Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Tuesday, February 7, 2017

Adnan Complete

adsense here [10/11, 2:38 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 *ADNAN* _Na maman shaheed_ & _Aysher maleek_💃🏼 ( 1_5 ) _Bismillahi rahamanu raheem_ _Dukan yabo da godiya sun tabata ga Allah mamalakin samai da kassai mai kowa mai komai_ _Wanda ya halici shugaban Mu annabi muhammad sallalahu Allaihiwasallam_🙏🏻🙏🏻 *Note* wanan novel din ba ayishi Dan wani ko wata ba ,anyishi ne domin *Fad'akarwa* da *Nishadantarwa* dafatan Allah ya bamu ikon fadan daidai aciki,inmunyi kuskure Allah ya yafe mana🙏🏻🙏🏻🙏🏻 ************** Wani hadaden matashi mai kwarjini da haiba ga cikar kamala ,fari ne ba sosai ba kuma mai matsakaicin tsayi mai fafadan kirji "Wanda matasan mata kema lakabi da Dan bana bakwai" kwance Na hangoshi akan shimfideden gado cikin wani katafaren daki fasalta dakin ma bata lokaci ne, rike da waya ahannun shi yana dailing wata number ,har 2× ba a peaking ba ,yayi tsaki ,ya jefar da wayan ,yana cije lebe yana fadin banzan abokina naso kadaga wayanan muyi lbr,Amman kaki peaking kodayake nasan bakasan ni bane. ya tashi zai shiga toilet ,sai yaji phone nashi yana ringing har ya murda handle din toilet din ,kawai sai ya basar ya fada toilet yadan sakarma kansa shower bayan fitowar Sa ne ,ya taking phone nasa ya duba miscall din yaga har 2× aka kira,sai ya sake readily call din wants again ,ba a Dade ba aka peaking yayi shiru Dan soyake ya surprising friend din nashi Dan sending mai number akayi , yayi shiru yaki magana ,can cikin phone din ma ba ayi mgn ba ,kawai sai yace .......... *hellow* Abdul ? da dayan bangaren yaji ance......... *Assalamu Allaikum*? wani swt voice yaji yana mai sallama... atake yaji wani Abu ya ziyarci zuciyan shi ,amman besan ya ze fasara abun ba (nidai nace ma Aysher maleek zakayi bayani ne) sai da ya dadage ya iya mayar mata da.... *Amin wa'allaiki salam* yace plsss Abdul fa? daya bangaren tace ,Abdul? yace eh. tace gaskia ba wani Abdul don wanan number nane kuma Na dade ina amfani dashi. yace ni kuma wani nake nema Abdulwahab Abdullah jiya aka sending min number nashi ,shine dailing yanzu. tace gaskia mallam wrong number kayi ,tace bye ,ka checking nmb kagani . ya sake cewa kodai ke sis dinshi ne? tace nop ba wani Abdulwahab da Na sani kuma nacema wanan nmb kuma wanan nmb Na Dade ina tare da ita . shiko *Adnan* swt voice nata ne yake kwasan shi jiyake kamar kar Su dena wayan (Aysher tace mmn shaheed kijimin daga maraba sarkin fawa sai miya tayi tsaki? nace mata jeki dai daukomana rahoto) can naga Adnan baki bude ga phone rike a hanun Sa ,daga dayan bangaren kuma an katse wayan shine yayi sakatoto ,yana mai jeroma kansa some questions Dan shi Sam mace bata gaban shi Dan ayanzuma haka a "America " ( Washington) yake yana degree dinshi mahaifan shi kuma suna Nigeria ,kano ta dabo tunbin giwa kodame kazo anfika,lol. Adnan ya tade yana rewarding hiran shi da macen da sukayi waya a cikin kwakwalwan shi ,wayan da aka kira ne ya katse nashi tunanin. da sauri y daga yace kabir A.A kaje kaba mutane wrong number kawai dallah can ,yace haba abokina ko amsa salamar tawa ma baza ayiba sai fada ,Adnan yace toh ai Kaine ......kafin ya karasa ya katse shi yace ,Adnan nima kiran da namaka kenan yanzu Dan munyi waya da Abdul nake tmby shi ka kirashi yace aa ,har yace Na bashi number ka yanzu k kwantar da hankalinka zema kiraka Dan bandade da sending mai phone number kaba . Adnan yace kasa mutane sunje sunkira wata *kwaisa* kawai Kabir A.A yace Dan Allah fa ? Adnan yace wllh ,har tana kashe min waya batasan inba tsautsayi ba ba abin da zesa Na kirata. kabir A.A yace fadi gaskia abokina Kodak....? ka yaba ne,Allah ya kusa nuna mana tym din da zakafara kula mace ? Adnan yace haba kawai ita awa? Kabir A.A yace aa fa abokina "dare daya Allah kanyi bature" inji hausawa. kar kayi Saudi da kar Abu yazo kuma .... Adnan ya kaste shi da cewa tab me? din? kaima kasan it can't b impossible .yace mumabar wanan mgn Dan ni matar da zan aurama ,mum nata ko auren batayi ba bare ta samu cikin haihuwanta, ( nida Aysher mukace ba girin girin ba dai tayi mai) kabin A.A yace dankari makari nidai sai anjima naji ka tafi wata duniyar .........sukayi Salama ya ajiye phone don ya samama cikin shi hakin shi ,ya nufi kitchen. bayan 2wks Adnan yana bacci mai nauyi yayi mafarkin swt voice din da ya taba kira bisa kuskure ,wai yanata waya da ita sunata raya filawa (luv birds) ta cikin waya kamar suna ganin human Su ,da sallati ya farka daga baccin tare da tariyo mafarkin da yayi ,yanamai yima kanshi tambayoyi barkate ............ *wisdom* *Extreme* *Clever* *writer's* ✌🏻sisters *Maman shaheed*😘 & *Aysher maleek*💃🏼 [10/11, 2:38 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓. 🍓🍓🍓 *ADNAN* ```Maman shaheed``` & ``` Aysher Maleek``` (15_20) ***************** Mum nagani da dad a Aminu kano airport ,da Na sake waigawa kuma naga wanan gayen hadaden matashin nan Wanda shekarun shi basu haura 34 ba wato Dan bana 7 *Adnan* yana sakowa daga matatakalan jirgi cike da haiba da nutsuwa da murmushi dauke a face din shi. ko da ya hango mahaifan nasa da sasarfa yaje ya hogging mum nashi daga bisani ya rungume mahaifin shi Alh shu'abu Abubakar, Dad ne ya kamo kafadan Dan nasa yace hop ka iso lpy ? uba nagari,dake suna mahaifin Alh shu 'Abu aka sama *Adnan* din wato ```ABUBAKAR```Shine ainahin sunan Adnan wato yaci sunan kakan shi Na wajen uba ,shine suke cemai *Adnan* Dan asaya . bayan isowar shi gd direct part dinshi ya sauka ,mum kuma taje hadamai kayan abinci da duk wani Abu da ze bukata. shiko yana isa yaga ko ina very neat ga wani gamshi da yake dukan hancin shi ,yana rage kayan jikin shi ya fada toilet Dan ya taking bath yana sakarma shower ya Dan jima aciki daga bisani ya sabe kanshi ya fito. bayan ya gama shiryawa cikin kananan kaya ret shirt yasa wit black 3qauter yayi kyau sosai ya dako perfume _chairman_ ya feshe jikin shi ya kara da _smart collection_ ya nufi part din Su mum. bayan ya gama kwasan girkin mum Dan da kanta ta shiga kitchen da taimakon lami Yar aikin Su ,Amman duk mum CE kar fin girkin Dan tana jida tilon Dan nasu ```dan Aysher cewa tayi wanan zata barshi yayi aure kuwa Dan taga kamar tana kishin Dan nata``` Dan ko mgn budurwa bataso yayi Dan acewar ta ita zata zabamai maccen da ta dace dashi "kuji karfin hali" . bayan sun gama ya dauko tsaraba ya dirma mum yaba dad jakan shi daban sauran kuma yaje mum taba duk Wanda ya dacce taba ,har masu aikin gd ,mum bataso haka ba Amman tunda ya furta hakan za ayi Amman badan ranta yaso ba ,Dan tace akwai tazara mai nisa tsakanin talaka da mai kudi. bayan kwana 2 da dawo wanshi ya ziyarci avokan shi da 'yan uwan Hajiyan shi ake Su duk akano Duke. Yau ma dai *Adnan* yaji swt voice din *kwaisan shi* cikin dream din shi ya kuma ji yadda bai tabaji ba ajikin shi Dan yau abin da yaji daban ne Dan muryar ta sakar mai kasala sosai ........ *Adnan* nagani yanata laliben _history_din wayan shi yana duba _outgoing call_da _miscall_ yana Neman number da ya taba jin swt voice din nan acewar shi........................ *Wisdom* *Extreme* *Clever* *Hausa* *Writer's* 📚📚✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻 *Maman shaheed*😘 & *Aysher maleek*😘 [10/11, 2:38 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 *ADNAN* _Na maman shaheed_ & _Aysher maleek_ (5_10) ~*ASALIN LABARIN*~ Alhaji shu'aibu Abubakar shine mahaifin *Adnan* yana zaune a cikin garin kano unguwan gadon kaya, yanada kani a garin Bauchi a unguwan muda lawan mai suna ,Alhaji ibraheeh Abubakar ,mahaifansu 'yan Bauchi ne. Hajiya Hasana itace mahaifiya ga *Adnan*itama Su biyu ne a wajen mahaifan Su da hussainata akano iyayen ta suke sunada kani namiji Amman tun yana Dan 5yrs ya rasu sakamakon rashi lpy da yayi suka zama sai Su kadai tagwayen junnah,takasance mai budaden ido ga son avin duniya ga ra ayi. sabani Alhaji shu'aibu shi namiji ne mai datako ga son talakwa dan da talaka da mai kudi duk daya ya daukesu ,kuma suma sunyi zaman "Washington" din daga baya y dawo gd 9ja ,kuma *Adnan* ne kadai yaron da Allah ya basu Dan haka duk wani planing dinsu da duk wani burin Su akan shi yake Dan ko *so daya tak* sukema yaron nasu (novel din mmn minat) kuma yaro ne me biyaya ga kamala ka ilimi but 'f arabi da boko ya bin iyaye ,ga nutsuwa uwa uba baida kulakulan mata irin Na wasu samarin zamani. Dan shi acewar Sa "luv with out marriage is useless, rubbish, westhing d tym.Dan shi betaba ganin wata yarinyar da yace yanaso ba afadar shima "babe din da ze aura ko mum nata ma batayi aurn ba bale,lol" Dan shi be yadda yaje wajen yarinya ba indai ba aurenta zeyi ba,ammafa yai burin kwankwadar da beb din da ze aura zallar madarar soyayya Dan (luv Bird's) zasu zama zebata zumar kauna hade da soyyaya mai tsafta,tun kafin auren Su ma uwa uba in sun zama together ze shayar da ita giyar kaunar Sa Dan Su tabbata 4ever & 4ever . *Adnan*yayi karatun primary nasa a 9ja yana gamawa mum da dad nasa suka samu transfer to Washington inda accan yayi ol secondary school nashi but now yana degree nashi a "mechanical engginering" a Washington write now. *CI GABAN LABARI* after 2wks again Adnan ya sake mafarkin wanan swt voice din "kwaisa" kamar yadda ("nida Aysher mukaji yace") ya tashi yayi nafila dake midnight ne ya sake komawa bacin shi . After 1mnt again cikin dreams nashi yaji swt voice Na *kwaisan* shi Na dukan mishi dodon kunne yana jin sautin voice din kamar sarewa kamar waka take rera mai,ko da ya farka yaita ta thinking about dat special swt voice. Adnan yace wats wrong wit me, luv? ya tmby kanshi da sauri yace No! No!! No!!! ............ ......... ni maman shaheed da Aysher maleek mukace sai ka fada mana............ *Wisdom* *Extreme* *Clever* *Writer's* ✌🏻💃🏼💃🏼sisters *Maman shaheed*😘 & *Aysher maleek*💃🏼 [10/11, 2:38 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 *ADNAN* ``` Maman shaheed``` & ```Aysher maleek``` (10_15) _August 2016_ *ADNAN*dai yana tafiyar da karatunsa yadda ya kamata,Dan kuwa shi yasa a gaba ,bangaren gd 9ja kuwa ko da yaushe yakanyi waya dasu yaji lpyr Su ,suma suji lpy shi da kuma yanayi karatun shi,kuma duk wasu abokai da 'yan uwama yakanyi waya da wasu ,wasu kuma suyi chart,through WhatsApp, instagram,IMO,inbuzzu,face book,Twitter, e.t.c sukan hadu das y hankalin Sa kwance yake rayuwan shi a Washington ,kasancewa baya kulakulen mata da zai dinga fita holewa,which is not good,(Allah ka tsare mana samarin Mu da 'yan matan Mu,Amin) abangaren heart din shi kuwa ko tunawa yayi da swt voice din da yaji sai ya Dan tsinci kanshi a wani irin condition Dan yanaji wani iri atare dashi,"zuciyar shi da friend nashi kabir sunce ya fada kogin lobayya yace be yadda ba,hhh(nida Aysher madai munsan an.....) After 1mnt *Adnan*Na shirin exam Na first semester a final year din shi ,de more yake karatun exam sai ya dinga tsintan kanshi bad condition Na bangaren zuciyan shi wani tym din ma sai ya tunani tukunna yake samun daman cigaba da Al'amuran shi Na karatun. yau *Adnan*yafito daga final paper shi sun gama jarabawan Su ,Dan by dis tym around yace shifa saiyaje 9ja yaga mum nd dad Dan ya missing ```special country ```dinshi .Dan ya sanarma dasu mum and dad ma ,kuma sunyi farinciki da hakan kuma suna son gani tilon Dan nasu Wanda suka dorama son duniya ,Dan duk wani hope nasu akanshi yake. ```NIGERIA``` mum wato mahaifiyar *Adnan* tanata murna hrda fadama wasu daga cikin 'yan uwa Dan nata ze zo Hutu ,Amman fa masu hannu da shuni ba kowa ne yasan zuwan nashi ba ,yaku bayi basu da labarin *Adnan* ze dawo "hop mau karatu sun gane what I mean?" ........... Dan hjy Hassana ba dakowa take harka ba ,sai wane da wane,Dan tanason harkan nan ta (```ban gishiri in baka manda```) tasa an gama gyara mai part din shi Dan yayi kura Dan ba mai zama aciki,rabon wani da ya shiga part din tun wani last zuwa da yayi. *ADNAN* nagani ya gama hada Yar jakar da ze tafi dashi Dan a can ma akwai kayan shi sosai ,sai tsaraba da ya musu ,Dan ko sun sha tsaraba ,Dan karatu yake Amman baida matsalan kudi Dan ko gidan da yake zaune a Washington nasu ne na Kansu Dan anan suka taba zama da mahaifan nashi ba wani mansion madaidai ci dai komai yaji a gd. yau yakeda flight around 6:30am ...... bayan mun sake komwa airport din ni da Aysher mukaga jirginsu ya daga, mukamai _safe flight muka rigashi isowa nija,ta yanar gizogizo Mu mukazo,lol_ *Wisdom* *Extreme* *Clever* *Hausa* *Writer's* *maman shaheed*😘 & *Aysher maleek*💃🏼 [10/11, 2:38 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 *ADNAN* BY ```Maman shaheed``` & ```Aysher Maleek``` (20_25) *********** ko da ya kama dubawa duk be samu number ba yayi tsaki yana shirin ajiye phone din ya tuna ai ya saving phone number yana contact dinshi be gogeba tun time din wani farin ciki ne ya ziyarci zuciyan shi ya lalubo number yayi wani kayatacen murmushi . ya kai 5mnts yana tunanin kiranta wani bangare Na zuciyan shi yana hanashi yanace mai ,toh me zaka cemata ? yana tsaka da tunanin kawai yaga har ya calling nmb batare da ya gama yanke shawara ba kawai yace shi kenan. sai da yayi 4misscalls Amman ba a peaking ba ,yayi uban tsaka ya jefar da phone din . sai can daga baya har ya fara barci ma kawai yaji phone din shi yana ringing da kamar baze peaking ba kuma kawai sai ya peaking acikin magagin bacci,da sauri naga ya zabura kamar an mai Alura ,kawai wani murmushi ya ziyarci face din shi ,naji yace , ```sorry plss``````leme call u``` be kira ta katse call din bama ya katse ya redailing call din ya da ```Assalamu Allaiki a dayan ban garen naji ance, ```Amin wa allaikasallam``` da sasanyar miryata da ta sakar mai kasala ,tace ```plss da wa nake magana? ``` dakar Adnan yayi ta maza yace ADNAN ne``` ```nasan bazaki gane niba in shot dai nine Wanda ya taba kiranki lokacin baya ,akan ina nema friend dina at oll dai Na kiraki ne ,Apologizing din ki about wt I did ,so ki yi hakuri``` ``` da sauri tace laa no! no!! no!!! don't mind ,kar karka damu da tatausan lafuzanta Wanda yake Dada fuzgar Adnan Dan beki sukwana suna waya ba yadda yake ji tace ba komai kar ka damu, bye```! ``` kafin ta katse wayan Adnan yayi gyaran murya yace Dan Allah I want 2 aks u only 2 questions , if u agree plssssssss,``` ```tace ba matsala ina sauraron ka,yayi Dan murmushi Na jin dadi yace plsss kinada aure ne? ya kara da cewa sorry 4my question plss, tace ,never mind, l'm single ,banda sure. wani dadine ya kumshi yace toh ,d last question , plsssss ur name? sunan ki fa?``` ```sai da ta nisa tace Dan Allah mallam lpy? Adnan yayi murmushi mai sauti yace wllh lpy plss ki gaya min , tace uhummm tunda lpy toh sai anjima, Adnan da sauri yace pls kar kimin haka just tell me plss ? yace wllhy kina fadamin ki katse wayan ma . tace promise ? yace year!......... Ta yi mgn cikin tatausan lafazi ta nutsuwa ga sasanyar murya tace my name is AFNAN bata jira me zece ba ta kashe wayan``` ``` Adnan kam mutuwar kwance yayi Dan dadi ne ya kashe shi ```yama rasa me zai sai cewa yayi wow special name so snice💋ya manama phone din 💋yana bin phone din da kallo kamar ze ganta ,farin ciki wajen Adnan ko ba a mgn . ```Amman fa still wai be yadda he fall in luv ba (nida Ayshe maleek mukace uhumm waifa irin abin nanne Na maza kinsan Su da jin kai) nan muka bar shi yana ta motsa baki``` 😘😘ku biyo Mu Dan jin ya zata kasace💃🏼💃🏼 luv u oll maafans💋💋 ✌🏻sisters 💃🏼💃🏼 *Wisdom*....... *Extreme*...… *Clever*........ *Hausa*...... *Writers*.... *Maman shaheed*😘 & *Aysher maleek*💃🏼 [10/11, 2:38 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 *ADNAN* ```Maman shaheed``` & ```Aysher Abdulmalik``` (25_30) ************* ko da Adnan ya ajiye phone din shi ,ya tsinci kan shi ckin farin ciki sosai ,gashi akwai tmbyy da yake so ya mata da yawa ,Amman saboda wai kar ta raina shi bari ya share sai after 2dys "toh bari muga ko zai iya sharewan".......... mom kullin tunda tilon Dan nasu ya dawo take cikin hidima da shi ,kuma tasa shi duk yabi gidajen 'yan uwa Wanda ya Dade be gansu ba ,Su gaisa Amman fa masu hannu da shuni ,mynus yaku bayi . a bangaren Afnan kuwa tayi tunanin ko me wanan bawan Allah yake nufi da tmbayata sunan ta ....ohoo ....kawai tace shi ya sani . *WACE AFNAN*? ************ mallam Adamu shine mahaifin Afnan kuma shi datijo ne mai datako da yakana da sanin ya kamata ga mutunci duk unguwan an San shi Dan a unguwan ```mazaunar tanko``` suke zaune ,rashin sani Dan ba wani nisane tsakanin unguwan Su afnan da Adnan ba . mallam Adamu yanada yara 3 Afnan itace baba asalin sunan ta Aysher ,taci sunan mahaifiyar Baban tane shine suke mata lakabi da Afnan ,daga ita sai yazeed,sai ammar Dan autan Su . Hajiya maryam itace mahaifiyar afnan ,ita ta taba zuwa saudiya ya sauke farali tun kafin auren Su da mallam Adamu dake iyayen ta masu Dan haline ne adacan yanzu ko sai dai acce masu rufin asiri . shi ko mallam Adamu be taba zuwa ba yade taba zuwa ummarah Amman be sauke farali ba ,ummarar ma sanadiyar musabaka yaje ,kuma ba wani hali ne dashi ba Amman akwai rufin asiri Dan yafi karfin komai a gdn ga uwa uba sanin ya kamata da jajircewa akan halak din shi Dan kasuwar kwari yake zuwa yana Dan sanan' ar sai da atamfofi jarin ma ba nashi bane bashi ake ya siyar se ya Dora ribar shi ,kuma ahakan yana samun Na rufin asiri Dan akwai rikon gaskia da amana. Hajiya maryam mahaifiyar afnan itama datijuwar mace CE mai yakana da sanin ya kamata ga iya zama da mutane ,bata dau duniya da zafi ba abun ta shiyasa zaman Nash yake tqfiya yadda ya kamata da mijin nata mallam kamar yadda take kiran shi ,da yan yaran ta 3 mace 1 maza 2. Afnan yarinya CE mai hankali nutsatsiya mai wayewar addini islama har da wayewar boko Amman ba sosai irin Wanda ya wuce tunanin mai karatu ba ,kuma twnada kyau dai dai da ita chocolate beauty CE ga hanci masha Allah ga xesy eyes dinta bakin ta daidai shan lollipop, lol, tanada tsayi dai2 misali tanada gashin ta dai2 zaman parlour ga ilimi arabi da book,Dan tana zuwa islamiyoyi ga school yanzu tana ss2 . Afnan bata da kula samari Dan itama ra ayin Su daya da Adnan wai bazata kula saurayi ba sai ta shirya yin sure(nidai nace afnan to ai idan kin kulasu anan zaki fitar da tsayaye ,Aysher ma tace ato dai ta haka ya za ayi ta gane mai sonta da aure) Dan ko tare ta samari sukayi sai tace wai anmata miji..... luv u more mah fans😘😘😘😘😘😘 *Wisdom*........ *Extreme*........ *Clever*........ *Hausa*....... *Writer's*.... by *maman shaheed*😘 & *Aysher Abdulmalik*💃🏼 [10/11, 2:38 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 *ADNAN* ```Maman Shaheed ``` & ```Aysher Abdulmaleek``` (30_35) ************* Adnan dai ya kasa kara kira afnan ,cute baby shi acewar shi "ohhh ko a ina ya taba ganin ta oho". Adnan ya gama hutun shi a ```Nigeria``` ya fara shirin komawa ji yake kamar kar yabar mum and dad din nashi saboda tsananin kulawan da suke ba shi gashi shima yana jin dadin country din nashi (lol waze ce bayaso kasa Sa) Dan ya ze koma har ya buking flight around 11:30am jirgin Su ze tashi . Su mum ma sunata kewar Dan nasu Dan run safe ta kama mai komai Na break fast din shi ta jere mai a dener area ,taje da kanta ta taso shi bata aiki wani daga cikin masu aiki taba,ko da ta nocking door din da kanshi ya bude mata hade da rungumo ta ya duka ya gaishe ta ,dama ya gama taking bath nashi yana feshe jikin shi da kamsasun turaruka ne ta shigo ,ta amfa cikin fara a da sakin fuska,tace tana jiran shi ,be taking time ba yabi bayan ta suka tafi . yana isa yaga dad ya rungumeshi ya gaishe shi ,shima ya amsa cikin walwala da sakin fuska ,ya fara mai kirarin nashi ko waka zance ```kai ne Na fari``````kai ne auta ``````dan dady kuma Baban dady```. mum se daria take musu ,nan tai saving tilon Dan nata ,sai da yayi kat sanan ya koma side din shi Dan y gama parking komai Na bukatan shi . mum & Dad Na gani sunama Adnan bye bye nd safe flight good son,ya kara rugumar Su y basu peak cike da kauna junnan Su oll,sanan ya stairs din jirgin ya shiga , aka closing door Na jirgin sai ```America``` ``` Washington``` ........................ ```Washington``` bayan ya sauka lpy har ya kira Su dad ya fada musu isar Sa lpy wit full f happiness ,sunyi mai fatan Alkhairi da samu kyakyawan karatu da sakamako. bayan ya danyi bacci ya farka ya shaga toilet y taking bath y fito y kunna TV Amman hankaling baya wajen kalon ,muradin shi ya kara jin swt voice din afnan a karo na3 ,da yayi kamar ze share dai kuma yaga baze iyaba kawai y .......... a yauma kusan 2 misscall ya mata bata peaking ba ,har yayi tsaki yace kai beab din nan da gani zatayi jin kai ,wani bangaren zuciyan shi kuma yace toh ni zata nunama jin kai ? to ai ina gabanta indai a jin kai ne,nan dai ya solution y mata 1 call in bata peaking ba again sai y ba banza ajiyar ta hofi ta dauka (ni da maman shaheed mukace ai baza ka iyaba lol). yana kara kira ta receiving call din wani ajiyan zuciya yayi ya fadada murmushin shi . yaji ance ```Assalamu Allaikum```? da sauri ya amsa da ```amin wa'alaiki salam``` ``` ya sake cewa Allah yasa ban dame ki ba?``` ``` tace aa Amman kadai kusa damun nawa``` remained small. ``` yace toh Another question ne dani ?``` ```Afnan ta wani shagwabe tace again```? ```yap sorry plss ``` ``` tace to ina sauraro Amman kar aimin wace za'a kurre ni``` ``` dariya mai tsada yace ba za 'a kureba nake tunani ``` ``` yace ga tmby nawa hop kina sauraro Na ko```? kafin ta amsa ya wurga mata tmby cikin kunnen ta ```plss a ina kike yanzu haka country or state??``` ```ta nisa tace wanan questions din fa?``` harda tmby kasa ta? ```yayi dariya mai sama 'yan mata kasala Dan ta bashi dariya sosai ,yace nop kar kiyi wani tunani kiyi zero mind dinki ,abun da yasa Na tmby naji voice din ki ne kamar Na larabawan misrah ``` ```Afnan tayi saurin turbune fuska kamar yana ganin ta ,tace au harda bakar mgn ````? ``````tace bye ta kashe wayan ta switch up din phone din gaba dayatana ta tunani to me gayen nan take nufi wanan voice din nawa irin Na masu sha koko da kosai zai had a Dana masu shan shayi da Zuma da shan Almaraimilik? inbanda ma ya raina voice din nawa```ta tafi taya Hajiyan ta aiki. ```bangaren Adnan kuwa ji yayi da be mata wanan tby ba shi bayaso y Nuna mata yana Washington ne soyake ya farajin a ina take kuma akwai abin da yasa yayi haka ,yanso yamata wani exam ne kafin ya ra soyayya da ita ,shi yasa ma yake boye number idan ze kirata Dan da zataga country cord nashi ,toh Amman yanzu ya zeyi ? gashi ta kashe wayan gaba daya```? ........... .........abin duniya yama Adnan zafi saboda luv........ *Wisdom*........... *Extreme*......... *Clever*........ *Hausa*....... *Writers*....... 📚📚📚✍🏻✍🏻✍🏻 ✌🏻sisters ,writers *maman shaheed*😘 & *Aysher Abdulmaleek*😘 [10/11, 2:38 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 *ADNAN* ```Maman shaheed``` & ```Aysher Abdulmaleek``` (35_40) Adnan dai yanata try yaga ya samu cute Afnan dinshi a waya Amman indai ya kira sai yaji switch up .... har ya gaji ya hakura,ya fara mamakin kan shi ,wai meyake faruwa da shi ne ? shin yayi nutso ne a kogin soyayya? .... wani bangaren zuciyan shi yace mai no!!! wani bangaren kuma akace mai yap luv is really , yace lokaci yayi da zaka gina soyayyar ka da gindshiki mai karko tare da Neman zabi da yarda a wajen mai kowa mai komai ,mahalicin Mu ,ta hanyar yin addu'a da Neman zabi mafi Alkhairi a wajen Sa.yayi na 'am da wanan zancen Na zuciyar Sa don kuwa ba karya ya fada masa ba . Atake ya solution akan ya test massage kawai ``` Assallam``` ```kaina bisa wuyana idan abin da nayi ya taba wanan tsarkakakiyar zuciyar taki ya ma'abociya kwarjini da tatasaun lafizi ,ina Neman afuwa banyi Dan wani abuba ,dafan zanji gamsa shiyar amsa,ya baiwar Allah Afnan,Adnan Na Neman afuwa agareki``` ya ajiye phone din yaje yaci abinci ,ya kira kabir abokinsa yanason bashi lbr Amman yasan sai ya mai iskanci kaiwai ya fasa gaya mai ,suka gama gaisawa ya kashe wayan. ```NIGERIA``` Afnan bayan ta gama aikin ta tayi sallah ta danyi karatun kur'ani dake ba islamiya kasan cewar Alhamis ne ,ta koma gado ta dau phone din ta zata yi game ,kawai taganta a kashe ,atake ta tuna da dalinlin kashewan ,tayi Yar shewa tace ayya har ka Dan ban tausayi Duk da dai banma San da wanayi mgn ba,atake ta kuna wayan. tana kunawa test massage ya shigo da har ta share zata fara game dinta subway sup Dan atunanin ta ko company layikanta ne.sai kuma ta bude da murmushi a fuskar ta ,bayan ta gama karantawa sai taji ya bata tausayi gashi sunan shi ya tsaya mata acikin zuciyan ta atake ta fara mai reply Dan taga number shi kuma tasan cewan bama a nija yake ba Dan taga code outside . ```Wa'alaikasallam``````Adnan bawan Allah bakamin laifi ba ,Dan zuciyata ta jima da yafema, Dan wllh namanta wayana akashe ma yake,nima nagode``` ta turama number da taga y turo mata sako mai +plus daga farko ....... Adnan najin kara alamar sako yashigo wayan Sa ,a gagauce ya dauka yace Allah yasa my afnan ce("Su Adnan waya baka da har tazama afnan din ka? inji mmn shaheed da Aysher") Aiko da ya bude yaga ita,harda kwancita a shimfidedan gadon shi ya gama karantawa dadi ya kume shi Dan yayi farin ciki da ganin sakon,daga baya kuma yayi Dana sanin turamata sskon Dan ba haka yaso ya fara nuna mata baya Nigeria ba ,so yayi ya gwada karfin imanin ta da tawakalin ta. ta hanyar yi mata bayanin shi ba wani bane ,kuma a kyauye yake azaune ,kuma beyi karatun boko ba ,kuma ya nuna mata cewa da aure yake son ta ko zata iya auren shi? Dan wanan yaso ya gwada imanin ta Dan ya gwada tawakalin ta,kash! Amman azarbabin shi ya Sa ya file, lol Adnan. yace Amman ba komai so daya ne ,ai danko ayanzu yanajin ta kamar wani bangare Na jikin shi duk da besan komai akanta ba,amman shi yanaji ajikin shi yafa sami matar aure....... tab! mum zata yadda da wanan lbr naka kuwa Adnan?......... 💋💋💋oll *Wisdom*......... *Extreme*......... *Clever*......... *Hausa*.......... *Writer's*....... ✌🏻sisters💃🏼💃🏼 *Maman shaheed*😘 & *Aysher Abdulmaleek*💃🏼 [10/11, 2:38 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 *ADNAN* ```Maman shaheed``` & ```Aysher Abdulmaleek``` (40_45) ***************** tsakanin *ADNAN* D *AFNAN* dai soyayya ta kullu kuma mai tsafta Dan Adnan ya ma Afnan tmby kuma duk ya sami amsoshin Su kama daga addini suwa kan garin da take da unguwan Su da komai nata ,da kuma gwada imanin ta da takawata ,Duk kuma yaga ta can2 da ta zama matar Sa da yake fata ta har Abada . bangaren afnan ma tana jin soyayyar Adnan din nata Dan raya filawa sike yadda ya kama ga shi koda yaushe suna makale a waya ko chart ,luv birds, (wanan Na katsina wanan Na daura) Nigeria & Washington......... *************** A yau ne Adnan ya kamala karatun Sa Na degree din shi ........... Wanda har Su mum sai da suka kaimai ziyara ,Dan daman sun kwana biyu basu jeba ,Alhmd yafito da first class Dan yasamu yadda yake do Dan sunason rikeshi a can ma yayi aiki ,Dan akwai abokan dad din shi accan sosai kuma kokarin zumunci dasu. ```NIGERIA``` a bangaren Su afnan ma afnan ta shiga ss3 kuma tana da kokari but of arabi da boko ,haka ma kannen ta guda biyu yazeeed da ammar ga wata shakuwa da take a tsakanin Su . Hajiya maryam CE ta kira Afnan take mata mgn akan Wanda take yawan jin Su ,suna waya kusan ko da yaushe ,shine take cemata dawa take waya haka? afnan ta zauna akasa kusa da Hajiya dake Hajiya suke kiranta duka yaran nata har mallam adamu ,shi kuma suke cemai Abbah. ta nisa tace ,Hajiya wani ne waishi Adnan,dake akwai kyakyawar fahimta atsakanin Su duna shawara da junan Su sosai ita Hajiyan da afnan din (sanabin wasu iyaye da yaran Su ,uwa inbaki Ja 'Yar ki ajikin ki ba ai balalai kisan matsalolin ta da sbin da ya shafeta ba). hjy tace waye kuma *ADNAN*? Afnan ta mata bayanin komai Na haduwan Su bata boyemata komai ba . hjy ta nisa tace toh ,abin da zance daga farko,Allah ya mana zabi mafi Alkhari,sanan kisan me kike yi kisan abin da ya kama ceki Dan je ba yarinya bace ,ina fatan kin fahimce ni ,ki kuma San inda ya dosa ,insan ki yake da aure yakamata kifi kowa sani ,banason Na katse miki hanzari kiga kamar Na shiga rayuwar ki ,ki tsanata addu'a da bama Allah zabi akan lamuran ki ,kinji ko afnan ,mmn baba? Allah ya muku Albarka dake da kannen ki...... Afnan taji dadin kalaman hjy tata ,ta amsa da amin ,kuma ta mata godiya da tunatarwa tace mata Allah ya kara girma ,hjy l'm proud of u da kika zama uwa agaremu. ta rungumi hjy ,sai ga yazin ma ya jigo da kudu ya biyo ammar ,shi ko amar da gudu ya fada kan hjy ,sai Afnan CE ta dakatar da yazeed din ,ta raba fadan ,suka saka dariya gaba dayan Su . ```Washington ``| mum tace ma Adnan ko zeyi aiki a kssar to dole Su koma nija bayan yayi aure sai ya dawo,kuma yanzu ma tare zasu koma Nigeria. A bangaren Adnan mq kuwa hakan yamai dadi Dan ba abin da yafi muradi da son yayi tozali dadhi irin Afnan dinshi ,shiyasa suka tatarq suka komo gd Nigeria. Aban gare mum kuwa tana ta lalube da binciken yarinyar da zaman Su zaiyi daidai da tilon Dan nata ,Dan tace ba macen d ta isa ta makake mata danta shiyasa ta shiga fafutikar nemomai matar da zata iya sarafata ,ta dinga juyata sonranta ,( tab ni da Aysher mukace mum da kokari ) shiko gogan Adnan bemasan wainar da mum take toyamai ba har dad Na besan kudirin mstar tashi ba . kubiyo mu Dan jin wanan aika2 da mum ke shirin ``` ............ *Wisdom*............. *Extreme*.......... *Clever*......... *Hausa*......… *Writer's*..... 📚📚📚✍🏻✍🏻✍🏻 ✌🏻sisters💃🏼💃🏼 *Maman shaheed*😘 & *Aysher Abdulmaleek*💃🏼 [10/11, 2:38 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 *ADNAN* ```Maman shaheed``` & ```Aysher Abdulmaleek``` (50_55) ********** *ADNAN* Na hango cikin motar *Camry 2014* white colour ta dau wanka Dan yau wankan Na tabanne, y d'ora kanshi akan car stirring yana tunanin *Afnan*din shi yanzu yau baze ssmu damar ganin abar da ya dad'e yana mafarkin gani ba? da wanan tunane2 y solution d ya calling dinta y Apologizing d'in ta kar taga kamar y dis a pointing d'inta ne .y fada mata resoing din shi ...... atake ya dailing number ta ,ringing 2 aka peaking da swt voice d'inta mai samai kasala ,yaji tace .... ```Assalamu Allaika````ya habiby da'iman```. baisan San da y kara lumshe sexy eyes d'in shi ban Dan jin zakin muryar da mai narkar mai da zuciya ya amsa da ```Amin Wa'allaiki salam````ya habybatty ya rehanah```....... itama dadi taji Mara more saltuwa Dan har cikin birnin zuciyatta taji sasanyan kalaman Adnan d'in nata . yace first of oll ,l want to Apologized u about..............kafin ya karasa aman kalaman shi tayi saurin katse shi da cewe ..........tace kar kace min ruhi biyu bazasu samu aduwa ba ,hakan rashin Na iya zama rashin adalci ga ruhinan 2 ...... Habiby d'nt tell me....... Adnan ya katseta Dan batasan yadda yakeji a nashi ruhin bane,yace wllhy mum CE ta aikeni kuma kinga ai kamata yayi nayi mata biyayya ko ? Amman in kince baki amince ba gimbiyar cuty Afnan sai Na fasa!...... da sauri tace , waa!!!! niiiii? rufamin asiri Na mutu maza Su kaini ba mata ba ,tab! ai sahun giwa ya take Na rakumi ........Dan yadda nake tunani wani uzuri zakabani Wanda bazan iya amincewa ba inajin wanan wllhy har cikin birnin zucitata ba komai inamaka fatan Alkhairi kuma wllh ka kwntar da hankalin ka Allah ne be nufa zamu had'u ba .kar ka damu plss . Adnan yana sane yace mata haka yasan bazatace "eh" ba shiyasa Dan saboda irin haka yake karajin guguwar sonta da k'aunar ta Na k'ara d'iban shi ,Dan akwai ta da sanin darajar ba gaba da ita ya gama karantar da Dan yakan gwada ta in suna chart ko waya,tanan yake k'ara gane hakan. da murmushi mai sauti yace banda bakin godi awaken ki ,Allah ya barmu tare ,Urs Adnan 4ever.....y manamata kiss ta cikin phone din . ji tayi har cikin bargon jikin ta ,tayi farin cikin samun shi amatsayin saurayi kafin ya zama mijin ta in Allah ya yarda. tace ba komai ai girman kane ,kafi haka a wajena. yace kar ki fasa min kai ,tace tab da nawa nima ya fashe kaga sai ayi 50 _ 50 kenan,atare suka saka dariya ta cikin wayar . ya tsokane ta yace ,ko zakimin rakiya Na biyo ? tace rufamin asiri inbaso kake nasha bulala ba awajen abbah Na . yayi daria yace nima fada dai nayi ,Amman kuma ai nima abbah nane ,Dan ankusa ayi canji ma ,Na kusa zama d'an abbah , ke kuma ki koma 'Yar dady koh,da murmushi mai sauti ,tace insha Allah ,wit time ai,Allah dai ya tabatar mana da Alkhairi ,suka CE amin ,atare,yace bari Na tafi aimin addu'a . Afnan tace Allah ya kaika lpy y dawo mana dakai lpy, yace amin ,bye...,............. *wisdom*.......... *Extreme*......... *clever*...... *Hausa*...... *writers*..... 📚📚📚✍🏻✍🏻✍🏻 ina tare daku nima oll my fans💋💋💋💋 ✌🏻sisters 💃🏼💃🏼 *Maman shaheed*😘 & *Aysher Abdulmaleek*💃🏼 [10/11, 2:38 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 *ADNAN* ```Maman shaheed``` & ```Aysher Abdulmaleek``` (40_45) ***************** tsakanin *ADNAN* D *AFNAN* dai soyayya ta kullu kuma mai tsafta Dan Adnan ya ma Afnan tmby kuma duk ya sami amsoshin Su kama daga addini suwa kan garin da take da unguwan Su da komai nata ,da kuma gwada imanin ta da takawata ,Duk kuma yaga ta can2 da ta zama matar Sa da yake fata ta har Abada . bangaren afnan ma tana jin soyayyar Adnan din nata Dan raya filawa sike yadda ya kama ga shi koda yaushe suna makale a waya ko chart ,luv birds, (wanan Na katsina wanan Na daura) Nigeria & Washington......... *************** A yau ne Adnan ya kamala karatun Sa Na degree din shi ........... Wanda har Su mum sai da suka kaimai ziyara ,Dan daman sun kwana biyu basu jeba ,Alhmd yafito da first class Dan yasamu yadda yake do Dan sunason rikeshi a can ma yayi aiki ,Dan akwai abokan dad din shi accan sosai kuma kokarin zumunci dasu. ```NIGERIA``` a bangaren Su afnan ma afnan ta shiga ss3 kuma tana da kokari but of arabi da boko ,haka ma kannen ta guda biyu yazeeed da ammar ga wata shakuwa da take a tsakanin Su . Hajiya maryam CE ta kira Afnan take mata mgn akan Wanda take yawan jin Su ,suna waya kusan ko da yaushe ,shine take cemata dawa take waya haka? afnan ta zauna akasa kusa da Hajiya dake Hajiya suke kiranta duka yaran nata har mallam adamu ,shi kuma suke cemai Abbah. ta nisa tace ,Hajiya wani ne waishi Adnan,dake akwai kyakyawar fahimta atsakanin Su duna shawara da junan Su sosai ita Hajiyan da afnan din (sanabin wasu iyaye da yaran Su ,uwa inbaki Ja 'Yar ki ajikin ki ba ai balalai kisan matsalolin ta da sbin da ya shafeta ba). hjy tace waye kuma *ADNAN*? Afnan ta mata bayanin komai Na haduwan Su bata boyemata komai ba . hjy ta nisa tace toh ,abin da zance daga farko,Allah ya mana zabi mafi Alkhari,sanan kisan me kike yi kisan abin da ya kama ceki Dan je ba yarinya bace ,ina fatan kin fahimce ni ,ki kuma San inda ya dosa ,insan ki yake da aure yakamata kifi kowa sani ,banason Na katse miki hanzari kiga kamar Na shiga rayuwar ki ,ki tsanata addu'a da bama Allah zabi akan lamuran ki ,kinji ko afnan ,mmn baba? Allah ya muku Albarka dake da kannen ki...... Afnan taji dadin kalaman hjy tata ,ta amsa da amin ,kuma ta mata godiya da tunatarwa tace mata Allah ya kara girma ,hjy l'm proud of u da kika zama uwa agaremu. ta rungumi hjy ,sai ga yazin ma ya jigo da kudu ya biyo ammar ,shi ko amar da gudu ya fada kan hjy ,sai Afnan CE ta dakatar da yazeed din ,ta raba fadan ,suka saka dariya gaba dayan Su . ```Washington ``| mum tace ma Adnan ko zeyi aiki a kssar to dole Su koma nija bayan yayi aure sai ya dawo,kuma yanzu ma tare zasu koma Nigeria. A bangaren Adnan mq kuwa hakan yamai dadi Dan ba abin da yafi muradi da son yayi tozali dadhi irin Afnan dinshi ,shiyasa suka tatarq suka komo gd Nigeria. Aban gare mum kuwa tana ta lalube da binciken yarinyar da zaman Su zaiyi daidai da tilon Dan nata ,Dan tace ba macen d ta isa ta makake mata danta shiyasa ta shiga fafutikar nemomai matar da zata iya sarafata ,ta dinga juyata sonranta ,( tab ni da Aysher mukace mum da kokari ) shiko gogan Adnan bemasan wainar da mum take toyamai ba har dad Na besan kudirin mstar tashi ba . kubiyo mu Dan jin wanan aika2 da mum ke shirin ``` ............ *Wisdom*............. *Extreme*.......... *Clever*......... *Hausa*......… *Writer's*..... 📚📚📚✍🏻✍🏻✍🏻 ✌🏻sisters💃🏼💃🏼 *Maman shaheed*😘 & *Aysher Abdulmaleek*💃🏼 [10/11, 2:38 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 *ADNAN* _maman Shaheed_ & _Aysher Abdulmaleek_ (55-60) ************ motar Sa ya tayar se gidan su *haseena* horn yayi batare da bata lokaci ba me gadi ya bude yana daga mai hannu, parking yayi a inda ake parking din mota, fito wayayi ya dauki hangar da xata sadar da shi cikin gidan... sallama yafara yi hajiya balkisu tafito dauke da murmushi a fuskar ta.. sannu da xuwa tundaxu kanwar ka ke xaman jiran ka wai seka kai ta shopping.. murmushi yayi tare da gaisar da ita yana mamakin maganar da tayi, batare da bata lokaciba sega ta tafito tana matse matsen ido kamar wadda tai kuka.... batare da yayi magana ba yaji tace tashi muje mana... wayar hannun sa tai ringing yaduba *Swt mom* yaga ni akan wayar batare da bata lokaciba ya dauki wayar... _hello momy_ jin yayi tace _kabiyo ka anshi kudi gasunan nabawa me gadi Dan gar nabata muku lokaci_ kawai ta yanke wayar nan tamike tanacewa muje, mike wa yayi jikin shi babu kuzari yayi ma hajiya balkisu se anjima ya fita... motar sa ya nufa shida haseena ya bude suka shiga yaja motar yabar harabar gidan yanufi gida, suna cikin haka bawan da ya tanka ma daya se kawai tace haba motar babu music kawai ta dan na play se kawai karaun qurani yafara, ranta bace tace motar ba waka adai dai lokacin yayi horn be ba ta ansa sa yafice. yafita kenan se ga megadi yafito yayi masa sannu da xuwa yana mika mashi sakon shi ansa yayi rai abace ya koma mota ya yi reverse yabar kofar gida.. maimokon yayi yanyar cikin gari kawai se ya koma hanyar gidan su haneesa yana parking ta kalleshi rai abace tace yanaga munxo nan, yajiwo yana kallon ta se alokacin ma yaga kayan da take saye dasu rigace pink tamatse jikin ta se kuma sket se wani dan mayafi karami tsaki yaja yace kina tunanin nafita dake ahaka bani da hankali to bari makiji maxa kifita kafin insaba maki kawai ya wurga mata kudi,taba alamun babu wasa a fuskarshi yasa tatattara kudin tafita daga motar..... ranshi abate yabi hanyar gida nan take se yaji ranshi yana mashi sanyi dayatu no da '''cut babyn sa afnan nantake ya Ciro wayar Wa domin ya kirata..... *wisdom*................ *extreme*.............. *clever*................. *Hausa*.............. *writer's*............ 📚📚📚✍✍✍ ✌sisters💃💃 _maman shaheed_😘 _Aysher Abdulmaleek_💃 [10/11, 2:38 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 *ADNAN* _maman shaheed_ & _Aysher Abdulmaleek_ (60_65) ***************** wayar sa yaciro tare ta kiran afnan, ringing biyu tayi ta daga... ```sakon momy fa ko har kaje, nunfasa wa yayi tare da cewa eh naje nakiraki ne infada maki gobe insha Allah xanshigo yau ma akasi akayi amma gobe ko momy xata aikeni to xan fada mata cewa xanxo gun diyar ta,numfasa wa tayi tare dafadin Allah ya kaimu atare suka ce ameen```(nima ni da maman shareef muka ce Allah ya kaimun muga ni din) lol ya isa gida bangaran shi yawu ce direct yafa da toilet yayi wanka tare da doro alwalar magrib kawai yasaka jallabiya yaje masallaci anan seda yayi isha'i sannan ya dawo nan ne yawuce side din su momy.. yasamu dadyn shi a falo yana kallon *aljazeerah* yaduka har kasa ya gaida shi sannan ya wuce dinning table yaci abinci yakara komawa side dinshi................. aban garen haseena kuma tunda taje gida take tafan kuka wai yayi mata wulakanci nan hajiya balkisu ke lallashin ta har tamata alkawari cewa ADNAN natane ita kadai farin ciki yasameta nan hajiya balkisu ta dau waya tana kiran Momyn adnan, nan ne ta fada mata ya sukayi da adnan da haseena, momy matuka taji haushi nan take tace barni dashi kawai ta katse wayar tane mo number adnan din takira seji tayi anace mata _de number ur trying to call is busy pls try again letter thnk u_ haushi ya kule ta har so 5 takirashi a haka nan tayanke shawara xuwa dakin shi taji da Wa yake waya ...... tana tafiya abubu wa nafado mata rai taba share wa har ta is a kofar adnan ta murda mukullin kofar tashiga se taji yana fadin _my afnan wallahi kinsani bana San wata diya macce bayan ke_ *I love u afnan* fada wa dakin tayi Dan haushi tana fadin wacece wannan afnan din.......... 🤔 tooo masu karatu kubiyomu domin jin wannan darga......... *wisdom*............... *extreme*.............. *clever*............... *Hausa*.............. *writer's*.......... 📚📚📚✍✍✍ ✌sisters💃💃 _maman Shaheed_😘 & _Aysher Abdulmaleek_💃 [10/11, 2:38 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 💔💔💔ASY KHALEEL..!💔💔 *{TAWA CE}* _(TRUEE LIFE STORY_) *Writer* ☆Ikkraam A Yusuf☆ ~One To end~ ```Dedicated to``` _(Asy khaleel)_ ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤ Ikram.! Ikram.! Ikram.! Salma ce keta faman rangado ma sistanta ikram Kira tundaga parlou iya qarfinta yayinda ikram ke garqame a toilet tana watsa ruwa! Cikeda hanzari ta wanke kumfar dake mamaye bisa fuskarta ta daga murya itama ta yadda zata jiyota, "Ya akai ne sisto, ko tasamu ne? "Ina kikene Zozo dan Allah da sauri, "Wohoho! Ikram ta furta, Gani nan zuwa Ina toilet ne fa,Meyake faruwane wai? Daidai lokacin salmat tafado dakin dasauri, yayinda ikram keta faman gaggawar gamawa ta fito! KO towel bata gama daurawa ba Dan tsabar gulma tabude qofa futt tafito😂, Salmaf Ta kalleta cikeda tsokana tace "Uhm amfun kashi, kice kashi kike yasa naketa kiranki kikamin banza! "Mtsw! Taja tsuki, kashin nayi saime, ni fadamun abinda yasa kiketa qwalamin irin wannan kiran, "Lolx! Ta saki dariyar tsokana, Dan tana sane sarai wankan tashiga ba kashi ba, hannun ikram takamo "zo zauna kiji abin takaicin danayi.! Gaba daya suka nufi bakin gado suka rashe iky na wuqi wuqi da idon jiran jin gulma (lolx😜) Kafin tace wani abu harta qosa, "Sisto Meyene abin haushin? "Uhm! Salmat Tadan 6atarai tareda kallon iky seriously tafara magana! "Ina Wannan Asyn Dana baki labari? "Wace kenan? Na tambaya cikeda Neman qarin bayani! "Wannan da nace miki tana burgeni sosai ta cikin group Dina (KASAITATTUN MATA) kintuna? "E! E! E! Natina, ikram tafaďa tana jijjiga Kai, *Asy khaleel* KO? "Yauwwa to ita, "Meya faru da ita? Iky tai saurin qara tambaya, "Uhm! Kedai Bari, walh yanxu na hau online Ina Dan dudduba no din daban saniba dn nayi delete sbd yau nadan samu chance groups basu cikamu da surutu ba, kawai sainaga Ashe *Asy khaleel* tayimin magana kusan 3dayx kenan tace inyi adding din sisternta a group din Kasaita, Banyi mata replying ba kuma bansa sistern nata a group ba, shi ne fa sai yanxu nake gani walh Banji dadiba zatace nai mata wulaqanci, narasa ma yanxu mezance mata! Taqarashe maganar Fuskarta cikeda alamun damuwa dason jin mafita! Tsabar qulewa da haushi iky takasa furta komai, hancinta harwani motsi² yake, daqyar tasamu tadoka wata uwar tsuki, afadace ta kalli salmat tana gyara zamar towel dinta, "Mtsw..! Yanxu Dan girman Allah sbd wannan shirmen kika dinga rafkomin Kira kamar Allah ya aikoki, kikasa nafito daga toilet ko wankan kirki bantsaya nayiba?, Fuuu! Tajuya zata tashi tabar wajen, salmat tai saurin ruqo towel din, "Walh baki isaba dawo kizauna, dadina dake kenan sai an kawo miki maganar arziki kiwani tashi waike shirme, to ba inda zaki tunda nafada miki ai kinsan shawara nake nema saikin fadamun yaxanyi! Murmushin yaqe tasaki, kana tadawo tazauna tana kallon salmat cikeda haushi, saidai kuma yanayin da ya bayyana bisa fuskar ýar uwartata yasakar Mata da zuciya, tatabbata abin yayi matuqar damunta ne tunda har tasameta da zancen, Amma itadai bataga abin damuwa ba akan wata yar group dan batai Mata replayed ba kuma ma ba da gangan tayiba, uhm, lallai ta yarda salmat tanason *Asy Khaleel* dinnan! "Uhmm! Ai kece kikaja nayi masifar, yanxu Dan Allah sisto meye abin damuwa anan? Tayi tambayar cikin sanyin murya tana qarema salma kallo, Salmat tadan murmusa, "Uhm, kece dai bakiga abin damuwar ba, amma walh ni nadamu, nasha gaya miki Asy tanada cika ido, gashi batada wulaqanci kowa nata ne, dukda dai ba hira muke da itaba bt Ina ganin hirarrakinta a groups dadama, karkiso kiga yadda take mutunta jama'a ga fara'a kamarni anan, Bakiga yadda suka Saba da ummulkhairi a group din musan kanmu ba, hirarsu na matuqar burgeni, musamman yadda suke bawa marubuta goyan baya 100by100, Kinga kuwa dole nadamu, wacce nake ganinma bankai tamin maganaba gashi hartanamin Ina shareta, walh banji dadin hakanba KO kadan, Iky tasaki dariya sosai hartana kwanciya, kana tadago tana magana cikin daria, "Wai me kirki na maganar wata Nada kirki, ai kirkin ki shine yajawo har wannan ďan abin yadameki, dan walh in nine ko akwalana, kuma kirkin naki shiyaja kike ganin harma bakikai matsayinda za'ai miki magana kiqi amsawaba, amma wollah kindade da wucewa ma, kinxo kin damu kanki akan wacce inaga ko hotonta ma baki ta6a ganiba ko kinta6a? asanyaye ta girgiza Kai! "Uhmm! Banta6aba, amma akwai picture din danake yawan gani a dp dinta inada yaqinin cewa itace! Ni yanxu ba dogon zanceba mezance matane plzz? "Muga abinda tace miki! Dasauri tamiqawa iky wayar! Iky nagama karantawa tadanyi dariya, "Abuma me sauqi,Kawai kiyi adding din number data turomikin, itakuma saikice Mata OK alamun kingani, Salmat tadoka tsuki tace,. "Dalllah ban wayana, bawata yar magana me dadi sai wata OK aigarama nayi shiru danace Mata OK, Ikram tamiqa mata wayar tana dariyar mugunta, "Aina rigama nace Mata OK, yanxu adding kawai yarage miki, Tamiqe aguje tafada toilet tadatse kofar tana dariya, Salmat tataka aguje tabita tana masifa, saidai kafin ta isa iky tarufe qofar, Haka tawuce tana faman takaici, gaba daya ranar adagule tayishi, *BAYAN WASU LOKUTA MASU TSAYI* Salmat hartayi Aure Tana da jaririn ciki, yau ciwo gobe lapia, lokaci² intadan hau online sukanyi hira da ikram ta WhatsApp, Iky harta Saba da labaran *Asy khaleel* da salma kebata, tama daina jin haushi wata lokacin takan tayata ma suyi tare, Itama yanxu tayima *Asy Khaleel* kyakkyawan sani, Dan tana ganin hirarrakinta sosai a group! Saidai harzuwa yanxu cikin su babu Wanda yake hira da Asy ta pchart, Amma suna sonta kamar me, Wanda ita batamasan sunayi ba, Kamar koyaushe, Salmat intadanji dama² xakaganta online, Yauma tunda tahau suketa Dan hirarrakinsu a (KASAITATTUN MATA) Gameda novels, Dan ayanxu haka tanakan rubuta wasu littafai guda2, (SHURAYM KO SUDAIS) AND (DOCTOR SHUHUDA) Wanda har ila yau laulayi yahanata cigaba da typing, dukda bakowane ma yasan itace writer dinba, kasancewar ampani datake da sunan Yar Uwar tata Wato(ikkraam) Kasancewar Dr Shuhuda shine fest novel data Fara sanya sunanta, yasa jama'a yimata qwaurafi akan taqi ci musu gaba da typing tana jamusu rai, wannan dalilin yasa aketa Cece kuce a group! Kwatsam saiga Asy tafado, inda tashiga kare ma salma dama sauran marubuta, akan ai suna qoqari typing ba qaramar aiki bane, Dan haka sai Ana mana azuri, Can saiga Mrs jawaheer tabaxo posting din zainab😜 itama sukashiga Mata qwaurafi akan batayi kullum🤔 Ýar khaleel dai bata barsuba saida taga bakinsu duk yamutu👍🏻😅 Azahiri kuwa farin ciki ne yamamaye zuciyar salma, ganin cewa member dinta kuma jarumar data Dade cikin ranta tatsaya tsayin daka tana kar6ar musu ýancinsu, wannan yaqara dasa Mata ganin kimar *Asy khaleel* fiyeda da, Acikin hirar ne Asy take gayama Salmat da jawaheer ita tana matuqar sha'awar rubuta novel, amma tana ganin kamar bazata iyaba, Cikin wasa tacema jawaheer "KO zaki koyamun?😜 Jawaheer tace "Wane ni?🙄 Gadai Queen nan da ikkraam sune shahararru ki maqalemusu🏃🏼🏃🏼😂, Queen salmat dake cikeda fatar Allah yasa Asy taza6eta cikin wasa itama ta falle, "Ni asuwa?😱 Aisaidai ikkraam🏃🏼😂 Nandai duk suka tserewa Asy khaleel, ganin haka itama tamaida abin wasa har aka watse hirar, Tuni salma taruga tabi iky prvt, taci sa'a kuwa tana online, "Ke Albishirinki💃🏼 Cikin zumudi iky tace "Goro💃🏼💃🏼💃🏼 Dama dayake gwanar son jin gulma ce😜 "Bakiga hirarmu da Asy ta group ba? "Mtsww! Kefa dama baki iya bada albishir ba,Nama dauka wani mahimmin abune har ina doka tsalle😡 To bangani ba me Asyn tayi yau kuma?☹ "Heheh, kekuma baki iya sauraron labari ba ba, To Asy tanaso tafada Harkar Rubutu, kuma Ina hasashen buk nata tafarko tare zamuyishi insha Allah👯! "Chaiii😂 Yanxu wannan shine abin murna? Waike yaushe zaki fita harkar Asy khaleel dinnan ne, wacce ma batasan kinayi ba, nadauka ma abin yamiki sauqi ai, "Uhmm, Babu Rana kam, indai nafita harkarta ne, Nasha gayamiki ai *ASY KHALEEL TAWA CE*! Feeling din danake akanta ba banxa ba, Inaji ajikina wani babban alaqa zata qullu tsakaninmu, ni Ina ganin ma indai nahaifi mace sunanta( *Asiya* )😝 "HHHHH, lallai abin naki yagirma,🏃🏼 "Eh din😚 Yanxu kinsan Matsalar?, batasan cewa nice ikkraam ba yazanyi kenan😒? "Hahah, daga ganin hadari harzaki Kama wanka da kashi? Ni sai yanxuma nakaranta hirar taku, ashema bata nemi kikoya mataba harkike wani murna😂! "Eh naji din aizata nema inajin hakan ajikina😝 Kinga shikenan nahuta dayin buk ba turanci ita zanba tadinga sakamin,, dan n@ga akwaita da ilimi sosai boko Dana addini, Natabbata buk dinmu tafarko baqaramar haduwa zeyi ba harnayimishi laqabi da *(SALMA DA ASY HADIN ALLAH)* anan zansamu damar bayyana Mata abubuwanda ita kanta batasan dasuba! Wannan Karon baqaramin daria ikram Tasha ba, bayan tayi me isarta sannan tace.! "Wayyo cikina! Yanxu ke Saikice Mata bakyajin Turanci? Aiko dakin gama damu walh, kina ganinma zata yarda ne? Ai walh bakowane zaiga rubutunki yayarda baki makaranta ba, cewa zeyi kawai raina mishi hankali kike😆! Kokin manta Zahra,b,b, mutuniyata, Dan kawai nace Mata banajin turanci tayi zuciya wai zaginta nake, duk irin shaquwarmu saida tawargaje nayi² nafahimtar da ita akan tayarda dani amma tanuna ita inaa! Zaginta kawai nake dannaga bata iya sosaiba, To kema qila hakan za'ai inkika fada Mata, dako nasha rengyam😂👯 Salma tadan murmusa! Sai yanxu tatuna haka Mrs jawaheer suka ta6ayi dawata dantace Mata batajin turanci, Shiyasa yanxu take qaryar dole, KO anyimata batacewa bataji, Salmat Tashiga baiwa iky amsa.! " *(Asy Khaleel)* bahaka takeba, tanada sauqin Kai, dannace Mata banjin turanci nasan bazata daukeshi tawata manufa ba, Suma sauran rashin tunani ne dasu, tunda basusan rayuwarka ba, basusan abinda har yahanaka yin bokon ba, yanada kyau sudinga yima azuri suyarda dakai, tunda kaima yarda dasu yasa harkake fada musu gaskiyar rayuwarka! abinda kuma yake qarasa basa yarda, ganin Dan Rubutun hausan damukeyine, harma mukan Dan hada da turancin, Dalilin Dan lesson din da yaya yasa Akai mana, mukuma muka zamo masu kaifin baseeerar riqewa, gashi yanxu abinda ba'a koya manaba ma mun iya, To kinga dole zasuna shakka, Amma banasa *Asy khaleel* cikinsu👌🏻 Iky tai daria, "Lallai nayarda *ASY KHALEEL TAKI CE*🤓 Komai saikin kareta, to nidai karki kuskura kice Mata nima banajin turancin😁! "Hhh, inkikai wasama gaba daya fans zangaya mawa😂😜 Hakadai suka qaraci hiran tasu duk akan *Asy khaleel*! Bayan kwana biyu! Yau takama juma'a iky na gidan Salmat, Zaune suke sunata hirar su yayinda iky kedan Danna wayarta, karaf tadago takalli salma, fuskarta daukeda mamaki! "Yaushe Asy Tafara novel bakiban labariba? Kodan badake din tayiba😜 Tafada tana dariyar tsokana! Salmat dake shingide bisan kujera tadago da Sauri, "Kikace me? Yaushe Asyn tafara novel kuma ya sunan buk in? Tai maganar tareda jawo wayarta karaf takunna data! "Iky, kardai kicemin baki saniba, Gashinan yanxu tanata posting a groups, bt coming soon ne bawani me yawaba, sunan buk din (AKAINA YAFARU) Tuni salmat harta shige group, tana ganin post din asanyaye takalli iky tace. "ai kuwa, nibanma San tafaraba ai, Me ikram zatayi inba daria ba, saida tayi me isarta, tadago takalli salma data cika tai maqil! Cikin daria tace "Walh Asy taimin dai2, dama kece ai yar karankada miya, harda wani za6en sunan novel din dazakuyi, ai ga irinta nan😝😜 Salma tamurguda baki, "Naji din Ina ruwanki, ai ko yanxu ma bata baci b....kan tagama rufe baki taga post din Asy ta pchart, "Allah sarki mutuniyar gashinan ma taturomin tace tafara novel itada Maman khaleel inkaranta naji koyayi dadi! Nn² salma taji wasai aranta, tashiga karantawa, littafin yai matuqar burgeta dagaji zai dadi, nn take tashiga jinjina wa *Asy khaleel* Kana Ta juyo tadubi iky, "To ýar baqin stomach, bagashi ba sbd mahimmancina agunta dukda bamu chart a prvt,bt taturomin naji koyayi dadi, daman nagaya miki koki yadda ko karki yarda *(ASY KHALEEL TAWA CE)* kuma zaki gani saimunyi novel da ita fitacce wanda za'a soshi za'a riritashi tamkar kwai acokali, Gaba daya suka sa daria tareda tafawa, " *(SALMA DA ASY HADIN ALLAH)* Cewar ikram cikin daria, "Qwarai kuwa, babu ko sakka👍🏻🤓 Salma ta gasgatata, Tundaga wannan Rana wata alaqa me qarfi tashiga qulluwa tsakanin salma da Asy, domin har waya sukeyi, Sannan duk Asy tayi typing zata turoma salma taduba mata, salma ba qaramin qoqari takeba wajen ganin littafin Asy ya qayatar, So tari takan aje typing dinta danta dubama Asy, ga matsalar rashin chargy data dinga fuskanta, hakan behanata qoqartawa ba, dukda bawani gyara take mataba kasancewar Asy tana iya qoqarinta wajen ganin ta qawata littafinta, BT ita tana ganin kamar bata qoqari, Saidai aduk lokacinda take fadin hakan, salmat na qara Mata qwarin gwuiwa, takan nunar da ita ba qaramin qoqari take ba, hakan na matuqar yiwa Asy dadi, Su iky kam yanxu baki yayi muqus🤐😝 Dan tariga tasan komai gameda babbar alaqar tasu, So tari takanga sunan salma aqarshen rubutun *Asy khaleel* hakan yasa tasoma kiran Salma (Salma ta Asy) Kamar KO yaushe salma da Asy sukan Dan tattuna kan novel din, Haduwarsu kenan yanxu ma a online, inda salma tacimma saqonnin Asy daban² Ga yadda hirar tasu takasance👇🏻 "Haba my Queen, inakika shige tun jiya nakesa ran ganinki shiru? Salmat tadanyi murmushi, azahiri ta furta, Allah sarki my Asy, "Walh Ina nan my Asy, kwana² chilling kawai nakeji shiyasa kikaga ban cika hawaba zama nake naita game bakiga ko typing nadainayi ba😜 "Kai my Queen, amma ai ko Danni kya hau, Da kinfi taimakamin danayi typing kike dubamin amma yanxu kinfara ja baya Dana turo saikice yayi qilama bakya karantawa😝 "Haba dai my Asy, walh Ina karantawa, kawaidai kwana2 din wata qyuya kedamuna gashi nasamu Takardar miemie bee tana tare Dani nafara karantawa shiya qara daukemin hankali😅! "Najifa anata zancenshi, wai miye aciki ne? "Wooo dadi😍 "Lolx, nidai yanxu gashinan Dan Allah kidubamin banaso inyi kofsi, "Kai my asy, ai kina qoqari ba kadanba a novel dinnan walh👍🏻 "Dxy na maqale maki har hannuna yai qwari nima nafara rubutawa ni kadai, "Asy kenan😊Nipa gani nake ko yanxu bakiyi niyya bane, amma dakinsa kanki ayanayin baserarki basai an tayaki ba, keda kikai boko kinada ilimi sosai addini da boko, muda bamuyi bokon bama munyi na farko yakar6u bare ke😅 Kawai kinsa tsorone, "Uhm! Zagi na fa kikayi😡😡😡 "Waneni?😱😱 Wlh Banyi xpctn haka daga gunki ba 😡😡😡 "Laaaah meyai zafi my asy🤔 Dannace kinada ilimi sama Dani kome☹ *Some hour's later...!* Shiru ba amsa daga Asy khaleel🙄 Gaba daya salma ta tsure sai zufa take sharcewa a qoshi, tuni tamiqe daga kishin gidan datayi akujera tashiga xancen zuci, Me *Asy khaleel* tadauki wannan magana nata? ita kam bata fadi wannan magana dawata manufaba, bata fadi haka Dan cin fuskaba, amma ya Asy takauki action haka? Sai faman preview din chat din take tana qara karantawa! Ganin hakan bazai fishshetaba, yasa ta dannawa iky Kira, Ikram nadauka tagane siston nata ba dai2 takeba, "Lapia sis najiki kamar arude? "Uhm, kedai bari, walh nayiwa Asyta laifi, yanxu hakama taqimin magana, "Topa, keda asyn taki kuma meya faru? "Walh kidai bari, abinda kike gayamin shine yakusan faruwa, amma dai hau online ba maganar waya bane, kit! Takatse kiran, Ba jimawa saiga iky a online, tuni salmat ta kwashe hirarsu da Asy tawatsa Mata, Saida iky taci dariyarta sosai, kana taturo "Bana gaya mikiba, duk Wanda zakicema haka zaizata kincimai fuskane, amma kinqiji, nikam daman jiran wannan ranar nake inci rangyams😂💃🏼👯 "Hegiya, ai saikici rangyam din, Nida Asy kuma Hadin Allah ne ba rabuwa👊🏿😏 Hakadai iky taqaraci tsokanarta tanashan daria! Wasa² anshafe kwanakai Asy batama salma magana kwata², yayinda salma kuwa tsoro yahanata sake Mata magana, Dan gani take kamar intayi magana zaginta ma Asy zatayi, Kusan kullum saita dami ikram da zancen, iky taita jin haushi tana cewa tashareta kawai, tunda Allah yaga zuciyarta bata fada dawata manufaba, amma inaa salma kamar qara tunxura take, Dan gani take duk laifintane, kuma itace bata kyautaba, Gashi taga Asy kwata² tadaina typing littafin, sannan kuma tana typing wasu sababbi, meyasa bazata idasa wancen ba? Sai tafara ganin dalilinta ne yasa Asy tatsani littafin hartaqi idasa shi, Mesa tazama silar hanata? Gaskia bataji dadiba, abin kullum yana damunta, Hkan yasa tafara qoqarin tsara wani littafi,Wanda yashafi labarinta da Asy tun fil'azal, KO Allah zaisa asanadiyyarshi Asy ta fahimceta, tagane bacin fuska taimata ba, tuni takama typing ba Kama hannun yaro, inda taimishi laqabi da *(ASY KHALEEL TAWA CE)* ,bt bata posting so take saita kammala gaba daya, domin littafine me yawa takesonyi, dukda cewar Batagama littafan datake kan rubutawa ba, amma duk ta ajesu gefe, Saida Tayi nisa cikin typing, aqalla Rabin littafin, Dan arana takanyi 1or2pages, kwatsam ranar basai WhatsApp dinta yarufe ba, ma'ana dai yatsufa saita canja sabo🙄 Koda tayi updating sabon WhatsApp mezata gani? Kaf typing dinta Sun 6ace komai yadawo sabo😭😭 Takaici basai nagaya muku irin Wanda salma Tasha ba, duk Wanda yasan typing yasan wahalar maimaitashi😰😪 Muguwas iky kam saidai daria tayi😉 Dole tasa salmat ta rage tsayin littafin, tahanyar mayar dashi 1 to end, Dama ga tsohon ciki tana fama☹! Ranar haka tayini tana typing, Dan aranar takeson gamawa, tarage abubuwa dadama, akan yadda tatsarashi dah, Dan typing akwaishi da cin rai, Sauri take ta idasa taje tadaurawa me house dinta girki, ga wayar takusa daukewa sbd rashin chargy, amma tanace saita gama sai Sauri take, bata Ankara ba taji ďif🙄 Wayar tadauke🙆🏼, gaba daya tarikice Dan batayi sending ba bata tunanin zata ganshi, Haka taita aiki cikin fargaba, saida suka kwana suka yini sannan aka kawo wuta, tai maza ta rangada wayar a chargy, kana ta kunna da hanxari tashiga duba typing dinta, Amma me? Gaba daya yagoge😡 dama tayi tunanin hakan,😭 Akaro na biyu kamar tazauce taji, wannan abu dame yai kama😪 qiladai rubutunnan dole tahaqura, tagaji dawannan fitina, "Mtswww, taja tsuki, Barin hau online konaji sanyi², Hawanta keda wuya taga group's sai wishing Asy HBD ake, "Omg! Yau Asy ke birthday? So ni yazanyi inmata HBD? Barin kiran ikram, kai inaaa! Wannan kona kirata ma banda ta qular Dani ba abinda ta iya, Wata shawarar ce tafado Mata, cikin zumudi ta lalubo num din yaya aliyu ta Danna mai Kira, yana dauka "Hello yaya gadanga, "Naam sweet sis ya kike ya megidanki? "Lapia lau yaya gadanga ya skul in? "Skul ba dadi kanwata, inadai mana addu'a ko? "Yes yaya, daman wata qawatace take birthday yau,kuma inaso nai wishing dinta, shine nace Dan Allah kadan tsaramin kalamai masu dadi saika turomin ta WhatsApp kaji? "Lolx, kanwata kenan, kedai kinason turanci, gaskia yakamata habeeb yasa manake a boko, "Uhm, zaisani, bt yace saina haihu🙈 "Hhh, don't worry qanwata Allah yasauke mana ke lapia, yanxu Zan tura miki kinji! "Ameen yayana Ina jiranka, Qit! Takatse kiran zuciyarta cikeda murna😅😍💃🏼 Ba jimawa ya aliyu yaturo Mata, abin yamatuqar qayatar da ita, dukda ba dika tasan me akace ba, Babu 6ata lokaci tashiga turawa group group, Kana tashiga zura ido ko Zataga Asy tace wani abu, amma shiru kakeji☹ Iky dindai dabatason tasani dole tanufeta, "Kinga Asy na birthday nayimata hbd batace komaiba😟 "Hhhh, maganinki kenan, waya aikeki, ainace kifita harkarta kinqi, wai yama labarin littafin dakike mata😜 "Nama kusa gamawa😏, Tasan halin iky tana bata labarin abinda yafaru daria zatai ta Mata, dole tayi qum da bakinta😷 Tunda salma tasauka online aranar bata sake hawaba, taqudiri niyyar fara wani rubutun kuma saita gama zatahau online, Dan haka ta duqufa ba sassauci, dukda cewar ayanxu ma saida taqara rage abubuwa dadama, Amma ahakan ma rubutun yayi yawa! *Yaudai Allah yayi ta kammala Dan gajeran littafin* Wanda tayishi domin *Asy khaleel*😘 Dan haka tashiga posting dinshi a groups ba Kama hannun yaro! *ANAN NAKAWO QARSHEN LABARIN* ( ~ASY DA SALMA~) ```MASU KARATU YA KUKA DAUKI WANNAN LAMARI?``` *Shin kun kar6i azurina kuma kun yarda (ASY KHALEEL TAWA CE*) Kokuwa? Sainaji comments dinku👌🏻😊 _A madadin Mrs JH nd my sugar ikram dasuka taka rawar gani wajen tsokana_ ```Nake cewa Saimun hadu a ~Asy khaleel~ kashi na2👐🏻``` Dedicated to ~Myself Asy~ PLZZ! KUSANI A ADDU'A MURA DA ZAZZA6I SUN TASANI GABA😤 ♛Queen Salma 👄Cute Serlhert👄 [10/12, 3:57 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 *ADNAN* ```Maman shaheed``` & ```Aysher Abdulmaleek``` (65_70) ************* *Tashin hankali Wanda ba'a samasa Rana*😳 *ADNAN*Katse wayan yayi ba tare da yayi ma Afnan sallama ba ,yayi matukar mamakin jin muryar mum a room d'in Sa kamar saukar *Aradu* Dan bata saba hakan ba . mum ce ta sake cefo mai tmby ,son nace maka ,wace *AFNAN*? ```A lna take```? ```'Yar waye```? ```waye mamanta waye babanta a fadin duniya nan```??? mum tana ta jero tmby nan ne ba tare da ta ba Adnan kofar bata amsa ba ,Dan ko ji take kamar taga Afnan d'in agaban ta. shi ko Adnan ji yayi kalaman mum sun mai tsauri ga firgicin in ya mata bayani besan hukuncin da zata dauka ba ,Dan yadda yakeji bazai iya rabuwa da Afnan ba ,kuma yasan kad'an daga cikin aikin mum ta raba shi da abin muradin Sa kuma Abar Alfaharin Sa akoda yaushe . da kyar dai ya iya bud'e baki yace mum cikin raunananiyar murya ,kafin ya furta komai ta dakatar dashi ,tace kawai ka same ni a parlour yanzunan ,kafin taji me zece tayi fucewar ta kamar "kububuwa". ,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,, ba afi 5mnts ba ya amsa kiran mum. jiki a sanyaye zuciya cikin zulumi da sak'e2 ya yi sallama ya shiga,yana shiga yaga mum tana ta kumburi (kamar filawa tajyeast😛inji Aysher ba inji mmn shaheed ba😝). aiko nan danan ya 'Dan ji sanyi kad'an Aransa saboda tozali da yayi da dad a zaune ,a parlour kusa da mum, ita ko mum ganin dad ne ta k'ara hawa "kamar farashi" Dan tasan sai katse mata hanzari ,shine duk ta garajin ba dadi. yazo ya zauna kusa da dad ya kara gaishe shi ya ,dad ya amsa cikin sskin fuska da fara'a yace son Ashe baka fita ba kadan ksra ganin garin da ka dad'e baka gani ba ,Adnan yace eh dad daman inason Na fitan yau ,mum CE keson ganina yanzu shine nazo...... kafin ya k'arasa fad'a mum ta katse shi da cewa ba wanan nakeson ji ba ,amso shin tmbyoyin da Na maka zakabani ........ dad ne ya fara mgn yace ,wani Abu ne take faruwa? naga kinata kumfar baki kamar bada son kike mgn ba ... da sauri mum ta katse dad da cewa ```Alhaji Na zabar ma son matar aure``` shine yake Neman bijirema mgn tawa. arazane Dad yace *What*? wt d u mean hajiya? kina nufin d'an namu guda d'aya Wanda duk wani hope namu akansa yake Amman zaki zabar ma mata? but Amman bansan ko kai ka bats zabi ba son? Adnan dai ya kasa cewa komai ,Amman duk da yana jin dadin kalaman dad din .. dad ne ya jefo ma Adnan tmby ,da sauri Adnan yace dad a.......a .......da.....man ....inada .......yana inda inda yaji mgn mum . tace baka isa ba son dsman nasan tun da kaki amsa question's dina nasan ba wata bace face dangin talakawa diyar matsiyata ,ubanta ba kowa bane a kasar nan . da sauri dad y katseta da cewa hajiya wai yaushe zaki gane cewa"babu wani wanda yafi wani awajen Allah ne ? toh barin gaya miki babu wani Wanda yafi wani awajen Allah sai Wanda yaje ma da Allah da zuciya tsarkakakiya" hajiya kuma ki sani da talaka da mai kudi duk Allah ne ya yisu. a fusce hajiya ta tashi ta diba zuwa room d'in ta ,tabar dad baki bude ........ shiko Adnan ya ma rasa meke mai dadi,kuma yaci Alwashin ayau indai dad ya amince ba abin da ze hana shi zuwa ganin *Afnan* d'in shi ruhin ran shi kuma bargon jikin shi........ ```to ana wata ga wata ..ko dad ze amince``` Ku biyo mmn shaheed da Aysher don jin ya zata kaya.......... *Wisdom*......... *Extreme*......... *Clever*....... *Hsusa*...... *Writer's*..... ✌🏻sisters. 💃🏼💃🏼 *maman shaheed*😘 & *Aysher Abdulmaleek*💃🏼 [10/12, 3:57 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 *ADNAN* ```Maman shaheed``` & ```Aysher Abdulmaleek``` (70-75) Dady ne ya kalleshi yace son meke faruwa ne?.........kasan matar da Momyn ka tayi mama ?..... adnan ya dukar da kansa cikin girmamawa yana fadin wlh dad bansan taba nasan dai jiya tace naje nagaida hajiya balkisu daganan kuma takirani taban kudin domin indauki haseena diyar hajiya balkisu xuwa shopping..... dady ne ya nun fasa yace shikenan son tashi kaje har dad yamike se adnan ya kirashi yana sosa kai _daman dad ina ne man izini domin zuwa gidan su afnan_... dad ne yajiwo tare dacewa kaje son Allah yayi maka albarka yana karasa maganar yashige... adnan kuma nan murna ta isai yaje daki yafada salon gadon sa yakira afnan yana sheda mata xuwan shi tare da bats hakurin katse wayar daxu, haka sukai tayin firar su cikin so da kauna........... ,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,, misalin karfe 11am adnan yabaro side dinshi domin Karin kumallo,, sanye yake cikin riga fara da wandon fari daga gani kasan nagan shan iskane ajikin sa ya iso nan dining yatada babu kowa nan yaxau na yadebo abinci yanaci, harya kammmala .momy bata fito ba abunda bata tabayi mai ba,yayaenke shawarar xuwa amma wata xuciyar nafada mashi Kasan yadda kukayi jiya, nan yadaure ya mike ya yi hanyar sadashi da dakin.... jikin shi babu kuxari ya bude dakin ta tare da sallama jinshiru yasashi sakewata sallamar Amma shiru yajuya xefuta yaji ance *meyakawo ka dakina*xe shigo yaji momy nace wa karka kuskura kashigo mun daki, juyawa yayi yabar side din yakoma sashen sa yahau shirin xuwa gun afnan.... harabar dakinsa yayi ya umurci megadin su ya kiramai me wankin mota haka ko yaxo yanakiran gani,motar chan fara xaka wanke mun kawai yajuya yako ma ciki nan yakira afnan yanxu sheda mata cewa karfe 4pm yana nan xuwa.... ,,,,,,,,,, bangaran afnan kuma shiri take tasaka almajirai anshare harabar gidan su angyara komai tagaya wa hajiyar tasu cewa adnan Nanan xuwa...... wajen karfe 3 naga adnan yafito wanka yana ta shiri,wani yadi fari naga ya dauko yasaka tare da hula da takallmi yayi matukar yin kyau sannan ga motar sa fara (nan naji maman shaheed nacewa anya bayau ne daurin aure ba wannan irin kyau) lol fita yayi ahara bar gdan nasu cikin wata *jip*fara me tinted ya bihanyar gidan su afnan.... parking naga yayai tare da Ciro wayar Sa domin kiran afnan ringing daya tayi ta dauka,gani na iso inda kikamun kwatance kashe wayar tayi tare da mikewa da sauri tadauko mayafinta. *wisdom*.......... *extreme*......... *clever*............ *Hausa*........... *writer's*......... ✌sisters💃💃 *Maman shaheed*😘 & *Aysher abdulmaleek*💃 [10/12, 3:57 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 🍓🍓🍓 *ADNAN* ```Maman shaheed``` & ```Aysher Abdulmaleek``` (75_80) *********** *AFN@N*ce ta futo cikin wata had'ad'iyar doguwar riga ta material mai matsakaicin kud'i yellow da adon blue mai bala'en kyau ga dinkin ta stones work ya matukar dacewa da jikin ta ,head d'inta blue ,veil d'inta ma blue,"abun dai acan👌🏻acan👌🏻da ita Dan ko (hasidin Iza hasada yasan ta had'u. ta fito ta k'ara komawa ta feshe jikinta da wata humra mai gamsashen kamshi ,ta k'ara da body spray ajikin ta ,tazo tace ma hajiya bari tamai iso a room din zauren (Soro) gdn ta tafi tarbo habibin nata........ Afnan ta leko daga cikin madaidaicin gdn Su Na rufin asiri ,ta hango *ADNAN* cikin mota ,sai ta taji wani Abu ya tsirga mata tundaga bbn yatsan kafan ta har kwakwalwar ta ga wani irin yanayi da ta tsinci kanta aciki,Wanda batasan me hakan yake nufi ba. bata da6a ganin Adnan ko a pic ba haka shima bai ta6a ganin ta ko a pic ba ,dungina luv d'insu bisa gaskia da yarda da tarbiyar junan Su bawai Dan kyau ko wani Abu ba(nida Aysher mukace soyayar gaskia kenan Amman tayi k'aranci a wanan zamanin). Afnan ta karasa Dan tasan ko da bata taba ganin shi by face ba ruhinta ya gama cemata shine *Adnan* d'inta cikin takun aasaita da kamala ta isa gare shi ,shiko yanata latsa phone d'in shi ,tamai sallama, ```Assalamu Allaika``` ,,,,,,,,,,,,,,,,ADNAN cikin wani irin yanayi ya d'ago sukayi 2 eyes atake zuciyar Su takai musu wani sak'o Wanda ni *mmn shaheed da Aysher bamusan wanne sak'o bane) lol Dan tun kan tayi mgn kamshin turarukan jikin ta ya isa ga hancin shi Amman jin Kai irin na Adnan sai da tayi mgn sannan ya d'ago ya kaleta. Adnan cikin runun luv ya mayar mata da sallamar ta ```Amin wa'allaiki salam``` gimbiyar mata cwt voice d'inki ya kara shedamin cewa ga my Afnan nan tazo gareni,da murmushi tace toh bisimillah mana ,yace toh nima daman har nafara kishi ya kama waige2 Allah yasa ba wani mahalukin gardin da ya kalamun ke awajen nan tayi murmushi mai kayatarwa tace babu ,shima yace Allah yasa ta wuce gaba ya bata suka shiga tamai iso cikin room din daman antanada ne Dan baki Dan Su yazeed basu isa kwanan zaure ba ,room din ya had'u gwargwadon takaka mai 'Yar wadata dai. ga kamshin turaren wuta dake tashi mai dad'in kamshi ,Dan d'akin ya matukar burge Adnan dake zuciyan shi ba irin Na mum bane. Afnan ta sakar mai murmushi ta qara mai ssnnu da zuwa ,shima murmushi yake mata ,Dan ji yake kamar ya had'iyeta Dan ya tabar ganin ta yafi jinta ,suka gaisa ,ta kawo mai splash eit milk juice mai sanyi ga petetoa balls da tamai ga egg wit fish da ta mai Abu dai Na masu matsakaicin hali bata k'arya Dan asota ,ta saving dinshi ,shiko Adnan yama rasa bakin mgn shi komai tayi burge shi takeyi shiyasa ya keta binta da kallo,tace bari naje ciki Na dawo ,yace afito lpy ,Amman ki turo min k'anne na,tace toh. bayan ta dawo taganshi dasu yazeed da ammar sunata hira kamar sun saba ,Dan yaran sun birge shi ga tmbyy da ya musu akan addini da boko duk yasamu amsoshi daga garesu gasu da son mutane kuma basu da rashin kunya ga hankali da nutsuwa kuma daman shi meson yara ne ,sai dai gdn Su babu. bayan Afnan ta shigo be sai duk suka mike zasu fita ,yayi mamakin tarbiyar yaran ,Amman sai yace ya xaki korar min abokai ,Afnan tayi murmushi tace abokai ko k'anne ?? Adnan yace ni dai abokai Na ne ,ammar ne yayi dariya ya d'aga hanu sama yace yeh inada abokin gentle man,duk sai da ya basu dariya ,suka futa,ysce musu zai nemesu in zai tafi . Adnan yace toh gimbiya kincikamin ciki da kayan dad'i ba abinda zance sai Allah yabar so da k'auna ,my afnan tnx 4 ur curing . Afnan tayi dariya cikin nutsuwa tace ,haba d'an wanan manejin da kayi,Adnan ya katseta cewa plsss karki k'ara fad'amin haka duk d'aya muke ,dani dake , tace toh insha Allah baza a k'ara ba ,yace nagode cute afnan. Adnan dai da Afnan kamar kar Su rabu Dan dak'yar ya bar gdn Su Afnan ,itama tana kewar shi haka sukayi salama ,suka rabu . ```Adnan yana is a gd gateman ya bude mai gate ,ya hango mum daga nesa tana mgn da driver gdn ,da sauri y parking car d'in ya is a gareta da murnar shi Dan shi yama manta me ya faru Dan yau ji yake duk duniya ba Wanda yafishi farinciki a yau d'inan,Dan yace gobema zai ziyarci Abokin sa kabir A.A akan mgn Afnan. da mamaki Adnan ya tsaya cak danko mum yaga tayi saurin sallamar driver ta rufe kofan parlour da karfi afusace............. ``` *Wisdome* *Extreme* *Clever* *Hausa* *Writer's* 📚📚📚✍🏻✍🏻✍🏻 luv 👄u💋oll😍masoyan 😘😘😘mu😘😘 ✌🏻sisters. 💃🏼💃🏼 *Maman shaheed* & *Aysher Abdulmaleek* adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *