Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Wednesday, February 10, 2016

BANA KAUNARKA!!! 22

adsense here bana-kaunarkajpg.jpg

BANA KAUNAR KA!!!


22


MUHD-ABBA~GANA



09039016969


gargadi:ban yarda wani ya cire koh ya kara wani abuba
--------------------------------------------
Gaskiyaba zaki koma ba yaya naga dakin ka duk ya canza shima ai yayi missing dinki bebinmu maza huta ki gyara mana dakinmu dakin abban kuma mun sha hira da abba sai da abba ya fiti na shiga dakin yaya faruq na wanko masa toilet sannan na ciro zanin gadon na shimfida masa wani lallausan bargo na goggoge na share na kunna turaran wuta dakin yaya amin shima ba gyara fes na janyo dakin na kulle dakinmu na koma ba zan iya fasalta muku irin yadda dakin ya koma bana dai gyara shina hada kayan wanki na bayar saida na kammala girki dare na gyara kicin din sannan na koma dakin nai wanka har lokacin su yaya basu dawo ba nai wasu mom sallama na tafi.
faruq na dawowa dakinsa ya tura haba sanyin a.c da kamshin turaran wuta dan maiduguri ya buga shi kujera ya zaina tare da fadin thank you sister ya zare kayan jikinsa ya shigo toilet shima sai kamshi yake gaskita faruq yaji dadi sosai haka zalika al'amin ya gode wa wahida.
iba zuwa gida ya shahid zaune a falo nai salama ya amsa min ciki ciji dakin anty na wuce nai sallama tana zaune ta amsa da fara'arta zama nai kusa da ita tace sannu da zuwa nace anty ya gida lafiya lau ya kika baro su mahida suna nan lafiya lafiyansu klau dakina na shiga wayata ta shiga ringing ya faruq sunansa ya bayyana akan screen din wayar cikin sanyin murya na amsa "hello wai a tunanina laifi nai masa me yasa kika ki bari mu dawo mu kawo ki gida? umh gani nai yamma tayi,okey naga dakina yai fes na gode fa dariya kawao nai.
Wahegari na tashi da matsanaicin ciwon kai da kyar na iya fitowa dakin anty naje na gaishe ta sannan dakin daddy sannan dakin small kamar in shiga dakin shahid wata zuciyar tace kawai in share shi daki na koma na cire hijabina sanye nake da wata yar bingilar shimi shara-shara domin kawai na kirjina a bayyane yake kasancewar bbu mai shigo min daki kwanciya nai anty ta shigo min da break fast din da magani ina zaune ina shan tea sun hadu gurin breakfast bom boy yace anty ina yar takine bata jin dadi ya mike me ke damunta bai maji amsar da antin ta bashi ba domin sam hankalinsa baya jikinsa ina zaune ina shan tea yai sallama zama ya yi a gabana ya zuba min ido oho ni na manta ya shahid ina kwance jin shiru nace au good morning domin in ance masa ina kwana ya kan ce mene kuma ina kwana? ikon Allah ganin yadda ya shagalta da sauri na kalli kaina wa iyazubillahi gaba yai mumunan faduwa shi kenan ya gama kalloba inalillahi nai waurin janyo hijabina na rufe jikina nakalle shi cikin bacin rai nace wallahi ka kalli haram ban yafe maka.....yasa hannu ya doke min baki uban wa yace ki zauna a haka to wa ya ce ka shigo min dakina na fada cikin kuka ya mike ya fice nasa kafa nai boll da tea din na shiga birgima shi kenan ya gama kallon abin da zai kalla ni ya cuce ni ya cuci masoyina mahida ta fado dakin ke kuma me kike wa kuka na shiga bata labari na ciro hijabina kin ga fa rigar toke me yasa ba kya son sa bireziyya




Abbagana hausa novels @ facebook.




www.abbagana.pun.bz adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *