Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Wednesday, September 7, 2016

TANA TARE DANI...66 & 67

adsense here tana-tare-dani.jpg

TANA TARE DA NI...

TANA TARE DA NI... PAGE 66
BY MIEMIEBEE


Mutuwan zaune Fannah tayi bata tab’a tsammanin jin wad’annan dad’ad’d’un kalamu daga bakin ANAS IBRHAIM FAUZI ba, a rayuwa bata tab’a sanin Anas nada sweet side haka ba, shin dama ya san kalamun soyayya haka? bata tab’a kawo wa aranta Anas zeso talaka kamar taba, last dataga picturen budurwarsa model ce irin wanda akesa hotunansu jikin kwalin relaxer ko attarchment d’innan. Me Anas zeyi da ita? Me take dashi? Does he really meant all that he said? Is it true that kamar yadda tajima da kamuwa da sonsa shima haka ya kamu da sonta? What now yanzu? Meyake nufi dayace he wants me to stay in his life forever? So yake  muyi cancelling contract marriage d’in? Toh ai nima abinda nakeso kenan sede da akwai matsala, I can’t do this banida martaba. Aduk lokacin da Anas ya gano hakan ze nisanta daga gareni, zece naci amanarsa ban sanar dashi ba.

       Wata zuciyar ce tace mata toh ai seki fad’a masa. A’a I can’t, I can’t tell him ze gujeni I love him, I love Anas also but I can’t express my feelings for him even if I want to I can’t. Hannunta dake zagaye a wuyansa ya zaro d’aya tare da had’awa da nasa.
   
      “Fannah why are you silent?” Ya nisanta _“now I get it, I’ve been a monster to you Fannah tun rananda muka fara had’uwa dake nasoma k’untata miki, I made you passed through alot of horrible past and I do regret each and every of that, inda zan iya jawo time d’in baya da nayi so as to make you happy. Fannah I’m so sorry kinji? Please don’t punish me akan past d’ina I’m not who I used to be Fannah, you changed me. Kiyi hak’uri kiyafemin duk abinda na miki please nayi sune bisa rashin sani, I was stupid to make you correct 500 papers, stupid to always make you cry, stupid to make you copy down non-important mails, amman ki yarda dani hakan duk ya faru ne because I love you. Tun alokacin dana gano ina sonki naji I couldn’t accept it and thats why na riga punishing naki but now I do Fannah, I’ve acccepted my feelings for you. I’m so so sorry its never to late to say sorry, kiyafemun kinji? Please...”_ ya k’are maganar da kansa na kallon k’asa.

       Kwata kwata batasan me zata fad’a masa ba, he made her speechless, shin ina girman kan Mr. Fauzi? Anya kuwa wannan ne Mr. Fauzi data sani? Wanda ba ya iya furta sorry da please se in takama. A zahirin gaskiya tana sonsa itama saboda aduk fad’in duniya bataga macen da zata k’i na miji kamar Anas ba. Sede batta tsammanin zata iya fad’a masa. Hugging nasa kawai tayi ta matse sa kam a jikinta, wannan rana ya kasance babbar rana a rayuwarta wanda barata tab’a iya mancewa dashi ba. “Anas you don’t have to be sorry” ta fad’a cikin wuyanshi “ni baka min komai ba so stop apologising, mutane nene mu we all make mistakes” seta bud’e baki dan fad’a masa tana sonsa sekuma ta kasa, tayi tayi amman takasa batada courage, tsoro bare barta ba. A hankali ya raba jikinsa da nata thank you “flower thank you so much. So does this mean zaki zauna dani? Bara ki tafi kibarni ba?” Kai ta gyad’a masa a hankali. Hannunsa ta aza kan fuskarsa tana shafawa a hankali. “I will never leave you Anas _INA TARE DA KAI”_ hannunsa shima ya aza kan hannunta dake a fuskarsa.
 
     _*“Flower* marriage is not a contract its a feeling a mutual one, muyi cancelling contract marriage d’in kinji? Na duba google earlier na karanta that irin auren contract d’innan ma haramun ne Allah yayi hani dashi kinga kar Allah yayi fushi damu lets cancel it kinji? I don’t want you to leave I want you to stay please.”_
        “ you are absolutely right Anas nima seda ga baya nake tuno hadisin don’t worry  *_INA TARE DA KAI_* I won’t leave your side kaji?”
    Kai ya gyad’a “so kin yarda muyi cancelling contract marriage d’in?”
     “Na yarda lets cancel it”
     Ya Salam! Ta furta a ranta, ita kanta bata san seda ta fad’a hakan ba yanzu me zatace inya nemi had’a kwanciya da ita? Although Mami ta sha fad’a mata ba dole ne agane she is not a virgin saboda ta juma da sake had’ewa da irin magunan da Mami ke bata sede dan jinin da ake fad’i ana gani wanda akoi matan da ba’a gani daga garesu kuma bawai hakan na meaning ba virgins bane su, so ta kwantar da hankalinta amman ina Fannah tariga tasa aranta tayi believing duk namijin daya kwanta da ita ze gane. Hugging nata ya kuma yi “thank you flower thank you so much.”
     Sosai yaji dad’i sede he is sad bata fad’a masa how she feels towards him ba, but still tace barata barshi ba _TANA TARE DA SHI_ wannan kad’ai ya ishesa. A nitse ta mik’e daga kan cinyarsa. “So me zakaci in dafa maka, banason ka zauna da yunwa.” Mik’ewan shima yayi, tare da rik’o hannunta “lets go out and eat together okay?”
     “Bakason in maka girki?”
    “Banason kisha wahala lets go kinji?” Kai ta gyad’a masa. Bak’in hijabinta ya d’auko yasa mata da kansa seda sukazo fita ta tuna da Afrah.
   
       “Anas what of Afrah? Karta dawo ba kowa a gida.”
      “Tunda na dawo I think it will be better ta koma gida koh?”
     “Eh I think so too.”
    “Okay karki damu zan ma driver magana ahaka suka fice.”
 
    ***
       Bayan La’asar suka dawo alokacin har driver ya maida Afrah gida. Alwala sukayi suka idar da sallah jikinsa ya jawo ta tare da kwantar da kanta a k’irjinsa yana wasa da siraran yatsunta. “Anas” ta kira sunansa.
      “Yes flower ” ya amsa
     “Why do you call me flower?” Ta tambayesa tare da d’ago kai tana kallonsa. Murmushi ya mata “because you’re small” katse sa tayi “Anas I’m not small, ina fa da tsayi sede kawai I’m slim.”
      “A ganga da na you are small Fannah, you’re like a baby I can hold in my hands ko barin iya ba?” Murmushi kad’an ta saki “zaka iya.”
      “I call you flower because you are beautiful kamar yadda flowers suke, you always smell good kullum kina cikin k’amshi like how flowers are, I always protect you and I will also in the future because you’re so delicate like flowers, you are like a star in my life, kin kawo haske a rayuwa na Fannah just as how flowers suke haskaka waje. I cherish you my flower” ya manna mata peck a kai. Dad’i sosai taji ta sake lume jikinta cikin nasa.
 
     _Washegari... 6:00AM_
           “Anas ka tashi kaji? Akwai office fah.”
     “Barin jeba I’m the CEO” yace cikin bacci tare da sake jan ta ta fad’a jikinsa.
      “Mr. CEO kamar ya baraka jeba? Yi hak’uri ka tashi please kaji hubby-wubby yi hak’uri Mr. billonaire.” Idanunsa ya bud’e a hankali ya sauk’esu kan Fannah data sha kwalya da wata arabian doguwar riga purple ajikinta yasha stones. “Yaushe kikayi wanka?” Abinda ya tambaya kenan cike da mamaki.
       “Ba tun d’azu nake ta da kai ba kak’i up you go please kaga har 6:05AM yayi yi hak’uri” haka da lallab’a ta turasa bayi sannan ta fice kitchen ta had’a musu breakfast. Suna hira har suka gama breakfast nasu cikin kwanciyan hankali. Tayasa tayi ya gama shiri seda suka kai har bakin k’ofa sannan ta tuna da lunch data had’a masa. “I’m coming” tace bayan minti d’aya ta dawo. “Whats this?” ya tambayeta fuskarsa d’auke da neman k’arin bayani.
       
      “I made you lunch ko baka so?”
     “Taya barinso ba Flower?” Ya karb’a tare da bud’ewa favorite nasa yaga ciki. “Ohh! thank you” ya manna mata peck a goshi.
      “You’re welcome, so take care okay?”
     “I will for you, my flower.” Fuskarta ta rufe da hannayenta cike da kunya, bayan ya fice ta rufo k’ofar ta koma d’aki tad’an kimtsa kafin masu aiki suzo.
      Kafin Anas ya dawo daga office tariga tagama had’a musu lunch tasake wanka ta canza kaya. Da tafiyarsa office sau biyu suke video call da voice call d’aya. Anas na a meeting amman yana chatting da Fannah.
       “Uh Mr. Fauzi you haven’t been participating in today’s meeting” cewar wani d’an dattijo yana sanye cikin black suit. Wayar nasa ya b’oye k’ark’ashin table d’in “I’m sorry what did you say?”
    “Mr. Fauzi are you okay?” Ya sake tambaya.
     “I am lets get on please.” Da k’yar ya iya miyar da hankalinsa kan meeting d’in Allah-Allah yake a tashi yaje yasamu flower’nsa se duban rolex agogon hannunsa yake. 4:00PM na bugawa ya hau hanya.

      Koda k’ofarsu yayi welcoming nasa Fannah bata jiyo ba dake tana chan a d’akinta. Duba kitchen yayi a farko ganin bata chan ya duba d’akinsa nan ma be ganta ba dan haka ya nufa d’akinta a bud’e yasamu k’ofar yana sa kai ya hangota tsaye kan stool tana k’ok’arin miyar da labule da alama ya fita mata ne. A hankali ya tako har zuwa wajen ba tare da yayi making any noticeable sound ba. Har a yanzu bata ji shigowarsa ba.
      “Flower” ya kira sunan ta cikin wani irin muryan dake sosa mata zuciya. A d’an firgice ta juyo “heyy Anas welcome home yaushe kadawo?”
      “Just now” ya nuna mata jakar laptop nasa. “Me kikeyi haka?”
      “D’aya daga cikin masu aikin ne labulen nan yafita mata tun d’azu nake k’ok’arin miyar wa na kas-” bata k’are maganar ba k’afanta ya gauce daga kan kujeran k’ara sosai ta saki cike da tsoro “arghhhhh!!!” Jira kawai take tajita a k’asa danko harta rufe ido chak! taji an cafko ta. Nishi take da zafi zafi, a hankali ta bud’e idanunta ta sauk’esu kan kyakkyawar fuskar Anas. Hannunsa d’aya ya zagaye a bayanta d’aya kuma ya rik’e hannunta da nasa. “Huh!” Ta sauk’e ajiyar zuciya.

       “Thank you I thought I’d fall.”
     “Not when I’m around Flower.” Ya sakar mata da brightest smile nasa me k’ara masa kyau. Murmushin ta miyar masa tana k’ok’afin tashi.
     “Uh-uh” ya kad’a mata kai. Kafin tayi magana ya matso da fuskarsa gab da nata ta yadda suna feeling air da suke breathing. Kallon cikin ido suke ma juna na a k’alla minti biyar sannan daga bisani Fannah tayi gyaran murya sewani bugawa zuciyarta yake “Anas lets go and eat” duk yasata feeling unconfortable. Ignoring nata yayi danko baijin yunwa ta had’a masa lunch yau. Sumbatan goshinta yayi, idanunta ta matse gam take numfashinta ya soya. Murmushi ya saki tare da sake sumbatan idanta na dama haka yayi ana hagu ma, daga chan ya mata a kumatunta duka se tsinin hancinta da hab’anta. Wani irin nishi Fannah ke sam ta kasa bud’e idanunta, ji tayi k’arfin jikinta na raguwa da abinda Anas ke mata. Kansa ya sauk’ar daidai wuyanta yana shunshuna daddad’an turarenta me birkita masa lisafi sannan cikin wani erin salo ya soma raining kisses all over wuyanta.
      “Anas...” tayi moaning sunansa.
     “Uhmmm” yayi moaning back har a yanzu be bar showering kisses a wuyanta ba. “Please stop” ta fad’a tana k’ok’arin turesa sede ta kasa, jikinta na marhaba da abinda yake mata sede zuciyarta ce bataso saboda tsoro. Ba k’arya she is enjoying abinda yake mata amman kuma tana tsoro at thesame time. So take ta dakatar dashi tun beyi nisa ba in bahaka ba kuwa asirinta ze iya tonuwa.
     “Why?” Ya tambayeta a lokacin daya d’ago fuskarsa yadawo dashi kan nata. “Lets go and eat kaji? I’m hungry.” Wani peck d’in yakuma manna mata a kumatu. “Anas kaji? D’agani please.” Wani erin kallon da be tab’a mata irinsa ba yasoma mata ayau, sosai ya razanar da ita, ganin yadda idanunsa suka soya launi lokaci guda gawani erin nishin da yakeyi. I have to stop him, what do I do? Ta tambayi kanta duk ta kid’ime.
   
       Fuskar sa yasake matso dashi gab da nata ta yadda tip na hancinsu ya had’e tsoro sosai Fannah keji abu kad’an ya rage bata soma kuka ba. Cikin k’wayoyin idanunta yake kallo a yayinda bugun zuciyarta ya k’aru. Lips nata ya soma laluba abu d’aya ya fad’o mata a rai a wannan lokaci take ta manne bakinta ciki tare da matse idanunta gagam ganin haka yad’anyi baya kad’an. Jin nishinshinsa ya ragu akanta ta bud’e idanun nata kallo d’aya tama Anas taga disappointment karara a fuskarsa ba shakka abinda Fannah tayi ya mugun basa mamaki mesa zatayi shutting nasa? Mesa barata bari yayi kissing nata ba? Mik’ar da ita yayi ta tsaya kan k’afafunta. Cikin cracky voice tace, “Anas I’m sorry” kai kawai ya girgiza mata. Kafin ya juya yace ze fice ta rik’o hannunsa da sauri “Anas please I’m sorry don’t be mad kaji? I’m sorry.” Hannunsa ya fisga daga nata “no Fannah so this is the reason, is that it?”
     “What reason?” ta tambaya cike da tashin hankali ganin yadda zuciyarsa ke tafasa.
     “The reason why you haven’t told me how you care about me ashe saboda kinada wanda kikeso ne right? Shiyasa baraki iya barina inyi kissing naki ba is that it?”
     “Ya Salam! Anas wani erin magana kake? Kaima kasan thats not true.”
      “Well thats how its looks like, sakemin hannu.” Ya fad’a ba wasa.
    K’in sake masa hannun tayi “Anas please calm down let me explain kaji? I can’t stand you being mad please.”
      Hannunsa ya fisge da k’arfi. “What am I to you huh?! Some kind of trash? You can’t even let me kiss you?” Ya fad’a a tsawace kakkarwa tasoma, hawaye na cikowa a idanunta. “Da fili kika fito kika cemin kinada wanda kikeso you wouldn’t have hurt me like this Fannah, I’ll understand you but with what you did...” Kasa k’arisa maganan ma yayi dan yadda abinda ta masa ke ci masa rai, he is so disappointed ai inhar kanason mutum baraka damu ba dan yayi kissing naka, in bawai Fannah nada wanda takesoba ba yadda za’ayi tayi shunning kiss nasa haka, sekace wani trash. Kai kawai take kad’a masa hawaye tsilli-tsilli na sauk’a akan kumatun ta tana k’ok’arin lalimo hannunsa “no don’t touch me, don’t f*cking do that okay? don’t you ever do that.” ya kashe mata warning dataji har abada batason sake rik’e masa hannu dan yadda ta tsorata. “In few months time conctract d’in ze k’are you are free sekije ki samu shi wanda kikeson, its what you want anyway.” ya watsa mata wani erin pathetic kallo, yana kaiwa nan ya fice. Kuka ta soma “no Anas please don’t go kaima kasan banida wanin da nakeso please kayi hak’uri...” haka tata binsa har k’ofar d’akinsa tana had’asa da Allah tana basa hak’uri amman ko sauraronta beyi ba seda yakai k’ofar d’akinsa kafin ya rufe ta sa hannu ta taresa.

          “Anas please kar ka min haka I have a reason for shunning your kiss-” katseta yayi;
     “Sure yes you do Fannah and I understand saboda kinada wanda kikeso koba haka ba? Kina ajiye mishi kanki kin kyauta sosai.” Hannunta yacire daga jikin k’ofar ya buga bam! A fuskarta.
        “Anas pleeaaassseeeeee!” ta fashe da kuka...

    © miemiebee

TANA TARE DA NI... PAGE 67
BY MIEMIEBEE


    Buga k’ofar take tana hawaye. “Anas please open up kaji? Kayi hak’uri dan Allah... I’m sorry Anas pleaseee...” Yana mik’e akan gado ya zura wa ceiling ido, idanun nasa sunyi ja zir yana sauraron duk k’aran da takeyi amman baijin ze iya bud’e mata ya saurareta. Why does love hurts? Tunda yake Fannah ce macen daya fara so mesa zata masa haka? Was he too quick? Even still be kamata tayi shunning nasa haka ba it was just a kiss bawani abu nayi niyyan mata ba was she too afraid? Oh no!
        “Anas please ka bud’en kaji? Yi hak’uri dan Allah” Tagaji da tsayawan ta koma zama, k’arfin jikinta har ya k’are buga k’ofan ma takasa yanzu se hawaye kawai take. Da k’yar ta tattara kanta ta koma d’aki layin Anas ta kira yana gani har call d’in ya yanke yak’i picking ta dad’a masa 5 missed calls akai ganin he is not ready ya d’aga tayi texting nasa
       _Anas please pick up your phone koda baraka bud’e k’ofar ba pick up the call kaji? I’m sorry we need to talk._
     “We have nothing to talk about Fannah” ya fad’i a fili tare da miyar da wayar nasan ya ajiye a gefe. Sake trying layin nasa tayi yana ji yana gani nan ma yak’i d’agawa. Bayan kamar minti talatin daidai 5:30PM ta dawo k’ofar d’akin san. “Anas bakaci abinci ba ka fito kachi kaji? Karka zauna da yunwa please yi hak’uri.” K’ofar ta buga “Anas? Anas nasan kanaji na please ka bud’e” nan ma haka tata suratan duniyan ta befito ya bud’e ba.
   
   _7:40PM_
       A hankali ya bud’e k’ofar d’akinsa ya fito sanye yake da ¾ wando ash da farin vest. Yunwa ne ya fitine sa, tafiya yake yana addu’a Allah sa kar ya had’u da Fannah. Zaune a parlour yaganta ta had’a tagumi ko noticing nasa batai ba seda ya k’are mata kallo nakusan minti biyu sannan ya nufa dining area ya bud’o fridge anan ne tagansa. “Anas!” ta kira sunan sa ganinsa kad’ai taji damuwanta sun d’an ragu barata iya jure shirun Anas ba, baro inda take tayi ta nufa wajensa. Roasted chicken yaciro danko bai tunanin ze iya chin abincinta. Ganin haka tace, “Anas yanzu baraka chi girkin dana maka ba?” ta tambayesa idanunta na cikowa da hawaye. “Kayi hak’uri dan Allah, please ka zauna kaci abincin kaji? Wannan kazan ba rik’e ka zeyi ba.” so take ta rungumosa amman tana jin tsoro tasan Anas da banzan zuciya inba wani ikon Allah ba bare sake mata magana ba yanzu, babban tsoron ta kenan. Wata zuciyar ce tace mata to ki fad’a masa gaskia mana he will understand you, kai ta girgiza. Ko saurarenta beyi ba yaciro coke ya fice binsa take tana roqonsa har suka shiga d’akinsa amman ko sauraranta baiyi.
       “Anas wai baraka min magana ba? I said I’m sorry bawai nayi hakan bane saboda inada wanda nakeso, Anas I have no one apart from you, you know that koba haka ba? Dan Allah Anas talk to me” ga hannunsa nan tana son ta rik’e amman tsoro bare barta ba da zaran ta tuna irin warning daya kashe mata d’azu haka tana ganinsa yagama cin kazan sa ya kora da drink ya miyar da plate d’in kitchen.

      Bayan dawowansa ya zauna kan gado tare da juya mata baya, laptop nasa ya ciro ya soma soma aiki akai. “Anas I get it you are mad at me amman kayi hak’uri ka tashi muyi Sallah kaji?” Dadduma ta shimfid’a musu. “Anas lets pray ka tashi.” Bema san tanayi ba duk suratan da takeyin nan besan tanayi ba hankalinsa ya tattara ya miyar kan laptop nasa. Zama tayi daga bakin gadon chan ta d’an tattara kayansa daya cire d’azu tasa a laundry basket dawowanta ta jeta ta tsaya akansa. “Anas wai baraka min magana ba? Anas I’m talking to you” ganin baida niyyan koda kallonta ne tasa hannu ta rufe laptop d’in ita kanta bata yi tunanin zata iya hakan ba. Anan ne ya d’ago kai ya aza blue eyes nasa akanta.
      “Anas I said I’m sorry lets talk please wannan sharenin da kakeyi ba abinda ze haifar mana please kaji lets talk.”
       Kamar wanda bareyi magana ba chan ya nisanta yace, “we don’t have anything to talk about sabida banida abinda zan ce miki.” Yana kaiwa nan ya d’au laptop da wayoyinsa yabar mata d’akin. “Anas dan Allah karka sake tafiya...” ta sauk’a har k’asa tana kuka tafi minti ishirin zaune a k’asa sannan ta tattara duka k’arfinta ta tashi if only zata iya fad’a masa da tayi amman batta tunanin zata iya, tsoro kad’ai bare barta ba gani take kamar inta sanar dashi LABARIN TA (littafin pherty) ze guje ta abinda  barata iya jurewa ba kenan. Parlour ta lek’a tagansa yana Sallah hawayen dake k’ok’arin fito mata ta matse sannan ta koma d’akin itama ta idar da nata. Kayan baccinta tasa ta haye gadon ta kwanta badan tana jin bacci ba dan de batasan nayi ba tunanin Anas nata kawai take.

       Jiran shigowar sa take tun d’azu amman shiru har kusan 11:40PM Anas be shigo ba koda ta leqa parlour taga bayya chan. D’akinta ta duba chan ma bata gansa ba sauran d’akunan ta bi one by one kap bata ga Anas ba hankalinta in yayi dubu be tashi ba guest room taduba a k’arshe a hankali ta bud’e k’ofar ta tsince sa kwance kan gado yana bacci wani sabon kukan taji na k’ok’arin fito mata. Bayan ta shiga ta miyar da k’ofar ta rufe kan gadon ta k’arisa ta kwanta agefensa bayan ta had’a musu pillow. Hannunsa ta d’aga ta had’a da nata sannan tasa a k’ark’ashin kumatunta data kwanta akai. Kallonsa take ayayinda idanunta ke cikowa da hawaye “Anas I’m sorry if only I can tell you da nayi I love you so much” matso da fuskarta tayi tare da pecking nasa a kumatu sannan ta koma ta kwanta ahaka har tasamu tayi bacci ko data soma mafarke-mafarkenta sake matsowa tayi kusa da Anas ta dandame hannunta da nasa.

        Asuban fari Anas ya tashi sosai yasha mamaki ganin Fannah kwance a jikinsa a hankali ya raba jikinta da nasa, hannunsa data matse cikin nata tak’i sakewa yayi qoqarin rabawa amman ya kasa daga k’arshe tapping nata yayi seda ta tashi daga baccin. Da sauri ta sake masa hannu “I’m sorry” ta fad’i bece mata komai ba ya mik’e yabar d’akin zuwa nasa achan yayi alwala yayi Sallah yasa alarm nasa da ze tada shi dan shirin office.
   
      7:10AM
         Cike dining table nasu ke da abinci daban daban iri-iri bata tab’a shirya masa breakfast me yawa kamar na yau ba. Lab’e take a kitchen tana jiran fitowar Anas 7:23AM ya fito yayi shiri all in black meaning he is in a bad mood today, yau akwai firing mutane a office kenan. Binsa da kallo take, hararan foodwarmers na kan table d’in yayi sannan ya nufa fridge yaciro ragowar kazan sa na jiya nan tafito daga wajen b’uyan nata. “Anas good morning” ta gaishesa ko kallonta beyi ba. Coffee data had’a masa ta tsiyaye a cup. “Anas take your coffee” nan ma banza da ita yayi chin kazansa yake a hankali ganin batada niyan daina damunsa ya mik’e a fusace batasan lokacin data rik’o hannunsa ba. Wani irin wawan kallo ya watsa mata da kanta ta miyar da hannun nata baya. “Anas I’m sorry atleast kabani chance inyi explaining kaina please.” Bece da ita komai ba ya d’au jakar laptop nasa ya kama hanyan fita binsa tayi da lunch data had’a masa ba rok’an duniyan da bata masa ba ya amshi lunch d’in amman yak’i har parking lot ta rakasa amman ya bonsa ta yayi tafiyarsa. Ciki ta dawo tana kuka batasan me zata ma Anas ya saurareta ba.
 
      Rabinta nace mata ta tsaida sa ta fad’a masa reason dayasa tayi shunning nasa kamar yadda sauran rabin nata ke ce mata karta fad’a masa. Kwata-kwata batasan nayi ba wanka ma dak’yar tayi wedding photos nasu ta d’au tana sake kallo daidai kan wanda take kallonsa har yake mata dariya lokacin, ta tsaya ta d’au hoton a wayarta ta masa sending a whatsapp tare da adding caption
      _Anas I will always look up at you. I’m sorry please come back home and I’ll explain everything banida kowa banda kai please and kar kayi firing workers naka saboda laifin danayi please... Kaji?_
      Alokacin daya gama sanar da Kacallah yaje yayi firing mutane biyar kenan sak’on Fannah ya shigo bayan ya karanta seyaji jikinsa yayi sanyi, Kacallah ya kira a waya yace yadawo wa mutanen da aikinsu.
   
          Fried rice me rai da lafiya Fannah ta girka musu yasha kayan had’i sosai, bayan tagama ta jera dining table sannan ta sake wanka taci kwalya sosai. Wata shegiyar english gown taciro daga cikin akwatin english wears nata. Kaya ne had’ad’d’en k’arshe gown ne har k’asa amman an tsaga shi daga k’asa zuwa har wajen guiwa ta gefe. Hannu d’aya garesa shima spaghetti hand ne seta sa seta sake cirewa kunya bare barta ta bari ba. Haka ta tayi ganin lokaci na k’urewa ta dage tasa bata sake cirewan ba, kallon kanta tayi a mirror yadda kayan ya tafi da surar jikinta ita kanta tasan tayi kyau amman kayan yayi tsireci mata da yawa bata tsammanin zata iya fitowa gaban Anas ahaka.

       Gashinta tayi oiling ta taje da k’yar seda ta kusan hawaye sannan tasamu ta kama gu d’aya kamar ranan ta zaro kad’an a gaba ta kitsasu sosai tayi bala’in kyau sede duk wannan uban kwalya ta d’aura hijabi akai. Ganin k’arfe hud’u ya buga in less than 20minutes Anas ze k’ariso taji bugun zuciyarta ya tsananta tayi niyyan a yau zata bayyana masa sirrin dake zuciyarta itama ta fad’a masa tana sonsa takuma sanar dashi dalilin dayasa tayi shunning kiss nasa jiya. Ido ta rufe a sannu a sannu tacire hijabin ta koma gaban mirror ta k’are wa kanta kallo, d’an k’irjinta daya fito daga kayan ta dannesa ciki, tana dannewa yana sake fitowa data gaji tabari. Parlour ta koma ta zauna kan kujera se fad’i gabanta yake a yayinda take ta matse tsagun dake jikin kayan. 4:23PM Anas ya dawo gida k’ofar na bud’uwa Fannah ta bayyana a bayansa. Baki ya sake tare da zaro blue eyes nasa in shock yana kallonta, wace wannan kyakkyawar halittan dayake gani a gabansa? Kallonta yake daga k’asa har sama yayi haka kusan sau uku still yakasa yarda Fannah ce everything about her is perfect seji yake kamar yau ya soma sata a ido bebar kallonta ba har yanzu ga wani murmushin dake d’auke fal a fuskarta  wanda ya k’ara mata kyau ji yake kamar ya had’iye ta dan kyau. Shin mesa bata sa masa irin kayakin nan kullum, dama haka Fannah take da innermost kyau? Masha Allah gaskia yayi sa’ar mata, matar da bata sonsa matar da take son wani na daban ba shiba. Wannan tunani na tab’o sa yayi k’arfin hali ya kawar da kallonsa daga gareta da k’yar.
   
      K’ofar ya miyar ya rufe seda yazo wucewa ta gefenta tasa hannu ta dawo dashi baya da k’arfin da Allah ya bata. Jakarsa ta amshe kafin yayi magana tace, “welcome home mijina.” Kallonta ya tsaya yi danko bata ishesa da kallo ba idanunsa da suke kai kansu kan k’irjinta yake ta k’ok’arin miyar dasu kan fuskarta. “Anas we need to talk ko seka chi abinci?”
       “Bani jaka na” yace da ita.
      “No Anas I will not let you go this time around you must listen to me Anas, nagaji da wannan sharenin da kakeyi I can’t take it anymore, kad’au dan inaso ne nayi shunning naka iyyeh? Kuma kamar ya zakace ina da wani wanda nakeso sanin kanka ne banida kowa sekai.” Tad’anyi shiru hakan yabawa Anas daman magana “kin gama? If yes bani jaka na in wuce.”
   
       “Anas wai dan Allah baraka bari ba? Look at me! Look at me Anas!” Ta fad’a a tsawace for the first time “I dressed in this alluring (attractive) manner just to impress you inda dagaske inada wanin da nakeso ai barin bari kaga jiki na haka ba.”
      “I should have guess, excuse me” ya watsa mata kallo sannan yabi ta gefenta hannunsa ta kama ta dawo dashi baya. “Fannah bance miki karki sake tab’ani ba? Ban-” katse sa tayi;
        “I don’t care! I don’t bloody care Anas” ta fad’a a tsawace. “You are my husband addini na be haramta min tab’a ka ba.” Hannun nasa ta sake kamawa “Anas na tab’aka na rik’e maka hannu so what? Why are you giving me such a hard time? Can’t you also see? Anas I love you. I love you Anas Ibrahim Fauzi and tab’aka yau na soma haka kawai baraka sa min hauka ba tun jiya nake binka kak’i min magana kona maka girki baka ci for what? Saboda nayi shutting naka? Ban barka kayi kissing d’ina ba? Is that it? Well here I am kiss me Anas if it will ease your anger kiss me. Haba mana! I love you Anas shirunka agareni babban tashin hankali ne. Yanzu wuce muje kachi abinci mucigaba daga inda muka tsaya.” Ta k’arasa maganan a tsawace tana masa nuni da daining area. Ita kanta batasan ta iya masifa haka ba inma ta iya bata tab’a tsammanin zata iyayiwa Anas masifa ba har ya tsaya yana sauraronta be zubar mata da hak’waranta a k’asa ba.

       Mamaki ne sosai yacika Anas anya kuwa wannan ce Fannar daya sani wanda ko magana bata iyayi da k’arfi shine take wannan uban masifan daya d’an basa tsoro shi kansa? Hannunsa taja ta katse masa tunani. Kujera taja mishi tare da zaunar dashi nan tayi serving nasa abincin.
    “Eat” ta fad’a masa. Ba musu bale gardama ya soma chi juice ta tsiyaye masa haka tana tsaye akansa har ya gama chi. “Zaka k’ara?” ta tambaye sa Kai ya kad’a mata kamar d’an yaro. Yana gamawa ya mik’e gabansa tasha.
     “We are not done yet Anas.” se a yanzu bakin sa ya bud’u.
     “Yes we are” ya fad’a a tsawace. A tsawacen itama ta mayar masa “no we are not because I love you Anas dan Allah ka dena wahalar dani haka I’m sorry for what I did to you yestarday. I’m so sorry please.”
      “No you are not Fannah.”
      “Anas I am wallahi I am, I love you.”
    “Then prove it Fannah inhar dagaske kike you love me prove it to me.” Taku d’aya tayi tare da rufe gab dake tsakaninsu. Hannayenta biyu ta aza a side na fuskansa. “I love you and I will prove it.” D’agel d’in kafa tayi ta d’an kamo sa a tsayi. Ya bud’e baki zeyi magana kenan tayi shutting nasa dawani hot kiss. Mutuwan tsaye Anas yayi sosai Fannah ta basa mamaki yama kasa d’aukan abinda ke faruwa a k’wak’walwarsa be tab’a kawo wa a ransa Fannah zata iya kissing nasa ba, ita da kanta bata tab’a sanin zata iya aikata abinda ta aikata yanzu ba all she know is that she wants to prove to him she loves him.

      A hankali ya d’aga hannayensa ya zagayesu a ‘yar k’wank’wasonta tare da sake pulling nata closer to him. Hannunta ta d’aga itama daga fuskarsa ta miyar cikin gashin kansa me uban yawa sun d’au tsawon lokaci suna abu d’aya sannan a hankali tayi pulling out nishi suke dukansu da k’arfi. Ba wanda ya iya yace ko uffan cikinsu they are both still shocked. Kanta ta sunkuyar har yanzu ta kasa believing abinda tayi sede kuma she enjoyed kissing Anas it was worth it. Kallonta yake na kusan minti d’aya ganin batada niyan d’ago kai ko cewa wani abu yasa hannu k’ark’ashin hab’anta ya d’ago fuskarta har ayanzu tak’i barin su had’a ido lips nasa ya lasa yana wani irin shegen murmushi.
     
      “Flower...” Ya kira sunan ta cikin wani irin salon dake sosa mata zuciya.

 
    © MIEMIEBEE adsense 2 here
Share:

4 comments:

please after reading drop down your comment here!...

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *