Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Thursday, February 11, 2016

BANA KAUNARKA!!! 23

adsense here bana-kaunarkajpg.jpgbana-kaunarkajpg.jpg

BANA KAUNAR KA!!!

23

MUHD-ABBA~GANA


09039016969
--------------------------
Allah ya kiyaye ni bana son biriziyya to ai gashi nan ya kalli bati ai kuwa har Allah ya isa nai masa oho ke zata bi. bom boy ya shigo shi da small boy na mike na bar musu falon domin ni haushinsa nake ji sai bayan la'asar mahida ta tafi na zauna ina kallo dakin anty yai sallama yayi shiri na kalli agogo lokacin fitarsa yaya sai kuma gobe da safe na mike na fice ya kalli anty,anty zan tafi sai da safe anty ta janyo wani galan ta dauko glass cup ta cika masa shi da rubutu ya amsa yai bismillah ya shanye tace ka shirya kaje katsina malam baba yana son ganinka to anty yaushe zani kin san fa bani da lokaci ka daure dai kaje ko wuni kayi to anti kaci abinci ya shafa cikinsa rabonsa da abinci tun karin safe ya kalli anti yaga tana kallonsa yace yanzu nasa wahida ta kawo min okey miko min zam zam din can ya mike ya dauko ta juyo a cup tai masa tofi a ciki ta bashi ya sha tai masa nasiha irin tasu ta manya daga nan yai mata sallma har ya fita ya dawo anty ina small, small ya tafi katsin can zai kwana me yasa bai fada min ba kayi hakuri ya fada min in sanar maka mantawa nayi okey Allah ya dawo dashi lafiya amin dakin wahida ya shiga tana zaune tana zuba abinci ya zauna ta mike ta bar masa abincin yai murmushi tare da riko hannunta dan girman Allah ki zauna billahillazi rabona da abinci tun karin safe please help me ta koma tare da cigaba da zuba mana tare muka ci yana min hirar irin nasarar da suka samu a tafiyar da suka yi,muna gamawa ya min sallama ya tafi na mike nai alwala nai sallah sannan na kwanta.bakin dare misalin karfe biyu na shiga toilet na fito ne ina shirin kwanciya sai naji kamar ana dirowa dif!! dif!! dif!! tuni kafafuna suka soma karkarwa jikina ya dauki rawa karar bindiga ita ta dawo dani hayyacina tuni na shiga laluban wayata na shiga danne danne har n nemo ya shahid layinsa na celtel a kulle tumi na tafi glo cikin sa,a ya shiga,hello yaya kana ina? gida a rude nake sosai nutsu ki fada min me ya faru? yaya ka fito barayi sun shigo mana gida barayi wahida to gani nan zuwa har ya kashe y bigo,wahida ki kulle dakinki ki zare key din kar ki fito har sai na dawo cikin kuka na ce to kayo sauri yaya daina kuka yanzu zan dawo shiru ba yaya haba tuni na fita da gudu nai dakin ya shahid na dinga dukan kofar ina kiran sunansa na koma dakin small nan ma a kulle wayyo nai dakin anty anan na gansu dukkaninsu sun wani nannade kansu da fuskarsu nan da nan nayo kansu ina dukansu ina ihu wani daga ciki ya daka min tsawa ke ina zaki? ban sani ba shegu tsinannu,la"anannu ogansu ya haska ni da toch light sanye nake da rigar bacci iya gwiwa wata mahaukaciyar dariya ya saka yace cool down beb ya kalle su ku karasa bari mu daidaita da baby yes sir,cak ya dauke ni na shiga dukansa har da cizonsa ina zaginsa amma bai dire ni ko ina ba sai bedroom dina runi ya raba ni da rigar jikina da gani sai pant ya shiga murzata san ransa,inallilahi wa inna ilaihi rajiun Allahumma ajirni fi musibatin wa aklifi khairin minha,la haula wala kuwata illa billahi aliyul azim,wala haula wala kuwata illah billah aliyul azim,wala haula wala kuwwata illah billahi.....sai kawai ya....to me kake /kike tunani iyeh!! iyayen gulma toh baza kuji ba

Abbagana hausa novels @ facebook

www.abbagana.pun.bz bana-kaunarkajpg.jpg adsense 2 here
Share:

1 comment:

please after reading drop down your comment here!...

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *