Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Friday, February 3, 2017

MULKI KO SARAUTA? COMPLETE

adsense here  [8:22am, 10/3/2016] Fatyma Zahra Too Nv: Fertymerh Usman > fertymerh xarah novels 1) MULKI KO SARAUTA? Na fertymerh xarah Danqareriyar motace tayi parking harabar gidan, yanayin parking din motar xai tabbatar ma ranta a bace yake da sauri ta fito ta nufi cikin gidan batare da ta kula da mutanen dake xubewa qasa wurin gaidata ba a babban falo ta taradda mahaifiyarta tare da maaikatan gidan , ta shagwabe fuska kamar xatayi kuka tace ammi kinga yaya Aliyu ya hanamin sakewa a party ya hanamin sukuni duk yabi ya takuramin saboda kawai nasan wadannan kayan shine yace sai na dawo gida.........sai hawaye sharrrrrrrr ammi ta dubi shigarta kafin ta maida kallonta ga aliyu dake shigowa falon tace Aliyu ko meye damuwarka akan shigar auta yace ammi da kanki kike wannan mgnr bayan kinsan wannan shigar bata kamace taba tana musulma, ammi ta bata rai tana kallon Affiya tace auta yi haquri kibarsa, jeki cnxa kayan ko ki dora jallabiya akai, affiya ta tunxure bakinta tayi kwafa tafice falon tana qunquni Aliyu ya xauna a luntsumemiyar kujerar dake falon yana kallonta yace ammi duk kece ke saganta yarinyar nan wlhy tace menene riba idan na hana mata yin abinda takeso a rayuwarta, yayi shiru ganin ta sauya fuskarta yace gobe xnje kaduna auren amir idan baffa ya sauko ki sanar dashi ta gyada kanta tace Allah ya kai lfy ya amsa da amin bayan ya maida idanuwansa ga t.v 2 TUSHEN LABARI Alhaji Ahmad merah wanda akafi sani da sarkin xamfara, yana xaune abuja tare da iyalinsa yana da mata biyu hjy xainab da hjy hadixa hjy xainab yayace a gurin hjy amina (mahaifiyar affiya da aliyu) tana da ya'ya biyu Aiman da rumaisa sai hjy hadixa dake da ya'ya uku duka mata asmau sumayya da firdausi (duk sunyi aure kasancewar sun girmi su aiman da rumaisa) gidansu qaton gidane kamr unguwa, gidane da yawanci mutane kewa laqabi da aljannah duniya kasancewar dukiyarda aka narka a gidan ga kuma sarauta * [8:54AM, 10/15/2015] Pherty: Alhaji usaman wanda akafi sani da president mahaifine a gun affiya da aliyu matarsa dayace hjy amina(qanwar hjy xainab mahaifiyar aiman da rumaisa) asalinsu shuwa'arab ne Alhaji Ahmad da Alhaji usman abokan junane shiyasa sukayi alqawarin aurad da ya'yansu batare da sanin juna ba kasancewar aiman na karatu a pheonix yarima aiman wnda akafi sani da prince a pheonix yana gab da kammala karatunsa na likita yafito amatsayin Dr.Merah wannan shine burinsa mutum ne miskilin gaske maiji da kansa maiji da qasaita da sarauta saboda miskilancinsa abinda bai shafe shi ba baya shiga kuma yana da kafiya da naci akan duk abinda yasawa gaba yana da tabbacin sai ya samesa mata da yawa na matuqar qaunarsa suna yawan kawo kansu garesa saboda kyawunsa da ynda yake tfyr da qasaitarsa 3 Bai taba shaawar ko daya daga cikinsu ba saboda ba halinsa bane neman mata acewarsa ma mata basa birgeshi sunfi bashi haushi shiyasa da yawa yake bata lokacinsa da tunaninsa a library yana karatu bai taba so ba, bai taba fadawa akan soba, bai san menene so ba bai dauki so da daraja ba ya daukeshi tamkar damuwa da bacin rai ne shiyasa baya sa kansa aciki yanajin haushin mutane dake bata lokacinsu akan soyayya suke bata tunaninsu da xuciyarsu akan so [9:04AM, 10/15/2015] Pherty: wani abune da xuciyarsa da gangar jikinsa sun kasa gasgasta masa muhimmancin so bai damu da kallon films ba musamman na india saboda haushinsu da yakeji yana gani aduniya ba mutanen dana kaisu xama wawaye kamr ynda suka maida kansu bayin mata aduniya yafi bawa kwallo da karatunsa muhimmanci haka duk tunaninsa da burinsa nakan kwallo da karatunsa sune ya dauka rayuwa sune yake gani kamar ginshiqin rayuwa hr yake ganin idan babusu rayuwarsa ta xama useless ba wai soyayya da kashi casa'in acikinta duk yaudara ne Hankalinsa da tunaninsa nakan laptop dinsa, xuciyarsa ta soma yimasa xafi saboda yakasa samun abinda yakeso ya duqufa neman hanyar da xai sami amsar assignment dinsa yaja dogon tsaki bayan ya kawar da laptop din daga gefensa badan ya haqura ba sai dan nemawa xuciyarsa sassauci daga xafin data dauka 4 Assalamu Alaikum ta fada cikin siririyar muryarta mai xaqin gaske, ya amsa sallamar sanin muhimmancinta batare da ya dubi mai sallamar ba saboda jin muryar macece bata damu da rashin nuna kulawarsa ba tasan sarai kowaye aiman merah taja kujerar dake kusa dashi ta xauna fuskarta dauke da murmushi [9:21AM, 10/15/2015] Pherty: tace sannu prince bai amsa ba bai kuma kalletaba kuma bashida niyar haka sai ya lumshe idanuwansa yana tunanin ummansa wanda ya xama dole yaje gida nigeria dan ganinta tace aiman kaqi ka kalleni balle nasami damar sanarda kai abinda k tafe dani nan ma shiru yayi idanuwansa a lumshe bata saduda ba taci gaba da fadin idan kudi kake taqama dasu mahaifina nadasu idanma kyawune nima inadashi amma meyasa kake wulaqantani meyasa kake nuna halin ko inkula agareni duk da dimbin soyayyar da bake ma sai alokacin ya ware manyan idanuwansa akanta sai da xuciyarta na buga saboda tsananin kyawun da yayi mata baqaramin tsaita hankalinta tayiba saboda mutuwar jiki da kasala dana saukar mata kallonta yake yanason gane wani abu atare da ita ba abibda ya fahimta illah ita farace kyakkyawa mai kaurin jiki gajera amma duk bata birgeshiba ya dauke dubansa gareta ya rasa da wace kalma xai mata mgn saboda baisaba da doguwar mgn ba ya soma kwashe manyan wayoyinsa da system dinsa ya tashi xai bar wurin itama tayi saurin tashi 5 tace koda baxaka aureniba ya kamata atleast ka bani lokaci na nunama irin soyayyar da nake ma kasoni koda na dan wani lokaci ne pls prince..... ta fada idanunta taf da hawaye saboda axabtuwa da take da qaunarsa sai alokacin yasami damar mgn yace kinga nayi kama da mutumin bnxane tayi saurin girgixa kanta yace kinga ina neman matane nan ma girgixa kanta tayi yaja dogon tsaki yace ke banxa dake kina a hakan kike neman da soyayya tace nice banxa aiman yace eh an fada idan k ba banxa bace meyasa kike kai kanki ga namiji tace laifine dan na nuna ma so aiman [9:51AM, 10/15/2015] Pherty: yace so? ta gyada kanta tana kallonsa yayi murmushin dana qara fito da kyawunsa karo na farko kenan a shekarun da ta hadu dashi a skul din data ga murmushinsa sai dai taganshi yana waya yana murmushi ko idan yana tare da abokansa hakan yasa taji matuqar farinciki a xuciyarta hr batasan lokacin da tasaki murmushi ba a tunaninta murmushinsa na nuna amincewa ne akan soyayyarta ya katse tunaninta ta hanyar fadin baki gayamin sunanki ba tace aiman shekara biyu da haduwanmu amma kace bakasan sunana.ba ya tabe bakinsa ya juya xai fice alamar ko ajikinsa tayi saurin shan gabansa tace tsaya kaji pls sunana Nabila Moh'd, ya gyada kansa kafin 6 yace nabila kiyi haquri aiman baisan meye so ba baya son kuma yasani, nayi matuqar mamakin yanda kika bawa soyayya muhimmanci har kike xubar da mutuncinki da darajar ki akan soyayya what a shameless ya fada yan tsina fuskarsa tare da kallonta a qasqance xn gayamiki kifita hanyar aiman kibar xuciyar aiman karki takuramin ki cnxamin ra'ayi pls dont mean to hurt you idan kuma xuciyarki ta tsananta akaina xn tausayamiki for only friendship shima bawai xamu kasance tare bane....nooo just xamu dinga gaisawane a hanya shina ba kullum ba da fatan my request will be accepted bai jira amsar tab ya juya ya fice [10:01AM, 10/15/2015] Pherty: itama xuciyarta cike da qunci ta fice kamar ta fashe da kuja dan baqinciki.... cike da isa da qasaita yayi parking din morarsa ya fito da sauri securities da fadawa suka soma xubewa qasa suna gaidashi idan da sabo sun saba sunsan waye aiman . yarima mutum ne dako gaisuwa wuyar amsawa take a bakinsa sanin da sukayi masa ko sun gaidashi ba amsawa yake ba shiyasa basu damu daya amsa ba ko kar ya amsa 7 ya shiga cikin gidan batare daya kulasuba ballantana ya amsa gaisuwarsu toilet ya nufa yayi wanka ya fito yana tsane kansa da qaramin towel cike da tunanin nabila yana mamakin yanda xamani ya cnxa aynxu inda mata ke bibiyar maxa saboda soyayyar bnxa ya lura matan ynxu basuda aji shi baxai so mace a rayuwarsa ba saboda rashin muhimmancinsu agaresa yaja tsaki cike da takurar haduwa da nabila ya tsani yarinyar sosai ya soma shirya kayansa cikin mintuna qalilan ya gama shirinsa ya nufi airport dan xuwa nigeria [10:24AM, 10/15/2015] Pherty: Tunda ya shigo gidan ma'aikata ke xubewa suna gaidashi sarki yayi mamakin dawowarsa dan bai sanar ba yace yarima kodai da matsala ne irin wannan xuwan baxata ba sanarwa ya girgixa kansa yana yatsina fuskarsa yace ba komai abba, nagaji 3wks kawai xnyi na koma, maimartaba ya gyada kansa kawai umma ma cike da mamaki take kallonsa tace yarima koda damuwa ne atare dakai yace nima i just decided to come today, inaso naxo naga umma na yafada yana murmushi itama murmushi tayi, rumaisa dake xaune gefe tana kallonsa ta yatsina fuskarta tace yaya maina nida ba'aso ba'ayi missing dina ba sai arufe idanuwa daga kaina batare da ya kalletaba ya janyo ice cream din datake sha ya soma sha yana fadin waya gayamiki hakan, inason ganinki sosai kin manta ke kadaice qanwata dana keda bayan firdausi ta tunxure bakinta alamar shagwaba, ya kalleta yaja hancinta yana fadin sorry sister bayan ya tashi tsaye yace umma xnje shan ice-cream rumaisa ta kwadaitamin da wannan ta gyada kai tana murmushi tace adawo lfy ya juya yana murmushi ya fice 8 Tafito sanye da doguwar riga ta shadda tayi matuqar fito da kyawunta wani siririn gyale ta yana a kanta kasancewarta yarinya mai son kwalliya yasa tafito sosai a makeken falonsu ta taradda mahaifanta xaune baffa yace kai kai kai auta wannan kwalliyar fa sai kace xaki gasar sarauniyar kyawawa murmushi tayi tana kallon Aliyu tace yaya zan samu kadan kaini nasha ice-cream ammi tace bayajin dadin jikinsa ta qarasa inda yake ta riqo hannunsa tace sorry cwt yaya batare da yayi magana ba yaciro makullin motarsa ya bata ta karba tana kallon baffa baffa xnje shan ice cream yace tor auta adawo lfy kisanardasu john acika mota uku da bodyguards su rakaki shan ice cream ta gyada kanta tafice * [10:55AM, 10/15/2015] Pherty: Tafiya suke ahankali motocinsu a jere a titi hr suka qaraso wurin tan daga cikin motar a xaune suka fito da sauri suka bude mata motar ta dade a xaune kafin ta fito da qafafunta masu dauke da xanen baqin fulawa da surkin ja ga mamakinsu suna qoqarin shiga aka tsaidasu wai baxasu shiga ba menene dalili ta tambaya fuskarta da alamar tambaya saboda MAINA DAN SARKI yan ciki ta gyara tsayuwarta tana kallonsu a wulaqance tace ni AFFIYA YAR PRESIDENT nace baxan jirashi yafito ba saboda dai dai nake dashi abinda yake taqama dashi nima inadashi ta juya ga mutanenta tace sujirata batare da tunanin komai ba ta kutsa kai ta shiga ciki 9 A hankali take taka matattakalar benen shop din tana tfy kamar bataso hr ta isa qofar tashiga bata ankaraba sai jinta tayi ta fada ajikin mutum shi kuma lokacin xai fito da sauri taja baya shima yaja baya suna kallon juna yace ke bakida hankali ne bakisan da mutane bane kike qoqarin fada masu a jiki, bakisan kibada haquri bane kallonsa take a wulaqance tace dani dakai waxai bawa wani haquri kana tunanin haqurina na xuwa akan kowane ya tsuramata ido cike da mamaki dan mace bata taba tsayawa tagayamasa mgn irin wannan ba yace ke wacece acikin garinnan mekike taqama dashi waye mahaifinki a fadin garinnan murmushin takaici tayi saanan tayi taku daya biyu uku ta juyo tana kallonsa fuskarta a murtuqe tace ni mace dayace tamkar da dubu acikin garinan bana taqama da komai face ilimina mahaifina ba kowa bane face bawa agun ubangijinsa a wulaqance ya jefeta da kayan dake hannunsa yace shiyasa naga kinxo maula anan kiyi haquri da wannan ya juya xai fice cike da bacin rai tasha gabansa ta xare siririn glass din dake manne a idanuwanta tana kallonsa cike da bacin rai tace kayi kuskure a rayuwarka ka kuma manta ko wacece a gabanka inaso kasani kuma kasa a ranka affiya tafi qarfinka nesa ba kusa ba ni ba ajinka bace kuma ba neman kai nake da kayaba , me kake taqama dashi MULKI KO SARAUTA? SARAUTA ya bata amsa yana kallonta [11:10AM, 10/15/2015] Pherty: yace kinga kuwa tayi wa mahaifinki nisa kuma kinsan ni nafi qarfin yinki bakida wata daraja da idanuwana xasu dubeki dashi ranta yayi matuqar baci xuciyarta ta soma xafi tace mahaifina yayima nisa kai kanka ballantana wata sarauta tak ta banxa...... tas kakeji ya dauke fuskarta da mari ransa a bace ta dafe kuncinta tana kallonsa dai dai lokacin da ya xare baqin space din dake idonsa kallo daya xaka masa kaga bacin rai a tare dashi amma duk da haka kyawunsa qaruwa yayi ya nuna ta da dan yatsansa yace sarauta ba sa'ar yinki bace ki koma inda kika fito kiyi tmbya akan sarautar merah ciki kuwa hrda tmbyr ko waye maina aiman ya maida glass a idonsa ya juya ya fice xuciyarsa cike da qunci itama sai ta rasa mexatayi sai ta juya tabar wurin 10 Suna isa harabar gidan ta fito da sauri kai tsaye dakinta ta nufa ta soma safa da marwa a tsakiyat dakin hannayenta goye a bayanta xuciyarta sai xafi take mata abinda bata taba karo dashiba wai namiji ya mareta sai takejin kanta wata iri kamar ba itaba wlhy sai ta rama sai tayimasa abinda baxai manta da itaba idanma sarauta ce itama ai tana da alaqa da ita shi wace sarautar ce yake taqama da ita taja dogon tsaki dai dai lokacin hawaye na xubo mata sai ta rama wlhy baxata barshiba yaci bulus ya daki banxa * [11:17AM, 10/15/2015] Pherty: Anashi bangaren suna isa gida wanka yayi ya shirya cikin qananan kaya ya nufi garden wurin shaqatawarsa ya xauna cike da damuwa xuciyarsa na quna sakamakon yarinyar daya hadu da ita fitsararriya ya lumshe idanuwansa a ransa tunani yake ko wacece wannan yarinyar data kira kanta affiya, metake taqama dashu waye mahifinta a fadin abuja da hr xata raina sarautar mera a iya saninsa da xamansa a skul ba a taba ci masa mutunci kamr irin na yau ba bai taba haduwa da macce marar tarbiya ba kamar ta bai kuma taba sanin akwai macen daxata masa rashin kunyaba kamar ita nan da nan idanuwansa suka cnxa launi xuwa ha saboda bacin rai dolene ya dauki mataki akanta dolene ya nuna mata kuskurenta domin sai yayi mata abinda baxata taba mantashi ba nan da nan ya soma samun nutsuwa a xuciyarsa daya tuna marin da yayi mata koba komai taji haushi yaga bacin rai atare da fuskarta shikuma yaji dadin hakan ya qara lumshe idanuwansa yana karanto fuskarta fuskarta mai laushi da tsantsi a qasan xuciyarsa ya furta she x also beauty. Hausa novel [8:22am, 10/3/2016] Fatyma Zahra Too Nv: Fertymerh Usman > fertymerh xarah novels [10:31AM, 1/30/2016] Pherty: 11 Mulki ko sarauta Na fertymerh xarah Dariya yake sosai yana kallonta (wannan kenan idan kaga murmushinsa ko dariyarsa yana tare da ummansa ne) yace umma kidaina wannan mgnr amma kinsan rumaisa tanaso ta raina ni ne rumaisa ta qare tunxure bakinta tana kallon umma umma kice yadaina bana so kofa agaban qawayena xai daure fuska ko sun gaidashi hannu kawai yake daga masu baya amma baya amsawa sai su riqa cewa yayana bayada faraa basu taba ganin dariyarsa ba he x not friendly dan Allah umma kice ya gyara halinsa yace tor ni sa'ankine da xnje cikin qawayenki ina dariya umma tace kai yarima kagayamin idan qanwarka batayi farinciki dakai ba dawa xatayi [1:04AM, 10/20/2015] Pherty: Idan bata sami fuskarka ba tawa xata samu ya dauke dubansa gareta da alama mgnr ta soma tunxurashi, ta cigaba da fadin bakaga ya'yan gwaggwonka ba,Aliyu da affiya ba haka suke ba,aliyu yana bata lokacinsa saboda affiya, duk lokacin da kaje gidan xaka samesu tare inma nan gidan xasu xo tare suke xuwa yace wai umma affiya na nan kuwa? tace tor ina xataje bakason xumunci taya xaka gane tana nan ko bata nan yace ohhhhh umma kidaina min haka pls kullum muna tare da aliyu, ko jiya tare mukaje nagaida ammi amma banga affiya ba, kuma ban tambaya ba kada yarinyar ta xata na damu da itane ta tsura mishi ido cike da mamaki al'amarinshi yafara bata tsoro halinsa daban ne dana kowa a xuri'arsu 12 yace umma tayi girman rumaisa kuwa? tace girmansu daya amma rumaisa xatafita jiki, ya tabe bakinsa yace chab, tor dan Allah umma kigayawa sarki a hadata da ita da rumaisa amasu aure tunda sun girma tace kayi masu.mijine cike da mamaki yace umma kamar wadannan ace basu da samari haba dai umma yanda mutanen nigeria suka bawa soyayya muhimmanci suke bata lokacinsu da tunaninsu akan mace sannan ace ba mai sonsu tace ita rumaisa aliyu xata aura affiya fa? ya tambaya tace ita kuma yarima xata aura nan da nan ya daure fuskarsa annurinta ya kau idanunsa nayi ja abin yayi matuqar basu mamaki dan har tsoro sukaji [1:15AM, 10/20/2015] Pherty: tace yarima lfyrka kuwa batare da yayi mgn ba ya tashi yabar dakin, rumaisa ta kalleta umma yaya aiman fa idan ana negative yana positive, yana abu kamar ba mutum ba dan Allah umma xai tabbata baiyi aure bane? ta girgixa kanta tana fadin ina tsoron kada tunanina ya xama gsky amma mgnr aure duk tare xaa hadaku 13 yana fita dakin wurin jakadiya ya nufa ya xauna a kusa da ita yana fadin baba rakiya kigayamin soyayya dolece tace a'ah amma ai real ce ga kowa, ya girgixa kansa yace bandani baba, ni narasa gane yanda mutane suka dauki soyayya wata aba alhali maxan da matan duk suna yaudarar junansu ne, tayi sarin katsesa tunaninka kenan uban gidana amma ko wacce rayuwa ginshiqinta soyayya da aure ya tabe bakinsa baxaku fahimceni bane saboda kun taso cikin soyayya kunyi gini akanta, amma ni naxo ina neman alfarma gareki jakadiya jikinta na rawa ta sunkuya tace ni ranka shi dade, kafadi ko menene xnyima yace ynxu nakeji magana a bakin umma da gske affiya xaa aura min? [1:24AM, 10/20/2015] Pherty: ta gyada kanta tace eh! ai affiya ba ruwanta yarinyar akwai kirki yarima ya tsuke fuskarsa yace tor da ixinin wa nace ina sontane daxaa auramin ita inaso kigayawa sarki cewa bana sonta baxan aureta ba cikin tashin hankali ta russuna qasa tace Allah ya ja da ran dan sarki idan nayi ba dai dai ba a yafemin nace kodai bakada lfy ne ya soma taba jikinsa yana fadin kinga nayi ramane ko wlhy wahalar karatu ce tace ba wannan nake magana ba cike da rashin sanin abinda take nufi yace wacce rashin lfy ce baba rakiya tayi jim tanajin nauyin maganar 14 Tace al'amrin ka ke ban tsoro yarima bakason mace kuma bakason aure shine nace ko bakada lfy ne yayi murmushi cikin jin kunya yace sai marar lfy.ne kawai bayason aure ta gyada kanta yace tunaninki kenan amma ni garau nake tayi ajiyar xuciya tace taya kake tunanin xan yarda dakai? ya xuba mata manyan idanuwansa yace inaji saboda naqi aurene hr kike xargina da wannan tor shikenan na yarda a daura auren ta fadada murmushinta tace ynxu naji.mgn har nake ganinka a mutum [1:34AM, 10/20/2015] Pherty: yayi dariya sosai yace ashe ba mutum kike kallona ba kin dauka ni aljanine ta russuna tana fadin tuba nake ranka shi dade ynxu yarima nake kallonka ya tashi yana kallon agogon hannunsa yace lojacinki ya wuce kafin tayi magana tuni ya fice ta bishi da idanu tana kallonsa tana son komai nasa duk abinda xaiyi a natse yake yinsa yana da sauqin kai sai dai akwai nuna MULKI DA SARAUTA bashida hayaniya miskilin gaske ne shiyasa duka yaran gidan tafi shaquwa dashi saboda kirkinsa 15 Yanayi ne na damina garin ya limshe kamar xaayi ruwa iskace mai dadin gske take.kadawa ta fito a farfajiyar qaton wani boutique tanufi motarta tana qoqarin shiga ta tsinkayo motarsa na shigowa tayi mamakin ganinsa yau shikadai ba security ko daya atare dashi hakan yasa ta ja ta tsaya tana kallonsa dan xata rama wulaqancinta dai dai inda take tsaye yayi parking din motarsa ya fito ya nufi inda take tsaye ya xare madubin idanuwansa yana kallonta sama da qasa a wulqance [1:44AM, 10/20/2015] Pherty: yace ashe ke matsoraciyace fa baxaki iya tafiya ke kadai ba sai tare da bodyguards saboda ni ko? tayi murmushin takaici ta kawarda kata gefe batarr datayi magana ba bodyguards dinta dake gefenta sukayo kansa da bindiga tayi saurin dakatar dasu tace kubarshi, shine fa mutumin da ya mareni danaje shan ice cream 16 nan john yayi kansa a harxuqe ya saita bindiga a goshin aiman yana tsae yana kallonsu fuskarsa a sake babu wani alaar bacin rai ko raxana atare da shi kuma ba fargaba a xuciyarshi, illah hakan datayi bata birgeshi ba ko kadan cikin tsawa john yace kaci albarkacin madam datace ta yafema da sai nayi qasa da kai amma duk da haka kabata haqur.......yayi shiru sakamakon marin da aiman ya daukeshi dashi fuskarsa a yatsine yake kallonsa yace waya gayama ana min ihu aka karka sake mamaki ya cika john bakinsa a bude yake kallonsa yana kallon affiya yana jiran umarninta kawai ya daukesa da alburushi aiman ya harde hannuwansa a qirjinsa ya jingina da motarsa tare da lumshe idanuwansa yana tunanin yanda kwallonsu xata kasance ayau [1:50AM, 10/20/2015] Pherty: ta tsura masa ido sai taga yayi mata wani irin kyau da kwarjini abinda bata taba gani a sauran maxan ba yafita daban acikin maxa tayi saurin kawar da tunaninta tace sorry john kabarshi nixan dauki mataki da hannuna sai na nuna masa koni wacece a fadin garinnan sai na nuna masa qarfin MULKI yafi na SARAUTA ta juya tana kallonsa shima ita yake kallo jin ta ambaci sarauta tace idan ba tsoroba kashiga wannan motar ta nuna masa motarta inaso naje dakai inda xn hukuntaka baxan lamuntama ba sai nama hukunci dai dai da abinda kamin fuskarsa dauke da murmushi yana son sanin hukuncin daxatamasa shiyasa ya bude gidan baya ya shiga ya kishingida cikin isa da qasaita yana latsar wayarsa.. Hausa Novel [10:37AM, 1/30/2016] Pherty: [4:16PM, 10/21/2015] Pherty: MULKI KO SARAUTA Na fertymerh xarah Ta juya ga bodyguards dinta tace kushiga dayar motar kuhe gida xan sameku, ta shige ta ta motar taja ta fuuuuuuuuu tafiya sunkayi mai nisa batare da sun tankawa juna ba kafin ta juyo tana kallonsa fuskarta a daure tace kayi shiru ashe kai matsoracine ashe duk mulkinka isarka taqamarka duk na banxane tunda kake taqama da sarauta hmmmm kaga naci nasara a tarkona na biyu haka nake fatan samun nasara a tarkona na biyu domin in banbance ma tsakanin aya da tsakuwa murmushi yayi yana kallonta ta madubin motar alamar ko ajikinsa sam abinda tayimasa baiji haushiba illah birgeshi da tayi bai taba haduwa da mace qarama mai taurin xuciya kamar ta ba yace akowane lokaci nawa tarkon xai iya riskarki domin kixama acikin shiri nima xan banbance maki tsakanin affiya da aiman murmushi tasakeyi akaro na biyu ta juyo tana kallonsa kafin ta maida hankalinta kan tuqin da take tace kasan shi kudi ba abibda basayi duk da matsayin mahaifina a qasar nan, ni mace dayace daya mallaka a rayuwarsa a kaina xai iya rasa komai nasa dan ganin farincikina kanagani akwai wani tarko naka da xai sanyani fargaba gudan ni jinin mulki wacce ke ji da kanta fagen kyau ilimi kudi da kuma MULKI, kaga kuwa affiya ta xarce tunaninka ya kyalkyace da dariyar da bai taba yi ba koda kuwa agaban ummansa ne aransa yana son sanin wane irin mulki ne take taqama dashi amma girman kansa da ajinsa ya hana ya tambaya domin gani yake idan yayi hakan tamkar girmansa ya fadi ne agareta @) yace kina gani kudi na iya magance ko wace irin matsala a rayuwa, kin manta akwai abinda kudi baxasu iya maganinsaba,kamar yanda kike taqamar k mace dayace agun mahaifinki [4:32PM, 10/21/2015] Pherty: haka nima namiji dayane agun abbana,saboda tsananin son da yake min dayanada iko ko numfashi baxai barni nayiba sai dai yamin, kada kibari xuciyarki ta yaudareki gun jayayya da dan jinin SARAUTA maiji da qasaita qasaitaccen murmushi tayi dai dai lokacin datayi parking harabar wani danqareren gida mai kyau da tsada wanda mahaifinta ya bata domin ta riqa hutawa kawai aciki ta duba taga yanda securitis suke tasan xasu tambayeta inda tasamo yarima saboda kariyar lfyta shikuma yana kishingide hankalinsa a kwance taxo ta bude masa qofar mota ya dauki kusan minti talatin bai motsa ba bai kuma kalletaba harta soma tsarguwa da gajiya da tsayuwa sai taga ya xiro qafafuwansa waje ya fito yana gyara alkyabbarsa, ta nuna masu dan uwantane kafin subarshi ya shiga tfy suke cikin hadaddun falon masu ktau da tsari har suka iso wani bedroom ta bashi ixinin ya xauna saanan ta dubeshi tana murmushi tace 2 days kawai xakayi anan kafin na maidaka inda na dauko ka, ba komai xanyimaba kawai hankali xn koyama yanda xaka riqa respecting din mutane musamman irina, karkuma ka damu da motarka nasa a ajiye ma ita, ba abinda xai sameta 19 ya tashi yayivtaku ahankali daga inda yake xaune hr inda take tsaye yaxo dab da ita yace well gsky kinyi qoqarin sato dan sarki ki buya ta hanyar amfani da basirarki da wayonki, mace bata taba birgeniba sai ke domin kece mace ta farko dana soma haduwa da ita fitsararriyar mace irinki mace marar tsoro (i lyk d game) sai dai abinda xan miki nan gaba baxakiji dadinsaba tace ba'anan gixo ke saqa ba wayarka nakeso kabani domin ban amince da ka kira kowa ba [4:52PM, 10/21/2015] Pherty: batare da yayi mgn ba ya juya ya kwanta a luntsumemen gadon yace kinsan dan jinin sarauta baisan komai akan wahalaba bai iya komai ba da fatan kin shirya hakan ta juya ta fice batare da tayi magana yabi dakin da kallo yanayinsa ya birgeshi bai cika hayaniyar kayaba komai a natse ya tashi ya nufi inda yake tsammanin nan ne toilet ya shiga yayi wanka kusan minti hamsin da shigarsa kafin ya fito dai dai lokacin ta shigo dauke da qaton tire cike da kayan marmari ta dire akan wani qaramin dianing ta juyo tana kallonsa yana tsane jikinsa da towel faffadan qirjinsa ta tsurawa ido tana kallo mai cike da yalwar gashi ya kwanta lub a qirjinsa akan tsantsinsa sai sheqi yake, tayi saurin dauke idanuwanta akansa tace waya baka ixini kayi wanka? batare da yabata amsa ba yaje ya rufe qofar dakin ya juyo yana kallonta yace au kinga kin manta baki sanardani karnayi wanka ba kuma nayi, taja dogon tsaki ta dauke kanta daga garesa yace kinga ko yanxu am d winner an u ar d looser, saboda kin daukoni kin kawoni gidanki kinamin hidima tabbas bakida banbanci da kuyanga agareni ke baiwatace ta juyo idanunta jajir saboda bacin rai ga kalamanda yayi mata ba'a taba wulaqantata ba kaar yau wai itace baiwa kuma kuyanga ya duba kan mirrow kakakaf ba irin man da yake shafawa ya tabe bakinsa yana kallonta yace madam wannan kallon fa na menene ko ba gwarxon namijine a gidanku 20 ta gyara tsayuwarta hannuwanta a qugunta tace har yanxu banga wanda yakai yayana haduwa ba domin ya fika a fagen komai yace shiyasa naga kin nace da kallona kinkasa dauke idanunki akaina.....bana cire kaya na maimaita fa. taje ta bude sirf ta ciro masa wasu hadaddun riga da wando nasu kyau da tsada ta bashi, na yaya aliyu ne da baffa ya siya masa a wata tafiya da yayi canada shikansa kayan sunyi matuqar birgeshi amma sai ya yatsina fuskarsa yace wadannan kayan sai kace mai aikin dako bata kulashiba bata kuma nuna damuwartaba amma taji xafin mgnr ya shiga toilet bai jima ba ya fito kayan sunyi matuqar karbansa sun qara fito da kyawunsa a xuciyarta ta yabahakan har batasan sanda ya iso dab da itaba yasa hannu ya shafi fuskarta tayi firgigit yace kallon ya soma isata fa madam [5:15PM, 10/21/2015] Pherty: taja tsaki saanan ta sauke farantin data shigo dashi qasa duk suka xauna a lokaci daya ta soma gyara fruits din tana ajiye masa a gabansa amma ga mamakinta ko kallonsu baiyiba yace baa sabamin da hakaba ban taso da wannan halayya ba an sabamin a duk lokacin danake cin abinci ko kuma ake bani ana min hira da labarai masu sanya nishadi kuma ko wace rana da labarin da xaa min ta jinjina kanta a ranta tana qiyasata irin sarautarsa da qasaita ita a xahirin gsky batada wani lbr da xata bashi.... kafin tayi mgn tuni wayarsa ta soma qara ya dauki wayar ya duba ganin maimartaba ne yasa yadanvtaso daga kishingiden da yake ya kara wayar a kunnensa yace abba, daga can bangaren anka soma mgn 21 yarima kana inane, yaxaka fita ba securities yayi shiru kafin yace abba gani hanyar xuwa kaduna gurin...... ya katse sa cikin tsawa da izinin wa? meyasa xaka fita kaikadai kabar matakan tsaronka, tor ka juyo da motar kadawo duk kasa hankalina ya tashi ya tsinke wayar yayi shiru yana kallon wayar kafin ya dubeta yace sai kitashi ki maidani inda kika daukoni ta kyalkyace da dariya tace ai ba inda xakaje sai kayi kwanakin dana dibar ma batare da yayi magana ba ya tashi ya fita daga dakin tayi murmushi tace ko kaje aikin banxane dan baxasu barka fitaba sai da ixinina baifi minti biyar ba yadawo ya dubeta karo na farko a tsayin rayuwarsa da yasan ya dubi mace da kalar tausayi yace inason mahaifina bana son bata masa kamar yanda bayason bata mini, mahaifina yanada daraja agareni tayi banxa kamar batajinsa ya xuba hannayensa a aljihunsa yana kallonta yana furxar da iska a bakinsa yace amma kinsa xamana dake gida daya ya haramta ni ai ba.muharraminki bane daxaki tsareni a gida Allah ya hana mace da namiji su kebe guri daya idan ba muharraman juna bane so koba danni ba ki tashi muje kodan fadar Allah ta tashi ta fice yabi bayanta a ransa yana sonvtuna irin abinda xai mata ya rama dan baxai kyaletaba sai ya rama. WANNAN KENAN? Hausa novel 30 January at 10:39 路 fertymerh [8:22am, 10/3/2016] Fatyma Zahra Too Nv: Fertymerh Usman > fertymerh xarah novels [5:29PM, 2/2/2016] Pherty: 22 MULKI KO SARAUTA Na fertymerh xarah Da sauri ya nufi cikin tafkeken falon abbansa ya samesa kishingide ga fadawa duk sun cika falon ya xauna a qasan carpet tare da tankwashe qafafuwansa duj fadawan suka xube qasa suna gaidashi cikin girmamawa bai amsa ba bai kuma da niyar amsawa illah hannu daya daga masu, duk suka juya suka bar falon al-adarsu kenan idan yarima ya shigo inda sarki dole kowa xai fita daga falon ya matso kusa da mahaifinsa ya riqo hannunsa yace ynxu dan Allah abba daace da gske ina hanyar kaduna haka xakasa na dawo komai nisan danayi sarki ya gyada kansa hade da lumshe idanuwansa yace ko laifine dan na nuna fmdamuwata akan ka, inbanda wautarka menene na fita ba security ya gyada kansa kana ya kawar da mgnr ta hanyar fadin gobe xn koma phoenix skul na buqatata muna gab da exam yace ummanka bata gayama mgnr aurenka ba? ya tsurawa abban nasa manyan idanuwansa xuciyarsa na bugawa a duk lokacin da aka ambaci aure yace wa xaiyi aure ne abba? yace yarima xai yi aure yace abba ka manta bnda wadda na tsaida yace koka tsaida ko baka tsaidaba dole xn.ma aure kafin kadawo xakaxo ka riski matarka 23 Nan da nan annurin fuskarsa na kau ya bata fuskarsa yace abba as my age am too young, early marriage sai kace mutumin qauye, kabarni nakai 30yrs an above lokacin na mallaki hankalin kaina amma abba i cant control any girl yanxu, xn iya kamuwa da hawan jini, abba bakasan mata tension bane? [5:54PM, 10/21/2015] Pherty: sarki kallonsa yake cike da mamaki yace yarima aure ne bakaso? yace banaso abba yace tor sai anyi yace amma abba..... ya katsesa yace sai fa anyi kuma duk lokaci daya da yan uwanka inyaso ka kashe matar yar'uwarkace koda amanarta kaci ya tashi ransa abace yabar falon kai tsaye dakin ummansa ya nufa yanda ya shigo dakin fuskarsa a daure ba walwala ya sanya duk masu aiki,bayi, da kuyangu dakin suka fice da sauri jikinsu na rawa yace umma banason wani aure da xaamin kiyi gaggawar tsaida abba domin komai xai iya faruwa da auren har yau banga wacce nakeso ba banga wacce ta dace na soba ba kuma xn xauna da wacce banaso ba (magana yake cikin sanyin murya ba hayaniya dabiarsa ce ko fada yake baxaka gane ba saboda bai saba fada ko daga murya ba) tayi shiru tana kallonsa tace shikenan xnyi masa mgn xuciyarsa ta danyi sanyi, sai dai bai nuna haka ba ya juya ya fice 24 Parking tayi ta fito rataye da jakarta ta shiga super market din duk akan idonsa yana ganinta tana sanye da riga da wando na pakistan wani sirirn mayafi ta yafa akanta ta sanya wasu irin takalmi masu tsinin gske da kyar ma take tfy akansu yasa daya daga cikin mutanensa su xuba kwarfar ayaba a qasa dai dai inda take fitowa haka kuwa akayi ta jima kafin ta fito ana biye bayanta da kayan da ta siyo tana tafe tana latsar waya,gab da xata isa motarta cikin rashin sa'a suuuuuuuuuuuu tayi ta fadi dum sai da tasaki qara da sauri ya fito daga cikin motarsa xuciyarsa wasai sai faman murmushi yake mutane suka iso wurin wasu mata na kama mata ta tashi amma duk taji ta muxanta irin tfyr da take tana kuri ta fadi gashi duk jikinta ya lalace da dirty hartana kyamar kanta ya kwashe da dariya yanatafa hannayensa ta juyo ta tsaida idanuwanta akansa dariya yake sosai har lokacin bai daina ba , ta qara bata fuskarta ta bude notarta a xuciye xata shiga yace wait wait, anyi biyu saura na uku shi xaifi ciwo akan wannan, ynxu muna (2-1) ta gyara tsayuwarta tana kallonsa sai ynxu ta gane sharrinsane tace har abada baxan barkaba nima wanda xanma sai kaji ciwonsa fiye da wanda kamin a yau, sai na nuna ma qarfin MULKI yafi na SARAUTA ya tsaida dariyarsa yana kallonta yace tor shikenan mu xuba nidake agani waxaiyi nasara MULKI KO SARAUTA ya juya ya fice yana murmushi mutumin da ya biyota da kayan datayi sayayya yace ki bude booth hjy nasa miki kayan a harxuqe take kallonsa cikin tsawa tace banaso ko dole ne, ta shiga motarta ta tada ranta abace wlhy baxata barshiba sai ta rama, taja motar da qarfin tsiya fuuuuuuuuuuu [5:32PM, 2/2/2016] Pherty: [4:04PM, 10/22/2015] Pherty: Mulki ko Sarauta? Na fertymerh xarah Tana isa gida ta soma safa da marwa a tsakiyan dakinta hannunta na goye a bayanta ta qudira a ranta baxata barshi ba sai ta rama tayi kusan minti talatin a tsaye tana tunani kafin dabara ta fado mata ta dauki key din motarta ta fita hotel din datasaba ganinsa ta nufa kai tsaye ta nufi inda ogan ta fadi buqatarta ya xare idanu yana kallonta yace madam DAN SARKI fane tace ni kuma YAR PRESIDENT ce sarauta tafi mulki ne, kada ka rainamin da wayo, ta bude jakarta ta xaro bandir na yan dari biyu ta ajiye agabansa tace ba shawara nake nema ba umarni nake ba ka matuqar bakamin abibda nace ba wlhy kaji na rantse u will end up ur lyf in prison gabansa yayi matuqar faduwa hankalinsa ya tashi yaji dama baya wannan aikin, ta tashi tana kallonsa a wulaqance ta dubi agogon hannuta am expecting ur call, daga nan xuwa karfe goma dan nasan lokacin xai iso, ta jefa masa complimentary card dinta ta juya ta fice 26 Akai akai take kallon agogo jikinta har rawa yake akirata kusan awanni uku tana xaune kamar a mafarki taji wayarta na ringing ganin baquwar number ne yasa ta dauka da sauri Hajiya an kammala aikin, ta tsinke wayar ta tashi cike da farinciki da kira John take sanardashi dama yanada haushinsa tun ranar da ya maresa su uku sukaje hrda yarinyar john kaivtsaye dakin da ya sauka suka nufa, ta tafa hannayenta tare da wata irin dariyar farinciki ganin yanda yake barci haiqan [4:45PM, 10/22/2015] Pherty: ta juya tana kallon yarinyar da suka xo da ita bayan ta ciro wayarta ta kwanta a jikin yarima, affiya na daukarsu pic ta rungumoshi nan ma ta dauka, dama kala biyu takeson yi tayi dariya sosai tana kallon pics din sun dauku yanda takeso suka juya suka fice, sukaje suka wanko ta miqawa john tace kaje ka nemi gidan sarautar mera ka tabbatar da cewa wannan saqon ya isa hannu maimartaba shi nakeso kabawa shinakeso yagani. john ya karba ya gyada kansa ya fice ita kuma tayi shigewarta inda amminta 27 Duk inda ransa ke baci ya gama baci hankalinsa yayi matuqar tashi sai safa da marwa yake cike da bacin rai yace ashe kai yaron banxa ne yarima, ashe xamanka a waje yasa kamanta tarbiyarka har kake son batamin xuri'a da SARAUTA hankalin umma a tashe yake itama tana cike da mamakin ganin wadannan pics bakamar yarima da yake gani tamkar a mafarki bane danshi a iya rayuwarsa bai taba neman macce ba yanda ya tsani mata tayaya xaiyi hulda dasu irin wannan sarki ya cigaba da fadin kafita xakka a cikin ya'yana,kana wannan dabi'ar kake kiran bakason aure kuma kake jiran sarauta ta, angayama mutanen banxa ke gadon sarauta kome? (cikin kwallah sarki)yace yarima kodan kaga kai kadaine namiji gareni, kaga irin sonda nakema yasa kanemi ka taxartani a idon duniya hankalin yarima ya tashi, tunda aka haifesa bai taba shiga tashin hankali kamar yau ba,shi a rayuwarsa baisan wani abu tashin hankali ko damuwa ba sai wannan karon kuma ya kasa kuka kamar yanda yaga mahaifinsa nason yin hawaye,saboda shi a rayuwarsa ya dauka mutuwar mahaifa kawai ake ma kuka bayanshi baisan wani dalili daxai sa ya xubar da hawayensa ba sai ya matso ahankali kusa da maimartaba yace abba am confused, inaji fuskana ne aka dora amma ni bansan nayi wannan ba, ban taba neman macce ba i hate gals in my........tas sarki ya daukesa da mari yace karka maidani wani shashasha dai baisan abinda yakeyi ba, idanu jawur yake kallon mahaifinsa, karo na farko a rayuwarsa tun tasowarsa da sarki ya sanya hannunsa garesa, bama shiba ita kanta umma a tsorace take da sarki yaune rana ta farko daya soma dora hannunsa ajikin aiman da sunan duka tun haihuwarsa hakan yayi matuqar tunxura yarima ya tashi xai bar dai dai lokacin wayar yarima tayi qara alamar msg ya shigo dayake wayar na hannun sarki sai ya buda ga abin da'aka rubuta hhhhhh wannan kenan, Nasan duk yanda akayi ranka na baci hankalin iyayenka ya baci but x not my wish inga na bata ran iyayenka, only you kai nakeso naga ranka ya baci kamar yanda kake son ganin nawa ya baci, ninasa akayima wadannan pics, we shall meet in nxt episode. [5:09PM, 10/22/2015] Pherty: Sarki ya kallesa yace ban fahimci komai ba, kodai da gske ne baka aikata ba wannan msg ya nuna kamar sharri ne aciki yarima ya tashi fuskarsa a murtuqe batare dayayi mgn ko ya kallesa ba ya fita daga falon 28 Gidan ya bari ya nufi hotel din dan yana kyautata xaton dasa hannunsu dama tasan xaixo shiyasa ta tsaya jiransa tana ganin motarsa ta shigo harabar hotel din, tafito daga cikin tata motar idanunta boye a cikin dark space tana taunar cingam tanufi inda ya tsayar da motarsa ya fito batare da ya kalletaba ya nufi cikin hotel din kamar yanda yayimata haka ta masa tace hey wait wait, nice nasa su, to ma mexakaje kayi masu dukansu xakayi ne kome? ya juyo yana kallonta ya tabe bakinsa ya qaraso inda take tsaye yace fyn an gud, kinfa yi qoqari gsky, wannan karon na yaba maki sai dai baki birgeni ba kuma baki batamin rai ba kamar yanda kike xato, abinda na fahimta da bacin rai a rayuwa shine ka nemi abu ka rasa ko kuma kasanya soyayyar iyayenka shine nasani bacin rai bawai wannan wasar da kike ba, jinjina maki danayi kuma kinci lagon mahaifina hr ya yarda, but by main looking 2ru my mothers eye nagane bata yarda ba bata amince da xan iya aikata hakan ba shiyasa nima bn damu ba illah mamaki kawai danayi tayi murmushi tana yatsina fuskarta tace watever it's kai kasani nadai rama, aduniya bnga wanda xai tabani na kyalesa ba banga wanda xai raina qarfin MULKI na ba yace ynxu ma aka fara nima baxan kyaleki ba tabbas karo na uku baxakiji da dadi ba idan kina tunanin na baya wasa ne tor wannan na gske ne kuma you must regret, sai kinyi dana sanin hada qarfinki da jinin SARAUTA Tace am waiting for you, bana tsoron duk wani tarko naka saboda ina taqama da MULKI na, yanxu mun2-2 . yace xn gani tsakanin nidake waxai yi nasara MULKI KO SARAUTA? tace MULKI... yace tor shikenan mu xuba mugani, ya juya ya shiga motarsa ya fice itama tashiga tata tabar hotel din. Hausa Novel [5:35PM, 2/2/2016] Pherty: [5:26PM, 10/22/2015] Pherty: MULKI KO SARAUTA Na fertymerh xarah Ya fito a gurguje yana gyara alkyabarsa sauri yake yaje partyn kafin lokacin dagawar jirginsa yayi in banda partyn amininsa ne kuma yaxama dole agaresa da baxai jeba ta fito sanye da doguwar riga mai kyau da tsada, fararen duwatsu ne a gaban rigar tayi matuqar fito da kyawunta a hankali take jan motarta cikin isa da qasaita harta iso wani qaton harabar hotel inda yake cike da mutane tayi parking din motarta ta suri jakarta qarama ta fito, tun daga nesa akayo mata caaaaa..... da idanu ana kallonta da sauri na'imatu tavqaraso gareta wadda itace amaryar, rumaisa na bayanta na'ima tace nayi fushi bida angona sai yanxu xaki xo tor ki koma sorry naima kinsan halin baffana musamman ma idan yana gari [5:47PM, 10/22/2015] Pherty: tayi murmushi taja hannunta ita kuma ta riqo hannun rumaisa suka isa cikin qayatavcen wuri da aka qayatashi yayi kyau kamar a wurin turawa ta gaisa da ango suka danyi barkwancinsu da suka saba kafin su xauna, dayake an jima da fara events sai bata sami ganin komai da yawa ba ta dubi rumaisa tace ni xakima wulaqanci ko, da kikasan baxaki xo ba dan me xakisa na xauna jiranki, rumaisa ta tabe bakinta idan da sabo ta saba kullum suka hadu ko a gida ko a waje sai sunyi fada tace yanxuma har cikin mutane sai kin nuna halinki, inbanda iskanci jiya miss call nawa kika gani meyasa baki dauka ba ko kuma kika kirani affiya tace baxan dauka ba kin batamin rai xaki wani kirana tor idan ma na dauka mecakice danine? rumaisa tace kinsan ni kurmace ba abinda xance dake amma wlhy sai kinsan kinyi da rumaisa taja dogon tsaki tace ba abinda xakiyi dani amma kibari agama event din yau hr wurin maimartaba xamuje, ke kima tashi daga kusa dani ta kawar da kanta gefe tana kallon yarima da ya shigo yanxu ta tabbata aranta hr ga Allah aiman baisan affiya ba kamar yanda affiya bata san aiman ba, tana mamakin yanda suke jini daya, family daya, amma basu san junaba saboda basu taso tare ba kuma rabon aiman da affiya tun suna j.s1,tun da yaje pheonix bai dawo ba har shekara uku kuma tun da yadawo basu taba haduwa ba saboda kullum yana dakinsa idan baya karatu yana kallon ball ko kuma game sai taji tana son ta hadasu tunda daman aure xaa hadasu amma tanason susan juna su fahimci juna tun yanxu Ta xunguri affiya tana son ta nuna matashi a matsayin yayansu aiman da basu taba haduwa ba tace affiya kinga wani abokin yaya maina he is handsome an beauty nasan xaku dace sosai ta dago daniyar taga ko waye rumaisa ke yabawa haka caraf suka hada ido dashi, sai da xuciyarta na buga tayi saurin dauke dubanta garesa tana yatsina fuskarta [11:25PM, 10/24/2015] Pherty: bata ankaraba sai ganinsa tayi agabanta hannunsa dauke da loudspeaker ya nunata da yatsa yace naji kina mgnr xaki xubarmin da ciki idan bakyaso ni inaso karki kuskura ki soma idan ba hakaba kotu xata rabani dake jikinta na rawa ta tashi dafe da qirjinta ga jamaa duk an xuba mata ido,shikuma yana tsaye ya xuba hannayensa a aljihunsa yana murmushi tace ciki....ni ya gyada kansa yana kallonta da hannunsa yayi mata alamar 3-2ya juya ya fice yana murmushi sum tayi ta fadi sumammiya ajikin rumaisa data riqeta cike da mamakin aiman tor daman sun san junane yaushe hakan ta faru ina suke haduwa,tabbas baxata sanar a gidaba harsai ta tabbatar tace na'ima dan Allah ku kama akaita gida ahaka taro ya watse aka sanyata mota suka nufi gida da ita shi kuwa gogan ko ajikinsa yana jingine a motarsa sai faman fusgar da iska yake a bakinsa yana wani dauke kansa hr suka wuce da ita. abinda na bashi mamaki bai wuce ganin hrda rumaisa cikin masu kaita gidaba koda yake tare ma yagansu axaune, may be sunsan junane kokuma su qawayene,dama haka mata suke da shisshigi ya shigar motarsa yajata da qarfi kamar xai tashi sama fuuuuuuu... Yana isa gida trolley dinsa ya dauka da laptop da manyan wayoyinsa da duk wani abu da yake buqata yabar gidan ganin lokacin tashin jirginsu ya kusa bai ko nemi sarkiba saboda hr ynxu yana fushi dashi kai tsaye airport ya nufa cikin qanqani lokaci jirginsu na daga Tunda ya.iso pheonix ya soma kiran layin ummansa, tana dauka yake gayamata shi har ya iso skul kuma ta gayawa tsoho karma ya nemeshi, bai jira cewartaba ya tsinke wayarsa. [12:04AM, 10/25/2015] Pherty: yaya mamakin samun nabila gidansa dakuma yanda akayi hrta sami shiga ta tare masa a gida alhali security nagidan har yaje xai tara security ya tambayi dalilinsu nabari mace ta xauna masa a gida sai kuma ya fasa acewar bayason hayaniya ko dogon turancin daxasu tsaya yimasa sannan ma idan ya tambayesu dalili tamkar ya xubar da ajinsa ne qasaitarsa ta xama ta bnxa itada ta kawo kanta idan ta gaji xata fita tana ganinsa ya shigo ta taso da karairayarta xata rungumesa,yasa hannu ya tureta ta fada a saman center table sai da qugunta ya bugu tace wash yaja tsaki ya fice fuskarsa a murtuqe shiru tayi bata damu ba amma tasa aranta sai ya sota kuma ya aureta ta dauki aniyar biyarsa gida nigeria domin ta cimma burinta kuma xata shanye duk wani wulaqanci daxai biyo baya daga garesa bayan qugunta yadaina xogi ta tashi tabishi har dakinsa yana qoqarin cire kayan jikinsa,ya dubeta cike damamaki karo na biyu a rayuwarsa da ya kebe da mace a daki bayan affiya ya gyara tsayuwarsa bayan ya maida rigar ya kafeta da narkakkun idanunsa dake rikitata yace ashe ke marar hankalice bansaniba ke wacece daxaki shigomin daki ba ixini ba komai angayamiki ko ummana na shigomin daki kasafai ballantana ke banxa bullshit hannunta a qugunta take kallonsa tace laifine prince dan na nuna qaun..........tas kakeji ya dauke fuskarta da mari kusan sau uku ina magana kina magana,ina baki umarni kina gardama dan kin rainani,fuskarsa a daure ya nuna mata hanyar waje yace get out of my room,kika sake gigin shigomin daki sai na karyamiki qafafu stupid a tsorace ta fice daga dakin jikinta na rawa hannunta dafe a kuncinta, ya soma safa da marwa yana yayyafe hannunsa da ya mareta gani yake ma taci amanarsa da hannunsa yakai a jikinta hr shikemata Allah ya isa yaja numfashi ya furxarda isaka daga bakinsa shi ala dole ransa bai baciba bai yarda da bacin raiba wai haushi tabashi yana mamakin yanda mata k bibiyar maxa,tor shi mema xaiyi dasu meye nashi da mata da suke matsar da kansu akansa.... Sunayin parking a harabar gidan suka fito da ita securities hankalinsu na tashi ganin yanda suka fito da ita a falo suka tadda president da ammi da aliyu duk suka tashi lokaci daya suna tambayar meya faru na'ima tayi masu bayanin komai dan rumaisa bata shigoba tanadaga waje tana tsoron su ammi su tambayeta, dai dai lokacin ta farfado nan da nan ran maxa na baci,ya rasa meke masa dadi a duniya ya riqa safa da marwa acikin katafaren falonsa kafin ya juyo idanu jawur yake kallonta dai dai lokacin qawayenta na fice da sauri yace ciki ciki affiya,waya maki cikin,menene dangantakarki dashi,waye ubansa a duk fadin garinnan dame kuma yake taqama? hawaye na xubo mata tasoma girgixa kanta cike da tashin hankali tace Allah baffa bansaniba.......ji kake gau ya dauketa da mari aliyu ya riqota cikin tashin hankali abinda bai taba gani.ba baffa yasa hannu akan autarsa jikin ammi nayi sanyi sosai kuka take kamar ranta tunda taxo duniyabata taba tsintar kanta cikin irin wannan yanayinba kin mantane kin manta duk gatandana ke baki bn manta tarbiyar dana baku ba meyasa kikaci amanata auta, meyasa kika nemi toxarta ni a idon duniya tana kuka tasanardashi komai sai dai bata fadi dan sarki bane gudun baffanta yaje bincike aje ahanasu bata rama ba waye mahaifinsa tace nima bansaniba tor meyasa kuke haka ynxu me gari ya waya tana kuka tace wlhh sai na rama baxan kyaleshi ba ta tashi ta haura step ta nufi dakinta tana kuka sosai [12:10AM, 10/25/2015] Pherty: Tun daga ranar take nemansa ruwa a jallo ta baxa securities dinta ako ina suka gansa su xomata dashi duk inda takesa ran ganinsa ta duba bata ganshiba babu sa babu alamarsa batasan daliliba hakan ya qara qufular da ita sai take ganin kamar da gangan yanemi toxarta ta a idon duniya tunda gashi an nemesa ansa kamar walqiya tayi kuka kamar ranta hrta gode Allah ta tabbata baa taba cin xarafintaba irin wannan ta qudirava ranta baxata barshiba sai ta rama aduk lokacin da suka hadu sai ta nuna masa qarfin MULKI yafina SARAUTA. Hausa novel 2 February at 22:16 路 fertymerh xarah n... More [8:22am, 10/3/2016] Fatyma Zahra Too Nv: [9:43AM, 2/26/2016] Bebinga: [5:26PM, 10/22/2015] Pherty 馃帳 馃懐 : 2鈨�9鈨ULKI KO SARAUTA馃挒 Na fertymerh xarah 馃挒 Ya fito a gurguje yana gyara alkyabarsa sauri yake yaje partyn kafin lokacin dagawar jirginsa yayi in banda partyn amininsa ne kuma yaxama dole agaresa da baxai jeba ta fito sanye da doguwar riga mai kyau da tsada, fararen duwatsu ne a gaban rigar tayi matuqar fito da kyawunta a hankali take jan motarta cikin isa da qasaita harta iso wani qaton harabar hotel inda yake cike da mutane tayi parking din motarta ta suri jakarta qarama ta fito, tun daga nesa akayo mata caaaaa..... da idanu ana kallonta da sauri na'imatu tavqaraso gareta wadda itace amaryar, rumaisa na bayanta na'ima tace nayi fushi bida angona sai yanxu xaki xo tor ki koma sorry naima kinsan halin baffana musamman ma idan yana gari [5:47PM, 10/22/2015] Pherty 馃帳 馃懐 : tayi murmushi taja hannunta ita kuma ta riqo hannun rumaisa suka isa cikin qayatavcen wuri da aka qayatashi yayi kyau kamar a wurin turawa ta gaisa da ango suka danyi barkwancinsu da suka saba kafin su xauna, dayake an jima da fara events sai bata sami ganin komai da yawa ba ta dubi rumaisa tace ni xakima wulaqanci ko, da kikasan baxaki xo ba dan me xakisa na xauna jiranki, rumaisa ta tabe bakinta idan da sabo ta saba kullum suka hadu ko a gida ko a waje sai sunyi fada 3鈨�0鈨� tace yanxuma har cikin mutane sai kin nuna halinki, inbanda iskanci jiya miss call nawa kika gani meyasa baki dauka ba ko kuma kika kirani affiya tace baxan dauka ba kin batamin rai xaki wani kirana tor idan ma na dauka mecakice danine? rumaisa tace kinsan ni kurmace ba abinda xance dake amma wlhy sai kinsan kinyi da rumaisa taja dogon tsaki tace ba abinda xakiyi dani amma kibari agama event din yau hr wurin maimartaba xamuje, ke kima tashi daga kusa dani馃槨 ta kawar da kanta gefe tana kallon yarima da ya shigo yanxu ta tabbata aranta hr ga Allah aiman baisan affiya ba kamar yanda affiya bata san aiman ba, tana mamakin yanda suke jini daya, family daya, amma basu san junaba saboda basu taso tare ba kuma rabon aiman da affiya tun suna j.s1,tun da yaje pheonix bai dawo ba har shekara uku kuma tun da yadawo basu taba haduwa ba saboda kullum yana dakinsa idan baya karatu yana kallon ball ko kuma game sai taji tana son ta hadasu tunda daman aure xaa hadasu amma tanason susan juna su fahimci juna tun yanxu 3鈨�1鈨� Ta xunguri affiya tana son ta nuna matashi a matsayin yayansu aiman da basu taba haduwa ba tace affiya kinga wani abokin yaya maina he is handsome an beauty nasan xaku dace sosai ta dago daniyar taga ko waye rumaisa ke yabawa haka caraf suka hada ido dashi, sai da xuciyarta na buga tayi saurin dauke dubanta garesa tana yatsina fuskarta [11:25PM, 10/24/2015] Pherty馃帳 馃懐 : bata ankaraba sai ganinsa tayi agabanta hannunsa dauke da loudspeaker ya nunata da yatsa yace naji kina mgnr xaki xubarmin da ciki idan bakyaso ni inaso karki kuskura ki soma idan ba hakaba kotu xata rabani dake jikinta na rawa ta tashi dafe da qirjinta ga jamaa duk an xuba mata ido,shikuma yana tsaye ya xuba hannayensa a aljihunsa yana murmushi tace ciki....ni 馃槼 ya gyada kansa yana kallonta da hannunsa yayi mata alamar 3-2ya juya ya fice yana murmushi sum tayi ta fadi sumammiya ajikin rumaisa data riqeta cike da mamakin aiman tor daman sun san junane yaushe hakan ta faru ina suke haduwa,tabbas baxata sanar a gidaba harsai ta tabbatar tace na'ima dan Allah ku kama akaita gida ahaka taro ya watse aka sanyata mota suka nufi gida da ita shi kuwa gogan ko ajikinsa yana jingine a motarsa sai faman fusgar da iska yake a bakinsa yana wani dauke kansa hr suka wuce da ita. abinda na bashi mamaki bai wuce ganin hrda rumaisa cikin masu kaita gidaba koda yake tare ma yagansu axaune, may be sunsan junane kokuma su qawayene,dama haka mata suke da shisshigi ya shigar motarsa yajata da qarfi kamar xai tashi sama fuuuuuuu... 3鈨�2鈨� Yana isa gida trolley dinsa ya dauka da laptop da manyan wayoyinsa da duk wani abu da yake buqata yabar gidan ganin lokacin tashin jirginsu ya kusa bai ko nemi sarkiba saboda hr ynxu yana fushi dashi kai tsaye airport ya nufa cikin qanqani lokaci jirginsu na daga Tunda ya.iso pheonix ya soma kiran layin ummansa, tana dauka yake gayamata shi har ya iso skul kuma ta gayawa tsoho karma ya nemeshi, bai jira cewartaba ya tsinke wayarsa. [12:04AM, 10/25/2015] Pherty馃帳 馃懐 : yaya mamakin samun nabila gidansa dakuma yanda akayi hrta sami shiga ta tare masa a gida alhali security nagidan har yaje xai tara security ya tambayi dalilinsu nabari mace ta xauna masa a gida sai kuma ya fasa acewar bayason hayaniya ko dogon turancin daxasu tsaya yimasa sannan ma idan ya tambayesu dalili tamkar ya xubar da ajinsa ne qasaitarsa ta xama ta bnxa itada ta kawo kanta idan ta gaji xata fita馃檴 tana ganinsa ya shigo ta taso da karairayarta xata rungumesa,yasa hannu ya tureta ta fada a saman center table sai da qugunta ya bugu tace wash yaja tsaki ya fice fuskarsa a murtuqe shiru tayi bata damu ba amma tasa aranta sai ya sota kuma ya aureta ta dauki aniyar biyarsa gida nigeria domin ta cimma burinta kuma xata shanye duk wani wulaqanci daxai biyo baya daga garesa bayan qugunta yadaina xogi ta tashi tabishi har dakinsa yana qoqarin cire kayan jikinsa,ya dubeta cike damamaki karo na biyu a rayuwarsa da ya kebe da mace a daki bayan affiya ya gyara tsayuwarsa bayan ya maida rigar ya kafeta da narkakkun idanunsa dake rikitata yace ashe ke marar hankalice bansaniba ke wacece daxaki shigomin daki ba ixini ba komai angayamiki ko ummana na shigomin daki kasafai ballantana ke banxa bullshit hannunta a qugunta take kallonsa tace laifine prince dan na nuna qaun..........tas kakeji ya dauke fuskarta da mari kusan sau uku ina magana kina magana,ina baki umarni kina gardama dan kin rainani,fuskarsa a daure ya nuna mata hanyar waje yace get out of my room,kika sake gigin shigomin daki sai na karyamiki qafafu stupid a tsorace ta fice daga dakin jikinta na rawa hannunta dafe a kuncinta, ya soma safa da marwa yana yayyafe hannunsa da ya mareta gani yake ma taci amanarsa da hannunsa yakai a jikinta hr shikemata Allah ya isa yaja numfashi ya furxarda isaka daga bakinsa shi ala dole ransa bai baciba bai yarda da bacin raiba wai haushi tabashi yana mamakin yanda mata k bibiyar maxa,tor shi mema xaiyi dasu meye nashi da mata da suke matsar da kansu akansa.... 3鈨�3鈨� Sunayin parking a harabar gidan suka fito da ita securities hankalinsu na tashi ganin yanda suka fito da ita a falo suka tadda president da ammi da aliyu duk suka tashi lokaci daya suna tambayar meya faru na'ima tayi masu bayanin komai dan rumaisa bata shigoba tanadaga waje tana tsoron su ammi su tambayeta, dai dai lokacin ta farfado nan da nan ran maxa na baci,ya rasa meke masa dadi a duniya ya riqa safa da marwa acikin katafaren falonsa kafin ya juyo idanu jawur yake kallonta dai dai lokacin qawayenta na fice da sauri yace ciki ciki affiya,waya maki cikin,menene dangantakarki dashi,waye ubansa a duk fadin garinnan dame kuma yake taqama? hawaye na xubo mata tasoma girgixa kanta cike da tashin hankali tace Allah baffa bansaniba.......ji kake gau ya dauketa da mari aliyu ya riqota cikin tashin hankali abinda bai taba gani.ba baffa yasa hannu akan autarsa jikin ammi nayi sanyi sosai kuka take kamar ranta tunda taxo duniyabata taba tsintar kanta cikin irin wannan yanayinba kin mantane kin manta duk gatandana ke baki bn manta tarbiyar dana baku ba meyasa kikaci amanata auta, meyasa kika nemi toxarta ni a idon duniya tana kuka tasanardashi komai sai dai bata fadi dan sarki bane gudun baffanta yaje bincike aje ahanasu bata rama ba waye mahaifinsa tace nima bansaniba tor meyasa kuke haka ynxu me gari ya waya tana kuka tace wlhh sai na rama baxan kyaleshi ba ta tashi ta haura step ta nufi dakinta tana kuka sosai [12:10AM, 10/25/2015] Pherty馃帳 馃懐 : Tun daga ranar take nemansa ruwa a jallo ta baxa securities dinta ako ina suka gansa su xomata dashi duk inda takesa ran ganinsa ta duba bata ganshiba babu sa babu alamarsa batasan daliliba hakan ya qara qufular da ita sai take ganin kamar da gangan yanemi toxarta ta a idon duniya tunda gashi an nemesa ansa kamar walqiya tayi kuka kamar ranta hrta gode Allah ta tabbata baa taba cin xarafintaba irin wannan ta qudirava ranta baxata barshiba sai ta rama aduk lokacin da suka hadu sai ta nuna masa qarfin MULKI yafina SARAUTA. 馃摑 Hausa novel馃摎 [9:43AM, 2/26/2016] Bebinga: [12:45AM, 10/27/2015] Pherty 馃帳 馃懐 : 3鈨�4鈨ULKI KO SARAUTA馃挒 Na fertymerh xarah 馃挒 Yanda ya shigo gidan nasa a bace ya tabbatarwa masu kula dashi ba lfy duk suka sha jinin jikinsu ba wanda yayi yunqurin gaidashi tunda sunsan halin kayansu idan ransa ya baci ko mgn bayaso amasa tun daga falo ya soma cire kayansa yana wurgi da su kamar wani yaro ko kafin ya isa dakinsa ya cire komai ya koma dagashi sai vest da dogon wandon dake jikinsa, hr xai shiga dakin sai kuma ya fasa cikin husky voice dinsa ya soma kiran jabo mai kula da girkinsa kamar bayaso sai gata ta iso jikinta na rawa dan tunda take gidan shekara uku bai taba kiranta ba batamayi tunanin yasan sunanta ba ta xube qasa kanta a sunkuye tace gani ranka shi dade Allah yasa dai lfy? ya gyara tsayuwarsa yana kallonta kafin yace bani ruwa jikinta har kyarma yake ta tashi taje ta kawo masa ruwan ta sunkuya qasa tana jiran ixinin tfy amma ga mamakinta maimakon yasha ruwan sai taga ya juyesu akansa yana maida numfashi da kyar ya jefar da cup din ya fadi yayi ratsaratsa duk sai ta firgita dashi kome k damunsa waya bata masa rai tunda lfy lau yafita daga gidan ya soma safa da marwa xuciyarsa a dagule tunda yake a rayuwarsa wani bai taba cin nasara akansa ba sai yau taya xaace ya xauna ya bata lokacinsa a assignment amma ace wani yafishi da 1mark ko a tarihin rayuwarsa yana sane dacewa ba wanda ya taba wucesa sai wannan karon ya dubeta tana durqushe yace jabo tell me something dat will make me happy (abinka da wanda baiyi boko ba 馃榿 )sai ta soma bashi haquri a tunaninta tayi wani laifine yace ina mgnr abinda kike min kullum ne idan xnci abinci sai alokacin ta tuna ta gyara xamanta cike da mamaki yau yarima yayi mata mgn mai tsayi chab, wanda kullum mgnrsa baxai wuce uhm ko a'ah ba sai ko alama da hannu ta sadda kai qasa tace wasu mahaukatane su shidda ake ganin sun warke daga hauka dan haka sai shugaban gidan mahaukata ya kirasu don ya gwadasu ya tarasu yayi masu jawabin cewa tunda Allah yasa sun sami sauqi yanxu kowa xai tafi gidansa dayake an xana mota jikin katanga sai yace kowa yaje ya shiga mota akaishi gida ai kuwa suka fara rububi adole motar xasu shiga ta jikin katanga su tafi gida acikinsu akwai wanda yaja ya tsaya bai tafi ba sai shugaban yayi tunanin koshi ya sami lfy ne ya matsa ya tambayesa yaya dai kai bakaje ka shiga mota ba sai wannan mahaukaci ya soma murmushi yana fadin ai kawai kallonsu nake badai ance su shigaba tor ga makullin a hannuna jira nake su gama haukansu inje in bude inyi tfyta馃槼 馃槀 jabo na murmushi tana kallon yarima a xatonta wannan xai qayatar dashi ya sanyashi nishadi amma sai tasami akasarin haka ganin hr lokacin fuskarsa a daure take ya qara qawatata da baqin glass ynda ko idanunsa baxaa gani ba yau ana wata ga wata, ta sauke numfashi jikinta a sanyaye ta gyara xamanta hade da lankwashe qafafuwanta tace ranka shi dade akwai Wani Bature ne yazo Nigeria sai Tafiya ta kamashi zuwa Sokoto acikin tawagar da sukazo taryarsa harda wani SSS Bagoburi.Bayan sun gaggaisa sai Bature ya rike hannun bagoburi yana Kallon fuskarsa yana Mamakin Irin Tsagen dake fuskar wannan Bagobirin sai yake tambayarsa. My Friend Did u Fight wit a tiger..? Sai bagobiri cikin fushi yace No I Fight wit Ubanka ne..sai Bature ya sake Kallon Fuskar Bagori yace 'that Ubanka is a very Dangerious Animal. still fuskarsa a murtuqe take yana yatsina fuskarsa alamar yafara qosawa da labaran baiwarsa hauwa jabo batayi sanyi a gwiwa ba ta qara sunkuyarda kanta qasa jikinta hr rawa yake wannan karon tace wani matuqin jirgine aka ciko masa jirgi da mahaukata yana tfy sai mahaukatan suka hargitse da hayaniya acikinsu sai wani mahaukaci ya tsallako inda direban k tuqi yace yallabai jirgi nakeso a koyamin direban ya rasa ya xaiyi da mahaukacin nan ga sauran sunata hayaniya, sai dabara tafadowa driver ya dubi mahaukacin yace xn koyama amma sai kasa wadancan sunyi shiru mahaukacin yatashi ya nufi inda suke baa jima ba jirgin yayi tsit mahaukacin ya dawo inda driver driver yace amma ka kyauta tayaya kasasu sukayi shiru mahaukacin yayi dariya yace ai qofa na bude na korasu waje 馃槼 馃檰 馃徎 datagama bashi lbrn sai tayi kasake tana kallonsa ko xaiyi murmushi amma fir yaqi tace ranka shi dade ayimin afuwa yau kam na kasa da alama ranka ya baci sosai ayi haquri [1:01AM, 10/27/2015] Pherty 馃帳 馃懐 : Lokaci daya ya saki murmushi ya juya ya fice dama bai taba xama da damuwa ba axuciyarsa shiyasa yakejin dadin aikin jabo fiye dana sauran maaikatansa dan tana sanyashi nishadi 3鈨�5鈨� Da sauri ta isa cikin gidan cike da taqama da qasaita duk bayin dake gaidata ba wanda ta kula hankalinta nakan rumaisa shiyasa tayi sammakon xuwa kai tsaye dakin umma ta nufa a tsatsaye ta gaidata tana tmbyr rumaisa tace tana dakin yayanta tayi shiru tana tunani kullum safiya taxo rumaisa na dakin yayanta tarasa metakeyi acan bata kuma taba bibiyarta can ba sai dai tajirata hrtaxo,sai taji yau tanason xuwa taga me rumaisa keyi acan duk da tanason ganin yayan dan ta dade bata ganshi tun tana qarama sai ta juya ta fita ta nufi sashen datake tunanin nasa ne ta murqa kofar falon ta shiga sanyayyen a.c da qamshin turare mai qamshin gske ya doki ahancin sai taji falon na wani irin qamshin da kamar tasan turaren amma hankalinta ya hana ta gane inda tasan wannan qamshin ta shigo tsakiyar falon tana qare masa kallo, tana kallon yanayin falon da duk abinda ke ciki iri daya ne dana yayanta aliyu illah colour data banbanta sai yanayin tsarin jerin kayan falon da aka qara qayatashi da kayan sarauta amma komai iri dayane Numfashinta na sarqe lokacin da idanuwanta na sauka akan wani qaton tangamemen photonsa, yana sanye da alkyabba fuskarsa a murtuqe idanuwansa boye cikin wani darkspace yayi balain kyau da kwarjini yanda ya daure fuskar ba murmushi alamar jinin sarauta kenan tsoro da firgici qarara yabayyana a fuskarta dai dai lokacin rumaisa ta fito daga dakinsa hannunta dauke da turaren wuta, ta dubi affiya kamar bata cikin hayyacinta tace k affiya lafiyanki qlw kuwa,a firgice ta juyo tana kallonta tace rumaisa kardai wannan shine yaya maina tace shine, wai dan iskanci shine hr ynxu baki sanshiba baki taba ganin hotunansa a palace ba, ta girgixa kanta tana bin sauran hotunan da kallo tace ban taba lura dashi ba [1:10AM, 10/27/2015] Pherty 馃帳 馃懐 : amma kinsan nasanshi na hadu dashi wurare da dama ashe ranar daya toxartani a idon jamaa da gayya kikayi da saninki aka cimin xarafi aka wulaqantani saboda kece kika nuna minshi amma kin cutar dani saboda shi yasanni ni bansanshi ba 3鈨�6鈨� sai ga hawaye a idonta sharrrr nan da nan hankalin rumaisa na tashi ta soma rantse rantse tace tayaya xn bari ya wulaqantaki wlhy bai sankiba,baisan kece affiya qanwarsaba,nima ina cike da mamakin lokacin daya tunkaromu da kuma furucin da yayi akanki a idon jamaa, bai bani damar tambayarsa dalili ba cos koda na iso gida yabar garin amma wlhy baisan kece ba dabaxai soma ba nima bansan kinsanshi ba ya ma nake da niyar naje gidanku na tambayeki ta tsaida hawayenta bayan ta xube a lallausan carpet din, itama rumaisa tabita suka xauna tace tor wlhy baxan aureshi ba bana sonsa mugune na fasa auren rumaisa tace wai meke tsakaninkune ina kukasan juna nan affiya ta somayi mata bayanin tun farkon haduwarsu da marin dayayi mata har kawo ynxu da irin nemansa da take, ta qarasa mgnr tana kuka [8:29AM, 10/27/2015] Pherty 馃帳 馃懐 : tace wlhy baxan aureshi ba rumaisa tace kidaina fadar haka kinsan baxa'a fasaba dan da xaa fasa da tun xuwansa anfasa duk da baisan kece ba bayanda baayi dashiba akan mgnr aurenku yace bayaso kuma sarki ya tabbata masa mgnr aure baxaa fasaba ta share hawayen fuskarta tace ni nace bana sonsa ba kuma xn auresa ba mugune kigayamin idan yaya aliyu ya taba dukanki tace kefa affiya bakida hankali wlhy na tabbata bakisan mekikeyiba saboda ya mareki xakice shi mugune ba yayanki bane bai isa ya dakeki bane kome? ni ingayamiki ko yaya aliyu ya dakeni baxan damu ba saboda ni dashi duk dayane jini dayane kallo daya nake masa da yaya maina ta dubeta a harxuqe 3鈨�7鈨� tace nice bnda hankali ko xn nuna maki rashin hankalina na qara cewa bana sonshi baxan aureshiba rumaisa ta tabe bakinta tana fadin karkiso shi mana,miliyoyinki naso basu samu ba, wadanda ma suka fiki sun kawo kansu bai kula ba kuma ke kanki shaidace akan har ya'yan sarauta da mulki duk ankawo a gidan ba wadda ya xaba saboda baya raayinsu kema ai bacewa yayi yana sonki ba, ba kuma neman kai mukeyi dashi ba ballantana kiriqa tada jijiyoyi kice bakyayi kina goranta masa ta qara harxuqa idanunta kyam akan nata tace kigayamin shi yaya aliyu neman kai ake dashine ko kuma angayamiki shima ganinki yayi yace yanaso ba liqa masa k akayiba,idan ba neman kai ake dashiba tor a fasa auren nace banyi ko dolene? tace oho wannan damuwarkine sai kije kigayawa sarki haka bani xaki tasa gaba da fada ba [9:36AM, 10/27/2015] Pherty 馃帳 馃懐 : amma kinsan yaya maina akwai farin jini kuma ga SARAUTA! tace haka yaya aliyu akwai kwarjini gun yan mata ga kuma MULKI rumaisa ta sake kallonta karo na biyu tace yaya maina dan sarkine jinin sarauta da kowacce macce ke burin ta mallaka maiji da sarauta da qasaita, affiya ta gyara tsayuwarta hannunta a qugunta idanunta tsam akan nata tace yaya aliyu dan president ne maijida da kudi da mulki rumaisa tace amma kinsan yaya aiman mutum ne kyakkyawa mai farinjini taqama ilimi kigayamin dame yayanki yafi nawa MULKI KO SARAUTA? MULKI! ta bata amsa kuma kema kinsan yaya aliyu kyakkyawan gaskene mai kwarjini tarbiya hankali da kuma biyayya shiru duk sunkayi na dan wani lokaci kafin su sauke ajiyar xuciya suka dauke dubansu ga junansu rumaisa tace nidai inason yaya aliyu tamkar raina kema kiso yaya aiman yanada sauqin kai kuma xai soki affiya ta yatsina fuskarta tana tabe bakinta a ranta taji dadin haka domin aurenta dashi wata damace ta samu daxata rama abinda yayi mata xata banbance masa tsakanin MULKI DA SARAUTA, tace na jahilci kaina rumaisa,lokacin da yake cemin sarautar mera ban taba kawo abba yake nufi ba saboda nasan sarautarmu ta gusau ce, na dauka sarautar garin merah yake nufi kinsan nan abuja wurin kowane akwai mutane iri iri daga wurare daban daban sannan mera kuma laqamin abba ne shiyasa na dauka tamkar sarkin garin mera yake nufi rumaisa ta girgixa kanta tace mera laqamin abbane sannan sarautar mu nakan gaba akanta garin mera affiya ta jinjina kanta tace mekike yi a dakinsa kullum sai naxo na gyara masa bai amince da bayi ko kuyangu su shigo masa sasheba saboda yana kyankyaminsu nikawai yaba umarni na riqa gyara masa affiya ta cije lebbanta tana qara bin falon da kallo aranta tana qiyasta irin xaman da xasuyi na kowa ya isa da kansa kuma kowa naji da MULKI DA SARAUTA tace muje rumaa inason yin brkfst suka fita a tare.... 馃摑 Hausa novel馃摎 [9:43AM, 2/26/2016] Bebinga: [6:29PM, 10/29/2015] Pherty 馃帳 馃懐 : 3鈨�8鈨ULKI KO SARAUTA馃挒 Na fertymerh xarah 馃挒 Ranar asabar data kasance babbar rana a birnin abuja ranar da akayi gaggarumin biki daya bar kundin tarihi a abuja ranace da jama'a talakkawa da manyan masu kudin nigeria suka halarta a abuja domin daurin auren ALIYU DA RUMAISA'U, AIMAN DA AFFIYA auren da akayishi bada sanin yarima ba gashi amarya bata son ango馃榿 ranar dinner mai martaba da president sun dauki nauyin talakka hamsin bayan yan uwa da abokan arxiki xuwa qasar cairo kwanansu biyu acan suka dira malesia yin mothers day a mumbai sukayi party qawaye馃懐馃懐馃懐kafin su dawo nigeria inda suka iyarda sauran event din amare sunyi kyau sunyi fes kamar ka sace ka gudu saboda haduwar da sukayi sai dai ba ango daya馃槖 kwanansu biyar a nigeria mai martaba ya turo da manyan motoci a dauki amarya kamar yanda president ya tura nashi manyan motoci a dauko a amarya kowanen su naji da MULKI DA SARAUTA affiya tayi kuka sosai musamman da baffanta ya kirata yayi mata nasihohi akan xamantakewar aure ya qara da fada mata yanxu bada MULKI xatayi taqama ba komai nata ya canxa ya koma SARAUTA, ta girgixa kanta tana hawaye nooooooo baffa MULKI ne nawa ba SARAUTA ba, yan uwa nane amma al'adarsu daban tamu daban, [10:38AM, 10/30/2015] Pherty馃帳馃懐: duk inda na sami kaine no matter hw i am i will be proud of it, inason mulki sosai baffa yayi murmushi yace tor shikenan auta amma itama sarautar inason ki koyi al'adarsu tace olryt baffa i will try my best....... cikin lokaci qanqani aka shiryata cikin manyan kayan sarauta ta dora alkyabba akai kusan shigarsu iri daya da rumaisa, kan aka wuce da ita itama rumaisa aka wuce da ita gidanta dake gab dana president, qaton gidane mai kyan gske tun daga waje hr ciki dukiyace narke ko motocin dake gidan a qalla xasu kai goma koma fiye da hakan,qaramar cikinsu itace xata kai miliyan biyar da rabi.... 3鈨�9鈨� Gidane qaton gaske qasaitaccen gida daya amsa sunansa gida, an xuba masa kayan alatu na qasar mouritania ciki da waje kamar aljannar duniya duk iri dayane dana aliyu ba abinda aka banbanta ciki da waje illah na aliyu na kusa dana president shi kuma aiman nashi na cikin masarautar gidansu an qara qayatashi da kayan sarauta, bayan kayan sarauta dake gidan aiman ba abinda aka banbantasu koda da tsinke ne tana xaune tasha lullubi hjy hadixa(abokiyar xaman mmn aiman)ta shigo ta xauna a kusa da affiya tare da yaye mata lullubin dake kanta tace tubarakallah autar ammi, yau kinfita daban kinyi kyau kamar bake ba naga hr kinason kifi yarona yarima affiya na murmushi take kallonta tace ynxu xaki fara damuna momy duk naxo gidannan sai kince yaronki yafini kyau shiyasa ma nadaina xuwa sashenki qasaitaccen murmushi tayi tana kallon affiya tace qarya xn miki ne gsky nake fada miki yarima yafiki kyau da aji.......nan da nan ta tunxuro bakinta sai ga hawaye na xubo mata ta soma kiciniyar cire alkyabbar jikinta momy ta riqeta tana dry tace wasa nake maki ai kyau mace daban yake dana namiji ballantana ma kinfisa kyau dadina dake saurin fushi amma ki tsaya xamuyi mgn mai muhimmanci ynxu tace tor momy gayamin ina jinki ta tashi batare da tayi mgn ba ta fita sai gata ta dawo ta xauna matane suka shigo falon cikin layi kansu a qasa da alama bayine kowacce na sanye da wani yadi mai dankaren kyau ga taushi duk kusan iri dayane dogayen rigunane yan kunnensu da sarqoqinsu da awarwaronsu ma duk iri dayane kuma xubin sarauta lokaci daya duk suka xube qasa suna kwasar gaisuwa [11:49AM, 10/30/2015] Pherty馃帳馃懐: momy ta dubeta wannan karon fuskarta ba alamar wasa tace ynxu kintashi daga affiya kin koma GIMBIYA duk wadannan da kike gani bayinkine kuma kowacce xn gayamaki sunanta da aikinta 4鈨�0鈨� a yatsine affiya k kallonsu kafin ta dauke kanta garesu tana kallon momy momy tace wadannan guda biyar din masu kula da qirkin kine,kausar, m.shakur, humaida, sirdee, sally wadannan kuma masu kula da kayan sawarkine chuchu,teemah, baby aysher, bena,na'imatu da atee sai wadannan masu kula da gyaran gashinki, yar baqa,mahasin, hafsisi, madugu an nusee wadannan kuma masu yi maki kwalliyane, xarah dange, baby bello, serdiya, miss aysher an mis amirah sai wadannan masu yankar maki qumba halamcy,khairiya,dota gimba,fido, dota samha,beebelo, an xee rogo inaji suke nan ne, sai wadancan xubin da kike gani wadanda kayan sawarsu dabanne da sauran duka gayyar yan hausa novel ne both 1,2&3 sune masu tayaki hira duk lokacin da kike ra'ayi nasan halinki ba hayaniya kike so ba ga kuma auta firdausi xata tayaki barci kafin yayanku ya dawo a hankali ta sauke nauyayyen numfashi tana kallonta kafin tace tnx cwt momy amma anya masu girkinnan sun iya kuwa kinsanni da abinci tace ina tunanin sun iya idan ma basu iyaba xaa canxa maki wasu, kinyi missing yarima ya rigaki samun gwanar girki m.jabo so duk inda xaije da ita yake xuwa acewar yanajin dadin aikinta duk cikin bayinsa ta tabe bakinta jin an ambaci yarima ta yatsina fuskarta tace bakomai xn gwada inga wadannan momy tace yauwa akwai wasu securities goma da baffanki ya bayar masu kula da duk inda xakije hakama ya bawa rumaisa nata ynxu haka suna gidanta maimartaba yabawa kowacenku miliyan goma goma da gidaje biyu tareda bayi goma maxa ga kowaccenku, ta miqo makullin mota ta bata tace baxan gayamaki ko wacce irin motace ba sai gobe xaki ganta iri daya da rumaisa kala ce banbanci da fatar xaki xamo mai biyayyar aurenki ki kuma riqe amanar aurenki tayi shiru tana tunani koda take gidan ubanta batasami wannan gatanba ace komai xatayi tanada mai yi mata numfashine kawai xatayi da kanta,ashe da gskyr yarima da yace komai xaa iya masa numfashine kawai ubansa ya amince yayi a doron qasa, chab wani abu sai SARAUTA amma bata yarda tafi MULKI ba. tace momy meyasa umma bataxo bane tace yau umma tana kunyar yar'ta tunda taxamo surukar dan farin affiya tayi murmushi kawai tana kallon qasa kafin kwallah ta taru a idonta ta dubi momy tace insha Allah momy xnyi biyayya dan farantawa iyayenmu kamar yanda suka farantamin duk da bana sonsa baya sona xn kwatanta momy tace affiya baki fahimci aiman bane dan baki xauna dashiba kuma baki sanshiba idan ya dawo xaku fahimci juna tunda ke jininsa ce ta tabe bakinta a ranta tace bana burin mu fahimci juna hr ynxu baxan kyaleshi ba sai na rama sai yaxama 3-3 baxan yrda yafi qarfin MULKI na ba a fili kuma murmushi tayi tace tor shikenan momy momy ta tashi ta fice da sauran bayi kafin masu kula da suturarta suka soma qoqarin ganin ta sauya kayanta xuwa na barci kana suka bar dakin suna mai mata fatan alheri atare suka kwanta da firdausi bayan doguwar hirar da sunkayi kafin suyi barci Asuba ta gari! GIMBIYA AFFIYA馃檵馃徎 馃摑Hausa novel 馃摎 [9:43AM, 2/26/2016] Bebinga: [2:59PM, 10/30/2015] Pherty馃帳馃懐: 4鈨�1鈨ULKI KO SARAUTA馃挒 Na fertymerh xarah馃挒 A hankali yake kallonsa cike da nutsuwa da mamaki yace prince mace fa nagani a gidanka,me haka ke nufi ya dan dubesa kafin ya kauda kansa gefe cikin rashin sanin wace macce yake mgn yace macce as in how kuma a ina yace nabila da ka ajiye anan gidan ba mace bace ko matarkace yayi shiru yana naxarin mgn hrga Allah ya manta datana gidan tuni ya shafe shafinta yace matata fa kace bilal,ynxu koni maxinacine xn rasa wacce xn aura sai wannan bullshit hr kake laqabamin ita a matata bilal yaja dogon tsaki sanin halin aminin nasa ya tashi batare da yayi mgn ba ya nufi dakin da yaga nabila take tana kwance tana game da wayarta ya shigo cikin tsawa yace keeeee! sai data tsorata fuska a daure yake kallonta qasa da sama yana yatsina fuskarsa yace amma kinyi kyan dan maciji wai ke musulmace kuwa? batayi mamakin jin kalamansa ba tunda tasan bilal tasan waye shi abokin yarima ne halinsu yaxo daya wurin wulaqanta mutum sai dai yarima yafishi aji da miskilance, wannan haka yake ko acikin maxa ba kowa yarima yake kulawa ba ba kowa yakewa mgn ba kuma bada kowa yake mu'amala ba sai wanda xuciyarsa taso tor ballantana wata mace da bata gabansa, matan dayake gani a banxa musamman ma matan arewa idanunta kyam anasa tace ko meye ruwanka dani da xaka tasani da tambaya kamar ubana yace tor uban waye ya kawo ki gidannan tunda nan gidan bana ubanki bane idanunta nayi jawur dai dai lokacin aiman ya iso wurin ta dubeshi idanunta sun ciko da kwallah tana tunani ko xaice wani abu akan abinda bilal k mata ne ga mamakinta space dinsa yasa yana yatsina fuskarsa yake kallonsa yace enough pls nan ba gidan haya bane,duk kufita can waje kuna damuna da hayaniya surutun ku ya hanamin kallon ball(ya fada cikin tsawa) nan take ta qara shaqa ta qulu shi kuwa bilal ko ajikinsa tunda yasan halin frnd dinsa kowaye kai inya tashi tsinka ka agaban kowa xai tsinkaka wulaqancin dama yafi wannan xai iyama amma yaji dadin halin ko in kula da ya nuna akan nabila, aiman yace i hope da mutane nake mgn kunmin tsaye kuna kallona nace ku fita can waje bama anan harabar gidan ba can outside gate bana son jin muryar ko dayanku umarni nake baku ynxu bilal yace cikin tsawa sai da aiman ya toshe kunnuwansa da hannunsa biyu yace bakiji bane akace kifita, taja dogon tsaki hade da jan jakarta ta hararesa ta fice tana qunquni,ya juya yana kallon yarima yace kai kafiye sanyin rai baka ajiye komai ba sai baqin mulki da qasaita,taya xaka ajiye mace a gidanka ba muharramarka ba idan kana tunanin nan rayuwar turawace ba wanda ya damu da wani baka tsoron wani na gida yaxo ya sameta kamar irin xiyarar baxata dinda mai martaba ya taba yima kwanankin baya ,idan yaxo ya sameta kace me? 4鈨�2鈨� yaja hannunsa suka fito yana fadin hakane fa bilal sam hankalina da tunanina bai kawomin wannan ba tunda nadawo na sameta nan ban sake ganinta ba na dauka bata gidan kuma bndamu dana duba ba cos kasan bana bawa kowa lokacina koda kadan ne,sannan girmana ya fadi in tsaya neman mace a gida amma ai kasan ni bana xina ko? [3:46PM, 10/30/2015] Pherty馃帳馃懐: Bilal yaja dogon tsaki,aiman yasa hannu ya mintsini bakinsa yace kadaina bilal kasan bana son tsaki hr cikin kaina nakejinsa bilal yajaye hannunsa ya sake tsaki a karo na biyu yace idan ni nasani sai akacema kowa yasan baka xina ne ko frnds dinmu suka xo gidannan suka sameta sai an xargeku, amma wlhy na sake ganinta anan gidan sai na ballata ko nasa securities su mata shegen duka inga uban da ya tsaya mata Aiman ya yatsina fuskarsa hade da da kafadunsa alamar ko ajikinsa kaike bata ranka akan mace yace wannan damuwar kane bnda case da mace kadaina min mgnr banaso bilal yayi kwafa xai fice yace ka shirya muje skul inason naje library kan wannan assignment bilal ya bata fuska baxan jeba aiman yace tor shikenan ka xauna ai kaima bakayi ba lokacin da xakaje nima baxan jeba bilal ya haura sama yana fadin yaushe xakayi assignment ka tasa kwallo a gabanka kai kullum bakada lokacin kanka sai karatu ko kaine qudan boko ai ya isa, amma dai jirani in sauko ynxu aiman ya juya ya fice yana fadin minti biyar ka qara baxaka sameni ba yace tor...... *BAYAN WATA BIYU* Kyakkyawan saurayine dan kimamin shekara ashirin da shidda, tsaye a qofar jirgi yana shaqar iskar nigeria wanda rabonsa da qasar wata uku kenan. A hakali yake saukowa cike da qasaita ya gangaro xuwa farfajiyar airport din yana cike da farinciki da nishadi kyakkyawane sosai dogo mai kyan jiki yanada dogon hanci da manyan idanuwa,gashin kansa baqine sidik kwance sai shegi yake da tsantsi yanada mans pride kwance lub lub a fuskarsa yana faman sheqi wanda yayi matuqar fito da kyawun fuskarsa abinka da farin mutum taku yake irin na isassun ya'yan sarauta masuji da mulki da qasaita, yana sanye da farar shadda gexner mai kyau da tsada sunyi matuqar yi masa kyau kamar ba dannan qasar tamu ta nigeria ba airport din cike take da fadawa ganin ya sauko suka dauki busa馃幏馃幒 ta ko ina momy da aliyu suka qaraso garesa cike da murmushi, fadawa suka xube qasa suna kwasar gaisuwa ga mamakinsu wannan karon ya amsa gaisuwarsu fuskarsa dauke da murmushi kafin yayi masu alama da hannu su tashi suka rungume juna shida aliyu kafin ya dubi momy yayi mata alama da hannu acewar ya gaidatane tana murmushi ta gyada kanta dama batasa rai ga jin muryarsa ba a ynxu suka jera su uku suka nufi motocinsu dake cike a airport din ko wacce mota na dauke da tambarin S.MERAH(sarki merah). koya haduwarsa da affiya xai kasance oho? on my way back to skul nid ur prayers鉁� 馃摑Hausa novel 馃摎 [9:44AM, 2/26/2016] Bebinga: [4:30PM, 10/30/2015] Pherty馃帳馃懐: 4鈨�3鈨ULKI KO SARAUTA馃挒 Na fertymerh xarah馃挒 tun wayewar garin ma'aikatan gidan ke aiki tsakanin masu gyaran gidan da masu girki itama kanta umma bata xauna ba sanin ko waye aiman akan tsandar abinci,tabbas idan yaji ba sa hannunta a girkin baxai ci ba inma yacine xai amayar dole taje kitchen da kanta dan tarbon tilon dan ta daxai dawo yau farace sol hr tafishi hsken fata mai matsakaicin jiki kyakkyawar gske ce idanuwanta dara dara kamar madara gashin idonta dana girarta gaxar gaxar mai yawa da baqi ya kwanta luf a fuskarta, sumar kanta batada wani cika amma tanada tsayi sosai hr gadon bayanta , surar jikinta abar soce ga wanda yagani tana sanye da riga da wando masu matuqar kyau da kama jiki yar kwalliyarta simple ce ta fito da kyawun fuskarta dirar motocin da taji tare da busa ya tabbatar mata isowarsu tayi saurin leqa window dai dai lokacin aka bude masa qofar motar ya fito waya a kunnensa yana murmushi da alama waya yakeyi kwarjini yayi mata sosai sai da xuciyarta na buga, bata ga idanunsaba saboda suna boye cikin darkspace yayi mata kyau sosai a idanuwanta tayi saurin janyo alkyabarta ta rufe daga kanta hr jikinta ta xauna a lallausar seater..... A hankali aka bude qofar dakin aka shigo hade da sallama momy ce ta shigo ta xauna a kusa da ita a bayanta rumaisa ce tace affiya kixo muje falon maimartaba yana son ganinku aiman ya iso idanunta na kawo kwallah kallon da tayi masa daxu kwarjininsa yasa ta soma tsoronsa tace momy ina tsoronsa wlhy dai dai lokacin wayar momy na dauki qara ta kara a kunnenta ta fice rumaisa tace k affiya kiyi shiru bana son kowa ya fuskanci tsakaninki da shi tasa hannu tana gyara mata alkyabar taso muje abba na jiranmu inmun dawo xamuyi mgnr ninasan komai xai daidaita tsakaninku ta qara fesheta da turare ta rufe mata fuskar da alkyabbar taja hannunta suka nufi falon sarki 4鈨�4鈨� A firgice yake kallon mahaifinsa yace aure fa abba, bayan nagayama ba wadda nakeso yace yarima na xata kai mai hankali da tunani ne amma sai aka sami akasarin haka ashe bakada hankali danme akayi aurenmu badan muyi aure mu haifafa ba yace amma abba kafin auren abari na fitar da wacce nakeso.....ya katseshi tareda cewa kana tunanin xn aurama maccen da bata da kirkine ko bata dace da kai bane...dai dai lokacin momy rumaisa da affiya suka shigo inda yake xaune xaune rumaisa ta xaunar da affiya [5:00PM, 10/30/2015] Pherty馃帳馃懐: abinda ya qara qular dashi hr ya kasa boyewa xuciyarsa yabi rumaisa da harara duk a idon sarki yana kallonsa yaja dan qaramin tsaki da itakadai ta jiyoshi ya kuma daki xuciyarta faga inda take xaune qamshin turarenta mai dadi da sanyi ya daki hancinsa ya lumshe idanuwansa yana son tuna inda yasan turaren amma ya manta, ya juyo ya dan dubi gefenta fuskarta luf rufe da alkyaba yaja tsaki a karo na biyu wanda shi kansa sarki sai da yaji yace ba tsaki ba kome xakayi kayi,aurene an riga an daura kuma ba saki ya qara tsuke fuskarsa ya maida kansa ya sunkuyar sarki ya cigaba da fadin ga amanar Allah nan a hannunka idan ka cutar da ita dan baka sonta Allah shine masani kuma baxai barka ba, yar uwarkace jininkace batada banbanci da rumaisa a wurina ban sani ba ko kai tanada a wurinka Aure nufin Allah ne kuma xaman aure sai da haquri ban yarda da wulaqanci ba ku xauna kuriqe junanku da hannu biyu ku xamo masu yiwa juna yafiya ku xamo son juna ku xamo masu gsky ku xamo masu rufin asirin juna ku xamo masu riqe amanar juna sa'anan ku xamo masu kasancewa da juna kada kubari shaidan ko maqiya su shiga tsakanin aurenku affiya(jin sarki ya ambaci affiya yasa ya tuna wannan yarinyar mai taqama da mulki shi hr ya manta da ita bayason kuma wata alaqa tasake hadasa da wata macce) kiyi biyayya ga mijinki yayankine ki xamo mai gudun xuciyarsa tare da kaucewa duk abinda kikasan xai bata masa rai ki jure duk wani abu daxai biyo baya daga gareshi nasan na dan wani lokacine kafin ku sasanta junanku kuma idan kina da damuwa ko yana takuraki kiyi gaggawar sanardani ko ummanki bana son kisanar a gida Allah shi maku albarka ku tashi kutafi kamar wanda aka tsikara ko wanda ke kan qaya haka ya tashi da sauri yana yatsina fuskarsa ransa a bace ya fita ya nufi inda ummansa rumaisa taja hannu affiya suka fita bayan sun xauna a falo rumaisa tace affiya ninama rasa ta inda xn fara,pls ki janye qudirinki akan yaya kiyi haquri kibarshi ki dauki nasifar abba gskyne aure ba abin wasa bane affiya tace shikenan na haqura xn sadaukarda rayuwata ga bautar aure amma baxan jure wulaqanciba kuma baxan yarda a rainamin MULKI ba rumaisa ta sauke ajiyar xuciya bayan ta tashi tsaye itama affiya ta tashi tana qara lullube fuskarta tace muje inda umma dai dai lokacin ya shigo hr lokacin fuskarsa a daure take ya xare space din idonsa yana kallon rumaisa yace munafuka kinji kunya ahakan kike cewa kina sona kindamu dani bayan kina cikin masumin munafurci basu sona daga yau nima bana sonki kifita harakata daga yau馃檯 馃徏 gabanta na faduwa ta gimtse dariyarta tace ni yaya aiman me nayi bafa ni na daura auren ba dan Allah kayi haquri wlhy na damu dakai wana keda aduniyar nan idan bakai ba yace shut up pls, munafuka kinyi wani sum sum kinxo da ita ala dole gaki uwar amarya dan kin rainani shine hrda xomin da ita kusa dani ki xaunar da ita ko, yi cikinta kamar xai daketa tayi hanyar waje da gudu tana fadin kayi haquri yaya amma dan Allah karkama affiya komai karka takura mata ta fice hade da turo qofar falon da karfi gam cike da bacin rai ya nufi hnyar sashensa amma sai me sai ya juyo yana son yaga gadarar wannan amarya da bata iya nuna fuskarta hr xaije sai kuma ya fasa karta ga kamar ya damu da ya ganta yana tsaye hannuwansa a aljihu yana qare mata kallo daga samanta hr qasa ya dan ciji lebbansa ya qara tauke fuskarsa ya isa inda take tsaye cikin shigar wulaqanci da qarfi ya yaye alkyabar da ke kanta dai dai lokacin ta dago manyan idanuwanta ta xubasu a narkakkun idanuwansa cike da mamaki yaja baya itama taja baya tana kallonsa a wulaqancee hannuwansa a aljihunsa ya hura bakinsa yana furxar da iska ya langabar da kansa cikin qasqanci da wulaqanci yake mata wani irin kallo..... 馃摑Hausa novel 馃摎 [9:44AM, 2/26/2016] Bebinga: [9:03AM, 10/31/2015] Pherty馃帳馃懐: 4鈨�5鈨ULKI KO SARAUTA馃挒 Na fertyemrh xarah馃挒 Murmushi yayi ya danyi taku kadan xuwa inda take tsaye well,i lyk ur personality,kin birgeni akaro na biyu kin kuma yimin baxata,ashe bayan satar ya'yan sarauta kin koma damfara ta hanyar aurensu da kyar ta hadiye mgnr a maqoshinta xuciyarta na mata xafi saboda bacin rai tace ka iya bakinka da takunka kada son xuciyarka yasa ka furta kalmar daxakayi danasanin fitowarta yayi murmushi cikin isa da qasaita hannunsa a aljihunsa kansa a qasa kamar mai naxarin wani abu kafin ya dago yaa kallonta yace u ar wlcm affiya, hope da shiri kika shigo gidana bada niyar xaman aure ba ta riqa tafa hannayenta tana xagayensa hr taxo gabansa idanunta akan nasa tace da shiri naxo abinda nake nema tuntuni yau shine a tafin hannuna........ya katseta fyn an gud, kinsan na taba gayamaki a baya xama dani sai mutum ya shirya kuma ya wahala cos bn iya komai a rayuwata ba bnsan ynda xnyi komai da kaina ba,ynda xn kula da kaina ma i dnt knw inaji saboda ki kula da rayuwatane abba ya aura min ke. so daga yau, yanxu ba sai anjima ba duk bayin dake kula dani na dakatar dasu duk bayin dake sashena xn tattarosu na kawo maki su, su kula dake ke kuma ki kula dani, girkine kawai bn amince ba wannan duty jabo ne ita kawai ke iya ciyardani na gamsu, bayan shi tundaga toilet dina,my kitchen, falo, bedroom, playroom,game room, watever ma inkinje xakiga yawan dakunan duk kece mai gyara su, u ar my new SLAVE....! 4鈨�6鈨� Kinga ko anan SARAUTA tafi qarfin MULKIN ki, bana tunanin ko a gida ammi da baffa xasu goya maki baya akan qudirinki na cewa mulki yafi sarauta, i knw u ar my sister, an i regret it dana nuna qarfin mulkina akanki cos sai ynxu nagane k ba ajina bace koda xn so mace a rayuwata ba kya cikinsu kinmin qarama ba komai akanki sai qurciya da tsabar mulki akanki na soma sa'insa da mace a rayuwata, ban taba tsayawa da mace nayi mgnr minti biyu da itaba bayan rumaisa, abba baimin adalciba daya auramin ke, ya kauda kansa gefe yana furxar da iska daga bakinsa ransa a bace kamar maison yin kuka ita kuma tana tsaye tana kallonsa ta harde hannuwanta a qirjinta, ya juyo yace bn taba xaunawa nayi wani tunanin wani plan da xnyiwa mace ba sai akanki, ban taba bawa wani lokacina ba koda kadanne sai akanki, bnsan damuwa da bacin raiba sai akanki, baa tabamin dole akan abuba aka tursasamin shiba sai akanki,tunda kika shigo rayuwata na rasa kadan daga cikin abubuwa masu muhimmanci agareni shiyasa naji na tsaneki affiya, na tsaneki fiye da sauran matan ma(ta ware idanu tana kallonsa duk abinnan da yake kyau yake mata ya birgeta kome yakeyi kamar yaro yake komawa) ta gyara tsayuwarta bayan ta janye hannunta tana yatsina fuskarta tace hw comes taya kake tunanin MULKI xai xamo qasan SARAUTA never, an i will not b ur slave, idan ka korasu kanka kayiwa tym dinda xaa kawoni wannan gidan bnji ance naxamo baiwa ba an kawoni ne a matsayib mata....yasa hannu ya mintsini bakinta sosai hr sai datayi kwallah kana ya cikata i hate dat affiya, i hate to hear it, na tsani inji ance inada mata ko frnds dina banason suji inada mata so pls kidaina kiran kanki matata ke qanwatace haka su umma suka gayamin, ni bnda mata bnda wadda nakeso kibari pls, ya juya xai fice sai kuma yadawo da baya da baya hr yaxo dai dai saitinta [10:12AM, 10/31/2015] Pherty馃帳馃懐: na manta bn gayamaki sharuddana ba i hate it idan inayiwa mace mgn ta kafeni da idanu kamr ynda kikemin dole idan ina miki mgn ki sauke kanki cikin nutsuwa kina saurareni bana son hayaniya da takura musamman idan ina nikadai duk abinda xakiyi a gidannan koda fitace xuwa inda su umma ki sanarda jakadiya ta gayamin idan na amince ko bn amince ba duk xata gayamaki idan kina ganin takura ne kigayama jakadiya tor xaki iya xuwa ki sanarmin but on one condition idan kin tadani ina barcine xaki xauna kijira hr na tashi unless if it's urgently wannan xaki iya tadani ta hanyar yimin kiss hr na tashi, ba wai so daya xakiyi ba noooooo xakiyi tayine hr sai lokacin danaji kiss din na tashi dan kaina,ba wai irin wannan useless kiss din ba nake mgn i knw u knw it, idan kuma bakiyi dai dai ba u hav loose d game馃檯馃徏sai wani jiqo kuma lastly [10:17PM, 11/5/2015] Pherty馃帳馃懐: idan kin ganni a hanya ko a gida ko acikin gida inda su umma kada ki nuna kinsani ko kinada alaqa dani, idan kuma a hanyane daga ke hr bayinki xaku tsaya hr sai na wuce kafin kucigaba da tfy........ ya juya xai fice sai ta kirasa heeeey.... cak ya tsaya batare da ya juyo ba a hannunta a qugunta tana kallon bayansa tace naji naka sharudda amma kai bakaji nawa ba! ya juyo da kallonsa gareta cike da mamaki yace hr wasu sharudda ne dake ta gyada kanta tana kallonsa fuskarta da murmushi tace naji sharuddan sarauta, saura na mulki ya tako ahankali hr inda take tsaye gab da ita numfashinsu ya sarqe dana juna hakan yasa taji wani yarrrr a jikinta ta dan matsa baya kadan yace meyasa kike matsawa ko kinji tsorone, idan na rungumeki fa tayi saurin qara matsawa baya,yabita da wani kallo na wulaqanci yana yatsina bakinsa yace k atunaninki akwai wani abu daxai birgenine a jikinki hr kike wani matsawa,matan da suka fiki nagansu kuma na kauda kaina batare da damuwa ba saboda basa birgeni ta tabe bakinta tana gyara tsayuwarta tace inaso nagayama sharuddana kamar ynda kagayamin naka, idan ka kiyaye nawa xn kiyaye naka ya gyara tsayuwarsa yace noooooo, babu wannan maccen a duniya, babu wata macce daxata doramin sharadi inbi bayan nawa kin manta koni waye kin manta girman sarauta ne tace wai mekake taqama dashi me kakeji kana taqama da mulki da sarauta na rasa gane wanne kafi bawa qarfi a cikinsu MULKI KO SARAUTA? SARAUTA ya bata amsa batare da ya kalletaba konayi taqamavda mulki ai a qarqashin sarautar yake banason dogon surutu affiya inaso aikina ya fara daga yau, i will be waiting xakiga bayina sun xo ynxu sai kifara aikin tace tabdi.... ya kalleta kafin ya dauke kansa daga kallonta yasa kai ya fice daga falon....... kuyi haquri pls xn qarasa nan da two wks na bada littafin printing idan an maidamin kafin ayi publishing xn qarasa maku, saboda kar kujini shiru yasa na fara maku TAGWAYEN MAXA馃懍. 馃摑Hausa novel 馃摎 [8:23am, 10/3/2016] Fatyma Zahra Too Nv: 12/14/2015] Pherty 馃帳 馃懐 : 4鈨�7鈨ULKI KO SARAUTA? 馃憫 Na fertymerh xarah 馃懐 yana fita falon fada ya nufa saboda kiran maimartaba daya samesa, kusa da mahaifinsa ya xauna har lokacin fuskarsa bata saku ba yana cike da bacin rai mai martaba ya dubesa yana fadin baxan sami damar xuwa meeting ba kai nakeso ka wakilceni saboda yanxu da da ba daya bane, na farko kaine mai jiran sarauta ta na biyu kuma kana da iyali(ya tunxuro bakinsa hade da yatsina fuskarsa) yace abba idan xamuyi mgn muyi mai muhimmanci amma kadaina cewa inada mata ni banida mata sarki yayi shiru kawai kafin ya maida kallonsa ga waxiri da sarkin fada yace ku shirya sa kuje kada ku bata lokaci nan da nan suka soma shiryasa aka masa nadi irin na manya sarakuna tare da wata qatuwar alkyabba ta sarki mai matuqar kyau... kafin kace me nan take ya rikide ya dawo wani babban mutum yayi matuqar kyau inaji ko TAGWAYEN MAXA 馃懍 baxasu nuna masa kyau a ranar ba duk da cewa fuskar tasa a tamke take.... manya manyan motoci ne a jere masu kyau da tsada, a tare suka fito da maimartaba yana tsaye yana kallonsa har aka bude masa motar ya shiga [11:59AM, 12/14/2015] Pherty馃帳 馃懐 : SARKI ya girgixa kansa cike da mamakin qasaitar aiman halinsa sai shi, a wurin meeting kusan awa daya da rabi suka dauka suna meeting tsakaninsu na sarakuna kan abinda ya shafesu da sarautarsu duk sarakunan ba wanda bai haifesa amma a yanda yakejin kansa yafiu qarfin mulki, duk abinda yace dashi suke aiki badan komai ba sai dan kwarjini da yayi masu kuma magaar da xaiyi mai amfani ce tabbas sun jinjinawa sarki merah domin yasami qasaitaccen magaji. tym din da aka gama meeting din lokaci daya duk suka tashi kowane da fadawansa, Aiman ne kawai mai bodyguards acikinsu nan take guys dinsa suka kakkarya kujerar da yarima aiman na tashi suka yimata daya daya... sarkin Anka ya dubesu da mamaki yace ko meyasa xaa karya masu kaya? kai tsaye sarkin fadar merah yace saboda mai girma Aiman ya xauna akanta, qaryane yarima ya xauna a kujera wani yaxo ya xauna akanta saboda girman sarautarsa da mulkinsa lokaci daya sarakunan na soma kallon junansu cike da mamaki ashe tasu sarautar qaryace mulkinsu banxane kenan? kafin su maida kallonsu ga aiman amma ga mamakinsu wayam bashi alamar yabar wurin kenan. 4鈨�8鈨� Tun kafin ya iso aka bude masa motar ya shiga, garin rufe qofar aka datse hannunsa amma baiyi magana ba hassalima yatsina fuskarsa kawai yayi amma yaqi cewa komai akan atsaya da motar an datse yatsansa har suka iso gida baiyi magana ba sai da akaxo bude qofar motar aka lura ga jini sai xuba yake aikuwa cikin rudani da tashin hankali gabaki daya rundunar fadawa da bodyguards dinsa suka xube qasa yana daga xaune cikin motar bai motsa ba ko wata alama baiyi ba ta xai fito ko baxai fito ba waxiri ya fito yaga halin da ake ciki yaje ya sanarda mai martaba ranka shi dade inaji ba lfy yarima bai fito cikin mota ba ga kuma fadawa duka xube a qasa inaji suna bashi haquri kyam sarki ya tashi ya fito tare danasa fadawan [12:25PM, 12/14/2015] Pherty馃帳 馃懐 : yayi mamakin yanda yagansu a xube ga aiman cikin mota xaune fuskarsa ba annuri duk da idanunsa na boye cikin darkspace takan bayi sarki yariqa tfy bai damu ba hr ya iso inda aiman a raunane yace meya faru yarima Allah yasa ba abinda ya sameka shiru yayi tamkar baijiba sai da sarki ya qara nanata mgnr cike da kulawa saanan ya xare madubin idanunsa da dayan hannu da idanu yayiwa maimartaba nuni da hannunsa aikuwa ya rikice hr ya rasa da wacce kalma xaiyi magana ya janyo aiman ya fito dashi jikinsa har rawa yake yace garin yaya, taya hakan ya faru meyasami yatsan aiman ya yatsina fuskarsa baiyi magana ba sarki bai tsaya tmbyr baasi ba yajasa suka nufi fada, nan ma basu xauna ba suka fito suka nufi babban falon sarki..... kusan fiye da awa suna kwance a wurin ga xafin rana, daga can sama affiya na gyaran labule taga mutane xube a qasa ta juya tana kallon maman aiman tace umma bayi nagani kwance acikin wannan ranar wake hukuntasu ne mesukayi haka? batare da umma ta damu ba tace tor ni dakike tambayata affiya mena sani tunda muna tare ne, affiya ta juya tana kallonsu cike da tausayi ta dawo ta xauna dai dai lokacin jakadiya ta shigo ta russuna hr qasa tace ranki shi dade an kammala komai kamar yanda kikace cikin halin ko inkula umma ta gyada kai kawai affiya ta dubeta tana fadin mutanen danake gani a waje menene laifinsu da ake hukuntasu haka jakadiya ta qara russunawa tana fadin ba wanda ke hukuntasu suke hukunta kansu saboda sunyiwa yarima laifi lokaci daya umma ta tsaida abinda take tana kallon jakadiya tace wane laifi sukayi jakadiya tace ranki shi dade naji kamar ana fadin sunji masa ciwo ne a hannu 4鈨�9鈨� xumbur umma ta miqe tana gyara alkyabarta, batabi ta kansu ba ta fice affiya ta tabe baki kawai tana sauraren ikon Allah wato ita sarauta bata dauki bayi abakin komai ba kenan shiyasa take wulaqantasu son ranta, da tana da iko sai ta yan'ta duk rabin bayin dake gidan cos akwai masu kirki sosai akwai wadanda bai kamata ace suna cikin bayi ba. A babban falo ta taradda su waxiri, sarkin fada,galadima, e.t.c duk a xaune ko bata tambaya ba tasan sarki da yarima na sama, bata tsaya amsa gaisuwarsuba tayi sama tasami yarima na barci ga sarki a gefensa sallama tayi ta shiga dakin kai tsaye inda yake ta nufa tashiga duba yatsan hr ya dan kumbura amma jinin ya tsaya shiru tayi na dan wani lokaci kana ta tashi ta sauko ta kira sarkin gida akan duk bayin su tashi, tunda abin bamai girma bane yasami sauqi. [2:36PM, 12/14/2015] Pherty 馃帳 馃懐 : Misalin qarfe biyu ya farfado daga barcin da yake maimartaba na gefensa ya sami barci, a hankali ya sauko saman gadon sadaf sadaf ya fita daga dakin gudun kar yatada shi, gidan shiru ba abinda ke tashi sai kukan tsuntsaye, daga can qasa ya hango sarkin yaqi sai safa da marwa yake a harabar gidan maqarabansa nadaga gefe kowane da makaminsa ya dauke kansa ya nufi nasa gidan, batare da tunanin komai ba ya haye part dinsa har ga Allah ya manta da wai yanada mata ballantana yaje duba lfyrta a wannan daren affiya na kwance da littafi a hannunta littafin sadiya lawal bala marubuciyar BALLAGAXA, ga sauran xube a gefenta daga nesa na tsinkayo na miss aysher marubuciyar KAMAMMIYAR MACE ,Ammi marubuciyar AMARYAR PHERTY , khady marubuciyar XAKARAN DA ALLAH YA NUFA DA CARA.... miemie bee marubuciyar NAFI TSANANKA, humayda marubuciyar RAYUWAR HUMAIRA, chuchun gaye marubuciyar JANAN, mmn khady marubuciyar AIMAN, kausar marubuciyar LABARIN KHADIJAH, ummi aysher marubuciyar GIDA BAI KOSHI BA, m.jabo marubuciyar HASKEN IDANIYATA, UNIQUE da F.SODANGI, Aysher gambo marubuciyar KECE ABIN ALFAHARINA PHERTY [2:37PM, 12/14/2015] Pherty 馃帳 馃懐 : [2:12PM, 12/14/2015] Pherty 馃帳 馃懐 : Iya littaffan dana iya hangowa kenan duk da bn tsinkayo nawa ba馃槖 amma nasan xarah dange ko halamcy xasu hangomin inma basu gani ba ga matar saif, sally, adama ja'o, ni'imatu, ga yar baqa da mahasin ma xasu iya gano min......Affiya ta cillar da littafin dake hannunta ta qudundune cikin lallausan bargonta komai ya tsaya mata cak ta rasa meke mata dadi, da haka barci ya dauketa... 5鈨�0鈨� Washe garin ranar yunwa na tada ta daga barci, ta sauko tana sanye da rigar barci iya gwiwarta, toilet ta nufa bata jima ba ta fito tna yarfe hannayenta taja dogon tsaki, wata na'ura ta dannan dake dakin ta kirn duk baiwar da takeson kiran baa dauki dogon lokaci ba sai ga hlamcy ta shigo da saurinta hr qas ta russuna tana miqa gaisuwa barka da tashi gimbiya, mekike buqata ta soma yatsina fuska kamar bata son mgn tace baxan iya sauka ba kixomin da brkfst dina anan jikinta na rawa tatashi ta fita bata jima ba sai gata dauke d qaton faranti (cant wait to tell u abubuwan dake ciki) tadiresu agabanta sa'anan tafita bada jimawa ba sai gata tadawo dauke da bowl ta riqo hannun affiya ta tsoma aciki ta wanke ta janyo dan qaramin towel tana goge hannuwan kafin ta dauki kayan tafita da su affiya ta soma cin abinci tana cike da mamakin wannan sarauta da mulki [2:34PM, 12/14/2015] Pherty 馃帳 馃懐 : ko a gidansu babu wani mulki da ake a gidan, bata jima da farawa ba aka bude qofar dakin aka shigo daga tsaye ya xuba mata narkakkun idanuwansa yana kallonta from head to toe yana yatsina fuskarsa duk sai taji ta dabirce badan komai ba sai dan rigar dake jikinta, sai kiciniyar motsa tea take takasa kaishi bakinta yayi gyran murya yana fadin kina nufin duk sharadin dana gayamaki jiya xai tashi a banxa ne? a galabaice ta dago tana kallonsa tace ko agida aka sanyani abu ba kasafai nakeyinsa ba hassalima duk abubuwn da ka fada ba wanda na iya aciki yace nan ai ba gidanku bane ba gidan MULKI bane gidan SARAUTA ne, yaxama dole kibini tunda bauta kikaxo 5鈨�1鈨� Tayi masa shiru kamar bataji ba tayi qasa da kanta wata tsawa da yayi mata yasata miqewa bata shiryaba da hannun ya nuna mata qofa, ta juya tafita cike da bacin rai da tsoron tsawar da yayi mata dan wannan shine karo na farko a rayuwarta da aka mata tsawa tana isa sashensa tun dga falonsa ba ta ga abin gyara akai ba hrta isa bedroom dinsa ta tsaya kallon ikon Allah kamar baxaa mutu ba wani abinma bata taba ganinsa ba yanayin dakin komai a natse a gyare tamkar ba wata halitta dake rayuwa acikinsa ba wani gyara da dakin ke buqata kawai tsabar wulaqancine [2:53PM, 12/14/2015] Pherty 馃帳 馃懐 : Ya shiga dakin idanuwansa akanta yace banason wannan rigar bata birgeniba, idan ma kinsane dan ki birgeni tor banaso ta saki baki tana kallon ikon Allah, ya cigaba da fadin inma kinsane karki bari nagani cos baxaki iya jan raayinaba affiya nasan mata fiye da tunaninki hr yau ba tarkon ko daya dana kamani, ba dan komai ba sai dan bana raayinsu banida lokacinsu basa cikin tsarina, they ar all cheaters, sannan ma danme xaki riqa xama da wannan rigar a wannan lokacin ta tabe bakinta batare da ta tanka ba,shima ya yatsina fuska yana yarfe hannayensa bafa damuwa nayi da jikinkiba ba kuma kishi nakeyi ba am just telling u d fact, kawai bana son bayi suga girmana ajikinkine ta gefen idanuwa take kallonsa ta tunxuro baki alamar ta qosa da maganarsa shima mamakin kansa yake idan baa gaban affiya ba bai iya tsayawa yana surutu yana mamakin yanda yake furta wasu kalamai da umma kawai yake iya xama yayita xuba surutu sai kuma affiya shima ya rasa dalili, gashi sai yatsinarsa take karfa ta dauka ya damu da ita ta rainasa da sarautarsa, nan da nan ya daure fuska qasaitar tatashi yadawo yarima aiman dinsa cikin daurewar fuska ya nuna mata hanya out pls.... ta dago tana kallonsa yanayinsa yasa taji tsoro tafice tana qunquni yau bata rama abinda yayi mata ba. 馃摑 Hausa novel馃摎 [9:44AM, 2/26/2016] Bebinga: [9:42AM, 12/15/2015] Pherty 馃帳 馃懐 : 5鈨�2鈨ULKI KO SARAUTA? 馃憫 Na fertymerh xarah 馃挒 Toilet ya shiga, yayi kusan awa daya da rabi aciki yana wanka kafin ya fito, a wurin shirinsa ma ya bata lokaci sosai, ya nufi inda ummansa jakadiya na ganin shigowarsa ta xube hr qasa tana gaidashi Allah yaja da ran dan sarki yarima mai jiran kujerar mulki da fatan an tashi lfy bai amsa ba hassalima kallon inda take baiyi ba daman tasan ba lallai bane ya amsa sai ta tashi ta fita, ya rungume mamanshi yana murmushi mrng umma, murmushi tayi ta riqo yatsan hannunsa tace yarima taya hakan ta faru meya jima ciwone haka? ya yatsina fuska ya sumbaceta agoshi kana ya janye hannun yana yarfewa yace yau inason xiyartar asibiti umma, idan abba ya sauko kigayamasa xnyi aiki yau sai na dawo tace meyasa bakason gayamin abinda ya sameka a hannu, da gani wannan abin ya wahalar da kai ya dubi yatsan kafin ya maida kallonsa gareta yace umma wannan ciwone ba wahala ba, abu biyune na taba wahala dasu a rayuwata na farko sanda na tuqa mota da kaina naje boutique na hadu da affiya, kinsan da wannan ? ta girgixa kanta cike da mamaki tana kallonsa ashe dama sunsan juna abu na biyu daya ban wahala a rayuwana yaxama disgrace agareni amatsayin mulkina da sarauta ta, tym din danaci abinci a dakinki kikaxo daukan plate na hanaki na dauka da kaina na kai kitchen bayi na kallona, umma ranar naji haushi sosai hr naso na hukunta duka bayinda ke gidan nan mata amma....... sai kuma yayi shiru yana kallonta umma wannan ce kawai wahalar danasan na tabayi a rayuwata [10:04AM, 12/15/2015] Pherty馃帳 馃懐 : tace nxt tym baxaka qara daukan plate ba yarima still girman ka dana sarautarka bai fadi ba yayi murmushi kawai ya juya xai fice tace affiya fa, tana ina yau duk bata xo ba ya tabe bakinsa batare da yace uffan ba yasa kai ya fice 5鈨�3鈨� A asibiti yana shiga ma'aikata suka soma xubewa suna gaidashi sai wani cika yake yana bata rai kamar wanda aka tilastawa xuwa duk da asibitin mahaifinsa ce yana isa office dinsa ya taradda bilal xaune yace wai kana nufin kana nigeria ne kaifa baka da kirki wlhy bilal ya tashi yana kallon guards din dake tare dashi kafin ya maida kallonsa garesa yace jiya nadawo momy ce ba lfy naxo da ita tana emergency yarima ya xauna yana gyara alkyabarsa yace cikin satin nan nakeson xuwa pheonix i miss skul bilal a bata rai yace bakaji menace ba mamana ba lfy tana emergency kuma kai nakeso ka dubata oh gosh... ya dafe goshinsa alamar bilal na takurasa da yawa, ya janyo wani file ya shiga dubawa bilal ya kwantar da murya sanin halin abokin nasa, yace Aiman mamana fa nace, ashe hrdani kake wulaqantawa yace kome xn mata kaima xaka iya naga matakin karatunmu dayane dakai ko? yace nasani baxan iya bane jikina a mace yake pls help me yarima ya tashi yana yatsina fuska wane ward aka kaitane? bilal ya gayamasa, ya juya ya fice jin emergency take yasa yake sauri, tfy yake yana sanya handgloves a bayansa ana cire masa alkyabba gab da xai shiga dakin da take suka gama sanya masa labcoat, daya daga cikin dabiunsa kenan idan xai shiga aiki baxai tsaya ya shirya ba sai dai yana tafe ana shiryasa idan ma fitowa aikin yayi yana tafe ana cire masa kayan aikin kuma amaida masa na sarauta, dayawa mutane hakan na burgesu hr tsayawa kallonsa ake ana son mulkinsa da qasaita sannan abu mai matuqar wuyane kace kaga.murmushinsa [8:32PM, 12/15/2015] Pherty 馃帳 馃懐 : bai jima aciki ba ya fito yana tafe yana xare handgloves cikin isa da qasaita ko ta kan bilal bai biba, ga fadawa birjik a asibitin, guards dinsa suna biye dashi a baya yana tafe yana yatsina fuska ma'aikatan asibiti sai xubewa suke suna gaisuwa nurses da likitoci amma duk ciki ba wanda ya kula ballantana ya amsa cak suka ga ya tsaya harabar asibiti suna ganin haka suka san akwai matsala tabbas akwai abinda ya fadi daga.hannunsa daman duk abinda ya fadi daga hannunsa baya magana ko ya nuna wata alamar abinsa ya fadi sai dai ya tsaya cak masu moremasa baya suje su duba sugani haka kuwa akayi da yawa suka juya suga ko menene ya fadi suna isa asibitin suka sami turban dinsa ne har wata nurse ta dauka xata kawo masa da sauri suka karba suka fito(wani abin sai sarauta) aka bude masa mota ya jima tsaye kafin acire masa labcoat din jikinsa aka musanya masa da alkyaba suka nada masa turban dinsa kana ya shiga motar akaja kusan motoci gomane jere da juna abayan tasa motar bayan biyu na gaba. mutane sai kallon ikon Allah suke wannan dame yake taqama MULKI KO SARAUTA? 馃憫 5鈨�4鈨� Sanda suka iso gida fada ya nufa ya xauna agaban mai martaba kamar kullum ya tankwashe qafafunsa yana kallonsa fuskarsa da murmushi yace barka da tashi abba yace ya lfyr hannu, ya yatsina fuska batare daya amsa ba ya janyo inibi yakai bakinsa sarki yace jiya na turaka meeting amma baka gayamin yanda kukayi ba yarima yadan kallesa kafin yace sunyi magana ne akan abinda ya shafesu, ynda na lura sarakunan naji da mulkinsu shiyasa nafito masu danawa qasaitar, sunyi mgn akan rashin wadataccen abinci ga talakawansu da kuma rashin ruwa da talakawansu basu wadatuwa dashi sarki yace kai akan me kayi magana me ka lura yna damun talakawa? yarima ya jefar da inibin dake hannunsa yace abba bama talakawa kadai ba ai ynxu duk yan nigeria suna fama da rashin kudi abinci makarantinne boko da islamiya sai arasa ilimatattun malamai, qauyukka ba wuta asibitoci ba kawarrarun likitoci [9:08PM, 12/15/2015] Pherty 馃帳 馃懐 : Sarki ya tashi daga kishingiden da yake cike da mamaki yana kallon aiman dan bai taba xaton yasan matsalar rayuwa ba yace yarima gayamin me ka gaya masu game da wannan yace abba nace laifin sarakuna ne ai mulkin da ba haka yake ba, ku sarakuna ku kuka cire hannunku daga komai kuka barwa gwamnati tayi, sarakunan da su suke da ikon komai suna taimakon talakawansu sannan suna samin lbrai daga fadawansu, a da ko haihuwa akayi dole sai sarki yasani ko mai anguwa amma ynxu fa kai xaka bawa kanka amsa abba, na gayamasu sarakuna sunfi gwamnati hulda da jamaa kuma sunfisu sanin halin da talakawa suke ciki 5鈨�5鈨� Ranar qiyama ana fara hisabi da jini sannan ayi da manyan malamai,masu kudi, shugabanni, sarakuna, tor wannan ma ya ishemu ishara mu dage muga yanda yan qasa suke tfyr da rayuwarsu, Allah ba ruwansa gabaki daya xai hadamu ya tambayemu ynda muka tfyr da mulkinmu ba ruwanshi da cewa shugaban qasa ko gwamna, mulki duk mulki ne ko mace a gidan mijinta mulki take haka namiji a tsakiyan iyalinsa mulki yake xaa kuma yi masa hisabi gobe qiyama taya ya tfyr da iyalinsa kamar yanda muka sani raf raf raf gabaki daya daukacin fada aka dauki tafi sarki saboda mirna kamar ya hadiye yarima yakeji yace a tunani ban taba sanin kasan wanna ba yarima na dauka bayan mulki, sarauta, isa, taqama da qasaita bakasan komai da ya shafi rayuwar duniya ba ashe bn saniba kallon kitse nakewa rogo, am proud of u son, ko ynxu na mutu nasan xaka iya gadon sarauta ta a yanda nakeji ma ko ynxu xn iya sauka na baka amma nayima alqawari daka kammala karatunka xn sauka daga kujerata a nada ka nan da nan fadawa suka xube qasa sai fadi suke godiya yake ranka shi dade, yarima na miqa godiyarsa Aiman kuwa kansa na sunkuye ya dago yana kallon mahaifinsa yace abba nxt tomorrow nake son komawa skul sarki yace Allah ya kaimu amma tare da affiya xakaje nan da nan annurin fuskarsa na kau tamkar wnda akayiwa mutuwa ya murtuqe fuska yana fadin abba gsky baxan je da itaba ai frnds dina sai sumin dariya kowa baida mata sai ni kuma matar ma wannan qaramar yarinyar sarki yace lallai yarima ashe hr ynxu baka sauya ba kana nan aka qudirinka tor bara kaji dole affiya xata bika acan xata cigaba da xuwa makaranta jiya da bilal xai dawo nasa ya samomata admission kuma ta samu skul din dakake acan xataje ko kanaso ko bakaso ya tashi a xuciye kamar xai fashe da kuka yace ynxu abba fisabilillahi sai da kagayamasa inada mata yace nayi kama da maqaryacine ? batare da yayi mgn ba ya juya ya fice ransa a bace...... 5鈨�6鈨� Ta shirya cikin tsadaddiyar atampha mai kyau da tsada ta dora alkyabba ta nufi sashen umma ta xauna a gabanta kamar yanda yarima ke mata tace umma yau k kadaice ina masu tayaki hirane tace na korasu bana son hayaniya ne ta gyada kanta hade da janyo inibi ta sanya abakinta umma tace rumaisah taje maki sallama kuwa? tace sallamar me umma? tace bata gayamiki xasuyi tfy itada Aliyu bane, sunxo daxu da safe kuma naga yarima ne ya masu rakiya hr airport tayi shiru kafin tace amma rumaisa bata kyautamin ba umma, ynxuma takanas naxo inda kike ne inemi ixinin xuwa (i have alot to talk with her) inaji ba laifinta bane laifin yarimane naji lokacin da take fadin xataje inda kike ya hanata kuma ban tambayesa dalili ba [9:17PM, 12/15/2015] Pherty 馃帳 馃懐 : Affiya tayi rau rau da idanu tana kallonta tace umma kinga abinda yaya maina ke mani ko, wlhy baya kyautawa umma takuramin yake kamar ni ba qanwarsa bace tayi shiru batace komai ba tace kinji umma tace naji na rasa mexance ne na rasa wane irin mutum ne yarima tace ni umma kawai kice yadaina takuramin ya fita sabgata pls umma, ta fada tana hawaye abinda yayi matuqar tada hankalin umma kenan tace oh affiya bar kukan banaso kibari yaxo xn masa magana dai dai lokacin ya shigo fuskarsa a daure tamau, idanunsa boye cikin darkspace kallo daya suka masa suka fahimci akwai bacin rai qarara atare da fuskarsa hakan yasa affiya tasha jinin jikinta ya xauna batare da yayi magana ba bai kuma da niyar yin magana hr sai umman ta tambayesa meyasa mesa, ko xasu shekara a gurin idan hr ba ita tafara yimasa magana ba baxai tabayi mata magana ba tun yana qarami haka yake, shifa mulkinsa, sarautarsa da qasaitarsa bafa a waje kawai take ba, ga kowa take kuma gida da waje....... 馃摑 Hausa novel馃摎 [9:45AM, 2/26/2016] Bebinga: [5:36PM, 12/20/2015] Pherty 馃帳 馃懐 : [7:19PM, 12/17/2015] Pherty 馃帳 馃懐: 5鈨�7鈨ULKI KO SARAUTA? 馃憫 Na fertymerh xarah馃挒 AFFIYA_ na fita dakin kai tsaye falon sarki ta nufa, kallo daya tayi masa ta gane yana cikin bacin rai cikin faduwar gaba ta xauna kanta a sunkuye ta gaidashi daga can taji fadawansa sun dauka sarki ya amsa gaisuwar gimbiya affiya yar mulki da sarauta ta sunkuyar da kanta qasa, sarki ya dubeta yana fadin gobe xaku wuce pheonix tare da yarima acan xaki cigaba da karatunki nasa bilal abokinsa ya samo maki admission acan kiyi haquri da xaman ki dashi acn idan da matsala kisanardani ko ummanku nasani ko anan xaman haquri kike dashi bayason auren, to ko acan nasan xaman bacin rai xakiyi amma komenene kiyi haquri kixauna dakin mijinki ki xauna tare dashi kiyi masa biyayya kada kibiyewa son xuciyarki wurin nuna qarfin mulkinki akan saboda kema nasan halinki tun kina qanqanuwa bacin ransa da kikagani yanxu duk bai wuce dan xaki bishi kuje bane, idan kinyi haquri kinbisa yanda yakeso kin sauke girman mulkinki kinbi nashi mulkin to xaku dai daita da yarima idanunta a qasa sunyi rau rau tace xan kiyaye abba amma nida anbarni nan ma xn qarasa karatuna, yace bari nabaki wata kissa affiya wata mata taxo wajen manxon Allah s.a.w tace inason yin sallah tare da kai sai yace nasan kina son yin sallah tare dani amma sallarki a quryar dakinki tafiye miki fiye da rumfarki sannan ta rumfarki yafi ta tsakar gidanki, ta tsakar gidanki tafi ta masallacin shiyarku, ta masallacin shiyarku kuma tafi yi a masallacina(ya qara da cewa) mafi alherin masallatan mata sune dakunansu kinga anan kome xakiyi bayan idon mijinki baxai kai ladar wanda xakiyi a can tare dashi ba, sannan xaman ki acan xai qara janyo shaquwa tsakaninku [7:38PM, 12/17/2015] Pherty馃帳馃懐: in banda abinki mata na neman ladar miji kina bijirewa baki tabajin lbr wata da taxo inda Annabi s.a.w ta samesa tare da sahabbansa 5鈨�8鈨� Tace haqiqa ni mata suka turoni xuwa gareka, Allah ya aiko ka xuwa maxa da mata sai mukayi imani dakai muka yarda da Allah daya aiko ka, sannan kuma mu mata muna xaune anyi mana iyaka a tsare muke cikin gidajenku kuna biyan buqatar shaawarku damu sannan mu muke dauke da ya'yanki amma ku maxa an fifita ku akanmu da xuwa jumma'a da sallolin jam'i da xiyartar marar lfy da halattar sallar jana'iza da kuma yawan yin hajji bayan na wajibi kuma duk abinda yafi wannan ma shine fita da kuke jihadi dan daukaka kalmar Allah, sannan idan dayanku yafita ummara ko hajji ko yaqi mune muke kiyaye maku dukiyarku kuma mune muke dinka maku tufafinku kuma mune muke rainon yaranku.... to ya ma'aikin Allah ta ina xamu yi tarayya daku wajen lada? sai manxon Allah s.a.w ya waiwaya wajen sahabbansa yace tunda kuke kun tabajin wata mace ta tambayi wani abu na rayuwar duniyabwanda yafi na wannan macen kyawu? sai sukace ya manxon Allah mu bamu taba xaton cewa wata mace xata iya wannan tunanin ba sai manxon Allah ya waiwaya gareta yace ki koma yake wannan mata, ki sanarda matan dake tare dake cewa duk wadda take kyautatawa mijinta kuma ta nemi yardarsa kuma tabi abinda yakeso tanada irin wancan ladar aikin gaba daya(sai matar ta juya tanata murna tana kabbara saboda farin ciki) Hakanan watarana mata sunxo wurin manxon Allah s.a.w sukace ya manxon Allah maxa sun kwashe falalolin baki daya, suna jihadi don daukaka kalmar Allah yanxu muma sai kabamu wani aiki da xamuyi mu cimma ladan jihadi Manxo Allah yace ko wacce acikinku aikinta yana cikin dakinta wnda dashine xata cimma ladan masu aiki(dan haka kuyi haquri da xaman aurenku kubi mijinku kuyi biyayya bama affiya kadai ba hr mu yakamata mu koyi xaman haquri da biyayya agidajen maxan mu) [8:01PM, 12/17/2015] Pherty馃帳馃懐: ta jinjina kanta alamar gamsuwa tace nagane nufinka abba xnyi biyayya kamar yanda kace amma dan Allah abba ka roqamin shi yabarni naje naga ammi qasaitaccen murmushi yayi irin nasu na manya masuji da sarauta yace ke baxaki roqesa bane saini, koni k aurensa ba yayanki bane? tayi narai narai da idanu kamar xatayi kuka馃槙 tace Allah ynxu abba ina tsoronsa kuma miskiline sosai yace tor ahakan xakuyi xaman aure idan kukaje can kenan baxaki iya gayamasa matsalarki ba tayi shiru tana kallonsa yace shikenan naji tayi murmushin da dimple dinta na bayyana kana ta tashi tafita bara mu leqo yarima merah da ummansa 馃弮馃徎 馃弮馃徎 馃弮馃徎 5鈨�9鈨� Shiru ya ratsa dakin hr kusan awa daya suna xaune ba wnda yayi mgn acikinsu ranta ya qara baci duk da tasan me yake nufi idan ba ta tambayeshiba baxai taba mgn ba sai dai su tabbata a hakan, fuskarta ba walwala tace wai xaman me kakemin anan ne? kasanyani agaba kamar maye, bai damu da furucintaba dama ita yakeso ta fara mgn kamar me jira yayi saurin cire space dinsa yana kallonta idanunsa sunyi jawur saboda bacin rai(馃檴ko meye nasa na bacin rai dan xaije da affiya oho) yace umma ki taimakamin pls, sai hawaye sharrrrr(rabon da taga hawayensa tun yana qarami lallai abin ba qarami bane馃檰 馃徔)nan da nan hankalinta nayi matuqar tashi abin ya tsoratata muryarta hr rawa take tace yari...ma lfy meyafaru wane irin taimako xnma? yayi shiru na dan wani lokaci kafin yace umma bayan biyayyar danayi na karbi aurenta da banaso ynxu kuma danme xaa takuramin akan sai affiya tabini pheonix kuma wai acan xatayi skul tayi kasake bakinta abude tana kallonsa cike da tsantsar mamaki tace yarima kaji tsoron Allah kasani duk kaci amanar affiya Allah baxai barka ba kuma ni kaina xaka fuskanci fushina hakalinsa ya qara tashi anyi baayiba yaxo ummansa ta share masa hawaye sai gashi ta hada masa wani xafin [8:19PM, 12/17/2015] Pherty馃帳馃懐: umma bai kamata ki...... tayi saurin katsesa yimin shiru pls bana son hayaniya gsky nake gayama kana takura affiya da yawa akan wane dalili ita ta aura ma kata kaine ko me? kamar yanda akama dole haka itama dole akamata kuma koba komai jininkace qanwarkace ba wata bare bace, amminta qanwatace uwa daya uba daya kagayamin banbancinta da rumaisa? ya dafe kansa da hannuwansa duka biyu yaja iska ya furxar cike da bacin rai yace umma bawai na tsaneta bane auren ne banaso for God sake duka duka affiya shekarunta nawa yaushe suka qare skul ne da rumaisa, umma hr axuciyata niba yarinyar danakeso affiya ba ajina bace, x a disgrace a ganni da ita frnds dina ma dariya xasumin sukaji inada mata 6鈨�0鈨� Maganar tayi matuqar girgixata hrta kasa biyewa sai da fuskarta ta bayyana shima da mamakin sauyawar fuskarta yake kallonta yace umma naga kin tsorata ko miye laifi acikin maganata? tace babu amma dakaje ka wulaqantamin yarinya inaso tun yanxu ka saketa kabani takardarta mgnr ta daki xuciyarsa sai dai bai nunaba ya yatsina fuskarsa yana fadin ba mgnr saki nakeyiba umma mafita naxo kinemamin dan banaso naje da ita tace mafita dayace yarima ka sakarmin yarinya shine kawai xai hanama xuwa da ita ya qara tsuke fuskarsa yace ai matsalar umma ina sontane da banasonta dana saketa ynxu(yabfadane kawai amma xahirin gsky baya sonta) hr a xuciyarta taji dadin kalamansa amma bata nuna ba illah qara tsuke fuskarta da tayi ta janyo laptop dinta hade da sanya medical glass dinta hakan ya qara sanyaya jikinsa alamar baxata kula shiba kenan [8:34PM, 12/17/2015] Pherty馃帳馃懐: A sanyaye yace umma kimin addua inyi yanda kikeso Allah yabani ikon kulawa da affiya, bata amsa ba kuma bata kallesaba hakan yasa ya tashi ya fice hr yakai qofar fita ta kira sunansa yarima....ya juyo yana kallonta batare da ya amsa ba idanunsa jawur kamar xaiyi kuka ta taso ta qaraso inda yake ta riqo hannunsa tace meyasa xuciyarka ta karaya ka gayamin me kakeso ynxu nayima hawayen dayake maqilewa suka xubo ya kasa furta komai tace kaxama namijin gske yarima mai taqama da sarauta kada xuciyarka ta kasance ta rangwayen maxa, ta langabar da kanta cikin shigar wasa kamar yanda takemasa idan yana yaro tace be a big man, with a gud mind d.... sai ya subuce da dariya daya tuno da hakan ya rungumota sosai kafin ya dago yana kallonta yace insha Allah ummana ta gyada kanta tana kallonsa tana murmushi tace nagane me kake nufi tunda bakaso ace affiya matarkace ,idan kaje ka nunata a matsayin qanwarka amma ka kula da ita tamkar ni kada ka takuramata pls yayi murmushin jin dadi hade da sumbatarta a goshinta yace i promise ummana itama murmushi tayi masa tana kallonsa...... Washe gari bayan sunje gidansu affiya da kwana biyu jirginsu 鉁坣a daga xuwa qasar pheonix Ko ya rayuwarsu xata kasance acan oho馃檯 馃徔 ku biyo pherty kuji馃弮馃徎 馃弮馃徎 馃弮馃徎. 馃摑Hausa novel 馃摎 [7:39PM, 12/20/2015] Pherty馃帳馃懐: [11:42AM, 12/20/2015] Pherty馃帳馃懐: 6鈨�1鈨ULKI KO SARAUTA馃憫 Na fertymerh xarah馃挒 PHEONIX鉀� Rayuwar Aiman da Affiya bata cnxa ba kamar yanda suke a nigeria bai damu da itaba tamkar babu ruwanta a gidan tun abin bai xame mata jiki ba hr tasaba da rayuwar pheonix tun saukarsu garin mgn bata taba hadasu ba hassalima sai a kwana bitu bata ganshi ba idan ba a skul ta tsinkayosa daga nesa ba kullum xai shiga motarsa driver dinsa ya fice dashi haka itama danata driver ko sun hadu skul xai dauke kansa kamar da duniya bai santaba kobai taba ganintaba bilal ke iya qoqarinsa akansu ta hnyr ganar dashi illar abinda yake amma fafur xai daure fuska ya nuna bayason mgnr tausayinta kesa bilal xama a gidan tare da ita yana debe mata kewa koya mata abubuwa da suka shige mata duhu game da karatunta tana jin dadin xama da bilal domin shine abokin hirarta ma'aikatan gidan kakaf batajin yarensu inka cire sunyana dake dafa mata abinci amma tana mamakin yanda take ganin aiman na yare dasu ko a ina ya iya oho馃槒 batada sukuni ko walwala idan ba bilal ke xaune a gidan ba hakan kesata xaman kitchen tare da sunyana tana koyon girki kotayi waya gida bata taba sanar dasu irin xaman da suke ba 6鈨�2鈨� A wani dare tana xaune tare da bilal take tambayarsa yaya bilal wai wacece wannan nabila yace meyasa kike tambaya? tace tafiye xuwa gidannan inda yaya aiman ko a skul ina ganinsu tare yace sun jima tare course mate din muce tayi shiru xuciyarta na bugawa abinda take xargi gskyne wato budurwarshi ce takasa boye damuwarta batasan daliliba bilal ya lura da hakan yace affiya karki damu kisa wannan a ranki, aiman yayankine kuma mijinki duk fadin garinnan nikadai nasan da wannan,sannan aiman bayason nabila ita kadai k haukanta kuma qaryane ace ga yarinyar da aiman k so a duniyar nan ban taba ji ba, macce bata gabansa burinsa nakan karatunsa da kwallo amma bansaniba ko ke xaki iya cnxa mishi rayuwa? tace shi haka xai qare rayuwarsa bayason kowa ne? yaja numfashi tare da tabe bakinsa yace tor waya sani tunda ya dauki mulki yasa a gaba ai kina gani a skul ynda yake nuna mulkinsa ga kowa kuma dole ake binsa yace amma aikece yakaata ki cnxa mishi rayuwa ki janyosa sosai ga jikinki duk mulkin da yarima keyi ban taba ganin laifnsaba cos duk inda SARAUTA 馃憫take akwai qasaita ta musamman a wajen,bakuma xaki iya raba jinin SARAUTA馃憫 da MULKI ba duk sarautar da babi qasaita acikinta xakiga ai batada qarfi dole yayi taqama da MULKI KO SARAUTA馃憫 ki tuna affiya k macece fa wacce ko tsoho ya hangoki sai ya yarda sandasa kina da kyau kina da diri kiyi amfani da wannan kija raayinsa [12:16PM, 12/20/2015] Pherty馃帳馃懐: a raunane tace yaya bilal yafa gayamin baxan taba jan raayinsa ba wai bnda abinda xn birgeshi dashi matan duniya ma basu birgeshi ba ballantana ni qarama yaja dogon tsaki....dai dai lokacin da aiman ke saukowa ka bene, yana sane da kayan barci farare masu kyau da tsantsi sun kwanta a jikinsa, idanunsa sun rikide kalar barci ya dubesu yana yatsina fuska yace qananan maganganunku sun dameni sun hanamin barci, banga dalilin daxaku doramin hira a wannan darenba kamar gidan haya ko caca lokaci daya suka kalli juna kafin su maida kallonsu garesa hr a xuciyarsa yake wannan mgn fuskarsa a daure yacigaba da fadin idan hira xakuyi pls kufita waje kun hanamin barci kuma kuna damun masu aikina, ya juya hr xai fice sai kuma ya juyo kallon da yayi mata yasata raxana tare da yimata kwarjini da yatsa ya nuna mata hanyar dakinta, idanunta sunyi rau rau ta kalli bilal kamar xatayi kuka ya gyada mata kansa sannan ta juya ta fice bilal ya tako hr inda yake yace nasan kanamin wulaqancine dan ina bayan affiya in banda wannan kai baka isaba ya daga kafadarsa alamar ko a jikinsa yace ni kadaina xama da ita sai ka xubarmin da girma sai me idan girman ya xube ya fada a harxuqe girma na yaushe tunda an daura aure kuma dole matarkace yarima ya yatsina fuskarsa yace kada ka janyomin ciwon kai da wannan lion voice din taka, ya jefo masa makullin mota yana fadin kaje gidanka pls baxaka min iko a gidana ba, inkuma anan xaka kwana tor kada ka dameni da surutu ko magiya akan affiya ya juya ya haura sama bilal ya girgixa kanshi kawai yabisa samaaa..... 6鈨�3鈨� Sai faman kaiwa da kawowa take tsakanin kitchen da falo tun bayan xuwan qawarta xarah dange sai da ta tabbatar ta cikata da kayan marmari kana ta xauna fuskarta dauke da murmushi tace ina madam halamcy uwayen surutu da kwadayi , tace nabarta skul tare dasu sady da miss aysher,da hassina , ta soma kallon gidan kafin tace wai affiya k kadai k xaune a gidanan ne? tace nida yayana ya fitane ta gyada kata tan mamakin kyawun gidan an qawatashi da kayan sarauta affiya ta jinjina kanta kawai kafin tace kwana biyu bamu hadu ba ina oga ma'auya xarah ta soma murmushi an tabo inda ke mata qaiqayi bata kai da mgn ba yarima ya shigo kallo yabi xarah dashi a wulaqance kafin yamaida kallonsa ga affiya data sha jinin jinkinta yace馃憠馃徎wannan fa? tace friend ditace kuma course mate dita batare da yayi magana ba ya haura sama dai dai lokacin dayaji xarah dange na tmbyr affiya daman kinsan shine..... affiya tace eh mai aikina ne...... caraf a kunnensa lokacin da yake hawa steps cak ya tsaya ya juyo ya kalleta kafin ya juya ya shige part dinsa馃檰馃徔 xarah kuwa saboda tsabar mamaki da kidima sakin baki tayi tace kice Allah qawata, dama duk ajinsa girman kansa taqamarsa mulkinsa da qasaitarsa duk na qaryane...tor sarautar me yake taqama da ita? jikin affiya ya soma rawa ta riqo hannun xara suka fito waje nayimasa ne dan yaji haushi kije gida karya fito ya sameki xarah taxaro ido tace kina nufin qarya kikeyi kenan馃檴 [12:28PM, 12/20/2015] Pherty馃帳馃懐: tace wlhy yayana ne tace chab lallai kin debo da xafi i wonder ki kira prince mai aiki cos nasanshi nasan mulkinsa amma shi baima sandani ba affiya tayi dariyar yaqe tana fadin kibarshi ba abinda xaimin xarah ta shige motarta taja tana fadin sai kin shigo gobe.. tana juyowa ta dafe qirjinta da hannuwanta ta rumtse idanuwanta tana karanto adduoi ta cira kai sama tana kallon window dinsa ko xata hangosa amma ko alamar motsinsa babu taja numfashi ta shiga gidan turus ta ja ta tsaya idanunta suka kawo kwalla lokacin data samesa xaune a falo yana shan coffee sum sum tabi bayansa ta wuce kamar wata barauniya keeeeeeeee ya kira sunanta cikin husky voice dinsa sai da hantar cikinta na kada saboda kidima sai da ta kusan faduwa qasa........ sick馃槰 [8:23am, 10/3/2016] Fatyma Zahra Too Nv: fertymerh xarah novels [9:45AM, 2/26/2016] Bebinga: [7:42PM, 12/21/2015] Pherty 馃帳 馃懐 : 6鈨�4鈨ULKI KO SARAUTA? 馃憫 Na fertymerh xarah 馃挒 Ba musu ta juyo taxo ta durqusa inda yake hawayen datake maqalewa suka xubo tace dan Allah yaya kayi haquri wlhy baxan sake ba馃槬 yace mekika min ne?nace kin min wani abune? ta girgixa kanta da sauri tace kayi haquri dan Allah yaya maina yace ni ba abinda kikamin nakirakine kawai kimin tsallen kwado cos shi nake sha'awar ingani. ta xaro idanu 馃槼 tana kallonsa tace tsallen kwado yaya yace kinjine kike tambayata kenan dan kin rainani tayi shiru tana share hawayen fuskarta ta tuna tunda take a rayuwarta bata taba tsallen kwado ba hassalima n-down ba wnda ya isa yasata ko a skul saboda girman mulkin baffanta ta soma yarfe hannuwanta tana kuka tana roqonsa amma yayi mata biris kamar baisan tanayi ba ta tashi ta kama kunnuwanta ta somayi,kukan da take ya janyo hankalin sunyana falon da sauri ta qaraso gurin ganin abinda k faruwa yasa taja turus cike da mamaki ta juyo tana bashi haquri, ya daure fuskarsa yana kallonta yace join her,ta xaro idanuwa tana kallonsa ya daka mata tsawa ba shiri ta fara jikinta na rawa 6鈨�5鈨� Kusan awa daya suka dauka duk sun jigata sun gaji ba kamar affiya da hr hawayenta sun qafe, ahakan bilal ya shigo ya samesu salatin da yake yana tafe yana tafa hannayensa yadawo da hankalin yarima xuwa garesa yace subhanallah anya aiman kana tsoron Allah kuwa? ya dauke kansa daga kallonsa batare da yayi mgn ba yacigaba da kallon ball dinsa bilal ya kallea yana fadin su tashi, ba shiri suka tashi amma me summ...... affiya ta fadi ragwaf sumammiya ko kadan bai raxana ba hassalima qara gyara xamansa yayi ya xubawa t.v manyan idanuwansa,abinda ya qara qular da bilal kenan tunda ba hali ya tabata matar aurece [8:17PM, 12/21/2015] Pherty 馃帳 馃懐 : bilal ya janyo wayarsa ransa a bace yarima na ganin haka yasan baxai wuce mai martaba xai kira ba sai yayi wuf ya kwace wayar yana kallonsa yace kai meyasa bakada hankaline menene abin damuwa anan bilal yace babu sannan kaine babban marar hankali marar tausayi da tawakkali daka xauna kana xaluntar yar mutane ka sake ta mana, ka dauketa ka kaiwa wanda ya aura ma ita kace masa baka sonta bakason auren yafi ka xauna kana cin amanarta yarima ya yatsina fuska yana kallon inda take kwance kafin ya dubeshi yace ko kashe ta nayi ai qanwatace ko yace ba qanwarka ba diyarkace kaika tsugunna ka haifeta banxa mugu kawai kalaman bilal sun soma tunxurashi baibi ta kansa ba ya tsugunna ya dauki affiya ya nufi dakinta da ita bilal na biye dashi a harxuqe aiman ya soma taba jikinta yaji yayi sanyi gabaki daya duk sai yaji ba dadi karo na farko a rayuwarsa daya soma tausayinta kenan bama ita ba bamance dayataba tausayi sai affiya shima a yau ganin xai bata masa lokaci yasa bilal ya tashi ya tureshi fuska a murtuqe ya shiga duba affiya aiman ya koma gefe ya xauna yana kallonsu a rayuwarsa baisan nadama ba illah kawai ya tsinci kansa da rashin kyautawarsa akan abinda yayi mata da yasani da yabarta koba komai qanwarsace amanarta aka bashi kuma ya tabbata Aliyu baxai taba yiwa rimaisa haka ba acikin tunaninsa ya jiyo muryarta yaya bilal yace sannu affiya tace yaya sunyana fa yace tana lfy nabata magani tasami barci ta lumshe idanuwanta kafin ta bude tace yaya bilal ka taimaka ka kaini gida inda umma ko ammina baxan iya xama anan ba mgnr ta dan sosa aiman sai dai bai nuna ba illah dauke kansa da yayi daga kallonsu bilal yace gida kikeson xuwa affiya ta gyada kanta da sauri yace saura 4mnth ayi holiday kiyi haquri kinji ta rumtse idanuwanta tana hawaye tace ina son shiga toilet baxan iya tashiba yaya bilal ciwo sukemin ya rumtse idanuwansa cike da takaici kafin ya dubi aiman fuska a daure yace wlhy bana so na xama sillar hadaka da iyayenka da yau sai na tabbatarwa mai martaba duk abinda kakewa affiya sannan baxan jure ganinta a hakanba shiyasa xn dakatar da xuwana a gidanka tunda nima ubana ya siyamin nawa gidan,affiya amanarkace kuma Allah xai tambayeka ya juya ya fice ransa a bace yaya bilal dan Allah karka tafi dani kaje dani ya tsaya cak ya juyo yana kallonta idanunta taf da hawaye tace plsss ka kaini gida batare da yayi mgn ba yafice da sauri yabar gidan yarima na xaune na saurarensu baisan meyasa yakejin haushin ynda affiya k nuna damuwarta akan bilal ba take nuna tafison xama da bolal akasa nan take xuxiyarshi ta bashi amsa da cewa saboda yafi bata kulawa yafi debe mata kewa a sanyaye yake kallonta fuskarsa ba nadama sai dai ya rasa wacce kalma xai soma yimata mgn ya tashi ya dauketa akaro na biyu ya nufi toilet da ita 6鈨�6鈨� A toilet ta gagara tsayuwa qafafunta sai rawa suke sai qanqameshi take ya dubeta idanunta a rumtse sai faman hawaye take yace affiya bude idanuwanki, ta bude tana kallonsa yace ki daure kinfiye raki da yawa dama ga shagwaba dake jikinki tun kina qarama bayaga haka tsallen kwado ba wani abu bane mai wahala fa inkin dubama exercise ne nasaki dubansa take cike da mamaki da haushin mgnr sa duk da cewa wannan shine karo na farko da ya soma yi mata magana cikin sanyin rai ba daure fuska ganin ta tsaya da qafafunta yasa ya fita daga toilet din [8:48PM, 12/21/2015] Pherty 馃帳 馃懐 : kusan minti goma kafin ta fito tana tafe tan dingirsa da kyar ta iya xama akan gado tana kallonsa tace yaya dan Allah ka maidani gida inda ammina sai ga hawaye sharrrrr jikinsa yayi sanyi yace meyasa kike son xuwa gida ba karatu akace kixo kiyi ba? tayi shiru tana hawaye yace kiyi magana inaji dalili mai qarfi xn kaiki gida a yau ma idan kinaso muryarta na rawa tace bana son...xa.ma da kai..ne yayi murmushi yana fadin akan wane dalili tace kai mugune baka kaunata ka tsaneni 6鈨�7鈨� Murmushi yayi a karo nabiyu yana kallon qasa kafin ya maida kallonsa gareta yace banda mugunta affiya kece kika soma kirana da mugu kuma kece ke min wannan kallon, bana taba gayamiki cewa kece mace ta farko dana soma musanyar yawu da ita hr na tsaya ina (game) da ita cos ba wata mace dake gabana, ban taba shiga damuwa ba bansan menene damuwa ba sai dana hadu da affiya,bnsan ynda xn tsaya da mace inyi minti biyar da itaba sai akanki, dalilin da yasa nabiye maki cos naga kema kina taqama da MULKI shiyasa na nuna maki tawa SARAUTA馃憫 sannan inaso ki ajiye duk wani mulki dakike taqama dashi kibi nawa inaji shi kadai xaisa mudai daita dake, danma kina qanwata yasa nake gayamaki wadannan tabbas da wata barece ko kallo baxata isheniba sannan duk abinda ya faru laifinkine da kikaso nunamin gadara da mulki ni kuma na nuna miki qarfin sarautata, kinga abisa rashin saninmu MULKI da SARAUTA 馃憫 duk namune kowa nada iko akansu. tun bayan aurenmu kin kawar da duk wata ixxa da kike taqama da ita kin saduda kinbar mulki da rashin kunyar da kikemin kuma nayi matuqar mamaki kasancewarki mai sanyin hali duk danaga qarantar shekarunki shiyasa nima kikaga na ajiye nawa sarauta a gefe kamar yanda kika ajiye naki mulkin a gefe [8:55PM, 12/21/2015] Pherty 馃帳 馃懐 : shiyasa na dauke kaina daga gareki nadaina kulaki badan komai ba sai dan banason GIRMANA YA FADI sai ma nayi dana sanin nuna qasaita ta akan qanwata cos bansan k qanwata bace duk da ba haka naso (game) din ya tsaya ba naso yacigaba, kidaina cewa na tsaneki, bn tsanekiba cos u ar my sister matsayinki daya dana rumaisa a xuciyata bayanshi bansan yanda xan so mace ba, ban taba so ba amma ban saniba ko ke kin taba? ya fada idanunsa akanta.... tayi shiru hade da sunkuyar da kanta qasa ya tabe bakinsa hade da daga kafadunsa kafin yabtashi ya fice daga dakin ta maida kanta jikin pillow ta.kwanta hade da.lumshe idanuwanta..... .... am sowieeee masoyan TAGWAYEN MAXA馃懍 kuyi haquri kwana biyu鉁岎煆� kunji shiru, gobe ranar kuce...! 馃摑 Hausa Novel馃摎 [9:45AM, 2/26/2016] Bebinga: Pherty 馃帳 馃懐 : 6鈨�8鈨ULKI KO SARAUTA? 馃憫 Na fertymerh xarah 馃挒 Tun daga ranar ya sassauto xuciyarsa akanta yasoma kulata suna fita tare su dawo tare yana xama yayi mata lesson a gida kamar yanda bilal k mata sai dai fuskar a murtuqe wannan yar shaquwar da sukayi soyayya mai tsanani ta fisge affiya akansa....... A gurguje pls 馃槖 BAYAN WATA BIYU鉁岎煆� Da gudu ta fada dakinsa tana dariya cike da murna ta fada jikinsa abinda bata taba yimasa ba bama itaba mace bata taba kusantar jikinsa ba hakan yasa yaji wani iri banbarakwai, ya tsaida dannan wayarsa ya maida hankalinsa gareta ya kasa tsawata mata akan ta tashi amma yana son sanin meyasata farin ciki ta dago fuskarta tana murmushi tace yaya albishirinka duk ta saukar masa da kasala ya kasa amsawa illah idanu dayake binta dasu ta tunxure bakinta hade da jan dogon hancinsa tace kayi shiru kana kallona pls kace fari kyal kyal kyal ya saukar da numfashi yana kallon yanda ta dane ruwancikinsa kamar wacce ta hau doki kafin ya kalleta yace albishir din mene tace tor kace goro mana yace goro ta soma dariya tace rumaisa ta haihu tasami yaro, xumbur ya miqe xaune fuskarsa cike da mamaki yace waya gayamiki tace ummace tace gobe xasuje nigeria yaciro wayarsa ya kira umma abinda affiya ta gaamsa shi umman ta fadamasa yayi adduar Allah ya raya yaron kana ya kashe wayar yana kallonta Pherty 馃帳 馃懐 : fuskarta dauke da murmushi tace yaya kaima kanason baby ko ya gyada kansa tace nima inaso amma ni bansami baby ba, ta shagwabe fuska kamar xatayi kuka,ya kalleta tayi narai narai da idanu da alama batasan komai akan auren bane hrtake bata ranta haka yace kema xaki sami naki but let me free for now inajin barci affiya tace tor amma yaushe xamuje nigeria inaso naga jariri yace keda nigeria sai nan da two month ta fido idanu waje tace pls yaya biki kawai ya yatsina fuskarsa da alama ya soma gajiya da surutunta yace baxakije ba idan kinaso ganinsa kice a turomiki pic ko kiduba instagram amma kidaina mgnr gida kar mu sami matsala again ta tunxure bakinta ta sauka daga gadon tafice....... 6鈨�9鈨� A daren ranar sai faman juyi take akan gado tana wani.mummunan mafarki tayi dayayi matuqar raxanata ta soma qara mai firgitarwa hr cikin barcinsa yakejin qarar ya bude idanuwansa yana son gasgasta abinda kunnuwansa ke jiyo masa ihunta yakeji ba kakkautawa da sauri ya diro saman gado ya xira takalmansa ya fito dakin da kyar yake saukowa step yana isowa falonta magayaqi ya shigo danasa mutanen a firgice kowane da makaminsa guards dinsama suka shigo a hanxarce dauke da bindigoginsu馃檰馃徔 da hannu ya dakatardasu kafin ya shiga dakin tanakwance idanunta a rufe sai faman fadin take ammi xai kasheni.... xai kasheni ya rungumota yana fadin affiya affiya ta bude idanuwanta duk sanyin a.c xufa take yace waye xai kasheki ta soma hawaye tana fadin ba kaine kabiyo xaka kasheni ba yace ni affiya akan me xn kasheki ta fashe da kuka, ganin a tsorace take dashi ya riqo hannunta suka sauko saman gado suna isa falon ganin rigar barcice a jikinta yasa ya cire alkyabarsa ya sanya mata ganin sunfito ba wata matsala yasa ogan ya harba bindiga sama ai kuwa ta qara rudewa ta saki qara ta cakumosa yana ganin haka ya dauketa suka fice aka gadonsa ya sauketa yacire alkyabar yana kallonta ya kwantar da ita yaja lallausan blanket ya rufa mata Pherty 馃帳 馃懐 : ganin yanda jikinta k rawa yanayinta duk a tsorace mafarkin ya raxanata ynda taganshi ya nufota da bindiga qarar wanna bindigar ya qara tsoratata ta rumtse idanuwanta tana kuka sosai bai kulataba ya nufi hanyar toilet aikuwa da sauri ta diro tabiyosa ya juyo yana kallonta da mamaki yace menene kuma ni baxan iya xama nikadai ba yace toilet xakibini kenan ta gyada kanta ya boye mamakinsa a ransa yana fadin matsala shifa gsky sarki ya takurasa da yawa da wannan auren taya xai xauna....ta katseshi muje yaya nima xnyi xakiyi me? tayi shiru ganin hakayasa ya shige tabi bayansa hr cikin toilet ya qara juyowa yana fadin tor da kika biyoni hr ciki mexakimin ne baxaki jirani can ba tayi narai narai da idanu, ya bata fuska yace tor na fasa ki xauna a toilet din ta riqosa tana fadin tor ni kajirani yaya ya tsaya yana kallonta sai ta dabirce tace ka juya fuskarka can, ya juya cike da bacin rai yanda yabiye mata take juyashi son ranta Allah xai dawo mata ainihin yarimansa maiji da sarauta idan batayi hakali ba 7鈨�0鈨� Tunaninsa ya katse lokacin da take fadin muje yaya yace tor ki wuce mana ni xaki sanya a gaba ne? ta wuce yana biye da ita abaya tanafita ya janyo qofa jikake gam ta juyo tana kallon kofa ta tabe bakinta kawai ta tsaya xaman jiransa bai jima ba ya fito bai bi takanta ba ya haye gadonsa yayi kwanciyarsa hade da juya mata baya ta hau gadon ta xauna amma ta kasa kwanciya sai kallon dakin take, ya juyo ya hadota da jikinsa sosai sai ta soma kuka yace ina tsoron kada aljannu su xautardake abba ya doramin laifi amma inbakimin shiru ba Allah xn fitardake daga dakina koma menene ya firgitaki ya cinyeki ba ruwana ta qanqameshi tana girgixa kanta tana fadin am sorry Pherty 馃帳 馃懐 : tayi shiru tana saukar da numfashi bata jima ba barci mai nauyi ya dauketa ya janye bargon yana kallon fuskarta sleeping beauty ya fada a xuciyarsa ya dubi yanda ta qanqameshi kamar xata koma cikinsa yasani affiya yarinyace amma hr gobe yana mamakin yanda ta nuna masa mulki yana mamakin yanda take nunawa mutane mulki kuma ake binta ynda tace tunda mahaifinta keda qasa he lyks hr attitude sai ynxu yake ganin wautarsa naqin sanyata ajikinsa ya kula da ita tunda ynda yaxata ba haka takeba tana tsoronsa tanabin yanda yakeso yanason kasancewa tare da ita yana son shagwabarta yanajin feelings atare da ita amma bayason yasota yana tsoron soyayya bugu da qari shirme yake daukanta batada muhimmanci shiyasa bai taba engaging kansa da mata ba maxan dake bawa soyayya muhimmanci ma haushinsu yakeji shiyasa kullum suke cikin fada da bilal bai da magana sai akan mace amma shi kansa yana mamakin yanda ya sake da affiya hr sukayi wannan sabo da juna ya sani itace mace ta farko daya soma kwanciya da ita a rayuwarsa hr yake hada jiki da ita badan komai ba sai dan abbansa yace amanace kuma qanwarsa(to fa馃檴)shiyasa yake kula da ita a ynxu ya kaimata sumbata a goshinta kafin ya rumtse idanuwansa xuciyarsa cike da tunani iri iri barci ya daukeshi.... 馃摑 Hausa novel馃摎 [8:23am, 10/3/2016] Fatyma Zahra Too Nv: fertymerh xarah novels [12:54PM, 12/24/2015] Pherty馃帳 馃懐 : 7鈨�1鈨ULKI KO SARAUTA? 馃憫 Na fertymerh xarah 馃挒 Suna kitchen tare da sunyana tana bata lbrn qasarsu da yanda taxo garin hrtasami xama tareda prince acewarta tausayinta yasa prince yakawota gidan aiki cs iyayenta sun koreta ne saboda saurayintab ya yaudareta yayi mata ciki ya gudu affiya tace tor ina yaron dakika haifa sunyana tace ta haifi yaronne baixo da rai ba a asibiti ta hadu da prince sai takaimasa kukanta hryaji xai taimaka mata yaxo da ita asibiti amma yace badan yaji tausayinta bane danshi baya tausayin mata affiya ta jinjina kanta kawai sunyana ta kalleta tace wai prince baxaiyi aure bane ko budurwa fa bashi da affiya ta dan dubeta kafin tace ko kinason shine ingaya mishi sunyana ta saki qara mai qarfi tana fadin jesus jesus Christ heyyyy aiman dake xaune a falo ya shigo kitchen din yana kiran menene ganin ynda ta birkice yasa affiya tsorata ta dubesa tana fadin daga kawai nayi mata mgn shine ta tsorata haka ya xaro idanu waje yace kikace mata me? mekika gayamata haka wnda ya firgitata affiya ta soma ja da baya idanunta sunyi rau rau take kallonsa muryarta na rawa tace yaya ka tambayeta mana itace ta dauko xancen yayo kanta kamar xai daketa ta juya da gudu ta fice ganin ta fito kitchen din ta soma dariya, haka datayi ya harxuqasa dan ganin kamar ta rainashi dukata xaiyi duk ya riqeta acewarsa tana ganin yafito ta juya da gudu kicibis sukayi karo da juna saura kadan ta fadi yayi saurin tarota aiman dake kallonsu yasha jinin jikinsa a tsorace dan baiyi tsamanin ganinsa ba duk da yasaba kawo masa xiyarar baxata amma ta yau ta firgitashi nan fa fadawa suka xube gabaki daya suna kwasar gaisuwa gareshi juyowar da affiya xatayi ta kalleshi sai taga ya rikide mata cikin lokaci qanqani ya koma yarima merah dinsa sarautar tatashi yayinda qasaitar ta motsa masa kamar kullum bai amsaba illah yayi masu nuni da hannu akan sutashi cike da qasaita fuskarsa da murmushin ganin mahaifinsa ya qarasa gun maimartaba ya rungumeshi shima sarki cikin farinciki ya rungumosa kafin su qarasa cikin falo suka xaxcauna fadawa na tsaye da guards din sarki kafin kace me hr ancika gaban sarki da kayan abinci kamar dama sunsan da xuwansa aiman yace abba wannan xiyara haka ta baxata yaushe xaa daina min itane sarki yayi dariya sosai yana kallonsu yace naxo a baxatane dan inga irin xaman da kukeyi sai kuma na sameku lfy tunda gashi hr kuna wasa tare affiya ta juya tana kallon aiman wnda mamaki ya bayyana qarara a fuskarshi [1:13PM, 12/24/2015] Pherty 馃帳 馃懐 : sarki yacigaba da fadin naji dadin yanda na sameku daman nagayamiki affiya biyayya na janyo soyayyr miji xuwanki atare dashi ya janyo maku shaquwa wadda nake fatan ta dore hr abada haquri shine xaman aure kuma biyayyar aure wajibi ce shiyasa annabi s.a.w kecewa da xn umarci wani yayiwa mahaluqi sujada to dana umarci mace ta yiwa mijinta sujjada saboda girmansa agareta lokacin da Allah ya kirawo annabi xuwa sama yaga wuta yaga aljanna, sai yabamu lbr da cewa mafiyawan daga cikin wuta duk matane kuma mafi yawa sun butulcewa maxajensu, duk matar da takeso lahirarta tayi kyau to tabi Allah da manxonsa iyayenta da mijinta. 7鈨�2鈨� Ya juya kallonsa ga yarima yace kai kuma namiji Allah yabaka ragamar riqon aure gaba daya a hannuka domin acikin alqurani Allah yace maxaje masu tsayiwa ne akan matayensu kaji tsoron Allah gurin riqe matarka kasani amanar Allah baxai kyaleka ba haka kaima idan xa cuceta Allah baxai barka ba Annabi yace kowane mutum makiyayine mai kiwo ne kuma Allah sai ya tambayesa abinda yabashi kiwo, mijina gari shine wanda xai shigo gidansa da faraa ya tarairayi iyalinsa ya xauna dasu suyi wasa dariya ya fahimci matsalarsu. amma sai kaga wani namiji ya shiga gidansa ba sallama sai dai yayi gyaran murya daganan sai kowa yashiga taitayinsa harya fice baxaa ga murmushinsa ba to ba haka annabi ya koyar damu ba shi yana da lokacin matansa duk matsayinsa da muqaminsa yakan xauna yana taya matansa ayyukan gida da debe masu kewa Nana Aisha R.A tace mun kasance wani lokacin muna yar tsera da annabi wani lokacin na wuce shi wani lokacin ya wuceni A wata fadar kuma tace mun kasance muna wanka kwarya daya tare da manxon Allah(yarima ya dan kalli affiya a sace) A wata fadar kuma tace wani lokaci idan nasha ruwa annabi yana daukar abin ya dubi inda nasa bakina nasha yasha da gurinda nasha, sai kayi koyi da annabin rahama yadda ya xauna danashi iyali kaima ka kwatanta. [5:38PM, 12/24/2015] Pherty 馃帳 馃懐 : Maimartaba ya sake maida kallonsa ga affiya yace Annabi s.a.w idan mace ta shiga shaanin (hidimar)mijinta kotayi kwalliya domin neman yardarsa Allah xai rubutamata lada guda goma ashare mata munanan ayyuka guda goma kuma a daukaka mata darajarta kamar haka, idan ya kirata xuwa shimfida tayi masa biyayya hrta dauki ciki xata kasance tanada ladar mai yin axumi da sallolin dare da kuma wajen daukaka kalmar Allah wato jihadi idan naquda takamata xai kasance xafin naquda guda daya kamar wacce ta yan'ta baiwa mumina idan ta haihu babu wanda yasan gwargwado adadin ladarta sai Allah,kuma xai kasance mata da kowanne tsotso na mamma guda data shayar da yaron. idan ta yaye yaron sai ta fara sabon aiki haqiqa Allah ya gafartamaki abinda ya riga y gabata n xunubinki sai Aisha r.a tace haqiqa an baiwa mata alheri masu yawa to menene ku agareku maxa sai annabin rahama yayi dariya yace babu wani mutum daxai riqe hannun matarsa da nufin jima'i da ita sai Allah ya rubuta masa kyawawan ayyuka guda biyar idan ya hada wuya da ita yana da guda goma idan ya sumbaceta yana da guda ashirin idan ya sadu da ita Allah xai bashi ladar dayafi duniya hrda abinda yake cikinta idan ya tashi domin yin wankan janaba,ruwan baxai gudanaba a wani bangare na jikinsa har sai an shafe masa xunubansa a kuma daukaka darajarsa anabashi ladan abinda yafi duniya hr abinda ke cikinta saboda wannan wankan da yayi kuma Allah yana yiwa malaikunsa kirari yana cewa ku dubi bawana acikin dare mai sanyi yana wankan janaba ya sakankance nine ubangijinsa to ina shaidamaku na gafarta masa(ALLAHU AKBAR Allah yasamu a danshensu yabamu ikon bautamaka amin) nan duka dattijai da fadawa suka dauki kabbara basu affiya kadai ba kosu sun amfana da wannan sai suka xube suna godiya tamkar su akayiwa ma tsayin awa biyu sarki ya dauka tare dasu kafin yatashi, nan kuwa aka xuba qatuwar carpet tundaga falo hr inda motar sarki take, yayi masu kyauta mai girma kana suka shigar motar sarki tare da aiman domin ya rakashi airport acikin motar ya qarayi masa nasiha tare da roqonsa ya sassautawa affiya yace tor shikenan abba nadai na nuna mata mulkina da sarautata maimartaba yayi murmushi kawai * 7鈨�3鈨� Tfy suke cike da nishadi suna hira hr suka iso skul yai parking suka fito a jere suke tfy dayawa mutane sun birgesu sunga dacewarsu sai suke ganin ashe da gangan yake wulakanta matan skul din yana nuna masu isa da qasaita saboda yasan irin yarinyar dayake tare da ita mafi yawa matan dake sonsa idan sunganshi da affiya xasu nuna baqincikinsu qarara dan baqaramin kyau take dashi ba kuma sun dace sosai hr suna ganin kamanninsu shiyasa duk lokacinda friends dinsa na tambayesa menene matsayin affiya garesa xaice qanwarsace idan suka nuna suna sonta bai damuwa xaice abari tagama skul sannan suyi mgnr aure馃檴 kuma sun yarda da haka idan sukayi laakari da kammaninsu suna tsaye tana xuba masa shagwaba akan sai ya rakata hr cikin class ya xuba mata narkakkun idanuwansa yana kallonta yace tunda har na rakokinan to baxan qaraba daga nan library xnje i have alot of work to do ta langabe kanta hade da tunxura bakinta tana buga qafafuwanta a qasa cikin shigar shagwaba abinda yayi matuqar birge mutanen dake kallonsu hryasa suka qara yarda cewa qanwarsa ce hr suke tunanin inama sune affiya suke gaban prince suna wanan shagwabar hr yake bata lokacinsa akanta 7鈨�4鈨� Ta miqo masa dan qaramin yatsanta tace mu kwance qawancen da muka qulla jiya banayi yayi murmushi yana girgixa kansa yace baxaa kwanceba kuma baxan rakaki class ba....dai dai lokacin bilal ya qaraso gurin fuskarsa dauke da mumushi yake kallonsu [11:18AM, 12/24/2015] Pherty馃帳 馃懐 : yace yau naga abinda idanuwana suka dade basu ganiba aiman da qanwarsa cikin farinciki murmushi yarima yayi yace as u say amma ba wannan nakeson jiba affiya tace sai na rakata class tunda gaka kaxo sai karakata xnje library ynxu, kafin sun ankara tuni ya juya ya fice suka bishi da kallo kawai fuskarta dauke da murmushi take kallonsa tace yaya bilal nayi fushi shima dariya yayi yana fadin sorry sister suka jera atare suka nufi class dinta suna tafe suna hira cike da nishadi 7鈨�5鈨� yana xaune library ya tsurawa laptop dinsa ido, ya duqufa neman abinda yakeson sani tunaninsa da hankalinsa sunyi xurfi akanta dama haka yake da kafuwa da naci akan abinda yasawa gaba nabila ta shigo cike da kwarkwasa ta iso inda yake prince sannu da aiki ta fada tana xare madubin idanuwanta bai kalletaba bai kuma amsa ba illah cigaba da yayi da danna laptop dinsa bata damu ba idan da sabo tasaba da hakan ta xauna akusa dashi tana fuskantarshi pls prince ka saurareni batare da yakalletaba yace i think nagama magana dake tun jiya ko tace nasani shiyasa naxo neman alfarma idan xakaje gida nigeria nabika idanunsa akan qatoton littafinsa yace naki gidan uban fa? taji xafin mgnr amma sai ta hadiye tace inason xama da kai inaso na koyi halayyar dakakeso mace ta kasance dasu ko xaka aureni ya dan kalleta bayan ya tsaida abinda yakeyi kina tunanin xama dani shi xaisa na soki ta gyada kanta tana kallonsa ya daga kafadunsa hade da tabe bakinsa [11:45AM, 12/24/2015] Pherty馃帳 馃懐 : yace tor shikenan daga ya ki koyi zama dani kigani ko xan soki tayi murmushi tace xaka soni prince hrma ka aureni yace baxan soki ba kuma baxan aureki ba amma idan kina iya batawa kanki lokaci akaina u ar free hmmmm tayi ajiyar xuciya 7鈨�6鈨� tace inada hope akanka inasonka prince inason xama dakai kuma inaso na aureka caraf a kunnen affiya dake shigowa littafan dake hannunta suka xube a qasa nabila kadai ta juyo tana kallonta tace ki shigo mana sister meyasa xaki tsaya acan affiya jin ta ambaci affiya yasa ya juya yana kallonta ta sunkuya ta dauki littafanta batare da tayi mgn ba ta juya ta fice sai abin yabawa aiman mamaki ya soma tattara takardunsa da wayoyinsa ya dauki laptop dinsa ya fice itama nabila tabi bayansu tana kishingide a motarsa ganin yafito yasa ta qara tsuke fuskarta xuciyarta cike da tashin hankali batasan yaxata kasanceba idan ya amince xai auri nabila ya bude mota ya xube kayan dake hannunsa kafin ya juyo yana kallonta menene affiya ta tunxure bakinta tana qoqarin tsaida hawayenta karya fahimci abinda take ciki tunda baxakiyi mgn ba shiga motar muje gida ta xagaya xata shiga motar tuni nabila ta rigata shiga gaba ta juyo tana kallonsa a shagwabe tace wacece wannan meyasa baxata xauna abaya ba caraf nabila tace haba qanwarmu dan matar yayanki tashiga gaba menene abin damuwa cike da mamaki take kallonsu tace matarsa as in how? kafin tayi mgn aiman yace shiga motar muje affiya nagaji da tsayuwa tace yaya nifa a gaba nakeso na xaun ya dubi nabila yace kidawo baya kibarta ta xauna agaba ta daure fuska tace nima a gabanakeson xama yace tunda duk a gaba kukeson xama nixan xauna abaya k affiya ki tuqa motar,ta karbi key tana qoqarin shiga motar taga nabila ta koma baya ita dole sai dashi xata xauna. 7鈨�7鈨� ta maida qofar ta rufe tana fadin ai ni ba driver dinki bace da xaki hakince a baya na tuqaki,ta maida hannayenta a qirjinta ta rungume aiman ya fito fuskarsa a murtuqe yace to duk ku xauna a baya [12:00PM, 12/24/2015] Pherty馃帳 馃懐 : affiya tace amma yaya kasan nike xama a gaba ko ita wacece da baxata xauna a baya ba aiba motar gidansu bace taje ta hau drop mana nabila ta harxuqa karki nemi rainamin wayo dankinga ina lallabaki albarkacin yayanki kikeci da kinsan baki isaba ba drop xaa minba gidanku xn xauna koda abibda xakimin ne affiya ta girgixa kata tana fadin banaso naci albarkacinsa idan shi dake taqama da SARAUTA馃憫 yakasa laqwasaki yakasa baki umarni kibi ni xan nunamiki qarfin MULKI na dan baxaki shiga wannan motar ba idan kinada xuciya kije naki uban ya siyamaki taki mana....tas kakeji nabila ta dauke fuskar affiya da mari bata ankaraba affiya ta kaimata nata da lafiyayyen hannuwanta juyowar da xatayi aiman ya sake dauketa da wani mari yace for what reason xaki mareta,who d hell ar you da xaki mari qanwata wacece ke mekike taqama dashi MULKI KO SARAUTA 馃憫 da hr xaki kai hannuwanki akanta,baxan daukaba ki kiyaye nan gaba ta hadiye baqinciki da toxarcin da affiya da aiman yayi mata ayau gaban jamaa badan so ba dayau tabar aiman koshine autan maxa amma ba yanda ta iya Affiya taji dadin yanda aiman yayi kuma koba komai ya nuna mata matsayinta ko anxa kuma ta rama marinta amma fa taji xafinsa sosai ta bude motar tana hawaye ta dauki littafanta ta juya ta barsu tanaji yana kiran sunanta tayi masa banxa tasami drop ta shiga cike da takaici ya shiga motar, nabila na qoqarin shiga yaja wani uban birki yafito yana kallonta u ar very stupid, k wace irin banxar macece qanwata bata shiga motar ba kike tunani k xaki shiga, affiya ta hau drop ballantana k banxa idan dolene sai kinbini kema ki hau drop din mtsewww yaja dogon tsaki yashiga motar yajata da qarfi ya barta anan tsaye batayi fushi ba馃槼 kuma bataga laifinsaba dama ance so hana ganin laifin masoyi itama ta hau drop tabisu.....ikon God馃檴 馃摑 Hausa Novel馃摎 21 March at 19:10 路 fertymerh xarah n... More [8:23am, 10/3/2016] Fatyma Zahra Too Nv: Fertymerh Usman > fertymerh xarah novels [2:38PM, 12/25/2015] Pherty: MULKI KO SARAUTA? Na fertymerh xarah Tun daya iso gidan ya nufi sashenta amma sai yasami qofar falonta a rufe ya dawo kitchen yana tmbyr sunyana affiya fa cike da girmamawa tace ynxu ta shiga sashenta batare da ya sake mgn ba ya haura sama bai sauko ba sai wajajen goma na dare ya fito daga sitting room sunyana da nabila ne kawai a falon suna kallo yace sunyana affiya fa tace tun daxu bata fito ba ya xaro ido waje yace kinanufin ko abinci bata ciba ta gyada kai alamar eh batare daya kalli nabila ba ya haura sama ya dauko key ya nufi sashenta bata falonta sai ya nufi dakinta dai dai lokacin tafito daga toilet kallo daya tayimasa ta dauke dubanta gareshi ya tsura mata manyan idanuwansa tana sanye da rigar barci yar mitsitsiya iya gwiwarta mai hannun vest amma ba lallai bane ka iya hango jikinta tayi matuqar yimasa kyau she looks sexy ya kasa dauke idanuwansa akanta ya tako inda take tsaye fuskarta a daure yace fushin me kikeyi kuma akan wane dalili xaki hana kanki abinci kinaso ki hadani da sarkine ta dan dubesa kafin ta dauke kanta daga garesa tace ba komai 79 Yayi shiru yana kallonta tare da naxarinta yabriqo hannunta suka fice kitchen ya nufa da ita ya kalleta yace mekikeso kuku ya girka maki ynxu ta tunxure baki idanunta na ciko da kwallah yace kiyi mgn mana kinsan baxan tsaya ina roqonki ba ko tace bakomai sunyana ta shigo kitchen din tana dariyar affiya yace kinga maaikatan gida xasu taru akanmu sunamin dariya hawayen da take maqalewa suka xubo ya dubi sunyana yace metakeci da darene hadamin yanxu ya dubeta yana fadin kinfiye shagwaba affiya ashe haka ammi ke fama dake sunyana ta hada masa tabashi ya karba yaja hannun affiya suka fito nabila na xaune tana kallonsu itama affiya hankalinta nakan nabilar cike da mamakin ganinta gidan a wannan lokacin hr suka haura sama tana kallonta shima ya lura da affiya batason nabila a qasan carpet suka xauna fuskarsa a daure ya turamata plate gabanta yace kiyi ki cinye ina jiranki, ganin ba alamar ba wasa a tare dashi yasa ta somaci ba kakkautawa sai data qoshi ta kora da ruwan lemu ta dubesa a shagwabe na qoshi bai dubeta ba yace tor kije ki kwanta ta tashi ta nufi hanyar fita yace yau ba anan xaki kwanaba tunda kina fushi dani kixo kigayamin meke tsakaninki da nabila ta shagwabe fuska tana fadin bakaine xaka aureta ba ya xaro idanu yace ni affiya ta gyada kai alamar eh yace waya gayamaki haka tace ai naji tace tana sonka ka aureta yayi qasaitaccen murmushi sai akace maki ni aurenta xnyi koke da kike matata ai auramin ke akayi [3:13PM, 12/25/2015] Pherty: cikin jin xafin mgnrsa taje ta hau gado tana hawaye yaje ya rungumota yana fadin gayamin bakiso na sota ne ta gyada kanta yace meyasa tayi shiru ke kina sona ne nan ma fayi shiru yace tunda tana sona nima xn sota 80 Tayi saurin jaye jikinta daga nasa ta maida jikin pillow tana kuka sosai sai yaji hankalinsa ya tashi karo na farko a xamansu da ita, kardai ace affiya ta kamu da sonsa ne idan kuwa hakane baisan yaxaiyi da itaba tunda ba son soyayya yake mataba bayaga soyayyar jini ba wata da yake mata ya kashe fitilar dakin kafin ya juyo da ita ya hada fuskarshi da tata numfashinsu na sarqe dana juna yanajin bugun xuciyarta, cikin muryar rada yace am just kidding bana sonta ba maccen dana keso affiya ta maida kanta qirjinsa tana shaqar qamshin jikinsa kidaina damuwa da nabila kina wahalar da kanki akanta tunda ke har kin sameni nan ma shiru tayi masa meyasa kike kishinta murmushi tayi tana kallonsa yace ko kina sona ne? ta gyada kai hade da rufe fuskarta da tafin hannuwanta ya tsaya yana kallonta kafin ya sumbaceta a goshinta yana fadin i lyk ur dress yau kinmin kyau ya kwantar da ita hade da xira harshensa a bakinta wani abu takeji tundaga tsakiyar kanta hr xuwa tafin qafafuwanta tayi qoqarin janye jikinta daga nashi cike da tashin hankali ya saketa hade dabinta da ido da xuciya yana karantar weakness dinta tanada qarfin hali,tsiwa, ga ajan aji bugu da qari tana da taqama da kudi da MULKI amma batada power a fannin soyayya lokaci na farko da ya janyota xuwa jikinsa ya rungumeta ya sanya hannu cikin sumar kanta cikin wani salo na kwarewa da sanin weakness din duk wata lafiyayyar macce banda karkarwa da rawa da jikinta keyi cike da tsoro da fargaba da raxana na rashin sabo sai dai duk wata gaba ta jikinta ta karbi saqon da DAN JININ SARAUTA ke aikawa ta cikin gashin kanta xuwa sassan jikinta to such an extent dat lamarin yaxo wani limit beyond her capability to ignore..... karo na farko a rayuwarta data tsinci kanta a wata duniya ta daban dabata taba tsintar kanta aciki ba............... 81 kukan da take yadawo dashi daga cikin hayyacinsa, da ina yaje? hankalinsa da tunaninsa bai taba bashi akwai ranar da xai kusanci mace ba musamman affiya itama saboda shagwabarta da yanda take shigewa jikinsa ne bai taba sanin irin baiwar dake tattare da mata ba kenan although duk da yaji ana fadin matan kala kala ne kowacce da baiwarta but bai taba sanin haka mata sike ba sannan bai taba jin farinciki kamar irin na ranar yau ba gsky affiya tayi masa baxata hr yakejin baxai iya controlling din kansaba akaro na biyu(another taste of passion) [4:09PM, 12/25/2015] Pherty: bai taba sanin shi mabuqaci bane sai a daren ranar amma yana matuqar tausayinta karo na biyu kenan kukan da take hr acikin xuciyarsa yakejinsa amma dole ya kyaleta tayi mai isartabkafin ya soma rarrashinta (to fah yace bai iya rarrashin mace ba koya akayi yake rarrashin ynxu) ya qudira aransa koda baxai sotaba xai kwatanta xai kula da ita xai bata kulawa dai dai gwargwadon iyawarsa dan ganin farincikinta kamar yanda tasashi ayau(yarima an shiga layi) A gurguje pls 82 Tun daga lokacin yake bata kulawa yake qoqarin ganin yayimata abinda duk takeso yakan xauna ya bata lokacinsa akanta kamar yanda take biya masa buqatarsa batare da nuna gajiya ba aduk lokacin daya buqata duk da dauriya kawai takeyi xaman nabila a gidan ganinta yake kamar fanko batada wata sauran qima a idonsa tunda ga affiya gani yake duk tafi matan dayake gani a duniya duk da hr ynxu yaqi yardarwa xuciyarsa cewa yana sonta lokacin da tagane affiya matarsa ce kusan hauka tayi gidan bai damu ba duk da baiso tagane cewa matarsa bace shikam ya kasa gasgasta dalilin dayasa ya shaqu da ita hr bayason ganin bacin ranta bai yarda ya kamu da sonta ba lokutta da yawa sukan fita suyi yawo tare a qasa fadawansa na biyedashi a baya yana nuna mata gari wani sa'in ma akan doki suke yawon ko suje yin tserar doki tare tana daga gefe tana kallonsa da abokansa da haka hr sukayi watanninsu aiman ya kammala karatunshi duk da ita ynxu tasa qafa amma yanajin dole xasu riqa xuwa tare dan baxai barta ita kadai tana xama a pheonix ba cikin lokaci qanqani suka shirya suka dawo gida nigeria hrda nabila [7:51PM, 12/27/2015] Pherty: [11:11AM, 12/27/2015] Pherty: NIGERIA tym dinda jirginsu na sauka yana rungume da ita suka fito lokaci daya taga ya saketa juyawar da xatayi taga dogarawa su waxiri da sauran manyan fada a tsatsaye suna jiran saukowarsu ga motoci birjik sun kusa kai ashirin a airport din sun cika filin jirgin ma xnce daganinsu kasan na sarki merah ne juyowar da xatayi ta kalli aiman cikin sakan daya taga yarima hr ya rikide ya koma yarima merah mai ji da mulki, sarauta da kuma qasaita..... A tare suka sauko hr xuwa inda Aliyu da rumaisa suke tsaye wannan karon da ammi akaxo da gudu affiya ta nufeta ta qanqameta miss u ammina ammi ta nuna mata yarima dake shiga motarsa da sauri ta saki ammi ta nufi motar tuni ya shige motarsa gab da xata tashi ta juyo tana kallonsa tayi rau rau da fuska shine baxakamin mgn ba da ammi bata nuna min kai ba shikenan sai kabarni kayi tfyrka yayi shiru tamkar baiji taba dai dai lokacin motar ta tashi tace shikenan mundawo nigeria xaka fara nuna min mulki da qasaita kafara nunawa mutane cewa dama ba sona kakeyiba ko ya janyo hannunta ya saqala anashi kafin ya juyo yana kallonta yace banayi maki alqawarin baxan sake nunawa kowa ba sonki nakeyiba kin manta girman alqawari ne 83 Akwai wani mutum da ya tabayiwa annabi s.a.w alqawari amma tun kafin yaxama manxo yayi masa alqawarin xai kawo mashi wani abu (nidai na manta ko menene wlhy) sai sukayi alqawari da annabi cewa xasu hadu anan wurin ya kawo masa bayan kwana uku ashe mutumin ya manta daya tuna da gaggawa ya tafi domin cika alqawarin daya dauka, yana xuwa ya sami annabi xaune inda yabarshi sai annabi s.a.w yace haqiqa wannan matashi ka wahalar dani domin kuwa ina nan inda kabarni tun kwana uku ina jira kinga wannan kisa tana nuna mana girman alqawari da tsayawa akan cika shi, kinga manxo s.a.w tun kafin yaxama annabi yake tsayawa yana cika alqawari domin ya sauke nauyin dake kansa ko ban soki ba i will b with u forever u ar such a nyc sister affiyaa(chab wai ko sister) ya rungumota xuwa jikinsa ya kaimata kiss a wuyanta yana fadin karki damu dan na cnxa fuska a nigeria aike baxan canxamiki ba.... A gurguje pls Bayan sati biyu da dawowarsu akayi bikin bikin bude asibitin yarima da maimartaba ya bude masa da yawa mutane sun hallara gun biki masoyan affiya da aiman, wannan karon ma babu gayyata sai da halamcy taxo inka debe wadanda akaba katin gayyata, serdy, xarah dange, miss aysher,chuchu, mamu, kausar,shuwa, baby aysher, kdeey,jabo,fido, ammi,m.shakur,humy e.t.c da duka daukakin mutanen hausa novel wadanda ban ambata ba da taskar marubuta. Ana cikin hidimar bikinne affiya ta soma laulayin ciki karkuso ganin murna a family din nan take sarki ya yanta mata baiwa daya daga cikin bayi sauran tukwici kuma sai ta haihu aiman baxaa iya gane farincikinsa ba cos a baki yake baiso cikin ba as his age yanda yake gani yama xaace ya haihu shida ko mata baison asan yanada ita sai ya qudira aransa data haihu xaibawa umma kyautar yaron ya dauki affiya su koma pheonix dan baxaije dashiba amasa dariya 84 Kulawa take samu sosai fiye da da daga sarki haka suke xaune da nabila kamar wasu kishiyoyi [11:20AM, 12/27/2015] Pherty: rumaisa abin hr mamaki yake bata tace affiya wai ko xamanku a pheonix yaya maina yayi aurene tace meyasa kika wannan tambayar tace wannan dake xaune a gidannan wacece ita tace oho tun acan suke tare wai tanason ya auretane tace shine dan batada kunya tabiyosa hr gidan ubansa kuma ahakan takeso ya aureta affiya ta tabe bakinta tace ba laifinta bane laifinsane daya kasa tsawata mata tabar gidan tace amma kuwa xn sanarda sarki da umma dan cewa yayifa wai qawarkice kibarsu muga iya gudun ruwansu idan dai na haihu batabar gidanba xn wulaqantata dan xnsa afiddata sai dai nima yasa akoreni mtsew... ya koreki akan wane dalili akan karuwa dai dai lokacin nabila ta shigo kallo daya tayi masu tayi shigewarta dama ta kwana da sani duk bsu kaunarta duk suka bita da kallo kafin su maida dubansu ga juna rumaisa tace tanafa da kyau affiya anya baxata iya yaudararsa ba affiya tace kema da wani xance kike mace nawa ya gani mata nawa nayi hulda dashi wannan ma dame xata yaudaresa me take dashi kyau banxa dme take taqama MULKI KO SARAUTA ko daya rumaisa tabata amsa a sanyaye tace Allah ya shige mana gaba tace amin A gurguje pls (afuwan) BAYAN WASU WATANNI Cikin affiya ya shiga watan haihuwa [8:23PM, 12/27/2015] Pherty: ganin haka yasa mai martaba yace jakadiya ta koma sashen affiya da xama ranar jumaa da dare ta haihu a asibiti, ta haifo santalelen yaronta kamar yarima yayi kaki ya xubar gsky kamar ta baci sosai bama fuska ba hr yatsun hannuwansa dana qafafunsa duk iri daya ranar maroqa sun kwana kida busa sarewa da kide kide irin nasu na sarauta yarima mai claiming as his age ace yana da yaro sai gashi yana xirga xirga dakin umma inda aka maida affiya yaqi daukan yaron amma a sace yake kallonsa idan affiya tace ya dauki yaron sai ya daure fuska yana dauke kansa wai shi ba yaronsa bane 85 sanda aka kaiwa sarki yaron yayi masa huduba sosai kafin ya miqowa yarima yaron yace asawa yaronka albarka nan da nan ya daure fuska ya karbi yaron kamar bayaso yana kallonsa sonsa na shiga xuciyarsa he x beauty ya furta a hankali hr cikin xuciyarsa yaji sanyi da qaunar yaron ganin kamaninsa sak gareshi sai yayi masa addua yaba sarki ya fice da dare ya kasa barci yana son ganin yaron da kayan barci ya nufi dakin umma tym din affiya na toilet umma na hadawa affiya farfesu baima umma mgn ba batama ga shigowarsa ba ya nufi inda yaron k barci ya shafi fuskarsa hade da kaimasa sumbata dai dai lokacin affiya tafito toilet xumbur ya tashi yana daure fuska ya duqa kamar mai neman wani abin affiya tace yaya mekake.nemane sai alokacin umma ta juyo tana kallonsa da mamaki tace yaushe kashigo dakin inaji ko sallama bakayiba ko? ya yatsina fuskarsa bai tankasuba ya cigaba da dube dubensa kamar da gaske umma ta qaraso tana fadin mekake nema ko ka yarda wani abin ne ya tashi c'mon umma ba wani abu bane karki damar da kanki tor mekake nemane yanxu da dare haka, ya dafe goshinsa da hannunsa oh gosh.....sai kuma ya fice batare daya sake dubansu ba Bayan kwana biyu da haihuwarta duk sun hallara a qaton falon sarki duka family biyu both yan mulki da sarauta sakamakon kiran gaggawa da sarki nayi cikin isa da qasaita sarki k kallon nabila cikin rashin sani 86 Yace gashi kowa ya hallara kamar yanda kika buqata bansankiba bansan daga inda kika fito ba kuma bansan dalilinki na taramu anan ba gabaki daya falonn suka maida kallonsu ga nabila yarima,affiya da rumaisa kallonta suke cike.da.mamaki da tsoro domin suka dai suka san da xamanta inka cire masu aikin gidan shesshekar kukan nabila ya dawo da hankalinsu gareta duk jikinsu yayi sanyi ba kamar maina ba da hankalinsa yayi matuqar tashi sarki yace inaji kin taramu nan ne danki mana mgn ba kuka ba ta tsaida kukanta kanta a sunkuye tace ranka shi dade ni budurwar aiman ce tun muna pheonix ajinmu daya duk uwayen suka maida kallonsu ga yarima wanda yayi saurin sunkuyarda kansa qasa cike da tashin hankali ta cigaba da fadin munyi rayuwa dashi tun kafin aurensa da affiya hr xuwa ynxu data haihu muna tare 87 xamana dashi xamane na amana da soyayya duk qoqarina akan ya aureni yaqi ya yaudareni yaci amanata kuma yaqi aurena bayan da xanyi ko in boye dole sai na sanardaku domin kuwa ina dauke da cikinsa wata uku [8:56PM, 12/27/2015] Pherty: xumbur yarima da rumaisa suka miqe yayin da affiya ta sunkuyar da kanta qasa ta fashe da kukan baqin ciki duk iya qoqarinta akansa da irin soyayyar da take.masa ashe a banxa yana.bibiyar wata rumaisa tace qarya kike munafuka duk wani shirinki na banxane kuma baxaiyi tasiri ba dan baxai aure kiba, kowa anan da kike gani yasan halin yaya maina ansan abinda xai iya da wanda baxai iyaba auren sarauta sai jinin sarauta haka auren dan mulki sai jinin mulki kigayamin dame kike taqama MULKI KO SARAUTA? idan kuma kina tunanin wannan abinda kikayi mafitace kika nemawa kanki na aurensa to kinyi a banxa dan baxai aurekiba koda da gaskene ya aikata ta fashe da kukan baqinciki da toxarcin da akayiwa yayanta ta dauki yaronta zaid jikin aliyu ta fice tana kuka jikin umma da ammi nayi sanyi ba kamar na sarki da hr rawa jikinsa keyiba dan wannan toxarcine ga masarautarsu nabila ta cigaba da kuka tana rantse rantse cikin jikinta nashine鈥︹€︹€� 88 Bata qarasba taji saukar marin dana gigitata kafin kace me bakinta da hancinta sun soma fitar da jini nan take president ya daukesa da mari yace kai din me kai din bnxa hr ka isa ka toxarta mu kagayamin kakakaf xuriarmu waya taba haka meyasa ka kasa haqura da matarka ko kuma ka qara aure sai ga yarima ya fashe da kuka kukan danayi matuqar tsoratasu hr abin yabawa sarki mamaki umma kamar ta tayashi kukan takeji a ransa sai fadi yake innalillahi wa inna ilaihir rajiun domin kuwa ya tuna ayar Allah inda tayi nuni da cewa idan musiba ta sameku ku yawaita kiran WA'IZA ASABATHUM MUSIBATUN QALU INNA LILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJI'UN Aliyu ya riqosa yana fadin cool down yarima kayi magana mana ba kuka xakayi ba cikin wata irin raxannaniyar murya datayi matuqar tsorata kowa a falon sai da sarki ya tashi xaune lokaci daya falon ya amsa muryarsa datayi amo da lion voice who d hell is she, metake dashi, waye ita , mexanyi da ita, metake taqama dashi da har xaa mareni akanta ? duk falon akayi tsit kowa xuciyarsa cike da fargaba sai da sukaji tsoronsa(saura qiris wayata ta fadi dana dakata anan) a ransa jiyake kamar ya damqota ya shaqeta yakeji baitaba jin tsanartaba sai yau bai taba jin tsanar mace a xuciyarsa ba fiye da yau wannan yana daya daga dalilinsa naqin amincewa mace tor gashi duk kauce kaucensa ta rutsa dashi dama kana taka Allah na nashi 89 Affiya ta tsananta kukanta sosai ta karbi jaririnta hannun ammi ta fice tana kuka kai tsaye sashenta ta nufa ta hada kayanta da duk abinda take buqata tabar gidan batare da sanin kowa ba wayyo Allah [9:13PM, 12/27/2015] Pherty: Airport ta nufa ta shiga jirgin england tana kuka sosai kamar ranta tana tsaye bakin qofar jirgin ta juyo tana kallon nigeria tabbas tasan tayi bankwana da nigeria tabar dimbin masoyanta da kewarta batajin kuma xata dawo acikinta ta rumtse idanunta tana hawaye sosai kafin ta ware su akan jaririnta xan xamewa yarona uwa ta gari nabashi tarbiya gwargwadon iyawata,inbaka kulawa fiye data mahaifinka duk da baya qaunarmu nima a ynxu bana sonsa bana sonsa bana sonsa xuciyata tabarshi ba wanda takeso a yanxu sai yarona sultan Allah ka albarkaci sultan ka raya sultan abisa tafarkin musulunci amin ta sumbacesa tana hawaye ta juya ta shiga jirgin鈥︹€︹€︹€︹€︹€� Anan xn dakata muhadu a part two (amma a kasuwa) dan jin ya rayuwarta xata kasance a england,xata dawo gida nigeria ko baxata dawo ba? gskyne abinda nabila ta fada kokuwa qaryace? yarima xai aureta kuwa? a wane hali yarima xai tainci kansa idan ya wayi gari babu affiya da yaron dayake matuqar kauna axuciyarsa?xaiso affiya kuwa ya janye qudirinsa na qin mata a xuciyarsa? bama shi kadai ba duka family yaxasu kasance idan babu affiya a tare dasu? duk wadannan amsoshin suna cikin MULKI KO SARAUTA..2 80 Shin addini yayi gsky da yace ba lallai bane ka sami duk abinda kakeso ba arayuwa ka xauna lfy kamar yanda ta faru da SERLYMERH (makauniya)...... Yaushe ne soyayya takeyin tasiri a xuciya ta wanxu batare da sanin juna ba wanda daga humayd hr afra baxasu iya fassarata ba a littafin AFRA HUMAYD..... Soyayya ba lallai ta faru a sanda akaso faruwarta ba ita wata irin abace daba ruwanta da lokaci matsayi da dangoginsu abuce wadda k faruwa a duk sanda taso ta gudanar da tunani ta sarrafa gngar jiki kamar yanda tayiwa ZARAH da Dr.Saifullahi Bakori Ta taso cikin tarairaya gata da shagwaba a gidan arxiki mulki da bunqasa , babu abinda tasani sai taqama isa da wulaqanta dan adam haduwarta da Bilal ya sauya mata raayi inda duk isarta mulkinta dataqamarta suka xube a qasa IHSAN Haduwar kan hanyace ta xamo haduwar xuciyar Abdulsalam da Falmata ,aminci, tausayi, soyayya, ha'inci da xalunci sune sukayi gingimemen gini a rayuwar ALMAJIRA Abin tambaya acikin rayuwar JIDDAH meyasa kowacce bata auri wanda takeso ba amma ta samo soyyaya a gidan aurenta mami da jidda Soyayya ko sadaukarwa wanene yafi rinjaye a rayuwar AFNAN tsakanin Adnan da Affan Pherty tace xata iya fassara ta ta soyayya da defination mai yawa a LABARINA wanda neither Dr.fulani Gafai nor Marhoom experience it. Dariya take sosai ba kakkautawa kafin ta tsaida dariyar tana kallonsa tace ka ceto ni daga cikin wani hali dana shiga duk da cewa kaine sanadin haukata kuma kaika dai nakeso nake kishi baxan iya kwatanta ganinka da wata macce ba.... Humayd Danbatta yayi murmushi hade da rungumota yace ba wadda nakeso nake qauna a duniyarnan kamar ke bakida kishiya ke kadai kin isheni rayuwa kuma bake ba hauka har abada ina sonki HERLYMERTU Menene sirrin pherty, miss aysher da serdy daya janyo suka xamo taurari masu haske da walqiya a xukatan xaratan maxajensu koda yake sun auresune bisa tubali na soyayya SADTEEYASH TAGWAYEN MAXA ne,kamanni daya amma mabambanta a halayya da dabi'a duk da kasancewarsu gida daya amma they ar ol acting according to their experience,xamansu da Hamida ta sauya tunaninsu daga marar kyau xuwa mai kyau.... Daga inda pherty take xaune ta maido hankalinta ga jinin sarauta inda taji yana roqon Affiya kiyi haquri na tuba kece rayuwata qasaita ta a waje take baa gida, idan a gidane affiya keda qasaita ita keda ragamar komai nawa. ta juyo tana kallonsa da murmushi tace wane daga ciki MULKI KO SARAUTA? ya gyada kai yana murmushi鈥︹€ukansu ALHAMDULILLAH Luv u ol my fans Hausa novel adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *