Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Friday, February 3, 2017

KASAITA COMPLETE

adsense here [12:30pm, 4/28/2016] Nadear S. Tafida: KASAITA👓👓💍 NA Deenad Fitowa yai dga mota domin yga wace yrnyace take xagin body guard dinsa. Yana fitowa yga takama kugu. Tacire glass din dke idonta. Tana zage zage gadan gadan yyo kanta yana fadin ke yar gidan uban wanene daza abaki hkr kiki hkra hanifa bata dugi girmansaba domin kasaita datakeji da ita tace ni yar gidan ubanka ce wawa kawai. Kafin kice me idanun saurayin sunsauya sunyi jawur. Yamatso daf da jikin ta hartana iyajin bugun xuciyarsa yaxuba mata golden eyes dinsa sannan yadaga hannu y wanka mata mari dandana tadaga hannu xata rama yanunata da hannu shitttttt karki kuskura hannunki yataba fuskata banxa wawiya kaxama jahila sannan yazaro bandir din kudi y cilla mata yce kece matsiyaciya yjuya y barta anan dandanan ran hanifa yai balain baci taringa huci kamar zakanya tjuya tashiga motarta tfiga da gudu tana tukin ganganci ita kadai mutane. Suka ringa kaucewa suna bata guri kafin kace me tje get din gidansu tadanne horn kmar xata cire dan kara ali maigadi yrugo da gudu y bude mata kmar tabi takansa da mota yayi sauri ya goce tafaka motar atsakiyar gda tfito da gudu tabar motar abude tashiga gida tana kiran umma kina ina wallahi baxan yardaba ina dad yke ummar tata dayake tasan halin kasaitar yartata koajikinta bata fitoba tayi shiru ta kyaleta tana allah kashirya hanifa koda hanifa taga flon ba kowa sai tayi sauri tahau sama tashiga dakin ummar ta iske ta azaune aw umma da kina jina kika kyaleni daman nasan bakya sona bari dad yadawo wallahi nasan bazai yaddaba amareniba kodan gidan uban waye saiya nemosa ummar tata tyi murmushi tace dat is gud kowaye wannan ya burgeni harya iya marinki dama ai ina fada miki kirage wanman zafin rannaki sbda ke macece. Duk sanda allah yasa naga wannan yaro saina sara masa namai godiya bisa jaruntaka dayai akanki sannan ummar tayi shiru ta kyaleta aikuwa nandanan ran hanifa y kuma baci tajuya tafito dagudu dga dakin ummar tata tana huci tashiga fat dinta tafada kangado tana kuka. Tana takaicin wannan dangidan uban waye ya mareta komadai waye ubansa wallahi saitadau fansa akansa koda hakan zaisa ummar tata datake ganin kamar ta tsaneta tace baruwanta da ita .ahaka tawuni akwance tana kuka tanajiran dad dinta yxo tafadamasa tasan bazai yaddaba.tana cikin wannan tunanin kmar daga sama taji muryar dad dinta yadawo yana ta kiranta my hany were a u ai kafin kace me hanifa tyi wani juyi tafito aguje taje ta fadakan dad dinta tana kuka tana fadamasa yanda sukai da wannan guy din da irin bakin cikin da ummar tata takara mata da ta fada mata dandanan ran minista bashir yabaci yaringa shafa bayanta yana lallabata kamar wata baby yna cool down hany adaidai lokacin ummar hanifa tasakko dga samanta taga minista na rarrashin hanifa taxo tamai sannu d as xuwa yyi shiru ya kyaleta tabuda baki zatai magana ya balbaleta da bala.i yana cewa idon har tanasan zaman ta lafiya to tadaina yiwa hanifa fada idan bahaka ba wallahi ranta zaiyi mugun baci. Haj umma takalli minista tace tuba nke ranka shidade kazauna muyi maganar azaune ai zakafi fahimta yacemata amma aikinsan banaso ana batamin ran hanyta ammake harkullum burinki kiga kinsata acikin bakin ciki saikace bake kika haifetaba kuma kinsan duk dunia bbu abinda nafiso kmar hany sbd haka wannan umarnine nake baki da ki kiyaye nan gaba idan ba hakaba zanyi maganinki ita kuwa hanifa sai wani murmushi tke dad dinta yyiwa ummar ta yanda takeso ran umma ykuma baci takoma dakinta tana takaicin irin wannan dabi.a ta minista daya koyawa yarsa domin kawai gata daganin kuma baya da wata yar duk dunia sai ita tace lallai gata idan yayi yawa bala.ine,,,,kubiyoni kuga shikuma gogan nku dayai marin yaxaiyi,,,, DEENAD 4 EVA👓👓 [12:30pm, 4/28/2016] Nadear S. Tafida: KASAITA👓👓💍 Deenad (page)2. Tunda yakoma gida yarasa mikeyimai dadi waiyau shine wata yar ficikar yarinya zata zagesa wallahi saiya koya mata darasi daga kansa tadaina yiwa wani rashin kunya duk wata kasaita datakeji da ita saiya cire mata ita zainemo adress dinta kuma ysan irn shirin dazaiyi akanta saita raina kanta saitasan tayi da dan halak,, Hun shidai saurayin daya mari hanifa sunansa ahamad osman bukar wanda ake kira da suna zahid shi haifaffan garin katsinane awata unguwa da ake kira yar aduwa mahaifinsa alhaji usman bukar shahararren dan kasuwane da akeji dashi aduk fadin garin katsina bbu wanda baisan arzikin ma haifinsaba sunan mahaifiyarsa hjy murja. Wadda suke kira da suna kiranta dasuna momy sai kannensa guda 2fadil da fadila yan shekaru goma sha shida shikuma zahid yanxu yanada ilminsa sosai domin yakammala krtunsa na barista a jamiar istanbul inda yafito da babban result dababu irins aduk wannan shekarar ne kuma yasamu aikin judge ababban kotu dake abuja wannan shine dalilin dayasa duk inda xaya yke yawo da guard dinsa. Zahid ykasance wayayye ga ilimn boko dna addini gakuma uwa uba dukiya dyake da ita banda ta mahaifinsa shiyasa yake ganin kansa da girma kuma yagaza yin aure sbda kasaitar dyakeji da ita naganin bbu yarinyar da ta isa yace yana sonta amma tun lokacin da ya mari wannan yarinyar dayasawa suna vileja gulx yatsinci kansa da son gano inda take domin ya naimi aurenta ya wulakantata ya nuna mata ita banza ce yadaukarwa kansa wannan alkawarin sbd hka yakira body guard dinsa yasasu duk inda sukaga no motar yarinyar sutabbatar sunbita sungano inda tashiga sunkuma yimasa alkawarin duk inda suka ganta sai sunbita barista kuma ymusu alkawarin kyauta mai girma idan har suka gano a inda take . Kwatsam wata rana hanifa tafito yawon shan ice cream amotarta tana tuku tna sauraren wakar god win tana cike da nishadi. Sai taga kamar ta mirro dinta ana binta abaya sbd haka tkara gudu akan wanda tkeyi tana tsaki. Tana wannan kowadanna yan iskane suke binta daidai wannan lkcin taji tayi ciki dawani mai babur. Ta taka burki da sauri ta fito tasa riga dawando kamar sbd jikinta akayisu ga uban glass baki tasa abinka da farar fata kaikace yar turawace. Tana takun kasaita tafara yiwa mai babur masifa mallan kai jakin inane kana kallon mutane ka tsallako ta zaro kudi zata wurga masa tji anrike hannunta ta baya juyawar da zatayi suka hada ido da barista zahid yarike mata hannu yana murmushi. Yace ranki shi dade wannan ai ba girmanki bane tadaga baki zatamasa tsiwar tata yakuma yimata wani irin murmushi dayasata ta gaza magana sai kawai ta kura masa ido shima haka yayi mata can kuma yaba mai babur hkri yabude mata motarta yace tashiga ba gardama tashiga tana kallonsa har yanzu yna mata murmushi ,,,,, DEENAD [12:30pm, 4/28/2016] Nadear S. Tafida: KASAITA👓👓💍 NDEAR💘DEEN DEENAD Tunda hanifa tashiga mota tazauna take tunanin shu.umanci irin bad man sunan d tke kiransa dashi kenan tunda y mareta hanifa tana ganinma gaba daya ya raina mata hankali yazo mata d fuska 2amma zatai maganinsa to amma tarasa dalilin dyasa dayayi mata murmushi taji tagaza yimai komai na rashin mutumci atake takaraba. Zuciyarta shwara koma miye kada kifasa daukar mataki akansa .daidai lokacin da hanifa tazo gida tashigo da motarta ta ajiyeta bata shiga ba cikin falon suba kaitsaye sadi tawuce cikin lanbun ake gefe acikin gdansu tazauna tana tunanin tawace hanya za tabi domin daukarwa kanta fansa .kamar daga sama saitaji wata siririyar murya ta daki dodon kunnenta tamata sallama tajuya taga wane wanda allah ymai wannan baiwa ta murya kamar mace kawai sai taga bad man dinda take tunani atsaye akanta yana mata murmushi dan dandanan tamike tsaye tace kai ubanwa yabaka damar shigowa gdannan maimakon taga ya bata rai saitaga yaci gaba dyimata murmushi yace mata kamata yai kifara bani gurin zama sannan duk abunda zakimin sai kimin. Tunda nina kawo kaina .banifa tabuga uban tsaki tace kar allah ysa kazauna inhar sainabaka gurin zama baiko damu ba da irin abunda take masa ba tunda shiyasan dalilin dyasa yazo gurinta sbd hka baiwani bata lokaciba yazauna a kujera ita kuma tamai tsaye aka tana jijjiga tace mallan miyakawoka gidammu yace dan allah kiban minti 2 muyi wata mgn mai mahinmanci tace dawa allah yakiyaye kafadamin abinda kazoyi kokuma yanzunnan saika raina kanka baidamu ba da abida tke fadaba yace sunana ahamad osman bukar amma anfi sanina da ZAHID ko kuma barista nidan garin katsinane aiki ne yakawoni abuja. Tun lokacin damukayi yar rigima dake na tsinci kaina da nadamar abunda namiki shined nga ya kamata. Nazo domin nabaki hkr nakuma nemi wata alfarma agurinki. Hanifa tayi murmushin mugunta aranta tace ga hanya mai sauki daza tacimasa mutunci. Tasamu sbd hka tace masa amma kai wawa ne dakiki kana tunanin kamareni abanza to wallahi baka isah bazan yafemaba kuma zancen alfarma babu . Ita tsakaninmu sbd haka get out from me rubbish man. Banda wawa irnka anfadama kaga nyi kama dakalar wadda za ayiwa abu t kyale to kasa wannan aranka saina dau fansa akanka Bad man kawai ran zahid yyi mtukar baci amma saiyaki nuna mata yace todan allah idan bazaki yfemunba to kizo gani kirama marin dana miki. Deenad 4eva KASAITA 👓👓💍 NDEAR💘DEEN (page)4 [12:30pm, 4/28/2016] Nadear S. Tafida: KASAITA👓👓💍 NDEAR💘DEEN DEENAD. Page 4,5,6 Hanifa tayi murmushin mugunta tace yanzu kuwa zan rama zahid yace to taso kirama daidai lokacin d hanifa ta daga hannu zata mari zahid saiga motar babanta ta danno kai cikin gda sai hanifa ta dakata da yin marin domin taga waye yashigo tana hango dad dinta taruga da gudu tyi hug dinsa tana dad sannu dazuwa minista bashir da fara.arsa yana amsawa yartasa yawwa my lovely hany sunsamu kamar minti 2)atsaye ita da dad dinta kfin nan tamantama dawani zahid a tsaye shikuma dayagaji da jira kwai saiya karaso gurin da suke koda minista bashir yga barista zahid saiya mai fara .a yace barista yau kaine agidannan rabona dakai tun baya da wata shida a court dandanan hanifa ta langwabe kai tace dad daman kasanshi yace kwarai kuwa hany wannan shine ya taimaka mana lokacin da mukayi sharia d minista bello. Hany ta tabe baki minista yace yazakiyi bako kibarsa awajeckushiga daga ciki mana hany tace dad niba gurina yzoba bamma sanshiba yazo gurin ali maigadine zahid yadago kai ya kalli hanifa da irin kallon wulakancin datake yi masa ya sunkuyar dakai kasa dad yace wannan man din yana da mahimmanci arayuwata kogurin wama yazo kishiga dashi ciki ya huta shima ai dan gida ne dandanan dad yace masa barists bimillah zahid ba gardama yabi bayan su dad da hanifa suka shiga ciki hanifa tana tafiya tana dire dire wai ita bataso yashiga koda suka shiga falon da.aka tanada domin baki aka kaisa kafin kice miye wannan haj umma tasa anjera masa kayan abinci kala kala agabansa inda shikuma ko kallansu baiyiba yanajira yaga shigowar hanifa yfada mata abinda zaiyi ya wuce itakam hanifa ko ajikinta domin dasuka shigoma kwanciyarta tayi tana kallo wani film saida yagaji da zama ya fito afalo yaganta tana kallo tajuyo tamai kallon sama da ksa tace owww sowie namanta ba.a kirama ali mai gadinba. Bara nje nkira maka shi tadubesa awulakance ran zahid yyi bala.in baci baisan sadda yasa hannu ya janyota ba. Ya daga hannu hannu zai sake marinta saiya tuna idan yyi hka ya bata shirinsa sbd hka saiya mararraice yce pls hanifa kisaurareni kiji abinda zanfada miki hanifa ta fizge hannunta tayi wani dogon tsaki tace naki na saurareka wawa kawai baidamuba yace hanifa nazo ne nafada miki ina sonki kuma da aure nke sonki kuma in allah ya yadda nine mijinki.baki dawani miji bayana zan jure duk irin wulakancin da zakiy kji min zankuma turo iyayena gurin dad dinki domin banaso adaw lkci mai tsawo. ..yana zuwa daidai nan sai yayi shiru hanifa yaji tana dariya kmar wata sabon kamun hawka tana nunasa tana cewa zahid baka da hankali. Kana tunanin kozan rasa mijn aure aduniya dana aureka gara na mutu tyi wani irin juyi agabansa kakalleni dakyau kagani niba kalar kabace wallahi sbd hk ina maijama kunne da kakiyayeni kada kuma nasake. Nji katuro waninka gdannan idan ba hkaba saisun gwammace basu zoba saboda hka get outttttttt tajuya tabarsa atsaye agurin tana dariya zahid yyi kamar minti 2agur in n sannan yabude k i fa yafita dasauri ya figi motarsa yana huci inda hanifa tana kallonsa tasaman bene tana driya tana cewa kadan kagani tajuya tashiga dakinta,,,, tom tirkashi shiko gogan nka zahid tunda yje gida yake jin haushin kansa meyasa ma ya zubdamutuncinsa yje gurin wannan banzar yarinyar tamasa wulakanci sai kuma yatuna da alkawarin daya daukarwa kansa nasaiya sauke mata wannan kasaitar dtakeyi sbd hk yyi dariya yace bakomai ,,,,Bayan kamar kwana 5daxuwa gidan su hanifa saiya kuma shiryawa domin y as kara zuwa domin yanaso ya gana da mahaifinta koda yashirya tsaf yyi kwalliya tagani tafada abinka da farin mutum yasa wani rantsatstsen yadi baki ammasa aikin bakin zare da ake kira abuja style yasa dan siririn glass dinsa baki da baka raba fuskarsa dashi yafito sai kamshi yke tashi yace guard dinsa kadawanda yabisa yahau motarsa bai zame ko inaba sai unguwar maitama rukunin gidajen su hanifa ya nufa yana zuwa yyi horn ali maigadi ya bude masa yasakan motarsa ya shiga yyi part dinta yafito yanufi falon gidabn gadan gadan. Ya shiga yana shiga yaga haj umma tana zaune tana kallo ya sunkuya da girmamawa ya gaidata. Haj umma mutuniyar kirki taji dadi sosai sannan takwalawa me aikinta kira tace takaisa falon baki takawo masa fruit itakuma ummar dayake taganesa saita nufi dakin hanifa takirawota tana zuwa ta isketa tana danna system dinta tace kizo kinyi bako hanifa tace bko wana irin bako haj umma ta bata rai tace to ko karya nake kike tambayata kitashi ki shirya kije kisamesa a falon baki sannan haj umma tajuya tafito tana fitokwa hanifa ta tashi fuww kota tsaya tyi wani make up tafito ta nufi falon tana shiga taga bad man yana yinmata murmushi bata damuba da yanda ta fitoba domin dga ita sai 3quater wando dawata yar riga mai kar ax min hannu kanta ko dankwali babu tafaramai masifa mallan waikai maye ne mikazo yi gurina wallahi nafadama. Idan baka rabu daniba saina jama sharri dazaka shiga prison wawa kawai kuma ina sanarma da ,,saikawai taji kamar dga sama an wanka mata mari dandanan tagigice koda tajuya taga mai marin haj umma tagani atsaye ranta yyi mugun baci hanifa tafara kuka tana cewa umma akan wannan kazamin zaki mareni wallahi kaikuma kasani saina sakaka amasifa da bala.i tajuya tafita daga falon dagudu daidai lokacin minista bashir yafito dga fat dinsa kodayaga zahid saiyakarasa girinsa cikin fara.a da girmamawa suka gaisa yace masa yya kodai gurin hany kaxo zahid ya sosa kai yace ummmm daman dad ummm sai minista yace kaga shikenan nagne menene kajekaturo iyayenka muyi magana bakomai daman nadade ina tunanin hanyar dazan saka maka da abinda kamjn kaje nabaka hany daman banyiwa kowa alkawari akantaba zahid yasosa kai yana dad nagode allah ykara girma kuma insha allahu acikin satinnan zanje katsina nfadawa abba ngode daidai nan sukaga hanifa kamar daga sama tana huci nooooooo dad noooooooo wallahi banasansa dana auresa gara na mutu saisukaga tayo kan zahid gadan gadan ta cakumesa tana masa bala.i shikuma ya sunkuyar da kansa kasa yana kallonta haj umma tayo kanta da sauri ke hanifa kina haukane kisakesa sannan ga mamakinta abinda bata tabaji dad dinta ya mataba tsawa taji datasatasaida taji kamar tafadi dad dinta yyi mata tajuya takalli dad dinta tace dad kada kmin haka dad shineeeeeee daddddddd luwwww sukaga tafadi tafi zata fadi kasa dandanan kafin takai kasa zahid yyi sauri ya riketa ta fada jikinsa ,,,,,,kash bara nadawo deenad yana jirana DEENAD 4eva [12:30pm, 4/28/2016] Nadear S. Tafida: KASAITA👓👓💍 NDEAR💘DEEN DEENAD page.7.8,9,10 Kafin kace me barista yadgata canak sai cikin mota yatafi da ita asibiti ainda haj umma da dad suka hayo mota suka biyosu abaya batare da bata lokaciba suka isa premier hospital namma kafin akawo whell chair. Daukarta yyi cak sai dakin likita likita yadubata dubata yabata gado yasa mata drip sannan yaleko yace ina mijinta. Sai zahid yyi shiru sai dad dinta yace umm barista bismillah zahid yashiga dakin likita docta yacemasa bawani serious case bane kawai zata samu hutu sukoma gida amma tarage dmuwa sosai zahid yacewa docta insha allah zaikula da ita sosai, , Anan suka wuni sannan zuwa yamma docta ya sallamosu suka taho gida inda shikuma barista ya wuce gda suma su dad suka wuce gda da hanifa .bayan kwana 2da jin saukin hanifa dad dinta yakirata da ita da ummarta yazaunar dasu yafara dacewa hakika hanifa nayimiki laifi sbd fadawa barista danayi na bashi ke har na shaida msa daya turo iyayensa batare danayi shawara dakeba kibasonsa koba kya sonsa sbd haka nake neman afuwarki hanifa dakiyi hkuri abisa hukuncin dana yanke miki batare. Da izininki ba kiyafemun banaso namiki abinda bakyaso zansami barista zanmasa bayani yyi hkr yanemi wata dafatan zakimin afuwa hany ta yana kaiwa iya nan saiyyi shiru ya sunkuyar da kansa kasa haj umma itama shirun tayi domin ita daman tasan kotafadi tata shawarar baji za.ayiba. saican sukaji hanifa tana kuka tana cewa dad dan allah kayi hkr wallahi wannan baristan shine wanda ya mareni akan titi aga ban mutane shine wanda yacemin wawiya kazama kuma yanzu yazo yace yana sona shiyasa dad nke ganin kamar badan allah yazo gurinaba amma dad tunda nke bantaba neman abu agurinkaba narasa sbd haka farin cikinka shine nawa dad na amince zan auresa. Domin kada nanuna baka isa da yar dakake takama da itaba yar da kanunawa gata foye da kanka dad na amince zan auresa aikuwa minista yamike yazo gurin hany yana nagode my dota allah ymiki albarka allah yasa wannan abu yazame maki alkhairi duniya da lahira tace amib hjy umma ita haka taringa yimata addua ta alkhairi daganan suka yimata nasiha sannan sukace taje takwanta haka tawuni aranar bata da sukuni duk sai tunani idan ta auresa wana irin zama zasuyi tayaya ma za ayi ta sohi shin zai kyaleta irin wulakancin da tamasa kai allah bazatasohiba zadai tayi biyayya ta auresa domin ta faran tawa mahaifinta rai,,,,, Bayan kwana 2da amincewar hany barista yazo gurinta domin ya dubata. Yazo sungaisa da haj umma sannan tasa aka rakashi part din hanifa yana shiga yaji wani sanyi yana ratsahi baisan daliliba. Ya tura kofa ya shiga yyi sallama ga mama kinsa saiyaji hanifa tace amin wa alaykumussalam yasamu watayar kujera ya zauna yadanyi shiru sai can kuma yace sannu hanifa yya jiki hanifa tace da sauki yace allah ya sawake tace amin can kuma duk sai sukayi shiru saican barista yace hakika hnifa nasan bankyauta mikiba. Zaici gaba kawai yaga ta daga masa hannu tace shiiiitt banason zancennan kawai abarshi badai kace aurena zakayiba to na amince ka aure ni shikenan duk kuma abinda yabiyo baya kada kazargi kowa ka zargi kanka barista yadaga kai y kalleta yyi murmushin mugunta yace aransa allah nagode maka wannan yarinyar idan tashigo hannuna saita raina kanta harwani shit takemin ita ance ana sonta batasansa ko kadan bana sontaba asalima domin kawai narama abunda tamin zata gane kuranta hka yadawo dga tinaninsa sukai sallama yfito dga dakin yatafi washe gari yayiwa abbansa waya yace masa yasa azo gidan su hanifa daman dyake yaje yamusu bayaninkomai sbd haka mahaifin zahir yaturo manyan abokansa daga ciki harda mataimakin gwamnar katsina sukaje gidan barista bashir inda shima yakirawo yan uwansa da abokansa aka hada musu goma ta arziki bayan anci ansha sannan suka gabatar da abinda yakawosu. Sannar suka mika dukiyar neman aure barista bashir yace bayason komai daga garesu illah iyaka sadaki kuma yasa ranar aure nanda sati 3 iyayan barista sunji dadin wannan karamci na minista bashir sunyi godiya sosai sannan suka koma gida cike da farin ciki inda suka kirawo barista zahid suka sanar masa yyi godiya shima ,,, Tunda akasaranar auren hanifa da zahid hanifa take cikin damuwa inda kullum saita kira kawarta aneesa tabata shawarwari masu kyau takuma nuna mata taci gaba dayin biyayya in allah yayarda zata yi nasara akansa ,,shikuma daga bangaren zahid sai wani lallaba hanifa yake yana nuna mata kulawa tamusammam tunbata sakin ranta harta fara bari sunayin yar shira kadan dashi sbd badan tana sonsa ba saidai kawai don yafiya nuna damuwarsa akanta.,, To kwanci tashi bawuya gurin allah ayaune aka daura auren barista zahid da amaryarsa hanifa bashir biki ne akayisa na harkar girma wanda idan nace zan tsaya yimuku bayanin bikin saidai mukwana bamu gamaba. Anyi budiri sosai harya amarya babu wata walwala takirki afuskarta saidai kawarta aneesa ita suke ta bidirinsu da kawayensu ahaka akagama komai kowa yawatse yatafi inda dad din hanifa yakira barista yahadasu da hanifa yyi musu nasiha sosai sannan yasa musu albarka yakuma umarci barista dacewa basai yaturo yan daukar amaryaba shizai kawota da kanshi,,zahid yyi godiya sosai sannan yatashi yfita inda hanifa taci gaba da rera sabon kuka aneesa na rarrashinta ahaka haj umma itama tazo tyiwa yar tata nasiha tamata fatan alkhairi dad yace tatashi yakaita daga ita sai aneesa sai kanwar dad dinta aunty halima da yayar mahaifiyarta haj jamila haka suka tafivda ita hanifa nata faman kuka dukkansu babu wanda baiji tausayintaba ahaka suka isa gidan barista sukakai hanifa suka barota tarike aneesa dakarfi tace baza tafitaba saida kyar tasaketa suka tafi suka barta ita daya sai mai gadi kafin ango yazo ,,,, Kash turkashi kunji fa anyi auren hanifa da zahid kuma kowa bayason kowa sannan kuma zahid yana son dawkar fansa to bari mugani yaza ayi zaman hanifa tji fadan iyayenta kuma shima zahid din zai mata halacci ko kuwa kubiyoni,,,,,, DEENAD 4Eva [12:30pm, 4/28/2016] Nadear S. Tafida: KASAITA👓👓💍 NDEAR💘DEEN DEENAD page 11,12,13,14,15 Bayan dad din hanifa yatafi. Hanifa tayi zaune shiru taga shigowar ango babu shi bbu alamarsa tuntana tunanin zai shigo taga har tagaji dazama ba lbr kawai saita bude lullubinta takalli agogo taga karfe 1;30 tatashi tafito falo taga bbu alamar mutum ta leka bandaki taga babu kowa duk dakunan dasuke afalon saida ta duba taga babu kowa tace inna lillahi wa innah ilaihir raji.um allahumma ajirni fi musibati wa akha lifniy khairan minha tafashe da kuka tatashi ahankali takoma dakinta tacire mayafinta tayi tagumi tayi zaune ahaka tana zaune batasan sadda bacci yyi gaba da itaba. Sai farkawa tayi taji ana kiran sallah tatashi jiki ba kwari tayo alwallah tayi sallah sannan tazauna bakin gado shiru batajin motsin kowa har gari yawaye sai tafito tana dube dube domin cikinta yunwa takeji gashi ita bata iya girkiba tashiga kichen tana shiga taga wata dattijiwa. Tana kokarin hada karin kumallo gabanta yyi mugun faduwa tahau kakkarwa. Matar maisuna jimmai tace mata barka da asuba hjy hanifa tyi karfin hali tace barrrrka kdai ummm dan allah ke mutum ce baba jimmai tyi murmushi tace nimutumce yanzu nazo domin maididannanne yace duk safiya nazo nayi miki abinda kikeso xuwa marece sannan natafi hanifa tace lallai wannan mutum akwai dan rainin hankali tace dan allah bba jimmai na tambayeki mana tace to allah yasa na sani tace daman kinsan wannan mutumin tace ey nasanshi tace dan allah kifadamin inane gurin aikinsa bba jimmai tace babban mgn aishi akotu yake aiki amma bansan kowace kotumba hanifa tace nagode bba jimmai sannan hanifa tacemata dan allah kada tasake taringa dafa abinci domi.n idan tyima baza taciva bba jimmai tace to ai idan banyiba ranki ya dade sai raina ya baci tace mata kada ki damu bbu abinda zai sameki sannan hanifa tafito daga kicin takoma dakinta ta dakko wayarta takira aneesa tace dan allah komi take ta daure tazo da yamma aneesa tace lfy hanifa tace mata lfuar kenan kedai dan allah kizo aneesa tace shikenan zanzo da yamma haka hanifa takoma ta zauna rabonta da abinci tun jiya da rana. Tana zaune tasaka wannan ta fidda wannan ahaka tawuni har zuwa yamma sai kallon kofa take taga shigow as r aneesa can ta hangota tatashi ta kamata tana kuka suka shiga daki aneesa tace hanifa lfy menene na kuka atake anan hanifa tafadawa aneesa yanda takasance tsakanin jiya zuwa yau nan aneesa ta tausaya mata tace tajirata ta dawo hanifa tace ina zata dan allah kada tafadawa dad tabari tukunna. Aneesa tace kedai kijirani hany tace to aneesa tafito tadaw motarta bata zame ko inaba saiwani katafaten store taje tahadomata kayan ciye ciye komai katan tadawo takawowa hany tace mata kuma tayi hkr insha allahu zataringa zuwa kullum gurinta sannan aneesa kafadawa hanifa wasu maganganu na sirri domin idan mijinta yazo hannunta takamasa. Hanifa tayi godiya sannan taraka aneesa har bakin gate tadawo tazauna tana dudduba kayayyakin da kawar tata tasiyo mata tadauki cake da fresh milk tasha sannan takoma dakinta takwanta tana tunanin irin yaudarar da zahid ya mata da kuma irin kulawar dayaringa nuna mata kafin adaura musu aure tace amma yyi kuskure zata nuna masa ita kasai tacciyar macece domin dakansa saiyazo yana loveyin dinta saita nunamai mace tafi namiji iya kasaita saita nuna masa khaidin mace yafi na nmji saitanuna masa salon natairn style din kissar lallaikanm to kunjifa hanifa bari muga mezatayi,,, Can bangaren barista zahid kuwa ranar da aka kawo hanifa ma yana cikin gidan yana fat dinsa ya kulle dan kada asan dashi acikima sannan kuma yafadawa megadi idan masu kawo amarya suntafi kada yabar kowa yashigo ballantanama wani abokinsa yayi gigin xuwa rakiya sbd hka ahaka yyi kwanciyarsa. Adakinsa baije koda dakintaba ,ahata suka zauna har tsawon sati daya bata ganshiba bai gantaba. Wata rana zahid yana zaune amsa fat dinsa saiya tsinci kansa yanajin tausayin hanifa yana ganin amatsayinsa na judge idan yyi irin wannan hukuncin akanta bai kyautaba sannan ga irin halaccin da dad dinta yyi masa sbd haka yayanke shawarar zai ringa shiga wurinta koda sau dayane arana yana ganin lfyarta sbda haka yau ranar asabar ranar da hanifa tacita sati 2agidan batare da suntaba ganin juna da angon nataba sanye take da wando 3quater da vest fara tana xaune. Afalo harma tasaba da zama ita kadai tana sanye da ear piece akunnanta. Tana bin wakar tata datakeso wato god win tana rawa dakai daidai nan zahid yashigo yana xuwa ita kuma batasanma ya shigoba harkarta kawai take tana rawa sai mgn yke mata can dayaga kamar batasan yazoba saiya karaso daf daita. Yana zuwa yaga booms dinta kamar wandon zai yagexsufito ahankali yasauke lumfashi yadaka matactsawa keyyyyy hanifa tayi wani irin juyi takallesa. Yace ke dabbar inace kinaji ana miki mgn kina wani rawa ga mamakinsa kawai sai gani yyi tace ahhhhhh hello mr bad tamai 😉da ido tajuya taci gaba da rawarta saikawai yazo daf da ita yasa hannu ya janyo mata gashi ta baya tasaki wataxyar kara ta kissa tayi kamar zata fadi sai taga yyi sauri zai dagota tacemai shittttt sowie don touch me. Tajuya tatafi tana karairaya tana zuwa daidai shiga dakinta tajuyo tayi masa😉😉 tashige dakinta tasa key tarufe ,zahid yyi tsaye yana kallonta yace lallaima wannan yarinyar duk irin rashin kulata danayi tsawon sati 2 amma ko ajikinta har wani jijjiga take lallai kam. Gashi kuma yanaji azuciyarsa tunda yganta ahaka yaji yana sha.awarta amma kuma wallahi bata isaba. Ya nemeta saita kawo kanta dakanta tunda bata da zuciya haka yayta sake sake ya tsinci kansa yanaso yakara kallonta yayi sauri yanufi kofar dakinta yana xuwa yaji t kulle yyi tsaki yajuya jiki ba kwari yafita ya koma fat dinsa yana ta sake sake hummm kunji mazafa lallai kam [12:30pm, 4/28/2016] Nadear S. Tafida: KASAITA👓👓💍 NDEAR💘DEEN DEENAD.page,16,17,18,19,20. Zahid yajuya jiki ba kwari ytafi part dinsa yana tunanin hali irin na hanifa duk da irin banzatar da ita da yyi baya zuwa dakinta tarashin zama da ita da bayayi amma bai dameta ba harwani kashemasa ido take. Hmmm zata gane kuranta idan tazo hannu ,, Can ita kuma hanifa tunda tashiga daki tafada kan gdo tanajin haushin kanta miyasa ma har tama kulasa can kuma saita tuna alkawarin data dauka na saita sauyashi tanuna masa ita mace itace xatamasa kasaita kawai saitai murmushi ta tashi ta shiga wanka Wata rana barista ytafi gun aiki daman dayake duk sanda zai fita batasani haka kumabatasanin sanda yke dwowa. Saboda hka tagaji da zaman falo tyi kwalliya. Tasa kananan kaya taraba kanta gda 2 tafito waje tazauna afarfajiyar gdan tana duba wani littafi maisuna matsalar ma aurata.kawai saitaga motar mr bad nashigowa cikin get din gdan tajuya tyi kamar bata gansaba zahid yyi park din motarsa yfito ya hango hanifa azaune. Direct inda take ya nufa tayi shiru kamar batasan ya shigoba saiji tayi yace malama wayace kifito nan kixauna. Ahaka kina . Ganin gdan bke kadai bace ga big maigadi can yana ganinki hanifa tayi shiru kamar batasan da ita ba yke yace dkeee nake mgn hanifa tatashi takallesa tawani lumshe ido tace menene matsala danna xauna anan kuma ma ina ruwanka dani aikawai sainaga jikina ai dress din is ok. Zahid yce kada kirainaxminhankali. Miyasa daza kifito bkiyi shiga ta mutunciba kika fito ahaka kobakisan da igiyata akanki ba. ,hanifatyi murmushi doleh takashe muryadataga zahid yanuna kishinsa dan yagantada kananan kaya wai kada megadi yganta kawai don takara masa takaici sai tace tonida nkira big maigadimma yazonan na aikeshi ko kallona ma baiyibakuma naga ko waje nafita ahaka kga ai ba damuwarka bace. Tunda ,,,, zahid yadaga mata hannu kafinta karasa mgn kawai sai tyi shiruta tashi tamatso dafdashi tace sowie mr badsannan takuma yimasa😉tajuya tatafizatashiga falo da gayya tringa juya ukuww tashige falo tana shiga. Tashiga dakinta tasakakey , Zahid yashigo falo yga harta shiga dakinta tarufe shima kawai ya wuce part dinsa ya zauna kenan phone dinsa tayi kara yana dubawa yaga mum dinsace cikin ladabida biyayya suka gaisa da mum dinsa tke tambayarsa yyhanifa yace mata lfy law wallahi tace to yabata. Waya sugaisa da ita nanfa yahau kame kamecan kuma yace mum tana toilet amma idan tafito zata kiraki mum dinsa tace to kakula da yrinyar mutane kduba irn halaccin da iyayenta suka yimana zahid yce mum allah ba matsalar komai muna zamammu lfy bakigaba satinnan 2 damukayi da ita kamar munyi shekara 2mum dinsa tace to allah ymuku albarka yace ameen mum tace masa gasu fadil nan da fadila zasuzo gobe zahid yace tom mum allah yakaimu tace amin yashe waya yyi ajiyar zuciya yace tonida bama wata mu amala da wannan yarinyar idan su fadil sukazo yya zan musu kokuma zuwa zanyi nafada mata. Idan sunzo kada tanuna akwai rashin kulawa atsakanimmu kash aikuma bata isaba kawai zanfadamata nace zamuyi baki kwana 2zasuyi towaishinma idan sunzo yya zasuyi dasu itadai wannan yrinyar baitaba ganin tayi girki ba asalima tunda tazodai baisan metake ciba tunda bba jimmai tafada masa tace hanifar tace mata ko tayi abincin bazata ciba da irin wannan tunanin kawi yatashi yashiga toilet yyi wamka yafito yasa kananan kaya yanufo part din hanifa danufin koma minene zaifada mata zasuyi baki yana zuwa kuwa yyi sa.a batasa key. Adakinba yatura y shiga saikawai yga batanan yatsaya yana karewa dakin kallo komai na dakin purple gashi sai kamshin wata air fresha yake komai na dakin ya burgesa .yana cikin wannan kalle kallen hanifa tafito daga toilet daga ita sai dan karamin towel tana ganinsa tadan tsorata tace meyakawoka dakina .zahid yakura mata ido yace azuciyarsa da haka yarinyarnan jikinta yake saiwani kyalli take dandanan yaji tsikar jikinsa na tashi can hanifa datagaya kiyin mgn saitamotso daf dashi hartanajin numfashinsa yana harbawa tace mr badddd yadai takara kashe masa ido namma taji shiru kawai saitacemasa pls idan bazakayi mgn ba kafita kaban guri tajuya takuma komawa toilet tasa key sannan zahid yyi sauri zai cafko gashinta amma ina harta kulle toilet din haka ygaji da tsayuwa ya fito dga dakin sannan itama tafito tasa key adakin tace dani kke mgn [12:30pm, 4/28/2016] Nadear S. Tafida: KASAITA👓👓💍 NDEAR💘DEEN DEENAD page 21,22,23,24,25 Koda zahid y fita sai yarasa abinda kemasa dadi gashi kuma bai fada mata mgnar zasuyi bakiba kuma gashi duk sanda yaga yarinyarnar saiyaringajin. Gabansa na faduwa kawai sai ya yanke shawarar. Yyi mata dan note ya ajiye mata tagahi zahid yarubuta mata note y shaidamata su fadil xasuzo sbd hka ya ajiye mata adaidai ind zata gani tafito falo daga ita sai shrt nka da half vest da fresh milk dinta ahannu tazo zama kan kujera saitaga note a ajiye ta duba takarnta tyi tsaki tace zanyi maganinka itama tamayar masa da reply kamar hka hummm abinda ya dameka ne wannan kuma kai suka shafa bani ba sbd haka ko sunzo baruwa dsu ta.ajiye masa adaidai inda ya ajiye. Tayi zamanta takamo wata tasha ta kudu sunsako wakar rekado bank ta chop an aikuwa dama ita gwanace gurin wakarsa takuwa mike tana ta rawa kamar yanda sukeyi a TV daman gata dga ita sai irin kayan da yan rawar sukasa ashe zahid yafito dga partcdinsa. Yyi tsaye yana kallonta baisan sanda yyi murmushi ba yace wannan yarinyar lallai bataji ita kuwa batasan yana nanba tayi wani juyi kawai saitaji ta fada kan mutum yyi sauri ya riketa ta rufe idonta tayi shiru tana sauraron abinda zaimata can saitaji yace bude idanki kigani acikin wata siririyar murya dashi kansa baisan sanda yyita ba kawai sai hanifa tabude idonta ahankali takallesa taga idonsa yyi wani iri yace pls mekika gani a idona kawai tunda tafada jikinsa nepa ta dauke mata tyi karfin hali kawai tace mi nagani kuwa banda kana muradin ganin ali maigadi na gdammu. Kasakeni sainayiwa umma waya taturomaka shi tasha kunu takara kwanciya ajikinsa tace ahhhh pls kasa keni naturomaka shi naga kafara neman temakonsa tamai😉ta kyace jikinta itama jikinta duk yamutu tyi karfin hali taruga zata gudu daki trufe yyi sauri yyi hug dinta tabaya suka tsaya cak suna lumfashi dasauri da sauri sannan yace mata ngd nine nke muradin ali maigadi ko. Pls muyi mgana kinga note dina dtaga y fara fadawa tarkonta tace ey ngani miye hadina dsu yace pls hanifa banaso suje sufadawa mom halin danake ciki da matata hany tayi drya tace owww daman kana da mata tace to bari kji kosunzo ba abinda yamin zafi dasu mallan kasakeni saikawai tji yyi mata 💋awuyanta tsigar jikinta tafara wani iri tyi sauri ta zame jikinta zata gudu kawai yasa hannu ya riko hannunta daidai nan kawai sukaji anyi knock din kofar yasaketa dasauri yace kije kisa kyanki pls kada wani y shigo y ganki ahaka dariya tyi ta mugunta tace tosai me dan anganni ahaka zahid yace keyyy baki da hankaline kawai sai yatafi zai bude kofa yace idan kin isa kitsaya ahka harna bude kofar kiga mezammiki hanifa ko ajikinta sai tafara jijjiga ma takama kugu tana jira y bude taga mezai mata ai kawai yana budewa kawai wazai gani su fadilne da fadila kawai kafin ykarasa budewa harsun shigo sun rumgu mesa hanifa tayi sairi ta shiga daki...zahid yna juyowa yaga batanan,,,,,kash ina zuwa Deenad 4eva [12:30pm, 4/28/2016] Nadear S. Tafida: KASAITA👓👓💍 NDEAR💘DEEN DEENAD page26,27,28,29,30 Hmmm zahid yayi wani irinrikicewa atunaninsa hanifa takawo kanta yyi luwwww yafada kan gado yakamota itama ba musu ta kamasa suka fara musayar abubuwa duk zahid baya cijin hayyacinsa hmm nidai danaga haka sainaga na juya zan fito kawai sainaga hanifa na kokarin janye jikinta tana zille zille zahid shikuma cewa yake pls pls hanifa help me tayi 😷can kawai sai zahid yake kokarin cire mata👙yana gangarowa kasan cibiyarta yana yin wani irin salo ita kuma jiknta tagaza motsi kawai zahid yana zuwa zai cire ummm kawai sai yaji wani tudu tumtum acikin wandonta saitaji yadan dakata hanifa tace pls kadagani period nke zahid yji nepa ta dawke masa yace hanifa pls y y y miyasa kikamin haka hanifa tace to ai bansan ,,kafin takarasa kawai saitaji bakinsa anata yana tsotsa. Yringa mata rada yana pls hnifa zanyi ahaka kicire hanifa tace harammmmm harammm sai yyi sauri yadagata yyi rigingine yana lumfashi ahankali hnifa tayi sauri tajuya baya tana huci domin itama msg din dya fra aikawa duk jikinta yakarba saidatadan lafa sannan tyi murmushin mugunta tajuya shikuwa zahid kamar wanda akayiwa dukan tsiya yagazako daga hannunsa ahaka har bacci ya daukesa. Bai farkaba saida asuba yatashi yaga hanifa harta fice abinta daga dakin yatashi jiki ba karfi y shiga toilet yyi alwallah yyi sallah sannan ya koma ya kwanta. Bai farkaba sai wajen 10 yatshi yyi wanka yashirya tsaf. Sannan yafito yanufi part dinhanifa,,,, Ita kuwa hanifa karfe 5 datafito daga dakinsa tataho dakinta tana dariyar mugunta ta shige toilet tazaro audugar data cusa ajikinta tana dariya tace i luv u my sister aneesa domin ita tabata shawarar tyi hakan sannan tadan watsa ruwa tyi alwallah tyi sallah sannan takoma ta kwanta saida gari yawaye. Tatashi daman tasa bba jimmai taxo domin suyiwa su fadil break fast sukayi sauri suka hada komai sannan suka shirya akan dinning kafin tagama daman su fadil suntashi sunyi wanka sun shirya. Sai kawai takirasu sukazo zasuyi bfast daidai lokacin zahid yashigo yyi kwalliya sosai suka gaisa da su fadil. Ita kuma hanifa suna hada ido dashi wani shock ajikinta tasadda kanta kasa zahid ya karaso gurinta yasa byan hannunsa ya tallabo habarta yace bazaki gaisheniba hanifa saitasake jin wani shock din wanda yafi wancan tarufe idonta tace morng zahid shima duk yanayin da hanifar takeji shima hka ykeji sai yakashe murya yace kika gudoko. Sai kawai yaji fadil tace ehhhhhhem sai yajuyo ya sosa kai yace owww sowie sista saiyakamo hannun hanifa suka nufi gurin bfsat shiyanzu jiyake kamar ya cinyeta wani irin shauki yakeji akanta yagaza dauke idonsa akanta itama cikin zuciyarta haka takeji duk sonsa sai ratsa jikinta ykeyi amma ko ita yana santa haka abinda ta tambayi xuciyarta kenan saikawai tace aiko tana sonsa baza ta bashi kantaba saiya zo dakinta ya nema da kansa. Ahada sukayi bfast yana bata abaki ba gardama tana amsa sunayin yar shira ahaka sufadil sukayi kwana 2hanifa takula dsu sosai dazasu tafi tahadawa fadila kayan kwalliya sosai sannan shima fadil ta aiki big maigadi. Shima tamasa sayayya sosai zahid yji ddi sosai sukazo suka tfi sannan suhanifa fa zahid suka shigo gida hanifa duk kwana 2dasukai saitaji badadi dasuka tafi. Shikuma zahid sai wani farin ciki yke yasan koba komai dai yasan sun shirya da hanifa sannan kuma gashi. Komai yanzu tare sukeyi yasan kotanan zuwan su fadil alkhairine agaresa kawai sai yatsinci kansa yanata murmushi gadan gadan yanufi inda hanifa. Take yyi hug dinta ta baya yadagata sama kashhhh bari nadawo Shin hanifa zata yardada zahid kokuwa a.a. Deenaddddddd💘 [12:30pm, 4/28/2016] Nadear S. Tafida: KASAITA👓👓💍 NDEAR💘DEEN DEENAD page 31,32,33,34,35 Hanifa tana juyowa ta hada rai tarufe idonta zahid yyi kasa da murya yace hany minene hka pls budemin idon nagani hanifa takara rufe idonta da karfi zahid yace bakyason ganina hanifa namma yaji tayi shiru .zahid yace nasan namiki laifi hanifa amma kiyi hkri. Yanzu nasan kowacece ke hanifa nasan kasaita ta baza tamin tasiri akankiba pls hanifa wallahi zanbaki kulawar da duk wani namiji bazai iyaba matarsaba ,bansan lokacin da zuciyata tafada tarkonkiba kin sauyamin tunanina hanifa kin ruguzamin duk wasu makamaina hanifa pls kiyarda dani ,,hanifa bakaramin ddi tjiba da zahid yafada mata kalamansaba domin itama ayanzu soyayyarsa tagama ratsa ko ina ajikinta amma sai tyi karfin hali tace ok.sakeni kaji. Wani abu mr bad zahid ya sahannunsa ya rufe mata baki yace kada nakarajin wannan sunan abakinki yanzu nakoma mr gud kinji sweat hany hanifa tace allah ko .zahid yace yess hanifa zahid na sakinta tyi sauri tafada daki zahid yajuya zaikamota amma ina harta shige ta kulle zahid yyi yyi ta bude takiya kawai saiya tashi yakoma part dinsa jiki ba kwari domin shi yanzu jiyake bazai iya komaibba inba da hany dinsa ba hmmm kuji zahid shida yyi aure domin wulakanci amma tun ba.aje ko inba ya zubda makamansa bari na leka naga hanifa ita kuma ta zubda nata makaman,,,, Hanifa na shiga daki tfada kan gado tana ta wani irin juyi wani irin dadi takeji wanda bata tabajin irinsaba tace alhamdulillah .burinta ya cika sairan kuma yakawo kansa dakinta domin tayi alkawari sai yazo dakinta dakansa neman hakkinsa zata bashi .wayarta talalubo. Ta kira aneesa ta fadamata duk yanda sukai da zahid aneesa tyi murna sosai sannan takara bata shawarwari sannan tace janran datamasa ya isa haka tunda kinji da bakinki. Kawai kiba mujinki dama kinuna masa kauna kema. tace zanyi try aneesa sannan sukayi sallama haka hanifa haka tayuni hardare bata fitoba daga daki saida taga karfe 9;30 tyi sannan tashiga tolei tyi wanka tafito tagyara gashinta sosai tayi dnut dashi takawo roba band yellow tasaka tasa wani mini siket baki sannan takawo wata riga yellow iya cibiyarta rigar take tasaka hannun rigar guda dayane dayan hannun kuma babu saiwani danzare. Duk tahada jikinta dawani irin turaruka sannan ta shiga toilet tadakko auduga tasaka waiyauma ita bata shiryaba tabude dakin. Tafito tana rike da fresh milk dinta ahannu mezata gani tana fitowa taga zahid yyi kwance akan 3seatr ya rufe idonsa kamar yyi bacci ta zagaya tabayan kujerar tasunkuyo kansa tana kallon fuskarsa. Taga yyi mata kyau sosai ahankali tafada azuciyarta batasan maganar tafito filiba tace i luvvvv u my man zahid yanajin haka yace 2 me 2my sweat hany .saiyatashi ashe ba bacci yakeba tasa hannu ta dode bakinta zahid yariketa yace pls hanifa kada mu cuci kammu da yawa yakamata kibawa zuciyarki abinda takeso kada mu cuci zuciyarmu hanifa naga soyayyata acikin idonki pls hanifa kisaki jikinki dani wallahi bazan cucekiba zanbaki farin cikin da baki taba tunaniba hanifa ,,hanifa tyi shiru tanajin zahid tagaza magana. Saitaji yakara matseta ajikinsa yana huci yana tyi mata wani irin abu awuyanta can taji yana gangarowa kirjinta bata ankaraba taji hannunsa akirjinta yana wani gurnani. Hanifa dataga abun yafara nisa tayi kokarin turesa tagaza can saitace masa pls mutafi daki mana can saitaji zahid yayi😷yace zakizo kitayani kwana hanifa tace eyy zahid yace promise tace yesss,,zahid yasaketa ahankali idonsa duk sunkoma kamar nadan maye yajuya yace to mutafi kinga dare yyi. Hanifa tace inazuwa yace ok tajuya tanufi dakinta tana karairaya can sai tajuyo tamasa😉zahid dake tsaye ya kama kugu koda yaga tayi masa haka kawai saiyasan rufe dakin zatayi sai yyi saurin mika hannunsa yakamota sai tagoce tana dariya tajuya kawai sai taji zahid yyi kara yace ahhh dasauri tajuyo sai kawai taganshi akwance akofar dakin ya fadi kamar matacce da sauri hanifa tadawo tana zahid rana tafarko kenan data fara fadin sunansa tana cewa dan allah katashi wallahi idan kamutu nima mutuwa zanyi tji yyi shiru ta kwanta kan korjinsa tana cewa wallahi inasonka zahid katashi kada ka mutu namma taji shiru sai kawai tatashi adakko ruwa a firjin zata zuba masa tana juyawa zahid ya dan bude idonsa yakalleta yasake gyara kwanciya yanajiran tadawo. Hanifa nadawowa ta yayyafa masa ruwa namma taga yki ko motsi sai tahau kuka tana nashiga uku yanzu idan yamutu ya zanyi cewa za ai nina kashehi wayyo😭😭😭zahid katashi dan allah danasan hakane dajiya bansa audugar karyaba nabaka farin cikinka amma yanzu nasan na makara kawai saita kwanta akan kirjinsa tana hawaye koda zHid yaga haka saiyace hanifa da sauri tadago tace na am yayi kasa da murya yace kamani natashi da sauri takamasa ya tashi yace kaini daki bbu gardama tace to yasakalo hannunsa awuyanta suna tafiya yana dariya har sukaje dakinsa yace yunwa nakeji tayi sauri tace mikakeso yace komima tyi maza ta dakko masa fresh milk dinta ta zuba ta mika msa yace bazan iya rikewaba kizo kibani bbu musu taje ta zauna tana basa abaki shikuma saikallonta yke yanajin wani iri a ransa saida tagama basa sannan yace waya jikamin kayana hanifa tahau yan sohe sohe yace zokiciremin rigar hanifa hannuna ciwo yake hanifa tatashi tana yan dube dube zatai magana zahid yace wayyo kaina dasauri hanifa tace sannu tafara kokarin cire masa riga zahid bayan tacire masa riga yce tamai tausa jikinsa ciwo yake nanma zatayi gardama yakara langwabewa tahau kangado tafara yimasa can saitji yana tawani irin abu yayi rigingine kawai sai tace anya wannan mutumin kada. Yaraina mata wayo sai tayi sauri zata tashi. Kawai sai taga ya. Kama. Ta yana. Kokarin ,,,,,,,,, kash. Am back my b3 is low luv u all adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *