Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Friday, February 3, 2017

UWA UWACE! complete

adsense here UWA UWACE! 1 to 100 Na Hauwa M. Jabo Tsaye take saman wani dan dutse da yake gaban wani tindirmin kogi, itama ta fuskanci qaton kogin, iska yana kadata son ransa, wanda ya baiwa dogowar rigar jikinta damar lafewa a jikinta sosai, ta yanda daga gaba duk siffar jikinta ta bayyana, hakan ya baiwa iska yanchin karkada riqar sosai, Dan gyalen rigar ma sai filfilawa yake kamar iska yana filfila tuta , duk wannan iskan da yake kadawa kuma tana facing dinsa amma bai hana hawaye xuba daga fuskarta ba!! Hawaye ne suke kwarara a idonta, kamin su gangaro qasa iska ya busar dasu haka suke kuranya kamar me idonta sun kunbura sunyi Hulu Hulu.! A tsaye take tana kuka kamar ranta xai fita, lokaci daya ta sauko daga kan dutsen ta durqushe tayi sujada a gurin tachi gaba da kukanta, kuka take kamar ranta xai fita.!! ruwan ne sukazo da qarfin gaske suka daketa, kamar xasu wuce da ita, amma ina kawai sun jiqeta gaba dayane, a hankali ta dago kai tana kallon ruwan ta jimqi yashin dake gurin da hannunta iya qarfinta tamkar ya mata laifi... idonta suka kai kan wani jinjirin tsuntsu da ya fada chikin ruwan, ruwan sai wanashi sukeyi, yaje chan yaje chan sai yaxo bakin ruwan sai kuma ruwan su qara komar dashi ya koma ciki , ya kadu matuqa, yazo bakin ruwan yakai sau biyar ruwan suna qara komar dashi ciki qarshe kuma sai taga ruwan sunxo da qarfi sun turoshi waje, ya tashi yana dingishi yana karkade jikinsa still yana da rai, tayi shiru tana naxarin wannan dan tsuntsu, lallai tayi wauta da tayi tunanin kashe kanta, !! Ba wautama zataceba jahilci wani radadi takeji a zuciyanta amma miyasa ita haka take faruwa da ita? Shi fiye da sau goma Abu daya yana faruwa da ita qarshe a kife kan mama.! Tayi shiru wani iskane ya kada mai qarfin gaske hade yake da ruwan suka bankado da qarfi suka qara jiqeta ga baki daya, itakam ko a jikinta, ta juya ta kalli wannan tsuntsu yanata karkade jikinsa yana tafiya a hankali, aranta tace ya fada a ruwa, yayi chan yayi chan qashi qarami ruwa sai juyashi suke kamar xai fito kuma sai ya qara komawa qarshe kuma gashichan ya fita da ranshi, lallai ubangijin da ya fitarda wannan jinjirin tsuntsu a wannan ruwa tabbas bai manta daniba ta, hakan ya nuna mata cewa wahala ba mutuwa bace, kuma itama xata iya ci gaba da rayuwarta dukda wahalar da tasha kuwa, qurawa tsuntsun ido tayi, tana tunani yanda rayuwarta ta kasance xuwa yanxu ta tuna farkon fara shigarta wannan matsala ya fara ne Tun lokacinda take gidan kakata.... bayan mahaifiyata sun sami sabani da mahaifina cox Maman babana iya ta tsani mama wannan yayi sanadiyar rabuwarsu, baba baya tsallake maganar iya, yanasonta matuqa, yakance uwa uwace duk yanda take kuwa. Mama ta qara Aure baba kuma ya tafi London wani course sai na dawo gurin kakata hajiya inno da xama. gata daidai gwargwado na sameshi gurin kakata lokacin daidai aljihunta, amma bawai wani gata bane sabida abincin ma daga gidan kawuna ake kawoshi amma dai hakan baihana kakata kula da niba, duk abinda ta Samu nice har takai matar kawuna tana hassada da ni cox abinda akemin ba'ama yarantashi, ina secondary school anan sokoto cement, lokacin ina jss 1, a unguwarmu a kwai wani maqocin mu daga tsallaken gidan mu yana gyaran mashina bakanike shine farkon Wanda ya fara Neman aurena, shine farkon wanda ya disgani dukda cewa nashi ba komai bane akan na sauran amma dole dashi xan fara, kakata ta amince dashi cox gidansu mutanen kirkine a yanda kakata tace, munyi soyayyah da tasi'u a lokacin ina qarama bansan miye soba amma inajin dadin yanda yake kula dani yana min duk abinda ya dace duk sallah sai yamin dinkin sallah, dama a sokoto munada al'adar wani Abu wai ((kayan waya sakaka)) daga gidan yarinya za'asayi kayan saka abinci dana kwanciya irinsu food flaks dasu flaks dinner set, spoons kala kala da tabarma da pillow kayadai kala kala duk akaiwa saurayin yarinya kamin Ramadan, ita kuma ya kawo mata kayan dadi irinsu su nadara Milo sugar juice kala kala dasu kwai fruit kayan dadi dai, kamin Ramadan, sannan lokacin sallah yama yarinya dinki atls kala uku, to ni duk shekara sai tasiu yamin wayannan hajiya ma tana masa kayan waya sakaka din. kuma duk wani ashobin yan matan unguwa sai ya mini.... Ba abinda yan matan unguwa zasu nuna min a gun tufafi, Yar gayu ake cemin a lokacin, inada samari masu sona sosai cox inada farin jini har na hauka Wanda hadda farin jinin ne ya haifar min da wannan bala'en. amma Sam hajiya kakata, bata bari suna xuwa gurina bare har na kulasu, akwai abokan kawuna da suke sona Masu kudi suma, amma kakata hajiya sai tace mutunci yafi kudi, jikalle matar tasi'uce, haka dai ta riqa takawa kowa birki akaina har na kai jss3 muna tare da tasi'una kuma lokacin akace xa'amin aure. wata rana hajiya inno tace naje gidan mamata na mata kwana biyu ita zataje biki qauyensu tambuwal, dama ni Banason zuwa gidan mama Dan mijin mamata sai a hankali wani irin mutum ne mai juyayyen tunani.! fahimtarshi daban take data mutane, ga masifa da rashin haquri ina gunguni na shirya sai gidan, naje gidan na tarar da mamata ita ke tuwo ranar, tun zuwana kishiyar mama ke guna guni yau xa'a cinye musu tuwo, qarshe ma dai mama tuwonta ta bani naci ta siyo furan goma tasha a daren, dan kishiyarta tsaye tayi akanta Lokacin rabon abinci tace sai an xubawa yayanta tuwonsu wanda xasuci su qoshi kada a rage nasu a baiwa agola, nasan ma da ita ke tuwo da ba abinda xata bani ranar, Bayan naci abinci sai mama tace na tafi dakin kishiyarta na kwana, nan ma saida akayi gajeren yaqi, wai dakinta qarami gata da Yara har biyar an kawo mata agola, tayita bala'eh kullum yarinya na hanyar gidannan wallahi ninasan yau da gobe sai yarinyar nan ta dawo gidannan tunda kullum tana hanya tun ana yini yanxu kwana kuma takeyi.!! mamata dai bata kulataba, duk na tsani matar sai hararanta nake qarshe na mata tsaki bayan mama ta wuce, tace dama ina yarinya zatayi tarbiya an rabatada ubanta ankaiwa kaka.! muna ganin goyon kaka daga Masu yin chikin shege sai Masu gagarar iyayensu komai kikamin kinyi daidai yarinya Mara kunyar banxa! Anan mama ta tankata har sukayi Yar hatsaniya qarshe tace baxan kwana mata dakiba, ni duk gidan ya fita raina ga yamma tayi ga unguwarsu da bala'en nisa kamin na dawo gida dare yayi sosai, kuma hajiya inno batanan hakadai na haqura. Bansan yanda akayiba mamata tabita daki ta bata haquri ta amince na kwana dakinta.! Chan tsakar dare ina bacci na hadda mafarkin hajiyata, naji kamar hatsaniya, har na farka daga baccin dama abu kadan xai tayar dani bacci, na tashi naga tabawa kishiyar mamata zaune tana murmushi na kashe kunne kamar kukan mamata nakeji, da maganarta qasa qasa na natsu sosai chan naji ta tsallara ihu,ai bansan lokacin da na zabura na bude dakin na fitaba tabawa na riqeni amma saida na fita ina xuwa qofar a kulle na bubbuga akaqi budewa nayi bubbuga naji shiru sai ihu mama takeyi, Da qarfi na tura qofar dama da tabarya da bokitin ruwa aka saka aka danne qofar, ruwan anan suka juye, na fada dakin naga mijin mama yana dukanta da wata uwar dorina, gata kwance tanata kuka, bansan lokacin da nayi chikinsa na riqe bulalarba yayi wurgi dani jikin mama yasa qafa ya take mata kai, tana ta ihu, tausayinta ne ya kamani wani qarfi ya tasomin na miqe tsaye na dauko tabaryar da aka danne qofar dakin da ita na buga mai a wuya iya qarfina ya fadi qasa na qara buga mai a baya, duk iya qarfina nake dukansa ya riga ya fadi kuma duka a wuya sai a hankali yanata ihu shima, matarshi ce ta shigo da gudu tayo cikina nace: wallahi idan kika matso kusa dani sai na fashe miki kai taja ta tsaya mama sai kuka take tana min ishara da nabari na ijiye tabarya amma ina, kishiyar mama tabawa ta fita tsakar gida ta sa ihu wai maqota kuxo kuxo ku taimakeni, agola xata kashe min miji, uban yayana.!! Sai ihu take ba Wanda ya kulata, haka ba Wanda yazo gurinta coz kowa yasan halin mijinta da ita kanta.! Mijin mama ya kasa tashi anan kwance ya riqa duramin ashar nida mama yanata xage zage yace mama tabar masa gidansa yanxu yanxu ya saketa saki uku, yace: dama ke annobace tunda kikaxo na tsiyace, kuma yanxu xaki fitar mani gida, baxaki kwana anan Gidan ba, nasa tabarya na qara zungure bakinsa yayi tsit. na daura tabarya a wuyana na taimaki mama ta tashi muka baro gidannan, ga unguwar duk kwadice gani da tsoron gwadi amma nama manta da tsoro na manta da ina tsoron kwadi Sam.!! Sabida UWA UWACE.!!komai xan iyayi akanta, dagyar mama take tafiya taji jiki sosai karnuka sai ihu suke mana, bamu iso gidaba sai guraren asuba........ Www.hauwajabo.blogspot.com UWA UWACE! 6 to 10 Na Hauwa M jabo Mun isa gida guraren asuba cox mama a hankali take tafiya jiki yayi tsami jibgar da mugun mijinta ya mata, Naso na buga ma kawu qofa sai mushiga ciki mu zagaya Gidan mu tunda akwai qofarda take hada gidan mu da Gidan sa, amma mama ta hana nan muka kwana duk sanyin da akeyi a garin, na cire hijibina na lullubeta dashi., Wannan shine sanadin dawowar mamata gida, tamin fada matuqa akan abinda nayi, tace koba komai mijinta ubanane, Allah sarki mama, idan akwai abinda na tsana baifi ace shima babana bane, amma yana iya mijin mama ai baba ne, hajiyata kam cewa tayi nayi daidai ai da yanxu saidai a kawo mata gawar mama ya samar mata 'ya yana suburbuda kamar an xuba masara a turmi ana daka.! ************** Tun dawowar mama da kamar wata daya tasiu ya chanxamin yadaina xuwa hira wani lokaci da gangan nake xuwa gidan matar yayanshi sayen zobe ko qanqarar madara, Dan a chikin gidan yayansa dakinsa yake dan kawai ya ganni yamin magana, amma ko ya ganni bayamin magana tun bana damuwa har na fadawa hajiya tace bakomai ayyukane suka mishi yawa yaron kirki yaron albarka,! daidai wannan lokacin hajiya tace a mini Aure mama batasoba amma kamar hajiyata tafi mamata iko akaina tunda ita ta riqeni kuma ta taramin kayan daki ba kadan ba,ni kuwa sai dadi nakeji xanyi aure, ba'anan gizon yake saqar ba, tasi'u ya daina kulani sam amma hajiya kullum sai tace nayi haquri ba komai ranar dai tasa aka kira tasi'u ta mishi xancen aure yaqi zuwa saida taje har gidansu da yake sun saba da mutanen gidansu tun tana amarya tun kamin a haifi mama suke abokanta, tasa aka kirashi zauren gidansu ya fito, tace mai dama maganar Aurene dan nayi Rabin boko yanxu, jss 3 take nufi fa. Tasi'u ido bude ba kunya yace shi bai shirya ba kumafa a lokacin ya kammala Gina gidan sa Dan mu sokoto saurayi daya sami budurwa abu na farko da yakeyi shine gina gida, wasu ma basa Neman auren matar sai sun kammala gini ko sun kusa kammalawa. Sokoto bamu cika xama gidan hayaba, Gaskiya haya sai su kaduna Zaria.! Tasi'u ya kammala gidansa tsab fenti Kawai ya rage lefe ma ya hada, dan yana daukata a mashin muna xuwa kasuwa siyayyah, amma yace mata bai shiryaba har nayi jlce xan shiga ss1 ba xancen Aure..... Ranar na dawo skull saiga wata qawata basira usman wacce group dinmu daya da ita a skull komai tare mukeyinsa group dinmu mu hudune basira sameera aisha dani kowa tare yasan mu tamkar hanta da jini, ta nunamin Katin Aure Eshraaat wannan ba tasi'un ki bane?? Koda na duba naga an rubuta TASI'U SHEHU (bakanike) & AMINA BELLO MAI SHANU gunda na gane shine bakanikenda aka saka kuma aminar ma maqociyar muce islamiyarmu daya da ita, Tabbas tasi'u nane zaiyi aure! Ido cike da hawaye nace basira Shine zaiyi aure bai gaya munba.?? Basira tayi shiru ta rasa bakin magana, lokacin sam bansan soba amma naji haushin abinda yayi saida nayi kuka Dan takaici, natafi na fada ma hajiya tasa salatin mamaki, gamu maqota amma har akai kusan daurin aure amma ba Wanda ya sami labari chikin mu kuma iyayensa basu fada manaba.! Hajiya taji haushi kamar ta kurma ihu mama kuwa baiwar Allah batace komai ba. Naji haushi duk unguwa sai kallona akeyi bansan daliliba idan na wuce ana nunani nayita tsarguwa. Da kawu ya tambayeshi dalilin da yasa xaiyi aure bai fadaba sai yace ai shi baxai auri Diyar maceba, vugu da qari yarinya Mara tarbiya tana dukan mijin mahaifiyartama bare mijinta, ta kashe auren mahaifiyarta inaga nata auren shi kuma bazaiyi asaran Ku dinsa ba. bazai iyaba a qara gaba.! Dana sami labari nace lallai baida wayo baisan UWA UWACE ba, shi yanxu idan yaga ana suburbudar mamarsa tsaye zaiyi kenan yana kallo?? Lallai Nikam duk Wanda ya tabamin uwa xan taba shi koshi waye, idan wannan ne dalili to bai dameniba tsaki nayi naqara tsanarshi, irinsune da basa kishin iyayensu haka nayi jinyar rashin tasi'u nasan baso bane sabone kawai, shima tun danaji dalilinsa na qin aurena tsanar kullum Dada qaruwa take, kuma har yau bai mini magana ba unguwa kuwa sun gaji da xunde sun daina danni ba ruwana da kowa amma koba komai ya batamin suna kuma yamin first tabo a rayuwata..... Wannan shine farkon baqin cikin da namiji ya danqaramin tun ina qarama koda wannan ba komai bane idan na auna da sauran.. Hmmmmm.!! Namiji Buhun kaya. Namiji kwandon zawo. ! firgigi nayi Dan sanyin da naji ruwane suka qara dukana wannan karon harda kaina saida suka jiqe na kalli ruwan yanda suke wasa abinsu sukam sun gode Allah da basuda hankali bare wani Abu na duniya ya bata musu rai, lallai duk abinda bashida shu'ur ya huta abinsa, na juyo ta kalli Dan tsuntsun tuni ya qirgije abinsa har ya bushe sai yawo yake yana chin abinci har yana komawa bakin ruwan, arainaa nace yanzu duk wahala da yasha har ya manta har yana komawa bakin ruwan da suka tashi kasheshi.?? lallai ma, nikam idan nice baxan koma bakin ruwan ba.!! kenan idan har darasi xan dauka to dole na dauka akan wannan tsuntsun. Wasu hawaye ne suka kwararo a fuskarta kamar akuya na fitsari, da na tuna wasu abubuwa anya kuwa zan qara aminta da abinda ya bani wahala,??? Idan har nayi na tsuntsunnan tofa zan qara yarda da wani namijine duk wahalanda ya bani kenan!! Nayi ajiyar wani gauron numfashi, to waima nida nazo nan na kashe kaina nacema Allah me,?? Kuka na qara sakawa mai tsanani hadi da sauti, da qara na daki yashin da nake zaune akai da qarfi ta jinqo yashin gurin ma xuba akanin, na kira mamaaaana da qarfi na bubbugi kaina da tuni jinsa nake kamar ba nawaba ina kuka, Na daga kai na kalli sama, da rana ta bude tar amma Sam banajin zafin ranar, tun safe nake har rana ta fara fitowa, Na Kalli Dan tsuntsun da naga yana yaqi da wani Dan kifi daya mutu bakin ruwa yanata caccakar kifin yanason yaci, araina nace da kifin yayi Sa'a da lokacin da tsuntsun ya fada chikin ruwan xai chinyeshine! Kenan akwai sauran Sa'a.... Na qara tsura ma Dan tsuntsun ido har naci gaba da tunanina.... Bayan tasi'u dama bawai na rasa samari bane kawai dai shine yasa bana kulasu, yanxuma ba wani kulasu nakeba dan gani nake kamar shima yanda tasi'u yamun xai mini qarshe dai hajiya tace akwai yasir mai saida su shinkafa gero dawa, awo yakeyi a kasuwar unguwar yaron yanada matuqar hankali ba kadan ba kuma ya Dade yana kyautata wa hajiya Ashe da biyu yakeyi, sona yakeyi banqi amincewa da yasir ba cox yanada hali mai kyau kuma gashi kyakyawa na gaske bugu da qari yafi tasi'u sana'ar kirki Dan duk shinkafar Yar kasuwar unguwar nan tamu gurinsa ake sayenta buhu buhu yake saidawa, hajiya taso a mana Aure Lokacin Dan ta rage haushin tasi'u amma yasir yace ayi haquri har na qare makaranta daidai nan ya kammala gininsa hajiya ta amince dama ita mama Yar kalloce lokacin. yasir ya min gata ya nuna min soyayyah kamar ni kadaice mace a duniya ya siyamin waya haka muke kwana free call dare da rana muna exchanging SMS yasir ya soni kamar ransa, duk abinda ya gani a gari ana yayi sai ya siyo min na manta da wani tasi'u Sam a rayuwata... Auren mu ya gabato ya kammala gininsa har an kawo min lefe akwati saiti, tufafi kala 30 yamun gata sosai lokacin. Ranar da muka kammala makaranta anyi walima na gayyaceshi mun dawo gida nida yasir Dan shiya kaini da machine dinsa yamin sticker da calendar duk na murnar kammala secondary skull, na rabawa qawayena, koda muka shigo gida ba kowa. To gidanmu akwai wata qofa daga gidan kawuna wacce take shigowa gidanmu, kawu yayi baqo sai baqon ya biyo ta qofar mu Dan tafi sauqin sadar da mutum da titi, xamu shiga gidan sai mukayi karo da baqon kawu ummaru mai gyaran TV. na kalleshi ya kallemu muka bashi hanya ya wuce lokacin bawai nasan daga gidan kawu ya fitoba , naga yasir na kallonsa kallon tuhuma. muka shiga ciki muna shiga saiga mama tana fitowa daga daki tana daura zani... Nida yasir muka kalleta tayi ma yasir dan murmushi, sai nace mama hala waye na gani Wanda ya fita yanxu?? Ta kalleni kallon mi kike tambaya, na maimaita sai tace ba Wanda ya fita kam, sabida ni kadaice banGanshi ba, nace wallahi munga wani namiji ta kalleni to qarya nake miki dama na saba, kinji yarinya da gaddama kamar wacce za'a saka rame da ranta,! nace miki ba Wanda ya fita ko, ni kadaice a gidan kuma banga kowaba da taga kamar ban yardaba tunda munganshi ido da ido. sai ta harareni da qatse tace gurina yaxo, tana nufin Neman aurenta, sai ki shirya kenan.! Ni na gane mi take nufi Dan tasan na tsani tayi Aure, yasir ya gaidata sama sama ya ijiye mun sauran kayana yace ya tafi nace ina kuma? bayan kace sai munyi kallo, don mun siyo wani film a hanya dashi, yace zai dawo anjima, dawowar da baiyiba kenan har yau. Yasir shiru har dare bai dawo ba na mai SMS har 8 bai bada reply ba, na kira ba adadi yaqi dauka sai nace bari naje shagonsa na gani ko lafiya, Dan baitaba min hakaba duk hankalina ya tashi da yake ba nisa gidanmu da shagon nasa na kasuwar, na saka Dan hijabina naje gunda idan naje kasuwar nan muke dan gaisawa, yananan naji sanyi a raina ganinsa lafiya lau, shikuwa yasaba idan nazo gurin kamin ma na iso za'a fara tsokarmu ana amaryarmu ta biyo ango sai suce to ka tashi tafazo ta kasa haquri ta biyo sawu muna dariya nidashi, amma yanxu da aka masa hakan sai fada yakeyi bayason haka na tsaya Dan gurinda muke magana idan naxo kasuwar shiru shiru yaqi zuwa kuma ya ganni namai flashin amma ko ya kula qarshe sai yakashe wayar nagaji da jira na koma gida duk kunya ta lullubeni ya disgani gaban abokansa, bayan na wuce yace kada wanda ya qara hadashi dani shi baxai aureniba.! Wasa wasa sharewar da chanjin da yake mun sukayi yawa na shiga damuwa matuqa cox na shaqu da yasir sosan gaske, koda bawai inajin sonsa na mutuwa bane amma dai inason sa, na gayawa mama chanjin da yamun tace na fadawa hajiya ita ba ruwanta, ranar kuwa hajiya na dawowa na fada mata, ta aika a kirashi yaqi xuwa an aika kiransa yafi sau goma amma yaqi zuwa, sai tace a bari muga iya gudun ruwan sa basayi naciba suda ya.. kar a zubarda mutunci, ranar mun dawo daga unguwa nida hajiya muka hadu da yasir hajiya take tambayar lafiya ya dauke qafa?? ba kunya ba tsoron Allah yace ma hajiya ni baxan auri Yar karuwaba.!! dukanmu bamu gane ba, hajiya tace ban fahimci hausarba, yace ai ita Eshraaat ta sani kuma ta gane ido da I do muka kama mama da gardi, Wanda kowa yasan ummaru kai gyaran TV ya shahara da bin matan banxa, shi muka kama da mamarta, koqarya nakeyi ?? ya kalleni yana tambaya hajiya Dan mamaki tsaye tayi tana kallon sa, Ni kuma na.... Www.hauwajabo.blogspot.com UWA UWACE! 11 to 15 Na Hauwa M. Jabo. Ni kuma sai na rude jikina ya fara bari, na fahimci abinda yake nufi sosai Nace wallahi qarya kakeyi? Shege uwata xakace karuwa,? bansan lokacinda na zabga masa mariba na hada shi da garu ina kuka ina dukansa sai bai yi qoqarin ramawaba Dan tsabar munafunci, dagyar hajiya ta ban bareni a jikinsa Allah yasomu a lokacin ba Wanda yabiyo hanyar, hajiya tayi gefe dani ya kalleni ido cikin ido, yace an fada uwarki karuwace, qarya nake ba karuwa bace,?? shi yasa ta rasa mijin Aure akaxauna gida an saba da maxa kala kala, ni dan kin dakeni mixanji tunta har mijin karuwar uwarki kin daka kuma aure baxanyiba a maidomin da kayana, zuciyata ta qama rufuwa na hango wani dutse na dauko, shi kanshi ya dauka baraxana xan masa da dutsin tuni na sake masashi a qafa ya tsallara ihu ya dafe qafa na qara daukar dutsen na buga masa akai sai jini, ko misqala zarratan banji tsoroba bare tausayi hajiya kuwa ta rude sai rrriqeni takeyi tana salati, abinda na masa bai isheniba Dan ji nake kamar na kasheshi, amma hajiya ta hana, nasakuka hajiya kibarni dan Allah mamafa yake cewa karuwa,!! haka nake haki kamar jabo tayi gudu, nunfashina kamar ya dauke, dagyar hajiya ta janyoni muka barshi nan, hajiya taso ta tsaya kansa amma na hanata muka barshi cikin jini, Dan kuwa kanshi sai jini yake xubarwa. Hajiya tayita rarrashina nayi shiru kamin na Isa gida dan Dan kada mama ta gane, kuma tace kada na fadawa mama abinda ya faru, azuciyata nakejin da ace inada wuqa da na daba masa dan yasan uwata tafimin komai kuma xan iya komai akanta, Kamin mu Isa gida ita kuma hajiya mai ban haushi take tambaya ta dagaske mun kama mama da wani, hararanta nayi itama, kema kin yarda kenan?? Tace wallahi aah.. Sannan na mata bayani kuma daga baya kawu yace mana abokinsa ne Dan bayan yasir ya tafi, na mata bayani da gaske munga mutum tace saidai idan barawone,yama kawu sata, kawu yace TV ya gyara masa., mun isa gida ina kallon mama na tuna abinda aka fada akanta wani tausayinta ya kamani,sai hawaye na rasa yanda xanyi na shige bayi nayita kukana, ina fitowa mama ta kalleni miya faru kike kuka,?? dukda bamu hada idoba amma ta gane, nace ba kuka nakeyiba, tace tunda kika shigo na kalleki na gane kinyi kuka, tun baku dawoba nakejin kamar raina wani iri kuna isowa kuma naga lallai kinyi kuka!, lallai UWA UWACE.!! Nace aah wani abu ya fadamin a ido da yake mama bamai yawan magana bace sai tayi shiru ta rabu dani, amma bata yardaba, da la'sar saiga dangin su yasir sunzo a basu kayansu da sadakinsu yarinya ta tashi kashe musu yaro Dan yace baxai auri yar karuwaba.!! Gidan ba kowa sai mama ina gidan kawu ina ma mama guga najiyo hayaniya koda nazo naga dangin yasir naji abinda suke fada wai har suna cemin mana matsiyata, ai kuwa na nuna musu tsiyar tamu, dama gidan kawu suna kunna wuya da fetur irin Wanda kanikawa suke amfani dashi dinnan yayi baqi shina dauko, na dauko akwatunan lehen nawa dama yana gidan kawu, na fito dashi tsakar gidan kawu ban cewa kowa komaiba na bude shi na zuba ma banxa petur na sa ashana nandanan ya kama da wuta na shigo gidanmu nace Ku shigo Ku dauki kayanku, sunata zage xage bance musu komaiba koda suka shigo sukaga wuta nachi, na fuske mama dai hayaqi taji da qauri ta leqo taga Karen aikinda nayi, tana gani ta gane aiki nane, ta wankeni da mari, sukam yan zuwa daukar kaya sunga iskancin da yafi nasu sai suka tafi mutane sun dauka gobara akayi har sun fara kawo jiki, Ataqaice haka yasir yayi hasara bani ba kayan sa kuma xaisa qara kotu vabansa ya hana, wannan ne qarshen rabuwar mu da yasir kuma haka yayita batawa mama suna dani kaina nikam ko ajikina Dan idan dai xan zauna tare da mama ko banyi aureba ya wadatar dani Dan inason mamata... Chaiii I really love u mama na daki qasa da qarfi naqa dunqule hannuwana banason tuna abubuwan da suka faru dani ta sanadiyarki mama,!! Na dukar dakai a qasa kamar mai sujada naci gaba da kuka mai tsima zuciya!! Way Only U mama?? Way? Nakai minti 20 a haka tina kuka, na dago kai ido sunyi kamar gullusuwa. wani Dan tsoho na hango yana xuwa, ji nake kamar ta tsunduma ruwan kamin ya kawo na mutu na huta daradadin da makeji a raina.!! runtse ido nayi da qarfi nayi wata qara, saida Dan tsohon ya firgita, ya gangaro da sauri, yace mutum ko aljan,? Bance komaiba naci gaba da kuka Dan tsoho ya zagayo bayana ya kalli qafarta yaga qafafuna na mutanene,tunda ance aljanu sunada qafafun doki, amma haqiqatan ba haka bane, wannan hadisin malam bahaushene.! Yaxo gabana ya tsuguna yarinya mi kikeyi a wannan dajin kuma bakin ruwa? Kinsan kuwa nan gurin shine mafi hatsarin guraren nan?? hadda kada akwai nan gurin kuma duk wani dabba mai cutarwa akwaita anan ki tashi kinji,!! Eshraaat ta bude ido ta kalleshi, yace kin gani ko ?? kalli idonki Dan tsabar kuka yanda suka zama, ta qurawa dan tsoho ido Sam baya gabanta, sai taci gaba da tunanin ta ba tare da tasan mi yake fadaba.. ************** Bayan mun rabu da yasir zuciyata ta sami rauni matuqa tausayin mama ya dada kamani, idan na tuna sharrin da yasir ya mata, matarda ko magana batayi amma sunanta ya bade duniya, natsani yasir a rayuwata, inanan zaune gida, duk wannan abin da ya faru na bacin suna yake inada farin jini kamar hauka samari kullum xuwa suke wasu ana fada musu abinda yasir ya fada akan mama!! Sai su gudu wasu kuma su tsaya amma lokacin haushin maxa yafara kamani, so ba d'a namijin da yake burgeni dan haushin abinda yasiri da tasi'u sukamun.. ****** daidai wannan lokacin baba yadawo daga England, ya nema min admtn a Dan fodiyyo, na fara karatu, ko wata daya banyiba samari suka fara zagayeni, kowa naso wasu kawai na musu magana sukeso amma haka nake banxa dasu, qawayena basira tayi aure sai samera da aysha tare muke amma ba course dinmu dayaba amma mun qara dunkewa dasu fiyeda da komai tare mukeyi. nayi wani frnd Abdullahi, yaron akwai basira mun fara shiri dashine bayan an hadamu presentation dashi, Abdul yanada natsuwa matuqa wannan dalilin yasa na aminta dashi a matsayin abokina. duk da na fahimci yana sona amma ban kulashiba cox ina 18y lokacin... ********* Babana bayan ya dawo yayi Aure nakanje gidansa sama sama matarsa itama tana fuskantar matsalar da mamata ta fuskanta gurin kakata wacce ta haifi babana,ni dama bana shiri da ita, tinda hajiya ta fadamin cewa ita ta raba mama da baba na tsani kakata iya gata rudadda (( kamar zainb khalifa a exam hall kunsan haka take rudewa tayita raba ido..)) Wata rana naje gidan naje gun iya da baba ya matsa nazo na gaisheta batada lafiya koda naje tana yanka masifa wa matar baba, wai tayi shanya akan bishiya an kwashe kumafa akan flowers ne tayi shanyar, ciwon kenan inaga tanada lafiya gashi iya tana sona sosai ni kuma haushi take bani na harareta, waike Yaushe zaki tafi kibar mutane susha ruwa!? Tace ki taho ki kasheni, nace ki taho ki kasheni wacce tayi gadon rashin kunya gun uwarta!! Raina ya baci Dan na tsani a taba mani UWA.! Nace gurin baba dai na gadaa shi kuma gurin tashi tsohuwar ya gada ita kuma Allah masani ko gurin tata uwar ta gado ko gurin uba..! La'ilaha illallahu!! ashirin ni kike zagi tasa kuka, tuni na gudu chikin gida Dan saita taramin jama'a, amma saida ta biyoni tana kuka wai na mata addu'ar mutuwa kuma na zageta.!! Nayi tsaki kinga tsohowa zata tonamin asiri.!! ina shiga Palo, saiga baba yayi baqo wani mutumine ga dukkan alamu yayi shekara 40 sai kallona yake na gaida baba na gaidashi xanwuce sai ga iya Abu ta biyoni tana kuka baba ya miqe Subhanallahi, iya lafiya,?? baba ya tsani abinda xai taba masa uwa, bai hadata da komaiba kuma duk abinda tace baya bincike sai ya dauka yayita masifa idan akayi magana sai yace Ba zaku gane ba UWA UWACE. Data fara magana nayi charaf nace wallahi baba daga na mata wasan jika da kaka, tace Yaushe xanyi aure nace baxan kawo mijina tamin kwaceba saita gangara xankawoshi shinefa take kuka? Baba yamin daquwa uwarki.. Uwaki ce xata gangara ba tawaba kinji yarinya da rashin kunya, uwar tawa xata mutu, iya kam ta qarasa kuka wai na mata qarya once again. nayi gadon qarya gun uwata.! Kaji ko baba ita take xagina yace ta xaga din nace ta zageta ki rama akaina.! na matsa gefe nace baba Gaskiya idan ta qara xan ramafa! baba ya biyoni da gudu tuni na gudu nace babafa Duk UWA UWACE.! Ashe bakida kunya, ai gaskiya ta fada gun uwarki kika dauko wannan rashin kunya ba gurinaba shiyasa kullum akace ki dawo nan sai kice aah mama sai kace ke kadai kike da mama, yayi tsaki ya kama hannun iya ya xaunar da ita yasa rigarsa yana sharemata hawayen da take satatowa.!!! Tace yarinya da rashin kunya haka, wallahi Aure xan mata ko ba miji, mutumin da yake gefe yace barema ga miji iya dama tinda na shigo Idonsa akaina! Ai ni ki bani ita iya duk abinda kikeso xan miki. Ta kalleshi tace to na baka ta kalli baba ga mijin ashirin nan, mutumin yace ashirin kuma? Baba yace Aah Eshraaat nefa kasan bakin tsofi da nauyi, tace bakinka ne da nauyi ni daidai nake fadan sunan ashirin ne tin kan na auri margayi aminu babanshi kenan nasan ashirin yace Aah iya akwai banbancifa, ta qara fashewa da kuka, ai da gaskiyarta da tace gurinka ta gado rashin kunya gashi kana qaryatani gaban sabon surukina. Muhammad yace iya ayi haquri baba dai dama ya saba da halin tsohuwarsa amma baya gani Sam cox yanason abarsa, ya miqe shima yace ayi haquri iya. Tayi shiru ta juyo kan Muhammad Yaushe za'adaura Aure to? Muhammad yayi dariya iya ai sai idan tana sona ko? Tace Soo sonka ai anyi an gama, dama na gaji da ganinta ba miji sai yawon bokoko, ta kalli baba tace kai kiramin ja'irar yarka! Yakuwa tashi da sauri ya kirani naxo, tace to kinga mijinki nan na bakishi na kalleshi kyakyawa dashi saidai ya kwana biyu nace to iya na gode, kinaso nace eh mana inaso, nace inasone Dan na dauka wasa ake min kan rigimar madam iya. Ka gani ko? dama na gayamaka zata soka, to tashi ki tafi marasa kunya gabana gaban babanki xakice kinason miji, wannan xamani wannan xamani,!!! na wuce abina iya sai Allah Ba mai mata daidai harshi baban kuwa ! Hmmmmm!! Muje xuwa muji yanda soyayyar zata kaya da Muhammad shi kuma.!! Www.hauwajabo.blogsport.com UWA UWACE! 16--19 Na Hauwa M. Jabo Tun daga ranar kuwa Muhammad ya mayar da xance gaske, kullum yana cintiri hanyar gidanmu, Ya riga ya gama da iya idan ya xuga iya saita budawa baba wuta shi kuma yaxo ya budamin qarshe da naga kamar abin yanason ya shafi mama sai na amince gashi iya ta matsa ayi aure, duk da inason Muhammad Lokacin amma naso a bari sai na kammala dgr sai muyi auren amma ina iya ta buda wuta!, haka akayi sadaki da lefe da komai naji da fada, ina sa'ar kayan aure amma bana sa'ar mijin aure duk samari na suna kashemin kudi kamar hauka, *********** Abdul baiji dadin xanyi aureba cox yana ganin da nayi aure kamar nabar karatu kenan amma baisan........ Girgixanin da akayine da qarfi ya dawo dani daga dogon tunanin dana tafi, na dago kai na kalkeshi dan tsohonne, yace Yarnan dake nake magana kin gyaleni sai hawaye kike kina kallon guri daya, tunda na xauna kike kallona inata magana, har na gaji na tashi nayi suu na kamo kifi har na fara gashi kina kallon guri daya, wasu hawaye ne suka min anbaliya a fuska nayi murmushi qarfin hali araina nace duk kune diya maxa halinku daya, na saukar da kaina na qasa, na duba gefena Dan tsuntsun danake kallo ina daukar darasi, sai nagaya tafi abinsa, na daga kaina sama na kalli rana ta bude matuqa.. yace ki tashi daganan ki koma qasan bishiyar chan ki xauna mana, na kalli yanda na bushe nayi biji biji dani, bance ma baba tsoho komaiba, na duqaar da kaina ina xubarda hawayena naci gaba da tunanina.... *** Baisan cewa ko nayi Aure xanci gaba da karatunaba. Magana ta kankama ta auren mu a sokoto idan xa'ayi Aure akan saka amarya lalle, "wankin amarya" yanda akeyi.! Ranar da safe za'a ijiye roba babba sai sami lalle Wanda ba'adakaba ganyen kenan kamar tiya biyu sai a jiqa kamar mudu daya a ruwa, ruwan da turare a ciki turaren amarya ko kwalba nawa akeso a juye a wannan ruwan na cikin roba da wannan turaren .. Sai sauran lallen a ijiye shi gefe, kamin nan an gayyato tsofaffi to duk tsohuwar da taxo zata dibi lallen a hannunta tayi addu'a ta xuba cikin wannan robar bayan nan an daura minti da goro da dabino a Leda sai idan ta xuba lalle, ta dauki qulli daya ta wuce da dare sai a tsiyaye wannan ruwan a ma amarya wanka dasu, sai ace an wanke amarya, a daidai wannan lokacin amarya zatayi sati daya a lalle ko biyu ko uku amma dai ni nawa sati daya akace xanyi, an saka ranar wanke ni 20/5. Muhammad duk abinda ya kamata yayi yayishi, amaryarsa kawai yake jira ya hada gida naji da fada, iya sai murna ake za'a aurar da jiki su hajiya ma haka. Arana ta uku da wankeni ina cikin satin da aka mini wankan lalle, Muhammad ya kirani a waya yace min.... Qara girgizani yayi na dago na kalleshi badan tsoho bane da na masa rashin mutunci, yana katsemin tunani, yace Haba yarnan mi yayi xafi haka kin xauna anan kina kuka mixai amfaneki dashi, komai na duniya mai qare wane Dan Allah da darajar manzon Allah da son da kike yiwa iyalansa masu tsarki da sahabbansa nagartattu ki tashi daganan ki dawo qasan bishiyar nan ki xauna.! kallonsa nayi yanda ya hadani da Allah ai dole na tashi ! na miqe tsaye wani lau na gani kaman jiri saida na tsuguna da sauri da faduwa xanyi a wurin, saida naji na dawo normal sannan na qara miqewa tsaye qafafuna sunyi nauyi matuqa, dagyar naje qasan bishiyar na zauna, ya kawomin gasashen kifi kallo daya na masa na kawar da kaina, ina kallon sa yayi sallah, na fahimci an kira sallah kenan nima na tashi naje bakin kogin nayi alwula naxo nayi sallah a sujada ma nayi kuka na kamar raina xai fita ina kuka ina roqon Allah mafita, dagyar na samu na kammala sallah, tsohon ya kalleni yace zanje chan na dawo daidai nan rana tayi sanyi sai na rakaki ki tafi gida kallonsa kawai nayi bai sami amsaba.. Yana tafiya naci gaba da tunanina,.... **** Ya kirani a waya yace naxo wani guri na sameshi nayi mamaki amma tinda bai taba min hakan ba sai ban tsaya tambayar mi xamuyi achan ba, a al'adar sokoto idan amarya tana chikin wannan lokacin da aka sakata a lalle, bata yawo, ko ina bata xuwa, tun asuba ake kaita gidan danginta da yamma idan qawayenta sunje ko stofi sai su daukota a kaita wani gidan, babban mistake dina kenan na farko karba kiranda yamun ba tareda nasan mi yake kiranaba,!! nasan ko na fadawa su mama dama gidan da nake zaune a ranar gidan wani kakana qanin iyane, ba barina fita xa'ayba sai kawai na sulale na fita, naje gunda yace naje, yamin kwatance dagyar na gane, gida ne normal xaman mutum biyu, yana zaune sai gani tsull ya miqe tsaye cike da mamaki, irin mamakinda ban taba ganin yayi irinsaba sai kuma yayi murmushi na gefen baki irin na mugunta, sai kuma naga an kulle qofar daga waje, nace yada rufe qofa?? yace sabida akwai mutane a gidan ga key nan idan xaki fita sai na bude ya nuna key din sai kuma ya jefashi a aljihun wandonsa, nayi dariya na sami guri na xauna, nace ya akayi iya choice? Dan haka nake cemasa, naso na tambayeka minene sai kuma naga tunda baka taba min hakaba lallai babban issue ne bari kawai naxo, kayi sauri xan koma gidane, ka tsaya kana kallona, kasan ko mama ban fadawaba guduwa nayi kuma nasan....... Ke shot your stupid mouth up.! Surutu like parrot, dama an gayamin bakida good tarbiya! Na tabbatarda haka yau kuma yanxu!!! Wato saurayi ya kiraki har kinsan yanda zaki gudu kije gurinsa ba tareda iyayenki sun saniba ko? Dats mean ba wannan ne karo na farkoba, kinsaba bin maxa Yar iskar yarinya zan aura bansaniba, koda na sani yanxu tunda na tabbatar, xunbur na miqe Muhammad lafiyanka ? Kasan mi kake fada kuwa? Ni nake kira da Yar iska,?? idona sun ciko da kwalla, yace eh an fada koda ba abin mamaki bane gado kikayi tinda ance tsohon saurayinki ma ya kama mamarki da kwarto, noo tare dakema aka kama kwarton kenan ku kuka kamashi, wani xare ido nayi na kasa magana sai kuka, nasan abinda yasir ya fadane ya dawo kunnensa, dukda cewa tun daa dadewa na masa bayanin case din amma sai yace ba komai kada na kula mutane amma yanxu yana cemin wai yar iska!! yanxu dai tunda kin xama taxi motar haya kowa hawa yake nima a barni na Dana, koda ni na kudina xa'abani tinda kayan auren nawa Nasan wuta xa'banka musu, duk da ban gane mi yake nufi sosaiba amma kamar yana nufin xaimin aikin qarfine tsaki nayi na juya xan fita Dan idona sun qama cika da gwalla sai na tuna an kulle qofar na juyo ka bude min qofa na fita.!. Yayi dariya idan na Dana kudinaba ai yanda kowa ya shiga wallahi nima sai na shiga Dan na gwallafa raina akanki fiye da tunaninki, kullum nine yaushe xan sami kaiwa ga mura dina Ashe Ashe an rigani, daukata macen kirkice Ashe saurace yanxu kam na gane mi yake nufi sarai. Jikina yadauki rawa kukana ya tsananta na fara begin dinsa sai kawai naga yana cire riga ya.... Www.hauwajabo.blogspot.com HM.Jabo: UWA UWACE! 20--23 Na Hauwa M. Jabo Yana cire wando dagashi sai gajeren wando Ya matso kusa dani kamin na gudu ya chafko min hijabi, da gyar na samu na gudu karo na farko ta hanyar cire hijabin. gashi bansan kan gidan ba, qara chafko ni yayi nayi qara na kira duk qarfina MAMAAAAAAAAAAA.!!!! nan ma na gudu, muka fara xagayen Palo dashi, wayatace tayi qara sai ya tsaya ya dauka mamace ya dauki wayar ya saka speaker mama tace Kina ina? Ina daki Naji kamar kina kirana sai kuma na tuna kina gidan mama rabi,! Lafiyan ki kuwa? Lallai UWA UWACE taji kiran da na mata kenan,!! tace Sai qirjina yake bugawa yaudai ki dawo gida hakanan yawon ya isa! Kinama wai jina kuwa!? Muhammad yace ina xata jiki tana gurin abinda kika koya mata! mama tace Muhammad ne!? Ina take? Ta tambayeshi Dan Sam bata fahimci ina xansensa ya nufaba, yace gata tazo gurina wai sai na biya mata buqatanta ta, wai tarasa Wanda xai biya mata buqatanta, still mama bata ganeba sai tace to shikenan idan taxo kace ta kirani, Yayi tsaki waike wace irin sakaryar tsohuwace bansan lokacinda nayi kansaba na sami kofin jug na kwada masa a kaiba saida ya fashe har yana jini, ban dubu girmansaba nace shege uwar kace sakarya wawa Mara hankali Wanda baisan darajar iyayeba, wallahi duk abinda xakamin kamin banda zagin mahaifiyarta.!! duk mama tanaji, yaji dukan Dana masa Amman bai damuba yanaso ya qare da mama zaiyi kaina, yaci gaba yace to kin birkice sabida kin saba da karuwanci har an koya ma ya karuwanci gatanan ta biyoni, daidai nan sami DVD na kwada masa a kai yayi wata qara mama salati tayi ta kashe waya sai hawaye taji komai, Ya wurgomin wayar sai a cikina, ya shafa kansa inda yayi jini ya dauki wani towel ya daure gurin, ya juyo ya kalleni yayi murmushin gefen baki, ya cije lebe, ke ni zaki daka.?? koda kin daki mijin karuwar mamarki bare ni, sai kawai ya daga kafada ya sauke ba abin mamaki bane dan kin dakeni, karo na uku danaji ana cewa na daki mijin uwata daga bakin samarina, idona sun rufe Dan dacin Kalmar da yake gayawa mama wai karuwa, ji nayi ya dabai bayeni, tuni ya ciremin hijabi, Dan lokacinda yake waya da mama na duqa na dauka na saka, Ina sanye da wandon jens da wata shame cox akwai xafi sosai lokacin, da qarfi ya wurgani saman kujera yana kichiniyar chire rigarsa, kamin ya cire rigar tuni na miqe na gudu naje bakin qofa naji gam wata qofa nagani nayi nan da gudu cox batamin kama da dakiba ya biyoni ina shiga na danna qofa na sa sakata daga ciki ina jinsa yasa key yana budewa Ashe ba budewa yakeyiba rufe wa yakeyi naji tsit na jingina jinin qofar ina kuka kamar raina zai fita dama haka Muhammad yake,? Ashe shima halinsu daya da sauran dama maxa duk halinsu daya, naci gaaba da kuka ina tunanin mafita , mari kawai naji a kumatunta tassss. Na bude idon da sauri shi nagani gabana, ta ina ya shigo oho kamoni yayi da qarfi wallahi qara ma ki bari na Dana motar yanda kowa ya Dana hankali kwance ya fiye miki dan wallahi sai na Danaki yau.! Kubce kubce nake amma na kasa komai yafi qarfina, kawai na saduda na barwa Allah, ya ciremin Yar rigar jikina, yace wawooo Masha Allah, na Dade ina hangosu a Riga a she haka suke a dire nayi fatar nine farko amma an rigani, yasa duka hannuwansa biyu ya taba qinjina yana matsawa da qarfi, na qara runtse idona na qara kiran MAMA, nikam na Riga na sallama wani kubce kubce duk na barsu, ya tallaboni ya hadani qirjinsa da nawa ya matse da qarfi inaji yakai bakinsa a girjina ya fara kamar sunsunane wani qarfine yazo min na sa haqura iya qarfina na chije masa kunne na kuma qi saki yayi wata qara amma naqi saki iya qarfinsa ya fadomin saman qirji naji jiki na saki da qarfi mi qewa yayi wallahi kin jama kanki daureki xanyi wallahi, kuma wallahi saina Dana yau, ya miqewa tsaye na yayo xanin katifar na rufe qirjina Allah yasa bai ciremin wandoba, juyawan da xan yi sai naga iron na dauka nabi bayansa a hankali yana duba Abu a wardrobe na kwadamai a wuya, yayi wata qara na qara kwamtsamai akwai sai ya fadi na qara kwamsa na uku.... Tuni ya shure a gurin ko motsi na duba naga ta hanyar daya shigo na dawo Palo qofa a kulle, na dauki hijabina na saka na laluba keys a wandonsa babu Ashe suna chan jikin qofar dakinda na shiga haka nayi ta nema dgyar na samu koda na shiga dakin baya motsi Sam, na Ciro keys na bude na gudu gida ina xuwa na fada jikin mama tureni tayi! Idonta sunyi Hulu Hulu alamar tayi kuka, dukda nasan hankalinta yaana guna.!! Na fara mama wallahi ba laifina bane bata saurareniba ta tashi ta fita na xauna ina kuka saiga qawayena suka fara amarya munje gidan goggonku akace bakyanan ina kikaje ban dago na kallesuba Dan Banason su ganni sukayi ta surutansu na sharesu, mama ce ta shigo tace su tafi abinsu tazo ta zauna ta fara tambaya ta ina kuka na mata bayanin komai abinda ya faru da kuma yan da na sami sa'ar guduwa daga gidan tayi Jim tace Allah ya kyauta ya baki miji nagari Eshraaat.!!! bance komaiba naci gaba da kukana tana rarrashi batace komaiba amma ta rungumeni tana shafa kaina tana cewa nayi shiru!! lallai UWA UWACE, muna zaune hajiya ta shigo tofa shagwabar kuma yau uwar ake yiwa kodai Dan bananan ne akeje gun uwa to xo gani jikalle amarsu Yar gidan Alhaji Muhammadu.!! Nasan dai idan kin amarce Ni zaki fara kaiwa hajji ko ba iyaba!? I do biyu sukayi da mama lafiya miya faru kuke irin wannan kukan!! Mama ta mata bayanin komai tace innalillahi wa inna ilaihi raji'un wallahi ina chan nakejin gaba yana faduwa... Www.hauwajabo.blogspot.com [2:41PM, 8/8/2015] Auntie M.Jabo: UWA UWACE.! 24--28 Na Hauwa M. Jabo Bayan mun kammala dgr Mun shirya wani Dan party na passing out, ko nace Yar walima muka gayyaci malamai daga ciki hadda professor Dr. Malam nuradden Muhammad, akan babban baqo a gurin, tun da akace shine naji araina baxaixoba sabida sanin halinsa da naji gun students. bayan mun gayyaceshi ya amsa gayyatarmu kuma ya karbi number ta akan zaimin msg idan xaixo shima ya bani number sa, haka kuwa akayi har muka kammala baizoba... sai na masa short SMS nace bakason mu qaru da baiwar da Allah ya makane sir. shi yasa kaqi xuwa walimar, sabida zaizo ma muka mayarda abin walima! Kamar a mafarki naga reply yace muyi haquri meeting din gaggawa ya kamashi, nace ba komai inata mamaki ko banxa naji dadin amsar daya bani. Prf nura babban malamine, a fadin qasar nan a nigeria ma sai an bincika za'asami kamar sa a ilimi sabida lokaci daya ya hada duk wani ilimi na Allah Dana boko, idan ka Ganshi yana karatun qur'ani sai abin ya baka mamaki, ya kware a ko wane fanni. kuma baya kula yan matan makarantar ko waye kuwa duk Masu kawo Kansu basu sami shigaba a Zahiri kenan, haka fahimtarshi daban take data mutane sai Mutum ya fadi magana shi kuma ya fahimceta daban. Dr nura kenan.!! ********** A daidai wannan lokacin na fara kula wani saurayi ashiru shima sama sama ashiru yana karatu a Ghana ne, mun Dan shaqu dashi kadan akwai sanin Allah a bakin ashiru shine saurayi na na farko da ya yasamu shiga lokaci daya a gurin mama bata taba kula saurayinaba, ba ruwanta dasu amma ashiru na daban ne sai ya kira yayi awa biyu suna labari da mama, takance jinsa take kamar Wanda ta Haifa,! kuma mama ta masa alqawarin aurena matuqar bai janyeba. Zuciyata ta amince da ashiru ne Dan son da Mama take masane bawai Dan inason ba, wata rana munje skull din sai mukaga ana walima Dr nurane dai mai wa'azi dama ta ko wanne fanni akwaishi. Ganin shine saina tsaya Dan nasan saina qaru dashi ba kadan ba. A wa'azinsa ya nuna mana mu mata da maxa yakamata Kamin muyi soyayyah da saurayi muyi istikhara mugani ya al'amirin yake dukda cewa wasu basu yarda da istikharaba amma dai ya nuna tanada kyau sosai. yadai nuna mana muhimmancin istikhara sosai, hakan yasa naje nasa aka mana istikhara nida ashiru akace auren mu akwai alkhairi mai yawa aciki, dan samin tabbaci mutum hudu na saka ya mana istkiarar Dan tabbatarwa duk akace akwai alkhairi, nayi murmushi nace ba banxa mama takesonsaba ai nasan duk abinda mama takeso alkhairi ne gareni hakan yasa na sallamawa ashiru muna soyewa abinmu Amma dukda haka ban saki jikiba. ******** Ina Karatun msts ina soyayyah da ashiru ba Wanda yasan dashi saisu Abdul da mama. Tun Ranar da nayiwa prf nura SMS akan baixoba duk gari ya waye sai ya min barka da asuba da yamma da kuma saida safe, Ranar frdy amini barka da juma'a, ban damu da hakan ba kuma ban kawo soyayyah ba Dan nasan yafi qarfina.! ****** Rayuwa kenan zuciya da kwashe kwashe duk da cewa ina tare da ashiru but nasa araina cewa zan iya auren prf nura sabida he is very intelligent ta kowane fanni, nasan bazai mini shirme irin na sauran samarinaba ganinsa malami masani Allah da kuma duniya da wannan tunanin nake rayawa a zuciyata.!! Inajin son sa araina amma na barwa zuciyata, yana bala'en kulawa dani da kula da al'amurana, inajin dadin haka, Abu na farko daya fara mun shine rabani da Abdul da Dan turaki, yaranda tunda na shiga university sune abokaina na farko kowa yasan su a Gidan mu Abdul farko yaso yace yana sona daga baya ya rufawa kansa asiri mun shaqu matuqa amma prf nura ya nunamin mace bata aboki namiji wannan shirmene ba haka a addini, ya kawomin Allah da annabi da hadisai duk saida na gamsu, tuni na amince da xancensa sabida ganin zancen sa nake kamar wahayi saboda tsabar girmama shi danakeyi, inaji ina gani na fara yiwa su Abdul baqin hali dukda raina bayaso haka nayi har muka rabu dasu, Ansha gulma sabida kowa tare ya sanmu amma na fuske abina mama kuwa ido kawai ta sakamini. Hmmmmm.! Nura mayaudari nura axzalumi.!! ********** A hankali prf nura yayi gini a xuciyata da kyawawan ayyukansa da dadin baki irin nasa kuma a addinance yake harkarsa, Allah ya masa hikima ta magana hmmm prf nura fa ya hadu ta ko wane fanni, Ranar nace prf nura yamin istikhara aurena da ashiru mu gani.! Ya kuwa yi yace ba alkhairi aciki. Idan na aureshi sai nayi nadamar auren sa sai nayi kuka duk wani bala'e ya dorashi akan aurena da ashiru.... Hmmmmm Tuni na tsani auren ashiru na fadawa mama tace ba kince kinyi istikhara ance akwai alkhairi ba? nace eh mama but yanxu abin ya chanxa hadda kawo mata ayar da take cewa" asa an tuhibbu shai'an wa Huwa sharrun lakum wallahu ya'a lamu wa antum la ta'alamun" ayar tana magana akan xakaso Abu amma ba alkhairi bane gareka kamar yanda prf nura yamun huduba haka na yiwa mama hudubar amma bata gamsu 100% ba kai ko 50% bata shige taba kawai Dan ance Allah ne tayi shiru. Na rasa yanda xan bullowa lamarin ashiru Dan baxan aureshiba prf nura ya Riga ya tsoratani da aurensa, ga ashiru da haquri Sam bayajin wani Abu waishi wulaqanci ya Riga yayi xurfi a qaunata ya narke duk abinda na masa sai yayi kamar bai kulaba sai ya kawar dakansa na muzgunawa ashiru ba kadanba... Hmmmmmmmm.!!! Ni Eshraaat nayi wauta.! wasa wasa prf nura ya nuna min yana sona ba dogon Jan class na amince, amma kuma damuwata ashiru, na rasa yanda xanyi dashi kawai sai na fadawa prf nura akan xancen ashiru, yace ai kuwa ya Riga yayiwa mama asiri da manyan add'u'i shi yasa mama ta nace,na rasa yanda xanyi dashi na gayawa qawayena su samee sukace naci gaba da addu'a shi kuwa gogan ya riqa kitsamin abinda xan yiwa ashiru na wulaqanci da muzgunawa, ni kuma haka ba shawara da kowa nake aikatawa, wallahi dukda nasan ashiru ya shiga damuwa amma guy dinnan daidai da rana daya baya nunaminba, hmmm nayi ajiyar numfashi..!! Ashiru bawan Allah, ni kuma lokacin kallonsa nake mai naci tsanarsa ta dabaibayeni, duk maganar Dana samu ta batanci na Danqara masa, ashiru irin maxannane masu xurfin ciki da saka Abu arai, nan danan ya fara ramewa qarshe karatun ya gagarshi ya dawo gida duk akaina.!! Ba abinda ya chanxa daga wajena M a wulaqanci ashiru ya sami tarba mai kyau a gurin mama amma nikam ba ko daya, hatta ban bari munyi ido biyu dashiba....... Kuka yaci qarfina na miqe zaune daga tunanin da nake. Anya ba Alhakin ashiru akaina?? Dole na nemeshi ya yafemin.! ******** Prf nura ya gayamin yanada yara biyu Ali da Fatima yayi aure hudu suna samun sabani da matan kuma yace min duk laifin matanne ba laifin sa bane, idona sun Riga sun rufe 1000% na yarda da xancensa.... Ban tsaya bincikeba akan miya rabasu da matansa har hudu inbanda bacewar basira ai kunsan da walakin...... [1:36PM, 8/15/2015] Auntie M.Jabo: UWA UWACE! 29---34 Na Hauwa M. Jabo Nidai kawai burina ya aureni uhuuum nayi wauta ba kadanba. Bayan xuwan ashiru gidan mu prf nura ya bani final shawara rabuwa da ashiru yace na sami number mamansa ko babansa na musu waya nace suyima yaronsu magana ya rabu dani, Hummmm na kuwa samo number na kira na musu magana hadda gargadinsu akan su raba yaronsu dani, Maman ashiru ta bani haquri sosai sannan tace idan dai Nina haifi ashiru ya barki har abada eshratu, ni kuwa hadda mata godiya ta rabani da alaqaqai duk mama batada labarin abinda yake faruwa kawai taji labarine daga baya. tun daga wannan Ranar na kammala da ashiru na dawo gun prf na,!!!! *************** Hmmmmm!! Na gabatar dashi gun mama ganin farko tun Kamin tasan yayi Aure har hudu tace nikam Eshraaat wannan mutumin bai kwanta min araiba, Habawa mama ki kalli namiji har namiji kice bai mikiba wallahi bakiga yanda yan mata sukesonsaba,Dan Allah mama kada ki sa na rasashi, mama tayi murmushi ai bance komaiba kawai daii naji bai mun bane, Amma Allah ya sanya alkhairi amin amin mama. Wannan abin da mama ta fada duk son da nakema mama sai naji na tsaneta ya xa'ayi taqi abinda nafiso a rayuwata gaskiyar magana ba saurayin danaso kamar yanda naso nura naso shi so na mutuwa! So na tsakani da Allah, shima ya nuna min duk matanshi bashi ya nemesuba iyayensa suka nemo masa su bai taba kula maceba sai ni, kuma duk na yarda Dan banga yana kula matan ba, na dauki son duniya na daurawa yayanshi, don shine sirrin abin kawai idan kanason namiji kaso yaransa, Hmmmmm.!!! ******** Wasa wasa muna soyayyah da nura amma ita mama lokacin ta gama tsanarsa batasonsa ko maganarsa bataso qarshe dai abin yayi qamari case dinsa sai gaba yake qarshe mama tace na haqura dashi ni kuma nace mata nahiii kowa a family bayason nura nura baqin jininsa a dangi yayi yawa. Akan nura mama tace bata bani, lokacin hankalina ya tashi, Nayi kuka kamar me ina fadawa prf nura sai yace kai Eshraaat still ke yarinya ce, kin taba ganin uwa tabar danta? Nce aah.! yace to tsorataki take kawai Dan ki rabu dani, amma wallahi xata dawo.!ki barta kema kamar yanda ta barki kawai. ki gyaleta ki gani, haka nabi shawarar stinanne na share mama, yace idan kika bincika irin yaran da suke guduwa idan xa'amusu auren dole duk Wanda zasu aura da sanin uwarsu kuma xakiga idan yarinya batason miji uba ya nace akan sai anyi xaki tarar uwa tana Bayan yartane koda bata nunaba. Amma trust me Eshraaat mama sai ta dawo ta amince, kinji ki kwantar da hankalinki. Haka dai nura mayaudari yamin hudubar shedan na amince nima na fita hanyar mama da hajiya kawai nake harkata... ********** Na bubbuga kai da qarfi ina la'anar kaina. Na dawo daga dogon tunaninda na tafi wace irin mahaukaciyar soyayyah ce tasa na bar mama har sati biyu ba ruwana da ita!? Ai naga aqeebat dina, Saida mama Dan kanta ta dawo tana min magana gaskiya nura yayi ta'addanci a zuciyata. ********* Ana wannan lokaci baba ya samomin admtn a China na qarasa msts dina achan, Nayi kuka Dan lokacin saura wata bakwai na kammala msts dina sai muyi aure da prf nura, a china kuwa sai Nayi shekara daya da wata hudu achan shi baba yafi qarfina shiyasa ina kuka haka na tattara sai China, Hmmmmm.!!! ****** Xuwana China prf nura ya chanxa min kala daga ustax xuwa tsohon Dan tasha tsohon Dan iska tsohon Dan bariki tantiri...... Tunda nake da prf nura daidai da rana daya bai taba min maganar batsaba kullum Allah yace annabi yace, ya nunamin yasan Allah kamar wani small annabi, I really trust u prf nura !. Miyasa ka xabi Kamin haka?? Miyasa kai!? Na tsaya da tunani duk ina tunanin abinda nura yamin numfashi na yafi sarkewa, sai ji nake kamar xa'axaremin rayuwa, naci gaba da tunanina. Bayan na tafi China nabar prf nura Ranar jinayi kamar na kashe baba na xauna da nurana! Rayuwa kenan! Gani nake baba baya qaunata, ya tsinke min farin ciki ya rabani da masoyina. Ashe hanyar nan take, Kamar da sati daya da xuwa China naga chachar da muke ta chin kudi tayi yawa sai na sayi credit na $100 baifi 13mnt ba ya qare sai nace mu riqa chatting ba musu ya amince ya buda WhatsApp. **** Hmmmmmm.!!! A chatting ne fa prf nura ya fara Dan qaromin manyan maganganu, ni duk qawayena ba Dan iska aciki ko lokacinda ya rage kwana uku aurena da Muhammad ba wani Abu na saniba akan Aure , nura ya fara surburbodomin manyan maganganu, haka yake mun kullum sai nayita juyi a bargo haka nakeyin sharkaf kullum sai ya sani wankan tsarki ya dauke min hankali gabaki daya bana wani maida hankali ga karatu 24hrs ina online ko baya online haka xan jirashi yazo yamin maganganu naji dadi! Nura ka batamin rayuwa.!... Na qara danna kaina a chinyoyina naci gaba da tunanina, Akwai ranarda nura yayi sex dani ta waya.. Wal iyazu billah. ya umurceni dana tura mai hoton tsiraicina, Nayi gaddama ya nuna bacin ransa Nayi ta bashi haquri Amma yaqi haqura kuma na kasa turamai hoton kwanansa biyu yana gaba dani wallahi lokacin baxan iya bayyana quncin Dana shigaba dagyar na samu ya kulani, Mun shirya dashi dagyar muka koma ruwa, in short maganar da yakemin yanxu tafi tada lalata har Nayi sharkaf .. A hankali sai yazo da sabon sauyi ya umurceni da nasaka yatsana a cikin xxxx dina dukda ina jin xafi haka na turbuda yatsana a gabana na lalata budurcina dakaina dakaina, wayyo Allah. Wani gumji nayi da wata qara wannan abin ba kadan yake bata mini raiba duk na tuna sabida duk namijin daya aureni xai yarda da abinda akace nayi kenan..! gashi baxai sameni a budurwa ba da hannuna ta kawar da budurcina, Hmmmmm.!!! Nura dan ta'adda yayi ta'addanci a xuciyata,!!. ***** Duk kudin da nake samu ina yiwa yaransa siyayyah ne kullum ina hanyar airport bada saqo a kawowa yaran prf nura daidai da rana daya ban taba siyawa mama komaiba sai ayi sati uku idan ba ita ta kirani ba bana kiranta. Prf nura ya juyar min da tunani gabaki daya banaji bana gani sai shi, sau dayan dana saka yatsa ban qara sakawaba Dan xafin danaji idan ma yace na saka nakance nasaka yayita rubutomin wasu Abu irin yaji dadinnan. Hmmmmmm.!!! Prf nura ba dama ta sanadiyarsa na iya kallon film din batsa haka idan naji xxxx dina yana Harbawa idan yamin batsa xan nemi film dina na kalla sai Nayi sharkaf sannan na iya bacci. Haka nake jin xxxx dina yana ringing kamar an kira waya da ya fara ringing kuma ba sauran xaman lafiya sai na xubar da...... Ya gayamin siffofinsa kuma a Dan binciken da nake akan maxa na gane cewa shi first class ne dole ya gamsarda mace ta ko wace hanya.... Hmmmmm. ********* CIGABAN LALACEWATA..!!! Akwai Ranar Dana kama wasu yara wata yar Kenya da yar Canada suna lesbian, ido da ido duk suka rude sai nayi banxa dasu kamar ban gansuba sai wata rana da prf nura ya dagomin sha'awata da maganganunsa na rasa yanda xanyi kamar nayi hauka haka naje Neman yarannan ido rufe dagyar na sami daya daga chikinsu na janyota dakina na gaya mata buqata, farko taji tsoro ganin asirinta kamar ya Tonu Amma ganin cewa nima nema nakeyi yasa da tuni ta amince, idan muka fara sai naji na gamsu batareda ta saka min yatsa ba.!! Munfi wata muna haka bana bari ta turbudamin hannu Sam amma dai ana sauran abubuwa Ranar taxo min da wani Abu saida naji jiri na tambayeta ina xata tubudashi batamin bayani ba ta ringomini muka fara lalata wal'iyaxu billahi..!! Haka dai naji tana Neman turbudamin wannan abin a qasana zafin danaji ya maidoni hayyacina na wanketa da mari bata damuba Dan tace nafi gamsar da ita akan duk sauran qawayenta, na koreta daga dakina ban qara Neman taba idan ma taxo bana bude mata daki, haka idan prf nura ya dagomin sha'awa da mayagun kalamansa saidai nayita juyi chikin bargo qarshe Nayi ciwon ciki na barwa Allah, deeva kuwa tayi tayi amma na daina kulata Ranar ta turomin $5000 a account amma Nayi banxa da ita kuma naci kudina qarshen kudin ma yaran prf nura nayiwa siyayyah na aika musu.. Hmmmmm!!!. Rayuwar China ba dadi sai qunci da baqin ciki hadi da nadama haka tayita gudana, iya lalacewa na lalace dukda Nayi fatali da deeva kuma bana saka yatsa amma nasan yanda xan gamsar da kaina ba tareda kowaba, abinda Allah ya haramta. Allah ya isa nura Dan banxa.!!! Prf nura bai taba xuwa ya gaida mamaba tunda na tafi koda sau daya kodan SMS baya mata na gaisuwa kullum mukayi waya sai tace yana lafiya nakan ce qalau-qalau... Hmmmmm.!!! Naso dana sami Hutu naxo gida Amma baba ya hana munyi da prf nura duk Ranar da muka hadu xan bashi Kaina na missing dina da yayi, Allah sarki ni!!!. Ranar wata assabar prf nura ya tsimani nayi tsingau, na rasa yanda xanyi na yanke shawarar barin karatun tunda Dama dana auri prf shikenan Dan shi ya gayamin tintini Ba'a karatu gidansa kuma Ba'a aiki xa'axauna amai tarbiyar yaransa duk naji na amince ina kallo yan da baba yake kashemin kudi Dan kawai na zama wata tsiya nayi dogaro da kaina amma ban damuba burina na sami nurana na amincewa prf nura akan no karatu no aiki a Gidansa, abin Duniya ya ishene Ranar na sayi ticket nayo super sai gida Nigeria......!!!! Ku biyoni.... [5:27AM, 8/16/2015] Auntie M.Jabo: UWA UWACE! 35----40 Na Hauwa M. Jabo Dawowata Nigeria kowa na mamakin xuwa na, baba kuwa daya tuhumrni shara qarya nayi nace yan lesbian sunyi yawa a skull din, kuma fyade maxa sukeyi ma mata ataqaice dai skull din ba security ko kadan baba baiyi fadaba kawai yace miyasa ban fada masaba nace ina tsoron ya hanani dawowane, yace ba komai dama skull din sun bude branch a abuja sai naje chan na qarasa karatun a chan. bance komaiba Dan ni aure kawai nakeso.!! Bayan nadan huta kadan. na samu nace ma mama zanje gun qawata samee ta amince dukda cewa tace da dawowata sai yawo nace inason nayi surprising dinta ne, tuni na karya hanya sai Gidan Prf nura koda naje bayanan naso nayi surprised dinsa na cika alqawari amma kash bayanan jiki a mace na dawo na leqa gidansu samee batanan sai kawai na dawo gida. Muna hira da mama take cemin taji ajikinta cewa ta kusa ganina amma batasan lokacinba, lallai UWA UWACE. Tana bani labari tace ni gara da kika dawo abinki sam qasarnan bata min ba kullum chikin tunani nake karki lalace, Allah sarki mama batasan na Riga na lalace ba, na dago kaina daga duqenda nake idan nace zanci gaba da tunanin wannan azurakin Allah mayaudari macuci to kuwa baxan daina jin cewa gara na kashe kaina da rayuwataba, Tabbas na shiga qunci amma ba Wanda yakai na nura muni, xan rufe chapter nura na buda sabuwar rayuwa, anya xan iya!?? Nayi baya na kwanta ina kallon sama yakamata na kammala tunanin abinda ya faru dani duka sannan na dauki darasin dake ciki sai kuma naga yanda xan buda sabuwar rayuwa, wata zuciyar tacemin amma yakamata Ki daina kuka Dan mama idan ta gani gobe baxataji dadiba na miqe tsaye na dafa garu Dan tsabar jirin da nakeji duk yau banci abinciba koda na saba da haka amma yau na musamman ne, na dubi kaina a madubi, saida na juya bayana Dan ganin shin ko watace bayana baniba.! Naga lallai nice Subhanallahi.! Nice na xama haka kalli idona kalli bakina komai nawa ya kunbura, dole na kammala tunaninnan ayishi rana daya Da har nace xan barshi xuwa wata rana to xanyi wani kukane kuma mama baxataji dadiba yanxuma ya xataji na xauna naci gaba da tunanina.... ************* Da yamman Ranar na ci kwalliya da wasu hadaddan kaya irin na yan China nafito dagwas dani, naci glss dina ina chewing gum a hankali na hadu da tasi'u ya janyo mashin yana sanye da kayanshi na kanikanci araina nace nafi qarfinka yanxu sai prof nura ya kalleni da alama na burgeshi, kuma yaji wani iri tunda dama yana sona sosai, na wuceshi kamar bansan a kwai mutum a gurinba, shi kuwa hadda sakin baki garin kallona. Na sami a daidaita sahu na shiga sai Gidan prf nura koda na qara zuwa still bayanan amma yanxu gidan a bude Gidan an gyara shi sosai hatta fenti anyi sabo naso na sami nurana na bashi kaina Dan burina kawai naji nura a jikina ya gama dagulamin lissafi, ba kowa a Gidan nacewa maigadi kada ya gaya masa nazo cox inason nayi surprise dinsane yace OK, Na dawo gida jiki a mace har muqota sunsan na dawo abinka da mutanen chikin gari tuni aka fara ribibi xuwa gaidani na dawo daga qasar waje, Dagyar na samu nayi bacci, naso da dare na qara xuwa gun nura but ba hanyar fita dama an hanani fita da dare .... Tunda safe na qara shiryawa nacewa mama zanje gidansu Abdul ne nayi missing number shi, mama ta kalleni a dage kedai xaki gurin nura kinga baixoba, Laaa mama wallhy ba chan zanjeba, tace bansaki rantsuwaba duk inda xakije saikin dawo, abdullahin da kika yiwa chin mutunci, xakice xaki gurinsa tayi tsaki ta shige daki, na Dan Sosa kai na fuske sai lokacin na tuna munyi kare jini biri jini dashi , na fita abina lallai UWA UWACE wato har ta gano ina zanje, naje Gidan prf nura koda naje na sameshi a Palo shida ali sunashan tea, ya wani sha mamaki da ganina ya miqe tsaye xunbur yace Eshraaat.!!! Kece kuwa?? Nayi murmushi na kashe mai Ido nace yes sir, yacewa Ali yaje gurin Fatima tana daki, ya kalleni nayi murmushi inason naje jikinsa na rungume shi inajin kunya sabida ban sababa, amma Dana tuna manyan maganganunda yake min sai kawai na fuske na wayance na fada qirjinsa na rungumeshi da qarfi har inajin bugun zuciyarsa, wani muhimmin saqo yana xiyartar zuciyata bai rungumeniba tsaye kawai yake ni duk a tunanina mamaki yakeyi, na fara Neman bakinsa na masa kiss sai yadan tureni gefe a tunanina dan yaransa yasa ya janyeni nayi murmushi nace kayi mamakiko?? Yace sosai nace wallahi sabida kai na kasa xama qasannan kawai inason na ganni tare dakai na cika maka alqawarin da na maka, yayi murmushi yace to ki zauna madam,na xauna ya shiga ciki ya dauko Riga ya saka ya kira su Fatima suka gaidani da murnarsu a jikin fatima ma wata rigace Dana siyo mata, ta kuwa mata kyau, sun wuce ya xauna nesa dani muna fara magana ya matso kusa dani ya fara tattabani ni kuwa wawuya har na fara ringing sai mukaji magana, yayi sauri ya tashi mamanshice ta shigo na gaisheta tayi murnar ganina matuqa kuma bata nunamin komaiba munafukar tsohuwa itama Ta wayance, dukda tayi mamakin ganina sun shiga daki banji abinda suke cewa ba sun Dade sosai, magana daya naji dai tace ka fada mata kawai yafi, ta fito ta wuce daidai nan wayata tayi qara babane ya kirani maxa naxo zanje interview, kai wannan tsohon nawa akwai Abu da dawowata har ya fara Neman yanda xan chi gaba da karatu, Dan tsaki naja nura yace miye nace zanje gida baba yana nemana, yace to xamuyi waya, na bashi sabuwar number ta dama inada tashi, na wuce gida yanata kallona araina nace hatman na masa kyau ne, hadda chanxa tafiya nakeyi ina wani karairiya kamin na fita, na Isa gida na tarar su baba har sunxo na shiga motarsa sai office din yan China, mun gaisa dasu da chines baba nata washe baki yanda yaga ina chinanchi baisan Dan gaisuwace kawai na iyaba " nima dai jabo kada Eshraaat ta mini kuri nadan iya gaisuwa da chiness, zee khalifa ma ta iya chinis saidai na fita iyawa lolz", munyi magana dasu kuma sunce zasu bani aiki a company su da yake nan sokoto na nuna musu banason aikin karatun dai shima daga baya xan nemi hanya ne na gudu naje gun nura tunda nasan baxai barni nayi aikiba amma su na nuna musu kawai sai na qare karatu zan fara aiki, sun so na fara Dan suna da qaranchin ma'aikata kuma sunga mark dina inada qoqari, Muna zaune naji SMS awayata prf nurane nayi murmushi nace Sai na isa gida xan karanta Amma na kasa haquri sai na bude SMS din na karanta ganin saqon da SMS din ya qunsa yasa tuni na xube gurin sumammiya....... [5:51AM, 8/16/2015] Auntie M.Jabo: UWA UWACE! 41---45 Na Hauwa M. Jabo Yan china kuwa duk sun rude Sunyo kaina suna lafiya lafiya.. Suka kaini Dan clinic dinda ke chikin company din nasha yan ruwa da yan allurai, na farfado na fara gane mutane sai naga kamar abinda na karanta ba Gaskiya bane nace baba ina wayata ya fara tambaya lafiya na kasa magana har dare muna gurin an hanani wayata sai kawai na riqa hango abin kamar bada gaske ba, kai bama gaskiya bane nurana baxai aikata min hakaba Sam. Bayan nadan dawo normal baba ya daukoni mukaje gida koda mukaje nidai ban fadi abinda na karanta a SMS dinba cox gani nake kamar ba daidai bane ga wayar ta mutu ba chaji ana kawo wuta na liqa chaji na kunna mama da hajiya sunata tadinsu ni kuma na riqe wayar ina jiran tayi chaji na kunna ta mutu sai na soka na danje bayi na dawo koda naxo ta xugi 2% na kunna naga wani SMS ya shigo daga nura still, qirjina Sai bugawa yakeyi na bude na farkon Dan na tabbatar da abinda na gani farko shin Gaskiya ne, ai kuwa AMINCI YA TABBATA DA UBANGIJIN ANNABI MUSA DA ISA, ESHRAAAT NASO NA AUREKI AMMA SABIDA WASU DALILAI DA NI SUKA SHAFA BAZAN IYA AURENKIBA, NAYI ISTIKHARA HAR SAU BIYU NAGA AUREN MU YANA FITOWA A BABU ALKHAIRI, NASO NA DANNE ZUCIYATA MU HAQURA AMMA NAGA BAZAI YIWUBA SABIDA HAKA MU HAQURA DA JUNA KI NEMI MIJI KIYI AURENKI NIMA JIBI XA'A KAWO MIN AMARYATA MAI TARIN ALKHAIRI INA MIKI FATAN ALKHAIRI....! Wasu hawaye ne suka xubomin masu radadi naji kamar ma da ba'ahaifeniba.... Na bude dayan shima, NASAN BAZAKI DAMUBA SHIYASA TUN DANA AIKO MIKI SMS DIN BAKI MINI REPLY BA, DAMA TUN FARKO NI BANSOKIBA ESHRAT KECE KIKA NACE KINA SONA WANNAN DALILIN YASA NA KARBI TAYINKI.. Kuka ya kubcemini mama da hajiya suka fara tambayar lafiya nace qalau anan na miqewa mama wayar da yake tadanyi yaqi da jahilci ta karanta tasa salati ta fadawa hajiya, Hajiya itama tasa salati tace wallahi tun danaga yaronnan nasan tsohon banxa ne wallahi bai kwantamin araiba dai dai da second daya, shiru kawai nayi dan naga yanda kika kwashe da ita mutum sai uban girman kai, da jiji dakai wallahi baisan darajar mutaneba ko kadan, kima daina kuka Dan nidai naji dadi wallahi. Na kalli mama itakam taji haushi matuqa ta dauki wayanta itama ta masa SMS tace. Malam nura abinda kayiwa yarinyar nan anya ka mata adalci kuwa?? Dama kasan ba auren ta xakayiba ka riqa ja mata hankali, ina maluntar da Eshraaat take gayamin!? Wallahi barka kyautaba Sam kuma akwai haqqi. Ko minti biyar ba'ayiba ya aiko da reply, RUFE MIN BAKI TSOHUWAR BANXA.!! YAR TAKI BAYAN DUK MAXA SUN KWAKWULETA! MIXANYI DA SAURAN MAXA.!?? KODA BA ABANXA TAKE YIBA GADO TAYI GURIN KWADAYYAR UWARTA, ALLAH YA TSARE NA HADA ZURI'A DAKE MUTANEN BANXA YARKI SAU NAWA TANA KAWO KANTA GURINA NAYI AMFANI DA ITA KI TAMBAYETA INA TAJE JIYA DA YAU..!!? nidai kawai naga mama na hawaye amma batace komai ba hajiya ta shiga yi mana fada nida mama dagyar nayi shiru nidai zaune nake kamar gawa ina zubar da hawaye. ************ Yanda naga dare haka naga rana mama bata fadi abinda nura ya aiko mataba, duk wani abokina da Wanda ya rabamu da wayanda muke tare sai yayi screen shot din SMS din mama yana tura musu wai ga abinda surukar xamani ta turo masa Dan yace baxai iya aurena ba, Hmmmmm.!!!. Nura Dan ta'adda ya rabani da duk wani abokina qawayena duk ya rabani dasu ya lalata min rayuwa yasa na kawar da budurcina da hannuna, na tuna abinda yace mun kenan nida ashiru wai auren ba alkhairi yayi istikhara yanxuma nashi da yace akwai alkhairi yace babu alkhairi na tabbatar da cewa maqaryacine munafuki, na tuna lokacinda na daina magana da mama Dan kawai tace baxan aureshiba nayi sati bana mata magana, chaii nayi ajiyar numfashi nayi ruf da ciki, Yanda nasan mama ta masa saqo a whtassapp wani group naga wata ta tura tana cewa a kalli abinda wata suruka tayi Dan ance baza'a auri yartaba number mama a fili, naje na dauki wayar mama naga reply dinda ya bata zuciya ta kwasheni na kirasa na zazzaga masa rashin mutunci ya qare shima ya zazzageni ya maimata abinda ya fadawa mama yace min karuwa sauran maza. Allah ya tsare shi ya hada xuri'a dani da karuwar uwata, ke ko baki yi karuwanciba baxan aurekiba Dan daidai kike da bazawara, wata bazawarar ma tafiki wawuya kawwi, sabida duk macenda tayi shekara ashirin xata rasa wani Abu a jikinta budurwar sai yar shekara 16 so baxan aurekiba bare ke ga tsufa ga karuwanci na fashe da kuka na wurgar da wayar Miyasa kowa yake sauke abinsa akan mama!? Mi mama ta musune??. Naci gaba da kukana, Tabbas nura ya yaudareni yanda nakeji axabar a xuciyata ta sonda nake masa gara kawai na kashe kaina a huta ina tsananin son nura amma na haqura nabarwa Allah komai, Haka nayi ta jinyar wannan abin baci basha kullum sai lalacewa nake tunanna ya gurbace ina kallon kaina Mara rabo a duniya ina kallon kaina wacce ta xama sanadiyar shiga quncin mahaifiyarta kullum xargin kaina nake, kwana hudu da faruwar haka na kunna waya da WhatsApp dina a abinda yafi Jan hankalina wani saqon daurin aure Dana gani Wanda na tabbatarda auren nurane da wata yarinya Dana Santa qaramar yarinya yar shekara 16 kamar yanda yace sune budare, tabbas sai tayi Dana sanin auren sa cox mutum ne mai ra'ayin riqau kuma komai nasa daban yake Dana mutane ga amfani da khiyali, Wannan sanarwar daurin auren tafi komai daga min hankali hatta rabuwarmu sabida ina tunanin lallabarsa mu shirya dukda chin mutunchib da ya mini kuwa, amma yanxu an kulle baxan iya kishi da qaramar yarinya ba,nan na fara kuka har naji gara kawai na kashe kaina na huta har naje bakin kogi na tsaya wannan tunanin tun farko har xuwa yau.amma kuma na na fasa Dana tuna halinda mahaifiyata take ciki da kuma Wanda zata shiga idan na kashe kaina..... Muje zuwa muji ya rayuwar Eshraaat zata kasance bayan nura.! [6:09AM, 8/16/2015] Auntie M.Jabo: UWA UWACE! 46---50 Na Hauwa M. Jabo Na miqe tsaye na kalli kaina nasan inada farin jini amma ya tafi a banxa kalli yanda na shiga tarkon maxa kala kala, dan ma ban tsaya tunanin wayanda muke haduwa dasu gurare daban daban ba,! Na yarda cewa ba'ayarda da namiji koshi waye na yarda da kalmar da zee khalifa take yawan fada TRUST NO ONE...... kalli irin abinda nura yamin ya nuna min Allah a baki, amma ga irin xagin chin mutunchin da ya mini., wallahi na tsani nura ko mai sunan nura banaso, nimadai jabo na tayasu tsanar nura kuma masu karatu Ku tayata tsanar nura... Kiran sallah na jiyo, na kalli agogo da kodaddun idonma da suka chanxa kala Dan kuka nadan kalli kaina kamar almajira tayi datti kamar iffatu dasu dijee.... Naje mayi alwula nayi sallah na roqi Allah qafara akan laifinda nayi shirin tabkawa amma Allah ya tsare ta waton kisan kai..!!!, anan zaune wani xaxxabi ya rufeni Wanda ban taba yin irinsaba gashi ba kowa a gidan, anan bacci yayi awon gaba dani. Guraren 11 su mama suka dawo suka tarar da Eshraaat kwance chikin amai na gama fita hayyacina duk sun tausaya mani matuqa. Ma wani yi yellow dani duk ma kunbura, kowa yaji tsoro ganin halinda nake ciki, aka kwasheni sai asibiti aka bani gado saida nayi sati biyu ana dubani, lokacin kwata kwata kamar na sami tabin hankali, iyaka na kalli mutum nayi murmushi sai kuma na fashe da kuka chaiiiii lallai baqin cikin namiji komai xai iya saka mace tayi, a qarshe dai Dr ya bada shawarar akaini a asibitin gwagwalwa Dan ga dukkan alamu na sami tabuwar hankali kuka nake lokaci daya kuma sai nayi murmushi, wani lokaci hadda gyalgyala dariya, magana bana cewa komai anyi shan maganin har an gaji amma Eshraaat ba alamar sauqi tare da ita, an dawoma gargajiya yarinya ta chanxa kala gabaki daya ba Wanda xai ganeta uhum lallai soyayyah bala'e ce mata ayi hattara da miqawa namiji sirrin zuciya kamin aure wallahi ba amana ba aminci a wannan xamanin. Kowa ta kansa yakeyi kowa burinsa ya sami wacce zai cuta ya qara gaba har matan ma sunayi amma na maxan yafi worst Allah ya kyauta.!!! Eshraaat saida ta share wata uku a kwance chikin wannan halin baci basha, saida Allah ya kawo wani malami daga qauyen jabo ya kawo musu wani magani tasha ta manta abubuwan da suka wuce na bacin rai duka kota Tina basa damunta wannan dalilin yasa Eshraaat ta miqe daga gadon asibiti ko nace daga haukar da tayi, har ta chanxa kala abin ban tausayi ta dawo shiru shiru ba ruwanta da kowa... ************** Warkewarta da wata daya baba ya maida auren mama dama iyace ta raba auren yanxu kam ta qara tsufa ta rude gaba daya, Komawar Eshraaat Gidan mahaifinta koba komai xai qara mata daraja a gurin duk wani Wanda xai nemeta da chan ana ce mata yar mace.! ***** Rayuwa juyi juyi su Eshraaat manyan Duniya, Wata rana Eshraaat taje tulips siyowa madam iya bread, Dan iya sai bread din gurin takeci kaji tsohuwa da son jin dadi Eshraaat tayi karo da wasu yan mata uku, naji dai dayar tace wallahi fa kamar itace, dayar tace kai banajin itace amma muje mu gani, dayar tace nikam bazanjeba a min wulaqanciba, kunsan banida haquri, dayar tace haka kike kullum.!! Sister muje, Suka taho gurina sun mini sallama na amsasu sai dayar tace Eshraaat ko? Nayi mamakin sanin sunana da tayi sai kuma naga tayi kama da wani course mate dina a China da muka hadu gurin Nigerian student conference a china saidai shi namijine mai shegen surutu ita kuma wannan macece, na dan saki jiki mun gaisa ganin kamar na Santa amma na manta ina nasanta, kuma gashi sunsan sunana, Sun nuna min kawai sunasona da qawance wai ina mata kyau, taji labarina a UDUS, Eshraaat saida taji gudawa zawo, Dan tasan abinda nura Dan banxa ya matane ya bayyana su kuma sunce hakane kawai Dan su sami shiga, sun so su karbi number amma sai sukace aah a bari a bita a ga gidansu, haka kuwa suka biyo ni har gida, na kawo ma iya bread dinta, ta fara masifa nayi banxa da ita, baba yace ke Eshraaat bakiji iya namiki maganaba kin gyaleta Mara kunyar yarinya ke uwarkice kawai uwa uwar wani ba uwa bace to ki sani duk UWA UWACE, haka na dawo gun iya ta qare bal balamin masifa na danna eyepiece a kunne na ina bibiyar waqar tachi bread dinta da ruwan sugar dama haka takeyi tsome takeyi da sugar to ba haqora sai jaraba. Yan matan kuwa har turereniyar shiga sukeyi a gida kowa nason ya fara fadawa yayan nasu labarin gani Eshraaat, Yana ganinsu suna kokowa yasan ta samu, yana dariya ya tashi tsaye, yace Ku tsaya ku tsaya duk sukayi tsaye yayi dariya yace to minene?? Dama Bross wallahi yau.......!! Ke Dan Allah rufa mana baki kedama kikace bazakiba a wulaqantaki, mi kika sani ki bari muyi magana, Nusaiba sai kawai ta daure fuska tayi tsaki ta xauna shi kam muhseen sai kallonsu yake yana dariya yasan rigimarsu kuma shine abokinyi amma dai bai gane wannan ba... Ku biyoni kuji waye muhseen kuma......... [6:39AM, 8/16/2015] Auntie M.Jabo: UWA UWACE.! 51---55 Na Hauwa M. Jabo Shidai binsu kawai yake da ido ya kasa chankowa sabida duk abinda sukeyi yakan chanka amma wannan karon an badashi sai binsu yake yaji kan labari, ya kalli Nusaiba da tayi fushi Ya daga kafada irin miya dameni ya juyo yana dariya yace oyaaa fa'iza minene,?? ta kwashe da dariya kaidai bro ban mu kashe yana dariya shima ya miqo hannu biyu suka kashe tassss suna dariya, wallahi bro yau mun hadu da Eshraaat dinka,! Ya kallesu yayi tsaki, kun rainani wallahi yayi tsaki ya fada kan kujera ya xauna Nusaiba ta kallesu ta kwashe da dariya, kaifa bro wani lokaci kamar ojuju kake, Fatima ta dauko wayanta ta nuna mai hotonta data dauka na gefen fuskarta da kuma bayanta yana gani yace kaii wallahi itace ina kuka nemota?? Yayi ihu ya miqe saman kujera yayi juyi yana ihun daya saba, suka fara mai bayani tuni Palon ya chika da ihunsu, wata mata yar dogowa fara ta fito da gani itace mamansu Dan kamar su daya da ita, inda sabo yaci ace ta saba da hayaniyarsu amma ina hajiya rabi'a macece saliha shiru shiru amma Allah ya jarabceta da yara har hud masu hayaniya ba babba ba qarami duk halinsu daya, haka ma mahaifinsu ba ruwanshi ataqaice ba Wanda ya gado iyayen duk a sama suka dauko rashin jinsu da hayaniyarsu. Hajiya rabi mamarsu da suke kira auntie tayi minti uku tana musu magana ba wanda yaji sai iface sukeyi tayi tsaki har xata koma dakinta sai taga bazasu barta tayi bacci ba ta dauki cup ta debo ruwa ta watso musu duk suka waigo sunsan mai wannan aikin dama ta saba musu haka suka waigo gaba dayansu sukayi tsiiiit.. Auntie ta kalli muhseen kai wallahi anyi qaton banxa, kullum saika shige cikin yan qanneka kuna ma mutane iface iface, tayi fada sosai, ana maka magana ka tsare mutane da ido kamar barawo a hannun mata tashi kabar gidannan.!! Ni wallahi an tsaneni a gidannan ba dama mutum ya sake Gidan ubansa, kullum sai an koreni kamar ba gidan ubana ba, kowa yaje gidansu mana..! su fa'iza gaba daya sukasa dariya, auntie kam idan da sabo ta saba da yayanta, tace to ka bari sai baban naku ya dawo sai ya sallameni na tafi gidan uban nawa, na bar muku gidan ubanku, auntie har yaji tanayi idan yaran suka addabeta ko sukace kowa yaje gidansu, saita tafi gida, itama dai tana biye musu ne koya kuka gani.!? Yana guna guni yana qoqarin fita kullum sai a hana mutum sakewa wallahi dole musa dady yayi amarya, ya fada da qarfi dan auntie taji su fa'iza kam sai aikin dariya suke kamin axo kansu, har yakai qofa ya dawo mi kadawo kayi, wayata xan dauka.!! Auntie tace baxa'a daukaba ka fice daga gidannan nace maka.! Ya wuce yace teeema ki kawo min wayar tawa kinji!? Tace to bayan ya wuce auntie tazo ina Aiken da na muku, sai yanxu ma suka tuna an aikesu sayen cake, yana motar sun baro Nusaiba tace fa'iza kece qarama ki dauko Dan Allah, tace aah nice jinjira koma kice yanxu aka haifoni, Dan yana aiki ko? Da cine ko karbar kudi kin iya cewa kece babba,! Haka suka saka rigima aka rasa wacce xata dauko cake din a mota auntie tace Ku bani key na dakko, no auntie ki barshi xan dakko, inji Nusaiba, auntie kam tana ganin ta kanta Yaya kamar yayan Allah bani..!! Sun dakko cake din kuma suka xagayeta suna mata fada ta sammusu, haka dai sukaci bibbiyu ita mai cake din taci uku aka ijiyewa bro daya, Yauwa auntie ina wannan yarinyar da bro yace mana ta hadu dinnan.!? wacce suka hadu a chinaaaaa!! Keni barni shirmenku yanada yawa ban ganetaba.! No auntie wacce yace ko kallon hanya batayi bare mutanen hanyaaaa!!! Ke ban ganetabaf, Nusaiba ta buga chinya kai 4cup auntie wallahi wani lokaci bakya jaaaa. ubankine baya jaaa, suka sa dariya gaba daya auntie ta miqe zata tafi noo auntie ki zauna mana teema tasa hannu ta xaunar da ita, auntie ta hura iska, idan Akwai abinda ta tsana baifi xaman yarannan a gida ba sun mayar da ita wata kakarsu ko abokiyarsu. Tayi tsaki suka ci gaba da ma mamansu kwatance tunda xancen muhseen kullum Eshraaat ne har saida auntie ta gane.! Yauwa auntie ita muka gano a hanya wallahi da Gaskiyar bro ta hadu sosai, wai da kuke xancen wata ina kuka kai jameela?? Kai auntie ana xancen hadaddun baby's kina kawo jamila, jamilar nan fa sun Dade da kashe boos, kamar ya kashe boos!? 4cup auntie komai baki saniba idan an fadi Gaskiya kice dady ne haka. muna nufin sun rabu, ai a film da an kashe boos film ya qare ko!? Auntie dariya tayi sosai nima jabo saida na dara kuma masu karatu Ku dara.... Suna tsaka da dariya muhseen ya leqe auntie ta harareshi ya Sosa kai, mi kaxoyi!? Ya daure fuska ke auntie Yar yawace wallahi, kawai nazo daukar wayata ne! Ya dauki wayar yana Neman gurin xama auntie ta qara tasa qeyanshi, yace kai wallahi dole dady yayi amarya, mu tare gidanta ba Wanda ya Isa ya hanamu walawa gidan ubanmu, mace duk ta tsufa amma kullum yanga sai kace ba gidan ubanmuba!, yaji haushi sosai yanda ya qagu ayi labarin Eshraaat auntie tana koranshi, su wayannan qattin matan baza'a koresuba saini da aka raina! Wallahi na kusa daina xuwa Gidan gaba daya. Ni dabanyi kama dakeba da nace bake kike haifeniba wannan qiyayyah har ina.! Duk kinbi kin tsaneni anya kuwa ke kika sulluboni Duniya !? Duk sukayi rigima da auntie sai yayi wannan xancen Surutinsa ya baiwa auntie dariya qannensa kuwa kamar jira sukeyi hadda kwalla Dan dariya, har ya fita ya dawo yace kai kuxo muje dakina. Auntie tace bazasuzoba, ya hura hanchi ya fita abinsa.. yana guna gunai. Muhseen kenan bayan ya fita auntie ta tashi don tasan ko ta zauna daddaya xasu gudu su barta.! Tana wucewa suka dunguma sai dakinsa suna mai dariya, Suna zuwa ya saki fuska shima ya fara dariya kunsan me xamuyi wallahi mu samowa dady mata kawai yayi aure sai mu koma gidan ta, aah wallahi inji Nusaiba baza'ayiwa mamarmu kishiyaba, teema tace wallahi sai anyi idan anyi kada ki koma mudai xamu koma chan.! kaji yara yan iska masu Neman ayiwa yar tsohuwar maman su kishiya.!! Yanxu dai Ku bari letter mayi maganar amaryan dady yanxu ayi xan cen tawa amaryar, ya fada yana dariya suma suka tayashi, teema tace wayaga bro da amarya! Yace yes yayi wani juyi dukansu suka tafa sunata dariya, Muhseen yarone matashi Dan kimanin 34 yana kammala karatunsa yanxu yana aiki a branch din panadol anan sokoto pharmacy kuma yana business din shigowa da kaya daga waje, Shine babba a gurin iyayensa sai Kuma qannensa biyu Fatima da suke cema teema da fa'iza Nusaiba yarinyar yayan babansuce bayan haihuwar muhseen haihuwar ta tsayawa auntie kuma tanason mace sai ta karbo yarinyar gurinta, bayan shekara Tara sai kuma ta haiho teema, teeema da fa'iza wata 11 ne tsakani teema 20 fa'iza 19 Nusaiba 29 Nusaiba tayi auri da wata daya daya sai mijinta ya rasu ta dawo gida ta hade da qannenta baka wani ganesu gasu kamansu daya har Nusaiba din Dan itama da dady take kama Kansu hade yake komai iri daya sukeyi, muhseen kuwa ya xama na matare kullum yana tare da qanne Hakan kuma baya hana yaci ubansu idan suka masa ba daidaiba... Muje xuwa dai muji yanda xa'ayi muhseen da Eshraaat... [7:00AM, 8/16/2015] Auntie M.Jabo: UWA UWACE.! 56---60 Na Hauwa M. Jabo ****** Tundaga ranarda suka gayawa muhseen sunga Eshraaat ya qara rudewa kullum xancensa yaushe xa'aje gidansu, dayaga suna mai yawo da hankali suna cinyemai kudi a banxa sai ya tarasu yaci qaniyarsu yace musu mayaudara ya koresu. Bayan sun tafi dabara ta fado masa ya Kira fa'iza ya tsarata dama kuma sunfi shiri da ita dukda cewa tafi rigima kuma tafi fada gun auntie tunda itace autar la'ana amma sunfi shiri. Sweet sis wai da gaske kunga Eshraaat kodai wasa kukemin?? Allah bro idan dai wacce muka nuna maka hotonta itace to mun ganta, yauwa sis kince kinsan Gidan su ko!? Eh naga gidanda ta shiga, yauwa sweatat ki shirya yanxu mu tafi ki kaini gidansu, aah bro bari na shirya, ke kinganki kuwa wallahi kamar balarabiya kin hadu wallahi, irin bayason ta bata masa lokaci kar tace sai ta chanxa tufafi ya gama tsarata ta shiga mota itama tayi amfani da damarta a hanya saida ta saka ya siyo mata turuka da wani mayen agogo, sun Isa gidansu Eshraaat sukayi parking daga nesa to bro ya xa'ayi ni fa kar naje ta wulaqanta ni! Ke kullum kada a wulaqantaki matar ta wace zata wulaqanta ki, ki shiga ki kirata mana.! Fa'iza dai anci kudi dole ayi aiki Dan daga gidansu xuwa gidansu Eshraaat taci shi sama da 50k. Tana shiga taci karo da iya na masifa, wai an dauke mata kudi naira hamsin kuma tasan ba Wanda zaiyi wannan aikin sai Eshraaat itace kudi basa isarta fa'iza ta gaisheta ta amsa ta fara ma fa'iza complain din Eshraaat taqi aure uwarta ta daure mata gindi sai yawon bokon tsiya takeyi, fa'iza tun tana saurare har ta gaji haushi ya isheta wannan tsohuwar da kakarsuce wallahi data raina kanta.!! Yanxu haka ki take tamkar ta hanbareta. Tace to baba kiyi haquri xanyiwa Eshraaat fada tayi aure ta daina bata miki rai... yauwa yar albarka muje na rakaki gurinta, takuwa shige gaba fa'iza na Binta har dakin Eshraaat din koda sukaje ta shiga wanka, iya ta fara kwala mata kira ke ashirin.! Ina kika shiga fa'iza tace baba ba ashrin bane baba Eshraaat ne, Ta juyo gun fa'iza ta mata daquwa uwaki nace uwaki..! ko kema irin ashirin dunci mai cewa ba uwarba saidai ubanta tunda tasan uwarta ba yata bace, Kinga yar hilaniyar yarinya tunda kika shigo gidanga naga idonki nissaan bakida kunya.! wayar fa'iza tayi qara ta dauka hello bro ina xuwa still bamu hadu ba ta kashe wayan kenan saiga Eshraaat ta fito wanka tana ganin iya dakin tasan ita ta kawo baquwar Dan haka take mata duk tayi baqi sai ta kawosu har daki koda kuwa batanan. Eshraaat ta kalli iya, to iyalle yar Gidan baba, iya manyan duniya baquwa aka kawo min tayi dariya duk da ba haqora a bakin tace awo baquwakkita nikkawo miki.iya Ta nemi guri ta zauna Eshraaat suka gaisa da fa'iza tace muje Palo ko, fa'iza tace kiyi haquri na shigo daga ciki grand mum dinki ta shigo dani ciki, laaa ba komai, suka fito Palo suka bar iya zaune ta fara masifa an wulaqantata hadda kukanta, wai wani qulli ne suke qullawa danta Allah ya fisu kiji tsohuwa itadai da anyi Abu danta. Bayan takai fa'iza Palo Eshraaat ta dawo daki sama sama ta Dan shafa mai ta goga powder da lipstick ta fito ta sami iya har ta qare kuka tana baiwa fa'iza labari, Eshraaat ta zauna tana kallonsu, ta kula fa'ixar yar duniyace taga dai surutun iya baya qarewa ta juya harshe da turanci ta fara mata bayanin abinda ya kawota, Eshraaat ko Dan irin motsin na fahimci mi kike nufi batayiba, Dan idan akwai halittar data tsana a doron qasa bai wuce namijiba basu burgeta ko kadan hatta ko xancensu batason yi, bare xancen aure, fa'iza har ta qare bayaninta batace mata alifba kamar ma bada ita take xancen ba, abin ya baiwa fa'iza mamaki da taga tayi shiru sai tace ma fa'ixa ke kinyi aure?? Tayi mamakin tambayar sai kuma tace aah banyi nace ok nagode da xuwa gidan mu da kikayi fa'iza bata ganeba maimakon tace ta gode da xancen bro sai wani xuwa gidansu, ta miqe muje kidan rakani ko, Eshraaat ta miqe iya data dambare a center carpet ma saida fa'iza ta tayar da ita tsaye batasan da muhseen ba da ba xata rakataba bare har ta bari iya ta biyota. Suna fitowa kuwa sai gashi quru quru a qofar gida Dan fa'iza tamaai SMS tace yaxo qofar Gidan yarinyar sai a hankali.! Iya na ganin muhseen ta gyara madubinta sosai tace wannan da wannan kamar su daya ba mijinta bane saidai yaya da qanwa gaku masu kyau ba irin ashirinba data kwaso munin uwartaba gatanan ta ido kamar na mujiya, muhseen dai kam mamakin yar tsohuwa yake ya gaida Eshraaat ta amsa amma ko daga kai batayi ta kalleshiba, batamasan cewa shine yake sontaba bare ta kalleshin. To fa'iza xan shiga ciki sai anjima, muhseen yace ai Eshraaat kya bari har mudan gaisa ko, tayi kamar batajishiba ta shige cikin gida tabar iya nan. Iya kuwa sai xuba takeyi hadda cewa wai mama bata haihuwa juyace eshratt kadai ta haifa, muhseen kuwa tamkar ya hanvare iya, dagyar suka samu suka rabu DA iya ya hadata da kudi masu yawa. Iya nata sanya albarka, suka wuce Sis akwai matsala fa Kinga yarinyar nan ko kallona batayiba!? Ka bari kawai bro nima duk ta bani haushi, aah ke kuma matar tawa take baki haushi, ? Tayi murmushi har suka isa Gidan xance daya da shawarar yanda xa'a fitowa xancen. Qarshe suka yanke hukuncin zasu saye iyane in yaso daganan sai su sami shiga a nasu tunanin kenan.! Haka kuwa akayi muhseen kullum yana gun iya suna labari ya qare samun labari kaf hatta abinda ya sami Eshraaat ya jinjina da yaji ance tayi hauka, a ranshi yaji tsoro amma kuma sai ya tuna yanda yake jinta a ransa ko mutuwa tayi ta dawo zai iya aurenta. Suna zaune Palo suna iface ifacensu saiga auntie ta fito ta fara musu fadan sanin ciwon kai, tana tsaka dayi sai ga dady ya shigo bayan sun gaida dadyn muhseen yace dady wai ya xancen matar da muka nemo maka dinnan!? Ya dan daga kai ya kalli matarshi yaga ko ajikinta yace naje mun gaisa da ita Kuma idan mun fahimci juna xa'ayi auren muhseen yasa ihu shida qannensa banda Nusaiba, muhseeen yace su dady za'ayi amarya su auntie xa'axama uwargida, suka kwashe da dariya auntie ta daure fuska ta tashi ta wuce daki dady yace kardai tayi fushine?? Muhseen yace ohon mata! Dama bakuyi xancen da itabane?? No bamuyiba dady ai mun barine ka fada da kanka Dady, ya watsamai harara, kaji yan iskan yara! Aini danaga kundauko xancen gabanta na dauka kun gayamata. Ya tashi yabi matarshi sukam murna suke zasu bar gidan su koma gun amarya wata bazawarace suka samowa dadyn nasu Dan iskanci irin nasu..! Sun bar dady da rantse rantse auntie ko xancen kishiya batason ayi a rayuwarta bare kuma ace za'a mata kishiya. Tunda yayanta suka gane dashi suke bata haushi idan ta musu fada. Kaji yaran xamani sukam ba ruwansu basusan uwa UWACE ba? Amarya ubansu xataci Kuma ta hadasu da babansu. Mujedai muji.... [9:25PM, 8/16/2015] Auntie M.Jabo: UWA UWACE.! 61--65 Na Hauwa M. Jabo *********** Muhseen meeting!! meeting!! meeting!!!..... Kai duk kuxo ayi meeting, nemefa brooo!? Teema ta tambaya. yadan yatsina fuska ya sosa qeya yadanyi tsaki, nifa yarinyar nan wallahi kullum sai nayi mafarkinta!, kuma kunga har yanxu ba xancen nasara, yakamata a nemo mafita koya kuka gani.!?, sunason su dara ganin yanda ya damu sai suka daure.. to bro mi xamu maka kaine maqon bala'e ka fitarda kudi a maka aiki sai kaqi, keee danllah matsachan Dan xaku taimakeni sai na biya?? Kufa qannena,!! taab kaji bro kaimafa cuwa cuwa kake yiwa dady munsan komai koya kikace sister,!? tana danna wayarta ga dukkan alamu bata tare dasu, tace ehh hakane batama dawo kaiba, ke banxace wallahi ina magana kina chatting, 24 online kamar zainb khalifa, hihihihihihihi... Kaji bro Dan yana naka, sai na kashe aurena na gyara naka ko? Wallahi kedai ki daina liqewa maxa kinji abinda suka yiwa Eshraaat, dina.!! ta wani dago kai da sauri eeh wally bro maxa basuda amana ta kife wayar, yace to yanxu dai kada asaka chapter maxa muje direct kan wanchan issue din koya kuka gani...!? Yanxu bro ya xamu bullowa lamarin gashi mun saka a yiwa auntie amarya da sai muje gurinta,! Ya tabe fuska share antinnan yanxu sai ta fara yiwa mutane wa'azi da fada، Kawai Ku kawo mafita,.! Yauwa Nusaiba ta fada tana gyara zama yanda xamuyi ko tunda mun siye iya mu xugata sai a yiwa baban su Eshraaat magana, koya kuka gani!? Muhseen yace no no no, ni love marriage nakeso, dukansu suka saka dariya nima jabo saida na dara Dan nasan yanda Eshraaat maxa suka mata raga raga ba yanda xa'ayi tayi wani love marriage, amma dai bari muji. Duk Ku tsaya xan riqa zuwa gidansu ina cewa a kirata kullum xanje har nayi nasara koya kuka gani? Uhum bro Kaine sai kace baka jure wulaqanci, ya lashe lebensa yace yanda nakejin yarinyar nan dole na jure. Suka kalli juna suka saka dariya, broo namu bro na Eshraaat, ke bakida kunya ba auntie Ku bace! Wallahi daga yau auntie xaku riqa kiranta, sun saka dariya gaba dayansu shima mai fadar ya dara kuma masu karatu saiku dara... Sun saba dashi kamar me suna wasa dashi kamar me ba ruwansu idan sun hadu ihune da dare dare haka sukeyinsa amma Sam baya maganar mace gabansu saidai su suyi na samarinsu wai shine yau yake maganar mace lallai Eshraaat ta daga tuta! Har mamakinsa suke ko jamila dama hadinsune kuma yanxu an kashe boss da ita. *********** Muhseen yayi wanka ya saka manyan kaya wayanda xasu fito dashi kamilallen namiji ya fesa turarensa har kala hudu ta yanda duk maitar mutum baxai gane wane turarene ya sakaba, yama qannensa sallama ya fada mota bai dire ko inaba sai Gidan su Eshraaat ya rasa hanyar da xai soma kuma bayason iya ta ganshi ta tsareshi da surutu, haka ya riqa aikawa a kirata amma taqi fitowa haka dai oga muhseen yayita sintirin hanyar gidansu Eshraaat yakai wajen sati biyu yana haka amma ko inuwarta bai ganiba. Da kanshi ya gano wannan ba itace mafitaba gashi shi dole love marriage yakeso, Uhummm ******************** Kwance yake yana kallon wani hoton sa dashida qannensa daya kafa a dakinsa amma badininsa ba hoton yake kalloba mafita yake nemawa kanshi kuma ga dukkan alamu ya sami mafitar da yake tunanin xatasa ya sami Eshraaat cikin sauqi, Murmushi yayi ya dan cije qefen bakinsa nima jabo saida ya burgeni. Ya kada hannunsa ya tabaya daura kansa qasan hannu yaci gaba da saqe saqensa Eshraaat tana aiki a wani company na yan China anan sokoto muhseen chan ya nufa, wannan ce dama ta farko da yiyi amfani da ita itace nunawa ma'aikatan shi yanajin yarensu kuma bai nuna musu yaje qasar tasuba, dama sunajin dadi suga an iya yarensu ai kuwa tashin farko muhseen ya sayesu da chananci har yayi abokai lokacinda ya xauna China sabida shi namijine suna yawo to sun iya yaren sosai ba kamar Eshraaat da Dan gaisuwa ne Kawai sai na shiga market ba.! A hankali muhseen cikin sati daya ya saye yan China da bakinsa idan ka gansa a cikinsu xaka dauka nan yake aiki har MD yana cewa yazo xa'a bashi aiki a gurin amma yace xaiyi shawara. Ya shirya yau xai fara gabatarda shirinsa gun MD. Yaje gun MD ya masa bayanin komai yace yanason ya taimakamishi MD yace baisan irin taimakon da xai masaba Dan Eshraaat ko kallon maxa batayi balle tayi soyayya dasu kuma baisan yanda al'adar Africa takeba muhseen yayi murmushi ganin MD zaiyi saurin bada hadin kai, yayi xaune ya tsara masa yanda xa'ayi shi MD ba abinda yake burgeshi kamar yanda muhseen ke yarensa yake burgeshi kamar me, shi yasa baya masa musun duk abinda yace, tuni ya amince da xancen muhseen da sharadin xai kare mutunchin Eshraaat Dan yaga kamilace, sun gama tattaunawa yanxu xa'a fara aikine Kawai bari muji abinda suka qulla...... ******* MD ya kira Eshraaat ya bata wani project yace zatayi aiki akai kuma ita kadai xatayi aikin ita kanta tasan wannan aikin ba nata bane amma sai tayi tunanin xa'a qara mata matsayine ta karba tana murna taje gida tana nazarin wannan aikin, ta fara aiki, aiki ya mata yawa gashi ita kadai xatayishi sai takai har 9 PM tana aiki tana tsoron tace ya mata yawa ta rasa wata dama, amma ina gashi wata daya aka bata ta kammala shi..... Muje zuwa muji plain din muhseen da MD akan auntie Eshraaat.,.. [9:53PM, 8/16/2015] Auntie M.Jabo: UWA UWACE! 66---70 Na Hauwa M.Jabo Wani lokaci ma sai taje da aikin gida Dan wahalarshi kullum haka take chikin searching batada Hutu, aranta tace wannan aikin ko mutum biyar aka baiwa shi zasu wahala kamin su kammala bare ita kadai, xatama MD dinsu magana Kawai a hadata da wasu Dan baxata iyaba, ba yanda xata iya yinsa a sati uku ko itace computer kuwa... Su MD kuwa dama burinsu kenan ta Gaza a hadata da muhseen, Dan har sun fara jin tsoro ko xata iya sati daya bataxo ba, Tana xuwa da safee direct office din MD ta wuce, Ta shiga office din bayan sun gaisa ta gaya masa abinda ya kawota dama jira yake yace no matsala xa'a kawo mata wani Wanda xai tayata su kammala tare, taso ace Dan chinane amma sai akace baqin fatane kamar ma tace a bari sai kuma taga baxata iya ba, but sir ba wani Dan China da xamuyi aikin dashi no babu kiyi manège da Dan qasarku. Sai kuma taga kada ya raina mata yan qasa sai ta fuske tace tafison dan Naija ma, MD yayi murmushi ta wuce cike da baqin ciki. **** Eshraaat ta tsani abinda xai hadata da duk wani namiji ta gama tsanar maxa ji take kamar duk ta kashesu ta huta musamman idan ta tuna abin da nura matsiyaci yamata. Bayan tafiyar Eshraaat MD ya kira muhseen ya gaya masa gobe yaxo zasu fara aiki tare da Eshraaat Dan murna kamar yayi hauka, yana kashe waya da gudu yaje sassan su koda yaje ya tarar da auntie xaune baima kula da itaba Dan ta daina sake musu fuska tunda suka tashi saka a mata kishiya da gyar ta samu ta raba auren so bata cika shiga harkar suba yana ihu yana rawa ya musu bayani Habawa suka hau murna sunyi mamakin plane dinda ya shirya suka cika palon da hayaniya qarshe dai auntie ta bar musu gun suci Kansu muhseen yanda yaga rana haka yaga dare tunda safe ya shirya sai gun MD koda yaje ba'a ma bude gurin ba saida ya jira kusan awa daya da rabi sannan aka bude ya shiga ya jira MD guraren 9 shima ya iso yana ganin sa yasa dariya yace soyayya soyayya Dan Nigeria muhseen yayi murmushi, MD a ranshi yace to miyasa da kanshi baxaiyi komaiba gashi kyakyawa gentle dashi, sun hada yanda zasuyi, MD yayiwa Eshraaat waya tazo tana shigowa taga muhseen taji wani faduwar qirji ta gane shi sarai amma saita bone tayi kamar bata ganeshiba ya saka wasu kaya suwuit Brown color sun wani fito dashi ya dora farin glss ya fito sosai, koba komai muhseen akwai wanka gashi kyakyawa na ajin qarshe. MD ya fara yiwa Eshraaat bayani bayan an Dan gaisa sama sama. Wannan shine Dr muhseen Wanda xai tayaki wannan project dinda aka kawo miki, muhseen ya dago kai ya kalleta ta mishi kyau sosai ta saka wani suwit brown ta daura mayafin Gucci ta rufe kanta dashi ta bala'en masa kyau misstakly ta kamashi yana kallonta sai yamaida kallon irin kallon raini dinnan. sai ya bone yace MD bana tunanin wannan yarinyar xata iya wannan aikin because is too hard. MD yayi murmushi ya daki kafadar muhseen yace trust me she can do it, muhseen ya daqa kafada ya sauke yace, okay let us see. Eshraaat duk ya bata haushi, amma Kuma laifintane data nuna baxata iyaba,wai ya dubeta yace mata yarinya. ganin yanda ya fuske itama ta fuske a ranta tace irin wannan ma yafi da gani ba ruwanshi aranta tace amma ai lokacinda muka hadu a China yata min surutun banxa Dan ban kulashi bane tayi tsaki a ranta toma miya dameni dashi, ta qara tame fuska sai ta qara masa kyau duk motsinta yana kallonta amma cikin tako danuna baki gabana, An kaiwa muhseen table daya a office din Eshraaat da duk wani Abu da yake buqata in short dai kayan office dinsu ne ya dauko dama yana hutune lokacin, Qamshin air freshener da turarukan da suka saka ya game ko ina a dakin ga sanyin Ac na tashi sai gurin ya masa dadi ya yana bada wani kalar qamshi daban ya ijiye kayan sa ya cire suwiut dinsa ya Dora saman hangar data sakale hijabin sallanta batace masa komaiba ya bude laptop ya kunna dama already MD ya bashi information na komai so aikin duk dadewar da zasuyi bazai kai musu kwana huduba, office ya dauki shiru bakajin komai sai qarar keyboards ana typing, chan muhseen cikin nuna isa ba tareda ya daqo kaiba yace,irin busy man dinnan yace please ( ) ta gane mi yake nufi sai ta basar ya qara maimaitawa tayi masa banxa, please taimakeni da cup daya na ruwa yana magana yana typing ta kalleshi ta zubar Dan an hadani aiki dakai bashi xaisa na xama baiwarkaba, ta shareshi na minti biyu sai kuma taga rashin dacewar haka sai ta miqe da sauri ta fita tana fita shima ya fita taje yaje ya siyo ruwan ya dawo ta tsaya sayen sweet sai basu haduba taso ta hadashi da pure water sai kuma taga xata xubarda kantane yanda MD ya siya mata mutunci gaban shi. Ta daure ta siyo mai paro ta dauko malt wa kanta ta dawo saida taxo sai taga ruwa gabanshi har yasha rabi ta kalleshi sai ta ijiye mai gabanshi yace oh sorry kiyi amfani dasu na Riga nasha, yana danna mouse din laptop yana kallon screen din laptop dinsa yace saidai ki bani malt din nasha duk da English yake mata maganar, da yake bataji dadin ruwan daya siyo da kanshi ba ba shawara ba komai har xata miqa masa sai taga Ashe ta fasa harta fara sha no bari na siyo maka wani wannan nayi amfani dashi, no ki bani kawai. a ranshi yayi murmushi yace Dan tayani budewa please, ai a bude take okay nagode duk maganar da yake baya kallonta idonsa yana kan laptop dinsa aranta tace xan kuwa ga qarshen iskanci saura kace na baka a baki ta ijye mishi ta juya xata xauna yace excuse me maaaa dam.! yanda ya fadi madam din ya wani rarrabesu ya mata dadi, sai taja ta tsaya yace one minute please yaci gaba da typing ya barta a tsaye saida yayi kusan 40 second sai ya dago ya dauki malt din ya kora yace wawooo mai sanyi kuwa..! yayi murmushi ya kalleta ido cikin ido yace matso kusa ki gani, ko no janyo seat dinki ba musu ta janyo kujerarta ta xauna Dan nesa dashi ya karkato laptop din xuwa gareta ya janyo kujeransa kusa da ita sosai ya fara nuna mata aikin da yayi Eshraaat mamaki ya kamata ganin yanda cikin duka awa bai wuce sama da ukuba ya kammala aikinda tayi sati daya tanayi, yana nuna mata yana mata bayanin yanda xata hadasu da Wanda tayi kunya duk ta isheta, wulaqanci data masa dazu Ashe ya wahala shi yasa ya nemi ruwa.!! Ya qare bata bayani duk da English ya dago ido ya kalleta, kin gane ko!? Tace eh na fahimta, yanda tayi maganar ya fahimci jikinta yayi sanyi da mamaki, Habawa ai duk mai hankali yaga aikin dole ya jinjina masa, batasan mutum 6 yasa sukayi aikinba shi Kawai Dan harhadawa yayiba, Ya kalleta inaga sai ki hada wannan da Wanda kikayi ki ijiye a USB drive dinki daga baya sai a qara dubawa ko? Tace eh nagode fa, ya kalleta irin ban ganeba tayi murmushi tace ba komai yaji dadin murmushin data masa ta wani narkar dashi a xaune, Inaga aikin yau is ok muna iya bari sai gobe ko!? No xanci gaba kana iya tafiya ta miqe tsaye da kujeranta ta dawo mazauninta nooo yace dama naji MD yace tun safe sai yamma kike tafiya kina buqatar Hutu ko!? Tayi murmushi amma bata kalleshi tace no ba matsala ai na saba, okay ya dauki suwt dinsa ya mata sallama ya fita...... Ranar farko kenan Ku biyoni muji ko muhseen zaici riba a wannan aikin da yakeyi.,.. [11:40PM, 8/18/2015] Auntie M.Jabo: UWA UWACE.!71---75 Na M.Jabo.. Yana fita gun MD ya wuce harda tintube Dan murna ya masa bayani MD yanata mamakin irin dadinda yaji,wane irin so yake yiwa Eshraaat haka Abu kamar hauka. sunyi sallama ya wuce gida, yana zuwa ya fadawa qannesa yanda akayi Habawa mamaki sukayi sosai yanda ya kame bai kwafsaba, ammafa ya burgesu dukansu sai jinjina masa suke, shi kuma yana wani daga kai yake alamar yayi abin kirkinnan muhseen kenannn. *************** Abin mamaki Eshraaat ta saki jiki da muhseen cikin kwana uku suna gudanarda aikin su cikin kwanciyar hankali da natsuwa tana bala'en respecting dinsa Dan ta yabawa hazaqarsa aikinda yakeyi kamar wani computer, a kwana ukunnan duk ya sayeta da hazaqarsa. Babban abinda ya jata gun nura kenan iliminsa, Dan bawai tana feeling sonsa bane just tana kwadayin iliminsane da kuma shaquwar da sukayi.. Yana typing wayarsa tayi qara ya dauka Ashe fake call ne ya saka. lol. Ya fara surutai.. No ustax na gaya maka ni banason mace gajera, suka hada ido da Eshraaat sai ya sake mata murmushi saida taji wani iri shima ya fahimci haka, ya tashi yaje baya ya tsaya daidai window dinta ta yanda yasan xataji komai, ya fara lissafa siffofin macen da yakeso Eshraaat dai Kamar tadan gane da ita yake sabida hatta yanda take tafiya saida ya fada wai mace mai irin wannan tafiyar yakeso, ya bata dariya kamar me, toshi baxai iya nemowa da kanshi ba!? Waima wannan guy din xsi tsaya sai an nemo masa mata duk haduwarsa tasan yanda mata suke Neman maxa da Kansu zasu kawo Kansu, Ya qare surutanshi ya qara saita wani fake call ya ijiye ya dawo ciki da gangan ya dauko xancen aure. Wallahi gida sun dameni da xancen aure kamar na tsufa kowai na tsufa ne!? Ya tambayeta ta Dan daure fuska no kasan haka iyaye suke Sunason Kawai suga jikansune.!! Ya murza biron hannunsa yace matanne sai a hankali ba aminci, Eshraaat ta wani dago ido da qarfi ta kalleshi mata fa kace!? Yace eh mata.! Uhummm.! Tace kadan daga cikin rashin adalcinku kenan ya zaro ido, da mukayi me? Ya bata dariya tayi dariya saida yaga fararen haqoranta, Da gyar ya daidaita kanshi karta ganeshi, nan ta fara xubamai rashin adalcin maxa, dukda bata fadi abin akan kanta ya faruba amma shi ya gane so ya qara tausaya mata matuqa yayi shiru tace ka gani ko ? Maza kune maciya amana na gaske, saidai ayita addu'a ta fada da murya mai sanyi, tana fadar haka idonta suka ciko da kwalla,.. Ranshi ya sosu matuqa ganin tana Neman kuka sai tayi sauri ta saka glss dinta da sauri shi kuma sai ya basar da xan cen amma dai nasan mijinki baya cikin wayannan jerin mazajen ko!? Ta juyo ta kalleshi ai ni banida aure yace Ayyah Allah ya kawo nagari, batace komaiba ya qara maimaitawa taqi cewa amin a tunanin ta duk maxa mutanen banxa ne, Saida tayi dabarar kawar da xancen dan kuka yake sakata, yar hirar da sukayi yasa suka kai 3 na yamma. Ta wuce gida cike da tunanin muhseen baxata kirashi da soba Dan tasan ba yanda xa'ayi xuciyata taso wani namiji, hakan yasa bata hana xuciyata aikata abinda takeson aikatawaba Wanda hakan xai iya xame mata kuskure nan gaba.! Amma bata ganeba. ************ Da safe ta fito xata gurin aiki tayi karo da iya, iya ta harareta itama ta rama, sai iya tasa kuka nan gaba dukana xakiyi ashirin ina kake tayi cikin gida da sauri tana kiran baba, kamin su fito tuni na gudu ai kuwa baba ya kirani a waya yace sai na dawo haka na dawo tsuru tsuru yasa na baiwa iya haquri, tanata harare harare ba halin ramawa na tashi xan wuce ta dauko xancen Dana tsana na kashe bakinta da cewa akwai wani da mukayi magana dashi xan kawo mikishi Ku gaisa iya kyakyawa dashi iya ta wanqale baki ta fara sokotonci, Kai amma dai Allah yayi miki albarka, walle hannaji dadi ganinan nayi kusan mutuwa babu Dan jika, wa'iya da wagga bagat talahwa. Lol ta samu ta gudu hannun iya taje office, dukda letting datayi sai bataga muhseen ba Wanda koda take zuwa yananan ya fara aiki, har guraren 12 baixoba gashi batada number shi sai taje gun MD ta karbo number shi Amma sai ta kasa kiranshi tayi savin kawai. Bari mu gani yana WhatsApp ai kuwa yanayi gashima online. Ta danna dp dinsa hoton wani rubutu an tubuta.... TO CHANGE YOUR LIFE YOU NEED TO CHANGE YOUR PRIORITIES.. Tayi jimm tana naxarin Dp dinsa. A status Kuma an rubuta forgot the pass and remember the lesson. Habawa garin qara danna dp basai ta danna call ba kamin kace me har yaje masa ya gani sai ya turo mata wannan "???" Ta fuske tayi banxa, ba halin ta kirashi saita share Kawai tayi abinda xata iya na aikin ta qara gaba, gobema baixoba shi kuwa gogan duk cikin aikinsa yakeyi waishi a dole anfara missing dinsa. amma ya damu matuqa, haka yake Tara qannensa yayi ta basu labarin Eshraaat, labarin duk maimaitawa ne Dan kullum daya dawo ya xauna labarinta xai fara fada sai sun gaji yanxu da baya zuwa kuwa duk tsohon labarine. Daya dauko sai suce munsan wannan brooo a dauko wani sabo, Eshraaat dai taji shirun yayi yawa Sai tama MD magana shi kuma MD magana daya yake mata tunda abokin aikinkine kirashi kiji lafiya.!? Ita kuwa Ta kasa kiransa, rana ta uku ma baixoba sai Kawai ta daure ta kira, ya dauka tana yin sallama ya geneta tuni ya natsu ya natsar da qannensa yasa speaker sunaji, sabida lokaci ana cikin tadinta ne sai ta kira. Sannunka, Dama naga kwana uku bakazo office ba shine nace ko lafiya!? Yayi murmushi qasaita ya kannewa qannensa ido ya daga babban yatsa, suma sukaa daga mai babban yatsa sukayi murmushi, da taji shiru ta qara cewa hello, gogan naka kuwa ya fuske yace sorry dawa nake magana please,!? qannensa suka saki baki suna mamaki, tace aaaay sorry please na manta Eshraaat ce.! Yace au maaaa dam kenan ya kike yanayi yana dagawa qannensa gira yana kanne ido su Kuma sunata yaba mishi da hannu, sun gaisa sosai da Eshraaat sannan yace, wasu ayyuka ne suka bijiromin a sai na dakatar da wannan aikin tunda naga mun kusa qarewa, tace okay ba matsala dama na kirane naji ko lafiya yace lafiya lau maaaaa dam. Tayi shiru OK sai anjima ko!? Yayi murmushi nagode sosai da kulawa batace komaiba ta kashe ya tashi yayi wani ihu yana rawa dama al'adar muhseen duk yaji dadi sosai sai yayi rawa. Wannan al'adarshice, Yayi sauri yayi savings number ta, bari mu gani ko tana WhatsApp ai kuwa tanayi yaga ma ta kirashi har sunyi magana ya qara yin rawa kunsan tun ranar taso ta kirani yi huuuuu huuuuu. Saida anti ta fito daga daki, suka kalleta sukaje dagudu gunta harshi suka mata bayani tayi murmushi kukan kullum xance daya Eshraaat.! Mtwssss kai auntie surukar taki Kuma kike yiwa tsaki !? tace surukata ko kuma surukar amaryar dadyn ku. Suka saka dariya dukansu, muhseen ya Sosa kai wayaga auntie da kishiya.! wallahi ko fada muka ga kunayi saidai muyi muku kida kuci kanku suka saka dariya gabaki dayansu har auntie.!!! Muje xuwa.. UWA UWACE.! 75--80 Eshraaat tana kashe wa tayi ajiyar numfashi, ta murguda baki. tace dama ban kirashi ba sai yanxu duk yabi ya rainani, wata xuciyat tace mata ke daga tambaya aikinku sai raini kema dai Eshraaat,!! tayi Dan murmushi da ta tuna yanda ya kira sunan ta da maaaaaa dam.!! Ya iya fadar sunan kamar me. hakadai taje office dinma baya mata dadi ta tattara tayi gida. ****** Yau muhseen ya fito aiki ko nace gun shirinsa, yana zuwa ya fara tsokanar Eshraaat.... Ashe dai aikina ya samu shiga har ana missing dina haka hadda kirana a waya.!! yana fada yana kallon fuskarta tayi dariya tace ai dole yanda kake aiki kamar wani computer ai dole na nemeka mu qarasa dan gaskiya kana qoqori, aikinka ya wuce tunanina.... yayi dariya, to kwana ukun muga aikinda kikayi, sai ta Sosa kai tayi yaqe, ai dama nima duk kwanakin banji dadiba so banyi aiki sosaiba. Ya kalleta eyyah..!!! mi yake damunki gashi kuwa baki rameba.! Ta qara yin yaqe ai idan ina ciwo bana ramewa yayi dariya sosai.. aranshi ji yake kamar ya fara samun shiga.! Saiya basar ya janyo seat dinsa yaje gunta, muga aikinda kikayi bayan bananan maaadam ta fara nuna mishi abinda tayi, shi kanshi yasan tayi qoqari sosai aranshi yake cewa idan nine ko cikin kwana biyar baxam kammala wannan aikinba. Yana murmushi ya dudduba ai kinyi qoqari sosai koni iya abinda xan iya yi kenan.! Haba banda xolaya mana.! Suka murmusa tare, ya qare dube dubensa ya koma gurin zaman shi, shiru chan yace mata idan mun kammala wannan project din naji MD yana cewa za'aje wani workshop na sati daya daga chan kuma za'ayi lunching din project dinku naga kamar Ku hudu aka baiwa aikin,? amma kuma Nayi mamaki da suka baki wannan aikin mai nauyi haka kema.!? Duk maganar da yake bai dago ya kalletaba amma dai zuciyanshi yana son ya kalli kyakyawar fuskar tata. Tace Eh wallahi nima Nayi mamaki, yace wataqil promotion xaki samu tayi Dan murmushi Wanda yake kashe masa ilahirin jikinsa, aranta tace Allah yasa.! ********** Abin mamaki yanda muhseen da Eshraaat suka saki jiki da juna Wanda nidai jabo xan iya cewa bazaisha wahala wajen samun kantaba idan da xai taya soyayyah shi zuwa gareta. Amma ba anan gixo ke saqar ba., Sun kammala hada project din da lokacinda aka bata,.... da Wanda sukayi tare duka sati biyu suka kammala komai MD kuwa kamar ba dashi aka hada bakiba sai yaba musu yakeyi muhseen ma ya qara yabonta gun MD da cewa tanada kokari kuma akwaita da ladabi taji dadin Kalmar ladabi da taji muhseen ya fada ta kuma rasa dalilin jin dadin. a ranar sukayi bankwana dashi akan sai xa'aje workshop din, dukda cewa ba'a gayyaceshiva. sannan zaizo yaga kyautar da za'a bata. shikam gani yake kamar haqarsa ta cimma ruwa cikin sauqi haka amma abin ba daga nan ba idan dai Eshraaat ce da maxa..... Har yakai bakin qofa sai ya dawo Yauwa Eshraaat Dan kiramin number ta bansan ina na ijiye wayan tawaba,! Kawai yanason yaga Sunan datasaka masa ne, ita kuwa batamayi saving number Shiba, OK ina xuwa tace dashi yanata leqe saida taje WhatsApp ta nemoshi sannan ta kira yace bakida ma number ta ko!?ya daure fuska!!! laaa kayi haquri xan yi saving yanxu yayi Dan yaqe sukayi sallama amma ranshi yayi zafi sosai.! Dama Rashin saving ne yasa baya ganin komai nata a WhatsApp dinta but yanxu da tayi saving yana ganin komai nata dp ta ya fara gani wani hoto a jikin hoton an rubuta I TRUST ON CIGARETTE MOR THAN. MAN BECAUSE I AM READY TO DAMAGE MY LUGS BUT NOT MY HEART..!!! Yayi ajiyar numfashi ya gangaro kan status shima ba dama lallai ta tsani maza ba kadan ba.! Eshraaat kenan!!!. Sama sama yana kiranta suna gaisawa kirkin da ya mata yasa take kulashi kuma da ganin yanayinsa, kamar ba ruwansa da mata ba irin muhseen dinda suka hadu a China bane, tunda har sukayi aiki tare bai mata wani xan cen shirme ba to bazai mataba... ******* ranar da sauran ma'aikatan suka qare hada project din su MD yace musu akwai workshop na sati daya da zasuyi a abuja so daga chan xa'ayi lunching akarramasu.... ******** A ABUJA WORKSHOP. Duka ma'aikatan changuai pharmacy sun hallara a abuja. Saidai oga muhseen bashi ba labarinsa.! Abin mamaki sai Eshraaat ta damu sabida taso ace yaxo gurin. Koda ba abin mamaki bane Dan yasha wahala ba kadan ba.... Suna shaqatawa yanda yakamata ba ruwan kowa da kowa an baiwa kowa dakinsa shi kadai kuma side din ma'aikata mata daban maxa daban. Kwana biyu Eshraaat taji shiru sai taje gun MD tace dazai gayyato muhseen ranarda xa'ayi lunching din project din tunda shine yayi wahalar amma MD yace saidai ta gayyatoshi da kanta... Ta rasa yanda xatayi kuma tanason yazo tayi yan shawarce shawarcenta sai kawai ta yanke shawarar kiransa tunda ba wani abin bane. Tana dauki tasan da ta kira zaice maaaaa dam ne Tayi murmushi tanajin dadin sunan sosai tace, zatace yaxo idan yanada tym koba komai yanxu sun saba dashi sosai.,. Ta kira ringing daya ya aka dauka saidai muhseen baya kusa sai kawai teema uwar kaudi ta dauki wayar, Eshraaat najin maganar mace sai kawai ta kashe wayar. Abin mamaki saita stinci kanta dajin haushi, Mtsssssw.!!! Tayi tsaki ta wurgar da wayar a gefe, ta tashi ta fita harabar gurin,duk ranta ya bace kuma batasan dalilin hakaba.ta sami gu ta xauna tana kallon sararin samaniya yanda sama tayi haske ga taurari sun cika sama ga wata ya cika complete yayi kyau, tayi murmushi batason takadaita har tayi tunanin abinda xaisa tayi tunani, ta fara tunani amma duk tunanin samarinta da abinda suka maka Sai ba Wanda yake sakata damuwa, tayi tayi amma batajin damuwa a ranta, ta ijiye akan my be Allah ne ya yaye mata damuwar...!! Lokaci daya xuciyanta ya tafi gun tunanin muhseen, ta fara akan murmushin sa, guy din ya iya murmushin tafiyarda xuciyar duk wani mutum, saita tsinci kanta tana murmushi itama, ta Dora hannu ta tallabe kumatunta tayi tagumi taci gaba da aikinta ta tariyo tafiyansa yanda yake tafiya gently, uwa uba ga iya dressing Hmmmmm...!! Eshraaat kardai an kamu bamu saniba,.!!! wannan tunanin haka. Haka tayi ta tunanin ta har guraren 11 na dare, chan ta farga wai mixaisa na xauna ina tunanin wannan guy din!? Miye alaqata dashi tayi wani wawan tsaki, Abu daya tayi imani dashi shine xuciyarta baxata taba kamuwa dason wani da namijiba sabida haka bata damuba. Duk ya bata min tym ta tashi ta ta wuce a hankali ta shige daki amma still zuciyanta tana tunanin muhseen har tana tafiya tana kwaikwayon yanda yake tafiya shima... ! Hmmmmm.!!! Ta shiga daki ta tarar da miss call dinsa har hudu biyu na mama, Tayi sauri ta Kira mama, sun gaisa ta tambaya lafiya lau komai tace komai normal tadan fita harabar gurin ne shi isa bata dauki wayar ba, mama kam hankalinta kwance Dan tasan Eshraaat bata shiri da maxa samm. Bare ayi wani Xance shiyasa ma ba musu ta amince ta tafi workshop din.... Bayan sun qare waya da mama ta kira muhseen, Ya dauka Hello maaaa dam ya kike!?. Maimakon ta bashi amsa Sai tace daxu na kira budurwar ka ta dauka naji tsoron kada taji haushi Sai na kashe, dama kanada budurwa bamu saniba.!? Yayi dariya, maaaa dam kenan, ita kanta batasan lokacinda ta antayo xancen ba, Sai kuma ta tuno a abinda tace Sai taji haushin kanta kawai saita kameee, Sister nace teeema ta dauki wayar ai, OK kawai tace masa kada yayi tunanin wani Abu. Dama xan tambaya ne idan xakazo workshop din kaga xa'ayi lunching din project din mu so yanada kyau kana gurin idan kanada lokaci amma. Yayi jeeem. Yana murna da jin dadi. Hello.... Sorry Eshraaat baku gayyacenibane da nazo nima gashi ma ina Hutu yanxu, to nidai na gayyaceka kazo, dan Allah, aranshi yace wai Eshraaat ce take masa magiya yaxo shi a tunanin sa duk ta kamune. Chan ya dawo hayyacinsa yace, okay maaaa dam an gama zanzo idan na shirya. yauwa sir! nagode, Sai munjika ya kashe wayar, tayi murmushi taji dadi xaixo gurin. Mujeee zuwa... [4:21PM, 9/15/2015] Auntie M.Jabo: UWA UWACE.! 81-- 83 Tana kashe wayar yayi wani ihuuu ji yake kamar yayi tsuntsuwa yaxo gurin,.. Da gudun sa yaje gun qannensa, suna ganin yanda ya shigo suka gane cewa akwai labari kuma na Eshraaat ne, suka fara sakin baki suna jiran suji details...!! Ya fara kunsan Allah wallahi ita ta kirani ta gayyaceni, ya riqe kunkumi yayi wata rawa da kunkumi yayi juyi basuba koni jabo ya bani dariya..!! Yayi tsaye a rude dashi yace Kuzo Ku xabar min kayan da xan saka idan munje! Fa'ixa tace da dai ka sayi sabbi da xaifi kyau.! No kamin naje kasuwa lokaci xai qurene.. aah wai yanxu xaka tafine?? ya Sosa kai, wallahi yanxu xan tafi, Eshraaat fa ta gayyaceni,!! Lallai ma brooo ai wannan sai ta rainaka wallahi., koya kuka gani, ta kalli yan uwanta?? no nasani mana, kawai inason na ganni a bujane sauran duk mai sauqine, kun gane?? sun rasa gane wane irin so yake yiwa Eshraaat, teema kam har ta fara Dan jin haushi yanda yake wani rawar kai komai Eshraaat Eshraaat.! Tadanyi tsaki ta tabe baki amma dai ka bari Monday kabi flight ka wuceko!? Ya wani danne qirji da qarfi kamar ance masa auntie ba lafiya, ya kada kai baxan iyaba teema.!! wallahi daxan iya bama xan tafiba sai ta qara kirana.!! yanayin maganarshi sai ya baiwa dukansu tausayi har teema maijin haushinsa. Sukayi jugun jugun dasu suna kallonsa. Haka dai suka tayashi ya shirya kayansa da zai yanki Eshraaat dasu kodo wasu ma sabbine ya siya wayanda xai riqa yaqarta lokacinda suna aiki tare da yake kayan da yawa bai saka su dukaba akwai sauran sababbi su ya hada ya tafi dasu. ********* Da yake Sunday ba flight a sokoto 2 abuja sai Kawai yahau motarsa sai Abuja.. Muhseen ya isa abuja amma kuma ya kasa qarasawa Dan gudun kada Eshraaat taga kamar yayi saurin xuwa ta rainashi aikinsa ya lalace... sai kawai yayiwa MD waya ya gaya mishi cewa shimafa yaxo MD yaji dadi aka bashi masauki amma yacewa MD kada a gayawa Eshraaat yaxo sai jibi xai bullo, Haka kuwa akayi dukda saida yayi nasarar ganin Eshraaat amma kuma sai ya boye ta yanda baxata ganshiba, ************ Allah sarki Eshraaat kuwa wani lokaci ta kasa bacci tanason ta kira muhseen amma kuma ta kasa kiransa tana tsoron ya rainata ko kuma yayi tunanin wani Abu daban...!! Ke Eshraaat, kina wahalda kanki da wannan tunanin, idan dai kan soyayyah ne ke kanki kinsan ba yanda xa'ayi kiso wani namiji so ki daina damuwa aikine ya hadaku kawai, duk xuciyarta take raya mata wannan xancen, kuma ta aminta da xancen xuciyarta 100% Dan yanda ta tsani maxa ba yanda xata qara soyayyah... Tana kwance tana yan saqe saqenta sai ta fito harabar gun tana kallon taurari yanda suka fito suka zagaye sama ga sama tayi wani haske mai ban sha'awa. Ta kalli wayarta batasan lokacinda ta dannawa muhseen kiraba yadauka ta rasa mi xatace masa ta fara kame kame. Emm Dana xance yaushe xakaxone? Bai fahimci ta rudeba sabida shima a rude yake yana hangota ta window daga baya. Yayi murmushi ko yanxu kikace naxo xanxo mana.! Tayi dariya harda shewa to kazo yanxu nan da minti biyu ko na qara maka biyu hudu kenan nan da minti hudu kazo ta fada tana dariya. Yace Niko ko nanda minti daya kikace naxo xanxo, tayi dariya hadda shewa, kana chin lokacinka fa, au na manta tuni ya fara saukowa daga kan steps ya nufo gunta, suna magana yace to kinga na kusa isowa idan naxo mi xaki bani?? Tayi dariya ita batasan yana gun ba, so tana kallon abin Wanda baxai taba yuwaba, duk abinda kakeso idan dai kaxo yanxu xan baka, yayi murmushi kinyi alqawari duk abinda nakeso xaki bani? Tace eh nayi alqawari kinsan muhimmancin alqawari kuwa Eshraaat!?? tace na sani sosai, kinsan rashin cika alqawari alamar munafukice? Tace duk na sani fadi Kawai xan baka idan dai kaxo yanxu tana fada tana dariya.. To kiyi rantsuwa akan idan naxo yanxu xaki bani abinda xan nema, tayi shiru Dan taji wani iri. Kinyi shiru no ai naga ba buqatar hakanne! Kayya da kinga aiki da cikawa dan kuwa xan baki mamaki chikin minti hudinda kika anbata xaki ganni. Tayi murmushi ai yanxu saura minti biyu yace eh a biyun ma nayarda tayi shiru.. Chan tace ni Eshraaat nnayi alqawari tsakanina da Allah idan har sir kaxo nan gurin chikin minti biyu xan maka duk abinda kakeso matuqar ba sabon Allah a ciki kuma baifi qarfinaba. Yayi murmushi hadi da hamdala Yace to idan naxo xaki bani Eshraaat na aura, ta kwashe da dariya tace Abu mai sauqi. Yace haka kikace tace eh haka nace, saura minti dayafa. Kazo yanxu xan baka Eshraaat ka aura shikenan ko!? Yace kinfa yi alqawari tace yeah nayi sir..... Saura 30scn fa.! Yace ganinan chikin giragixai ina tahowa yanxu xan Iso tayi dariya, harda kwantawa a qasa, yace to ganinan na kusa isowa tayi dariya nama qara maka one minute yayi dariya bana so, tunda an bani Eshraaat ai kin gama min komai. A hankali yake tafiya har saida yaxo daf da ita daga bayanta yace to na iso, tabbas taji maganar a waya kuma ta jita a fili. Amma bata gasgata ta filinba, sai tace to sannu da xuwa mijin Eshraaat. Ya kashe waya yace yauwa sannu. Tabbas a fili take jin maganar Dan kuwa ya kashe wayar, ta wani miqewa tsaye firgigit ta waigo D's qarfi muhseen ta gani tsaye yana mata murmushi wani qara ta saka ta na Neman hanyar guduwa..... Muje xuwa muji anya Eshraaat xata cika alqawatinda tayi kuwa.?? [11:11PM, 9/17/2015] Auntie M.Jabo: UWA UWACE. 84---86 Na Hauwa M. Jabo. Tana Neman guduwa muhseen ya riqo mata hannu ya hadata da qirjinsa ya matseta gam..... Maaaaa dam Eshraaat kuwa ta Riga ta gama rudewa da ganin sa Dan batasan yanda xa'ayi hakan ta xamo gaskiya ba cikin minti hudu mutumin sokoto yaxo abuja..! kuma tanada yaqini akan cewa ba mafarki takeyiba, ta juyo tajita a qirjinsa, ta qara ganinsa tuni ta runtse ido ta saki wata mahaukaciyar qara wacce ta janyo hankalin mutanen gurin gaba daya, aka fara saukowa ana leqowa amma ganin saurayi da budurwar ba wanda ya qaraso gunsu duk suka koma abinsu. Batasan lokacinda ta fara kukaba tana kuka tana Dan Allah kayi haquri, ita gani take aljanine tayi gamo dashi, muhseen ganin yanda ta rude har jikinta ya fara xafi sai ya sake mata hannu yana mamaki, da gudu ta qarasa ciki sai daki ta kulle ta jingina a qofar dakin tana maida numfashi daddaya. Ta runtse ido cike da tsoro, anya abinda ya faru gaskiya ne ko kuma mafarkine? Kar kuma yaxo ya sameta a dakin ita kadai. Da sauri ta bude ido ta bude qofar da qarfi tafito taje dakin yachansu itama Yar chinace har ta fara bacci ta gwangwasa mata ta bude ta shiga ta kasa bata labarin miya faru sai Kawai tace mata tayi bad dream ne taji tsoro sai taxo gunta. Yachansu tana magagin bacci tace ta kwanta, ta matsa mata ta xauna amma ta kasa bacci itakam yachansu taci gaba da baccinta.. Eshraaat gani take kamar mafarkine abinda ya faru ita bawai alqawarin bane abin tsoro zuwan muhseen ne yafi bata tsoro bata ma tunanin alqawarin da tayi Sam. Tana nan xaune a tsorace har xaxxavi ya fara kamata tayi ta maxa ta tashi ta leqa window amma bashi ba labarinsa yanxu take tuna ta wurgar da wayarta a gurin. Kai anya muhseen mutum ne.?? Daga ganin yanda yake aiki ma ba mutum bane yayi project chikin sati daya.! Da walakin hakadai tayita saqe saqenta a nan xaune har garin Allah ya waye mata.!!!! ********** Muhseen kuwa abin dariya ya bashi yanda ta rude lokaci daya.! Ga wani laushi da yaji a hannunta hadi da wani dimi mai dadi daga jikinta, ya lumshe ido ya cije gefen lenensa, yayi wani lallausan murmushi, ya dauki wayarta data wurgar da takalminta da sauran ruwanta ya wuce dakinsa yana dariya..!! Ya danna wayar ba pin ba komai ya shiga bincike. Ba abinda ya gani na bacin rai illla yanda ma mutane suke mata magana bata kulasu, ga wani maye da ya nace mata amma bai taba samun amsaba Yayi murmushi Eshraaat tawace insha Allah.!, jikinsa na rawa ya kira qannensa kaiii Ku hadu Ku duka a saka speaker kowa yaji, fa'ixa uwar gulma ta tattarosu, ya fara basu labarin abinda ya faru hadda alqawarin aure sun jinjinama muhseen, kai Ku tsaya kuji yaufa Eshraaat a hannuna wallahi, deeem sukayi dukansu, sai shima ya fuske oyaaa kuje kuyi bacci sauran labari sai gobe, haka shima yayi ta tunaninsa ya dibi hotunanta son ranshi harma idan ya tuna wai Eshraaat ce tace Sannu da xuwa angon Eshraaat, yayi wata dariya yana maimaitawa angon Eshraaat, har yayi bacci abinsa hadda mafarkin maaaaa dam dinsa. ****** Gari ya waye Eshraaat ta kasa fitowa waje sai tunani takeyi ta lallaba ta koma dakinta anan bacci yayi awon gaba da ita.... Muhseen kuwa yaje ya baiwa MD labarin abinda ya faru MD yayi dariya sosai kuma yana mamakin yanda muhseen yake smart haka da yanda yakeson Eshraaat.!! MD ya aika a kira Eshraaat dagyar ta tashi ta fito dukda zazzabinda ya lullubeta haka ta lallabo taxo. Tana zuwa kuma taga muhseen zaune yana mata murmushi har xata Ruga a guje MD ya kirata yana tambayan lafiya!!? ta kalli muhseen taga yana mata murmushi yace maaaa dam ya akayi dai naga xaki gudu!? Yanda yayi maganar sai ya mata kama da kamar lallai abin da ya faru Jiya bashida labari..... Sai ta wayance tace nothing sir. Yaushe kazo? Yace yaushe kika ganni? Tayi jeeeem sai kawai Tace yanxu na ganka! Ta fadi hakane Dan taji ko xaice Jiya dai.! Amma Sai taji akasin haka yace to yanxu naxo hope kuna lafiya? Lafiya na ganki a rude?? Tayi yaqen qarfin hali wallahi xaxxabine yake Neman kamani ina ganin kamar ma xan koma gidane.! Yanda ta rude lokaci daya yana bashi dariya amma kuma sai ya kame abinsa muhseen gentle guy ne. Haba maaaa dam ki gayyatoni sannan ke ki gudu ai saidai mu koma tare, bakima xaunaba ki xauna mana.! Ya fada yana nuna mata kujera.! Ta xauna MD ya miqa mata wayarta ga phone dinki da kika Yasar! Tayi murmushi ta kalli muhseen yanda ya kame, sai tayi murmushi ta karba tana Neman haryar tafiya. MD zaiyi magana muhseen ya dakatar dashi da hannu alamar ya barta ta tafi. Eshraaat sai ta fara tunanin abinda ya faru ba gaskiya bane kamar ma mafarki tayi ne. Tayi tsaki ta bude Jakarta ta nemo panadol tasha biyu ta kwanta nan ma bacci tayi sosai.... Tana bacci taji wayanta na qara ta dauka muhseen ne, jikinta yana rawa amma ta kasa dauka har ta tsinke ya qara kira na biyu sai taga kar yayi tunanin wani Abu Kawai ta dauki wayar. Jiki sanyaye ta dauka tace hello, murya a sanyaye, maaaa dam ya akayi naganki kamar bakiji dadin xuwanaba.!?? Karki manta kefa kika gayyaceni nan gurin amma kin ganni kina wani iri kamar kinga dodo.!!banji dadin yanda kikamin gaban MD ba.! Yayi shiru laaaa wallahi sir ba haka bane Kawai Kawai.!!! Em inajin zazzabine kuma daga bacci aka tayar dani. Kayi haquri Dan Allah. Haba sir ai kasan baxan maka hakaba.! Yayi murmushi OK shikenan akwai wani frnd dina dazai yi aure so ya gayyaceni lunch anjima please inajin kunyar tafiya ni kadai so nake ki rakani anjima.! tayi shiru idan dai halacci ne to muhseen ya mata itama ya ka mata ta masa koda sau dayane.! Ke ba'a yiwa maxa halacci wata xuciyar tace mata.!! kinajina kuwa!? Ohhh sorry sir kayi haquri banajin dadi yau baxan iya tafiyaba, Okay no matsala Allah ya qara sauqi tun kamin tace amin ya kashe wayarshi hakan ya nuna mata baiji dadiba sai Kawai ta dauki waya har xata kirashi sai kuma ta fasa ta ijiye wayarta. Guraren la'asar ta fito tadan sha iska, tana xaune tana tunanin abinda ya faru Jiya da dare, Wanda ta tabbata idonta biyuba mafarki bane, dago kanda xatayi taga rashin hankali, mi take gani muhseen tare da wata yarinya kyakyawa ce sosai gashi ta iya wanka. Suna tafe tare da muhseen sun jera kamar mata da miji.! Wani baqin ciki ya turnuqota ta rasa wane irin Abu takeji a ranta kamar ta fashe takeji idonta suka rufe tayi wajensu da saur kamar mahaukaciyaaaa......! Muje xuwa muji mixata musu! Www.hauwajabo.blogspot.com [8:47PM, 9/18/2015] Auntie M.Jabo: UWA UWACE.! 87--90 Na Hauwa M. Jabo. Amma kamin ta qarasa gunsu sun shiga office din MD, taja birki da qarfi ta tsaya, sai lokacin ta dawo hayyacinta, anya kuwa nice Eshraaat!!? Ko aljanu suka shafeni? Tayi shiru! To naje gurin su na musu mema!?tayi tsaki mai tsawo mi yake damuna ne? Itadai abinda kawai ta sani ba yanda xa'ayi taso wani da namiji a rayuwarta duk abinda tayi idan ta tuna haka sai kawai ta saki jikinta wautar Eshraaat kenan batasan so ba ruwansa da wannan ba baya shawara baya komai saidai ka ganka cikinsa ne. Ta dawo ta xauna ta kame sosai, amma natsuwarta tana tare dasu kawai gangar jikince anan xaune, tana kallo ya fito suka nufo gurinta har wata xuciyar tace ki tashi ki wuce kamin suxo sai kuma taga kamar bada kanta ne zatayi hakanan.!. Tun kamin su iso qamshinsu ya iso ta fara danna waya, muhseen ya mata sallama ta dago ta kaleshi, ya mata murmushi da ita kanta bata gane dalilin da yasa idan yayishi take jin wani iri, bata maida mai martaniba ta gaidashi chikin girmamawa kamar yanda ta saba, yace maaa dam xamu wuce lunch din sai mun dawo tace kaida wa kuma? Yace nida ammarah mana.! Ta dago kai tace okay ai ban kula da itaba,a dawo lafiya.,! ammarah ga Eshraaat wacce ta gayyaceni nan gurin koda na miki bayani, Eshraaat ga ammarah tari ya sarqe Eshraaat Dan tayi xaton xaice budurwarsace nan danan yawu suka sarqeta, waima to ko budurwarsa ce ina ruwanta? Tace sorry bangankiba sai yanxu. Sannu a dawo lafiya. Ta kalli fuskar muhseen yayi wani fresh dashi ya qara kyau.!!! Ammaah kuwa ta amsa a yangace, Suka wuce Tana cizon yatsa da miyasa bata bari suka tafi tareba wannan yarinyar ko matching basuyiba. Mtwsssss!! Taja tsaki mai qarfi, Wata xuciyar tace wai mi yake damunki Eshraaat? Tayi shiru ta numfasa nasan dai bani ba soyayyah sabida haka bawai sonsa nakeyiba.!! Ta lallaba ta shiga daki ta kira mama sun gaisa sosai taso ta bata labarin abin da ya faru da ita Jiya amma ta kasa fada mata, mama take cewa lafiya dai naji a jikina kamar wani Abu ya faru, Eshraaat tayi shiru wallahi Dan xaxxabine Kawai ya kamani Jiya kuma nasha magani naji sauqi , to Allah ya qara sauqi tace amin sun yi sallama ta shiga bayi tayi wanka ta fito tanason tayi kwalliya haka Kawai wacce baka taba ganin fusksr nan da powder wai itace takeson tayi kwalliya amma kuma batada kayan make up, hmmmmmm. Tayi murmushi kamar wata jabo mace ba kayan kwalliya.!. Lol. Ta xura jallabiya ta fesa turarenta style hadi da lacoste, ta fito tayi hanyar fita, xataje kasuwa ta siyo kayan make up ita kanta mamakin kanta takeyi wai itace xata sayen kayan make up. Ta fito tama MD magana ya bada mota akaita suna qoqarin fita saiga muhseen ya dawo amma shin kadaine wani faduwar gaba taji kamar Mara gaskiya, tayi yaqe sannu da dawowa.yace yauwa sannu Mara lafiya, naga za'aje yawo wacce tace batada lafiya, ashe dai nine ba'ason rakawa ko, tayi tsuru tsuru ta rasa bakin magana..!! Sorry sir Kawai tace mishi, yace to ina xuwa!? Kin gayyatoni kina wahaldani, ke baki bani abinciba, ke baki xauna munyi hiraba,ke baki sakar min fuskaba. tayi murmushi yi haquri, xanje take & go plaza ne, okay, to kixo na kaiki ko kin fison kina yawo da farin fata as driver dinki!? Abin ya bata dariya Dan Wanda xai kaita Dan China ne sai yanxu ma ta kula, tace aah habadai. Batason su tafi tare amma kuma Tana tsoron yaga kamar Tana masa wulaqancin koda bawai tsoro takeji namiji yace ta masa wulaqanci ba, Kawai shi Dan ta gayyatoshine. Amma ita gani take duk abinda ta yiwa namiji daidai ne. Okay mu tafi. Ta fito tacewa Wanda xai kaita ya wuce tashiga motar muhseen, sun fara tafiya amma jin shi take wani dodo dodo. Ba um ba uhum. Shi ya mata magana mi xakiyi a take & go? Xanyi siyayyah ne, ai na sani mi xaki siyo idan mun isa xaka gani, yasha jinin jikinsa da amsar da ta bashi, har yana xargin kansa kada dai ya fara wuce gurine kada ya bata aikinsa, ya tuna da alqawarin da ta mishi yayi murmushi yaci gaba da tafiya, sun isa gun ta shiga ya biyo bayanta, no sir kayi haquri ka Dan jirani mintina kadan please, shiru yayi har xaice no sai kuma yaga kada ya bata aikinsa ya Daga kafadar alamar ko oho dinnan. Tana shigewa ya janyo waya, Habawa ya danna kiran yan qannesa, ana ganin kiransa teema ta fara kuxo broo ya kira kuzo kuxo... sukayi circle aka saka speaker, ya fara xuba musu labari sunata ihu har saida auntie ta fito har xata musu magana ganin yanda ko wacce da daure sai kawai ta kada kai ta koma dakinta dama ta saba, ya naji kinyi shiru, auntie ce tazo yanxu sai ta fara mana wa'axi muhseen yasa dariya nidai Allah ya rabani da wa'axin auntie sai soyewa nakeyi abina.. Suka sa dariya haka sukayita hira muhseen Sam ya manta da maaaaa dam a shago, kuma ya kulle motar Dan kada taxo taji shi ai kuwa Eshraaat tazo tayita tsayuwa a jikin motar amma muhseen hankalinsa yana chan gun qannensa. Eshraaat ganin yanda yake kyalkyala dariya amota kuma ya kulle mota ya bala'een bata mata rai gani take kamar budurwar sane, idan ma itace miya dameni. Wani wawan tsaki taba ta wuce abinta. Sai hango Eshraaat yayi bakin titi tana taron taxi, da sauri ya kashe waya yaje gunta kamin ya isa ta shiga taxi ta barshi yana daga mata hannu. Ya kalli wayarshi yaga kusan 48 mnt yayi yana waya da qannensa yaja Dan tsaki ya tuqa motarshi yayi gaba, Ya isa gida cike da tunani har ya samo mafita, yayi murmushi ya cije gefen lebensa tabbas hakan ne kawai mafita.!! Eshraaat kuwa kamar ta fashe Dan haushi yanda taga yana kyalkyala dariya a waya Wanda bata taba tunanin ya iya wannan dariyar ba haushi ya isheta wata xuciyar tace ki daina damuwa Eshraaat miye hadinki dashi mixaisa kiji haushi??? Dan tsaki taja. Tunda ta dawo tayi waya da mama ta kashe wayar Dan kada muhseen ya nemeta sai da safee guraren 11 ta kunna wayar shima dan mamane. har yamma ba muhseen ba labarinsa sai kuma ta fara damuwa gashi gobe xa'ayi lunching din project dinsu, tuni ta kauda komai ta nemi muhseen kira na farko bai daukaba na biyu ya dauka muryansa kamar maijin bacci sun gaisa sama sama take tambaya yana ina yace yana sokoto wani jiri ne ya dibeta saida ta nemi gun xama,haba kai kuma xaka koma ba ko sallama kuma gobenefa If gobene & so??? Tayi shiru, sir kayi haquri Dan Allah, wallahi naxo inata magana kanachan kana soyayyarka kaga ai ba dadi na takuraka kuma nayi tsayuwa kusan 15 mnt duk baka qareba sai kawai na yanke shawarar bari na tafi idan ka qare sai kaxo tunda ba halin na kira kana chikin soyayyah. Eshraaat yanda ya fadi sunan taji wani duuuum ta kasa amsawa. Kina jina kuwa!? Inajinka sir.!! Ta bashi amsa a sanyaye ki saurari abinda xan fada miki wallahi summa tallahi...... Muje xuwa muji abinda xai fada mata. Www.hauwajabo.blogspot.com [11:19PM, 9/19/2015] Auntie M.Jabo: UWA UWACE.! 90--93 Na Hauwa M. Jabo Summa tallahi sai kuma yayi shiru.... Tace hello ! Ya amsa kayi shiru sir.. no share kawai Hmmm. Kawai tace masa tayi shiru, tanason tace ya fadi abinda yaso fada Sai kuma ta kasa, Ita kanta batasan lokacinda tace Dan Allah sir kayi haquri ba. Jin kawai tayi ta fada,wani haushi ya kamata, miyasa xata bashi haquri!? Koda nifa na gyayyaceshi bai dace ina masa wulaqanci ba, aikinmu bashida alaqa da soyayyata shegun da samarina Dan tsaki tayi. Mtwsssss, Ba komai Eshraaat ban tafiba naso na dawo Sai na gayawa mahaifiyata xan dawo sai tace an qare ne? nace no tace na bari Sai an kammala mana. wannan ya hanani komawa, wata dariya Eshraaat tayi mai sowa a hade da cewa Allah yayiwa mama albarka.! Muhseen yace Ni kumafa ya tsinemin ko?? tace no kaima ya maka sir. Nan dai suka Dan shirya kowa ya baiwa kowa haquri aka wuce gurin. ************* Da safee Eshraaat ta shirya chikin wasu kayan da idan na tsaya fadarsu xan bata lokaci ataqaice dai tayi kyau. Ta chaba uban ado Wanda rabonda tayi ado tun xamanin nura Dan iska matsiyaci.!! Ta fito dagwas da ita.. Taro Yayi taro amma ba muhseen ba labarinsa har an kusa kammalawa za'a basu gift dinsu taji shiru Sai ta kirashi take cewa ya vaixoba yace yana gurin daga baya, ta lallaba taje ta kawoshi gaba. Sun xauna guri daya kamar mata da miji. Sai sham gamshi yake yana tsare gida. Muhseen kenan.!!! **** Anfara raraba kyauta aka kira Eshraaat, taxo kamin ta karbi kyautar saida ta karbi speaker ta yabi muhseen sosai Wanda ita kanta batasan iya abinda ta fada akanshiba, sannan ta gabatar dashi amatsayin supervisor dinta a wannan aikin kowa ya jinjina musu ba kadan ba tana karbar kyautar ta miqa mishi aka riqa daukarsu photo. Abin sai Wanda ya gani. Bayan an watse Eshraaat tazo gun muhseen ta qara yin godiya shiko sai wani tsare gida yakeyi amma ta ciki na ciki Dan ji yake kamar a qara kwana ki.... An watse kowa ya koma gidansu Eshraaat ta koma gida cike da farin ciki da nasarar data samu mama murna har wuya babama haka amma ba wani promotion data sami an kawai karramasune tunda dama shirin hadda na oga muhseen. iya sarkin surutu tana ganin Eshraaat ta fara. Ashirin ina kika tahi, ? Walle har na mance dake,! Iya Manya... Oga muhseen kuwa ya koma gida cike da baqin chikin rabuwa da Eshraaat dinsa. Dukda haka [10:50PM, 9/19/2015] Auntie M.Jabo: Saida ya suburbudo musu labarin duk abinda ya faru, sunata kwasar dariya, Kunsan abinda yafi bani haushi, gani nake har yanxu ban shiga rantaba, Kunsan fa yanxu sai a hankali, kuma ni love married nakeso, hakadai suka gaji da Xance daya suka gudu daddaya suka barshi Dan ko kwana xa'ayi a hakan baxai rasa abin fada akan Eshraaat ba. ************** Muhseen yayi wanka ya sami shadda mai lafiya ya saka yaji turere mai sanyin qamshi bai wuce ko inaba sai office din babansu Eshraaat. Ya gabatar da kansa da iyayensa da gurin aikinsa sannan yace yanason a masa ixini ya fara zuwa gurin Eshraaat tadi, Baba yaji dadi matuqa ganin cewa Eshraaat tayi fatali da duk wani Abu daya shafi namiji, baba ya masa fatan alkhairi da fatan nasara. sunyi musanyar number da baba. Ya wuce gida ya tattara qannensa ya fada musu yanda yayi da baban Eshraaat sukam mamakin yanda yayansu ya xama smart lokaci daya sukeyi. sun xama yan kallo na dariya su dara na jimami su tayashi jimami. ******** Muhseen tunda suka dawo kusan sati daya bai nemi Eshraaat ba ita kam ta kira sau daya tamai bangajiya dukda tana missing dinsa amma ta ijiye akan sabone kawai sukayi.. an kawo hotunan su taga yanda sukayi kyau da muhseen kamar mata da miji tayita kallon hoton qarshe tasa akayo mata frame babba Wanda ake miqamata kyauta ta miqawa muhseen da Wanda suke zaune itada muhseen da MD guri daya hotunan sunyi kyau sosai ta maqala a palonsu. **** Oga muhseen ya shirya bai dire ko ina ba sai gidansu maaaa dam dinsa yayiwa iya siyayyah gunta ya fara zuwa ta cikashi da surutu dagyar ya samu ya rabu ita, amma ita ta rakashi har palon su Eshraaat. [11:06PM, 9/19/2015] Auntie M.Jabo: Hotonsu daya gani ya burgeshi matuqa sai ya qara ganin dacewar da sukayi da juna, iya ta kira mama, sun gaisa da mama ya fada mata yayi magana da baba akan yana neman Eshraaat aure xai riqa zuwa suna tadi mama taji dadi bana wasaba Dan Eshraaat ta gaya mata taimakon da ya mata, amma batace akwai wata alaqa ba dukda mama ta fahimci hakan amma sai ta basar. Da kanta Ta kaishi dakin baqi tace xata kira mai Eshraaat din, da yake yasan Sunday ba aiki shi yasa yaxo Sunday din. Mama ta leqa dakin Eshraaat ta daure fuska tace kije dakin baqi kinyi baqo kuma kikai masa ruwa da lemu.! Eshraaat mutuwar xaune tayi ganin yanda mama ta daure fuska Dan an saba zuwa gurinta taqi xuwa ganin mama ta daure fuska yasa ta tashi ta xiri silifas dinta ta wuce kitchen ta dauko ruwa da lemu ta biyo hanya taji qamshin turaren muhseen sai tayi murmushi ta kalli hotonsu tace sir sarkin daure fuska, ita kanta batasan dalilin da yasa take jin dadi duk ta tuna dashiba.!! Tana shiga dakin baqi taga muhseen xaune ya daura qafa daya akan daya yana karanta jarida,mamaki ya isheta ta saki fuska da sauri laaaa sir Kaine a gidanmu. ?? Ya dago kai fuska ba yavo ba fallasa ya mata Dan murmushin gefen baki kadan, yace to kinqi nemana Dan cika alqawari da kikayi ba dole na nemekiba. Bataji abinda yace sosaiba ta xuba masa ruwa ta xauna ta gaisheshi cikin girmamawa Hmmmmm..!!!. Muhseen fa ya sayi mutunci gurin Eshraaat ba kadan ba. Sun gama gaisawa yake cewa dama naxo ne akan alqawarin da aka mini Dan yakamata ace nasan ta inda xan soma ginin nawa ta yanda xanji dadin xama chikin gida na.... ta dago kai ta kalleshi fuskarta a sake tace sir ban gane hausar bafa...ya gyara xama sosai yace Ranar talata 20/5/20... Qarfe 10:14PM. kin mini alqawarin kanki matuqar na kawo kaina chikin lokacinda kika buqata kuma na kawo kaina daidai lokacin da kika buqata xaki iya tuna wa????.... Xunbur Eshraaat ta miqe ta dafe qirji.... Muje xuwa.... Www.hauwajabo.blogspot.com [10:44PM, 9/21/2015] Auntie M.Jabo: UWA UWACE.,! 94--96 Na Hauwa M. Jabo Ta dafe qirji da wani zazzaro, ganin tun lokacin bai mata xancen ba ta dauka mafarkine tayi, dukda tanada yaqini akan hakan ta faru da gaske. Muhseen kuwa ya kame sosai shima qirjinsa sai harbawa yakeyi yana tsoron ta masa yanda take wa sauran amma kuma sai ya dake. Ya kalleta yanayinta ya bashi tausayi da kuma rudewar da tayi lokaci daya, Maaaa dam yadai yadan saki fuska firgigit tayi daga tunanin da ta tafi ta kalleshi kallo mai cike da maganganu. Tace sir wallahi wasa nakeyi. Kaga..... Ya dakatar da ita da hannu, ki fahimci wani Abu daya bawai nace wani Abu bane alqawarin da kika min na cewa xaki aurar min Eshraaat shine naxo naji yanda auren namu xai kasance, Kalmar aure da taji ya fada ta qara rudata matuqa amma sai ta dake, Idan kuma xa'a saba alqawarin ne sai muji, tayi shiru chan taga shiru baxai tsiratar da itaba. Ta dago kai Sir gaskiya baxan iya cika alqawarin da nayiba sabida da wasa nayishi.! Idon muhseen suka kada sukayi jaaaa. Haka dai sukayi tayi amma Eshraaat taqi amin ta dole ita wasa takeyi.!! Kaji wasa. Muhseen ko ruwa ya kasa sha, yace xan tafi xan dawo ranar talata ki dawo aiki da wuri daidai nan kin qara shawara..! Ya kanne mata Ido ya fita abin shi, kasa motsi tayi tayi mutuwar xaune. Da qyar ta samu ta koma dakinta. Muhseen ya isa gida koda yaje su auntie da daddy da qannensa duk ana xaune a Palo ana hira yana shigowa fazee ta taba Nusaiba da hannu kalli broo da gani ba nasara.!!, An fita da murna an dawo murtuqe sukayi shiru abinsu. teeema kuwa dariya ta saka masa. ya daure fuska ke ina wasa dake!?? Wallahi yanxu sai na kakkaryaki wawuya kawai.! Daddy kam mamaki yake Dan bai taba ganin muhseen ko fada ya musuba amma yau Harda xancen duka!! ya wurgar da wayar sa ya xauna auntie ma dariya tayi hadda hawaye, Wai miye haka auntie?? Gaskiya ki daina mini haka banaso!! Tace saidai a babbalani amma sai nayi dariya, auntie tace ya surukar tawa ka Isar da saqon gaisuwata ya shareta, yaci gaba da daure fuskarshi. daddy kam baisan dawar garinba sai kallonsu yake muhseen ya miqe xai fita daddy ya kirashi xonan magajin daddy, yace ma auntie da daddy ya rasu komai xai shigo hannunsa sai yanda yayi da ita, shine daddy yake ce mishi magajin daddy.. ya wani yi lau kamar xai fadi Ido sun cika da kwalla sunyi jaaa sosai yace mi yake faruwa, magaji. yayi shiru nan dai auntie ta baiwa daddy labari A2Z. Daddy yayi dariya son ranshi ba halin muhseen ya masa magana to kai magajin daddy, ai wannan yarinya sai kayi da gaske dukda kayi qoqari amma sai ka qara dagewa ko kuma kanason muje mu yiwa iyayenta maganane? No daddy ni love marriage nakeso!! Gaba daya aka saka dariya har qannesa ya kuwa hararesu suka fuske abin su. Tunda love marriage kakeso sai aci gaba da yan dubarori har a samu love din kamai akai ga marrige din. idan dubarorin sun qare sai a nemomu wata qaila akwai taimakon da xamu bayar. Muhseen ya wani jijjaga jiki kamar wani qaramin yaro daddy please a fara gyara min gidan nan na sama road a saka AC ko ina Dan Eshraaat tanada jin zafi, wayyo Allah dariya kowa ya saka hadda sarqewa su daddy Dan dariya... wato tanada jin zafi...,!! ai kuwa ga xafinnnan tana baka. Haka dai akayi ta xolayar muhseen har shima ya saki ranshi, ya basu labarin yanda sukayi. Daddy dai yace ya rage daure fuska, mata saida rarrashi yace Allah ko daddy shine auntie baki gaya min ba. Tace an nemi shawarata bare wallahi na gane bakyason Eshraaat, sai munsa daddy ya miki kishiya wallahi tace yanxu dai kai kaji ta Yar yarinya ka duk kabi ka rude akan mace Abu daya xaka mata wallahi sai ta nemeka da kanka. Ya wani juyo habadai auntie.!! minene?? Tace aah nida banasonta.! Haba auntie wallahi nasan kinfi kowa sonta. Dan Allah ki gayamin auntie miqewa tayi tabi hanya ka bari sai an mini kishiya sai na gaya maka..... [11:11PM, 9/21/2015] Auntie M.Jabo: UWA UWACE 97--99 [10:54PM, 9/21/2015] Auntie M.Jabo: Habawa wane mutum.!! ai wallahi ko daddy yace zaiyi amarya a gidannan sai taci ubanta, auntie ta juyo ta kalleshi tayi murmushi ta haye abinta ya rasa yanda zaiyi yabita daki amma ta korashi wai bacci takeji. *****" Eshraaat kuwa bayan ta koma daki mama ta biyo ta fuska a daure ya kukayi da shi? Tayi mar mar da Ido ta kasa magana mama ta gane cewa tayi halinta nan tashiga yi mata fada har Eshraaat ta fara kuka sannan ta dawo wa'azi da rarrashi. Qarshe tace xata amince dashi amma kuma biyayyah ce xatayi ta aureshi, mama ta kira sunanta ta dago kai tace tsakanin ki da Allah bakya sonsa!??. Shiru tayi Dan ta kasa gane mi takeji akan muhseen ita gani take duk ba so bane Dan ta daina son duk wani namiji a rayuwarta. Ta kalli mama tace wallahi mama nima ban saniba ko ina sonsa mama tace to kina sonsa.! Ni na gaya miki kina sonsa, Ta yarda da maganar mama Dan mama tana gane komai nata tayi shiru sunyi hira da mama daga qarshe ta tafi ta barta ai ranar batayi bacci ba Dan tunani, Amma still taqi yarda da cewa tanason sane.,! Mama tama baba magana kuma duk sun amince da muhseen, ********* Ranar talata tun qarfe 2. Ta dawo gida ita kanta batasan dalilin da yasa tabi umurninsa ba ta dawo da wuriva sai kawai ta ijiye akan biyayyah takeyi.! Hmmmm nan kuma ta fake wai biyayyah. Muhseen kuwa qarfe 4 yana Gidan gun iya suna tattaunawa ta cika shi da surutu. Sannan ya qaraso ciki sun gaisa da mama ya wuce dakin baqi Eshraaat tazo suka gaisa sai ta mishi bala'en kyau. Ya kalleta yace my maaaadam ya akayi kin mini kyau sosai.! Murmushi kawai tayi dukda taji dadi har chikin ranta na yabonta da yayi. Yace kin wani xauna nesa dani ki dawo nan mana ya nuna mata kujerar kusa dashi tanason ta tashi amma kamar an dasata a gurin.!! Sai kawai muhseen ya taso yaxo kujerar kusa da ita ya xauna. Ta duqar da kanta qasa tana kallon hannunta. My maaaaa dam kinyi shiru ko har yanxu kina akan bakarki ta qin cika alqawari.?? Yaga shirun yayi yawa ya taso yaxo gaban ta ya tsuguna ya fara rogonta akan tadaina tunanin baya. lallai bawai duk maxa ne sukeda hali iri dayaba idan wani ya cuceka bashi xaisa wanima ya cucekaba.. Yayi tayi har saida ta fara gwalla amma bai ganiva shima idonsa sun rikide sun xama jaaa..ya dago kanta ki kalleni Eshraaat wallahi tun kamin muyi aiki tare nake sonki. Na Dade ina jinyar son ki a raina na rasa yanda xanyine Eshraaat. [9:02PM, 9/21/2015] Auntie M.Jabo: Ki tausayawa rayuwa wallahi ina chikin tsananin tashin hankali da rudu Eshraaat,! banason na rasaki sai hawaye suka qanqaro a idonsa, ta kalleshi duk chikin samarinta ba Wanda ya taba mata kuka sai muhseen. Ta rasa inda xata saka kanta hawaye kuwa sai Dada qanqaro masa sukeyi gashi tsugune gabanta yana roqonta, muhseen din da take kallo mai girman kai da jiji dakai yau shine tsugune gabanta, Lallai, ta rasa mi xatace masa, sai ya dago Ido suka riqa kallon juna kamar an kafe idonta ta kasa janyewa shima hak.. Ita tayi qarfin hali ta kauce tace masa to ka xauna mana! Baxan xaunaba har sai kin amince dani wallahi inasonki ba kadanba ki tausaya min mana!. Tace naji kuma xanyi biyayyah. Ban gane biyayyah ba. Xanyi biyayyah ga iyayena Na aureka ya mata wani kallo ya goge guntun hawayenda suka maqale masa, idan dai biyayyah xakiyi ki aureni Eshraaat wallahi banaso. Auren soyayyah nakeson muyi dake kinji!. Hmmm. Kawai tace. Maaaaa dam ki amince dani mana!. Inasonki ba kadan ba. Murmushi kawai tayi sai nayi shawara sir..,! ki daina kirana da sir kice dear mana maganar dariya ta bata sosai wai dear aranta tace ni nacewa namiji dear wata qil sai a aljanna.!! Na xama abin dariya ko? Ka bani lokaci sir. OK Na baki. Amma anjima xan kiraki kinji? sai naji abinda kika yanke.!. ****** Haka maaaadam ta riqa yawo da hankalinsa kusan wata daya ba wani bayani. Ashe shi kuma daddy yaje ta bayan fage yasamu baban Eshraaat sunyi magana kuma an baiwa muhseen auren Eshraaat amma muhseen da Eshraaat din ba Wanda ya sani cikinsu. Ance a bari aga gudun ruwansu idan Eshraaat din taqi amin ta sai kawai a daura auren Dan baba yayiwa daddy bayanin komai hadda tabin hankalinda ta samu ta sanadiyar maza.!! Kuma ya gaya mishi lallai mahaifiyar Eshraaat ta tabbatar masa da cewa tanason muhseen kawai tsoro takeji .... Muhseen kuwa kullum sai Dada liqewa yakeyi dukda alamu sun nuna cewa tana sonsa amma taqi furtawa saidai takance masa xatayi biyayyah..! Ita kanta tasan ta kasa gane yanayinta tanajinsa aranta matuqa amma taqi yarda da cewa sonsa takeyi dukda cewa mama ta gaya mata tanason. Wani lokaci takan kashe awa biyu ko uku tana tunanin muhseen amma bata yarda so bane saidai kawai mutuncin da ya mata... Eshraaat kenan.!! ******* Muhseen bawai ya gaji bane kawai yana tunanin hanyar da xai sami damar Eshraaat Abu Na farko shine ya daina kiranta a waya har Na kwana biyu duk tabi ta damu dama ance idan yayi kwana uku bai kiraba kuma bata kiraba to lallai batasonsa ya haqura kawai. Ai kuwa rana ta biyu sai ga kiran maaaaa dam. Sir lafiya 2dayz yayi murmushi wallahi banida lafiya ne. Ya kike? Lafiya lau mi yake damunka!? sai ya fara tarin qarya mura da xaxxabi da ciwon jiki da ciwon kai. Eyyah Allah ya qara sauqi ban sanibane sir. Yanxu da kika sani basai kixo dubiyaba murmushi kawai tayi Dan ko yana mutuwa ba xataje. dubashiba, Dan tsoron abinda zaije ya dawo. Allah ya qara sauqi yace amin amma maaaaa dam bakiyi missing dinaba kuwa!? Murmushi kawai tayi ta kashe wayanta ya kirata ta dauka mijinki yana magana kina kashe waya ko haka xaki riqa mini idan munyi aure? [11:00PM, 9/21/2015] Auntie M.Jabo: Nan ma saida ta dara sannu mijin Eshraaat. Yayi dariya koda kuwa Eshraaat taqi nasan xuciyar Eshraaat tana tare da muhseen.!! Shiru tayi Dan kuwa hakane xuciyar ta Na danfare da tunanin sa itace kawai taqi amincewa.!! Muhseen kam soyayyah yakewa Eshraaat koda kuwa bata bashi amsaba tayi murmushi ko tayi dariya yanajin dadi.! ********** Muhseen ya warke daga ciwon qarya yaje gidansu Eshraaat, dama naxone akan yanda bikin mu xai kasance!!!. Inaga xakuje da qannena kasuwa Ku siyo kayan lefe Dan banason shiga kasuwa yan mata su riqa kallona. Ya kanne Mata ido mamaki da dariya takeyi hadda kwalla wajen dariya. Kai kam sir kamar bakaiba wallahi sau da yawa mamaki kake bani idan kana wani abin.! Yace kuma kina qara sona ko? Tace sosaima kuwa.! Wani sanyi yaji a ransa Wanda saida farin ciki sa ya bayyana a fili ta ganshi. Yaushe xasuxo ? Duk lokacinda kaga ya dace yayi xunbur ya miqe da gaske kikeyi Eshraaat.? Tace eh mana ai Na gaya maka biyayyah nakeyi no ashirin soyayyah fa mukeyi ki ijiye biyayyah gefe... Ta daure fuska waye ashirin!? Yace mai maaaa dam mana! Share xancen ashirin Eshraaat ko iya da take ce miki ashirin saina xubar da haqoran yanxu dai saurara. love marriage xamuyi kinji.!! kallonsa kawai tayi yanda yake wawantar da kansa gabanta yana burgeta ba kadan ba.! Tace naji OK yanxu ki riqa min soyayyah kinji !? Ta kalleshi tayi murmushi sir kenan.. dear kenan xakice. Murmushi kawai tayi komai nashi har chikin xuciyarta yake burgeta. Intaqaita muku dai muhseen ya samu nasara samun shiga gurin Eshraaat dukda bata nuna mai a fili amma ya fahimci tana sonsa kawai tana qoqarin boyewane. *******. An saka ranar daurin auren Eshraaat da muhseen komai yana tafiya yanda ya dace su fa'ixa dasu teema sai murna ake xa'asha bikin babban Yaya, sai lokacin Eshraaat ta gane su fa'ixa lokacinda suka hadu da xuwan da sukayi gidansu amma taqi kulata. auntie ma haka sai murna takeyi amma takance ta tausayawa Eshraaat da xata auri muhseen, muhseen kuwa sai yace ko xakije kice kada ta aurenine dama kin tsaneni sai munsa an miki kishiya wallahi. Xancen kenan sai an mata kishiya, hajiya da iya ma murna ba kama hannun yaro.... ******** An daura aure chikin nasara muhseen da Eshraaat an kai amarya dakin mijinta saidai kuma Eshraaat ba xata iya baiwa muhseen kanta ba Dan gani take kamar yatsan da ta saka zai sa muhseen yayi mummunan tunani akanta. Muje xuwa...... [11:12PM, 9/21/2015] Auntie M.Jabo: UWA UWACE.! 100.. Na Hauwa M jabo. END...... Oga muhseen ana murna xa'a kwashi gara amma amarya taqi aminta yayi rarrashin Duniya amma taqi yarda har ya gaji ya barta Dan baxai mata da qarfiba.! Ta saki jiki dashi sosai tunda har an daura aure amma kuma taqi yarda dashi. Bayan sati daya su teema suka kawo xiyara Habawa suka hau hayaniya dagasu har angon tun tana daurewa har abin ya fara bata haushi wannan hayaniya sai kace Gidan haya.!! Batasan haka sukeba, Abinda yafi bata mamaki yanda muhseen ya xauna tsakiyarsu kamar wani Dan daudu yana ihu suna tafawa, itakam wane irin miji ta aura. ta tashi ta kunna Qur'ani tuni suka natsu sai lokacin muhseen ya tuna da maaaadam dinsa yaga yanda ya shige tsakiyar mata ya tashi ya janyota jikinsa ya xaunar da ita gefensa yace ayi labari dake kema kin shigo chikin mu yanxu dole ki saki jiki.!; Tayi murmushi sai kallonsu takeyi. Sunci sunsha sun qoshi sun tafi Gidan su. A ranar dai muhseen yayi nasarar aikata sunnar ma'aiki Wanda Sam ba inda ya gane wani Abu... Eshraaat kuwa sai tsoro takeji kada ya gane Amma bataga wani chanjiba daga fuskar mijin nataba..... ******* Xama na jin dadi da kwanciyar hankali sukeyi itada muhseen dinta Wanda take kira da baby na. Wai Eshraaat ke cewa namiji baby. Duniya juyi juyi. Baby kuwa Har yayi nasarar antaya mata ciki. chikin qoshin lafiya ta suntulo yaronta namiji kyakyawa dashi aka saka masa suna Muhammad. Rayuwa mai dadi sun haifi yayansu hudu..... Muhseen ya bata labarin yanda akayi project tayita mamaki xamansa smart haka da sauran abubuwan da yayi Dan duk ya sameta qarshe gashi Allah ya mallaka masa ita hadda yaransu hudu...... **** Bayan shekara goma Eshraaat ta dawo daga xaria gashi sunyi dare suka hadu da wata yarinya tasha giya kuma an mata fyade koda ta duba taga Yar nurace Fatima Allah ya mayar haka lallai Allah baya xalunci. Ko haka Allah ya bar nura ya isheshi baqin ciki..... Eshraaat kuma ta gane cewa lallai maxa ba duk suka xama dayaba dan wani ya maka ba daidai ba bashi xaisa kace duk Maxa haka sukeba ko kaqi yarda dasu yanxu ga muhseen dinta nan soda qaunar juna kullum Dada qaruwa sukeyi ita dashi,... Allah ya hadamu da masoyan mu na haqiqa amin. TAMMAT BI HAMDILLAH. Godiya ta tabbata ga Allah daya bani ikon kammala wannan littafi Ina Dada baiwa masu karatu haquri na tsaikon littafi da aka samu Wanda sansdiyar tafiyata Hutu Nigeria ya samu tangarda ga kuma azumi nagode masoyana masu bibiyar littafaina mussamman Kubra katsina Asiya ladan Hafsa shatima Ameerah abj Ruqayyah Muhammad Sa'adatu Yusuf babba. Da sauran wayanda ban ambaci sunankuba. Allah ya bar xumunci. Love u all my fans Ban amince idan mutum zaiyi posting din book dina ya chanxamun shiba ko ya cire sunanaba.. Sai mun hadu a littafi na gaba mai suna..... HAKA SOYAYYAH TAKE!? Tatu Yar gidan Muhammad Jabo take muku fatan alkhairi. Na sadaukar da wannan littafi ga Yar uwata Rabin jikina Rukayya Muhammad. Mrs Abubukar Basasa..... adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *