KISHIYA ABOKIYAR ZAMA CE. BA ABOKIYAR GAABA BA: * Idan wani abu ya sameki (Nakuda, rashin lafiya, ko wani abun) kafin 'Yan uwanki su zo, ita zata fara kulawa dake. * Zata yiwa yaranki wanka da wanki, ko kina nan ko ba kya nan. * Ita zata yiwa Mijinku da 'ya'yanku girki ta kula dasu alokacin da kike da lafiya, ko kike jinya. * Ranar da baki da lafiya (haidha), ita zata debe ma Mijinku kewa. * Ita ce babbar Qawarki, abokiyar zamanki, abokiyar shawararki, kuma babbar Makwabciyarki. DON ALLAH KU 'MATAN ZAMANI wai me yasa kuke QIN KISHIYA NE???
adsense 2 hereFriday, April 22, 2016
WAI ME YASA???
Burodin ayaba
Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.
Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.
MAJNOON hausa love novels
Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more
KISHIYA BUHUN KAYACE AII
ReplyDeletemaisa kika ce haka??
ReplyDeletekai!! ina kishiya ba abun so bane ko ta ya ma
ReplyDeletekishiya ba abar zama bace
ReplyDeleteBa dukkan su ke da wannan halin ba
ReplyDeleteBa kishiyar ake guduba halinta ake gudu
ReplyDeleteSalamun alaykum pls can u kindly add me in your group here is my no (+491746076805). Tank u,
ReplyDeleteNi agaskiya banga aibin zama d kishiyaba idan ga adalci a tsakin mai gida
ReplyDeletehaka ne kam halin ne abun gudu
ReplyDeleteKishiya In Zama Yayi Dadi Da Ga Mijine In Ba Dadi Nanma Da Ga Mijine Don Haka Maza Kuji Tsuran Allah Ku Kwatanta Adalci.
ReplyDeleteGaskia kam muna santa amma inhalinta me kyaune,wasu matsalar mijine,wasu kuma kawaye ke zuga da kindauka kinzama sorry,dan allah yar uwa kiriketa tsakani ga allah da zucia 1,intaimiki sharri sakamata da alkhairi,allah natare dake,kama allah,mijinki,yan uwansa da naki da nata,kireke gaskia kome za ayimiki kiyi hkr kizauna,inba dunia akwai lahira sakamakonki yana can.daga mrs.lawan insha allah
ReplyDeleteABOKIYAR ZAMACE
ReplyDelete