Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Sunday, February 7, 2016

BANA KAUNARKA!!! 19

adsense here bana-kaunarkajpg.jpg

BANA KAUNAR KA!!!





19
MUHD-ABBA~GANA

09039016969





gargadi:ban yarda wani ya cire koh ya kara wani abuba
--------------------------------------------

fari sol tunda ina da wanda zai min inji sanyi da ace bani da shi sai inyi kuka da samunka a matsayin yayana ke wahida Allah in na fito sai na zane ki Allah sarki duka don Allah in zaka fito ka taho da tabarya ko bindiga,na kashe wayar ina dariya a can gida kuwa,a fusace faruq ya fito hannunsa rike da belt kai tsaya yai dakinsu wahida mahida kwance ta takarkare tana waya yana shiga ya soma laftarta wayyo me nai maka ina wahida me za kai mata billahillazi in baki nuna min ita ba sai na zane ki mahida ta dinga dariya tace, wallahi wahida bata nan domin tana gidan anty yanzy fa ta yo min waya ta kare min rashin kunya dakin mom ya shiga mom ina wahida? wahida kwananka biyu da tafiya itama ta tafi gidan sister khadija ya juya yana gunguni dakinsa ya koma ya dauko waya bugu daya ta dauka hello kin san Allah in nazo gidannan sai na lahira ya fiki jin dadi banzamara kunya,Allah ya faruq kasan fa masoyina soja ne ni nasan in kazo gidannan ka taba ni sai ya harbe ka in kuma ka musa to kazo ni kuma zan masa waya ince ga wani yazo zai taba lafiyata kasan yana sona zai iya komai a kaina oho dai dadin abin ba sonsa kike ba la! da ka sani yanxu muna tsananin son juna na kashe wayar ina dariya.faruq ya cika da mamaki dama wahida na son shahid in kuwa haka ne gaskiya bom boy yayi dacan big girl kuma beautiful gentel girl dakin Al'amin ya shiga yake fada masa Al'amin yace kana mamakine? haba dole in yi mamaki ko dan ganin irin tsantsar kiyayyar da wahida ke nunawa shahid wallahi ka bar mamaki domin ka san bom boy dan soyayga ne tabbas zai iya lankwasa wahida san ransa.
ina zaune ina karanta wani littafi da ya shahid ya siyo min mahida day amin da ya faruq wayyo dadi ihu na sak na kankame mahida cike da tsatsan farin ciki kicin na shiga na hado musu abin motsa baki sannan na zauna ya Al'amin ina wuni sister ya gida? lafiya lau na lalli ya faruq koda ba gaishe shi kallon arziki bai min ba,anty ta fito tace a'ah lalle yau ina da manyan baki wahida me kika bawa ya"yan nawa? nai murmushi su ya amin suka gaishe ta na kalli mahida mahida ince ko kin taho min da kayana? ai zuwa muka yi mu tafi dake lalle ma keni ba yanzu ba Allah ko sai yaushe? na mike na koma kusa da ya faruq nace ke ni bar ni mu gaisa da yayana,na dafa cinyoyinsa ina tsungune kan gwiyoyiwa nace yaya faruq don Allah kayi hakuri wai ma me nai maka? na kwantar da kaina kan cinyarsa please ya faruq im sorry baki fada kunya Allah in baki bani guri ba zan yo boll dake,stupid girl,mahida ta taso kai don Aah yaya kar kasa ta kuka,ina laifi data baka hakuri,to ban hakura ba wato ke me yar uwa to kamo ni taso kinji anty wahida dadin ta ma ba Abba bane nice ke ma ba zan wani bashi hakuri ba muka koma kusa da yaya Al'amin muka ci gaba da hirar mu.




MUHD-ABBA~GANA



Abbagana hausa novels @ facebook



www.abbagana.pun.bz adsense 2 here
Share:

1 comment:

  1. Salam, this is a very good write-up but pls ayi posting 19 naga babu. Thanx

    ReplyDelete

please after reading drop down your comment here!...

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *