Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Tuesday, February 23, 2016

BANA KAUNARKA!!! 28

adsense here bana-kaunarkajpg.jpg BANA KAUNAR KA!!! 28 MUHD*ABBA*GANA 09039016969 -------------------------------------------- din motar dan na san da magariba ba kya gani saboda bacci naifar tare da kanne ido nace kamar ka sani domin har na soma jin bacci na bude motar na shiga domin na lura na haifar masa da kasala mamy ta leko gaskiya kun yi min kyau gashi kamarku daya Allah ya barku tare for ever amin yace tare da mika mata bandir din naira dari dari nace keh mamy kin taba ganin yayan da ya yakeso ya auri kanwarsa? bom boy yace za a fara akanmu mun soma tafiya ya kira sunana "wahida" na'am kar in kara jin bomboy a bakin ki na dago muka hada ido na rausayar da kwayar idona nace toh yaya muna zuwa gida na fito muka jera mom muka tarar a falo bom boy ya gaisheta sannan ya wuce dakin ya faruq mom tace auta maza tashi kiyi sallah wash mom na fa gaji ta kalle ni a kafa kuka taho na girgiza kai to maza tashi kiyi sallah na mike da hanzari. mun hadu muna cin dinner da mom ta tanadar mana waya tace ta cika falon da kara na dauka amir ne nai tsaki kai wannan amir da naci yake na kashe wayar na cilla kan kujera ta ganni kowani yake kallo ba kamar bom boy sai na mike ina gunaguni na bar falon,mom ce tai kira nazo auta na jawo na zana waya bata miki idona ya karo ruwa cikin shagwaba kamar zan kuka nace ba wannan amir din bane abokin yaya al'amin ya takura min ni kuma wallahi bana sonsa na shige dakinmu ina shigewa ya shahid ya shigo wahida ta waya bata miki rai,b wannan nataccen amir din bane ya takura min ke me yasa ba kya sonsa na dago na zuba masa ido tare da turo baki na kara shagwabewa kamar zanyi kuka nace na fada muku ni karatu zanyi ba kya sonsa kenan? na daga kai to shikenan dakko min wayar na mike na dauko na bashi a daidai lokacin wayar ta shiga ringing,abba ne yace wahida maza kizo,to abba nai saurin mika wa bom boy wayar na fita.abba gani yace wahida waye yayo miki waya na zauna na kwashe duk yadda akayi na fada masa to ke meyasa ba kya sonsa? nai narai-narai idona ya kawo ruwa nace abba karatu na fada masa ba yanzu zanyi aure ba,abba kinga abinda yake hada ni dake to meye abin kuka to abba bana so yana bugo mi waya to shi kenan kiyi hakuri zan yiwa ya amin din magana ya faruq yace gaskiya abba ku kuke shagwaba wahida shi kenan ita kowa bata so,abba hannu kawai ya daga masa ya mike yana jin haushina ya bar gun abba yai ta lallashina tare dayi min nasiha. bom boy ya latsa lombobin amir wayar ta shiga ringing amir cikin zumudi ya dauka hello,hello my sweety heart don Allah kin amince,Allah ina tsananin sonki wahida taimaka ki bani amsa tun kan gubar sonki ta halakani,wahida ina sonki...............bom boy ya cije lebe yana jin tsananin takaici ransa ya baci hankalinsa ya tashi ya mike kamar wanda aka cakawa allura yai saurin katse amin din stop it!! har ni zaka fadawa maganar banza,wanne kai? in ji amir. Abbagana hausa novels @ facebook. www.abbagana.pun.bz adsense 2 here
Share:

2 comments:

please after reading drop down your comment here!...

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *