Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Friday, May 27, 2016

AMINAN***JUNA 151---160

adsense here aminan-juna.jpg

,AMINNAN JUNA


WISDOM HAUSA WRITERS,.




Na Xarah~B~B




151-155





"BAYAN KWANA BIYU"

Abubuwa da dama sun faru daga ciki harda amincewar soyayyar ya Affan da zarah tayi, tun daga tym din soyayya mai qarfi da shaquwa suka shiga tsakanin ZARAH DA YA AFFAN, ammi kuwa tafi kowa jin dadin faruwar hakan sbd ta yaba da hankali da natsuwar ZARAH

Su Amrah na hango sun shirya tsaf kowanan su yayi kyau bama kamar zarah ba, wayar zarah ce ta dau ruri ganin ya Affan ne yasa ta yin murmushin da ke qara fitar da kyan ta "Assalamu Alaikum", naji ta fada, adayan bangaran aka ansa da "wa'alaikun salam y kk tauraruwata?" ta ansa da "lafiya qlw nd u?" "D same" yabata ansa a taikaice", " idan kun shirya ku fito muje ina parking area" "ok gamunan fitowa "tou sai kun fito" tare da tsinke wayar"

"My futha ya Affan yace fa mukadai yake jira" zarah ta fada, dariya sukayi sa'annan sukace "tou matar yaya" tare da fita daga dakin, a palour suka same ammi tana kallo a TV, "ammi zamu tafi fa" inji Futha, "au kuce har kun shirya ma" "eh ammi mun shirya", "ok Allah ya kiyaye hanya ku gaida NABEELERT din" "zataji Amii" tare da yimata sallama suka wuce, a parking space suka tarar da ya affan bayan sun gaida shi suka shiga mota zarah zata shiga baya ya affan ya harare ta "ohhhhh kuce na zama driver dinku kenan", "uhm aa" ta fada "tou oya shiga gaba mu wuce" "ok" sa'annan ta shiga su Futha kuwa ba abunda sukeyi inba dariya bt basu bari ta fito ba.

Haka suka dau hanya sai GRA unguwar su aunty BEELERT kenan, anan ya barsu tare da shaida masu da cewa anjima zai zo ya dauke su, daganan ya wuce.....Urs
Zarah~B~B.





156-160




A parlour suka same ta kwance kan 3 seater tana kallo mbc bollywood da fara arta ta tarbesu bayan sun zauna ne take cewa "ni nayi fushi kwanan ku nawa a garin nan sai yanxu zaku zo?,, "aunty beelert plz we are sorry wlh muna son zuwa kin san komai sai Allah yasa" Amrah ta fada, " ai yanxu gashi munzo ko?" inji Futha "ni yiman shiru daman nasan kece kika hana su zuwa dan daman kema ba son zumuncin ne Dake ba", "aa fa aunty nifa ba ruwana" tana wata dariya can kasa2, " Amrah wacece wannan bangane ta ba" futha tai carab tace "zarah ce qawar amrah tare suka zo kuma........ " kallonda zarah ta mata ne yasa takasa qarasawa, "kuma me?" inji aunty beelert, "no aunty zan fadamiki bt ba yanxu ba" ta qarashe mgnr cikin zolaya, sun jima suna fira kiran sallar azahar ne ya tada su, bayan sun qare sallah ne wayar zarah ta dau ruri tana dubawa taga dai wannan sababbiyar number ce da ake damunta da shi saidai yanxu ta san mai number ba kuwa bane illah FAROUK har ta tsinke bata daga ba qara kira akayi ganin batada niyar dagawa yasa amrah daga wayar "ajiyar zuciya ya farayi kana yace "haba my zarah meyasa bakya son daga wayana? Kiyarda dani plz wlh zarah INA SONKI son da ban tabayiwa wata ya'mace ba, duk wata soyayya da nakewa Amrah wlh duk shirme ce, kece madubin dubawa na", jin batayi mgn ba yasa shi cewa "talk plz zarah" Amrah da tun da taji muryar hubbin ta ne tayi mutuwar zaune tuni hawaye suka wanke mata fuska ta kasa fadin komai sai rawar jiki da takeyi.........Urs Zarah~B~B

LUV U ALL MY SWEET SWEET FANS.

Note: pls kuyi haquri na rashin jina kwana biyu, hakan ya faru ne kasantuwar biki da mukayi,,,,,,,,,, kuci gaba da kasancewa da Zarah domin jin ci gaban labarin AMINAN JUNA.....


WISDOM HAUSA WRITERS AND WORLD WRITERS ASSOCIATION




Fatima~Bello~Bala. adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *