Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Wednesday, March 23, 2016

BANA KAUNARKA!!! 39

adsense here

bana-kaunarkajpg.jpg

BANA KAUNAR KA!!!

39

MUHD-ABBA~GANA

09039016969 --------------------------------------------

nace bomboy n tsane shi na tsani halayansa ya amin ya kamo hannuna ya zaunar dani yace please my sister bani labari saboda Allah me ya hada ku ban fiya boyewa ya al'amin sirrina ba domin mun fi shakuwa fiye da kowa a gidan,don hakan bbu abin dana boye masa sai dai na lura na batawa yayan nawa rai mikewa yayi yana safa da marwa inalillahi wainna ilaihi rajiun kawai yake maimaitawa ya kalle ni ransa a bace,wahida kowanne hali shahid ya shiga kece sila,domin wallahi tallahi ni shaida ne shahid bai taba shan wani kayan maye ba,shahid ba dan iska bane,shahid ba manemin mata bane,shahid mutum ne shahid mutumin kirki ne wanda samun irinsa sai antona kin ban kunya wahida,a da ina ganin kin fi mahida hankali amma wallahi mahida ta fiki sanin ya kamata ta fiki iya magana,ya faruq ya shigo shi da mahida saukar mari naji ya cire belt dinsa ya shiga dukana da kyar ya amin ya kwace ni ya faruq yace naji komai kuma kamar a kunennen abba ya amin ya dafa shi yace bai dace ba wannan sirri ne tsakin shahid da wahida,nima donna matsanta mata ne naji na mike nace wato shi shahid bakuga laifinsa ba baku yi kishin yar uwaarku ba sai shi ba kuji zafin abin da yayimin ba sai ni kuka ji zafin maganganun dana fada masa cool down na gode wa Allah daya tserar dani,ya kuma tsallakar dani daga mummunar manufar shahid ta son rabani da mutuncina ya goga min bakin fantin da har abada bbu mai iya goge min shi sanin kanku ns tun farko ban munafurci shahid ba na fito face to face na fada ba gaskiya bani da lokacin soyayya amma kun kafe kun goyi bayansa kuna shirin yi min auran dole toku tsaya kuji tunda nace bana sonsa bana sonsa soyayyar ba nayi toko zaku haka rami ku binne ni ba zan amince da shahid ba,domin ba sona yake ba sha'awata yake in kun kuskura kun bada goyon baya amin auran dole wallahi baku ba har wadda suka hada auran zan baku mamaki tai ficewarta .ina shiga dakinmu na hada kayana ina kuka ina fitowa na gansu a falo ina cikin jan akwatina ya amin ya fito lafiya ina kuma zaki? bar muku gidan zanyi tunda bakwa sona, din Allah madadin ku dawo da shahid tunda shi kuke so shi kun fi son farin cikinsa gwanda in bar gidan tun kan ku kashe ni,na shiga jan akwatina mom ta fito tace me ya hada ku? mom sun gaji dani ne basa sona farin cikina,burinsu su muzguna min,burinsu su bakantamin gwanda in bar musu gidan .mahida ta rike akwatin ina ja tana ja koda naga sun dauki abin wasa sai na sakar mata akwatin basu ankara ba sai tashin mota suka ji da gudu suka fito suma suka shiga motarsu suka bita da gudu mahida kuka ta kama. matsala gosilo shi ya taka mata birki duk da kutsa motar take yi amma ina hanyar ta tushe kasancewar motar su al'amin tana bayan to wahida,al'amin ne yai hanzarinn fitowa ya sh iga motar wahida ta mudubi ta hango shi tace cikin fushi,

Abba gana hausa novels @ facebook.

www.abbagana.pun.bz

adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *