Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Friday, May 27, 2016

AMINAN***JUNA 61---100

adsense here aminan-juna.jpg

[7:39PM, 5/20/2016] my mtn: AMINNAN JUNA


Na Xarah~B~B


71-75


Zaune suke suna fira cikin jin dadi da farin ciki abin gwanin sha'awa "Dad kaga mun kusa fara exam, Plz dad idan mun qare inson inje katsina nida Zarah gurin Ammi muyi hutun mu acan plz Dad, ta qarashe maganar cikin shagwa6a" Dad yana murmushi yace Amratu kinsan bana son kiyi nesa damu fa, Amrah cikin shagwa6a tace plz dad nafa dade banje ba plz, yace ok Allah ya kaimu tym din, cewar dady suka ansa da "amin" Mum da tunda suka fara mgn kallon su kawai take tana murmushin su na manya, Mum bakice komai ba fa, cewar Amrah, Allah ya kaimu lokacin cewar Mum, Amrah ta ansa da "amin"

Anan Amrah ta bar iyayen nata bayan ta masu saida safe ta wuce room dinta, ta shigarta kuwa Shirin bacci tayi, bayan ta kwanta ne taji qarar wayar ta alamar ana kiran ta, Hubbyn ta, ta gani ya fito kan screen 6aro 6aro, bayan da daga wayar suka gaisa anan kuma suka cigaba da soyewar su, can kuma naji a dayan 6angaren yana fadin "My luv" daman kuma sai yayi shiru, daman me? Cewar Amrah, Plz hubby feel free nd say what ever u want to say plz, daman ina buqatar kudi ne, ajiyar zuciya Amrah tayi sa'annan tace daman wannan ne ka kasa fadaman, ok bakomai kamar nawa kake buqaka?ganin baya da niyar magana yasa tace 20k zasu ishe ka? Cikin rawar murya yace "eh zasu ishe ni my luv" Tnx alot Allah ya saka maki da alkhairi, Amrah ta 6ata rai kamar yana ganin ta tace "No need" kafi karfi komai a wurina hubby insha Allah gobe zan shigo ma dasu......Urs Zarah~B~B


75-80


Am srry na daina cewar Farouk, ok tnx gud nyt Farouk ya ansa da ok swt drm bye bye ta katse wayar.

Har bacci ya suma daukar ta sai taji alamar text ya shigo wayar ta kamar bazata duba ba kuma sai ta duba taga number Hubbyn tace tayi murmushi ta fara karanta wa kamar haka

"Words alone will never be able to express the depth of my luv 4 you".

Gud nyt my luv" Swt drm " Tnx alot once again bye.

Ajiyar zuciya tayi tare da fitar da wani iska huuuuuuuuuuuu sa'annan ta aza wayar akirjinta ta lumshe idonta tare da fadin" I really love u Farouk" ahaka har sarkin barayin ya sace ta.

Bangaren Farouk kuwa murna kawai yakeyi bt acikin zuciyar shi yana tunanin ta ina zai 6ulluwa lamarin don shi har ga Allah bason Amrah yakeyi ba hasalima Aminiyar ta yake so{Ni ku Xarah nace me hankalin ka daya kuwa Farouk? Me kake Shirin yi ne? Ganin banida mai ansa man tambayoyina yasa naja baki na}

Musty ne ya shigo ganin abokin shi bai masan da shigowarshi ba yasa shi dafa kafadar shi, cikin tsoro Farouk ya juya don ganin waye, ganin musty atsaye yasa shi yin ajiyar xuciya, lafiya kuwa kake Farouk? Cewar musty, yace abokina bazan 6uye maka ba a gaskia ina cikin wata damuwa, musty yace meke damun ka?

Farouk yace musty a gaskia ni bason Amrah nake ba hasalima Aminiyar ta nake so, musty yace wat kasan mekake fada kuwa Farouk?.....Urs Zarah~B~B



Fatima~Bello~Bala
[7:39PM, 5/20/2016] my mtn: AMINNAN JUNA


Na
Xarah~B~B


61-65

Ya kalle Musty yace bakomai abokina, are u sure? cewar musty, Farouk ya gyada masa kai alamar"Yes" yace ok Allah yasa muda ce duka suka ansa da "amin".

Washegari!!
Ta kama Monday Amrah ce ta shirya tsaf cikin doguwar riga black, tayi rolling da qaramin gyale mai rabaja red in colour,ta fito ta wuce dinning area acan ta sa me su Dady bayan ta gaishe su, suka fara yin breakfast, soyayyen dankali ne da kawai, da soyayyar doya sai ferfeson kayan ciki, da ruwan tea a flask,

Breakfast sukeyi cikin walwala da ka gansu kasan suna cikin farin ciki, ahaka har suka qare tamasu sallama ta wuce gdn su Zarah.

Ringing biyu ta daga "gani a qofar gd na iso" cewar Amrah, Zarah da sauri2 tama ummah sallama kasancewar yau sun danyi late suka wuce sai UDUS.

Kuda suka isa lecturer har ya shiga da sauri suka nufi hall din suka zauna, bashi da fita ba sai 10 sa'annan wani ya shigo haka suka rinqa yin lectures yau har 4:00pm sa'annan suka kammala.

A kan hanyar kuma warsu ne Amrah ke cewa "My ZARAH" ta juyu da kallon ta ga Amrah tace Na'am ya akayi ne? Amrah tace kinga munkusa fara exam, da munqare inason muje katsina inda qanwar Dadyna, muyi hutun mu acan, inason ki fadawa ummah plz nd nima zan fada mata, Zarah tace Allah ya kaimu nd insha Allah zan fada mata, haka suka ci gaba da firar su har suka isa gd,sukama juna sallama, Zarah bata shiga cikin gd ba sai da taga Amrah ta wuce sa'annan ta shiga.

A parlour ta same Mum tana kallon TV, direct gun Mum ta wuce ta zauna kusa da ita bayan sun gaisa mum tace ya skul din? Amrah ta ansa da lafiya qalau Mum, mun ma kusa fara exam,ok Allah ya taimaka cewar Mum, Amrah ta ansa da "amin" dinning Mum ta nuna mata, tace taje taci abinci, No mum sai nayi wanka tukunna"ok"cewar Mum, daganan ta wuce sai dakinta.... Urs Zarah~B~B



65-70


Da shigar ta, ta nufi bathroom bata jima sosai ba ta fito, bayan ta shirya tsaf cikin qannan kaya riga da skirt ne sun mata kyau sosai sai dan qaramin mayafi da ta dura akanta ta wuce sai dinning area, bayan ta qare ne zata wuce room dinta isuwar dady ne ya hana mata qarasawa "oyoyo dady sannu da zuwa" yauwa Amrah kina lfy? lfy qlw dadyna ya aiki? "Alhamdulillah" cewar Dady, sai a tym din suka gaisa da Mum, tana murmushi tace tahanaka ka huta ta dameka da surutu Amrah ta turo baki Dad yayi dariya yace kyaleta Amratu ta, tayi murmushi sa'annan ta wuce dakinta tabar Mum da Dad nan a parlour,

Tana shiga tayi gun wayar ta, 5 missed call tagani tana dubawa taga 2 missed call na zarar ta ne, sauran kuwa na Farouk ne, ido ta xare sa'annan ta zauna kan gado ta sa kiran Farouk har ta katse ba'a dauka ba ta kara sa kira har ta kusa katsewa sa'annan aka dauka ajiyar zuciya ta fara sauke wa sa'annan tace"Hello hubby shine kaki daukar wayar? Aa bana kusa ne tace ok, nima na bar wayar a dakine ina parlour nida su Mum shiyasa ban daga ba, a dayan banqaren naji yace bakomai my luv, murmushi tayi tare da rungumar pillow" haka suka cigaba da firar su suna zuba soyayyar su,har sukawa juna sallama badun sun gaji da wayar ba.

Sai tym din tasa kiran Zarah bayan sun gaisa, suka ta6a fira kasancewar anfara kiran sallar magreeb yasa basu jima suna wayar ba sukayi sallama.

Toilet ta nufa don dauro alwala bayan ta idar da sallah ta dauko Alqur'an ta fara karanta wa ba ita da tashi ba sai da tayi sallar isha'ee sa'annan ta ninke sallaya da hijab din ta ajiye, Ta wuce parlour anan ta tarar da Mum da Dad da alama dawowar shi kenan daga masallaci....Urs Zarah~B~B
[7:39PM, 5/20/2016] my mtn: AMINNAN JUNA


Na Xarah~B~B


91-95


Futha! Futha!! Futha!!! Wai kina ina ne haka inata kiranki, Na'am Ammi gani nan zuwa, a parlour tasame Ammi na kallo a TV ta zauna akasa kusa da ita tace Ammi gani, ina kika shige ne inata kwala maki kira bt baki jiba, Wlh Ammi bana kusa ne cewar Futha, ok daman Amrah ce tace takira wayar ki bata shiga, tace na maki albishir nan da 2 days zasu zo itada qawar ta,

Futha ta dago kanta da sauri cikin farin ciki, Ammi yaushe ta kiraki? yanxun nan tace ma anan zasu yi hutun su, sai ki fara shirye2 tarbar su, ok Ammi ta fada tare da tashi zuwa room dinta.

Amrah da Futha yan sa'ane shekarun su zasu zo daya, Futha itace diyar Ammi Watau qanwar dadyn Amrah ita ke bimashi su biyu ne kacal ga iyayen su,

Transfer da akayiwa Abban su Futha ne a wurin aikin su, ya maida su zama a katsina, duk da tym din da zasu dawo Ammi bata ji dadi ba, ba don kome ba sai don nesan da zatayi ne da dan uwanta, saida dady yayi ta bata baki tare da yimata alqawari duk lokacin da yasamu chance zai rinqa zuwa.

Ya'yan su uku ita da mijin ta Namiji daya macce biyu, Usman wanda sukafi kira da "Affan" sai Nabeelert itama tayi aure sai autar su Futha, kasancewar batayi karatu mai tsawo ba tayi aure nd kuma ta riga dadyn Amrah yin aure saboda krtn da yayi mai tsawo kuma Allah bai basu haihuwa da wuri ba shida Mum din Amrah...... Urs Zarah~B~B.




95-100


Alhamdulillah yaune su Zarah da Amrah suka kammala exams dinsu cikin jin dadi da farin ciki, can na hango su suna sallama da course mate dinsu kasancewar yau zasu tafi hutu, bayan sun qare ne naga sun nufi motar su.

Da shigarsu Amrah tasa kiran Farouk bayan ya daga wayar naji tace kana inane yanxu? Ina hostel cewar Farouk, ok ka fito gamu nan zuwa, yace ok sai kun iso,

Hanyar hostel naga sun dusa, a qarqashin wata bishiya tayi parking sa'annan ta sheda ma Farouk cewa sun iso, kafin yazo ne Zarah ta kuma seat din baya ta zauna, saiga Farouk ya iso, da isowar shi ya shiga mota ya zauna "ya exams my luv? exams Alhmdllh, hubby ya taku exams din? da godiya cewar Farouk,to Allah ya taimaka yabamu sa'a da rabu baki dayan mu, duka suka ansa da"amin" da yake su Farouk basu ida tasu ba.

Anan dai sukayi mgnr da zasuyi har take fada mashi cewa nan da 2 days zasu je katsina, Haba my luv yanxu tafiya zakiyi ki barni? No hubby bahaka bane gun qanwar dady zanje fa nd na jima banje ba shiyasa bt ba dadewa zamuyi ba ta qarasa mgnr cikin shagwa6a tare da langa6ar da kanta, ok bakomai Allah ya kiyaye hanya cewar Farouk, ta ansa da "amin"

Anan ta ciro 20k ta bashi tace yayi hkr da wannan, ba musu ya kar6a tare dayi mata godiya, ganin ta 6ata rai ne yasa yace "ohhhhh am sorry na daina" suka sakarwa junan su murmushin dake qara fitar masu da kyan su,

Anan sukayi sallama ya wuce, zarah ta dawo seat din mai zaman banxa suka wuce sai gd..... Urs Zarah~B~B.



Fatima~Bello~Bala.
[7:39PM, 5/20/2016] my mtn: AMINNAN JUNA


Na Xarah~B~B


81-85


Haba Farouk kaji tsoron Allah wlh kada kaxama sanadin rabuwar way'annan masoya ka tuna fa AMINNAN JUNA ne idan har kuwa kayi qoqarin rabasu to wlh hakkin su bazai barka ba, ka tuna irin son da AMRAH ke maka, kasan bason ta kake ba meyasa zaka yaudare ta?

Farouk ya tashi a fusace yace kaga malam ni ba wa'azi na ne meka ba idan wa'azi kake son kayi kasan inda yadace kaje kayi shi don haka baruwan ka da rayuwata daman dalilin da yasa kaga na fada ma shine don ka fadaman ta yadda zan 6ulluwa lamarin, ba don kaman wa'azi ba yayi tsaki ya fice daga dakin,

Musty kasa aiwatar da komai yayi kallon shi kawai yake yi saki da baki har yabar dakin, yana tunanin irin hali na abokin shi, a fili yake fadin Allah ya shirye mu baki daya"Ni Xarah na ansa da amin"

Washegari!!
Amrah ce tare da Aminiyar ta na hango da alama sun fito daga lectures ne, motar Amrah naga sun nufa suka jingina akan motar, kira naga Amrah tasa har saida ta kusa katsewa sa'annan ya dauka "Hello hubby kai muke jira fa" a dayan bangaren banji me yace ba kawai naji tace ok kayi sauri plz,

Ta juya kallon ta ga Zarah wai yana zuwa, Zarah tace ok bakomai sai yazu...... Urs Zarah~B~B.



85-90


Ba'a dau wani tym ba sai gashi ya isu bayan sun gaisa ne sai Zarah tace "My Amrah ina zuwa plz" ina zaki je ne? Cewar Amrah, ba nisa zanyi ba yanxu zan dawo, Amrah tace ok karfa ki jima, tace insha Allah yanxu zan dawo,

Murmushi kawai Amrah tayi don tasan halin qawar ta sarai bawani gurin zata je ba tayi hakane kawai don ta basu guri ita da hubbyn ta, Shiku Farouk yaji haushin dagawar da tayi bt dole ya danne,

Mota suka shiga Amrah a seat din driver Farouk ana mai zaman banxa bayan sun qare firar su ne ta bashi kudin sa'annan sukayi sallama ya wuce.


BAYAN KWANA BIYU!!
Su Amrah sun fara exams karatu takeyi serious, shiyasa ma yanxu sukan iya 2 days basu hadu da hubbyn ta ba, some tyms saida daddare suke waya mai tsawo,

Zarah ma haka karatu take yi serious, yau ma kamar kullun zarah na room dinta tana karatu qarar wayar ta taji ganin baqowar number yasa taki dagawa, haka akaci gaba da kira bt Zarah ku ajikin ta, taqi daga wayar daga karshe silent ta sakata bcos tana damun ta....Urs Zarah~B~B.


Fatima~Bello~Bala adsense 2 here
Share:

1 comment:

  1. Kana yi muna jin dadie
    Labarin yayi, Allah ya
    kara basira, da juriya.

    ReplyDelete

please after reading drop down your comment here!...

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *