Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Sunday, February 7, 2016

BANA KAUNARKA!!! 20

adsense here bana-kaunarkajpg.jpg

BANA KAUNAR KA!!!

20



MUHD-ABBA~GANA


gargadi:ban yarda wani ya cire koh ya kara wani abuba
--------------------------------------------
Muna nan zaune bom boy yai sallama a,a kace muna da manyan baki hadda mahida a gidan? mahida tace Allah yata muna zuwa kaine dai ba a samu ka ga yanxu ma tun dazu muka zo ba don Allah yayi zamu gana ba har sai mu tafi ba ka nan,ni sister ma ce min tayi kwata kwata baka kasar tabbas jiya cikin dare muka iso ku bani ten minuti in yi wanka sai daya soma duba anty sannan ya shiga dakinsa nace yauwa ya amin ga bom boy muna so ju fada mana cikinku waye babba? mahida tai caraf la! baki sani ba ai tsiransu kwana biyu shi yasa ma aka hada sunansu akayi rana daya ke ni dai ban yadda ba duk......bom boy ne yai sallama idona har cikin nasa yai min kyau yana sanye da fakistan ruwan madara karasowa yayi kusa dani cikin rada yace gimbiya me zan samu rabona da abinci har na manta na mike na shiga kicin dama tuni nai masa tanadi na musamman gaba daya na hado musu dasu ya amin can lambu na koma i na zaune ya amin ya shigo ya zauna ya kalleni yace ince dai yanzu soyayar tayi karfi murmushi nai kawai domin nasan babu wata soyayya.bayan isha'i suka tafi mahida taso kwana nina hana ta domin inta kwana bbu mai taimakawa mom wajen shirya abinci duk illahirin yan aikin gidanmu sam mom bata bari suyi mata girki ita take yi duk da kullum sai an fita da abinci masallaci komin yawansa ni zan taya ta ko kuma niyi ni daya sam koka dan mahida bata son aiki aikinta kwanciya game,kallo,karatun littafi,Allah ya sani sam bana son halin mahida domin ya mace ko ba komai aure za ai mata san a rayuwTa bbu abin dana tsana irin kazanta muddin ina gida in kin ganni zaune da dalili shi yasa duk irin fadan da muke da ya faruq ko kadan baya so ya budi ido yaga bana gidan domin in ina nan dakunansu kullum ne saina gyara musu nice wanke musu toilet gyaran gado hatta yan aikinmu su kanyi missing dina.
ina zaune dakina small ya shigo wahida bom boy na kira na kalle shi nace yana in ne? yana dakinsa na mike nasa hijabina na fita nai sallama yana kwance ya kalle ni cikin lumshe ido wahida nai masa shiru donni tsoro ya bani ma tunani ko wani abin yasha domin idanunsa sunyi jajir WAHEEDAH ya kara furtawa na'am na ce cikin sauri wahida bani da lafiya me yake damunka kece wahida kece ya kamo hannuna,hannunsa zafi kamar garwashi ba tausaya masa ainun amma don kar in kyale ya samu damar sai na fisge hannuna na ce bana son iskan....kafin na karasa ya fizgo ni ya rungume ni waye dan iskan? gabana ya shiga faduwa, ma don kar in nuna naji tsoro ya samu wata sabuwar damar sai na dake nace kaine dan.......yasa hannu ya doke bakina ya murde min lips ina wayyoahna! kafa yasa yayo ball dani sai gani a kofar daki da gudu na fita nayi sa'a falon ba kowa daki na shiga na kulle nai kuka mai isata.
maheedah zaune tana game Al'amin ya siga dakin mahida ya kira sunanta ba tare data bar abin da take ba tace na"am kanna dawo ki shiga dakina ki gyara min kin ga yayi kura sosai to sai ka dawo nai taci gaba da harkar gabana sai kusan magariba ta tuna tai saurin shiga dakin ta burbura sharar minti biyar tana fitowa ya amin ya shigo kai tsaye yai dakinsa ai bai karasa shiga ba ya kwala mata kira mahida da sauri tazo me na saki?

Abbagana hausa novels @ facebook
www.abbagana.pun.bz adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *