adsense here

[8:22am, 10/3/2016] Fatyma Zahra Too Nv: Fertymerh Usman > fertymerh xarah novels
1) MULKI KO SARAUTA?
Na fertymerh xarah
Danqareriyar motace tayi parking harabar gidan,
yanayin parking din motar xai tabbatar ma ranta
a bace yake da sauri ta fito ta nufi cikin gidan
batare da ta kula da mutanen dake xubewa qasa
wurin gaidata ba
a babban falo ta taradda mahaifiyarta tare da
maaikatan gidan , ta shagwabe fuska kamar
xatayi kuka
tace ammi kinga yaya Aliyu ya hanamin sakewa a
party ya hanamin sukuni duk yabi ya takuramin
saboda kawai nasan wadannan kayan shine yace
sai na dawo gida.........sai hawaye sharrrrrrrr
ammi ta dubi shigarta kafin ta maida kallonta ga
aliyu dake shigowa falon
tace Aliyu ko meye damuwarka akan shigar auta
yace ammi da kanki kike wannan mgnr bayan
kinsan wannan shigar bata kamace taba tana
musulma, ammi ta bata rai tana kallon Affiya
tace auta yi haquri kibarsa, jeki cnxa kayan ko ki
dora jallabiya akai, affiya ta tunxure bakinta tayi
kwafa tafice falon tana qunquni
Aliyu ya xauna a luntsumemiyar kujerar dake
falon yana kallonta
yace ammi duk kece ke saganta yarinyar nan wlhy
tace menene riba idan na hana mata yin abinda
takeso a rayuwarta, yayi shiru ganin ta sauya
fuskarta
yace gobe xnje kaduna auren amir idan baffa ya
sauko ki sanar dashi
ta gyada kanta
tace Allah ya kai lfy
ya amsa da amin bayan ya maida idanuwansa ga
t.v
2
TUSHEN LABARI
Alhaji Ahmad merah wanda akafi sani da sarkin
xamfara, yana xaune abuja tare da iyalinsa yana
da mata biyu hjy xainab da hjy hadixa
hjy xainab yayace a gurin hjy amina (mahaifiyar
affiya da aliyu) tana da ya'ya biyu Aiman da
rumaisa
sai hjy hadixa dake da ya'ya uku duka mata
asmau sumayya da firdausi (duk sunyi aure
kasancewar sun girmi su aiman da rumaisa)
gidansu qaton gidane kamr unguwa, gidane da
yawanci mutane kewa laqabi da aljannah duniya
kasancewar dukiyarda aka narka a gidan ga kuma
sarauta
*
[8:54AM, 10/15/2015] Pherty: Alhaji usaman
wanda akafi sani da president mahaifine a gun
affiya da aliyu matarsa dayace hjy amina(qanwar
hjy xainab mahaifiyar aiman da rumaisa) asalinsu
shuwa'arab ne
Alhaji Ahmad da Alhaji usman abokan junane
shiyasa sukayi alqawarin aurad da ya'yansu
batare da sanin juna ba kasancewar aiman na
karatu a pheonix
yarima aiman wnda akafi sani da prince a
pheonix yana gab da kammala karatunsa na likita
yafito amatsayin Dr.Merah wannan shine burinsa
mutum ne miskilin gaske maiji da kansa maiji da
qasaita da sarauta
saboda miskilancinsa abinda bai shafe shi ba
baya shiga kuma yana da kafiya da naci akan duk
abinda yasawa gaba yana da tabbacin sai ya
samesa
mata da yawa na matuqar qaunarsa suna yawan
kawo kansu garesa saboda kyawunsa da ynda
yake tfyr da qasaitarsa
3
Bai taba shaawar ko daya daga cikinsu ba
saboda ba halinsa bane neman mata acewarsa
ma mata basa birgeshi sunfi bashi haushi shiyasa
da yawa yake bata lokacinsa da tunaninsa a
library yana karatu
bai taba so ba, bai taba fadawa akan soba, bai
san menene so ba bai dauki so da daraja ba ya
daukeshi tamkar damuwa da bacin rai ne shiyasa
baya sa kansa aciki yanajin haushin mutane dake
bata lokacinsu akan soyayya suke bata tunaninsu
da xuciyarsu akan so
[9:04AM, 10/15/2015] Pherty: wani abune da
xuciyarsa da gangar jikinsa sun kasa gasgasta
masa muhimmancin so
bai damu da kallon films ba musamman na india
saboda haushinsu da yakeji yana gani aduniya ba
mutanen dana kaisu xama wawaye kamr ynda
suka maida kansu bayin mata
aduniya yafi bawa kwallo da karatunsa
muhimmanci haka duk tunaninsa da burinsa
nakan kwallo da karatunsa sune ya dauka rayuwa
sune yake gani kamar ginshiqin rayuwa hr yake
ganin idan babusu rayuwarsa ta xama useless ba
wai soyayya da kashi casa'in acikinta duk
yaudara ne
Hankalinsa da tunaninsa nakan laptop dinsa,
xuciyarsa ta soma yimasa xafi saboda yakasa
samun abinda yakeso ya duqufa neman hanyar
da xai sami amsar assignment dinsa
yaja dogon tsaki bayan ya kawar da laptop din
daga gefensa badan ya haqura ba sai dan
nemawa xuciyarsa sassauci daga xafin data
dauka
4
Assalamu Alaikum ta fada cikin siririyar muryarta
mai xaqin gaske, ya amsa sallamar sanin
muhimmancinta batare da ya dubi mai sallamar
ba saboda jin muryar macece
bata damu da rashin nuna kulawarsa ba tasan
sarai kowaye aiman merah taja kujerar dake kusa
dashi ta xauna fuskarta dauke da murmushi
[9:21AM, 10/15/2015] Pherty: tace sannu prince
bai amsa ba bai kuma kalletaba kuma bashida
niyar haka sai ya lumshe idanuwansa yana
tunanin ummansa wanda ya xama dole yaje gida
nigeria dan ganinta
tace aiman kaqi ka kalleni balle nasami damar
sanarda kai abinda k tafe dani
nan ma shiru yayi idanuwansa a lumshe
bata saduda ba taci gaba da fadin
idan kudi kake taqama dasu mahaifina nadasu
idanma kyawune nima inadashi amma meyasa
kake wulaqantani meyasa kake nuna halin ko
inkula agareni duk da dimbin soyayyar da bake
ma
sai alokacin ya ware manyan idanuwansa akanta
sai da xuciyarta na buga saboda tsananin
kyawun da yayi mata baqaramin tsaita hankalinta
tayiba saboda mutuwar jiki da kasala dana
saukar mata
kallonta yake yanason gane wani abu atare da ita
ba abibda ya fahimta illah ita farace kyakkyawa
mai kaurin jiki gajera amma duk bata birgeshiba
ya dauke dubansa gareta ya rasa da wace kalma
xai mata mgn saboda baisaba da doguwar mgn
ba
ya soma kwashe manyan wayoyinsa da system
dinsa ya tashi xai bar wurin itama tayi saurin
tashi
5
tace koda baxaka aureniba ya kamata atleast ka
bani lokaci na nunama irin soyayyar da nake ma
kasoni koda na dan wani lokaci ne pls prince.....
ta fada idanunta taf da hawaye saboda axabtuwa
da take da qaunarsa sai alokacin yasami damar
mgn
yace kinga nayi kama da mutumin bnxane
tayi saurin girgixa kanta
yace kinga ina neman matane
nan ma girgixa kanta tayi
yaja dogon tsaki
yace ke banxa dake kina a hakan kike neman da
soyayya
tace nice banxa aiman
yace eh an fada idan k ba banxa bace meyasa
kike kai kanki ga namiji
tace laifine dan na nuna ma so aiman
[9:51AM, 10/15/2015] Pherty: yace so?
ta gyada kanta tana kallonsa
yayi murmushin dana qara fito da kyawunsa karo
na farko kenan a shekarun da ta hadu dashi a
skul din data ga murmushinsa
sai dai taganshi yana waya yana murmushi ko
idan yana tare da abokansa hakan yasa taji
matuqar farinciki a xuciyarta hr batasan lokacin
da tasaki murmushi ba a tunaninta murmushinsa
na nuna amincewa ne akan soyayyarta
ya katse tunaninta ta hanyar fadin baki gayamin
sunanki ba
tace aiman shekara biyu da haduwanmu amma
kace bakasan sunana.ba
ya tabe bakinsa ya juya xai fice alamar ko
ajikinsa tayi saurin shan gabansa
tace tsaya kaji pls sunana Nabila Moh'd, ya
gyada kansa kafin
6
yace nabila kiyi haquri aiman baisan meye so ba
baya son kuma yasani,
nayi matuqar mamakin yanda kika bawa soyayya
muhimmanci har kike xubar da mutuncinki da
darajar ki akan soyayya
what a shameless ya fada yan tsina fuskarsa tare
da kallonta a qasqance
xn gayamiki kifita hanyar aiman kibar xuciyar
aiman karki takuramin ki cnxamin ra'ayi pls
dont mean to hurt you idan kuma xuciyarki ta
tsananta akaina xn tausayamiki for only
friendship shima bawai xamu kasance tare
bane....nooo just xamu dinga gaisawane a hanya
shina ba kullum ba
da fatan my request will be accepted bai jira
amsar tab ya juya ya fice
[10:01AM, 10/15/2015] Pherty: itama xuciyarta
cike da qunci ta fice kamar ta fashe da kuja dan
baqinciki....
cike da isa da qasaita yayi parking din morarsa
ya fito da sauri securities da fadawa suka soma
xubewa qasa suna gaidashi
idan da sabo sun saba sunsan waye aiman .
yarima mutum ne dako gaisuwa wuyar amsawa
take a bakinsa sanin da sukayi masa ko sun
gaidashi ba amsawa yake ba shiyasa basu damu
daya amsa ba ko kar ya amsa
7
ya shiga cikin gidan batare daya kulasuba
ballantana ya amsa gaisuwarsu
toilet ya nufa yayi wanka ya fito yana tsane
kansa da qaramin towel cike da tunanin nabila
yana mamakin yanda xamani ya cnxa aynxu inda
mata ke bibiyar maxa saboda soyayyar bnxa
ya lura matan ynxu basuda aji shi baxai so mace
a rayuwarsa ba saboda rashin muhimmancinsu
agaresa
yaja tsaki cike da takurar haduwa da nabila ya
tsani yarinyar sosai ya soma shirya kayansa cikin
mintuna qalilan ya gama shirinsa ya nufi airport
dan xuwa nigeria
[10:24AM, 10/15/2015] Pherty: Tunda ya shigo
gidan ma'aikata ke xubewa suna gaidashi
sarki yayi mamakin dawowarsa dan bai sanar ba
yace yarima kodai da matsala ne irin wannan
xuwan baxata ba sanarwa
ya girgixa kansa yana yatsina fuskarsa
yace ba komai abba, nagaji 3wks kawai xnyi na
koma, maimartaba ya gyada kansa kawai
umma ma cike da mamaki take kallonsa
tace yarima koda damuwa ne atare dakai
yace nima i just decided to come today, inaso
naxo naga umma na yafada yana murmushi
itama murmushi tayi, rumaisa dake xaune gefe
tana kallonsa ta yatsina fuskarta
tace yaya maina nida ba'aso ba'ayi missing dina
ba sai arufe idanuwa daga kaina
batare da ya kalletaba ya janyo ice cream din
datake sha ya soma sha yana fadin
waya gayamiki hakan, inason ganinki sosai kin
manta ke kadaice qanwata dana keda bayan
firdausi
ta tunxure bakinta alamar shagwaba, ya kalleta
yaja hancinta yana fadin sorry sister bayan ya
tashi tsaye
yace umma xnje shan ice-cream rumaisa ta
kwadaitamin da wannan
ta gyada kai tana murmushi
tace adawo lfy ya juya yana murmushi ya fice
8
Tafito sanye da doguwar riga ta shadda tayi
matuqar fito da kyawunta wani siririn gyale ta
yana a kanta kasancewarta yarinya mai son
kwalliya yasa tafito sosai
a makeken falonsu ta taradda mahaifanta xaune
baffa yace kai kai kai auta wannan kwalliyar fa
sai kace xaki gasar sarauniyar kyawawa
murmushi tayi tana kallon Aliyu
tace yaya zan samu kadan kaini nasha ice-cream
ammi tace bayajin dadin jikinsa
ta qarasa inda yake ta riqo hannunsa
tace sorry cwt yaya
batare da yayi magana ba yaciro makullin
motarsa ya bata ta karba tana kallon baffa
baffa xnje shan ice cream
yace tor auta adawo lfy kisanardasu john acika
mota uku da bodyguards su rakaki shan ice
cream
ta gyada kanta tafice
*
[10:55AM, 10/15/2015] Pherty: Tafiya suke
ahankali motocinsu a jere a titi hr suka qaraso
wurin
tan daga cikin motar a xaune suka fito da sauri
suka bude mata motar
ta dade a xaune kafin ta fito da qafafunta masu
dauke da xanen baqin fulawa da surkin ja
ga mamakinsu suna qoqarin shiga aka tsaidasu
wai baxasu shiga ba
menene dalili ta tambaya fuskarta da alamar
tambaya
saboda MAINA DAN SARKI yan ciki
ta gyara tsayuwarta tana kallonsu a wulaqance
tace ni AFFIYA YAR PRESIDENT nace baxan
jirashi yafito ba saboda dai dai nake dashi abinda
yake taqama dashi nima inadashi
ta juya ga mutanenta
tace sujirata batare da tunanin komai ba ta kutsa
kai ta shiga ciki
9
A hankali take taka matattakalar benen shop din
tana tfy kamar bataso hr ta isa qofar tashiga
bata ankaraba sai jinta tayi ta fada ajikin mutum
shi kuma lokacin xai fito
da sauri taja baya shima yaja baya suna kallon
juna
yace ke bakida hankali ne bakisan da mutane
bane kike qoqarin fada masu a jiki, bakisan
kibada haquri bane
kallonsa take a wulaqance
tace dani dakai waxai bawa wani haquri kana
tunanin haqurina na xuwa akan kowane
ya tsuramata ido cike da mamaki dan mace bata
taba tsayawa tagayamasa mgn irin wannan ba
yace ke wacece acikin garinnan mekike taqama
dashi waye mahaifinki a fadin garinnan
murmushin takaici tayi saanan tayi taku daya
biyu uku ta juyo tana kallonsa fuskarta a murtuqe
tace ni mace dayace tamkar da dubu acikin
garinan bana taqama da komai face ilimina
mahaifina ba kowa bane face bawa agun
ubangijinsa
a wulaqance ya jefeta da kayan dake hannunsa
yace shiyasa naga kinxo maula anan kiyi haquri
da wannan ya juya xai fice cike da bacin rai
tasha gabansa ta xare siririn glass din dake
manne a idanuwanta tana kallonsa cike da bacin
rai
tace kayi kuskure a rayuwarka ka kuma manta ko
wacece a gabanka inaso kasani kuma kasa a
ranka affiya tafi qarfinka nesa ba kusa ba ni ba
ajinka bace kuma ba neman kai nake da kayaba ,
me kake taqama dashi MULKI KO SARAUTA?
SARAUTA ya bata amsa yana kallonta
[11:10AM, 10/15/2015] Pherty: yace kinga kuwa
tayi wa mahaifinki nisa kuma kinsan ni nafi qarfin
yinki bakida wata daraja da idanuwana xasu
dubeki dashi
ranta yayi matuqar baci xuciyarta ta soma xafi
tace mahaifina yayima nisa kai kanka ballantana
wata sarauta tak ta banxa...... tas kakeji ya
dauke fuskarta da mari ransa a bace
ta dafe kuncinta tana kallonsa dai dai lokacin da
ya xare baqin space din dake idonsa kallo daya
xaka masa kaga bacin rai a tare dashi amma duk
da haka kyawunsa qaruwa yayi ya nuna ta da
dan yatsansa
yace sarauta ba sa'ar yinki bace ki koma inda
kika fito kiyi tmbya akan sarautar merah ciki
kuwa hrda tmbyr ko waye maina aiman
ya maida glass a idonsa ya juya ya fice xuciyarsa
cike da qunci
itama sai ta rasa mexatayi sai ta juya tabar
wurin
10
Suna isa harabar gidan ta fito da sauri kai tsaye
dakinta ta nufa ta soma safa da marwa a
tsakiyat dakin hannayenta goye a bayanta
xuciyarta sai xafi take mata abinda bata taba
karo dashiba wai namiji ya mareta sai takejin
kanta wata iri kamar ba itaba
wlhy sai ta rama sai tayimasa abinda baxai
manta da itaba idanma sarauta ce itama ai tana
da alaqa da ita shi wace sarautar ce yake taqama
da ita
taja dogon tsaki dai dai lokacin hawaye na xubo
mata sai ta rama wlhy baxata barshiba yaci
bulus ya daki banxa
*
[11:17AM, 10/15/2015] Pherty: Anashi bangaren
suna isa gida wanka yayi ya shirya cikin qananan
kaya ya nufi garden wurin shaqatawarsa
ya xauna cike da damuwa xuciyarsa na quna
sakamakon yarinyar daya hadu da ita fitsararriya
ya lumshe idanuwansa a ransa tunani yake ko
wacece wannan yarinyar data kira kanta affiya,
metake taqama dashu waye mahifinta a fadin
abuja da hr xata raina sarautar mera
a iya saninsa da xamansa a skul ba a taba ci
masa mutunci kamr irin na yau ba bai taba
haduwa da macce marar tarbiya ba kamar ta bai
kuma taba sanin akwai macen daxata masa
rashin kunyaba kamar ita
nan da nan idanuwansa suka cnxa launi xuwa ha
saboda bacin rai
dolene ya dauki mataki akanta
dolene ya nuna mata kuskurenta domin sai yayi
mata abinda baxata taba mantashi ba
nan da nan ya soma samun nutsuwa a xuciyarsa
daya tuna marin da yayi mata koba komai taji
haushi yaga bacin rai atare da fuskarta shikuma
yaji dadin hakan
ya qara lumshe idanuwansa yana karanto
fuskarta
fuskarta mai laushi da tsantsi
a qasan xuciyarsa ya furta she x also beauty.
Hausa novel
[8:22am, 10/3/2016] Fatyma Zahra Too Nv: Fertymerh Usman > fertymerh xarah novels
[10:31AM, 1/30/2016] Pherty: 11 Mulki ko
sarauta
Na fertymerh xarah
Dariya yake sosai yana kallonta (wannan kenan
idan kaga murmushinsa ko dariyarsa yana tare da
ummansa ne)
yace umma kidaina wannan mgnr amma kinsan
rumaisa tanaso ta raina ni ne
rumaisa ta qare tunxure bakinta tana kallon
umma
umma kice yadaina bana so kofa agaban
qawayena xai daure fuska ko sun gaidashi hannu
kawai yake daga masu baya amma baya amsawa
sai su riqa cewa yayana bayada faraa basu taba
ganin dariyarsa ba he x not friendly dan Allah
umma kice ya gyara halinsa
yace tor ni sa'ankine da xnje cikin qawayenki ina
dariya
umma tace kai yarima kagayamin idan qanwarka
batayi farinciki dakai ba dawa xatayi
[1:04AM, 10/20/2015] Pherty: Idan bata sami
fuskarka ba tawa xata samu ya dauke dubansa
gareta da alama mgnr ta soma tunxurashi, ta
cigaba da fadin
bakaga ya'yan gwaggwonka ba,Aliyu da affiya ba
haka suke ba,aliyu yana bata lokacinsa saboda
affiya, duk lokacin da kaje gidan xaka samesu
tare inma nan gidan xasu xo tare suke xuwa
yace wai umma affiya na nan kuwa?
tace tor ina xataje bakason xumunci taya xaka
gane tana nan ko bata nan
yace ohhhhh umma kidaina min haka pls kullum
muna tare da aliyu, ko jiya tare mukaje nagaida
ammi amma banga affiya ba, kuma ban tambaya
ba kada yarinyar ta xata na damu da itane
ta tsura mishi ido cike da mamaki al'amarinshi
yafara bata tsoro halinsa daban ne dana kowa a
xuri'arsu
12
yace umma tayi girman rumaisa kuwa?
tace girmansu daya amma rumaisa xatafita jiki,
ya tabe bakinsa
yace chab, tor dan Allah umma kigayawa sarki a
hadata da ita da rumaisa amasu aure tunda sun
girma
tace kayi masu.mijine
cike da mamaki yace umma kamar wadannan ace
basu da samari haba dai umma yanda mutanen
nigeria suka bawa soyayya muhimmanci suke
bata lokacinsu da tunaninsu akan mace sannan
ace ba mai sonsu
tace ita rumaisa aliyu xata aura
affiya fa? ya tambaya
tace ita kuma yarima xata aura
nan da nan ya daure fuskarsa annurinta ya kau
idanunsa nayi ja abin yayi matuqar basu mamaki
dan har tsoro sukaji
[1:15AM, 10/20/2015] Pherty: tace yarima lfyrka
kuwa
batare da yayi mgn ba ya tashi yabar dakin,
rumaisa ta kalleta
umma yaya aiman fa idan ana negative yana
positive, yana abu kamar ba mutum ba dan Allah
umma xai tabbata baiyi aure bane?
ta girgixa kanta tana fadin
ina tsoron kada tunanina ya xama gsky amma
mgnr aure duk tare xaa hadaku
13
yana fita dakin wurin jakadiya ya nufa ya xauna a
kusa da ita yana fadin
baba rakiya kigayamin soyayya dolece
tace a'ah amma ai real ce ga kowa, ya girgixa
kansa
yace bandani baba, ni narasa gane yanda mutane
suka dauki soyayya wata aba alhali maxan da
matan duk suna yaudarar junansu ne, tayi sarin
katsesa
tunaninka kenan uban gidana amma ko wacce
rayuwa ginshiqinta soyayya da aure
ya tabe bakinsa
baxaku fahimceni bane saboda kun taso cikin
soyayya kunyi gini akanta, amma ni naxo ina
neman alfarma gareki jakadiya
jikinta na rawa ta sunkuya
tace ni ranka shi dade, kafadi ko menene xnyima
yace ynxu nakeji magana a bakin umma da gske
affiya xaa aura min?
[1:24AM, 10/20/2015] Pherty: ta gyada kanta
tace eh! ai affiya ba ruwanta yarinyar akwai kirki
yarima
ya tsuke fuskarsa
yace tor da ixinin wa nace ina sontane daxaa
auramin ita inaso kigayawa sarki cewa bana
sonta baxan aureta ba
cikin tashin hankali
ta russuna qasa
tace Allah ya ja da ran dan sarki idan nayi ba dai
dai ba a yafemin nace kodai bakada lfy ne
ya soma taba jikinsa
yana fadin kinga nayi ramane ko wlhy wahalar
karatu ce
tace ba wannan nake magana ba
cike da rashin sanin abinda take nufi
yace wacce rashin lfy ce baba rakiya
tayi jim tanajin nauyin maganar
14
Tace al'amrin ka ke ban tsoro yarima bakason
mace kuma bakason aure shine nace ko bakada
lfy ne
yayi murmushi cikin jin kunya
yace sai marar lfy.ne kawai bayason aure
ta gyada kanta
yace tunaninki kenan amma ni garau nake
tayi ajiyar xuciya
tace taya kake tunanin xan yarda dakai?
ya xuba mata manyan idanuwansa
yace inaji saboda naqi aurene hr kike xargina da
wannan tor shikenan na yarda a daura auren
ta fadada murmushinta
tace ynxu naji.mgn har nake ganinka a mutum
[1:34AM, 10/20/2015] Pherty: yayi dariya sosai
yace ashe ba mutum kike kallona ba kin dauka ni
aljanine
ta russuna tana fadin tuba nake ranka shi dade
ynxu yarima nake kallonka
ya tashi yana kallon agogon hannunsa
yace lojacinki ya wuce kafin tayi magana tuni ya
fice
ta bishi da idanu tana kallonsa
tana son komai nasa duk abinda xaiyi a natse
yake yinsa yana da sauqin kai sai dai akwai nuna
MULKI DA SARAUTA bashida hayaniya miskilin
gaske ne shiyasa duka yaran gidan tafi shaquwa
dashi saboda kirkinsa
15
Yanayi ne na damina garin ya limshe kamar xaayi
ruwa iskace mai dadin gske take.kadawa
ta fito a farfajiyar qaton wani boutique tanufi
motarta tana qoqarin shiga ta tsinkayo motarsa
na shigowa
tayi mamakin ganinsa yau shikadai ba security ko
daya atare dashi hakan yasa ta ja ta tsaya tana
kallonsa dan xata rama wulaqancinta
dai dai inda take tsaye yayi parking din motarsa
ya fito ya nufi inda take tsaye ya xare madubin
idanuwansa yana kallonta sama da qasa a
wulqance
[1:44AM, 10/20/2015] Pherty: yace ashe ke
matsoraciyace fa baxaki iya tafiya ke kadai ba sai
tare da bodyguards saboda ni ko?
tayi murmushin takaici ta kawarda kata gefe
batarr datayi magana ba
bodyguards dinta dake gefenta sukayo kansa da
bindiga tayi saurin dakatar dasu
tace kubarshi, shine fa mutumin da ya mareni
danaje shan ice cream
16
nan john yayi kansa a harxuqe ya saita bindiga a
goshin aiman
yana tsae yana kallonsu fuskarsa a sake babu
wani alaar bacin rai ko raxana atare da shi kuma
ba fargaba a xuciyarshi, illah hakan datayi bata
birgeshi ba ko kadan
cikin tsawa john
yace kaci albarkacin madam datace ta yafema da
sai nayi qasa da kai amma duk da haka kabata
haqur.......yayi shiru sakamakon marin da aiman
ya daukeshi dashi
fuskarsa a yatsine yake kallonsa
yace waya gayama ana min ihu aka karka sake
mamaki ya cika john bakinsa a bude yake
kallonsa yana kallon affiya yana jiran umarninta
kawai ya daukesa da alburushi
aiman ya harde hannuwansa a qirjinsa ya jingina
da motarsa tare da lumshe idanuwansa yana
tunanin yanda kwallonsu xata kasance ayau
[1:50AM, 10/20/2015] Pherty: ta tsura masa ido
sai taga yayi mata wani irin kyau da kwarjini
abinda bata taba gani a sauran maxan ba yafita
daban acikin maxa
tayi saurin kawar da tunaninta
tace sorry john kabarshi nixan dauki mataki da
hannuna sai na nuna masa koni wacece a fadin
garinnan sai na nuna masa qarfin MULKI yafi na
SARAUTA
ta juya tana kallonsa shima ita yake kallo jin ta
ambaci sarauta
tace idan ba tsoroba kashiga wannan motar ta
nuna masa motarta inaso naje dakai inda xn
hukuntaka baxan lamuntama ba sai nama
hukunci dai dai da abinda kamin
fuskarsa dauke da murmushi
yana son sanin hukuncin daxatamasa shiyasa ya
bude gidan baya ya shiga ya kishingida cikin isa
da qasaita yana latsar wayarsa..
Hausa Novel
[10:37AM, 1/30/2016] Pherty: [4:16PM,
10/21/2015] Pherty: MULKI KO SARAUTA
Na fertymerh xarah
Ta juya ga bodyguards dinta
tace kushiga dayar motar kuhe gida xan sameku,
ta shige ta ta motar taja ta fuuuuuuuuu
tafiya sunkayi mai nisa batare da sun tankawa
juna ba kafin ta juyo tana kallonsa fuskarta a
daure
tace kayi shiru ashe kai matsoracine ashe duk
mulkinka isarka taqamarka duk na banxane tunda
kake taqama da sarauta
hmmmm kaga naci nasara a tarkona na biyu
haka nake fatan samun nasara a tarkona na biyu
domin in banbance ma tsakanin aya da tsakuwa
murmushi yayi yana kallonta ta madubin motar
alamar ko ajikinsa sam abinda tayimasa baiji
haushiba illah birgeshi da tayi bai taba haduwa
da mace qarama mai taurin xuciya kamar ta ba
yace akowane lokaci nawa tarkon xai iya riskarki
domin kixama acikin shiri nima xan banbance
maki tsakanin affiya da aiman
murmushi tasakeyi akaro na biyu ta juyo tana
kallonsa kafin ta maida hankalinta kan tuqin da
take
tace kasan shi kudi ba abibda basayi duk da
matsayin mahaifina a qasar nan, ni mace dayace
daya mallaka a rayuwarsa a kaina xai iya rasa
komai nasa dan ganin farincikina
kanagani akwai wani tarko naka da xai sanyani
fargaba gudan ni jinin mulki wacce ke ji da kanta
fagen kyau ilimi kudi da kuma MULKI, kaga kuwa
affiya ta xarce tunaninka
ya kyalkyace da dariyar da bai taba yi ba koda
kuwa agaban ummansa ne aransa yana son sanin
wane irin mulki ne take taqama dashi amma
girman kansa da ajinsa ya hana ya tambaya
domin gani yake idan yayi hakan tamkar
girmansa ya fadi ne agareta
@)
yace kina gani kudi na iya magance ko wace irin
matsala a rayuwa,
kin manta akwai abinda kudi baxasu iya
maganinsaba,kamar yanda kike taqamar k mace
dayace agun mahaifinki
[4:32PM, 10/21/2015] Pherty: haka nima namiji
dayane agun abbana,saboda tsananin son da
yake min dayanada iko ko numfashi baxai barni
nayiba sai dai yamin, kada kibari xuciyarki ta
yaudareki gun jayayya da dan jinin SARAUTA
maiji da qasaita
qasaitaccen murmushi tayi dai dai lokacin datayi
parking harabar wani danqareren gida mai kyau
da tsada wanda mahaifinta ya bata domin ta riqa
hutawa kawai aciki
ta duba taga yanda securitis suke tasan xasu
tambayeta inda tasamo yarima saboda kariyar
lfyta
shikuma yana kishingide hankalinsa a kwance
taxo ta bude masa qofar mota
ya dauki kusan minti talatin bai motsa ba bai
kuma kalletaba harta soma tsarguwa da gajiya da
tsayuwa sai taga ya xiro qafafuwansa waje ya
fito yana gyara alkyabbarsa, ta nuna masu dan
uwantane kafin subarshi ya shiga
tfy suke cikin hadaddun falon masu ktau da tsari
har suka iso wani bedroom ta bashi ixinin ya
xauna saanan ta dubeshi tana murmushi
tace 2 days kawai xakayi anan kafin na maidaka
inda na dauko ka, ba komai xanyimaba kawai
hankali xn koyama yanda xaka riqa respecting din
mutane musamman irina, karkuma ka damu da
motarka nasa a ajiye ma ita, ba abinda xai
sameta
19
ya tashi yayivtaku ahankali daga inda yake xaune
hr inda take tsaye yaxo dab da ita
yace well gsky kinyi qoqarin sato dan sarki ki
buya ta hanyar amfani da basirarki da wayonki,
mace bata taba birgeniba sai ke domin kece mace
ta farko dana soma haduwa da ita fitsararriyar
mace irinki mace marar tsoro (i lyk d game) sai
dai abinda xan miki nan gaba baxakiji dadinsaba
tace ba'anan gixo ke saqa ba wayarka nakeso
kabani domin ban amince da ka kira kowa ba
[4:52PM, 10/21/2015] Pherty: batare da yayi mgn
ba ya juya ya kwanta a luntsumemen gadon
yace kinsan dan jinin sarauta baisan komai akan
wahalaba bai iya komai ba da fatan kin shirya
hakan
ta juya ta fice batare da tayi magana
yabi dakin da kallo yanayinsa ya birgeshi bai cika
hayaniyar kayaba komai a natse
ya tashi ya nufi inda yake tsammanin nan ne
toilet ya shiga yayi wanka
kusan minti hamsin da shigarsa kafin ya fito dai
dai lokacin ta shigo dauke da qaton tire cike da
kayan marmari ta dire akan wani qaramin dianing
ta juyo tana kallonsa yana tsane jikinsa da towel
faffadan qirjinsa ta tsurawa ido tana kallo mai
cike da yalwar gashi ya kwanta lub a qirjinsa
akan tsantsinsa sai sheqi yake, tayi saurin dauke
idanuwanta akansa
tace waya baka ixini kayi wanka? batare da
yabata amsa ba yaje ya rufe qofar dakin ya juyo
yana kallonta
yace au kinga kin manta baki sanardani karnayi
wanka ba kuma nayi, taja dogon tsaki ta dauke
kanta daga garesa
yace kinga ko yanxu am d winner an u ar d
looser, saboda kin daukoni kin kawoni gidanki
kinamin hidima tabbas bakida banbanci da
kuyanga agareni ke baiwatace
ta juyo idanunta jajir saboda bacin rai ga
kalamanda yayi mata ba'a taba wulaqantata ba
kaar yau wai itace baiwa kuma kuyanga
ya duba kan mirrow kakakaf ba irin man da yake
shafawa ya tabe bakinsa yana kallonta
yace madam wannan kallon fa na menene ko ba
gwarxon namijine a gidanku
20
ta gyara tsayuwarta hannuwanta a qugunta
tace har yanxu banga wanda yakai yayana
haduwa ba domin ya fika a fagen komai
yace shiyasa naga kin nace da kallona kinkasa
dauke idanunki akaina.....bana cire kaya na
maimaita fa.
taje ta bude sirf ta ciro masa wasu hadaddun riga
da wando nasu kyau da tsada ta bashi, na yaya
aliyu ne da baffa ya siya masa a wata tafiya da
yayi canada
shikansa kayan sunyi matuqar birgeshi amma sai
ya yatsina fuskarsa
yace wadannan kayan sai kace mai aikin dako
bata kulashiba bata kuma nuna damuwartaba
amma taji xafin mgnr
ya shiga toilet bai jima ba ya fito kayan sunyi
matuqar karbansa sun qara fito da kyawunsa a
xuciyarta ta yabahakan har batasan sanda ya iso
dab da itaba yasa hannu ya shafi fuskarta tayi
firgigit
yace kallon ya soma isata fa madam
[5:15PM, 10/21/2015] Pherty: taja tsaki saanan
ta sauke farantin data shigo dashi qasa
duk suka xauna a lokaci daya ta soma gyara
fruits din tana ajiye masa a gabansa amma ga
mamakinta ko kallonsu baiyiba
yace baa sabamin da hakaba ban taso da
wannan halayya ba
an sabamin a duk lokacin danake cin abinci ko
kuma ake bani ana min hira da labarai masu
sanya nishadi kuma ko wace rana da labarin da
xaa min
ta jinjina kanta a ranta tana qiyasata irin
sarautarsa da qasaita ita a xahirin gsky batada
wani lbr da xata bashi.... kafin tayi mgn tuni
wayarsa ta soma qara
ya dauki wayar ya duba ganin maimartaba ne
yasa yadanvtaso daga kishingiden da yake ya
kara wayar a kunnensa
yace abba, daga can bangaren anka soma mgn
21
yarima kana inane, yaxaka fita ba securities
yayi shiru kafin
yace abba gani hanyar xuwa kaduna gurin...... ya
katse sa cikin tsawa
da izinin wa? meyasa xaka fita kaikadai kabar
matakan tsaronka, tor ka juyo da motar kadawo
duk kasa hankalina ya tashi ya tsinke wayar
yayi shiru yana kallon wayar kafin ya dubeta
yace sai kitashi ki maidani inda kika daukoni
ta kyalkyace da dariya
tace ai ba inda xakaje sai kayi kwanakin dana
dibar ma
batare da yayi magana ba ya tashi ya fita daga
dakin
tayi murmushi
tace ko kaje aikin banxane dan baxasu barka
fitaba sai da ixinina
baifi minti biyar ba yadawo ya dubeta karo na
farko a tsayin rayuwarsa da yasan ya dubi mace
da kalar tausayi
yace inason mahaifina bana son bata masa kamar
yanda bayason bata mini, mahaifina yanada
daraja agareni
tayi banxa kamar batajinsa
ya xuba hannayensa a aljihunsa yana kallonta
yana furxar da iska a bakinsa
yace amma kinsa xamana dake gida daya ya
haramta ni ai ba.muharraminki bane daxaki
tsareni a gida
Allah ya hana mace da namiji su kebe guri daya
idan ba muharraman juna bane so koba danni ba
ki tashi muje kodan fadar Allah
ta tashi ta fice yabi bayanta a ransa yana
sonvtuna irin abinda xai mata ya rama dan baxai
kyaletaba sai ya rama.
WANNAN KENAN?
Hausa novel
30 January at 10:39 路 fertymerh
[8:22am, 10/3/2016] Fatyma Zahra Too Nv: Fertymerh Usman > fertymerh xarah novels
[5:29PM, 2/2/2016] Pherty: 22 MULKI KO
SARAUTA
Na fertymerh xarah
Da sauri ya nufi cikin tafkeken falon abbansa ya
samesa kishingide ga fadawa duk sun cika falon
ya xauna a qasan carpet tare da tankwashe
qafafuwansa
duj fadawan suka xube qasa suna gaidashi cikin
girmamawa
bai amsa ba bai kuma da niyar amsawa illah
hannu daya daga masu, duk suka juya suka bar
falon al-adarsu kenan idan yarima ya shigo inda
sarki dole kowa xai fita daga falon
ya matso kusa da mahaifinsa ya riqo hannunsa
yace ynxu dan Allah abba daace da gske ina
hanyar kaduna haka xakasa na dawo komai nisan
danayi
sarki ya gyada kansa hade da lumshe idanuwansa
yace ko laifine dan na nuna fmdamuwata akan
ka, inbanda wautarka menene na fita ba security
ya gyada kansa kana ya kawar da mgnr ta
hanyar fadin
gobe xn koma phoenix skul na buqatata muna
gab da exam
yace ummanka bata gayama mgnr aurenka ba?
ya tsurawa abban nasa manyan idanuwansa
xuciyarsa na bugawa a duk lokacin da aka
ambaci aure
yace wa xaiyi aure ne abba?
yace yarima xai yi aure
yace abba ka manta bnda wadda na tsaida
yace koka tsaida ko baka tsaidaba dole xn.ma
aure kafin kadawo xakaxo ka riski matarka
23
Nan da nan annurin fuskarsa na kau ya bata
fuskarsa
yace abba as my age am too young, early
marriage sai kace mutumin qauye, kabarni nakai
30yrs an above lokacin na mallaki hankalin kaina
amma abba i cant control any girl yanxu, xn iya
kamuwa da hawan jini, abba bakasan mata
tension bane?
[5:54PM, 10/21/2015] Pherty: sarki kallonsa yake
cike da mamaki
yace yarima aure ne bakaso?
yace banaso abba
yace tor sai anyi
yace amma abba..... ya katsesa
yace sai fa anyi kuma duk lokaci daya da yan
uwanka inyaso ka kashe matar yar'uwarkace
koda amanarta kaci
ya tashi ransa abace yabar falon kai tsaye dakin
ummansa ya nufa
yanda ya shigo dakin fuskarsa a daure ba
walwala ya sanya duk masu aiki,bayi, da kuyangu
dakin suka fice da sauri jikinsu na rawa
yace umma banason wani aure da xaamin kiyi
gaggawar tsaida abba domin komai xai iya
faruwa da auren
har yau banga wacce nakeso ba banga wacce ta
dace na soba ba kuma xn xauna da wacce
banaso ba (magana yake cikin sanyin murya ba
hayaniya dabiarsa ce ko fada yake baxaka gane
ba saboda bai saba fada ko daga murya ba)
tayi shiru tana kallonsa
tace shikenan xnyi masa mgn
xuciyarsa ta danyi sanyi, sai dai bai nuna haka ba
ya juya ya fice
24
Parking tayi ta fito rataye da jakarta ta shiga
super market din
duk akan idonsa yana ganinta tana sanye da riga
da wando na pakistan wani sirirn mayafi ta yafa
akanta
ta sanya wasu irin takalmi masu tsinin gske da
kyar ma take tfy akansu
yasa daya daga cikin mutanensa su xuba kwarfar
ayaba a qasa dai dai inda take fitowa
haka kuwa akayi
ta jima kafin ta fito ana biye bayanta da kayan da
ta siyo
tana tafe tana latsar waya,gab da xata isa
motarta cikin rashin sa'a suuuuuuuuuuuu tayi ta
fadi dum sai da tasaki qara
da sauri ya fito daga cikin motarsa xuciyarsa
wasai sai faman murmushi yake
mutane suka iso wurin wasu mata na kama mata
ta tashi amma duk taji ta muxanta irin tfyr da
take tana kuri ta fadi gashi duk jikinta ya lalace
da dirty hartana kyamar kanta
ya kwashe da dariya yanatafa hannayensa ta juyo
ta tsaida idanuwanta akansa
dariya yake sosai har lokacin bai daina ba , ta
qara bata fuskarta ta bude notarta a xuciye xata
shiga
yace wait wait, anyi biyu saura na uku shi xaifi
ciwo akan wannan, ynxu muna (2-1)
ta gyara tsayuwarta tana kallonsa sai ynxu ta
gane sharrinsane
tace har abada baxan barkaba nima wanda
xanma sai kaji ciwonsa fiye da wanda kamin a
yau, sai na nuna ma qarfin MULKI yafi na
SARAUTA
ya tsaida dariyarsa yana kallonta
yace tor shikenan mu xuba nidake agani waxaiyi
nasara MULKI KO SARAUTA
ya juya ya fice yana murmushi
mutumin da ya biyota da kayan datayi sayayya
yace ki bude booth hjy nasa miki kayan
a harxuqe take kallonsa cikin tsawa
tace banaso ko dole ne, ta shiga motarta ta tada
ranta abace wlhy baxata barshiba sai ta rama,
taja motar da qarfin tsiya fuuuuuuuuuuu
[5:32PM, 2/2/2016] Pherty: [4:04PM, 10/22/2015]
Pherty: Mulki ko Sarauta?
Na fertymerh xarah
Tana isa gida ta soma safa da marwa a tsakiyan
dakinta hannunta na goye a bayanta
ta qudira a ranta baxata barshi ba sai ta rama
tayi kusan minti talatin a tsaye tana tunani kafin
dabara ta fado mata
ta dauki key din motarta ta fita
hotel din datasaba ganinsa ta nufa
kai tsaye ta nufi inda ogan ta fadi buqatarta
ya xare idanu yana kallonta
yace madam DAN SARKI fane
tace ni kuma YAR PRESIDENT ce sarauta tafi
mulki ne, kada ka rainamin da wayo, ta bude
jakarta ta xaro bandir na yan dari biyu ta ajiye
agabansa
tace ba shawara nake nema ba umarni nake ba
ka matuqar bakamin abibda nace ba wlhy kaji na
rantse u will end up ur lyf in prison
gabansa yayi matuqar faduwa hankalinsa ya tashi
yaji dama baya wannan aikin, ta tashi tana
kallonsa a wulaqance ta dubi agogon hannuta
am expecting ur call, daga nan xuwa karfe goma
dan nasan lokacin xai iso, ta jefa masa
complimentary card dinta ta juya ta fice
26
Akai akai take kallon agogo jikinta har rawa yake
akirata
kusan awanni uku tana xaune kamar a mafarki
taji wayarta na ringing ganin baquwar number ne
yasa ta dauka da sauri
Hajiya an kammala aikin, ta tsinke wayar ta tashi
cike da farinciki da kira John take sanardashi
dama yanada haushinsa tun ranar da ya maresa
su uku sukaje hrda yarinyar john
kaivtsaye dakin da ya sauka suka nufa, ta tafa
hannayenta tare da wata irin dariyar farinciki
ganin yanda yake barci haiqan
[4:45PM, 10/22/2015] Pherty: ta juya tana kallon
yarinyar da suka xo da ita bayan ta ciro wayarta
ta kwanta a jikin yarima, affiya na daukarsu pic
ta rungumoshi nan ma ta dauka, dama kala biyu
takeson yi
tayi dariya sosai tana kallon pics din sun dauku
yanda takeso
suka juya suka fice, sukaje suka wanko ta
miqawa john
tace kaje ka nemi gidan sarautar mera ka
tabbatar da cewa wannan saqon ya isa hannu
maimartaba shi nakeso kabawa shinakeso
yagani.
john ya karba ya gyada kansa ya fice ita kuma
tayi shigewarta inda amminta
27
Duk inda ransa ke baci ya gama baci hankalinsa
yayi matuqar tashi sai safa da marwa yake cike
da bacin rai
yace ashe kai yaron banxa ne yarima, ashe
xamanka a waje yasa kamanta tarbiyarka har
kake son batamin xuri'a da SARAUTA
hankalin umma a tashe yake itama tana cike da
mamakin ganin wadannan pics bakamar yarima
da yake gani tamkar a mafarki bane danshi a iya
rayuwarsa bai taba neman macce ba yanda ya
tsani mata tayaya xaiyi hulda dasu irin wannan
sarki ya cigaba da fadin
kafita xakka a cikin ya'yana,kana wannan dabi'ar
kake kiran bakason aure kuma kake jiran sarauta
ta,
angayama mutanen banxa ke gadon sarauta
kome?
(cikin kwallah sarki)yace yarima kodan kaga kai
kadaine namiji gareni, kaga irin sonda nakema
yasa kanemi ka taxartani a idon duniya
hankalin yarima ya tashi, tunda aka haifesa bai
taba shiga tashin hankali kamar yau ba,shi a
rayuwarsa baisan wani abu tashin hankali ko
damuwa ba sai wannan karon
kuma ya kasa kuka kamar yanda yaga mahaifinsa
nason yin hawaye,saboda shi a rayuwarsa ya
dauka mutuwar mahaifa kawai ake ma kuka
bayanshi baisan wani dalili daxai sa ya xubar da
hawayensa ba
sai ya matso ahankali kusa da maimartaba
yace abba am confused, inaji fuskana ne aka dora
amma ni bansan nayi wannan ba, ban taba
neman macce ba i hate gals in my........tas sarki
ya daukesa da mari
yace karka maidani wani shashasha dai baisan
abinda yakeyi ba,
idanu jawur yake kallon mahaifinsa, karo na farko
a rayuwarsa tun tasowarsa da sarki ya sanya
hannunsa garesa, bama shiba ita kanta umma a
tsorace take da sarki yaune rana ta farko daya
soma dora hannunsa ajikin aiman da sunan duka
tun haihuwarsa
hakan yayi matuqar tunxura yarima ya tashi xai
bar dai dai lokacin wayar yarima tayi qara alamar
msg ya shigo dayake wayar na hannun sarki sai
ya buda
ga abin da'aka rubuta
hhhhhh wannan kenan,
Nasan duk yanda akayi ranka na baci hankalin
iyayenka ya baci but x not my wish inga na bata
ran iyayenka, only you kai nakeso naga ranka ya
baci kamar yanda kake son ganin nawa ya baci,
ninasa akayima wadannan pics, we shall meet in
nxt episode.
[5:09PM, 10/22/2015] Pherty: Sarki ya kallesa
yace ban fahimci komai ba, kodai da gske ne
baka aikata ba wannan msg ya nuna kamar sharri
ne aciki
yarima ya tashi fuskarsa a murtuqe batare dayayi
mgn ko ya kallesa ba ya fita daga falon
28
Gidan ya bari ya nufi hotel din dan yana kyautata
xaton dasa hannunsu
dama tasan xaixo shiyasa ta tsaya jiransa
tana ganin motarsa ta shigo harabar hotel din,
tafito daga cikin tata motar idanunta boye a cikin
dark space tana taunar cingam tanufi inda ya
tsayar da motarsa
ya fito batare da ya kalletaba ya nufi cikin hotel
din
kamar yanda yayimata haka ta masa
tace hey wait wait, nice nasa su, to ma mexakaje
kayi masu dukansu xakayi ne kome?
ya juyo yana kallonta ya tabe bakinsa ya qaraso
inda take tsaye
yace fyn an gud, kinfa yi qoqari gsky, wannan
karon na yaba maki sai dai baki birgeni ba kuma
baki batamin rai ba kamar yanda kike xato,
abinda na fahimta da bacin rai a rayuwa shine ka
nemi abu ka rasa ko kuma kasanya soyayyar
iyayenka shine nasani bacin rai
bawai wannan wasar da kike ba, jinjina maki
danayi kuma kinci lagon mahaifina hr ya yarda,
but by main looking 2ru my mothers eye nagane
bata yarda ba bata amince da xan iya aikata
hakan ba shiyasa nima bn damu ba illah mamaki
kawai danayi
tayi murmushi tana yatsina fuskarta
tace watever it's kai kasani nadai rama, aduniya
bnga wanda xai tabani na kyalesa ba banga
wanda xai raina qarfin MULKI na ba
yace ynxu ma aka fara nima baxan kyaleki ba
tabbas karo na uku baxakiji da dadi ba idan kina
tunanin na baya wasa ne tor wannan na gske ne
kuma you must regret, sai kinyi dana sanin hada
qarfinki da jinin SARAUTA
Tace am waiting for you, bana tsoron duk wani
tarko naka saboda ina taqama da MULKI na,
yanxu mun2-2 .
yace xn gani tsakanin nidake waxai yi nasara
MULKI KO SARAUTA?
tace MULKI...
yace tor shikenan mu xuba mugani,
ya juya ya shiga motarsa ya fice itama tashiga
tata tabar hotel din.
Hausa Novel
[5:35PM, 2/2/2016] Pherty: [5:26PM, 10/22/2015]
Pherty: MULKI KO SARAUTA
Na fertymerh xarah
Ya fito a gurguje yana gyara alkyabarsa sauri
yake yaje partyn kafin lokacin dagawar jirginsa
yayi
in banda partyn amininsa ne kuma yaxama dole
agaresa da baxai jeba
ta fito sanye da doguwar riga mai kyau da tsada,
fararen duwatsu ne a gaban rigar tayi matuqar
fito da kyawunta
a hankali take jan motarta cikin isa da qasaita
harta iso wani qaton harabar hotel inda yake cike
da mutane
tayi parking din motarta ta suri jakarta qarama ta
fito, tun daga nesa akayo mata caaaaa..... da
idanu ana kallonta
da sauri na'imatu tavqaraso gareta wadda itace
amaryar, rumaisa na bayanta
na'ima tace nayi fushi bida angona sai yanxu
xaki xo tor ki koma
sorry naima kinsan halin baffana musamman ma
idan yana gari
[5:47PM, 10/22/2015] Pherty: tayi murmushi taja
hannunta ita kuma ta riqo hannun rumaisa suka
isa cikin qayatavcen wuri da aka qayatashi yayi
kyau kamar a wurin turawa
ta gaisa da ango suka danyi barkwancinsu da
suka saba kafin su xauna, dayake an jima da fara
events sai bata sami ganin komai da yawa ba ta
dubi rumaisa
tace ni xakima wulaqanci ko, da kikasan baxaki
xo ba dan me xakisa na xauna jiranki,
rumaisa ta tabe bakinta idan da sabo ta saba
kullum suka hadu ko a gida ko a waje sai sunyi
fada
tace yanxuma har cikin mutane sai kin nuna
halinki, inbanda iskanci jiya miss call nawa kika
gani meyasa baki dauka ba ko kuma kika kirani
affiya tace baxan dauka ba kin batamin rai xaki
wani kirana tor idan ma na dauka mecakice
danine?
rumaisa tace kinsan ni kurmace ba abinda xance
dake amma wlhy sai kinsan kinyi da rumaisa
taja dogon tsaki tace ba abinda xakiyi dani amma
kibari agama event din yau hr wurin maimartaba
xamuje, ke kima tashi daga kusa dani
ta kawar da kanta gefe tana kallon yarima da ya
shigo yanxu
ta tabbata aranta hr ga Allah aiman baisan affiya
ba kamar yanda affiya bata san aiman ba,
tana mamakin yanda suke jini daya, family daya,
amma basu san junaba saboda basu taso tare ba
kuma rabon aiman da affiya tun suna j.s1,tun da
yaje pheonix bai dawo ba har shekara uku kuma
tun da yadawo basu taba haduwa ba saboda
kullum yana dakinsa idan baya karatu yana kallon
ball ko kuma game
sai taji tana son ta hadasu tunda daman aure xaa
hadasu amma tanason susan juna su fahimci
juna tun yanxu
Ta xunguri affiya tana son ta nuna matashi a
matsayin yayansu aiman da basu taba haduwa
ba
tace affiya kinga wani abokin yaya maina he is
handsome an beauty nasan xaku dace sosai
ta dago daniyar taga ko waye rumaisa ke yabawa
haka caraf suka hada ido dashi, sai da xuciyarta
na buga tayi saurin dauke dubanta garesa tana
yatsina fuskarta
[11:25PM, 10/24/2015] Pherty: bata ankaraba sai
ganinsa tayi agabanta hannunsa dauke da
loudspeaker ya nunata da yatsa
yace naji kina mgnr xaki xubarmin da ciki idan
bakyaso ni inaso karki kuskura ki soma idan ba
hakaba kotu xata rabani dake
jikinta na rawa ta tashi dafe da qirjinta ga jamaa
duk an xuba mata ido,shikuma yana tsaye ya
xuba hannayensa a aljihunsa yana murmushi
tace ciki....ni
ya gyada kansa yana kallonta da hannunsa yayi
mata alamar 3-2ya juya ya fice yana murmushi
sum tayi ta fadi sumammiya ajikin rumaisa data
riqeta cike da mamakin aiman
tor daman sun san junane yaushe hakan ta faru
ina suke haduwa,tabbas baxata sanar a gidaba
harsai ta tabbatar
tace na'ima dan Allah ku kama akaita gida
ahaka taro ya watse aka sanyata mota suka nufi
gida da ita
shi kuwa gogan ko ajikinsa yana jingine a
motarsa sai faman fusgar da iska yake a bakinsa
yana wani dauke kansa hr suka wuce da ita.
abinda na bashi mamaki bai wuce ganin hrda
rumaisa cikin masu kaita gidaba koda yake tare
ma yagansu axaune, may be sunsan junane
kokuma su qawayene,dama haka mata suke da
shisshigi ya shigar motarsa yajata da qarfi kamar
xai tashi sama fuuuuuuu...
Yana isa gida trolley dinsa ya dauka da laptop da
manyan wayoyinsa da duk wani abu da yake
buqata yabar gidan ganin lokacin tashin jirginsu
ya kusa bai ko nemi sarkiba saboda hr ynxu yana
fushi dashi
kai tsaye airport ya nufa cikin qanqani lokaci
jirginsu na daga
Tunda ya.iso pheonix ya soma kiran layin
ummansa, tana dauka yake gayamata shi har ya
iso skul kuma ta gayawa tsoho karma ya
nemeshi, bai jira cewartaba ya tsinke wayarsa.
[12:04AM, 10/25/2015] Pherty: yaya mamakin
samun nabila gidansa dakuma yanda akayi hrta
sami shiga ta tare masa a gida alhali security
nagidan
har yaje xai tara security ya tambayi dalilinsu
nabari mace ta xauna masa a gida sai kuma ya
fasa acewar bayason hayaniya ko dogon turancin
daxasu tsaya yimasa sannan ma idan ya
tambayesu dalili tamkar ya xubar da ajinsa ne
qasaitarsa ta xama ta bnxa itada ta kawo kanta
idan ta gaji xata fita
tana ganinsa ya shigo ta taso da karairayarta
xata rungumesa,yasa hannu ya tureta ta fada a
saman center table sai da qugunta ya bugu
tace wash
yaja tsaki ya fice fuskarsa a murtuqe
shiru tayi bata damu ba amma tasa aranta sai ya
sota kuma ya aureta ta dauki aniyar biyarsa gida
nigeria domin ta cimma burinta kuma xata
shanye duk wani wulaqanci daxai biyo baya daga
garesa
bayan qugunta yadaina xogi ta tashi tabishi har
dakinsa yana qoqarin cire kayan jikinsa,ya dubeta
cike damamaki karo na biyu a rayuwarsa da ya
kebe da mace a daki bayan affiya
ya gyara tsayuwarsa bayan ya maida rigar ya
kafeta da narkakkun idanunsa dake rikitata
yace ashe ke marar hankalice bansaniba ke
wacece daxaki shigomin daki ba ixini ba komai
angayamiki ko ummana na shigomin daki kasafai
ballantana ke banxa bullshit
hannunta a qugunta take kallonsa
tace laifine prince dan na nuna qaun..........tas
kakeji ya dauke fuskarta da mari kusan sau uku
ina magana kina magana,ina baki umarni kina
gardama dan kin rainani,fuskarsa a daure ya
nuna mata hanyar waje
yace get out of my room,kika sake gigin shigomin
daki sai na karyamiki qafafu stupid
a tsorace ta fice daga dakin jikinta na rawa
hannunta dafe a kuncinta,
ya soma safa da marwa yana yayyafe hannunsa
da ya mareta gani yake ma taci amanarsa da
hannunsa yakai a jikinta hr shikemata Allah ya
isa
yaja numfashi ya furxarda isaka daga bakinsa shi
ala dole ransa bai baciba bai yarda da bacin raiba
wai haushi tabashi
yana mamakin yanda mata k bibiyar maxa,tor shi
mema xaiyi dasu meye nashi da mata da suke
matsar da kansu akansa....
Sunayin parking a harabar gidan suka fito da ita
securities hankalinsu na tashi ganin yanda suka
fito da ita
a falo suka tadda president da ammi da aliyu
duk suka tashi lokaci daya suna tambayar meya
faru
na'ima tayi masu bayanin komai dan rumaisa
bata shigoba tanadaga waje tana tsoron su ammi
su tambayeta, dai dai lokacin ta farfado
nan da nan ran maxa na baci,ya rasa meke masa
dadi a duniya ya riqa safa da marwa acikin
katafaren falonsa kafin ya juyo idanu jawur yake
kallonta dai dai lokacin qawayenta na fice da
sauri
yace ciki ciki affiya,waya maki cikin,menene
dangantakarki dashi,waye ubansa a duk fadin
garinnan dame kuma yake taqama?
hawaye na xubo mata tasoma girgixa kanta cike
da tashin hankali
tace Allah baffa bansaniba.......ji kake gau ya
dauketa da mari
aliyu ya riqota cikin tashin hankali abinda bai
taba gani.ba baffa yasa hannu akan autarsa
jikin ammi nayi sanyi sosai
kuka take kamar ranta tunda taxo duniyabata
taba tsintar kanta cikin irin wannan yanayinba
kin mantane kin manta duk gatandana ke baki bn
manta tarbiyar dana baku ba meyasa kikaci
amanata auta, meyasa kika nemi toxarta ni a idon
duniya
tana kuka tasanardashi komai sai dai bata fadi
dan sarki bane gudun baffanta yaje bincike aje
ahanasu bata rama ba
waye mahaifinsa
tace nima bansaniba
tor meyasa kuke haka ynxu me gari ya waya
tana kuka tace wlhh sai na rama baxan kyaleshi
ba ta tashi ta haura step ta nufi dakinta tana
kuka sosai
[12:10AM, 10/25/2015] Pherty: Tun daga ranar
take nemansa ruwa a jallo ta baxa securities
dinta ako ina suka gansa su xomata dashi
duk inda takesa ran ganinsa ta duba bata
ganshiba babu sa babu alamarsa batasan daliliba
hakan ya qara qufular da ita sai take ganin kamar
da gangan yanemi toxarta ta a idon duniya tunda
gashi an nemesa ansa kamar walqiya
tayi kuka kamar ranta hrta gode Allah ta tabbata
baa taba cin xarafintaba irin wannan ta qudirava
ranta baxata barshiba sai ta rama aduk lokacin
da suka hadu sai ta nuna masa qarfin MULKI
yafina SARAUTA.
Hausa novel
2 February at 22:16 路 fertymerh xarah n...
More
[8:22am, 10/3/2016] Fatyma Zahra Too Nv: [9:43AM, 2/26/2016] Bebinga: [5:26PM,
10/22/2015] Pherty 馃帳 馃懐 : 2鈨�9鈨ULKI KO
SARAUTA馃挒
Na fertymerh xarah 馃挒
Ya fito a gurguje yana gyara alkyabarsa sauri
yake yaje partyn kafin lokacin dagawar jirginsa
yayi
in banda partyn amininsa ne kuma yaxama dole
agaresa da baxai jeba
ta fito sanye da doguwar riga mai kyau da tsada,
fararen duwatsu ne a gaban rigar tayi matuqar
fito da kyawunta
a hankali take jan motarta cikin isa da qasaita
harta iso wani qaton harabar hotel inda yake cike
da mutane
tayi parking din motarta ta suri jakarta qarama ta
fito, tun daga nesa akayo mata caaaaa..... da
idanu ana kallonta
da sauri na'imatu tavqaraso gareta wadda itace
amaryar, rumaisa na bayanta
na'ima tace nayi fushi bida angona sai yanxu
xaki xo tor ki koma
sorry naima kinsan halin baffana musamman ma
idan yana gari
[5:47PM, 10/22/2015] Pherty 馃帳 馃懐 : tayi
murmushi taja hannunta ita kuma ta riqo hannun
rumaisa suka isa cikin qayatavcen wuri da aka
qayatashi yayi kyau kamar a wurin turawa
ta gaisa da ango suka danyi barkwancinsu da
suka saba kafin su xauna, dayake an jima da fara
events sai bata sami ganin komai da yawa ba ta
dubi rumaisa
tace ni xakima wulaqanci ko, da kikasan baxaki
xo ba dan me xakisa na xauna jiranki,
rumaisa ta tabe bakinta idan da sabo ta saba
kullum suka hadu ko a gida ko a waje sai sunyi
fada
3鈨�0鈨�
tace yanxuma har cikin mutane sai kin nuna
halinki, inbanda iskanci jiya miss call nawa kika
gani meyasa baki dauka ba ko kuma kika kirani
affiya tace baxan dauka ba kin batamin rai xaki
wani kirana tor idan ma na dauka mecakice
danine?
rumaisa tace kinsan ni kurmace ba abinda xance
dake amma wlhy sai kinsan kinyi da rumaisa
taja dogon tsaki tace ba abinda xakiyi dani amma
kibari agama event din yau hr wurin maimartaba
xamuje, ke kima tashi daga kusa dani馃槨
ta kawar da kanta gefe tana kallon yarima da ya
shigo yanxu
ta tabbata aranta hr ga Allah aiman baisan affiya
ba kamar yanda affiya bata san aiman ba,
tana mamakin yanda suke jini daya, family daya,
amma basu san junaba saboda basu taso tare ba
kuma rabon aiman da affiya tun suna j.s1,tun da
yaje pheonix bai dawo ba har shekara uku kuma
tun da yadawo basu taba haduwa ba saboda
kullum yana dakinsa idan baya karatu yana kallon
ball ko kuma game
sai taji tana son ta hadasu tunda daman aure xaa
hadasu amma tanason susan juna su fahimci
juna tun yanxu
3鈨�1鈨�
Ta xunguri affiya tana son ta nuna matashi a
matsayin yayansu aiman da basu taba haduwa
ba
tace affiya kinga wani abokin yaya maina he is
handsome an beauty nasan xaku dace sosai
ta dago daniyar taga ko waye rumaisa ke yabawa
haka caraf suka hada ido dashi, sai da xuciyarta
na buga tayi saurin dauke dubanta garesa tana
yatsina fuskarta
[11:25PM, 10/24/2015] Pherty馃帳 馃懐 : bata
ankaraba sai ganinsa tayi agabanta hannunsa
dauke da loudspeaker ya nunata da yatsa
yace naji kina mgnr xaki xubarmin da ciki idan
bakyaso ni inaso karki kuskura ki soma idan ba
hakaba kotu xata rabani dake
jikinta na rawa ta tashi dafe da qirjinta ga jamaa
duk an xuba mata ido,shikuma yana tsaye ya
xuba hannayensa a aljihunsa yana murmushi
tace ciki....ni 馃槼
ya gyada kansa yana kallonta da hannunsa yayi
mata alamar 3-2ya juya ya fice yana murmushi
sum tayi ta fadi sumammiya ajikin rumaisa data
riqeta cike da mamakin aiman
tor daman sun san junane yaushe hakan ta faru
ina suke haduwa,tabbas baxata sanar a gidaba
harsai ta tabbatar
tace na'ima dan Allah ku kama akaita gida
ahaka taro ya watse aka sanyata mota suka nufi
gida da ita
shi kuwa gogan ko ajikinsa yana jingine a
motarsa sai faman fusgar da iska yake a bakinsa
yana wani dauke kansa hr suka wuce da ita.
abinda na bashi mamaki bai wuce ganin hrda
rumaisa cikin masu kaita gidaba koda yake tare
ma yagansu axaune, may be sunsan junane
kokuma su qawayene,dama haka mata suke da
shisshigi ya shigar motarsa yajata da qarfi kamar
xai tashi sama fuuuuuuu...
3鈨�2鈨�
Yana isa gida trolley dinsa ya dauka da laptop da
manyan wayoyinsa da duk wani abu da yake
buqata yabar gidan ganin lokacin tashin jirginsu
ya kusa bai ko nemi sarkiba saboda hr ynxu yana
fushi dashi
kai tsaye airport ya nufa cikin qanqani lokaci
jirginsu na daga
Tunda ya.iso pheonix ya soma kiran layin
ummansa, tana dauka yake gayamata shi har ya
iso skul kuma ta gayawa tsoho karma ya
nemeshi, bai jira cewartaba ya tsinke wayarsa.
[12:04AM, 10/25/2015] Pherty馃帳 馃懐 : yaya
mamakin samun nabila gidansa dakuma yanda
akayi hrta sami shiga ta tare masa a gida alhali
security nagidan
har yaje xai tara security ya tambayi dalilinsu
nabari mace ta xauna masa a gida sai kuma ya
fasa acewar bayason hayaniya ko dogon turancin
daxasu tsaya yimasa sannan ma idan ya
tambayesu dalili tamkar ya xubar da ajinsa ne
qasaitarsa ta xama ta bnxa itada ta kawo kanta
idan ta gaji xata fita馃檴
tana ganinsa ya shigo ta taso da karairayarta
xata rungumesa,yasa hannu ya tureta ta fada a
saman center table sai da qugunta ya bugu
tace wash
yaja tsaki ya fice fuskarsa a murtuqe
shiru tayi bata damu ba amma tasa aranta sai ya
sota kuma ya aureta ta dauki aniyar biyarsa gida
nigeria domin ta cimma burinta kuma xata
shanye duk wani wulaqanci daxai biyo baya daga
garesa
bayan qugunta yadaina xogi ta tashi tabishi har
dakinsa yana qoqarin cire kayan jikinsa,ya dubeta
cike damamaki karo na biyu a rayuwarsa da ya
kebe da mace a daki bayan affiya
ya gyara tsayuwarsa bayan ya maida rigar ya
kafeta da narkakkun idanunsa dake rikitata
yace ashe ke marar hankalice bansaniba ke
wacece daxaki shigomin daki ba ixini ba komai
angayamiki ko ummana na shigomin daki kasafai
ballantana ke banxa bullshit
hannunta a qugunta take kallonsa
tace laifine prince dan na nuna qaun..........tas
kakeji ya dauke fuskarta da mari kusan sau uku
ina magana kina magana,ina baki umarni kina
gardama dan kin rainani,fuskarsa a daure ya
nuna mata hanyar waje
yace get out of my room,kika sake gigin shigomin
daki sai na karyamiki qafafu stupid
a tsorace ta fice daga dakin jikinta na rawa
hannunta dafe a kuncinta,
ya soma safa da marwa yana yayyafe hannunsa
da ya mareta gani yake ma taci amanarsa da
hannunsa yakai a jikinta hr shikemata Allah ya
isa
yaja numfashi ya furxarda isaka daga bakinsa shi
ala dole ransa bai baciba bai yarda da bacin raiba
wai haushi tabashi
yana mamakin yanda mata k bibiyar maxa,tor shi
mema xaiyi dasu meye nashi da mata da suke
matsar da kansu akansa....
3鈨�3鈨�
Sunayin parking a harabar gidan suka fito da ita
securities hankalinsu na tashi ganin yanda suka
fito da ita
a falo suka tadda president da ammi da aliyu
duk suka tashi lokaci daya suna tambayar meya
faru
na'ima tayi masu bayanin komai dan rumaisa
bata shigoba tanadaga waje tana tsoron su ammi
su tambayeta, dai dai lokacin ta farfado
nan da nan ran maxa na baci,ya rasa meke masa
dadi a duniya ya riqa safa da marwa acikin
katafaren falonsa kafin ya juyo idanu jawur yake
kallonta dai dai lokacin qawayenta na fice da
sauri
yace ciki ciki affiya,waya maki cikin,menene
dangantakarki dashi,waye ubansa a duk fadin
garinnan dame kuma yake taqama?
hawaye na xubo mata tasoma girgixa kanta cike
da tashin hankali
tace Allah baffa bansaniba.......ji kake gau ya
dauketa da mari
aliyu ya riqota cikin tashin hankali abinda bai
taba gani.ba baffa yasa hannu akan autarsa
jikin ammi nayi sanyi sosai
kuka take kamar ranta tunda taxo duniyabata
taba tsintar kanta cikin irin wannan yanayinba
kin mantane kin manta duk gatandana ke baki bn
manta tarbiyar dana baku ba meyasa kikaci
amanata auta, meyasa kika nemi toxarta ni a idon
duniya
tana kuka tasanardashi komai sai dai bata fadi
dan sarki bane gudun baffanta yaje bincike aje
ahanasu bata rama ba
waye mahaifinsa
tace nima bansaniba
tor meyasa kuke haka ynxu me gari ya waya
tana kuka tace wlhh sai na rama baxan kyaleshi
ba ta tashi ta haura step ta nufi dakinta tana
kuka sosai
[12:10AM, 10/25/2015] Pherty馃帳 馃懐 : Tun daga
ranar take nemansa ruwa a jallo ta baxa
securities dinta ako ina suka gansa su xomata
dashi
duk inda takesa ran ganinsa ta duba bata
ganshiba babu sa babu alamarsa batasan daliliba
hakan ya qara qufular da ita sai take ganin kamar
da gangan yanemi toxarta ta a idon duniya tunda
gashi an nemesa ansa kamar walqiya
tayi kuka kamar ranta hrta gode Allah ta tabbata
baa taba cin xarafintaba irin wannan ta qudirava
ranta baxata barshiba sai ta rama aduk lokacin
da suka hadu sai ta nuna masa qarfin MULKI
yafina SARAUTA.
馃摑 Hausa novel馃摎
[9:43AM, 2/26/2016] Bebinga: [12:45AM,
10/27/2015] Pherty 馃帳 馃懐 : 3鈨�4鈨ULKI KO
SARAUTA馃挒
Na fertymerh xarah 馃挒
Yanda ya shigo gidan nasa a bace ya tabbatarwa
masu kula dashi ba lfy
duk suka sha jinin jikinsu ba wanda yayi yunqurin
gaidashi tunda sunsan halin kayansu idan ransa
ya baci ko mgn bayaso amasa
tun daga falo ya soma cire kayansa yana wurgi
da su kamar wani yaro
ko kafin ya isa dakinsa ya cire komai ya koma
dagashi sai vest da dogon wandon dake jikinsa,
hr xai shiga dakin sai kuma ya fasa
cikin husky voice dinsa ya soma kiran jabo mai
kula da girkinsa kamar bayaso
sai gata ta iso jikinta na rawa dan tunda take
gidan shekara uku bai taba kiranta ba batamayi
tunanin yasan sunanta ba
ta xube qasa kanta a sunkuye
tace gani ranka shi dade Allah yasa dai lfy?
ya gyara tsayuwarsa yana kallonta
kafin yace bani ruwa
jikinta har kyarma yake ta tashi taje ta kawo
masa ruwan ta sunkuya qasa tana jiran ixinin tfy
amma ga mamakinta maimakon yasha ruwan sai
taga ya juyesu akansa yana maida numfashi da
kyar
ya jefar da cup din ya fadi yayi ratsaratsa duk sai
ta firgita dashi kome k damunsa waya bata masa
rai tunda lfy lau yafita daga gidan
ya soma safa da marwa xuciyarsa a dagule tunda
yake a rayuwarsa wani bai taba cin nasara
akansa ba sai yau
taya xaace ya xauna ya bata lokacinsa a
assignment amma ace wani yafishi da 1mark
ko a tarihin rayuwarsa yana sane dacewa ba
wanda ya taba wucesa sai wannan karon
ya dubeta tana durqushe
yace jabo tell me something dat will make me
happy
(abinka da wanda baiyi boko ba 馃榿 )sai ta soma
bashi haquri a tunaninta tayi wani laifine
yace ina mgnr abinda kike min kullum ne idan
xnci abinci
sai alokacin ta tuna ta gyara xamanta cike da
mamaki yau yarima yayi mata mgn mai tsayi
chab, wanda kullum mgnrsa baxai wuce uhm ko
a'ah ba sai ko alama da hannu
ta sadda kai qasa
tace wasu mahaukatane su shidda ake ganin sun
warke daga hauka dan haka sai shugaban gidan
mahaukata ya kirasu don ya gwadasu
ya tarasu yayi masu jawabin cewa tunda Allah
yasa sun sami sauqi yanxu kowa xai tafi gidansa
dayake an xana mota jikin katanga
sai yace kowa yaje ya shiga mota akaishi gida
ai kuwa suka fara rububi adole motar xasu shiga
ta jikin katanga su tafi gida
acikinsu akwai wanda yaja ya tsaya bai tafi ba
sai shugaban yayi tunanin koshi ya sami lfy ne
ya matsa ya tambayesa
yaya dai kai bakaje ka shiga mota ba
sai wannan mahaukaci ya soma murmushi yana
fadin
ai kawai kallonsu nake badai ance su shigaba tor
ga makullin a hannuna jira nake su gama
haukansu inje in bude inyi tfyta馃槼 馃槀
jabo na murmushi tana kallon yarima a xatonta
wannan xai qayatar dashi ya sanyashi nishadi
amma sai tasami akasarin haka ganin hr lokacin
fuskarsa a daure take ya qara qawatata da baqin
glass ynda ko idanunsa baxaa gani ba
yau ana wata ga wata, ta sauke numfashi jikinta
a sanyaye ta gyara xamanta hade da lankwashe
qafafuwanta
tace ranka shi dade akwai Wani Bature ne yazo
Nigeria sai Tafiya ta kamashi zuwa Sokoto acikin
tawagar da sukazo taryarsa harda wani SSS
Bagoburi.Bayan sun gaggaisa sai Bature ya rike
hannun bagoburi yana Kallon fuskarsa yana
Mamakin Irin Tsagen dake fuskar wannan
Bagobirin sai yake tambayarsa. My Friend Did u
Fight wit a tiger..? Sai bagobiri cikin fushi yace
No I Fight wit Ubanka ne..sai Bature ya sake
Kallon Fuskar Bagori yace 'that Ubanka is a very
Dangerious Animal.
still fuskarsa a murtuqe take yana yatsina
fuskarsa alamar yafara qosawa da labaran
baiwarsa hauwa jabo
batayi sanyi a gwiwa ba ta qara sunkuyarda
kanta qasa jikinta hr rawa yake wannan karon
tace wani matuqin jirgine aka ciko masa jirgi da
mahaukata yana tfy sai mahaukatan suka
hargitse da hayaniya
acikinsu sai wani mahaukaci ya tsallako inda
direban k tuqi
yace yallabai jirgi nakeso a koyamin
direban ya rasa ya xaiyi da mahaukacin nan ga
sauran sunata hayaniya,
sai dabara tafadowa driver ya dubi mahaukacin
yace xn koyama amma sai kasa wadancan sunyi
shiru
mahaukacin yatashi ya nufi inda suke baa jima ba
jirgin yayi tsit mahaukacin ya dawo inda driver
driver yace amma ka kyauta tayaya kasasu
sukayi shiru
mahaukacin yayi dariya
yace ai qofa na bude na korasu waje 馃槼 馃檰
馃徎
datagama bashi lbrn sai tayi kasake tana
kallonsa ko xaiyi murmushi amma fir yaqi
tace ranka shi dade ayimin afuwa yau kam na
kasa da alama ranka ya baci sosai ayi haquri
[1:01AM, 10/27/2015] Pherty 馃帳 馃懐 : Lokaci daya
ya saki murmushi ya juya ya fice dama bai taba
xama da damuwa ba axuciyarsa shiyasa yakejin
dadin aikin jabo fiye dana sauran maaikatansa
dan tana sanyashi nishadi
3鈨�5鈨�
Da sauri ta isa cikin gidan cike da taqama da
qasaita
duk bayin dake gaidata ba wanda ta kula
hankalinta nakan rumaisa shiyasa tayi sammakon
xuwa
kai tsaye dakin umma ta nufa a tsatsaye ta
gaidata tana tmbyr rumaisa
tace tana dakin yayanta
tayi shiru tana tunani kullum safiya taxo rumaisa
na dakin yayanta tarasa metakeyi acan bata
kuma taba bibiyarta can ba sai dai tajirata
hrtaxo,sai taji yau tanason xuwa taga me rumaisa
keyi acan duk da tanason ganin yayan dan ta
dade bata ganshi tun tana qarama
sai ta juya ta fita ta nufi sashen datake tunanin
nasa ne
ta murqa kofar falon ta shiga
sanyayyen a.c da qamshin turare mai qamshin
gske ya doki ahancin sai taji falon na wani irin
qamshin da kamar tasan turaren amma
hankalinta ya hana ta gane inda tasan wannan
qamshin
ta shigo tsakiyar falon tana qare masa kallo, tana
kallon yanayin falon da duk abinda ke ciki iri daya
ne dana yayanta aliyu illah colour data banbanta
sai yanayin tsarin jerin kayan falon da aka qara
qayatashi da kayan sarauta amma komai iri
dayane
Numfashinta na sarqe lokacin da idanuwanta na
sauka akan wani qaton tangamemen photonsa,
yana sanye da alkyabba fuskarsa a murtuqe
idanuwansa boye cikin wani darkspace yayi balain
kyau da kwarjini yanda ya daure fuskar ba
murmushi alamar jinin sarauta kenan
tsoro da firgici qarara yabayyana a fuskarta dai
dai lokacin rumaisa ta fito daga dakinsa
hannunta dauke da turaren wuta, ta dubi affiya
kamar bata cikin hayyacinta
tace k affiya lafiyanki qlw kuwa,a firgice ta juyo
tana kallonta
tace rumaisa kardai wannan shine yaya maina
tace shine, wai dan iskanci shine hr ynxu baki
sanshiba baki taba ganin hotunansa a palace ba,
ta girgixa kanta tana bin sauran hotunan da kallo
tace ban taba lura dashi ba
[1:10AM, 10/27/2015] Pherty 馃帳 馃懐 : amma kinsan
nasanshi na hadu dashi wurare da dama ashe
ranar daya toxartani a idon jamaa da gayya kikayi
da saninki aka cimin xarafi aka wulaqantani
saboda kece kika nuna minshi amma kin cutar
dani saboda shi yasanni ni bansanshi ba
3鈨�6鈨�
sai ga hawaye a idonta sharrrr
nan da nan hankalin rumaisa na tashi ta soma
rantse rantse
tace tayaya xn bari ya wulaqantaki wlhy bai
sankiba,baisan kece affiya qanwarsaba,nima ina
cike da mamakin lokacin daya tunkaromu da
kuma furucin da yayi akanki a idon jamaa, bai
bani damar tambayarsa dalili ba cos koda na iso
gida yabar garin amma wlhy baisan kece ba
dabaxai soma ba nima bansan kinsanshi ba ya
ma nake da niyar naje gidanku na tambayeki
ta tsaida hawayenta bayan ta xube a lallausan
carpet din, itama rumaisa tabita suka xauna
tace tor wlhy baxan aureshi ba bana sonsa
mugune na fasa auren
rumaisa tace wai meke tsakaninkune ina kukasan
juna
nan affiya ta somayi mata bayanin tun farkon
haduwarsu da marin dayayi mata har kawo ynxu
da irin nemansa da take, ta qarasa mgnr tana
kuka
[8:29AM, 10/27/2015] Pherty 馃帳 馃懐 : tace wlhy
baxan aureshi ba
rumaisa tace kidaina fadar haka kinsan baxa'a
fasaba dan da xaa fasa da tun xuwansa anfasa
duk da baisan kece ba bayanda baayi dashiba
akan mgnr aurenku yace bayaso kuma sarki ya
tabbata masa mgnr aure baxaa fasaba
ta share hawayen fuskarta
tace ni nace bana sonsa ba kuma xn auresa ba
mugune kigayamin idan yaya aliyu ya taba
dukanki
tace kefa affiya bakida hankali wlhy na tabbata
bakisan mekikeyiba saboda ya mareki xakice shi
mugune ba yayanki bane bai isa ya dakeki bane
kome?
ni ingayamiki ko yaya aliyu ya dakeni baxan
damu ba saboda ni dashi duk dayane jini dayane
kallo daya nake masa da yaya maina
ta dubeta a harxuqe
3鈨�7鈨�
tace nice bnda hankali ko xn nuna maki rashin
hankalina na qara cewa bana sonshi baxan
aureshiba
rumaisa ta tabe bakinta tana fadin karkiso shi
mana,miliyoyinki naso basu samu ba, wadanda
ma suka fiki sun kawo kansu bai kula ba kuma ke
kanki shaidace akan har ya'yan sarauta da mulki
duk ankawo a gidan ba wadda ya xaba saboda
baya raayinsu
kema ai bacewa yayi yana sonki ba, ba kuma
neman kai mukeyi dashi ba ballantana kiriqa tada
jijiyoyi kice bakyayi kina goranta masa
ta qara harxuqa idanunta kyam akan nata
tace kigayamin shi yaya aliyu neman kai ake
dashine ko kuma angayamiki shima ganinki yayi
yace yanaso ba liqa masa k akayiba,idan ba
neman kai ake dashiba tor a fasa auren nace
banyi ko dolene?
tace oho wannan damuwarkine sai kije kigayawa
sarki haka bani xaki tasa gaba da fada ba
[9:36AM, 10/27/2015] Pherty 馃帳 馃懐 : amma kinsan
yaya maina akwai farin jini kuma ga SARAUTA!
tace haka yaya aliyu akwai kwarjini gun yan mata
ga kuma MULKI
rumaisa ta sake kallonta karo na biyu
tace yaya maina dan sarkine jinin sarauta da
kowacce macce ke burin ta mallaka maiji da
sarauta da qasaita,
affiya ta gyara tsayuwarta hannunta a qugunta
idanunta tsam akan nata
tace yaya aliyu dan president ne maijida da kudi
da mulki
rumaisa tace amma kinsan yaya aiman mutum ne
kyakkyawa mai farinjini taqama ilimi kigayamin
dame yayanki yafi nawa MULKI KO SARAUTA?
MULKI! ta bata amsa kuma kema kinsan yaya
aliyu kyakkyawan gaskene mai kwarjini tarbiya
hankali da kuma biyayya
shiru duk sunkayi na dan wani lokaci kafin su
sauke ajiyar xuciya suka dauke dubansu ga
junansu
rumaisa tace nidai inason yaya aliyu tamkar raina
kema kiso yaya aiman yanada sauqin kai kuma
xai soki
affiya ta yatsina fuskarta tana tabe bakinta a
ranta taji dadin haka domin aurenta dashi wata
damace ta samu daxata rama abinda yayi mata
xata banbance masa tsakanin MULKI DA
SARAUTA,
tace na jahilci kaina rumaisa,lokacin da yake
cemin sarautar mera ban taba kawo abba yake
nufi ba saboda nasan sarautarmu ta gusau ce, na
dauka sarautar garin merah yake nufi kinsan nan
abuja wurin kowane akwai mutane iri iri daga
wurare daban daban sannan mera kuma laqamin
abba ne shiyasa na dauka tamkar sarkin garin
mera yake nufi
rumaisa ta girgixa kanta
tace mera laqamin abbane sannan sarautar mu
nakan gaba akanta garin mera
affiya ta jinjina kanta
tace mekike yi a dakinsa
kullum sai naxo na gyara masa bai amince da
bayi ko kuyangu su shigo masa sasheba saboda
yana kyankyaminsu nikawai yaba umarni na riqa
gyara masa
affiya ta cije lebbanta tana qara bin falon da kallo
aranta tana qiyasta irin xaman da xasuyi na kowa
ya isa da kansa kuma kowa naji da MULKI DA
SARAUTA
tace muje rumaa inason yin brkfst
suka fita a tare....
馃摑 Hausa novel馃摎
[9:43AM, 2/26/2016] Bebinga: [6:29PM,
10/29/2015] Pherty 馃帳 馃懐 : 3鈨�8鈨ULKI KO
SARAUTA馃挒
Na fertymerh xarah 馃挒
Ranar asabar data kasance babbar rana a birnin
abuja
ranar da akayi gaggarumin biki daya bar kundin
tarihi a abuja
ranace da jama'a talakkawa da manyan masu
kudin nigeria suka halarta a abuja domin daurin
auren ALIYU DA RUMAISA'U,
AIMAN DA AFFIYA
auren da akayishi bada sanin yarima ba gashi
amarya bata son ango馃榿
ranar dinner mai martaba da president sun dauki
nauyin talakka hamsin bayan yan uwa da abokan
arxiki xuwa qasar cairo
kwanansu biyu acan suka dira malesia yin
mothers day
a mumbai sukayi party qawaye馃懐馃懐馃懐kafin su
dawo nigeria inda suka iyarda sauran event din
amare sunyi kyau sunyi fes kamar ka sace ka
gudu saboda haduwar da sukayi sai dai ba ango
daya馃槖
kwanansu biyar a nigeria mai martaba ya turo da
manyan motoci a dauki amarya kamar yanda
president ya tura nashi manyan motoci a dauko a
amarya kowanen su naji da MULKI DA SARAUTA
affiya tayi kuka sosai musamman da baffanta ya
kirata yayi mata nasihohi akan xamantakewar
aure ya qara da fada mata yanxu bada MULKI
xatayi taqama ba komai nata ya canxa ya koma
SARAUTA,
ta girgixa kanta tana hawaye nooooooo baffa
MULKI ne nawa ba SARAUTA ba, yan uwa nane
amma al'adarsu daban tamu daban,
[10:38AM, 10/30/2015] Pherty馃帳馃懐: duk inda na
sami kaine no matter hw i am i will be proud of
it,
inason mulki sosai baffa
yayi murmushi
yace tor shikenan auta amma itama sarautar
inason ki koyi al'adarsu
tace olryt baffa i will try my best.......
cikin lokaci qanqani aka shiryata cikin manyan
kayan sarauta ta dora alkyabba akai kusan
shigarsu iri daya da rumaisa, kan aka wuce da ita
itama rumaisa aka wuce da ita gidanta dake gab
dana president, qaton gidane mai kyan gske tun
daga waje hr ciki dukiyace narke ko motocin dake
gidan a qalla xasu kai goma koma fiye da
hakan,qaramar cikinsu itace xata kai miliyan biyar
da rabi....
3鈨�9鈨�
Gidane qaton gaske qasaitaccen gida daya amsa
sunansa gida, an xuba masa kayan alatu na
qasar mouritania ciki da waje kamar aljannar
duniya
duk iri dayane dana aliyu ba abinda aka banbanta
ciki da waje illah na aliyu na kusa dana president
shi kuma aiman nashi na cikin masarautar
gidansu an qara qayatashi da kayan sarauta,
bayan kayan sarauta dake gidan aiman ba abinda
aka banbantasu koda da tsinke ne
tana xaune tasha lullubi hjy hadixa(abokiyar
xaman mmn aiman)ta shigo ta xauna a kusa da
affiya tare da yaye mata lullubin dake kanta
tace tubarakallah autar ammi, yau kinfita daban
kinyi kyau kamar bake ba naga hr kinason kifi
yarona yarima
affiya na murmushi take kallonta
tace ynxu xaki fara damuna momy duk naxo
gidannan sai kince yaronki yafini kyau shiyasa ma
nadaina xuwa sashenki
qasaitaccen murmushi tayi tana kallon affiya
tace qarya xn miki ne gsky nake fada miki yarima
yafiki kyau da aji.......nan da nan ta tunxuro
bakinta sai ga hawaye na xubo mata ta soma
kiciniyar cire alkyabbar jikinta momy ta riqeta
tana dry
tace wasa nake maki ai kyau mace daban yake
dana namiji ballantana ma kinfisa kyau dadina
dake saurin fushi amma ki tsaya xamuyi mgn mai
muhimmanci ynxu
tace tor momy gayamin ina jinki
ta tashi batare da tayi mgn ba ta fita sai gata ta
dawo ta xauna
matane suka shigo falon cikin layi kansu a qasa
da alama bayine
kowacce na sanye da wani yadi mai dankaren
kyau ga taushi duk kusan iri dayane dogayen
rigunane yan kunnensu da sarqoqinsu da
awarwaronsu ma duk iri dayane kuma xubin
sarauta
lokaci daya duk suka xube qasa suna kwasar
gaisuwa
[11:49AM, 10/30/2015] Pherty馃帳馃懐: momy ta
dubeta wannan karon fuskarta ba alamar wasa
tace ynxu kintashi daga affiya kin koma GIMBIYA
duk wadannan da kike gani bayinkine kuma
kowacce xn gayamaki sunanta da aikinta
4鈨�0鈨�
a yatsine affiya k kallonsu kafin ta dauke kanta
garesu tana kallon momy
momy tace wadannan guda biyar din masu kula
da qirkin kine,kausar, m.shakur, humaida, sirdee,
sally
wadannan kuma masu kula da kayan sawarkine
chuchu,teemah, baby aysher, bena,na'imatu da
atee
sai wadannan masu kula da gyaran gashinki, yar
baqa,mahasin, hafsisi, madugu an nusee
wadannan kuma masu yi maki kwalliyane, xarah
dange, baby bello, serdiya, miss aysher an mis
amirah
sai wadannan masu yankar maki qumba
halamcy,khairiya,dota gimba,fido, dota
samha,beebelo, an xee rogo
inaji suke nan ne, sai wadancan xubin da kike
gani wadanda kayan sawarsu dabanne da sauran
duka gayyar yan hausa novel ne both 1,2&3 sune
masu tayaki hira duk lokacin da kike ra'ayi nasan
halinki ba hayaniya kike so ba
ga kuma auta firdausi xata tayaki barci kafin
yayanku ya dawo
a hankali ta sauke nauyayyen numfashi tana
kallonta kafin tace
tnx cwt momy amma anya masu girkinnan sun
iya kuwa kinsanni da abinci
tace ina tunanin sun iya idan ma basu iyaba xaa
canxa maki wasu, kinyi missing yarima ya rigaki
samun gwanar girki m.jabo so duk inda xaije da
ita yake xuwa acewar yanajin dadin aikinta duk
cikin bayinsa
ta tabe bakinta jin an ambaci yarima ta yatsina
fuskarta
tace bakomai xn gwada inga wadannan
momy tace yauwa akwai wasu securities goma
da baffanki ya bayar masu kula da duk inda
xakije hakama ya bawa rumaisa nata ynxu haka
suna gidanta
maimartaba yabawa kowacenku miliyan goma
goma da gidaje biyu tareda bayi goma maxa ga
kowaccenku, ta miqo makullin mota ta bata
tace baxan gayamaki ko wacce irin motace ba sai
gobe xaki ganta iri daya da rumaisa kala ce
banbanci
da fatar xaki xamo mai biyayyar aurenki ki kuma
riqe amanar aurenki
tayi shiru tana tunani koda take gidan ubanta
batasami wannan gatanba ace komai xatayi
tanada mai yi mata numfashine kawai xatayi da
kanta,ashe da gskyr yarima da yace komai xaa
iya masa numfashine kawai ubansa ya amince
yayi a doron qasa, chab wani abu sai SARAUTA
amma bata yarda tafi MULKI ba.
tace momy meyasa umma bataxo bane
tace yau umma tana kunyar yar'ta tunda taxamo
surukar dan farin
affiya tayi murmushi kawai tana kallon qasa kafin
kwallah ta taru a idonta ta dubi momy
tace insha Allah momy xnyi biyayya dan
farantawa iyayenmu kamar yanda suka
farantamin duk da bana sonsa baya sona xn
kwatanta
momy tace affiya baki fahimci aiman bane dan
baki xauna dashiba kuma baki sanshiba idan ya
dawo xaku fahimci juna tunda ke jininsa ce
ta tabe bakinta a ranta tace bana burin mu
fahimci juna hr ynxu baxan kyaleshi ba sai na
rama sai yaxama 3-3 baxan yrda yafi qarfin
MULKI na ba
a fili kuma murmushi tayi tace tor shikenan
momy
momy ta tashi ta fice da sauran bayi kafin masu
kula da suturarta suka soma qoqarin ganin ta
sauya kayanta xuwa na barci kana suka bar
dakin suna mai mata fatan alheri
atare suka kwanta da firdausi bayan doguwar
hirar da sunkayi kafin suyi barci
Asuba ta gari!
GIMBIYA AFFIYA馃檵馃徎
馃摑Hausa novel
馃摎
[9:43AM, 2/26/2016] Bebinga: [2:59PM,
10/30/2015] Pherty馃帳馃懐: 4鈨�1鈨ULKI KO
SARAUTA馃挒
Na fertymerh xarah馃挒
A hankali yake kallonsa cike da nutsuwa da
mamaki
yace prince mace fa nagani a gidanka,me haka ke
nufi
ya dan dubesa kafin ya kauda kansa gefe cikin
rashin sanin wace macce yake mgn
yace macce as in how kuma a ina
yace nabila da ka ajiye anan gidan ba mace bace
ko matarkace
yayi shiru yana naxarin mgn hrga Allah ya manta
datana gidan tuni ya shafe shafinta
yace matata fa kace bilal,ynxu koni maxinacine
xn rasa wacce xn aura sai wannan bullshit hr
kake laqabamin ita a matata
bilal yaja dogon tsaki sanin halin aminin nasa ya
tashi batare da yayi mgn ba ya nufi dakin da
yaga nabila take tana kwance tana game da
wayarta ya shigo cikin tsawa
yace keeeee! sai data tsorata
fuska a daure yake kallonta qasa da sama yana
yatsina fuskarsa
yace amma kinyi kyan dan maciji wai ke
musulmace kuwa?
batayi mamakin jin kalamansa ba tunda tasan
bilal tasan waye shi abokin yarima ne halinsu
yaxo daya wurin wulaqanta mutum sai dai yarima
yafishi aji da miskilance, wannan haka yake ko
acikin maxa ba kowa yarima yake kulawa ba ba
kowa yakewa mgn ba kuma bada kowa yake
mu'amala ba sai wanda xuciyarsa taso tor
ballantana wata mace da bata gabansa, matan
dayake gani a banxa musamman ma matan
arewa
idanunta kyam anasa
tace ko meye ruwanka dani da xaka tasani da
tambaya kamar ubana
yace tor uban waye ya kawo ki gidannan tunda
nan gidan bana ubanki bane
idanunta nayi jawur dai dai lokacin aiman ya iso
wurin
ta dubeshi idanunta sun ciko da kwallah tana
tunani ko xaice wani abu akan abinda bilal k
mata ne ga mamakinta space dinsa yasa yana
yatsina fuskarsa yake kallonsa
yace enough pls nan ba gidan haya bane,duk
kufita can waje kuna damuna da hayaniya surutun
ku ya hanamin kallon ball(ya fada cikin tsawa)
nan take ta qara shaqa ta qulu shi kuwa bilal ko
ajikinsa tunda yasan halin frnd dinsa kowaye kai
inya tashi tsinka ka agaban kowa xai tsinkaka
wulaqancin dama yafi wannan xai iyama amma
yaji dadin halin ko in kula da ya nuna akan
nabila, aiman yace
i hope da mutane nake mgn kunmin tsaye kuna
kallona nace ku fita can waje bama anan harabar
gidan ba can outside gate bana son jin muryar ko
dayanku umarni nake baku ynxu
bilal yace cikin tsawa sai da aiman ya toshe
kunnuwansa da hannunsa biyu
yace bakiji bane akace kifita, taja dogon tsaki
hade da jan jakarta ta hararesa ta fice tana
qunquni,ya juya yana kallon yarima
yace kai kafiye sanyin rai baka ajiye komai ba sai
baqin mulki da qasaita,taya xaka ajiye mace a
gidanka ba muharramarka ba idan kana tunanin
nan rayuwar turawace ba wanda ya damu da
wani baka tsoron wani na gida yaxo ya sameta
kamar irin xiyarar baxata dinda mai martaba ya
taba yima kwanankin baya ,idan yaxo ya sameta
kace me?
4鈨�2鈨�
yaja hannunsa suka fito yana fadin hakane fa
bilal sam hankalina da tunanina bai kawomin
wannan ba tunda nadawo na sameta nan ban
sake ganinta ba na dauka bata gidan kuma
bndamu dana duba ba cos kasan bana bawa
kowa lokacina koda kadan ne,sannan girmana ya
fadi in tsaya neman mace a gida amma ai kasan
ni bana xina ko?
[3:46PM, 10/30/2015] Pherty馃帳馃懐: Bilal yaja dogon
tsaki,aiman yasa hannu ya mintsini bakinsa
yace kadaina bilal kasan bana son tsaki hr cikin
kaina nakejinsa
bilal yajaye hannunsa ya sake tsaki a karo na
biyu
yace idan ni nasani sai akacema kowa yasan
baka xina ne ko frnds dinmu suka xo gidannan
suka sameta sai an xargeku, amma wlhy na sake
ganinta anan gidan sai na ballata ko nasa
securities su mata shegen duka inga uban da ya
tsaya mata
Aiman ya yatsina fuskarsa hade da da kafadunsa
alamar ko ajikinsa kaike bata ranka akan mace
yace wannan damuwar kane bnda case da mace
kadaina min mgnr banaso
bilal yayi kwafa xai fice
yace ka shirya muje skul inason naje library kan
wannan assignment
bilal ya bata fuska
baxan jeba
aiman yace tor shikenan ka xauna ai kaima
bakayi ba lokacin da xakaje nima baxan jeba
bilal ya haura sama yana fadin yaushe xakayi
assignment ka tasa kwallo a gabanka kai kullum
bakada lokacin kanka sai karatu ko kaine qudan
boko ai ya isa, amma dai jirani in sauko ynxu
aiman ya juya ya fice yana fadin minti biyar ka
qara baxaka sameni ba
yace tor......
*BAYAN WATA BIYU*
Kyakkyawan saurayine dan kimamin shekara
ashirin da shidda, tsaye a qofar jirgi yana shaqar
iskar nigeria wanda rabonsa da qasar wata uku
kenan.
A hakali yake saukowa cike da qasaita ya
gangaro xuwa farfajiyar airport din yana cike da
farinciki da nishadi
kyakkyawane sosai dogo mai kyan jiki yanada
dogon hanci da manyan idanuwa,gashin kansa
baqine sidik kwance sai shegi yake da tsantsi
yanada mans pride kwance lub lub a fuskarsa
yana faman sheqi wanda yayi matuqar fito da
kyawun fuskarsa abinka da farin mutum
taku yake irin na isassun ya'yan sarauta masuji
da mulki da qasaita, yana sanye da farar shadda
gexner mai kyau da tsada sunyi matuqar yi masa
kyau kamar ba dannan qasar tamu ta nigeria ba
airport din cike take da fadawa ganin ya sauko
suka dauki busa馃幏馃幒 ta
ko ina
momy da aliyu suka qaraso garesa cike da
murmushi, fadawa suka xube qasa suna kwasar
gaisuwa
ga mamakinsu wannan karon ya amsa
gaisuwarsu fuskarsa dauke da murmushi kafin
yayi masu alama da hannu su tashi
suka rungume juna shida aliyu kafin ya dubi
momy yayi mata alama da hannu acewar ya
gaidatane
tana murmushi ta gyada kanta dama batasa rai
ga jin muryarsa ba a ynxu
suka jera su uku suka nufi motocinsu dake cike a
airport din ko wacce mota na dauke da tambarin
S.MERAH(sarki merah).
koya haduwarsa da affiya xai kasance oho?
on my way back to skul nid ur prayers鉁�
馃摑Hausa novel
馃摎
[9:44AM, 2/26/2016] Bebinga: [4:30PM,
10/30/2015] Pherty馃帳馃懐: 4鈨�3鈨ULKI KO
SARAUTA馃挒
Na fertymerh xarah馃挒
tun wayewar garin ma'aikatan gidan ke aiki
tsakanin masu gyaran gidan da masu girki
itama kanta umma bata xauna ba sanin ko waye
aiman akan tsandar abinci,tabbas idan yaji ba sa
hannunta a girkin baxai ci ba inma yacine xai
amayar dole taje kitchen da kanta dan tarbon
tilon dan ta daxai dawo yau
farace sol hr tafishi hsken fata mai matsakaicin
jiki kyakkyawar gske ce
idanuwanta dara dara kamar madara gashin
idonta dana girarta gaxar gaxar mai yawa da baqi
ya kwanta luf a fuskarta, sumar kanta batada
wani cika amma tanada tsayi sosai hr gadon
bayanta , surar jikinta abar soce ga wanda yagani
tana sanye da riga da wando masu matuqar kyau
da kama jiki yar kwalliyarta simple ce ta fito da
kyawun fuskarta
dirar motocin da taji tare da busa ya tabbatar
mata isowarsu tayi saurin leqa window dai dai
lokacin aka bude masa qofar motar ya fito waya
a kunnensa yana murmushi da alama waya
yakeyi
kwarjini yayi mata sosai sai da xuciyarta na
buga, bata ga idanunsaba saboda suna boye cikin
darkspace yayi mata kyau sosai a idanuwanta
tayi saurin janyo alkyabarta ta rufe daga kanta hr
jikinta ta xauna a lallausar seater.....
A hankali aka bude qofar dakin aka shigo hade da
sallama
momy ce ta shigo ta xauna a kusa da ita a
bayanta rumaisa ce
tace affiya kixo muje falon maimartaba yana son
ganinku aiman ya iso
idanunta na kawo kwallah kallon da tayi masa
daxu kwarjininsa yasa ta soma tsoronsa
tace momy ina tsoronsa wlhy dai dai lokacin
wayar momy na dauki qara ta kara a kunnenta ta
fice rumaisa tace
k affiya kiyi shiru bana son kowa ya fuskanci
tsakaninki da shi tasa hannu tana gyara mata
alkyabar
taso muje abba na jiranmu inmun dawo xamuyi
mgnr ninasan komai xai daidaita tsakaninku
ta qara fesheta da turare ta rufe mata fuskar da
alkyabbar taja hannunta suka nufi falon sarki
4鈨�4鈨�
A firgice yake kallon mahaifinsa
yace aure fa abba, bayan nagayama ba wadda
nakeso
yace yarima na xata kai mai hankali da tunani ne
amma sai aka sami akasarin haka ashe bakada
hankali danme akayi aurenmu badan muyi aure
mu haifafa ba
yace amma abba kafin auren abari na fitar da
wacce nakeso.....ya katseshi tareda
cewa kana tunanin xn aurama maccen da bata da
kirkine ko bata dace da kai bane...dai dai lokacin
momy rumaisa da affiya suka shigo
inda yake xaune xaune rumaisa ta xaunar da
affiya
[5:00PM, 10/30/2015] Pherty馃帳馃懐: abinda ya qara
qular dashi hr ya kasa boyewa xuciyarsa yabi
rumaisa da harara duk a idon sarki yana kallonsa
yaja dan qaramin tsaki da itakadai ta jiyoshi ya
kuma daki xuciyarta faga inda take xaune
qamshin turarenta mai dadi da sanyi ya daki
hancinsa ya lumshe idanuwansa yana son tuna
inda yasan turaren amma ya manta, ya juyo ya
dan dubi gefenta fuskarta luf rufe da alkyaba yaja
tsaki a karo na biyu wanda shi kansa sarki sai da
yaji
yace ba tsaki ba kome xakayi kayi,aurene an riga
an daura kuma ba saki
ya qara tsuke fuskarsa ya maida kansa ya
sunkuyar
sarki ya cigaba da fadin
ga amanar Allah nan a hannunka idan ka cutar da
ita dan baka sonta Allah shine masani kuma
baxai barka ba, yar uwarkace jininkace batada
banbanci da rumaisa a wurina ban sani ba ko kai
tanada a wurinka
Aure nufin Allah ne kuma xaman aure sai da
haquri ban yarda da wulaqanci ba
ku xauna kuriqe junanku da hannu biyu
ku xamo masu yiwa juna yafiya
ku xamo son juna
ku xamo masu gsky
ku xamo masu rufin asirin juna
ku xamo masu riqe amanar juna sa'anan
ku xamo masu kasancewa da juna kada kubari
shaidan ko maqiya su shiga tsakanin aurenku
affiya(jin sarki ya ambaci affiya yasa ya tuna
wannan yarinyar mai taqama da mulki shi hr ya
manta da ita bayason kuma wata alaqa tasake
hadasa da wata macce)
kiyi biyayya ga mijinki yayankine ki xamo mai
gudun xuciyarsa tare da kaucewa duk abinda
kikasan xai bata masa rai
ki jure duk wani abu daxai biyo baya daga gareshi
nasan na dan wani lokacine kafin ku sasanta
junanku
kuma idan kina da damuwa ko yana takuraki kiyi
gaggawar sanardani ko ummanki bana son
kisanar a gida
Allah shi maku albarka ku tashi kutafi
kamar wanda aka tsikara ko wanda ke kan qaya
haka ya tashi da sauri yana yatsina fuskarsa
ransa a bace ya fita ya nufi inda ummansa
rumaisa taja hannu affiya suka fita
bayan sun xauna a falo rumaisa tace
affiya ninama rasa ta inda xn fara,pls ki janye
qudirinki akan yaya kiyi haquri kibarshi ki dauki
nasifar abba gskyne aure ba abin wasa bane
affiya tace shikenan na haqura xn sadaukarda
rayuwata ga bautar aure amma baxan jure
wulaqanciba kuma baxan yarda a rainamin MULKI
ba
rumaisa ta sauke ajiyar xuciya bayan ta tashi
tsaye itama affiya ta tashi tana qara lullube
fuskarta
tace muje inda umma dai dai lokacin ya shigo hr
lokacin fuskarsa a daure take ya xare space din
idonsa yana kallon rumaisa
yace munafuka kinji kunya ahakan kike cewa kina
sona kindamu dani bayan kina cikin masumin
munafurci basu sona daga yau nima bana sonki
kifita harakata daga yau馃檯
馃徏
gabanta na faduwa ta gimtse dariyarta
tace ni yaya aiman me nayi bafa ni na daura
auren ba dan Allah kayi haquri wlhy na damu
dakai wana keda aduniyar nan idan bakai ba
yace shut up pls, munafuka kinyi wani sum sum
kinxo da ita ala dole gaki uwar amarya dan kin
rainani shine hrda xomin da ita kusa dani ki
xaunar da ita ko, yi cikinta kamar xai daketa tayi
hanyar waje da gudu tana fadin
kayi haquri yaya amma dan Allah karkama affiya
komai karka takura mata ta fice hade da turo
qofar falon da karfi gam
cike da bacin rai ya nufi hnyar sashensa amma
sai me sai ya juyo yana son yaga gadarar
wannan amarya da bata iya nuna fuskarta
hr xaije sai kuma ya fasa karta ga kamar ya
damu da ya ganta yana tsaye hannuwansa a
aljihu yana qare mata kallo daga samanta hr
qasa
ya dan ciji lebbansa ya qara tauke fuskarsa ya
isa inda take tsaye cikin shigar wulaqanci da qarfi
ya yaye alkyabar da ke kanta dai dai lokacin ta
dago manyan idanuwanta ta xubasu a narkakkun
idanuwansa
cike da mamaki yaja baya itama taja baya tana
kallonsa a wulaqancee
hannuwansa a aljihunsa ya hura bakinsa yana
furxar da iska ya langabar da kansa cikin
qasqanci da wulaqanci yake mata wani irin
kallo.....
馃摑Hausa novel
馃摎
[9:44AM, 2/26/2016] Bebinga: [9:03AM,
10/31/2015] Pherty馃帳馃懐: 4鈨�5鈨ULKI KO
SARAUTA馃挒
Na fertyemrh xarah馃挒
Murmushi yayi ya danyi taku kadan xuwa inda
take tsaye
well,i lyk ur personality,kin birgeni akaro na biyu
kin kuma yimin baxata,ashe bayan satar ya'yan
sarauta kin koma damfara ta hanyar aurensu
da kyar ta hadiye mgnr a maqoshinta xuciyarta
na mata xafi saboda bacin rai
tace ka iya bakinka da takunka kada son
xuciyarka yasa ka furta kalmar daxakayi
danasanin fitowarta
yayi murmushi cikin isa da qasaita hannunsa a
aljihunsa kansa a qasa kamar mai naxarin wani
abu kafin ya dago yaa kallonta
yace u ar wlcm affiya, hope da shiri kika shigo
gidana bada niyar xaman aure ba
ta riqa tafa hannayenta tana xagayensa hr taxo
gabansa idanunta akan nasa
tace da shiri naxo abinda nake nema tuntuni yau
shine a tafin hannuna........ya katseta
fyn an gud, kinsan na taba gayamaki a baya
xama dani sai mutum ya shirya kuma ya wahala
cos bn iya komai a rayuwata ba bnsan ynda xnyi
komai da kaina ba,ynda xn kula da kaina ma i dnt
knw inaji saboda ki kula da rayuwatane abba ya
aura min ke.
so daga yau, yanxu ba sai anjima ba duk bayin
dake kula dani na dakatar dasu duk bayin dake
sashena xn tattarosu na kawo maki su, su kula
dake ke kuma ki kula dani, girkine kawai bn
amince ba wannan duty jabo ne ita kawai ke iya
ciyardani na gamsu,
bayan shi tundaga toilet dina,my kitchen, falo,
bedroom, playroom,game room, watever ma
inkinje xakiga yawan dakunan duk kece mai gyara
su, u ar my new SLAVE....!
4鈨�6鈨�
Kinga ko anan SARAUTA tafi qarfin MULKIN ki,
bana tunanin ko a gida ammi da baffa xasu goya
maki baya akan qudirinki na cewa mulki yafi
sarauta,
i knw u ar my sister, an i regret it dana nuna
qarfin mulkina akanki cos sai ynxu nagane k ba
ajina bace koda xn so mace a rayuwata ba kya
cikinsu kinmin qarama ba komai akanki sai
qurciya da tsabar mulki akanki na soma sa'insa
da mace a rayuwata, ban taba tsayawa da mace
nayi mgnr minti biyu da itaba bayan rumaisa,
abba baimin adalciba daya auramin ke, ya kauda
kansa gefe yana furxar da iska daga bakinsa
ransa a bace kamar maison yin kuka
ita kuma tana tsaye tana kallonsa ta harde
hannuwanta a qirjinta, ya juyo
yace bn taba xaunawa nayi wani tunanin wani
plan da xnyiwa mace ba sai akanki, ban taba
bawa wani lokacina ba koda kadanne sai akanki,
bnsan damuwa da bacin raiba sai akanki, baa
tabamin dole akan abuba aka tursasamin shiba
sai akanki,tunda kika shigo rayuwata na rasa
kadan daga cikin abubuwa masu muhimmanci
agareni shiyasa naji na tsaneki affiya, na tsaneki
fiye da sauran matan ma(ta ware idanu tana
kallonsa duk abinnan da yake kyau yake mata ya
birgeta kome yakeyi kamar yaro yake komawa)
ta gyara tsayuwarta bayan ta janye hannunta
tana yatsina fuskarta
tace hw comes taya kake tunanin MULKI xai
xamo qasan SARAUTA never, an i will not b ur
slave, idan ka korasu kanka kayiwa tym dinda
xaa kawoni wannan gidan bnji ance naxamo
baiwa ba an kawoni ne a matsayib mata....yasa
hannu ya mintsini bakinta sosai hr sai datayi
kwallah kana ya cikata
i hate dat affiya, i hate to hear it, na tsani inji
ance inada mata ko frnds dina banason suji inada
mata so pls kidaina kiran kanki matata ke
qanwatace haka su umma suka gayamin, ni bnda
mata bnda wadda nakeso kibari pls, ya juya xai
fice sai kuma yadawo da baya da baya hr yaxo
dai dai saitinta
[10:12AM, 10/31/2015] Pherty馃帳馃懐: na manta bn
gayamaki sharuddana ba i hate it idan inayiwa
mace mgn ta kafeni da idanu kamr ynda kikemin
dole idan ina miki mgn ki sauke kanki cikin
nutsuwa kina saurareni
bana son hayaniya da takura musamman idan ina
nikadai
duk abinda xakiyi a gidannan koda fitace xuwa
inda su umma ki sanarda jakadiya ta gayamin
idan na amince ko bn amince ba duk xata
gayamaki
idan kina ganin takura ne kigayama jakadiya tor
xaki iya xuwa ki sanarmin but on one condition
idan kin tadani ina barcine xaki xauna kijira hr na
tashi unless if it's urgently wannan xaki iya
tadani ta hanyar yimin kiss hr na tashi, ba wai so
daya xakiyi ba noooooo xakiyi tayine hr sai
lokacin danaji kiss din na tashi dan kaina,ba wai
irin wannan useless kiss din ba nake mgn i knw u
knw it, idan kuma bakiyi dai dai ba u hav loose d
game馃檯馃徏sai wani jiqo
kuma
lastly
[10:17PM, 11/5/2015] Pherty馃帳馃懐: idan kin ganni a
hanya ko a gida ko acikin gida inda su umma
kada ki nuna kinsani ko kinada alaqa dani, idan
kuma a hanyane daga ke hr bayinki xaku tsaya hr
sai na wuce kafin kucigaba da tfy........ ya juya
xai fice sai ta kirasa
heeeey....
cak ya tsaya batare da ya juyo ba
a hannunta a qugunta tana kallon bayansa
tace naji naka sharudda amma kai bakaji nawa
ba!
ya juyo da kallonsa gareta cike da mamaki
yace hr wasu sharudda ne dake
ta gyada kanta tana kallonsa fuskarta da
murmushi
tace naji sharuddan sarauta, saura na mulki
ya tako ahankali hr inda take tsaye gab da ita
numfashinsu ya sarqe dana juna hakan yasa taji
wani yarrrr a jikinta ta dan matsa baya kadan
yace meyasa kike matsawa ko kinji tsorone, idan
na rungumeki fa
tayi saurin qara matsawa baya,yabita da wani
kallo na wulaqanci yana yatsina bakinsa
yace k atunaninki akwai wani abu daxai birgenine
a jikinki hr kike wani matsawa,matan da suka fiki
nagansu kuma na kauda kaina batare da damuwa
ba saboda basa birgeni
ta tabe bakinta tana gyara tsayuwarta
tace inaso nagayama sharuddana kamar ynda
kagayamin naka,
idan ka kiyaye nawa xn kiyaye naka
ya gyara tsayuwarsa
yace noooooo, babu wannan maccen a duniya,
babu wata macce daxata doramin sharadi inbi
bayan nawa kin manta koni waye kin manta
girman sarauta ne
tace wai mekake taqama dashi me kakeji kana
taqama da mulki da sarauta na rasa gane wanne
kafi bawa qarfi a cikinsu MULKI KO SARAUTA?
SARAUTA ya bata amsa batare da ya kalletaba
konayi taqamavda mulki ai a qarqashin sarautar
yake
banason dogon surutu affiya inaso aikina ya fara
daga yau, i will be waiting xakiga bayina sun xo
ynxu sai kifara aikin
tace tabdi....
ya kalleta kafin ya dauke kansa daga kallonta
yasa kai ya fice daga falon.......
kuyi haquri pls xn qarasa nan da two wks na
bada littafin printing idan an maidamin kafin ayi
publishing xn qarasa maku, saboda kar kujini
shiru yasa na fara maku TAGWAYEN MAXA馃懍.
馃摑Hausa novel
馃摎
[8:23am, 10/3/2016] Fatyma Zahra Too Nv: 12/14/2015] Pherty 馃帳 馃懐 : 4鈨�7鈨ULKI KO
SARAUTA? 馃憫
Na fertymerh xarah 馃懐
yana fita falon fada ya nufa saboda kiran
maimartaba daya samesa,
kusa da mahaifinsa ya xauna har lokacin
fuskarsa bata saku ba yana cike da bacin rai
mai martaba ya dubesa yana fadin
baxan sami damar xuwa meeting ba kai nakeso
ka wakilceni saboda yanxu da da ba daya bane,
na farko kaine mai jiran sarauta ta na biyu kuma
kana da iyali(ya tunxuro bakinsa hade da yatsina
fuskarsa)
yace abba idan xamuyi mgn muyi mai
muhimmanci amma kadaina cewa inada mata ni
banida mata
sarki yayi shiru kawai kafin ya maida kallonsa ga
waxiri da sarkin fada
yace ku shirya sa kuje kada ku bata lokaci
nan da nan suka soma shiryasa aka masa nadi
irin na manya sarakuna tare da wata qatuwar
alkyabba ta sarki mai matuqar kyau...
kafin kace me nan take ya rikide ya dawo wani
babban mutum yayi matuqar kyau inaji ko
TAGWAYEN MAXA 馃懍 baxasu nuna masa kyau a
ranar ba duk da cewa fuskar tasa a tamke take....
manya manyan motoci ne a jere masu kyau da
tsada, a tare suka fito da maimartaba yana tsaye
yana kallonsa har aka bude masa motar ya shiga
[11:59AM, 12/14/2015] Pherty馃帳 馃懐 : SARKI ya
girgixa kansa cike da mamakin qasaitar aiman
halinsa sai shi,
a wurin meeting kusan awa daya da rabi suka
dauka suna meeting tsakaninsu na sarakuna kan
abinda ya shafesu da sarautarsu
duk sarakunan ba wanda bai haifesa amma a
yanda yakejin kansa yafiu qarfin mulki, duk abinda
yace dashi suke aiki badan komai ba sai dan
kwarjini da yayi masu kuma magaar da xaiyi mai
amfani ce tabbas sun jinjinawa sarki merah
domin yasami qasaitaccen magaji.
tym din da aka gama meeting din lokaci daya duk
suka tashi kowane da fadawansa, Aiman ne
kawai mai bodyguards acikinsu nan take guys
dinsa suka kakkarya kujerar da yarima aiman na
tashi suka yimata daya daya...
sarkin Anka ya dubesu da mamaki
yace ko meyasa xaa karya masu kaya?
kai tsaye sarkin fadar merah
yace saboda mai girma Aiman ya xauna akanta,
qaryane yarima ya xauna a kujera wani yaxo ya
xauna akanta saboda girman sarautarsa da
mulkinsa
lokaci daya sarakunan na soma kallon junansu
cike da mamaki ashe tasu sarautar qaryace
mulkinsu banxane kenan? kafin su maida kallonsu
ga aiman amma ga mamakinsu wayam bashi
alamar yabar wurin kenan.
4鈨�8鈨�
Tun kafin ya iso aka bude masa motar ya shiga,
garin rufe qofar aka datse hannunsa amma baiyi
magana ba hassalima yatsina fuskarsa kawai yayi
amma yaqi cewa komai akan atsaya da motar an
datse yatsansa
har suka iso gida baiyi magana ba sai da akaxo
bude qofar motar aka lura ga jini sai xuba yake
aikuwa cikin rudani da tashin hankali gabaki daya
rundunar fadawa da bodyguards dinsa suka xube
qasa
yana daga xaune cikin motar bai motsa ba ko
wata alama baiyi ba ta xai fito ko baxai fito ba
waxiri ya fito yaga halin da ake ciki yaje ya
sanarda mai martaba
ranka shi dade inaji ba lfy yarima bai fito cikin
mota ba ga kuma fadawa duka xube a qasa inaji
suna bashi haquri
kyam sarki ya tashi ya fito tare danasa fadawan
[12:25PM, 12/14/2015] Pherty馃帳 馃懐 : yayi
mamakin yanda yagansu a xube ga aiman cikin
mota xaune fuskarsa ba annuri duk da idanunsa
na boye cikin darkspace
takan bayi sarki yariqa tfy bai damu ba hr ya iso
inda aiman
a raunane yace meya faru yarima Allah yasa ba
abinda ya sameka
shiru yayi tamkar baijiba sai da sarki ya qara
nanata mgnr cike da kulawa saanan ya xare
madubin idanunsa da dayan hannu da idanu
yayiwa maimartaba nuni da hannunsa
aikuwa ya rikice hr ya rasa da wacce kalma xaiyi
magana ya janyo aiman ya fito dashi jikinsa har
rawa yake
yace garin yaya, taya hakan ya faru meyasami
yatsan
aiman ya yatsina fuskarsa baiyi magana ba
sarki bai tsaya tmbyr baasi ba yajasa suka nufi
fada, nan ma basu xauna ba suka fito suka nufi
babban falon sarki.....
kusan fiye da awa suna kwance a wurin ga xafin
rana, daga can sama affiya na gyaran labule taga
mutane xube a qasa ta juya tana kallon maman
aiman
tace umma bayi nagani kwance acikin wannan
ranar wake hukuntasu ne mesukayi haka?
batare da umma ta damu ba
tace tor ni dakike tambayata affiya mena sani
tunda muna tare ne,
affiya ta juya tana kallonsu cike da tausayi ta
dawo ta xauna dai dai lokacin jakadiya ta shigo
ta russuna hr qasa
tace ranki shi dade an kammala komai kamar
yanda kikace
cikin halin ko inkula umma ta gyada kai kawai
affiya ta dubeta tana fadin mutanen danake gani
a waje menene laifinsu da ake hukuntasu haka
jakadiya ta qara russunawa tana fadin ba wanda
ke hukuntasu suke hukunta kansu saboda
sunyiwa yarima laifi
lokaci daya umma ta tsaida abinda take tana
kallon jakadiya
tace wane laifi sukayi
jakadiya tace ranki shi dade naji kamar ana fadin
sunji masa ciwo ne a hannu
4鈨�9鈨�
xumbur umma ta miqe tana gyara alkyabarta,
batabi ta kansu ba ta fice
affiya ta tabe baki kawai tana sauraren ikon Allah
wato ita sarauta bata dauki bayi abakin komai ba
kenan shiyasa take wulaqantasu son ranta, da
tana da iko sai ta yan'ta duk rabin bayin dake
gidan cos akwai masu kirki sosai akwai wadanda
bai kamata ace suna cikin bayi ba.
A babban falo ta taradda su waxiri, sarkin
fada,galadima, e.t.c duk a xaune ko bata
tambaya ba tasan sarki da yarima na sama, bata
tsaya amsa gaisuwarsuba tayi sama tasami
yarima na barci ga sarki a gefensa
sallama tayi ta shiga dakin kai tsaye inda yake ta
nufa tashiga duba yatsan hr ya dan kumbura
amma jinin ya tsaya
shiru tayi na dan wani lokaci kana ta tashi ta
sauko ta kira sarkin gida akan duk bayin su tashi,
tunda abin bamai girma bane yasami sauqi.
[2:36PM, 12/14/2015] Pherty 馃帳 馃懐 : Misalin qarfe
biyu ya farfado daga barcin da yake maimartaba
na gefensa ya sami barci, a hankali ya sauko
saman gadon sadaf sadaf ya fita daga dakin
gudun kar yatada shi,
gidan shiru ba abinda ke tashi sai kukan
tsuntsaye, daga can qasa ya hango sarkin yaqi
sai safa da marwa yake a harabar gidan
maqarabansa nadaga gefe kowane da makaminsa
ya dauke kansa ya nufi nasa gidan, batare da
tunanin komai ba ya haye part dinsa har ga Allah
ya manta da wai yanada mata ballantana yaje
duba lfyrta
a wannan daren affiya na kwance da littafi a
hannunta littafin sadiya lawal bala marubuciyar
BALLAGAXA, ga sauran xube a gefenta daga nesa
na tsinkayo na miss aysher marubuciyar
KAMAMMIYAR MACE ,Ammi marubuciyar
AMARYAR PHERTY , khady marubuciyar
XAKARAN DA ALLAH YA NUFA DA CARA....
miemie bee marubuciyar NAFI TSANANKA,
humayda marubuciyar RAYUWAR HUMAIRA,
chuchun gaye marubuciyar JANAN, mmn khady
marubuciyar AIMAN, kausar marubuciyar
LABARIN KHADIJAH, ummi aysher marubuciyar
GIDA BAI KOSHI BA, m.jabo marubuciyar HASKEN
IDANIYATA, UNIQUE da F.SODANGI, Aysher
gambo marubuciyar KECE ABIN ALFAHARINA
PHERTY
[2:37PM, 12/14/2015] Pherty 馃帳 馃懐 : [2:12PM,
12/14/2015] Pherty 馃帳 馃懐 : Iya littaffan dana iya
hangowa kenan duk da bn tsinkayo nawa ba馃槖
amma nasan xarah dange ko halamcy xasu
hangomin inma basu gani ba ga matar saif, sally,
adama ja'o, ni'imatu, ga yar baqa da mahasin ma
xasu iya gano min......Affiya ta cillar da littafin
dake hannunta ta qudundune cikin lallausan
bargonta komai ya tsaya mata cak ta rasa meke
mata dadi, da haka barci ya dauketa...
5鈨�0鈨�
Washe garin ranar yunwa na tada ta daga barci,
ta sauko tana sanye da rigar barci iya gwiwarta,
toilet ta nufa bata jima ba ta fito tna yarfe
hannayenta taja dogon tsaki,
wata na'ura ta dannan dake dakin ta kirn duk
baiwar da takeson kiran
baa dauki dogon lokaci ba sai ga hlamcy ta shigo
da saurinta hr qas ta russuna tana miqa gaisuwa
barka da tashi gimbiya, mekike buqata
ta soma yatsina fuska kamar bata son mgn tace
baxan iya sauka ba kixomin da brkfst dina anan
jikinta na rawa tatashi ta fita bata jima ba sai
gata dauke d qaton faranti (cant wait to tell u
abubuwan dake ciki)
tadiresu agabanta sa'anan tafita bada jimawa ba
sai gata tadawo dauke da bowl ta riqo hannun
affiya ta tsoma aciki ta wanke ta janyo dan
qaramin towel tana goge hannuwan kafin ta dauki
kayan tafita da su
affiya ta soma cin abinci tana cike da mamakin
wannan sarauta da mulki
[2:34PM, 12/14/2015] Pherty 馃帳 馃懐 : ko a gidansu
babu wani mulki da ake a gidan, bata jima da
farawa ba aka bude qofar dakin aka shigo
daga tsaye ya xuba mata narkakkun idanuwansa
yana kallonta from head to toe yana yatsina
fuskarsa
duk sai taji ta dabirce badan komai ba sai dan
rigar dake jikinta, sai kiciniyar motsa tea take
takasa kaishi bakinta
yayi gyran murya yana fadin kina nufin duk
sharadin dana gayamaki jiya xai tashi a banxa
ne?
a galabaice ta dago tana kallonsa
tace ko agida aka sanyani abu ba kasafai
nakeyinsa ba hassalima duk abubuwn da ka fada
ba wanda na iya aciki
yace nan ai ba gidanku bane ba gidan MULKI
bane gidan SARAUTA ne, yaxama dole kibini
tunda bauta kikaxo
5鈨�1鈨�
Tayi masa shiru kamar bataji ba tayi qasa da
kanta
wata tsawa da yayi mata yasata miqewa bata
shiryaba
da hannun ya nuna mata qofa, ta juya tafita cike
da bacin rai da tsoron tsawar da yayi mata dan
wannan shine karo na farko a rayuwarta da aka
mata tsawa
tana isa sashensa tun dga falonsa ba ta ga abin
gyara akai ba hrta isa bedroom dinsa ta tsaya
kallon ikon Allah kamar baxaa mutu ba wani
abinma bata taba ganinsa ba
yanayin dakin komai a natse a gyare tamkar ba
wata halitta dake rayuwa acikinsa ba wani gyara
da dakin ke buqata kawai tsabar wulaqancine
[2:53PM, 12/14/2015] Pherty 馃帳 馃懐 : Ya shiga
dakin idanuwansa akanta
yace banason wannan rigar bata birgeniba, idan
ma kinsane dan ki birgeni tor banaso
ta saki baki tana kallon ikon Allah, ya cigaba da
fadin
inma kinsane karki bari nagani cos baxaki iya jan
raayinaba affiya nasan mata fiye da tunaninki hr
yau ba tarkon ko daya dana kamani, ba dan
komai ba sai dan bana raayinsu banida lokacinsu
basa cikin tsarina, they ar all cheaters, sannan
ma danme xaki riqa xama da wannan rigar a
wannan lokacin
ta tabe bakinta batare da ta tanka ba,shima ya
yatsina fuska yana yarfe hannayensa
bafa damuwa nayi da jikinkiba ba kuma kishi
nakeyi ba am just telling u d fact, kawai bana son
bayi suga girmana ajikinkine
ta gefen idanuwa take kallonsa ta tunxuro baki
alamar ta qosa da maganarsa
shima mamakin kansa yake idan baa gaban affiya
ba bai iya tsayawa yana surutu yana mamakin
yanda yake furta wasu kalamai da umma kawai
yake iya xama yayita xuba surutu sai kuma affiya
shima ya rasa dalili, gashi sai yatsinarsa take
karfa ta dauka ya damu da ita ta rainasa da
sarautarsa, nan da nan ya daure fuska qasaitar
tatashi yadawo yarima aiman dinsa cikin
daurewar fuska ya nuna mata hanya
out pls.... ta dago tana kallonsa yanayinsa yasa
taji tsoro tafice tana qunquni yau bata rama
abinda yayi mata ba.
馃摑 Hausa novel馃摎
[9:44AM, 2/26/2016] Bebinga: [9:42AM,
12/15/2015] Pherty 馃帳 馃懐 : 5鈨�2鈨ULKI KO
SARAUTA? 馃憫
Na fertymerh xarah 馃挒
Toilet ya shiga, yayi kusan awa daya da rabi aciki
yana wanka kafin ya fito, a wurin shirinsa ma ya
bata lokaci sosai, ya nufi inda ummansa
jakadiya na ganin shigowarsa ta xube hr qasa
tana gaidashi
Allah yaja da ran dan sarki yarima mai jiran
kujerar mulki da fatan an tashi lfy
bai amsa ba hassalima kallon inda take baiyi ba
daman tasan ba lallai bane ya amsa sai ta tashi
ta fita, ya rungume mamanshi yana murmushi
mrng umma, murmushi tayi ta riqo yatsan
hannunsa
tace yarima taya hakan ta faru meya jima ciwone
haka?
ya yatsina fuska ya sumbaceta agoshi kana ya
janye hannun yana yarfewa
yace yau inason xiyartar asibiti umma, idan abba
ya sauko kigayamasa xnyi aiki yau sai na dawo
tace meyasa bakason gayamin abinda ya sameka
a hannu, da gani wannan abin ya wahalar da kai
ya dubi yatsan kafin ya maida kallonsa gareta
yace umma wannan ciwone ba wahala ba, abu
biyune na taba wahala dasu a rayuwata
na farko sanda na tuqa mota da kaina naje
boutique na hadu da affiya, kinsan da wannan ?
ta girgixa kanta cike da mamaki tana kallonsa
ashe dama sunsan juna
abu na biyu daya ban wahala a rayuwana yaxama
disgrace agareni amatsayin mulkina da sarauta
ta, tym din danaci abinci a dakinki kikaxo daukan
plate na hanaki na dauka da kaina na kai kitchen
bayi na kallona, umma ranar naji haushi sosai hr
naso na hukunta duka bayinda ke gidan nan mata
amma....... sai kuma yayi shiru yana kallonta
umma wannan ce kawai wahalar danasan na
tabayi a rayuwata
[10:04AM, 12/15/2015] Pherty馃帳 馃懐 : tace nxt tym
baxaka qara daukan plate ba yarima still girman
ka dana sarautarka bai fadi ba
yayi murmushi kawai ya juya xai fice
tace affiya fa, tana ina yau duk bata xo ba
ya tabe bakinsa batare da yace uffan ba yasa kai
ya fice
5鈨�3鈨�
A asibiti yana shiga ma'aikata suka soma xubewa
suna gaidashi sai wani cika yake yana bata rai
kamar wanda aka tilastawa xuwa duk da asibitin
mahaifinsa ce
yana isa office dinsa ya taradda bilal xaune
yace wai kana nufin kana nigeria ne kaifa baka da
kirki wlhy
bilal ya tashi yana kallon guards din dake tare
dashi kafin ya maida kallonsa garesa
yace jiya nadawo momy ce ba lfy naxo da ita
tana emergency
yarima ya xauna yana gyara alkyabarsa yace
cikin satin nan nakeson xuwa pheonix i miss skul
bilal a bata rai
yace bakaji menace ba mamana ba lfy tana
emergency kuma kai nakeso ka dubata
oh gosh... ya dafe goshinsa alamar bilal na
takurasa da yawa, ya janyo wani file ya shiga
dubawa
bilal ya kwantar da murya sanin halin abokin
nasa,
yace Aiman mamana fa nace, ashe hrdani kake
wulaqantawa
yace kome xn mata kaima xaka iya naga matakin
karatunmu dayane dakai ko?
yace nasani baxan iya bane jikina a mace yake
pls help me
yarima ya tashi yana yatsina fuska
wane ward aka kaitane?
bilal ya gayamasa, ya juya ya fice
jin emergency take yasa yake sauri, tfy yake yana
sanya handgloves a bayansa ana cire masa
alkyabba
gab da xai shiga dakin da take suka gama sanya
masa labcoat, daya daga cikin dabiunsa kenan
idan xai shiga aiki baxai tsaya ya shirya ba sai
dai yana tafe ana shiryasa idan ma fitowa aikin
yayi yana tafe ana cire masa kayan aikin kuma
amaida masa na sarauta, dayawa mutane hakan
na burgesu hr tsayawa kallonsa ake ana son
mulkinsa da qasaita sannan abu mai matuqar
wuyane kace kaga.murmushinsa
[8:32PM, 12/15/2015] Pherty 馃帳 馃懐 : bai jima aciki
ba ya fito yana tafe yana xare handgloves cikin
isa da qasaita ko ta kan bilal bai biba,
ga fadawa birjik a asibitin, guards dinsa suna biye
dashi a baya
yana tafe yana yatsina fuska ma'aikatan asibiti
sai xubewa suke suna gaisuwa nurses da likitoci
amma duk ciki ba wanda ya kula ballantana ya
amsa
cak suka ga ya tsaya harabar asibiti suna ganin
haka suka san akwai matsala tabbas akwai
abinda ya fadi daga.hannunsa daman duk abinda
ya fadi daga hannunsa baya magana ko ya nuna
wata alamar abinsa ya fadi sai dai ya tsaya cak
masu moremasa baya suje su duba sugani
haka kuwa akayi da yawa suka juya suga ko
menene ya fadi suna isa asibitin suka sami
turban dinsa ne har wata nurse ta dauka xata
kawo masa
da sauri suka karba suka fito(wani abin sai
sarauta)
aka bude masa mota ya jima tsaye kafin acire
masa labcoat din jikinsa aka musanya masa da
alkyaba suka nada masa turban dinsa kana ya
shiga motar akaja
kusan motoci gomane jere da juna abayan tasa
motar bayan biyu na gaba.
mutane sai kallon ikon Allah suke wannan dame
yake taqama MULKI KO SARAUTA? 馃憫
5鈨�4鈨�
Sanda suka iso gida fada ya nufa ya xauna
agaban mai martaba kamar kullum ya tankwashe
qafafunsa yana kallonsa fuskarsa da murmushi
yace barka da tashi abba
yace ya lfyr hannu,
ya yatsina fuska batare daya amsa ba ya janyo
inibi yakai bakinsa
sarki yace jiya na turaka meeting amma baka
gayamin yanda kukayi ba
yarima yadan kallesa kafin yace
sunyi magana ne akan abinda ya shafesu, ynda
na lura sarakunan naji da mulkinsu shiyasa nafito
masu danawa qasaitar,
sunyi mgn akan rashin wadataccen abinci ga
talakawansu da kuma rashin ruwa da
talakawansu basu wadatuwa dashi
sarki yace kai akan me kayi magana me ka lura
yna damun talakawa?
yarima ya jefar da inibin dake hannunsa
yace abba bama talakawa kadai ba ai ynxu duk
yan nigeria suna fama da rashin kudi abinci
makarantinne boko da islamiya sai arasa
ilimatattun malamai, qauyukka ba wuta asibitoci
ba kawarrarun likitoci
[9:08PM, 12/15/2015] Pherty 馃帳 馃懐 : Sarki ya tashi
daga kishingiden da yake cike da mamaki yana
kallon aiman dan bai taba xaton yasan matsalar
rayuwa ba
yace yarima gayamin me ka gaya masu game da
wannan
yace abba nace laifin sarakuna ne ai mulkin da ba
haka yake ba, ku sarakuna ku kuka cire hannunku
daga komai kuka barwa gwamnati tayi,
sarakunan da su suke da ikon komai suna
taimakon talakawansu sannan suna samin lbrai
daga fadawansu, a da ko haihuwa akayi dole sai
sarki yasani ko mai anguwa amma ynxu fa kai
xaka bawa kanka amsa abba,
na gayamasu sarakuna sunfi gwamnati hulda da
jamaa kuma sunfisu sanin halin da talakawa suke
ciki
5鈨�5鈨�
Ranar qiyama ana fara hisabi da jini sannan ayi
da manyan malamai,masu kudi, shugabanni,
sarakuna, tor wannan ma ya ishemu ishara mu
dage muga yanda yan qasa suke tfyr da
rayuwarsu,
Allah ba ruwansa gabaki daya xai hadamu ya
tambayemu ynda muka tfyr da mulkinmu ba
ruwanshi da cewa shugaban qasa ko gwamna,
mulki duk mulki ne
ko mace a gidan mijinta mulki take haka namiji a
tsakiyan iyalinsa mulki yake xaa kuma yi masa
hisabi gobe qiyama taya ya tfyr da iyalinsa kamar
yanda muka sani
raf raf raf gabaki daya daukacin fada aka dauki
tafi sarki saboda mirna kamar ya hadiye yarima
yakeji
yace a tunani ban taba sanin kasan wanna ba
yarima na dauka bayan mulki, sarauta, isa,
taqama da qasaita bakasan komai da ya shafi
rayuwar duniya ba ashe bn saniba kallon kitse
nakewa rogo, am proud of u son, ko ynxu na
mutu nasan xaka iya gadon sarauta ta a yanda
nakeji ma ko ynxu xn iya sauka na baka amma
nayima alqawari daka kammala karatunka xn
sauka daga kujerata a nada ka
nan da nan fadawa suka xube qasa sai fadi suke
godiya yake ranka shi dade, yarima na miqa
godiyarsa
Aiman kuwa kansa na sunkuye ya dago yana
kallon mahaifinsa
yace abba nxt tomorrow nake son komawa skul
sarki yace Allah ya kaimu amma tare da affiya
xakaje
nan da nan annurin fuskarsa na kau tamkar wnda
akayiwa mutuwa ya murtuqe fuska yana fadin
abba gsky baxan je da itaba ai frnds dina sai
sumin dariya kowa baida mata sai ni kuma matar
ma wannan qaramar yarinyar
sarki yace lallai yarima ashe hr ynxu baka sauya
ba kana nan aka qudirinka tor bara kaji dole
affiya xata bika acan xata cigaba da xuwa
makaranta jiya da bilal xai dawo nasa ya
samomata admission kuma ta samu skul din
dakake acan xataje ko kanaso ko bakaso
ya tashi a xuciye kamar xai fashe da kuka
yace ynxu abba fisabilillahi sai da kagayamasa
inada mata
yace nayi kama da maqaryacine ?
batare da yayi mgn ba ya juya ya fice ransa a
bace......
5鈨�6鈨�
Ta shirya cikin tsadaddiyar atampha mai kyau da
tsada ta dora alkyabba ta nufi sashen umma ta
xauna a gabanta kamar yanda yarima ke mata
tace umma yau k kadaice ina masu tayaki hirane
tace na korasu bana son hayaniya ne
ta gyada kanta hade da janyo inibi ta sanya
abakinta
umma tace rumaisah taje maki sallama kuwa?
tace sallamar me umma?
tace bata gayamiki xasuyi tfy itada Aliyu bane,
sunxo daxu da safe kuma naga yarima ne ya
masu rakiya hr airport
tayi shiru kafin tace amma rumaisa bata
kyautamin ba umma, ynxuma takanas naxo inda
kike ne inemi ixinin xuwa (i have alot to talk with
her)
inaji ba laifinta bane laifin yarimane naji lokacin
da take fadin xataje inda kike ya hanata kuma
ban tambayesa dalili ba
[9:17PM, 12/15/2015] Pherty 馃帳 馃懐 : Affiya tayi rau
rau da idanu tana kallonta
tace umma kinga abinda yaya maina ke mani ko,
wlhy baya kyautawa umma takuramin yake kamar
ni ba qanwarsa bace
tayi shiru batace komai ba
tace kinji umma
tace naji na rasa mexance ne na rasa wane irin
mutum ne yarima
tace ni umma kawai kice yadaina takuramin ya
fita sabgata pls umma, ta fada tana hawaye
abinda yayi matuqar tada hankalin umma kenan
tace oh affiya bar kukan banaso kibari yaxo xn
masa magana dai dai lokacin ya shigo
fuskarsa a daure tamau, idanunsa boye cikin
darkspace kallo daya suka masa suka fahimci
akwai bacin rai qarara atare da fuskarsa hakan
yasa affiya tasha jinin jikinta
ya xauna batare da yayi magana ba bai kuma da
niyar yin magana hr sai umman ta tambayesa
meyasa mesa, ko xasu shekara a gurin idan hr ba
ita tafara yimasa magana ba baxai tabayi mata
magana ba tun yana qarami haka yake,
shifa mulkinsa, sarautarsa da qasaitarsa bafa a
waje kawai take ba, ga kowa take kuma gida da
waje.......
馃摑 Hausa novel馃摎
[9:45AM, 2/26/2016] Bebinga: [5:36PM,
12/20/2015] Pherty 馃帳 馃懐 : [7:19PM, 12/17/2015]
Pherty 馃帳 馃懐: 5鈨�7鈨ULKI KO SARAUTA?
馃憫
Na fertymerh xarah馃挒
AFFIYA_ na fita dakin kai tsaye falon sarki ta
nufa, kallo daya tayi masa ta gane yana cikin
bacin rai cikin faduwar gaba ta xauna kanta a
sunkuye ta gaidashi
daga can taji fadawansa sun dauka
sarki ya amsa gaisuwar gimbiya affiya yar mulki
da sarauta
ta sunkuyar da kanta qasa, sarki ya dubeta yana
fadin
gobe xaku wuce pheonix tare da yarima acan xaki
cigaba da karatunki nasa bilal abokinsa ya samo
maki admission acan
kiyi haquri da xaman ki dashi acn idan da matsala
kisanardani ko ummanku
nasani ko anan xaman haquri kike dashi bayason
auren, to ko acan nasan xaman bacin rai xakiyi
amma komenene kiyi haquri kixauna dakin mijinki
ki xauna tare dashi kiyi masa biyayya kada
kibiyewa son xuciyarki wurin nuna qarfin mulkinki
akan saboda kema nasan halinki tun kina
qanqanuwa
bacin ransa da kikagani yanxu duk bai wuce dan
xaki bishi kuje bane, idan kinyi haquri kinbisa
yanda yakeso kin sauke girman mulkinki kinbi
nashi mulkin to xaku dai daita da yarima
idanunta a qasa sunyi rau rau
tace xan kiyaye abba amma nida anbarni nan ma
xn qarasa karatuna,
yace bari nabaki wata kissa affiya
wata mata taxo wajen manxon Allah s.a.w tace
inason yin sallah tare da kai sai yace nasan kina
son yin sallah tare dani amma sallarki a quryar
dakinki tafiye miki fiye da rumfarki sannan ta
rumfarki yafi ta tsakar gidanki, ta tsakar gidanki
tafi ta masallacin shiyarku, ta masallacin shiyarku
kuma tafi yi a masallacina(ya qara da cewa) mafi
alherin masallatan mata sune dakunansu
kinga anan kome xakiyi bayan idon mijinki baxai
kai ladar wanda xakiyi a can tare dashi ba,
sannan xaman ki acan xai qara janyo shaquwa
tsakaninku
[7:38PM, 12/17/2015] Pherty馃帳馃懐: in banda abinki
mata na neman ladar miji kina bijirewa baki
tabajin lbr wata da taxo inda Annabi s.a.w ta
samesa tare da sahabbansa
5鈨�8鈨�
Tace haqiqa ni mata suka turoni xuwa gareka,
Allah ya aiko ka xuwa maxa da mata sai mukayi
imani dakai muka yarda da Allah daya aiko ka,
sannan kuma mu mata muna xaune anyi mana
iyaka a tsare muke cikin gidajenku kuna biyan
buqatar shaawarku damu sannan mu muke dauke
da ya'yanki amma ku maxa an fifita ku akanmu
da xuwa jumma'a da sallolin jam'i da xiyartar
marar lfy da halattar sallar jana'iza da kuma
yawan yin hajji bayan na wajibi
kuma duk abinda yafi wannan ma shine fita da
kuke jihadi dan daukaka kalmar Allah, sannan
idan dayanku yafita ummara ko hajji ko yaqi
mune muke kiyaye maku dukiyarku kuma mune
muke dinka maku tufafinku kuma mune muke
rainon yaranku.... to ya ma'aikin Allah ta ina
xamu yi tarayya daku wajen lada?
sai manxon Allah s.a.w ya waiwaya wajen
sahabbansa yace tunda kuke kun tabajin wata
mace ta tambayi wani abu na rayuwar
duniyabwanda yafi na wannan macen kyawu?
sai sukace ya manxon Allah mu bamu taba xaton
cewa wata mace xata iya wannan tunanin ba
sai manxon Allah ya waiwaya gareta
yace ki koma yake wannan mata, ki sanarda
matan dake tare dake cewa duk wadda take
kyautatawa mijinta kuma ta nemi yardarsa kuma
tabi abinda yakeso tanada irin wancan ladar aikin
gaba daya(sai matar ta juya tanata murna tana
kabbara saboda farin ciki)
Hakanan watarana mata sunxo wurin manxon
Allah s.a.w sukace ya manxon Allah maxa sun
kwashe falalolin baki daya, suna jihadi don
daukaka kalmar Allah yanxu muma sai kabamu
wani aiki da xamuyi mu cimma ladan jihadi
Manxo Allah yace ko wacce acikinku aikinta yana
cikin dakinta wnda dashine xata cimma ladan
masu aiki(dan haka kuyi haquri da xaman
aurenku kubi mijinku kuyi biyayya bama affiya
kadai ba hr mu yakamata mu koyi xaman haquri
da biyayya agidajen maxan mu)
[8:01PM, 12/17/2015] Pherty馃帳馃懐: ta jinjina kanta
alamar gamsuwa
tace nagane nufinka abba xnyi biyayya kamar
yanda kace amma dan Allah abba ka roqamin shi
yabarni naje naga ammi
qasaitaccen murmushi yayi irin nasu na manya
masuji da sarauta
yace ke baxaki roqesa bane saini, koni k aurensa
ba yayanki bane?
tayi narai narai da idanu kamar xatayi kuka馃槙
tace Allah ynxu abba ina tsoronsa kuma miskiline
sosai
yace tor ahakan xakuyi xaman aure idan kukaje
can kenan baxaki iya gayamasa matsalarki ba
tayi shiru tana kallonsa
yace shikenan naji
tayi murmushin da dimple dinta na bayyana kana
ta tashi tafita
bara mu leqo yarima merah da ummansa
馃弮馃徎
馃弮馃徎
馃弮馃徎
5鈨�9鈨�
Shiru ya ratsa dakin hr kusan awa daya suna
xaune ba wnda yayi mgn acikinsu
ranta ya qara baci duk da tasan me yake nufi
idan ba ta tambayeshiba baxai taba mgn ba sai
dai su tabbata a hakan, fuskarta ba walwala
tace wai xaman me kakemin anan ne? kasanyani
agaba kamar maye,
bai damu da furucintaba dama ita yakeso ta fara
mgn kamar me jira yayi saurin cire space dinsa
yana kallonta idanunsa sunyi jawur saboda bacin
rai(馃檴ko meye nasa na bacin rai dan xaije da
affiya oho)
yace umma ki taimakamin pls, sai hawaye
sharrrrr(rabon da taga hawayensa tun yana
qarami lallai abin ba qarami bane馃檰
馃徔)nan da nan
hankalinta nayi matuqar tashi abin ya tsoratata
muryarta hr rawa take
tace yari...ma lfy meyafaru wane irin taimako
xnma?
yayi shiru na dan wani lokaci kafin
yace umma bayan biyayyar danayi na karbi
aurenta da banaso ynxu kuma danme xaa
takuramin akan sai affiya tabini pheonix kuma
wai acan xatayi skul
tayi kasake bakinta abude tana kallonsa cike da
tsantsar mamaki
tace yarima kaji tsoron Allah kasani duk kaci
amanar affiya Allah baxai barka ba kuma ni kaina
xaka fuskanci fushina
hakalinsa ya qara tashi anyi baayiba yaxo
ummansa ta share masa hawaye sai gashi ta
hada masa wani xafin
[8:19PM, 12/17/2015] Pherty馃帳馃懐: umma bai
kamata ki...... tayi saurin katsesa
yimin shiru pls bana son hayaniya gsky nake
gayama kana takura affiya da yawa akan wane
dalili ita ta aura ma kata kaine ko me? kamar
yanda akama dole haka itama dole akamata
kuma koba komai jininkace qanwarkace ba wata
bare bace, amminta qanwatace uwa daya uba
daya kagayamin banbancinta da rumaisa?
ya dafe kansa da hannuwansa duka biyu yaja
iska ya furxar cike da bacin rai
yace umma bawai na tsaneta bane auren ne
banaso for God sake duka duka affiya shekarunta
nawa yaushe suka qare skul ne da rumaisa,
umma hr axuciyata niba yarinyar danakeso affiya
ba ajina bace, x a disgrace a ganni da ita frnds
dina ma dariya xasumin sukaji inada mata
6鈨�0鈨�
Maganar tayi matuqar girgixata hrta kasa biyewa
sai da fuskarta ta bayyana shima da mamakin
sauyawar fuskarta yake kallonta
yace umma naga kin tsorata ko miye laifi acikin
maganata?
tace babu amma dakaje ka wulaqantamin yarinya
inaso tun yanxu ka saketa kabani takardarta
mgnr ta daki xuciyarsa sai dai bai nunaba ya
yatsina fuskarsa yana fadin
ba mgnr saki nakeyiba umma mafita naxo
kinemamin dan banaso naje da ita
tace mafita dayace yarima ka sakarmin yarinya
shine kawai xai hanama xuwa da ita
ya qara tsuke fuskarsa
yace ai matsalar umma ina sontane da banasonta
dana saketa ynxu(yabfadane kawai amma xahirin
gsky baya sonta)
hr a xuciyarta taji dadin kalamansa amma bata
nuna ba illah qara tsuke fuskarta da tayi ta janyo
laptop dinta hade da sanya medical glass dinta
hakan ya qara sanyaya jikinsa alamar baxata
kula shiba kenan
[8:34PM, 12/17/2015] Pherty馃帳馃懐: A sanyaye yace
umma kimin addua inyi yanda kikeso Allah yabani
ikon kulawa da affiya, bata amsa ba kuma bata
kallesaba hakan yasa ya tashi ya fice hr yakai
qofar fita ta kira sunansa
yarima....ya juyo yana kallonta batare da ya
amsa ba idanunsa jawur kamar xaiyi kuka ta taso
ta qaraso inda yake ta riqo hannunsa
tace meyasa xuciyarka ta karaya ka gayamin me
kakeso ynxu nayima
hawayen dayake maqilewa suka xubo ya kasa
furta komai
tace kaxama namijin gske yarima mai taqama da
sarauta kada xuciyarka ta kasance ta rangwayen
maxa, ta langabar da kanta cikin shigar wasa
kamar yanda takemasa idan yana yaro
tace be a big man, with a gud mind d.... sai ya
subuce da dariya daya tuno da hakan ya
rungumota sosai kafin ya dago yana kallonta
yace insha Allah ummana
ta gyada kanta tana kallonsa tana murmushi
tace nagane me kake nufi tunda bakaso ace affiya
matarkace ,idan kaje ka nunata a matsayin
qanwarka amma ka kula da ita tamkar ni kada ka
takuramata pls
yayi murmushin jin dadi hade da sumbatarta a
goshinta
yace i promise ummana
itama murmushi tayi masa tana kallonsa......
Washe gari bayan sunje gidansu affiya da kwana
biyu jirginsu 鉁坣a daga xuwa qasar pheonix
Ko ya rayuwarsu xata kasance acan oho馃檯
馃徔
ku biyo pherty kuji馃弮馃徎
馃弮馃徎
馃弮馃徎.
馃摑Hausa novel
馃摎
[7:39PM, 12/20/2015] Pherty馃帳馃懐: [11:42AM,
12/20/2015] Pherty馃帳馃懐: 6鈨�1鈨ULKI KO
SARAUTA馃憫
Na fertymerh xarah馃挒
PHEONIX鉀�
Rayuwar Aiman da Affiya bata cnxa ba kamar
yanda suke a nigeria
bai damu da itaba tamkar babu ruwanta a gidan
tun abin bai xame mata jiki ba hr tasaba da
rayuwar pheonix
tun saukarsu garin mgn bata taba hadasu ba
hassalima sai a kwana bitu bata ganshi ba idan
ba a skul ta tsinkayosa daga nesa ba
kullum xai shiga motarsa driver dinsa ya fice
dashi haka itama danata driver ko sun hadu skul
xai dauke kansa kamar da duniya bai santaba
kobai taba ganintaba
bilal ke iya qoqarinsa akansu ta hnyr ganar dashi
illar abinda yake amma fafur xai daure fuska ya
nuna bayason mgnr
tausayinta kesa bilal xama a gidan tare da ita
yana debe mata kewa koya mata abubuwa da
suka shige mata duhu game da karatunta
tana jin dadin xama da bilal domin shine abokin
hirarta ma'aikatan gidan kakaf batajin yarensu
inka cire sunyana dake dafa mata abinci
amma tana mamakin yanda take ganin aiman na
yare dasu ko a ina ya iya oho馃槒
batada sukuni ko walwala idan ba bilal ke xaune
a gidan ba hakan kesata xaman kitchen tare da
sunyana tana koyon girki
kotayi waya gida bata taba sanar dasu irin xaman
da suke ba
6鈨�2鈨�
A wani dare tana xaune tare da bilal take
tambayarsa
yaya bilal wai wacece wannan nabila
yace meyasa kike tambaya?
tace tafiye xuwa gidannan inda yaya aiman ko a
skul ina ganinsu tare
yace sun jima tare course mate din muce
tayi shiru xuciyarta na bugawa abinda take xargi
gskyne wato budurwarshi ce takasa boye
damuwarta batasan daliliba bilal ya lura da hakan
yace affiya karki damu kisa wannan a ranki,
aiman yayankine kuma mijinki duk fadin garinnan
nikadai nasan da wannan,sannan aiman bayason
nabila ita kadai k haukanta kuma qaryane ace ga
yarinyar da aiman k so a duniyar nan ban taba ji
ba, macce bata gabansa burinsa nakan karatunsa
da kwallo amma bansaniba ko ke xaki iya cnxa
mishi rayuwa?
tace shi haka xai qare rayuwarsa bayason kowa
ne?
yaja numfashi tare da tabe bakinsa
yace tor waya sani tunda ya dauki mulki yasa a
gaba ai kina gani a skul ynda yake nuna mulkinsa
ga kowa kuma dole ake binsa yace amma aikece
yakaata ki cnxa mishi rayuwa ki janyosa sosai ga
jikinki
duk mulkin da yarima keyi ban taba ganin
laifnsaba cos duk inda SARAUTA
馃憫take akwai qasaita
ta musamman a wajen,bakuma xaki iya raba jinin
SARAUTA馃憫 da MULKI
ba duk sarautar da babi qasaita acikinta xakiga ai
batada qarfi dole yayi taqama da MULKI KO
SARAUTA馃憫
ki tuna affiya k macece fa wacce ko tsoho ya
hangoki sai ya yarda sandasa kina da kyau kina
da diri kiyi amfani da wannan kija raayinsa
[12:16PM, 12/20/2015] Pherty馃帳馃懐: a raunane tace
yaya bilal yafa gayamin baxan taba jan raayinsa
ba wai bnda abinda xn birgeshi dashi matan
duniya ma basu birgeshi ba ballantana ni qarama
yaja dogon tsaki....dai dai lokacin da aiman ke
saukowa ka bene, yana sane da kayan barci
farare masu kyau da tsantsi sun kwanta a jikinsa,
idanunsa sun rikide kalar barci ya dubesu yana
yatsina fuska
yace qananan maganganunku sun dameni sun
hanamin barci, banga dalilin daxaku doramin hira
a wannan darenba kamar gidan haya ko caca
lokaci daya suka kalli juna kafin su maida
kallonsu garesa hr a xuciyarsa yake wannan mgn
fuskarsa a daure yacigaba da fadin
idan hira xakuyi pls kufita waje kun hanamin
barci kuma kuna damun masu aikina, ya juya hr
xai fice sai kuma ya juyo
kallon da yayi mata yasata raxana tare da yimata
kwarjini da yatsa ya nuna mata hanyar dakinta,
idanunta sunyi rau rau ta kalli bilal kamar xatayi
kuka ya gyada mata kansa sannan ta juya ta fice
bilal ya tako hr inda yake
yace nasan kanamin wulaqancine dan ina bayan
affiya in banda wannan kai baka isaba
ya daga kafadarsa alamar ko a jikinsa
yace ni kadaina xama da ita sai ka xubarmin da
girma
sai me idan girman ya xube ya fada a harxuqe
girma na yaushe tunda an daura aure kuma dole
matarkace
yarima ya yatsina fuskarsa
yace kada ka janyomin ciwon kai da wannan lion
voice din taka, ya jefo masa makullin mota yana
fadin kaje gidanka pls baxaka min iko a gidana
ba, inkuma anan xaka kwana tor kada ka dameni
da surutu ko magiya akan affiya ya juya ya haura
sama
bilal ya girgixa kanshi kawai yabisa samaaa.....
6鈨�3鈨�
Sai faman kaiwa da kawowa take tsakanin
kitchen da falo tun bayan xuwan qawarta xarah
dange
sai da ta tabbatar ta cikata da kayan marmari
kana ta xauna fuskarta dauke da murmushi
tace ina madam halamcy uwayen surutu da
kwadayi ,
tace nabarta skul tare dasu sady da miss
aysher,da hassina , ta soma kallon gidan kafin
tace
wai affiya k kadai k xaune a gidanan ne?
tace nida yayana ya fitane
ta gyada kata tan mamakin kyawun gidan an
qawatashi da kayan sarauta
affiya ta jinjina kanta kawai kafin
tace kwana biyu bamu hadu ba ina oga ma'auya
xarah ta soma murmushi an tabo inda ke mata
qaiqayi bata kai da mgn ba yarima ya shigo
kallo yabi xarah dashi a wulaqance kafin yamaida
kallonsa ga affiya data sha jinin jinkinta
yace馃憠馃徎wannan fa?
tace friend ditace kuma course mate dita
batare da yayi magana ba ya haura sama dai dai
lokacin dayaji xarah dange na tmbyr affiya
daman kinsan shine.....
affiya tace eh mai aikina ne......
caraf a kunnensa lokacin da yake hawa steps cak
ya tsaya ya juyo ya kalleta kafin ya juya ya shige
part dinsa馃檰馃徔
xarah kuwa saboda tsabar mamaki da kidima
sakin baki tayi
tace kice Allah qawata, dama duk ajinsa girman
kansa taqamarsa mulkinsa da qasaitarsa duk na
qaryane...tor sarautar me yake taqama da ita?
jikin affiya ya soma rawa ta riqo hannun xara
suka fito waje
nayimasa ne dan yaji haushi kije gida karya fito
ya sameki
xarah taxaro ido tace kina nufin qarya kikeyi
kenan馃檴
[12:28PM, 12/20/2015] Pherty馃帳馃懐: tace wlhy
yayana ne
tace chab lallai kin debo da xafi i wonder ki kira
prince mai aiki cos nasanshi nasan mulkinsa
amma shi baima sandani ba
affiya tayi dariyar yaqe tana fadin kibarshi ba
abinda xaimin
xarah ta shige motarta taja tana fadin sai kin
shigo gobe..
tana juyowa ta dafe qirjinta da hannuwanta ta
rumtse idanuwanta tana karanto adduoi
ta cira kai sama tana kallon window dinsa ko
xata hangosa amma ko alamar motsinsa babu
taja numfashi ta shiga gidan
turus ta ja ta tsaya idanunta suka kawo kwalla
lokacin data samesa xaune a falo yana shan
coffee
sum sum tabi bayansa ta wuce kamar wata
barauniya
keeeeeeeee ya kira sunanta cikin husky voice
dinsa
sai da hantar cikinta na kada saboda kidima sai
da ta kusan faduwa qasa........
sick馃槰
[8:23am, 10/3/2016] Fatyma Zahra Too Nv: fertymerh xarah novels
[9:45AM, 2/26/2016] Bebinga: [7:42PM,
12/21/2015] Pherty 馃帳 馃懐 : 6鈨�4鈨ULKI KO
SARAUTA? 馃憫
Na fertymerh xarah 馃挒
Ba musu ta juyo taxo ta durqusa inda yake
hawayen datake maqalewa suka xubo
tace dan Allah yaya kayi haquri wlhy baxan sake
ba馃槬
yace mekika min ne?nace kin min wani abune? ta
girgixa kanta da sauri
tace kayi haquri dan Allah yaya maina
yace ni ba abinda kikamin nakirakine kawai kimin
tsallen kwado cos shi nake sha'awar ingani.
ta xaro idanu 馃槼 tana kallonsa
tace tsallen kwado yaya
yace kinjine kike tambayata kenan dan kin rainani
tayi shiru tana share hawayen fuskarta ta tuna
tunda take a rayuwarta bata taba tsallen kwado
ba hassalima n-down ba wnda ya isa yasata ko a
skul saboda girman mulkin baffanta
ta soma yarfe hannuwanta tana kuka tana
roqonsa amma yayi mata biris kamar baisan
tanayi ba
ta tashi ta kama kunnuwanta ta somayi,kukan da
take ya janyo hankalin sunyana falon da sauri ta
qaraso gurin ganin abinda k faruwa yasa taja
turus cike da mamaki
ta juyo tana bashi haquri, ya daure fuskarsa yana
kallonta
yace join her,ta xaro idanuwa tana kallonsa ya
daka mata tsawa ba shiri ta fara jikinta na rawa
6鈨�5鈨�
Kusan awa daya suka dauka duk sun jigata sun
gaji ba kamar affiya da hr hawayenta sun qafe,
ahakan bilal ya shigo ya samesu
salatin da yake yana tafe yana tafa hannayensa
yadawo da hankalin yarima xuwa garesa
yace subhanallah anya aiman kana tsoron Allah
kuwa?
ya dauke kansa daga kallonsa batare da yayi
mgn ba yacigaba da kallon ball dinsa
bilal ya kallea yana fadin su tashi, ba shiri suka
tashi amma me summ...... affiya ta fadi ragwaf
sumammiya
ko kadan bai raxana ba hassalima qara gyara
xamansa yayi ya xubawa t.v manyan
idanuwansa,abinda ya qara qular da bilal kenan
tunda ba hali ya tabata matar aurece
[8:17PM, 12/21/2015] Pherty 馃帳 馃懐 : bilal ya janyo
wayarsa ransa a bace yarima na ganin haka
yasan baxai wuce mai martaba xai kira ba sai
yayi wuf ya kwace wayar yana kallonsa
yace kai meyasa bakada hankaline menene abin
damuwa anan
bilal yace babu sannan kaine babban marar
hankali marar tausayi da tawakkali daka xauna
kana xaluntar yar mutane ka sake ta mana, ka
dauketa ka kaiwa wanda ya aura ma ita kace
masa baka sonta bakason auren yafi ka xauna
kana cin amanarta
yarima ya yatsina fuska yana kallon inda take
kwance kafin ya dubeshi
yace ko kashe ta nayi ai qanwatace ko
yace ba qanwarka ba diyarkace kaika tsugunna
ka haifeta banxa mugu kawai
kalaman bilal sun soma tunxurashi baibi ta kansa
ba ya tsugunna ya dauki affiya ya nufi dakinta da
ita bilal na biye dashi a harxuqe
aiman ya soma taba jikinta yaji yayi sanyi gabaki
daya duk sai yaji ba dadi karo na farko a
rayuwarsa daya soma tausayinta kenan bama ita
ba bamance dayataba tausayi sai affiya shima a
yau
ganin xai bata masa lokaci yasa bilal ya tashi ya
tureshi fuska a murtuqe ya shiga duba affiya
aiman ya koma gefe ya xauna yana kallonsu a
rayuwarsa baisan nadama ba illah kawai ya tsinci
kansa da rashin kyautawarsa akan abinda yayi
mata da yasani da yabarta koba komai
qanwarsace amanarta aka bashi kuma ya tabbata
Aliyu baxai taba yiwa rimaisa haka ba acikin
tunaninsa ya jiyo muryarta
yaya bilal
yace sannu affiya
tace yaya sunyana fa
yace tana lfy nabata magani tasami barci
ta lumshe idanuwanta kafin ta bude
tace yaya bilal ka taimaka ka kaini gida inda
umma ko ammina baxan iya xama anan ba
mgnr ta dan sosa aiman sai dai bai nuna ba illah
dauke kansa da yayi daga kallonsu
bilal yace gida kikeson xuwa affiya
ta gyada kanta da sauri
yace saura 4mnth ayi holiday kiyi haquri kinji
ta rumtse idanuwanta tana hawaye
tace ina son shiga toilet baxan iya tashiba yaya
bilal ciwo sukemin
ya rumtse idanuwansa cike da takaici kafin ya
dubi aiman fuska a daure
yace wlhy bana so na xama sillar hadaka da
iyayenka da yau sai na tabbatarwa mai martaba
duk abinda kakewa affiya sannan baxan jure
ganinta a hakanba shiyasa xn dakatar da xuwana
a gidanka tunda nima ubana ya siyamin nawa
gidan,affiya amanarkace kuma Allah xai
tambayeka ya juya ya fice ransa a bace
yaya bilal dan Allah karka tafi dani kaje dani
ya tsaya cak ya juyo yana kallonta
idanunta taf da hawaye tace plsss ka kaini gida
batare da yayi mgn ba yafice da sauri yabar
gidan
yarima na xaune na saurarensu baisan meyasa
yakejin haushin ynda affiya k nuna damuwarta
akan bilal ba take nuna tafison xama da bolal
akasa nan take xuxiyarshi ta bashi amsa da cewa
saboda yafi bata kulawa yafi debe mata kewa
a sanyaye yake kallonta fuskarsa ba nadama sai
dai ya rasa wacce kalma xai soma yimata mgn
ya tashi ya dauketa akaro na biyu ya nufi toilet
da ita
6鈨�6鈨�
A toilet ta gagara tsayuwa qafafunta sai rawa
suke sai qanqameshi take ya dubeta idanunta a
rumtse sai faman hawaye take
yace affiya bude idanuwanki, ta bude tana
kallonsa
yace ki daure kinfiye raki da yawa dama ga
shagwaba dake jikinki tun kina qarama bayaga
haka tsallen kwado ba wani abu bane mai wahala
fa inkin dubama exercise ne nasaki
dubansa take cike da mamaki da haushin mgnr
sa duk da cewa wannan shine karo na farko da
ya soma yi mata magana cikin sanyin rai ba
daure fuska
ganin ta tsaya da qafafunta yasa ya fita daga
toilet din
[8:48PM, 12/21/2015] Pherty 馃帳 馃懐 : kusan minti
goma kafin ta fito tana tafe tan dingirsa da kyar
ta iya xama akan gado tana kallonsa
tace yaya dan Allah ka maidani gida inda ammina
sai ga hawaye sharrrrr
jikinsa yayi sanyi
yace meyasa kike son xuwa gida ba karatu akace
kixo kiyi ba?
tayi shiru tana hawaye
yace kiyi magana inaji dalili mai qarfi xn kaiki
gida a yau ma idan kinaso
muryarta na rawa tace
bana son...xa.ma da kai..ne
yayi murmushi yana fadin akan wane dalili
tace kai mugune baka kaunata ka tsaneni
6鈨�7鈨�
Murmushi yayi a karo nabiyu yana kallon qasa
kafin ya maida kallonsa gareta
yace banda mugunta affiya kece kika soma kirana
da mugu kuma kece ke min wannan kallon,
bana taba gayamiki cewa kece mace ta farko
dana soma musanyar yawu da ita hr na tsaya ina
(game) da ita cos ba wata mace dake gabana,
ban taba shiga damuwa ba bansan menene
damuwa ba sai dana hadu da affiya,bnsan ynda
xn tsaya da mace inyi minti biyar da itaba sai
akanki, dalilin da yasa nabiye maki cos naga
kema kina taqama da MULKI shiyasa na nuna
maki tawa SARAUTA馃憫
sannan inaso ki ajiye duk wani mulki dakike
taqama dashi kibi nawa inaji shi kadai xaisa
mudai daita dake, danma kina qanwata yasa
nake gayamaki wadannan tabbas da wata barece
ko kallo baxata isheniba
sannan duk abinda ya faru laifinkine da kikaso
nunamin gadara da mulki ni kuma na nuna miki
qarfin sarautata, kinga abisa rashin saninmu
MULKI da SARAUTA 馃憫 duk namune kowa nada
iko akansu.
tun bayan aurenmu kin kawar da duk wata ixxa
da kike taqama da ita kin saduda kinbar mulki da
rashin kunyar da kikemin kuma nayi matuqar
mamaki kasancewarki mai sanyin hali duk danaga
qarantar shekarunki shiyasa nima kikaga na ajiye
nawa sarauta a gefe kamar yanda kika ajiye naki
mulkin a gefe
[8:55PM, 12/21/2015] Pherty 馃帳 馃懐 : shiyasa na
dauke kaina daga gareki nadaina kulaki badan
komai ba sai dan banason GIRMANA YA FADI
sai ma nayi dana sanin nuna qasaita ta akan
qanwata cos bansan k qanwata bace duk da ba
haka naso (game) din ya tsaya ba naso yacigaba,
kidaina cewa na tsaneki, bn tsanekiba cos u ar
my sister matsayinki daya dana rumaisa a
xuciyata bayanshi bansan yanda xan so mace ba,
ban taba so ba amma ban saniba ko ke kin taba?
ya fada idanunsa akanta....
tayi shiru hade da sunkuyar da kanta qasa
ya tabe bakinsa hade da daga kafadunsa kafin
yabtashi ya fice daga dakin ta maida kanta jikin
pillow ta.kwanta hade da.lumshe idanuwanta.....
....
am sowieeee masoyan TAGWAYEN MAXA馃懍 kuyi
haquri kwana biyu鉁岎煆� kunji shiru, gobe ranar
kuce...!
馃摑 Hausa Novel馃摎
[9:45AM, 2/26/2016] Bebinga: Pherty 馃帳 馃懐 :
6鈨�8鈨ULKI KO SARAUTA? 馃憫
Na fertymerh xarah 馃挒
Tun daga ranar ya sassauto xuciyarsa akanta
yasoma kulata suna fita tare su dawo tare yana
xama yayi mata lesson a gida kamar yanda bilal
k mata sai dai fuskar a murtuqe
wannan yar shaquwar da sukayi soyayya mai
tsanani ta fisge affiya akansa.......
A gurguje pls 馃槖
BAYAN WATA BIYU鉁岎煆�
Da gudu ta fada dakinsa tana dariya cike da
murna ta fada jikinsa abinda bata taba yimasa ba
bama itaba mace bata taba kusantar jikinsa ba
hakan yasa yaji wani iri banbarakwai,
ya tsaida dannan wayarsa ya maida hankalinsa
gareta ya kasa tsawata mata akan ta tashi amma
yana son sanin meyasata farin ciki
ta dago fuskarta tana murmushi
tace yaya albishirinka
duk ta saukar masa da kasala ya kasa amsawa
illah idanu dayake binta dasu
ta tunxure bakinta hade da jan dogon hancinsa
tace kayi shiru kana kallona pls kace fari kyal
kyal kyal
ya saukar da numfashi yana kallon yanda ta dane
ruwancikinsa kamar wacce ta hau doki kafin ya
kalleta
yace albishir din mene
tace tor kace goro mana
yace goro
ta soma dariya
tace rumaisa ta haihu tasami yaro, xumbur ya
miqe xaune fuskarsa cike da mamaki
yace waya gayamiki
tace ummace tace gobe xasuje nigeria
yaciro wayarsa ya kira umma abinda affiya ta
gaamsa shi umman ta fadamasa yayi adduar
Allah ya raya yaron kana ya kashe wayar yana
kallonta
Pherty 馃帳 馃懐 : fuskarta dauke da murmushi
tace yaya kaima kanason baby ko
ya gyada kansa
tace nima inaso amma ni bansami baby ba, ta
shagwabe fuska kamar xatayi kuka,ya kalleta tayi
narai narai da idanu da alama batasan komai
akan auren bane hrtake bata ranta haka
yace kema xaki sami naki but let me free for now
inajin barci affiya
tace tor amma yaushe xamuje nigeria inaso naga
jariri
yace keda nigeria sai nan da two month
ta fido idanu waje
tace pls yaya biki kawai
ya yatsina fuskarsa da alama ya soma gajiya da
surutunta
yace baxakije ba idan kinaso ganinsa kice a
turomiki pic ko kiduba instagram amma kidaina
mgnr gida kar mu sami matsala again
ta tunxure bakinta ta sauka daga gadon
tafice.......
6鈨�9鈨�
A daren ranar sai faman juyi take akan gado tana
wani.mummunan mafarki tayi dayayi matuqar
raxanata ta soma qara mai firgitarwa
hr cikin barcinsa yakejin qarar ya bude
idanuwansa yana son gasgasta abinda
kunnuwansa ke jiyo masa ihunta yakeji ba
kakkautawa da sauri ya diro saman gado ya xira
takalmansa ya fito dakin
da kyar yake saukowa step yana isowa falonta
magayaqi ya shigo danasa mutanen a firgice
kowane da makaminsa guards dinsama suka
shigo a hanxarce dauke da bindigoginsu馃檰馃徔
da hannu ya dakatardasu kafin ya shiga dakin
tanakwance idanunta a rufe sai faman fadin take
ammi xai kasheni.... xai kasheni
ya rungumota yana fadin affiya affiya
ta bude idanuwanta duk sanyin a.c xufa take
yace waye xai kasheki
ta soma hawaye tana fadin
ba kaine kabiyo xaka kasheni ba
yace ni affiya akan me xn kasheki
ta fashe da kuka, ganin a tsorace take dashi ya
riqo hannunta suka sauko saman gado
suna isa falon ganin rigar barcice a jikinta yasa
ya cire alkyabarsa ya sanya mata
ganin sunfito ba wata matsala yasa ogan ya
harba bindiga sama ai kuwa ta qara rudewa ta
saki qara ta cakumosa
yana ganin haka ya dauketa suka fice aka
gadonsa ya sauketa yacire alkyabar yana kallonta
ya kwantar da ita yaja lallausan blanket ya rufa
mata
Pherty 馃帳 馃懐 : ganin yanda jikinta k rawa yanayinta
duk a tsorace mafarkin ya raxanata ynda
taganshi ya nufota da bindiga qarar wanna
bindigar ya qara tsoratata ta rumtse idanuwanta
tana kuka sosai bai kulataba ya nufi hanyar toilet
aikuwa da sauri ta diro tabiyosa
ya juyo yana kallonta da mamaki
yace menene kuma
ni baxan iya xama nikadai ba
yace toilet xakibini kenan
ta gyada kanta
ya boye mamakinsa a ransa yana fadin matsala
shifa gsky sarki ya takurasa da yawa da wannan
auren taya xai xauna....ta katseshi muje yaya
nima xnyi
xakiyi me?
tayi shiru ganin hakayasa ya shige tabi bayansa
hr cikin toilet
ya qara juyowa yana fadin tor da kika biyoni hr
ciki mexakimin ne baxaki jirani can ba
tayi narai narai da idanu, ya bata fuska yace tor
na fasa ki xauna a toilet din
ta riqosa tana fadin
tor ni kajirani yaya
ya tsaya yana kallonta sai ta dabirce
tace ka juya fuskarka can, ya juya cike da bacin
rai yanda yabiye mata take juyashi son ranta
Allah xai dawo mata ainihin yarimansa maiji da
sarauta idan batayi hakali ba
7鈨�0鈨�
Tunaninsa ya katse lokacin da take fadin muje
yaya
yace tor ki wuce mana ni xaki sanya a gaba ne?
ta wuce yana biye da ita abaya tanafita ya janyo
qofa jikake gam ta juyo tana kallon kofa ta tabe
bakinta kawai ta tsaya xaman jiransa
bai jima ba ya fito bai bi takanta ba ya haye
gadonsa yayi kwanciyarsa hade da juya mata
baya
ta hau gadon ta xauna amma ta kasa kwanciya
sai kallon dakin take, ya juyo ya hadota da jikinsa
sosai sai ta soma kuka
yace ina tsoron kada aljannu su xautardake abba
ya doramin laifi amma inbakimin shiru ba Allah xn
fitardake daga dakina koma menene ya firgitaki
ya cinyeki ba ruwana
ta qanqameshi tana girgixa kanta tana fadin am
sorry
Pherty 馃帳 馃懐 : tayi shiru tana saukar da numfashi
bata jima ba barci mai nauyi ya dauketa
ya janye bargon yana kallon fuskarta sleeping
beauty ya fada a xuciyarsa
ya dubi yanda ta qanqameshi kamar xata koma
cikinsa yasani affiya yarinyace amma hr gobe
yana mamakin yanda ta nuna masa mulki yana
mamakin yanda take nunawa mutane mulki kuma
ake binta ynda tace tunda mahaifinta keda qasa
he lyks hr attitude sai ynxu yake ganin wautarsa
naqin sanyata ajikinsa ya kula da ita tunda ynda
yaxata ba haka takeba tana tsoronsa tanabin
yanda yakeso
yanason kasancewa tare da ita yana son
shagwabarta yanajin feelings atare da ita amma
bayason yasota
yana tsoron soyayya bugu da qari shirme yake
daukanta batada muhimmanci shiyasa bai taba
engaging kansa da mata ba maxan dake bawa
soyayya muhimmanci ma haushinsu yakeji
shiyasa kullum suke cikin fada da bilal bai da
magana sai akan mace
amma shi kansa yana mamakin yanda ya sake da
affiya hr sukayi wannan sabo da juna
ya sani itace mace ta farko daya soma kwanciya
da ita a rayuwarsa hr yake hada jiki da ita badan
komai ba sai dan abbansa yace amanace kuma
qanwarsa(to fa馃檴)shiyasa yake kula da ita a ynxu
ya kaimata sumbata a goshinta kafin ya rumtse
idanuwansa xuciyarsa cike da tunani iri iri barci
ya daukeshi....
馃摑 Hausa novel馃摎
[8:23am, 10/3/2016] Fatyma Zahra Too Nv: fertymerh xarah novels
[12:54PM, 12/24/2015] Pherty馃帳 馃懐 :
7鈨�1鈨ULKI KO SARAUTA? 馃憫
Na fertymerh xarah 馃挒
Suna kitchen tare da sunyana tana bata lbrn
qasarsu da yanda taxo garin hrtasami xama
tareda prince
acewarta tausayinta yasa prince yakawota gidan
aiki cs iyayenta sun koreta ne saboda saurayintab
ya yaudareta yayi mata ciki ya gudu
affiya tace tor ina yaron dakika haifa
sunyana tace ta haifi yaronne baixo da rai ba a
asibiti ta hadu da prince sai takaimasa kukanta
hryaji xai taimaka mata yaxo da ita asibiti amma
yace badan yaji tausayinta bane danshi baya
tausayin mata
affiya ta jinjina kanta kawai sunyana ta kalleta
tace wai prince baxaiyi aure bane ko budurwa fa
bashi da
affiya ta dan dubeta kafin
tace ko kinason shine ingaya mishi
sunyana ta saki qara mai qarfi tana fadin jesus
jesus Christ heyyyy aiman dake xaune a falo ya
shigo kitchen din yana kiran menene
ganin ynda ta birkice yasa affiya tsorata ta
dubesa tana fadin daga kawai nayi mata mgn
shine ta tsorata haka
ya xaro idanu waje
yace kikace mata me? mekika gayamata haka
wnda ya firgitata
affiya ta soma ja da baya idanunta sunyi rau rau
take kallonsa muryarta na rawa
tace yaya ka tambayeta mana itace ta dauko
xancen
yayo kanta kamar xai daketa ta juya da gudu ta
fice ganin ta fito kitchen din ta soma dariya, haka
datayi ya harxuqasa dan ganin kamar ta rainashi
dukata xaiyi duk ya riqeta acewarsa tana ganin
yafito ta juya da gudu kicibis sukayi karo da juna
saura kadan ta fadi yayi saurin tarota
aiman dake kallonsu yasha jinin jikinsa a tsorace
dan baiyi tsamanin ganinsa ba duk da yasaba
kawo masa xiyarar baxata amma ta yau ta
firgitashi
nan fa fadawa suka xube gabaki daya suna
kwasar gaisuwa gareshi juyowar da affiya xatayi
ta kalleshi sai taga ya rikide mata cikin lokaci
qanqani ya koma yarima merah dinsa sarautar
tatashi yayinda qasaitar ta motsa masa
kamar kullum bai amsaba illah yayi masu nuni da
hannu akan sutashi cike da qasaita fuskarsa da
murmushin ganin mahaifinsa ya qarasa gun
maimartaba ya rungumeshi
shima sarki cikin farinciki ya rungumosa kafin su
qarasa cikin falo suka xaxcauna fadawa na tsaye
da guards din sarki
kafin kace me hr ancika gaban sarki da kayan
abinci kamar dama sunsan da xuwansa
aiman yace abba wannan xiyara haka ta baxata
yaushe xaa daina min itane
sarki yayi dariya sosai yana kallonsu
yace naxo a baxatane dan inga irin xaman da
kukeyi sai kuma na sameku lfy tunda gashi hr
kuna wasa tare
affiya ta juya tana kallon aiman wnda mamaki ya
bayyana qarara a fuskarshi
[1:13PM, 12/24/2015] Pherty 馃帳 馃懐 : sarki
yacigaba da fadin
naji dadin yanda na sameku daman nagayamiki
affiya biyayya na janyo soyayyr miji xuwanki atare
dashi ya janyo maku shaquwa wadda nake fatan
ta dore hr abada
haquri shine xaman aure kuma biyayyar aure
wajibi ce shiyasa annabi s.a.w kecewa da xn
umarci wani yayiwa mahaluqi sujada to dana
umarci mace ta yiwa mijinta sujjada saboda
girmansa agareta
lokacin da Allah ya kirawo annabi xuwa sama
yaga wuta yaga aljanna, sai yabamu lbr da cewa
mafiyawan daga cikin wuta duk matane kuma
mafi yawa sun butulcewa maxajensu, duk matar
da takeso lahirarta tayi kyau to tabi Allah da
manxonsa iyayenta da mijinta.
7鈨�2鈨�
Ya juya kallonsa ga yarima
yace kai kuma namiji Allah yabaka ragamar riqon
aure gaba daya a hannuka domin acikin alqurani
Allah yace maxaje masu tsayiwa ne akan
matayensu kaji tsoron Allah gurin riqe matarka
kasani amanar Allah baxai kyaleka ba haka kaima
idan xa cuceta Allah baxai barka ba
Annabi yace kowane mutum makiyayine mai kiwo
ne kuma Allah sai ya tambayesa abinda yabashi
kiwo,
mijina gari shine wanda xai shigo gidansa da
faraa ya tarairayi iyalinsa ya xauna dasu suyi
wasa dariya ya fahimci matsalarsu.
amma sai kaga wani namiji ya shiga gidansa ba
sallama sai dai yayi gyaran murya daganan sai
kowa yashiga taitayinsa harya fice baxaa ga
murmushinsa ba
to ba haka annabi ya koyar damu ba shi yana da
lokacin matansa duk matsayinsa da muqaminsa
yakan xauna yana taya matansa ayyukan gida da
debe masu kewa
Nana Aisha R.A tace mun kasance wani lokacin
muna yar tsera da annabi wani lokacin na wuce
shi wani lokacin ya wuceni
A wata fadar kuma tace mun kasance muna
wanka kwarya daya tare da manxon Allah(yarima
ya dan kalli affiya a sace)
A wata fadar kuma tace wani lokaci idan nasha
ruwa annabi yana daukar abin ya dubi inda nasa
bakina nasha yasha da gurinda nasha,
sai kayi koyi da annabin rahama yadda ya xauna
danashi iyali kaima ka kwatanta.
[5:38PM, 12/24/2015] Pherty 馃帳 馃懐 : Maimartaba
ya sake maida kallonsa ga affiya
yace Annabi s.a.w idan mace ta shiga shaanin
(hidimar)mijinta kotayi kwalliya domin neman
yardarsa Allah xai rubutamata lada guda goma
ashare mata munanan ayyuka guda goma kuma a
daukaka mata darajarta kamar haka,
idan ya kirata xuwa shimfida tayi masa biyayya
hrta dauki ciki xata kasance tanada ladar mai yin
axumi da sallolin dare da kuma wajen daukaka
kalmar Allah wato jihadi
idan naquda takamata xai kasance xafin naquda
guda daya kamar wacce ta yan'ta baiwa mumina
idan ta haihu babu wanda yasan gwargwado
adadin ladarta sai Allah,kuma xai kasance mata
da kowanne tsotso na mamma guda data shayar
da yaron.
idan ta yaye yaron sai ta fara sabon aiki haqiqa
Allah ya gafartamaki abinda ya riga y gabata n
xunubinki
sai Aisha r.a tace haqiqa an baiwa mata alheri
masu yawa to menene ku agareku maxa
sai annabin rahama yayi dariya yace babu wani
mutum daxai riqe hannun matarsa da nufin jima'i
da ita sai Allah ya rubuta masa kyawawan
ayyuka guda biyar
idan ya hada wuya da ita yana da guda goma
idan ya sumbaceta yana da guda ashirin
idan ya sadu da ita Allah xai bashi ladar dayafi
duniya hrda abinda yake cikinta
idan ya tashi domin yin wankan janaba,ruwan
baxai gudanaba a wani bangare na jikinsa har sai
an shafe masa xunubansa a kuma daukaka
darajarsa
anabashi ladan abinda yafi duniya hr abinda ke
cikinta saboda wannan wankan da yayi kuma
Allah yana yiwa malaikunsa kirari yana cewa
ku dubi bawana acikin dare mai sanyi yana
wankan janaba ya sakankance nine ubangijinsa
to ina shaidamaku na gafarta masa(ALLAHU
AKBAR Allah yasamu a danshensu yabamu ikon
bautamaka amin)
nan duka dattijai da fadawa suka dauki kabbara
basu affiya kadai ba kosu sun amfana da wannan
sai suka xube suna godiya tamkar su akayiwa ma
tsayin awa biyu sarki ya dauka tare dasu kafin
yatashi, nan kuwa aka xuba qatuwar carpet
tundaga falo hr inda motar sarki take, yayi masu
kyauta mai girma kana suka shigar motar sarki
tare da aiman domin ya rakashi airport
acikin motar ya qarayi masa nasiha tare da
roqonsa ya sassautawa affiya
yace tor shikenan abba nadai na nuna mata
mulkina da sarautata
maimartaba yayi murmushi kawai
*
7鈨�3鈨�
Tfy suke cike da nishadi suna hira hr suka iso
skul
yai parking suka fito a jere suke tfy
dayawa mutane sun birgesu sunga dacewarsu sai
suke ganin ashe da gangan yake wulakanta
matan skul din yana nuna masu isa da qasaita
saboda yasan irin yarinyar dayake tare da ita
mafi yawa matan dake sonsa idan sunganshi da
affiya xasu nuna baqincikinsu qarara dan
baqaramin kyau take dashi ba kuma sun dace
sosai hr suna ganin kamanninsu shiyasa duk
lokacinda friends dinsa na tambayesa menene
matsayin affiya garesa xaice qanwarsace idan
suka nuna suna sonta bai damuwa xaice abari
tagama skul sannan suyi mgnr aure馃檴
kuma sun yarda da haka idan sukayi laakari da
kammaninsu
suna tsaye tana xuba masa shagwaba akan sai
ya rakata hr cikin class
ya xuba mata narkakkun idanuwansa yana
kallonta
yace tunda har na rakokinan to baxan qaraba
daga nan library xnje i have alot of work to do
ta langabe kanta hade da tunxura bakinta tana
buga qafafuwanta a qasa cikin shigar shagwaba
abinda yayi matuqar birge mutanen dake kallonsu
hryasa suka qara yarda cewa qanwarsa ce hr
suke tunanin inama sune affiya suke gaban prince
suna wanan shagwabar hr yake bata lokacinsa
akanta
7鈨�4鈨�
Ta miqo masa dan qaramin yatsanta
tace mu kwance qawancen da muka qulla jiya
banayi
yayi murmushi yana girgixa kansa
yace baxaa kwanceba kuma baxan rakaki class
ba....dai dai lokacin bilal ya qaraso gurin
fuskarsa dauke da mumushi yake kallonsu
[11:18AM, 12/24/2015] Pherty馃帳 馃懐 : yace yau
naga abinda idanuwana suka dade basu ganiba
aiman da qanwarsa cikin farinciki
murmushi yarima yayi
yace as u say amma ba wannan nakeson jiba
affiya tace sai na rakata class tunda gaka kaxo
sai karakata xnje library ynxu,
kafin sun ankara tuni ya juya ya fice suka bishi
da kallo kawai
fuskarta dauke da murmushi take kallonsa
tace yaya bilal nayi fushi
shima dariya yayi yana fadin
sorry sister
suka jera atare suka nufi class dinta suna tafe
suna hira cike da nishadi
7鈨�5鈨�
yana xaune library ya tsurawa laptop dinsa ido,
ya duqufa neman abinda yakeson sani
tunaninsa da hankalinsa sunyi xurfi akanta
dama haka yake da kafuwa da naci akan abinda
yasawa gaba
nabila ta shigo cike da kwarkwasa ta iso inda
yake
prince sannu da aiki ta fada tana xare madubin
idanuwanta
bai kalletaba bai kuma amsa ba illah cigaba da
yayi da danna laptop dinsa
bata damu ba idan da sabo tasaba da hakan ta
xauna akusa dashi tana fuskantarshi
pls prince ka saurareni
batare da yakalletaba
yace i think nagama magana dake tun jiya ko
tace nasani shiyasa naxo neman alfarma idan
xakaje gida nigeria nabika
idanunsa akan qatoton littafinsa
yace naki gidan uban fa?
taji xafin mgnr amma sai ta hadiye
tace inason xama da kai inaso na koyi halayyar
dakakeso mace ta kasance dasu ko xaka aureni
ya dan kalleta bayan ya tsaida abinda yakeyi
kina tunanin xama dani shi xaisa na soki
ta gyada kanta tana kallonsa
ya daga kafadunsa hade da tabe bakinsa
[11:45AM, 12/24/2015] Pherty馃帳 馃懐 : yace tor
shikenan daga ya ki koyi zama dani kigani ko xan
soki
tayi murmushi
tace xaka soni prince hrma ka aureni
yace baxan soki ba kuma baxan aureki ba amma
idan kina iya batawa kanki lokaci akaina u ar free
hmmmm tayi ajiyar xuciya
7鈨�6鈨�
tace inada hope akanka inasonka prince inason
xama dakai kuma inaso na aureka
caraf a kunnen affiya dake shigowa littafan dake
hannunta suka xube a qasa
nabila kadai ta juyo tana kallonta
tace ki shigo mana sister meyasa xaki tsaya acan
affiya
jin ta ambaci affiya yasa ya juya yana kallonta
ta sunkuya ta dauki littafanta batare da tayi mgn
ba ta juya ta fice
sai abin yabawa aiman mamaki ya soma tattara
takardunsa da wayoyinsa ya dauki laptop dinsa
ya fice itama nabila tabi bayansu
tana kishingide a motarsa ganin yafito yasa ta
qara tsuke fuskarta xuciyarta cike da tashin
hankali batasan yaxata kasanceba idan ya amince
xai auri nabila
ya bude mota ya xube kayan dake hannunsa
kafin ya juyo yana kallonta
menene affiya
ta tunxure bakinta tana qoqarin tsaida hawayenta
karya fahimci abinda take ciki
tunda baxakiyi mgn ba shiga motar muje gida
ta xagaya xata shiga motar tuni nabila ta rigata
shiga gaba
ta juyo tana kallonsa a shagwabe
tace wacece wannan meyasa baxata xauna abaya
ba
caraf nabila tace haba qanwarmu dan matar
yayanki tashiga gaba menene abin damuwa
cike da mamaki take kallonsu
tace matarsa as in how?
kafin tayi mgn aiman
yace shiga motar muje affiya nagaji da tsayuwa
tace yaya nifa a gaba nakeso na xaun
ya dubi nabila
yace kidawo baya kibarta ta xauna agaba
ta daure fuska
tace nima a gabanakeson xama
yace tunda duk a gaba kukeson xama nixan
xauna abaya k affiya ki tuqa motar,ta karbi key
tana qoqarin shiga motar taga nabila ta koma
baya ita dole sai dashi xata xauna.
7鈨�7鈨�
ta maida qofar ta rufe tana fadin
ai ni ba driver dinki bace da xaki hakince a baya
na tuqaki,ta maida hannayenta a qirjinta ta
rungume
aiman ya fito fuskarsa a murtuqe
yace to duk ku xauna a baya
[12:00PM, 12/24/2015] Pherty馃帳 馃懐 : affiya tace
amma yaya kasan nike xama a gaba ko ita
wacece da baxata xauna a baya ba aiba motar
gidansu bace taje ta hau drop mana
nabila ta harxuqa
karki nemi rainamin wayo dankinga ina lallabaki
albarkacin yayanki kikeci da kinsan baki isaba ba
drop xaa minba gidanku xn xauna koda abibda
xakimin ne
affiya ta girgixa kata tana fadin
banaso naci albarkacinsa idan shi dake taqama
da SARAUTA馃憫 yakasa laqwasaki yakasa baki
umarni kibi ni xan nunamiki qarfin MULKI na dan
baxaki shiga wannan motar ba idan kinada xuciya
kije naki uban ya siyamaki taki mana....tas kakeji
nabila ta dauke fuskar affiya da mari bata
ankaraba affiya ta kaimata nata da lafiyayyen
hannuwanta juyowar da xatayi aiman ya sake
dauketa da wani mari
yace for what reason xaki mareta,who d hell ar
you da xaki mari qanwata wacece ke mekike
taqama dashi MULKI KO SARAUTA 馃憫 da hr xaki
kai hannuwanki akanta,baxan daukaba ki kiyaye
nan gaba
ta hadiye baqinciki da toxarcin da affiya da aiman
yayi mata ayau gaban jamaa
badan so ba dayau tabar aiman koshine autan
maxa amma ba yanda ta iya
Affiya taji dadin yanda aiman yayi kuma koba
komai ya nuna mata matsayinta ko anxa kuma ta
rama marinta amma fa taji xafinsa sosai ta bude
motar tana hawaye ta dauki littafanta ta juya ta
barsu tanaji yana kiran sunanta tayi masa banxa
tasami drop ta shiga
cike da takaici ya shiga motar, nabila na qoqarin
shiga yaja wani uban birki yafito yana kallonta
u ar very stupid, k wace irin banxar macece
qanwata bata shiga motar ba kike tunani k xaki
shiga, affiya ta hau drop ballantana k banxa idan
dolene sai kinbini kema ki hau drop din mtsewww
yaja dogon tsaki
yashiga motar yajata da qarfi ya barta anan
tsaye
batayi fushi ba馃槼 kuma bataga laifinsaba dama
ance so hana ganin laifin masoyi itama ta hau
drop tabisu.....ikon God馃檴
馃摑 Hausa Novel馃摎
21 March at 19:10 路 fertymerh xarah n...
More
[8:23am, 10/3/2016] Fatyma Zahra Too Nv: Fertymerh Usman > fertymerh xarah novels
[2:38PM, 12/25/2015] Pherty: MULKI KO
SARAUTA?
Na fertymerh xarah
Tun daya iso gidan ya nufi sashenta amma sai
yasami qofar falonta a rufe ya dawo kitchen yana
tmbyr sunyana
affiya fa
cike da girmamawa
tace ynxu ta shiga sashenta
batare da ya sake mgn ba ya haura sama
bai sauko ba sai wajajen goma na dare ya fito
daga sitting room
sunyana da nabila ne kawai a falon suna kallo
yace sunyana affiya fa
tace tun daxu bata fito ba
ya xaro ido waje
yace kinanufin ko abinci bata ciba
ta gyada kai alamar eh
batare daya kalli nabila ba ya haura sama ya
dauko key ya nufi sashenta
bata falonta sai ya nufi dakinta dai dai lokacin
tafito daga toilet
kallo daya tayimasa ta dauke dubanta gareshi
ya tsura mata manyan idanuwansa tana sanye da
rigar barci yar mitsitsiya iya gwiwarta mai
hannun vest amma ba lallai bane ka iya hango
jikinta tayi matuqar yimasa kyau she looks sexy
ya kasa dauke idanuwansa akanta ya tako inda
take tsaye fuskarta a daure
yace fushin me kikeyi kuma akan wane dalili xaki
hana kanki abinci kinaso ki hadani da sarkine
ta dan dubesa kafin ta dauke kanta daga garesa
tace ba komai
79
Yayi shiru yana kallonta tare da naxarinta yabriqo
hannunta suka fice kitchen ya nufa da ita
ya kalleta yace mekikeso kuku ya girka maki ynxu
ta tunxure baki idanunta na ciko da kwallah
yace kiyi mgn mana kinsan baxan tsaya ina
roqonki ba ko
tace bakomai
sunyana ta shigo kitchen din tana dariyar affiya
yace kinga maaikatan gida xasu taru akanmu
sunamin dariya
hawayen da take maqalewa suka xubo ya dubi
sunyana
yace metakeci da darene hadamin yanxu
ya dubeta yana fadin kinfiye shagwaba affiya
ashe haka ammi ke fama dake
sunyana ta hada masa tabashi ya karba yaja
hannun affiya suka fito nabila na xaune tana
kallonsu itama affiya hankalinta nakan nabilar
cike da mamakin ganinta gidan a wannan lokacin
hr suka haura sama tana kallonta shima ya lura
da affiya batason nabila
a qasan carpet suka xauna fuskarsa a daure ya
turamata plate gabanta
yace kiyi ki cinye ina jiranki, ganin ba alamar ba
wasa a tare dashi yasa ta somaci ba kakkautawa
sai data qoshi ta kora da ruwan lemu ta dubesa a
shagwabe
na qoshi
bai dubeta ba yace tor kije ki kwanta
ta tashi ta nufi hanyar fita
yace yau ba anan xaki kwanaba tunda kina fushi
dani kixo kigayamin meke tsakaninki da nabila
ta shagwabe fuska tana fadin
bakaine xaka aureta ba
ya xaro idanu
yace ni affiya
ta gyada kai alamar eh
yace waya gayamaki haka
tace ai naji tace tana sonka ka aureta
yayi qasaitaccen murmushi
sai akace maki ni aurenta xnyi koke da kike
matata ai auramin ke akayi
[3:13PM, 12/25/2015] Pherty: cikin jin xafin
mgnrsa taje ta hau gado tana hawaye yaje ya
rungumota yana fadin
gayamin bakiso na sota ne
ta gyada kanta
yace meyasa
tayi shiru
ke kina sona ne
nan ma fayi shiru
yace tunda tana sona nima xn sota
80
Tayi saurin jaye jikinta daga nasa ta maida jikin
pillow tana kuka sosai
sai yaji hankalinsa ya tashi karo na farko a
xamansu da ita, kardai ace affiya ta kamu da
sonsa ne idan kuwa hakane baisan yaxaiyi da
itaba tunda ba son soyayya yake mataba bayaga
soyayyar jini ba wata da yake mata
ya kashe fitilar dakin kafin ya juyo da ita ya hada
fuskarshi da tata numfashinsu na sarqe dana juna
yanajin bugun xuciyarta, cikin muryar rada
yace am just kidding bana sonta ba maccen dana
keso affiya
ta maida kanta qirjinsa tana shaqar qamshin
jikinsa
kidaina damuwa da nabila kina wahalar da kanki
akanta tunda ke har kin sameni
nan ma shiru tayi masa
meyasa kike kishinta
murmushi tayi tana kallonsa
yace ko kina sona ne?
ta gyada kai hade da rufe fuskarta da tafin
hannuwanta
ya tsaya yana kallonta kafin ya sumbaceta a
goshinta yana fadin
i lyk ur dress yau kinmin kyau ya kwantar da ita
hade da xira harshensa a bakinta
wani abu takeji tundaga tsakiyar kanta hr xuwa
tafin qafafuwanta tayi qoqarin janye jikinta daga
nashi cike da tashin hankali
ya saketa hade dabinta da ido da xuciya yana
karantar weakness dinta tanada qarfin hali,tsiwa,
ga ajan aji bugu da qari tana da taqama da kudi
da MULKI amma batada power a fannin soyayya
lokaci na farko da ya janyota xuwa jikinsa ya
rungumeta ya sanya hannu cikin sumar kanta
cikin wani salo na kwarewa da sanin weakness
din duk wata lafiyayyar macce
banda karkarwa da rawa da jikinta keyi cike da
tsoro da fargaba da raxana na rashin sabo sai dai
duk wata gaba ta jikinta ta karbi saqon da DAN
JININ SARAUTA ke aikawa ta cikin gashin kanta
xuwa sassan jikinta to such an extent dat lamarin
yaxo wani limit beyond her capability to
ignore.....
karo na farko a rayuwarta data tsinci kanta a
wata duniya ta daban dabata taba tsintar kanta
aciki ba...............
81
kukan da take yadawo dashi daga cikin
hayyacinsa, da ina yaje?
hankalinsa da tunaninsa bai taba bashi akwai
ranar da xai kusanci mace ba musamman affiya
itama saboda shagwabarta da yanda take
shigewa jikinsa ne
bai taba sanin irin baiwar dake tattare da mata
ba kenan although duk da yaji ana fadin matan
kala kala ne kowacce da baiwarta but bai taba
sanin haka mata sike ba sannan bai taba jin
farinciki kamar irin na ranar yau ba gsky affiya
tayi masa baxata hr yakejin baxai iya controlling
din kansaba akaro na biyu(another taste of
passion)
[4:09PM, 12/25/2015] Pherty: bai taba sanin shi
mabuqaci bane sai a daren ranar amma yana
matuqar tausayinta karo na biyu kenan kukan da
take hr acikin xuciyarsa yakejinsa amma dole ya
kyaleta tayi mai isartabkafin ya soma rarrashinta
(to fah yace bai iya rarrashin mace ba koya akayi
yake rarrashin ynxu)
ya qudira aransa koda baxai sotaba xai kwatanta
xai kula da ita xai bata kulawa dai dai
gwargwadon iyawarsa dan ganin farincikinta
kamar yanda tasashi ayau(yarima an shiga layi)
A gurguje pls
82
Tun daga lokacin yake bata kulawa yake qoqarin
ganin yayimata abinda duk takeso
yakan xauna ya bata lokacinsa akanta kamar
yanda take biya masa buqatarsa batare da nuna
gajiya ba aduk lokacin daya buqata duk da
dauriya kawai takeyi
xaman nabila a gidan ganinta yake kamar fanko
batada wata sauran qima a idonsa tunda ga
affiya gani yake duk tafi matan dayake gani a
duniya duk da hr ynxu yaqi yardarwa xuciyarsa
cewa yana sonta
lokacin da tagane affiya matarsa ce kusan hauka
tayi gidan bai damu ba duk da baiso tagane cewa
matarsa bace
shikam ya kasa gasgasta dalilin dayasa ya shaqu
da ita hr bayason ganin bacin ranta bai yarda ya
kamu da sonta ba
lokutta da yawa sukan fita suyi yawo tare a qasa
fadawansa na biyedashi a baya yana nuna mata
gari wani sa'in ma akan doki suke yawon ko suje
yin tserar doki tare tana daga gefe tana kallonsa
da abokansa
da haka hr sukayi watanninsu aiman ya kammala
karatunshi duk da ita ynxu tasa qafa amma
yanajin dole xasu riqa xuwa tare dan baxai barta
ita kadai tana xama a pheonix ba
cikin lokaci qanqani suka shirya suka dawo gida
nigeria hrda nabila
[7:51PM, 12/27/2015] Pherty: [11:11AM,
12/27/2015] Pherty: NIGERIA
tym dinda jirginsu na sauka yana rungume da ita
suka fito
lokaci daya taga ya saketa juyawar da xatayi taga
dogarawa su waxiri da sauran manyan fada a
tsatsaye suna jiran saukowarsu
ga motoci birjik sun kusa kai ashirin a airport din
sun cika filin jirgin ma xnce daganinsu kasan na
sarki merah ne
juyowar da xatayi ta kalli aiman cikin sakan daya
taga yarima hr ya rikide ya koma yarima merah
mai ji da mulki, sarauta da kuma qasaita.....
A tare suka sauko hr xuwa inda Aliyu da rumaisa
suke tsaye wannan karon da ammi akaxo da
gudu affiya ta nufeta ta qanqameta
miss u ammina
ammi ta nuna mata yarima dake shiga motarsa
da sauri ta saki ammi ta nufi motar tuni ya shige
motarsa gab da xata tashi ta juyo tana kallonsa
tayi rau rau da fuska
shine baxakamin mgn ba da ammi bata nuna min
kai ba shikenan sai kabarni kayi tfyrka
yayi shiru tamkar baiji taba dai dai lokacin motar
ta tashi
tace shikenan mundawo nigeria xaka fara nuna
min mulki da qasaita kafara nunawa mutane cewa
dama ba sona kakeyiba ko
ya janyo hannunta ya saqala anashi kafin ya juyo
yana kallonta
yace banayi maki alqawarin baxan sake nunawa
kowa ba sonki nakeyiba kin manta girman
alqawari ne
83
Akwai wani mutum da ya tabayiwa annabi s.a.w
alqawari amma tun kafin yaxama manxo yayi
masa alqawarin xai kawo mashi wani abu (nidai
na manta ko menene wlhy)
sai sukayi alqawari da annabi cewa xasu hadu
anan wurin ya kawo masa
bayan kwana uku ashe mutumin ya manta daya
tuna da gaggawa ya tafi domin cika alqawarin
daya dauka, yana xuwa ya sami annabi xaune
inda yabarshi
sai annabi s.a.w yace haqiqa wannan matashi ka
wahalar dani domin kuwa ina nan inda kabarni
tun kwana uku ina jira
kinga wannan kisa tana nuna mana girman
alqawari da tsayawa akan cika shi, kinga manxo
s.a.w tun kafin yaxama annabi yake tsayawa
yana cika alqawari domin ya sauke nauyin dake
kansa
ko ban soki ba i will b with u forever u ar such a
nyc sister affiyaa(chab wai ko sister)
ya rungumota xuwa jikinsa ya kaimata kiss a
wuyanta yana fadin karki damu dan na cnxa
fuska a nigeria aike baxan canxamiki ba....
A gurguje pls
Bayan sati biyu da dawowarsu akayi bikin bikin
bude asibitin yarima da maimartaba ya bude
masa
da yawa mutane sun hallara gun biki masoyan
affiya da aiman, wannan karon ma babu gayyata
sai da halamcy taxo inka debe wadanda akaba
katin gayyata, serdy, xarah dange, miss
aysher,chuchu, mamu, kausar,shuwa, baby aysher,
kdeey,jabo,fido, ammi,m.shakur,humy e.t.c da
duka daukakin mutanen hausa novel wadanda
ban ambata ba da taskar marubuta.
Ana cikin hidimar bikinne affiya ta soma laulayin
ciki
karkuso ganin murna a family din nan take sarki
ya yanta mata baiwa daya daga cikin bayi sauran
tukwici kuma sai ta haihu
aiman baxaa iya gane farincikinsa ba cos a baki
yake baiso cikin ba as his age yanda yake gani
yama xaace ya haihu shida ko mata baison asan
yanada ita sai ya qudira aransa data haihu
xaibawa umma kyautar yaron ya dauki affiya su
koma pheonix dan baxaije dashiba amasa dariya
84
Kulawa take samu sosai fiye da da daga sarki
haka suke xaune da nabila kamar wasu kishiyoyi
[11:20AM, 12/27/2015] Pherty: rumaisa abin hr
mamaki yake bata
tace affiya wai ko xamanku a pheonix yaya maina
yayi aurene
tace meyasa kika wannan tambayar
tace wannan dake xaune a gidannan wacece ita
tace oho tun acan suke tare wai tanason ya
auretane
tace shine dan batada kunya tabiyosa hr gidan
ubansa kuma ahakan takeso ya aureta
affiya ta tabe bakinta
tace ba laifinta bane laifinsane daya kasa tsawata
mata tabar gidan
tace amma kuwa xn sanarda sarki da umma dan
cewa yayifa wai qawarkice
kibarsu muga iya gudun ruwansu idan dai na
haihu batabar gidanba xn wulaqantata dan xnsa
afiddata sai dai nima yasa akoreni
mtsew... ya koreki akan wane dalili akan karuwa
dai dai lokacin nabila ta shigo kallo daya tayi
masu tayi shigewarta dama ta kwana da sani duk
bsu kaunarta
duk suka bita da kallo kafin su maida dubansu ga
juna
rumaisa tace tanafa da kyau affiya anya baxata
iya yaudararsa ba
affiya tace kema da wani xance kike mace nawa
ya gani mata nawa nayi hulda dashi wannan ma
dame xata yaudaresa me take dashi kyau banxa
dme take taqama MULKI KO SARAUTA
ko daya rumaisa tabata amsa a sanyaye tace
Allah ya shige mana gaba
tace amin
A gurguje pls (afuwan)
BAYAN WASU WATANNI
Cikin affiya ya shiga watan haihuwa
[8:23PM, 12/27/2015] Pherty: ganin haka yasa
mai martaba yace jakadiya ta koma sashen affiya
da xama
ranar jumaa da dare ta haihu a asibiti, ta haifo
santalelen yaronta kamar yarima yayi kaki ya
xubar gsky kamar ta baci sosai bama fuska ba hr
yatsun hannuwansa dana qafafunsa duk iri daya
ranar maroqa sun kwana kida busa sarewa da
kide kide irin nasu na sarauta
yarima mai claiming as his age ace yana da yaro
sai gashi yana xirga xirga dakin umma inda aka
maida affiya yaqi daukan yaron amma a sace
yake kallonsa idan affiya tace ya dauki yaron sai
ya daure fuska yana dauke kansa wai shi ba
yaronsa bane
85
sanda aka kaiwa sarki yaron yayi masa huduba
sosai kafin ya miqowa yarima yaron
yace asawa yaronka albarka
nan da nan ya daure fuska ya karbi yaron kamar
bayaso yana kallonsa sonsa na shiga xuciyarsa
he x beauty ya furta a hankali hr cikin xuciyarsa
yaji sanyi da qaunar yaron ganin kamaninsa sak
gareshi sai yayi masa addua yaba sarki ya fice
da dare ya kasa barci yana son ganin yaron da
kayan barci ya nufi dakin umma tym din affiya na
toilet umma na hadawa affiya farfesu
baima umma mgn ba batama ga shigowarsa ba
ya nufi inda yaron k barci ya shafi fuskarsa hade
da kaimasa sumbata dai dai lokacin affiya tafito
toilet xumbur ya tashi yana daure fuska ya duqa
kamar mai neman wani abin
affiya tace yaya mekake.nemane
sai alokacin umma ta juyo tana kallonsa da
mamaki
tace yaushe kashigo dakin inaji ko sallama
bakayiba ko?
ya yatsina fuskarsa bai tankasuba ya cigaba da
dube dubensa kamar da gaske umma ta qaraso
tana fadin mekake nema ko ka yarda wani abin
ne
ya tashi c'mon umma ba wani abu bane karki
damar da kanki
tor mekake nemane yanxu da dare haka,
ya dafe goshinsa da hannunsa oh gosh.....sai
kuma ya fice batare daya sake dubansu ba
Bayan kwana biyu da haihuwarta duk sun hallara
a qaton falon sarki duka family biyu both yan
mulki da sarauta sakamakon kiran gaggawa da
sarki nayi
cikin isa da qasaita sarki k kallon nabila cikin
rashin sani
86
Yace gashi kowa ya hallara kamar yanda kika
buqata bansankiba bansan daga inda kika fito ba
kuma bansan dalilinki na taramu anan ba
gabaki daya falonn suka maida kallonsu ga nabila
yarima,affiya da rumaisa kallonta suke
cike.da.mamaki da tsoro domin suka dai suka
san da xamanta inka cire masu aikin gidan
shesshekar kukan nabila ya dawo da hankalinsu
gareta duk jikinsu yayi sanyi ba kamar maina ba
da hankalinsa yayi matuqar tashi
sarki yace inaji kin taramu nan ne danki mana
mgn ba kuka ba
ta tsaida kukanta kanta a sunkuye
tace ranka shi dade ni budurwar aiman ce tun
muna pheonix ajinmu daya
duk uwayen suka maida kallonsu ga yarima
wanda yayi saurin sunkuyarda kansa qasa cike da
tashin hankali
ta cigaba da fadin munyi rayuwa dashi tun kafin
aurensa da affiya hr xuwa ynxu data haihu muna
tare
87
xamana dashi xamane na amana da soyayya duk
qoqarina akan ya aureni yaqi ya yaudareni yaci
amanata kuma yaqi aurena bayan da xanyi ko in
boye dole sai na sanardaku domin kuwa ina
dauke da cikinsa wata uku
[8:56PM, 12/27/2015] Pherty: xumbur yarima da
rumaisa suka miqe yayin da affiya ta sunkuyar da
kanta qasa ta fashe da kukan baqin ciki
duk iya qoqarinta akansa da irin soyayyar da
take.masa ashe a banxa yana.bibiyar wata
rumaisa tace qarya kike munafuka duk wani
shirinki na banxane kuma baxaiyi tasiri ba dan
baxai aure kiba, kowa anan da kike gani yasan
halin yaya maina ansan abinda xai iya da wanda
baxai iyaba auren sarauta sai jinin sarauta haka
auren dan mulki sai jinin mulki kigayamin dame
kike taqama MULKI KO SARAUTA?
idan kuma kina tunanin wannan abinda kikayi
mafitace kika nemawa kanki na aurensa to kinyi a
banxa dan baxai aurekiba koda da gaskene ya
aikata
ta fashe da kukan baqinciki da toxarcin da
akayiwa yayanta ta dauki yaronta zaid jikin aliyu
ta fice tana kuka
jikin umma da ammi nayi sanyi ba kamar na sarki
da hr rawa jikinsa keyiba dan wannan toxarcine
ga masarautarsu
nabila ta cigaba da kuka tana rantse rantse cikin
jikinta nashine鈥︹€︹€�
88
Bata qarasba taji saukar marin dana gigitata kafin
kace me bakinta da hancinta sun soma fitar da
jini
nan take president ya daukesa da mari
yace kai din me kai din bnxa hr ka isa ka toxarta
mu
kagayamin kakakaf xuriarmu waya taba haka
meyasa ka kasa haqura da matarka ko kuma ka
qara aure
sai ga yarima ya fashe da kuka kukan danayi
matuqar tsoratasu hr abin yabawa sarki mamaki
umma kamar ta tayashi kukan takeji
a ransa sai fadi yake innalillahi wa inna ilaihir
rajiun domin kuwa ya tuna ayar Allah inda tayi
nuni da cewa idan musiba ta sameku ku yawaita
kiran WA'IZA ASABATHUM MUSIBATUN QALU
INNA LILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJI'UN
Aliyu ya riqosa yana fadin cool down yarima kayi
magana mana ba kuka xakayi ba
cikin wata irin raxannaniyar murya datayi
matuqar tsorata kowa a falon sai da sarki ya
tashi xaune lokaci daya falon ya amsa muryarsa
datayi amo da lion voice
who d hell is she, metake dashi, waye ita ,
mexanyi da ita, metake taqama dashi da har xaa
mareni akanta ?
duk falon akayi tsit kowa xuciyarsa cike da
fargaba sai da sukaji tsoronsa(saura qiris wayata
ta fadi dana dakata anan) a ransa jiyake kamar
ya damqota ya shaqeta yakeji baitaba jin
tsanartaba sai yau bai taba jin tsanar mace a
xuciyarsa ba fiye da yau wannan yana daya daga
dalilinsa naqin amincewa mace tor gashi duk
kauce kaucensa ta rutsa dashi dama kana taka
Allah na nashi
89
Affiya ta tsananta kukanta sosai ta karbi jaririnta
hannun ammi ta fice tana kuka
kai tsaye sashenta ta nufa ta hada kayanta da
duk abinda take buqata tabar gidan batare da
sanin kowa ba wayyo Allah
[9:13PM, 12/27/2015] Pherty: Airport ta nufa ta
shiga jirgin england tana kuka sosai kamar ranta
tana tsaye bakin qofar jirgin ta juyo tana kallon
nigeria
tabbas tasan tayi bankwana da nigeria tabar
dimbin masoyanta da kewarta batajin kuma xata
dawo acikinta
ta rumtse idanunta tana hawaye sosai kafin ta
ware su akan jaririnta
xan xamewa yarona uwa ta gari nabashi tarbiya
gwargwadon iyawata,inbaka kulawa fiye data
mahaifinka duk da baya qaunarmu nima a ynxu
bana sonsa bana sonsa bana sonsa xuciyata
tabarshi ba wanda takeso a yanxu sai yarona
sultan Allah ka albarkaci sultan ka raya sultan
abisa tafarkin musulunci amin
ta sumbacesa tana hawaye ta juya ta shiga
jirgin鈥︹€︹€︹€︹€︹€�
Anan xn dakata muhadu a part two (amma a
kasuwa) dan jin ya rayuwarta xata kasance a
england,xata dawo gida nigeria ko baxata dawo
ba? gskyne abinda nabila ta fada kokuwa
qaryace? yarima xai aureta kuwa? a wane hali
yarima xai tainci kansa idan ya wayi gari babu
affiya da yaron dayake matuqar kauna
axuciyarsa?xaiso affiya kuwa ya janye qudirinsa
na qin mata a xuciyarsa? bama shi kadai ba duka
family yaxasu kasance idan babu affiya a tare
dasu?
duk wadannan amsoshin suna cikin MULKI KO
SARAUTA..2
80
Shin addini yayi gsky da yace ba lallai bane ka
sami duk abinda kakeso ba arayuwa ka xauna lfy
kamar yanda ta faru da SERLYMERH
(makauniya)......
Yaushe ne soyayya takeyin tasiri a xuciya ta
wanxu batare da sanin juna ba wanda daga
humayd hr afra baxasu iya fassarata ba a littafin
AFRA HUMAYD.....
Soyayya ba lallai ta faru a sanda akaso faruwarta
ba
ita wata irin abace daba ruwanta da lokaci
matsayi da dangoginsu
abuce wadda k faruwa a duk sanda taso ta
gudanar da tunani ta sarrafa gngar jiki kamar
yanda tayiwa ZARAH da Dr.Saifullahi Bakori
Ta taso cikin tarairaya gata da shagwaba a gidan
arxiki mulki da bunqasa , babu abinda tasani sai
taqama isa da wulaqanta dan adam
haduwarta da Bilal ya sauya mata raayi inda duk
isarta mulkinta dataqamarta suka xube a qasa
IHSAN
Haduwar kan hanyace ta xamo haduwar xuciyar
Abdulsalam da Falmata ,aminci, tausayi, soyayya,
ha'inci da xalunci sune sukayi gingimemen gini a
rayuwar ALMAJIRA
Abin tambaya acikin rayuwar JIDDAH meyasa
kowacce bata auri wanda takeso ba amma ta
samo soyyaya a gidan aurenta mami da jidda
Soyayya ko sadaukarwa wanene yafi rinjaye a
rayuwar AFNAN tsakanin Adnan da Affan
Pherty tace xata iya fassara ta ta soyayya da
defination mai yawa a LABARINA wanda neither
Dr.fulani Gafai nor Marhoom experience it.
Dariya take sosai ba kakkautawa kafin ta tsaida
dariyar tana kallonsa
tace ka ceto ni daga cikin wani hali dana shiga
duk da cewa kaine sanadin haukata kuma kaika
dai nakeso nake kishi baxan iya kwatanta ganinka
da wata macce ba....
Humayd Danbatta yayi murmushi hade da
rungumota yace ba wadda nakeso nake qauna a
duniyarnan kamar ke bakida kishiya ke kadai kin
isheni rayuwa kuma bake ba hauka har abada ina
sonki HERLYMERTU
Menene sirrin pherty, miss aysher da serdy daya
janyo suka xamo taurari masu haske da walqiya a
xukatan xaratan maxajensu koda yake sun
auresune bisa tubali na soyayya SADTEEYASH
TAGWAYEN MAXA ne,kamanni daya amma
mabambanta a halayya da dabi'a duk da
kasancewarsu gida daya amma they ar ol acting
according to their experience,xamansu da Hamida
ta sauya tunaninsu daga marar kyau xuwa mai
kyau....
Daga inda pherty take xaune ta maido hankalinta
ga jinin sarauta inda taji yana roqon Affiya kiyi
haquri na tuba kece rayuwata qasaita ta a waje
take baa gida, idan a gidane affiya keda qasaita
ita keda ragamar komai nawa.
ta juyo tana kallonsa da murmushi tace wane
daga ciki MULKI KO SARAUTA? ya gyada kai yana
murmushi鈥︹€ukansu
ALHAMDULILLAH
Luv u ol my fans
Hausa novel
adsense 2 here