Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Wednesday, March 22, 2017

AYSHA! COMPLETE

adsense here

[1/6, 3:24 PM] Kausar Luv💞: [2/21, 3:29 PM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHA🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~1~} Tsugunne take akan kafafunta, fuskarta sharkaf da hawaye, "Mum pls dan Allah kiyi hkuri wlh bazan sake ba, wnn ya zama last warning da zaki bani I promise bazan qara ba" Mum dake zaune ta tashi tsaye ta juya baya ta hade hannayenta 2 a guri daya "Gskya Aysha ngaji da wnn halin naki wnn ya zama na karshe da zan maki magana akai" Aysha ta nisa ta tashi tsaye da Sauri da rungume Mum, Aysha dake sanye da atamafa pink n wyt, dunkin riga da zane ne, rigar irin half gown din nan ce, a tsakiyan rigan anyi mata kwalliya kuma da zip a jiki, aysha data kasance kyakyawar yarinyar son kowa kin wnda ya rasah shekarunta bazasu wuce 19 bah. Mum tai Murmushi ta dafa kafadan Aysha "Kinga dad dinki ya kusa dawowa yi sauri ki hada masa kayan abuncinsa. Aysha tai daria ta kyafta ido "Dats my dad" ta fice daga parlourn zuwa kitchen dinsu dake cikin dakin, ta fara hada girki, misalin 7pm. Karar wayanta ne ya katse mata aikin da takeyi a hnkli ta dauka ganin bakuwar number yasa ayshan sallama a hnkli"Assalamu alaikum" daga chan cikin wayar aka amsa mata da "Amin alaiki salam Aysha Muhammad shazali" ido ta zaro jin an ambaci cikakken sunanta a cikin murya mai dadin sauraro" lamo tai ta qara wayan a kunneta aka cigaba da cewa "Sannunki da kokari Aysha Allah y baki aljanna" aysha ta amsa da "amin ngd" chan aka kashe wayar. Mamaki ya cika mata zuciya gabadayah wnn muryar tai mata dadi, amma ko waye shi yasani tunda baya son y bainar mata da kanshi" kawea ta cigaba da hada kayan girkinta har ta kammala ta jira kan dinning ta zarce dakinta... [2/21, 3:30 PM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHA🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~2~} Tana isa ta fara cire kayanta tana zumburar baki, "Ni nagaji kai wnn rayuwa hka" gama cire kayan tai ta dau towel ta daura ta shiga toilet Wanka ta shiga ta daura ta fitoh ta fara shafah, mai ne Cocoa butter ta shafa, tana gamawa ta dau turare ta feahie jikinta duka, ta cigaba da make up dinta, simple make up tai, ta saka rigah da skit dinta green din skit mai rabaja2 sai farar riga hannunta iya guiwar hannunta an rubuta Smile da green din rubutu, sai dan kwallin data daura na karan miski, shima green, loca ta bude ta dau yan kunnetah ta saka suma green irin fashion din nan masu tsayi, a hnkli ta tashi tsaye ta dubie kanta a cikin madubi "Kai Masha'allah Allah ngdmaka da hallittan dakamin, haqiqa kaine uabngijina babu wni abun bauta face kai" a hnkli ta matsa ta nupie inda takalminta suke ta dauke wasu masu green and wyt ta saka, ta komah gurin madubinga ta qara shafa turaren UOD 24hours da pink lady sai kamshie ya turaree dakin. Yar madara!!! Murmushi tai jin ana kiranta da "Yar madara yasah ta waigo dan tasan ba kowa ke kiranta da wnn sunan ba illai qawanta humaira, da sauri ta rungume kawanta mai suna Humaira. Humaira Murmushi kawea take "Kinyi kyau Ayshata" aysha tai murmushi tace "Qawata humaira kenan" zaune sukayi a dakin sai fira ta barke a tskaninsu. Har sukayi kusan 30m suna firah, tukkuna suka fitoh daga dakin xuwa parlour, Dad Aysha ta gane zaune akan dining yana kallon food flask din dake gabanshi Murmushi aysha ta riqe hannun Humaira "Ina zuwa" Da shagwaba ta isa gun dad, a hnkli tace "Daddyna ka dawo"? Murmushi Dad yay yce "Na dawo ayshana" shine kuma baakci abunci bah"? Hba dad gskya ni bana so" Rana shirin yin kuka "Dad yace "To ai shiekenan tunda bkya so kada kimun kuka" Dan guntun murmushi tai, ta fara bude food flask din ta zuba masa abunci, farfesun naman ragone da doya soyayya. bayan ta gama zuba abuncin ta direshi a gaban Dad. "Dad ina zuwa" da Sauri ta koma gurin Humaira dake tsaye ta kama hannunta zuwa dakin Mum sukayi sallama tare da shaidamata Dad ya dawo" nan suka fitah aysha ta raka humaira har gate dinsu, da Sauri ta juyu tana dan gudu 2 ta dawo cikin parlour din" abunci suka zauna sukaxc su dukansu suna fira da nishadi. Abun gwanun ban Sha'awa. Alh Muhammad shazali family kenan.... [2/21, 3:30 PM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHA🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~3~} Bayan sun kammala Mum tace "Nikam Alh duk ranar da Aysha zatayi aure naga ynda zakayi ai" aysha ta tabe baki "Mum nifa bazanyi aure bah kinga ko zanyi so gskya sai dea a nan gidan zamu zaunah nida mijin nawa" Mum bata san sanda tai daria ba "Aikam dea tunda mu hka akayimana" Aysha tai daria tace "Mum kufa lokacin was a little old fashion" amma ynxn komai ya chanza zamani ake tafiya dashi" Dad dea kallonsu kawea yake yna murmushi baice dasu komai ba" Aysha ta tashi tsaye ta wuce dakinta ta dauko drugs a Leda fara ta kawowa Dad ta balla 2_2 ta bashi tare da ruwa mara sanyi Dad ya amsa yasha duka yay murmushi "Allah yay maki albarka Ayshana" Aysha tai Murmushi ta amsa da "amin" nan ta fitah ta komah zuwa dakinta ta bar Mum da Dad zaune akan dining". Shigarta keda wuya tai kwance akan gadon, tana mai yin Murmushi... [2/21, 3:30 PM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHA🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~4~} Washe gari! Da misalin 7:50am Aysha ta tashi ta shirya tsaf cikin kaya rigah da zane na atamfa dunkin y kama jikinta atamafah mai red ce tai mata kyau iya kyau ga kamshi tanayi, jakar zuwa mkrntarta ta dauka, ya aza akan kafadanta wnda ta tsaya mata iya guiwa, ta dau mayapinta wyt ta saka, takalmi ma hka, addu'ah tai ta fita daga dakin, dakin mum ta biya , tsaye ta same Mum a kumatu ta sumbunceta bye mum am almost late "Take care of ur self ayshana" u too Mum ta fadah tana Murmushi da Sauri ta fitah key din motanta ta dauka ta bude ta shiga ta tada, horn tai da karpie gate man da sauri y bude mata kopar ta fita, bye2 yyi tai mata har sai daya deana ganin motarta, a hka ta hau titi, a hnkli take driven har ta isa harabar skul dinsu, ABTIK dake Adamawa state,a hka ta isa harbar skul din, Humaira dake parking motarta ta q arasa da sauri ta fitoh suka qarasa cikin class din tare. Awa 2 sukayi aka fitah lecture din kasancewar yau ita daya zasuyi. A hnkli suka fitoh ita da humaira sukayi sallama har suka bar mkrntar kowacce a cikin motarta. Aysha dake shan waqan samee ysuf "Its game" take bin waqar kiranta akayi a waya tasa hannun zata dauka kenan tagan wani mutum na kokarin bin ta gabanta horn ta dingayi iya karpinta amma shiru ko alaman janyewa babu da karpie ta ja burki" da sauri bude ganbun mortar ta fitoh "Hba malam mai hka"? Ta fara fada a cikin muryarta Mai dadin sauraro [2/21, 3:31 PM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHA🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~5~} Manyan idanunshi ya kura mata yana kallonta, Aysha ta qara matsawa kusa dashi, tana yarfey da hannayenta cikin muryar kuka "Malam magana nake maka kana ji ina maka horn amma kai tsaye akan hanya so kake kajamin masifah halan"? Idanunshi ya lumshe y cigaba da kallonta guy din dake sanye cikin kananan kaya na alfarma masu kyau rigar fara wandon black da fararen takalma, da farin agogo a hannunshi kai da ganinshi kasan dan gidan manyane, Aysha ta qara magana kai malam nifah to ka jayemin akan hnya zan wuce" hawaye suka kwaroro daga idanunshi, a zuciye tace "Allah y kyauta! mazan zamanin nn sai a hnkli wlh dea" ta juya kenan zata wuce taji muryan wani mutum dake tahowa "Kai Aliyu mai kake a nan"? Ya kamo hannunshi suka fara takawa a hnkli yke juyawa yana kallonta yana murmushi, yaron daya kasance kyakyawa na karshe komai nashi 1st class ne da sauri ta komah tasha gabansu Wanda ke riqe da hannunshi taceh "Malam halan wann aliyun bai iyaa magana bah"? Mutumin dayake matashi kmn aliyun sai dea zai girmeshi. yy shiru kadan chan yace "Allah sarki kurma ne bayaji".. Wasu hawaye suka kwararo daga idanun Aysha "Kurma ne"? Bayaji? Mutumin yyi Murmushi kawea yaja hannun Aliyu suka wuce. Aysha kuwa sai kiran Inna lillahi wa inna ilaihi raji'un takeyi" kurma ne"? Bayaji"? Oh God!!! Wnn kyakyawan saurayin classy one ace bayaji!! Tabbas akuy wani al'amari a kasa dole in gano mai ysameshi... Rufe bakinta keda wuya taji wani na cewa " Zan kuwa baki labarin Aliyu domin kuwa makota nane unguwarmu daya" murmushi tai "Ina saurarenka bawan Allah, mujieyh ga motana chan".. Hka kuwa akayi suka koma cikin motar mutmin dayake matshi yce "mu bar kan hanya" da sauri ta tada Motan suka bar kan hanya, yai parking ra6en hanya. Tace "Ina jinka" mutumin ya nisa yce... ©Kausar Luv💞 [1/6, 3:27 PM] Kausar Luv💞: AYSHA Na Kausar M Hassan {~6~} Aliyu Aminu Samanja shine ainahin cikakken sunanshi, mahaipinshi babban dan kasuwane, kinga Aliyu to asalinshi ba kurma bane yanaji tangaram, kuma yana iya magana. Aysha ta nisa tai zugum tace "Bawan Allah to mai ya maidashi kurma kuma? duk da cewa Allah na yin komai a lokacin dayaso kuma a sanda yaso, kasancewar ba'a gama hallitar dan adam har sai y mutu. Mutumin nn yyi lamo ya dubie aysha yce " A gaban idonsa aka kashe iyayensa, mahaipiyarsa, mahaipinsa, da kuma sis dinshi mai suna AYSHA wadda suke kira da aysh, tun alokacin Aliyu y deana magana, yan uwan mahaipiyarsa sunyi kaishi asibiti amma har yau shiru ba'a samu sauki ba. Ya cigaba d cewa "Aliyu dea ya iya rubutu da karatu, boko da arabi saboda yyi karatu, kusan ince maki ma ba'a qasar nn yyi karatunshi ba. Dr ne da kike ganinshi a nn. Allah sarki"! Wlh Aliyu y bani tausayi, halan barayine suka kashi masa iyaye"? Mutumin ya gyada kai yce "abunda xai baki haushi kenan cewar yan uwan mahaipinsa suka kashe su sbd abun duniya", Bbu wnda bai sani ba a layin mu amma kowa yaja bakinshi yyi shiru. Aysha hawaye sharkaf a fuskanta, tace "Bawan Allah ynxn to wnn mutmin dayazo ya daukeshi fa"? Mutumin y goge dan guntun hawayen dya zuba a fuskanshi "Wnn da kike gani qanin mahaipinsa ne amma bansani bah gskya koda shi aka hada baki aka kashe iyayen na Aliyu ba" sauran labari kuwa aliyu da kanshi zai iya bakishi, ina fadamaki ko fita basa barinshi ynayi.. Aysha tai shiru na dan lokaci snn tace "Bawan Allah bani address din gidansu Aliyu" nan take kuwa y bata ta dau biro ta rubuta a takarda, ta tsuke fuska a cikin zuciyarta tke cewa "Ku shirya macuta da yrdar Allah sai nayi sanadiyar dawowan aliyu lpy, snn kuma naji sauran labarin rayuwar Aliyu. Ta juya ta dubie mutumin tace "ina neman taimakonka ko zaka taimaka min"? Mutumin y nisa yace "mai zai hana"? Sunana "Amir".. Aysha tai sako da idanu a cikin zuciyanta tace "Aliyu family get ready, d show x about to begin make u na wch d show ooo [1/6, 3:29 PM] Kausar Luv💞: [2/24, 7:49 PM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHA🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~7~} Aysha ta dau biro da takarda ta rubuta number dinta a jiki ta dubie amir tace "Ga wnn itace number dina, bani taka number, nan take kuwa amir y bata yna fadanmata tana rubutawa a takardan har ta kammala, a hka sukayi sallama ya fita motan ita kuwa ta tada motan, a hnkli take driven jiki ba kwarie har ta isa gida, isarta keda wuya kuwa ta fada dakinta, zaune tai kan gado tana tunano fuska da irin kallon da Aliyu yayin mata lokacin yana tafiya, wasu hawaye suka gangaro mata a idanu, Allah sarki! Ynxn dama ashe akuy masuyin cuta irin hka a duniya? Allah y isar ma duk wnda aka zalunta bada hakkinshi ba. A wnnn rana dea a hka aysha ta wuni a gidan jikinta a sanyaye, hnklinta a tashe sbd tsabar tunani daya dameta. Karfey 8pm dea2 dad dinta y dawo a gidan, da sauri ta tarbieshi, dama ta gama hada masa kayan abuncinshi, akan dining zaune sukayi akan kujerun dining suna fira suna cin abuncin, zuciyar aysha kuwa na gurin tunanin Aliyu, a hka suka kammala cin abuncin aysha tai dakinta, kwance tai kan gado chan kuma ta tashi, ta maza ta dau Jakarta ta zuwa mkrnta, takardan data rubuta number din amir ta dauka ta saka number din a wayanta tai saving, ta danna masa kira a waya, bugu 2 tai ya dauka, sallama aysha tai y amsa tare da ambatr sunanta kasancewar yyi saving number dinta.. [2/24, 8:01 PM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHA🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~8~} Aysha ta nisa tace "Mlm amir banda lokacin batawa dan Allah gobe kaga banda lectures a skul, so inaso by 10am sai mu hadu a unguwar fulani din ko"? sai ka kaini gidansu aliyu, hope bbu damuwa? Amir yace "Bbu damuwa baiwar Allah" Aysha tace "Sunana AYSHA" amir yyi murmushi "Allah sarki! Kinga ashe sunan qanwar Aliyu margayiya ne dake" Aysha tace "Ehum wnn gskyne ynzn dea gobe by 10am ka jirani pls zanzo in shaa Allah" amir yace "Allah y kaimu" aysha ta amsa da "Amin" ta kashe wayar, ta dorata akan le6enta na qasa, a fili take fadar "ya Allah help me! protect me! guide me! Let d truth come out and let's d silence speak, lemme be a hope 2a hopeless man, lemme replace his tears wt a smile" ya Allah u ar d most mercy n d most merciful, indeed there ix no God except u". "Ya Allah ka taimakeni" a hka tai bacci a wnn daren, karfey 4am ta tashi tai alwala tai sallah ta tsaya tai addu'a sosai akn Allah y taimaketa kuma yabiwa duk wni wnda aka zalunta hakkinshi... [2/24, 8:13 PM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHA🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~9~} Karfe 10am dea2, aysha ta kammala shirinta cikin wata dogowar riga red da kwalliyarta fara, rigan har qasa, ta dau mayafinta wyt, ta sa akanta, tasa jakarta fara, tasa wyt shoe ta kama hanya sai parlour, nan ta sami mum zaune akan kujera, kusa da ita taje ta zauna ta laqameta sosai chan kuma ta sauka qasa tana fuskanta mum, aysha tasa hannunta ta riqe hannun mum a hnkli ta fara magana kmr mai rada "Mum nasan bkya so ina shiga rayuwar mutane sbd abunda ya faru dani a baya, na shiga rayuwar mutane, nasan ke mai sona ce mai kuma kaunata, nasan banda kamanki a duniya, kece farin cikina mum" Mum ta qara riqon hannun aysha tace "Aysha duk nasan da wnnn amma mai ya faru"? Da alama akuy abunda kike son fadanmin" aysha ta nisa tace "Mum nagan wani wnda aka zalunta aka kashie masa iyaye, sanadiyar hka ya kuma kurma, aysha ta cigaba da cewa "Mum nasan ke mai son taimakawa mutane ne, ga wani bawan Allah yana neman taimako dan Allah.. Bata qarasa abunda zata fada ba mum tace "ya isa hka"! Ba dea kina nupin xan qara baki dama ba ki shiga cikin rayuwar wani kmn ynda kika saba shigah cikin rayuwan mutane a chan daaa ba"? Aysha ta nisa ta langa6e kai tace "Look mum wnn dabn yke da sauran, y kamata ki gane Aliyu yana cikin matsala ta rayuwa, bara ma dea in fadammuki ya akayi muka hadu, nan take kuwa ta bata labarin komai, tace 'Mum ynxn kina ganin haduwana dashi ba alkhairi bane"? Bkya ganin Allah y bni wata damane na in taimakamansa"? Mum tai ajiyan zuciya tace " hkne aysha, hkika kowanne bawan da tashi qaddaran, bzan hnaki ba domn kuwa kin saba ba wnnn ne na farko ba, ina maki fatan sa'a, Allah y taimaka amma fa kiyi taka tsantsan sbd halin mutane y chanza" aysha tai murmushi tace "Mum bless me"! Mum ta dafa kanta tace "Allah yyi mki albarka yasa kiyi nasara akan shirinki na Alkhiri" Go my dear, my blessings & love are always wt u"... Aysha tai murmushi da karpin guiwa ta tashi tsaye, tana mai cike da confidence akan abunda tasa a gaba" a hka ta bar gidan zuwa fulani area dake cikin adamawa state . [2/24, 8:19 PM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHA🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~10~} Isarta keda wuya ta kira wayan amir, ta sanar mashi cewan gata nan ta iso, kusan 12m aka dauka sai gashi ya fito cikin wani gida, dan matsakaici hka, dea2 motanta yaja y tsaya, aysha ta kashe motan ta fito waje Inda amir ke tsaye. Cikin mutunci suka gaisa, ta dubieshi tace "Amir inaso in shiga gidansu Aliyu ne kuma idan na shiga inaso ingan Aliyu, ya za'ayi"? Amir yyi shiru na dan lokaci chan kuma sai yace "biyo bayana" hka kuwa akayi suka kama hnya amir na gaba ita kuma tana bynsa har suka isa kopar wani babban gida mai kyau dashi, gate man din gidan ya bude masu kopa kasancewar yagan amir, dan amir yzama kmn dan gidan, a hka suka isa babban parlourn gidan.. Isarsu keda wuya suka tarar da mutanen gidan, na shirin fita, wasu mata su 2 farare tas dasu, sai wasu maza su 2 black da wata yarinya matashiya kimanin sa'an aysha, tsaye sukayi dukansu, suna kallon aysha, itama su take Kallo, chan dea amir ya gaishesu suka amsa, babbar tace "Mlm amir yau kaine a gari"? "Eh nine hajiya y gida"? "Lpy lau" ta cigaba da cewa "Sai gashi ka'zo mu kuma muna shirin fita". Amir yce "Ai bkomai hajiya bara mu koma daman qanwatane na kawo ku gaisa, dayar da bazata kai sa'an ta farkon ba tace "A'ah amir ku zauna dea dama kaga DVD dina ta lalace gata cahn sai ka gyaramin dan ba jimawa zamuyi ba zamu dawo" Amir yace "Ba damuwa hjya bara in dauko" da Sauri ya dauko DVD din su kuma su hjya suka gaisa da aysha, suka fice dga gidan. Ajiyan zuciya aysha tai ta dubie amir tace "ya banga Aliyu ba"? Amir yace "zo in kaiki Inda yke da sauri tabi bynshi, har suka isa wani kopar daki, a kopar dakin yce "ga dakin ki shiga ni zan kuma parlour kinjj tace ba jimawa zasuyi ba, sai kiyi sauri ki gama abunda zakiyi" aysha ta gyada kai kawea tasa hannu ta murda kopan dakin, ta bude ta shiga ta maida kopan ta rufe. A hnkli ta juyu sukayi ido 2 da Aliyu dake sanye da shadda fara tasha aiki, aliyu tashi tsaye yyi yana kallon kopan. Nan take Aliyu ya fara yarfey da hannuwa alaman ta fita ta bar dakin, aysha ta rasa ya zatayi gashi tana son jin sauran labarin rayuwarshi gashi kuma tana so ta taimakeshi, ganin batada niyar fita yasa ya matso kusa da ita da karfey yana magana irinta kurame, alaman ta fita bya son ganinta, nan take ta tuna da cewan amir ya fadammata cewan ai y iya rubutu da karatu, da sauri ta dau jakanta Biro da takarda ta dauko, ta fara rubutu akai da sauri ta kammala ta nuna masa takardan, da kai tai masa alaman ya karba, a hnkli yasa hannu ya karba takardan yafara dubawa, byn y kammala ya dago idanunshi da sukayi jajir, hannunshi ya dago yana yi mata alaman ta bashi biro zayyi rubutu.... Humm ynxn muke zamu shaa labarin rayuwr Aliyu.... Stay tuned... [1/6, 3:30 PM] Kausar Luv💞: [2/25, 11:09 AM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHA🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~11~} Da sauri ta miqa masa biro din, nan take y karba yfara rubutu, ba'a dau wani lokaci ba kuwa ya kammala, ya nuna mata takardan, abunda y rubuta shine "Get out" kai aysha ta girgiza, tace "hba Aliyu" Aliyu ya qara kura mata ido cike da tsoro yke kallonta "ya qara nuna mata takardan. A hnkli take cewa "Haba Aliyu, pls!! Ka saurareni mana. Ido Aliyu ya lumshe ya dubie aysha ya qara nuna mata hnya alaman ta wuce, dan qaramin tsaki tai ta riqe kugu "Oh ni indo ya zanyi"? horn din mota dataji anayine ysa tai maza ta bude kopan sbd kada su sameta a nn, har ta fita ta juyu, ta tsugunna a qasa tadau biro dinta da takardanta ta dago idanunta ta dubie Aliyu a cikin zuciyarta take cewa "Rayuwa kenan" kawea ta gyada kai ta fita, Aliyu kuwa bin bynta yy da Kallo har ta fitah zuwa parlour, bata jima da isa ba sai gasu Hajiya dea2 lokacin amir ya kammala gyaran dayakeyi, nn sukayi musu sallama suka kama hnyrsu ta fita gidan.. Daga chan saman benen dakin Aliyu, yke kallonta ta window yna murmushi, har suka fice dga gidan, fitarsu keda wuya amir yace "ya kukayi da aliyu" aysha ta tabe baki "mutumin nn wuyar sha'ani ne dashi yakie yyi min bayanin komai kaga har rubutu nai masa a takarda amma yakie ya amsa" amir yy dan guntun murmushi yace "to ki kyaleshi mana" da saurin murya tace "ai matsalar kenan kagah ni bana iya ganin mutum cikin matsala na kyaleshi hka rayuwata take" "kaga ynxn dea gobe zan tafiyh mkrnta karfey 12pm zan dawo idan na dawo zan kiraka sai mu hadu gskya inaso injin labarin Aliyu" amir yace "bbu damuwa aysha Allah yayi mana jagora" ta amsa da "Amin" Hka ta shiga motanta ta wuce shi kuma amir ya kama hnyrsa ta zuwa kasauwa... [2/25, 11:20 AM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHA🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~12~} A hka aysha ta wuce zuwa gidah, cikin motarta camry 2013 fara tas, a parking space ta ajiye motarta ta dau Jakanta zata fita kenan taji kiran da ake mata a waya, babu ko shakka wnn number din itace da aka saba kiranta a hnkli tai murmushi ta dau wayan cikin sanyin murya akace "Mlma aysha ykk"? Lpy lau" "Sunana Jabir" aysha tai ajiyan zuciya jin wnn sunan na jabir, gskya sunan yyi mata dadi, kapin ta qara wata mgna sai aka kashe wayan, da sauri ta maida wayan a cikin jakanta ta fice daga motan zuwa cikin gidansu, kmn dga sama taji an riqe mata hannu cike da mamaki ta juyu cikin sarkewar murya tace "Yaa Haydar"! Murmushi yyi mata irin lallausan nn cikin murya mai dadin sauraro yce "Shekara 1 data wuce nayi missing dij kyakyawan qanwan nn tawa mai kyau da hnkli ga natsuwa, albishirinki dai?" Duk abunda kike so to shi na kawo maki hjya Aysha" a hnkli tai murmushi "Wht a suprise"? Yaushe kuma ka dawo"? Haydar yyi daria yace "yau din nan mana" aysha tai daria tace "Wlcm back, ngd Allah dea yasa ba wasa kake ba ka kawomin kayan" haydar yyi daria "ya zanyi inyi wasa dake eye"? Humm su haydar da aysha kenan tabbas idan kagan ynda suke zamansu sai mutum ya dauka wani saurayi da budurwa ne. ajiyan zuciya yyi tare da murmushi "Aysha an girma sai aure ko? Aysha tai shiru ta zuba masa mnyn idanunta tana kyaftasu ba tare da tace mashi komai ba. A hnkli y dubeta "emhem ki amsani mana" ido ta dago a hnkli ta dubieshi kapin tayi mgna ta tuna da wnn matashiyar yrinyr data gani a gidansu Aliyu a cikin zuciyanta take cewa "Hka za'ayi zamu zama qawaye nidake nasan ta sanadiyarki in shaa Allah zansamu dmn sanin abunda nakeso, bara in kira amir ya turomin contact dinta!!!...... ©Kausar Luv💞 [1/6, 3:31 PM] Kausar Luv💞: [2/25, 6:21 PM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYHSA🍃🍀🍃 Na Kausar M Hassan {~13~ } Haydar yyi murmushi ya kyafta hannu "hey ar u wt me"? Murmushi tai tace "yhp yayana na kaina, ynxn dea mujie kaci abunci sai ka huta, inace kun hadu da mum ko"? A hnkli y matsa hannunta, cikin sanyin murya yace "Banci ba aysha" Murmushi tai tace "To ai ynxn sai kazo kaci, mujie kitchen nasan mum ta dafa ai" hydar ya langa6e kai "Ni gskya ke zaki dafan abunda zanci" murmushi tai mai cike da nishadi "Mujiey to" A hnkli suke tafiya dagwas2 abun gwanin ban sha'awa har suka isa kitchen ta ajiye Jakarta da wayarta da gyalenta ta bude fridge ta dau kifi danye da green beans, ta dauko taruhu da tattasai ta rage musu girma ta wankesu tsaf, ta dora tunkunya a wuta, kasancewar gas cooker ne suke amfani dashi, indomie ce zata dafa, tana yi haydar na tanyata suna firar yaushe gamo har suka kammala ta dau babban plate ta zube indomie din a ciki ta hada da fork tasa duk haydar na nan tsaye yna kallonta, da sauri ta bude friddge ta dauko lemo fanta, surprise, da cock, cucumber hade da lemon. Babban cup na glass ta dau ta zuba ice block a ciki ta zuba cucumber da lemon a ciki wnda ta yankashi a slice, tabude lemokan nn ta zuba kowannne half ta kammala, da murmushi ta dago tace "Yaa haydar gashi na kammala harda best drink dinka duk nayi" haydar yyi murmushi "Ngd kanwata Allah dea y nuna min ranar aurenki" Aysha datai jahe2 da zufa ta tabe bki "kaga yaa haydar mujie dea kawea ga drinks din nan zan dauka kai dau abuncin mujiey kaci" daria yyi kawea ya dau plate din suka fitoh kitchen din, hkn yyi dea2 da fitowar mum daga dakinta, da murnarta take kiran "Allah sarki dana haydar an dawo" ya hanya ya kuma Oman"? Haydar yace "lpy qlw mum nayi missing dinku" ina daddy"? Mum tace "kaima kasan ai yana gurin aiki" ta maida dubanta ga aysha dake riqe da lemo a hannu tace "aysha to ai ga haydar nn ya dawo, ni zan fita sai na dawo". Aysha tai Murmushi tace "Mum sai kin dawo" da sauri ta ajiye drinks din ta dubie haydar tace "yaana ina zuwa bara inyu wnka" kai kawea y gyada mata ta fice daga dining room din zuwa dakinta.. [2/25, 7:17 PM] Kausar Luv💞: 🍃🍀🍃AYSHA🍃🍀🍃 Na Kausar M Hassan {~14~} Tana isa ta maida kopaf dakin ta rufe ta shiga toilet dmn tyi wnka, haydar dke zaune ya dau wayanshi pic din aysha y duba, a pic din Aysha tayi murmushi da wasu bits 2 a hannunta gashinta ya barbazu a dayan gefen fuskanta, d wasu english wears pink color tayi kyau sosai ya duba yyi murmushi kawea ya cigaba da cin abuncinsa, a chan bangaren Aliyu kuwa aysha ta tsaya masa a rai irin abunda yyi mta baiji dadinshi b dan da alama tana son taimaka masa ne.. Aysha kuwa tana fitowa daga toilet daga ita sai towel irin mai dan tsayin nn ta danna kiran wayan amir bugu daya tai y dauka "pls amir Kanada number din wnnn yrnyr da muka gani gidansu Aliyu"? Amir yace "Eh kalthum kike cewa ko"? Aysha tai ajiyan zuciya "kaganeta kenan? itafa pls watsomin number dinta ynxn" amir yace "To" ya kashe wayar ya kuwa turamata number din, Qarar msg da taji na shigowa a wynta yasah tai maza ta dauka amma abun mmki sai taga wnn number din, and y kira dazun yce sunanshi jabir, msg ne kmr hka "hasken idaniyata, hasken zuciyata, my qurratul ain, my nisful hayat, bazan iyaba idan bbu ke bah ina sonki fatan kema xaki soni"urs Jabir a_lbashir.. Shiru tai tana jinjina wadan nn kalaman nashi, chan kuma taji wni msg wnn karon kuwa amir ne, da sauri tai saving number din ta danna mata kira, sa'a kuwa ta taka ta dauka sallama tai mata tare da gabatar da kanta "Assalamu Alaikum! Sunana aysha Muhammad shazali" kalthum tace ni kuma kalthum bashar, aysha tai murmushi tace "ku xaki zama kawata"? Kalthum tace "mai zai hana"? Aysha tace "Ngd ynxn ina busy ne amma zan kiraki anjima" kalthum ta amsa da Allah shi kaimu, aysha ta amsa da "Amin" a hka sukayi sallama... BAYAN KWANA 2! Tsakanin aysha da kalthum abun sai dea ace Allah sam barka, sbd ita dea kalthum tana son qawaye masu kyau, barinma data zo gidansu aysha taga duniya wama fiha duk da akuy ta gidansu amma ita ta yarda da abun nan da hausawa suke cewa kwarya tabi kwarya.... [2/25, 7:36 PM] Kausar Luv💞: 🍃🍀🍃AYSHA🍃🍀🍃 Na Kausar M Hassan {~15~} Yau ranar ta kama Thursday, zaune suke a parlour suna fira mum, dad, haydar, da kuma aysha, ringing din wayan aysha ne mai taken (last breath) ne ya katsiemusu zancen a hnkli ta dauka tare da tashi zuwa dakinta bako tmbya kalthum ce, cikin sanyin murya tace "Hello qawata aysha ykk"? Aysha ta amsa da "Alhmdlh" kalthum ta cigaba da cewa "Aysha kinga duk su mum sun fita ko zakizo muyi fira gidanmu pls" aysha tai ajiyan zuciya "Perpect tym" ta fada a cikin zuciyanta, gani nn zuwa, da sauri ta kashe wayan ta bude jakanta ta dau biro da takarda tasa a cikin jakan da zata fita dashi, ta sure hijab dinta da sauri ta bar dakin zuwa parlor, mum a razane ta dubeta "Aysha ina zuwa hka"? Murmushi tai tace "Mum kalthum tace dan Allah inzo gidansu bbu kowa in dan tanyata zama" Dad yyi shiru yace "Tohm ai yrnyr nada kirki nagan tana yawan zuwa gurinki, kijie amma kada ki jima aysha, ya cigaba da cewa "Naga kinata sauri bara haydar ya kai ki, murmushi haydar yyi ya susa kiya "ynxn daddy ni zan fita da ita? Gskya.. Kapin y iyar da abunda zai fada ta fara bubbuga kapapunta a qasa "Nidea gskya yaa haydar mujie idan b hka b zan mka kuka" haydar y kyalkyale da daria yace "sowie dear let's go" dama key din motarshi na aljihunshi yyi maza ya fitoh dashi tai ma mum sallama kawea tabi byn Haydar daya riga y jima da fitah, motarshi ya bude y shiga ita kuma ta shiga a gaba hnklinta gaba daya yaba gidansu aliyu, haydar da sauri ya tada motan dan yaga itama tana sauri.. A hka suka bar gidan, suka kama hnya tana yi masa bayani yna bi har suka isa fulani area, kusa da gidan tace "yauwa ya isa" ta bude marfun motan kenan zata fita kawea taji haydar ya janyu hannunta , da sauri ta juyu tace "Yaa haydar sauri nake tnk u" ido ya rumtse yace "Take care of ur self" a hnkli tace "U teww" kawea ta bude ta fita da sauri ta isa kopar gidan mai gadi ya bude mata kopa ta shiga cikin gidan direct dakin kalthum ta nupaa .. [2/25, 7:52 PM] Kausar Luv💞: 🍃🍀🍃AYHSA🍀🍃 Na Kausar M Hassan {~16~} Isarta keda wuya ta sami kalthum a daki kwance kan gado tayi daya2 dga ita sai dan skin tight jaa da baqar riga mai dan dogon hannu a jiki an rubuta "Cleaver baby, da jan ink" Aysha ta dora hannunta akan kirjinta "Aysha control ur self"! A hnkli ta fara saukar da ajiyan zuciya chan tai sallama tace "Qawata ta kaina ykk"? Kalthum da sauri ta tashi tace "lpy lau baby Aysh y yau"? "Lpy lau". Halan ina su mum suka tafie? Kalthum tace "Qanwar su dad ke aure shine fa suka tashi suka tafiyh ni kuma bana son taron "ya "yan talakawan nn na qawayenta shisa banjie ba" Aysha tai murmushi kadan a cikin zuciyanta tace "Ikon Allah ke kuwa kin mnta da talaka da mai kudi duk Allah yyi su kuma dea dole a kirasu da yan adam" Allah d yyi mai kudi shi yyi talaka" maganan da kalthum ke matane yasa ta dawo dga zancen zucin da take, aysha ta juyu tai murmushi tace "kalthum dinah bani labarin yan family dinku mana"? Kalthum tai daria tace "kinga Alh Aminu samanja, sai Bashar da almustafah, Almustfha shine Dad dina sai kuma daddy Bashar shi kuma bai taba haihuwa ba sai kuma Alh aminu wato baban yaya Aliyu" shi kuma yna nan gidan, hka ta kammala fadanmata tana daria, da sauri aysha tace yaya Aliyu? Amma ban taba ganinshi ba, yana ina"? Murmushi tai tace Yana chan dakinshi dake sama..." chan kuma tai shiru aysha tace "Tashi mujiey ki kaini mana mu gaisa" kalthum a dan tsorace tace "manta da zancen kawea aysha" aysha tace "a'a fa gsky kalthum mujie ki kaini" kalthum tace "hba keko aysha why r u insisting? Aysha tasha toka ta hade rai ta tashi tsaye "Ni nayi gida kuna... Kapin Ta qarasa kalthum tace "sori qawana mujiey na kaiki" a hnkli tai murmushi cike da zumudi tabi byn kalthum har suka haura saman benan dea2 dakin Aliyu taja ta tsaya kalthum tace "ga dakin nn ni idan kingama gaisawa dashi sai ki sameni a down stairs, kinsan kurma ne bayaji" aysha tai murmushi ta murda kopar dakin tare da yin addu'a da fatan Allah yasah ya saurareta a yau... [2/25, 8:13 PM] Kausar Luv💞: 🍃🍀🍃AYSHA🍃🍀🍃 Na Kausar M Hassan {~17~} Shiga tai a dakin ta maida kopan ta rufe, cike da sanda ta juyu tana kallonshi, aliyu dake sanye cikin wasu qana nan kaya rigan brown mai dogon hannu, da wandon shi kuma white yana da wasu pockets a gabanshi masu rabaja, da takalminshi sandals farare sai kamshie yke zubawa. A hnkli ta dago idanunta sukayi ido2 da Aliyu, murmushi tai masa, shima y mayar mata, sbd a zahirin gsky kwayan idon Aliyu tayi marmarin ganin aysha.. Kujeran dake kallon tashi ta zauna, chan ta dau biro da takarda ta fara rubutu kmn hka "Aliyu sunana Aysha ni daliba ce a ABTIK dake garin nn ina karantar mass_comm, inaso in taimakeka nasan kana cikin wani hali amma idan bansan labarinka ba bazan iya taimaka maka ba" ta kammala ta tashi tsaye ta ajiye jakanta akan kujera a hnkli take taku har ta isa gabanshi ta miqa masa takardan, a hnkli ya karba yana mai kallonta, ta koma kan kujeran ta zauna, aliyu ya fara dubawa da mnyn idanun nn nashi masu fizgar hnklin yn mata, bayan y gama dubawa ya taso a hnkli yana mai dubatanta ishara yyi mata akan ta bashi biro, a hnkli ta miqa masa ya karba biro din ya koma y zauna inda yke y fara rubutu.. da sauri y kammala ya bata ta karba ta fara karantawa kamar hka: "Ni sunana Aliyu Aminu samanja" na kasance daa daya tilo a gurin iyayena suna matuqar sona, tun daa na kammala primary dina, Abbana ya kaini Jordan karatu, bayan nagama o level ya maidani kasar UK nai degree dina a na karani medicine, bayan nn na dawo gida na fara aiki da wata asibiti mai suna FAMOUS HOSPITAL, a hka dea rayuwa ta cigaba da kasancewa.. A nn y tsaya da rubutun, Aysha ta qara rubutu akai ta miqa masa kmr hka: "Ina jinka ance da kai ba kurma bane so mai y maidakai kurma"? Ta miqawa aliyu takardan da biro ya karba ya duba sai kwalla a fuskanshi, a hnkli ya fara rubutu sai da yadanyi da yawa sosai tukunna ya miqawa aysha ta karba ta cigaba da karantawa "Ni asalina tabbas inaji kuma ina maagana wnnn abun y faru dani ni shekaru 2 da suka wuce, loakcin da yan uwan mahipina sukayiwa abbana kisan gillah, da mum dina da kuma da sis dina, a gabana suka harba masu bindiga ita kuna qanwata suka sa wuqa suka dinga luma mata a ciki" har ta mutu!! Aysha hawaye shar2 a fuskanta" ta share ta cigaba da karantwa "tun lokacin danai wata qara ban qara magana ba" babu abunda bangani ba a gidan nan ba", tun a lokacin a cikin dakin nn nke rayuwata komai nke buqata sai dea idan dangin mum dina sunzo sumin, bazan taba mnta wata rana ba lokacin..... Zata cigaba da karantawa kenan taji muryan kalthum "wea aysha har ynxn Baku gaisa bane? Da sauri aysha tasa takardan cikin jaka ta tashi ta juya xata fita har ta kai kopah ta waiwayo tai masa wani qayattacen murmushi, shima y mayar mata, nn ta fita sukayi karo da kalthum, murmushi tai mata kawea suka fice zuwa parlour ba'a jimaba kuwa sai ga su mum dinta sun dawo, fira suka shaa sosai tukunna ta kira Haydar ya maidata gida, kai tsaye dakinta ta nupa tai rufe ta dauko takardan nn don ta cigaba da karantawa... ©Kausar Luv💞 [1/6, 3:32 PM] Kausar Luv💞: [2/26, 11:25 AM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHA🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~18~} Inda ta tsaya ta dora "Bzan taba mnta wata rana ba lokacin na dawo dga gurin aiki, yammaci ne mai cike da yanayi mai dadi kasancewar an samu ruwan sama ya sauka, duk muna cikin nishadi ni da dasu ummi da kuma aysha, a wnn ranace ta kasance ta qarshe a gareni da ban sake ganin iyayena ba, haka qanwata, a wnn mummunar rana ce bakina ya rufe, ban qara cewa komai ba, ga wadanda suka zaluntan suka rabani da family dina a cikin gidanmu zaune suna abunda suke so" Aysha ta fashe d kuka tasa hannu ta rufe bakinta tana hawaye, "Allah sarki"! Wlh kowanne bawan da tashi qaddarar, 4two years ynxn mutum yana zaune a daki daya, an educated man, ace an rufeshi a daki, ga tsantsar zalunci da aka masa" ya Allah ga bayinka nn a doron qasa ana zaluntarsu, da wdanda aka kashe bada hakkinsu ba da wa'inda aka halakar ta sanadiyar wasu miyagun kwayou, ya Allah ka bimasu hakkinsu" hakika Allah baya yafe hakkin wani akan wani" kusan 10m ta dauka tana zaune a hka, kmn daga sama taji ana kwankwasa kopar dakinta, da sauri ta share hawayen dake zuba a fuskanta cikin radar murya tace "Waye ne"? Mum tace "Mamanki ce" da sauri ta bude dakin suka qaraso ciki tare da mum. Kan gado suka zauna ga Mum ga aysha, aysha na wasa da yan yatsunta, mum ta dubeta tace "Aysha mai y faru"? Dazun nga kinata sauri hka"? Kadan dad dinki ya gane kina shiga rayuwar wasu, Aysha tai ajiyan Zuciya "Mum ynxn ace a duniya har ynxn ana zalunci"? Duba kiga abunda akayiwa Aliyu" da Sauri mum ta karba takardan ta fara karantawa, aysha na binta da ido ganin ynda mum ke zubar da kwallah yasa ta dora hannunta akan na mum ta riqe tare da karban takardan... Mun ta nisa tace "Aysha ina bayanki ynxn kam bbu sauran boye2 komai ake ciki ki snar dani, aysha tace "In shaa Allah" Mum ta qara da cewar "Dazun bayan fitarki wnnn yaron Muhammad da kike biyawa kudin registration yace "Term ya qare" sai ki hnzarta gobe ki biyamasa" Aysha tace "Mum gobe skul zan tafey bazan dawo ba sai 4, so kuma idan na dawo zan tafiyh gidansu Aliyu, Idan dai yazo ki bashi kudin akuy kudi a cikin locan chan.. Mum ta dafa kanta tace "Allah sarki aysha sai kika bani tausayi" "Ehumehem sukaji anyi gyaran dagowan da zasuyi suka hada ido da Haydar yana kallonsu yna murmushi a hnkli ya matsa daf da inda suke, kusa da aysha ya tsugunnah "Aysh lpy kuwa? Naga kunata sharar kwallah"? Aysha a hnkli tace "laah bbu komai yaa haydar" haydar y gyda kai yace "ynxn dea tashi mujieyh kitchen muyi girki, mum ki zauna ki huta", mum tai murmushi tace "aifa tunda ka dawo ai shiekenan ni na huta" daria sukayi dukansu suka fice dga dakin aysha nagaba yna bayanta har suka isa kitchen suka dora girkin a hka har suka kammala sukaci, suka gama.... [2/26, 11:37 AM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYHSA🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~19~} Washe gari! Misalin karfe 7:30am aysha ta kammala shirinta tsaf cikin atamfa mai brown da fari, ta saka hijab dinta fari shima, da takalminta farare suma, ta fitoh dga dakinta zuwa parlour, Dad ne zaune akan kujera shida haydar da mum suna breakfast, a hnkli ta isa gurin ta gaisheshu suka amsah idon haydar na kanta yna yimata murmushi ita kuwa sai dan nishadi takeyi, gsky yau tana cikin farin ciki, da kanta tai serving ta zuba abunci dankalin turawa ne da kwai aka soya ta zuba kadan ta sa lipton da suga a cup da ruwan zafie, ta fara shaa kadan2 har ta kammala dan kadan ta tsakure abuncin ta tashi tace "Ni na wuce sai na dawo" Haydar yyi gyaran murya, aysha tace "mi kuma"? Ta fadan tana tabe baki. "Bara in kaiki mana" aysha ta tsuke fuska tace "Oya kaci abuncinka, ni zan tafie da motana" bata jira amsar da zai bata ba kawea ta saa himma tace "Bye mum, bye dad" da sauri ta fice ta kmn hanyan zuwa mkrnta a hka har ta isa, bbu bata lokaci aka shuga yin lectyres da an fito wnnn a shiga wnnn, basu suka bar skul dinba sai 4pm dea2, daga mkrnta kuwa aysha gidansu Aliyu ta zarce direct, tana isa kuwa kalthum na fitowa, kalthum ta rungumeta tace "qawata ta kaina bana gajiya da ganinki" aysha tai dan guntun murmushi tace "Nima hka" su Mumy fa"? Kalthum ta tabe baki tace "ke su Mumy fah kullum sai sun fita ni kaina da gidanku zan tafi ynxn" aysha tace "to mujieyh ciki" a hnkli suke tafiya har suka isa dakin kalthum byn sun zauna na dan mintota aysha ta nisa ta dubie kalthum tace "kalthum ke qawata ce" nasan tabbas kina sona kuma kina kaunata, inaso zan tmbyki kuma pls dan Allah ki bani amsa idan har kinsani" kalthum tai murmushi tace "tambyeni mana ni kuma in shaa Allah zan baki amsa kuwa" Aysha tace "Ngd" dan Allah mai yasa Aliyu baya fitane"? Mai yasah kuka ajiyeshi a cikin daki hka"? Kalthum ta nisa tace "Aysha wlh abun na damuna nima, ni kaina na rasa mai yasa su daddy sukeyi masa hka, kalthum tacigaba da cewa "Gidan nn da dukiyan da muke amfani dashi duk nashi ne, wlh yaa Aliyu yana matuqar bani tausayi sau tari daywa sai in shiga daki ni dayah inyita kuka akan halin dayake ciki" Aysha ta nisa tace "kuka ba shine abun yibah kalthum dina, Addu'ah y kamata mu riqa yimasa" ""Humm hkne Aysha" Aysha ta qara da cewar "Zamu iya taimaka masa Kalthum" cike da mamaki kalthum ta juyu tana kallon aysha irin kallon nn na rashin fahimta tace "kamar ya"? Ya za'ayi mu taimaka masa"? [2/26, 12:23 PM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHA🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~20~} Aysha ta gyara zama tace "kawo kunnenki kiji" kalthum ta miqa kunnenta aysha ta fara fadammata kadan2 a kunne, tukkuna ta bude murya a fili tace "ko y kika gani"? Kalthum tai shiru na dan lokaci tana jujjuya idanu "Anya Aysh abun bayyi yawa ba"? Aysha tace "wanne irin yawa kuma"? Wnn ai shine zai bamu damar sada alkhairi, kada ki mnta shi zalunci ba abune mai kyau ba, Allah da kanshi yace "Na haramta zalunci akan kaina, kuma na sanya shi a tsakaninku abun haramtawa, sbd hka kada kuyi zalunci" Kalthum tace hkane "Allah ya taimakemu" aysha tai murmushi sosai wanda ya qara fitowa da kyaunta tace "Amin kalthum dina" kin kuwa san meye ma'anar sunanki"? Kalthum tace "A'ah" aysha tace "Kalthum yana nupin qawar aysha" kalthum ta kyalkyale da daria tace "Har kin bani wata daria ynxn dai taso mujiey dakin yaya Aliyu" aysha tace "tohm" ta tashi ta bita suka isa dakin tare suka shiga, aysha ta zauna, kalthum ta zauna kenan aka kirata a waya ta tashi tace "Ina zuwa bara in amsa wayan nn" ta fitah tare da jan door din dakin, aysha ta dubie Aliyu tai masa murmushi. Maganar kurame ya fara yi mata da hannu alaman "ya take"? Aysha bata gane mai yake nupie ba sai ta gyada kai tana yi masa alaman bata gane ba" a hnkli ya taso ya matso inda kusa da ita ya nunata da yatsa y kadashi" aysha tai murmushi tym din tagane mai yake nupie, tai murmushi tasa hannunta akan kirjinta ta saukar kadan tare da murmushi shima ya mayar mata" chan kuma sai ta fito da waya karama a cikin Jakarta da charger ta bashi tai masa alaman y karba, a hnkli yasa hannu y karba yana mai kallonta da manyan idanunshi, ya fara dubawa, a hnkli ta dau wata takarda ta bashi tukunna tai masa bye2 da hannu ta fice ta bar dakin, amma zuciyanta na cike da tunani kala2 har ta sauka down stairs ta sami kalthum a parlour tana waya, sallama tai mata kalthum tace "ina zuwa bara in rakaki" aysha tace "Noo! Ki barshi kawea" da sauri ta fice dga gidan cikin motarta tana driven har ta iso kusa da gidansu, nn ta tasya ta shiga gidansu Muhammad tana fitowa kuwa taji wnn murya mai mata dadi a kunne, "Malama aysha barka da zuwa" a hnkli ta dago idanunta sukayi ido 2 dashi.. Wazata tagani???? ©Kausar Luv💞 My Facebook Group: KAUSAR'S M HASSAN NOVELS [1/6, 3:33 PM] Kausar Luv💞: [2/27, 5:24 PM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHA🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~21~} Wani kyakyawan saurayi dan matashi mai kama da larabawan misra tagani, idanu aysha ta zuba tana kyaftawa sbd ta tsorata da gnn wnn guy din, gashi dai baida wani kauri, sai tsabar suma a kanshi ga hancin nn har baka, ga kuma sajen dake gemonsah, yasha qana nan kaya black wando, da kuma farin riga yar mai dogon hannu, ga uban glass a fuskanshi, yana yimata murmushi.. Cike da tsoro ta bude baki muryanta na rawa tace "Na'am ja... Kapin ta qarasa ya sakar mta wani qayattaccen murmushi, Aysha tace "Jabir ko"? Ido ya lumshe a hnkli yace "Yuhp nine jabir" a hnkli cikin snyin murya ya dubeta ta cikin glass yacigaba da cewa "Aysha I Luv u, ina sonki sosai bana jin zan iya rayuwa idan ba tare dake ba, zuciyana zata iya fashewa idan har na rasaki Aysha" I just lv it when u smile, do u know? D way u walk, talk, smile, make me go crazy" Aysha bugun zuciyanta taji yna qaruwa jin wadnnn kalaman nashi, sbd ita gaba daya a rayuwanta batasan meye so ba, mutum 2 tasan tana so a rayuwanta wato Mum n Dad n she Luv them unconditionally, sai kuma Yaa haydar.. Jabir ycigaba da cewa "Pls ki yarda dani kinji Aysh" a hnkli ta dago idanunta tace "Mlm jabir tnk u! Ngd sosai da soyyya amma bara in tunasar dakai wata aya inda Allah mai girma ya fada cewa "Sau tari dayawa zaku kasance kuna son abu amma sai abin nn yazama sharri a tare daku, hka kuma zaku qie abu amma sai ya kasance alkhairi a gareku" shin idan ni ba alkhairi bace a tare dakai, y zakayi"? Jabir yyi dan guntun murmushi yace "Hajiya Aysh wnnn gskyane Allah mai girma yyi gskya, amma ina ftn ki zama alkhairi a gareni" Aysha tai murmushi kadan tace "Yauwa ngd da fahimta ni zan shiga dga ciki" jabir yyi murmushi "a fili yace "Buh I still luv u" ya nuna zuciyanshi "Kina nn a raina bazaki taba fita ba" kawea ya juya yana takunsa mai burgewa.. Aysha kai kawea ta gyada tai murmushi ta juya ta shiga motanta ta qarasa bakin kopar gidansu tare da yin horn, gate man ya bude mata gate ta shiga gidan, parking ta gyara sosea tukkuna ta dau jakanta ta wuce zuwa cikin gidan.... [2/27, 5:32 PM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHA🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~22~} Isarta keda wuya kai tsaye dakinta ta wuce ta bude ta shiga ta maida kopan ta rufe "Wayanta ta dauka da sauri ta danna kiran layin dake cikin wayan Aliyu" ringing wayan ta shiga yi, chan kuma sai ta tuna da ai bayaji da sauri ta katse kiran sai hawaye, "Allah sarkin iko" ta fada tai kwance kan gado ta shiga rubuta text message, ta jima tana tsara zancen dazata aika masa tukkuna tai sending.... Aliyu kuwa ganin text ya shigo a wayan da sauri ya bude ya shiga karantawa, murmushi yyi sanda y kammala karatun, ya dora kanshi akan gado yana jujjuya wayan dake hannunshi.. Wnnn kenan. Washe gari ranar ta kama saturday, misalin karfey 8am har tym din Aysha bacci takeyi bata farka ba, kasancewar dad yyi tafiya a wnnn ranar, haydar ne tare da mum a kitchen sunata faman hada girki, haydar kenan ba dai kyau ba, gashi so silent, kwata2 bya son hayaniya a cikin rayuwarshi, saida suka kammala tsaf tukkuna suka dire komai kan dining table suka jirashi, haydar yyi murmushi ya dubie mum dake sanye cikin wata dogowar riga, jah da black da jan kwalli, gata fara sai ta fitoh a ciki tai kyau. Haydar yce mum bara in kira aysha, kai kawea ta gyada masa ta koma ta zauna kan kujerar dining din, haydar ya wuce direct zuwa kopar dakin aysha, knocking yyi har sau 3 amma shiru, a hnkli ya murda kopan yaji ta a bude, shiga yyi ya tsaya kan aysha dake baccinta hankli kwance tana murmushi, cike da mmki haydar ya dau roban ruwan dake kusa da ita ya bude a hannunsa ya zuba kadan ya yayyafawa aysha a fuska da sauri ta miqe tana bude ido, cikin muryar sakuwa tace "Ni yaa haydar Allah yasan bana so", tana tana toru baki, tasa hannunta ta yaye gashin kanta daya rufe mata fuska ta maidashi bya,ta dau hularta tasa, ta tashi tsaye sanye take da kayan baccinta riga da wando pink color, ta wuce toilet. Haydar kai kawea ya gyada y fice y bar dakin, mintona kadan aka dauka ta fito, ta zauna kan dining chair, cike da shagwaba tace "Gud mrng mum, gud mrng yaa haydar" haydar yyi murmushi yace "Bismillah muci abunci" addu'ah sukayi tukkuna suka fara cin abuncin har suka kammala.. Nan fira ta barke a tsakaninsu, haydar ne yace "Bara muyi game dani dake wayafi sanin wani" Aysha ta tabe baki tace "kaima kasan nasaba winning yaa haydar abeg kawo wani game din banda wnnn" Haydar yyi daria yace "yhup a qara today I will make sure I win in shaa Allah" Aysha tai daria sosai tace "Ok a fara" Haydar yace "My best drink?" " mixed fruit" My best food"? Pride rice", "My best color" "wyt & black" "My favourite novel", "The Muslim Umma" "My best film", "Darkness of d sorrow" My Best clothes "Hausa & fulani"..... Hka dea suka cigaba dayi har y kammala tambyn tana bashi amsa, itama ta far yana bata amsa da daya ya qasa tai masa gwallo tare da cewa "I win" "kagani ko"? Dama na fadamma" daria kawea yyi ya tashi tsaye yace "Nina tafiey bank sai na dawo" Murmushi tai tace "Ok ni zan tafiyh inyi wnka" "sai na dawo" Ido ta lumshe ta tashi ta kama hnyr zuwa dakinta shi kuma yyi hnyr fitah..... [2/27, 5:45 PM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHA🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~23~} Washe gari! Ranar ta kama lahadi, byan aysha ta dawo dga mkrntr islamiyya wato "Madarasatul ummahatul mu'uminina dake nn kusa da gidansu, ta wuce dakin mum, zaune ta sameta akan carpet tana tasbihi, kusa da ita taje ta zauna, mum ta dubeta tace "My during Dota y akayi ne"? Aysha ta marairace ido tace "Mum gidansu Aliyu zan tafi, su mumyn kalthum basa nn so we need to take him out" ya danga gari" mum ta nisa tace "To Aysha ba hanaki zanyi ba amma dan Allah ki kiyaye mutuncin kanki kinji"? Aysha tai murmushi tace "In shaa Allah" ta tashi tsaye tace "Mum sai na dawo" kawea ta zarce dakinta ta ajiye jakar zuwa islamiyanta ta dau wata jakan pink ta fito, karo tai da hydar, duk suka saa daria Aysha tasa hannunta ta rufe baki tana daria ganin hydar ya dafe kai "wea kai yaa haydar yaushe ne xaka zama mai dauriya"? Haydar yyi daria "Duk randa qanwar nn tawa tai aure to a rnr zan zama mai dauriya" Aysha ta tabe baki "Look ni sauri nake zan fita inaso in dawo kapin Ddy ya dawo" hydar y lumse ido yce to "Sarakan yawo sai kin dawo". Aysha tai murmushi kawea ta fice taja motanta dga nn kuwa bata tsaya ko inaba sai gidansu Aliyu, a waje ta ajiye motanta ta qarasa cikin gidan da sauri" kalthum ta tarar a parlour sai safa da marwa takeyi, da sauri ta isa gareta ta riqe hannunta, cike da zumudi kalthum tace "kai aysha kin jima, oya mujiey yana daki" da sauri suka haura up stairs din, zaune suka tarar dashi a daki, da sauri suka isa inda yke, aysha tai masa alama da hannu akan yazo zasu fita, Aliyu y girgiza kai alaman "a'ah", kusan sau 3 tanayi amma sai y maqe kansa a kafada, dan qaramin tsaki tai ta juya tace "Oya kalthum talk to him ni nagaji" kalthum ta matsa daf dashi ta riqe hannunshi tana kallonshi, a hnkli take lumshe ido" itama dea amsar dayace" kalthum ta matsa kusa da aysha "Aysha mutumin nn fa ba zai bimu ba" Aysha tace "Kyaleshi mujiey down stairs" tare suka fice dga dakin, zuwa qasa, suka bar aliyu a dakin, Aliyu kuwa ido kawea yke kyaftawa" bayan su aysha sun isa parlour, kalthum tace "ynxn ya za'ayi"? Aysha tace "sa ido kiyi Kallo zai fitone in shaa Allah" kalthum tace "Idan kuma bai fito ba fa"? Aysha ta dubeta ido cikin ido tace "zaima fito in shaa Allah" sa ido kiyi Kallo kawea hjyata".. [2/27, 5:56 PM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHA🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~24~} Kusan 15m aka dauka suna nn zaune, aysha da kalthum na kallon up stairs suna jiran tsammanin isowar Aliyu, ahnkli suka ji takun shi yana saukowa daga saman benen, kallon juna sukayi tare dayin murmushi, Aysha tacewa kalthum "mai na fadamaki ai dama nace zai zo in shaa Allah" a hka har ya iso parlourn yna mai kallonsu da mnyn idanunshi, Aysha da kalthum suka tashi tsaye babu bata tym suka masa alama dasu tafiyh, ya gyda kai suka wuce suna gaba yana bayansu har suka fice daga gidan a cikin motan aysha, daga nn kuwa kai tsaye wajen shakatawa suka nupa, suna isa kuwa ice cream sukayi oda, aka kawo masu vanilla, suka fara shaa, suna fira shi dea Aliyu kallonsu kawea ykeyi" Aysha ta dauko wayanta ta baiwa aliyu, a hnkli ya karba aysha ta masa alaman ya daukesu photo, Aliyu y karba wayan, aysha da kalthum suka gyara, styles kala2 suka dingayi shi kuma aliyu ya dinga daukansu pics yna murmushi, yana yin baya2 kasancewar gurin kusa da titi ne, aikam mota ta kadeshi, sai jini akan hnya ga mai motan a ciki, da sauri aysha ta zubar da Jakanta dgudu tayo kanshi hka kalthum, sunanshi kawea suke kira "Aliyu"!!! Amma shiru kakeji gashi idonshi a rufe gam, wayan dake hannunshi tayi ratsa2, kan kace kwabo jama'a sunyi dandazo a gurin, mai motar da sauri y fito, inna lillahi wa inna ilahi raji'un ya dinga furtawa "Wlh inata horn may be baiji bane" Aysha da idanunta suka rikida sukayi jajir ta dago ta dubieshi cikin zafin nama tace "Dallah Mlm ya isa hka, aikune masu sharara gudun tsiya akan titi, ynxn dubie halin daka sashi a ciki, mutumin yce "kuyi hkuri ba laipiena bane, mu daukeshi mu kaishi asibiti dea" d sauri ya riqa Aliyu tare da taimakawar wasu mutane dake tsaye a gurin.. Aysha ta duba wyn ta cire sim dinta da m_card dinta ta watsar da wayan akan titi, da sauri ta koma gurin motanta itada kalthum suka shiga da sauri suka bi bayan wnn motar, DE_EMIRATES HOSPITAL yakaishi dake bayan layin su kalthum... Suna isa kuwa aka karbesu kasancewar shi guy din dan sanda ne, da sauri aka shiga dashi emergency aka fara dubashi, aysha da kalthum sun kasa tsaye sun kasa zaune, kusan 30m aka dauka sai ga Dr ya fito, yana sharar zufa, yacewa wnn dan sanda ynxn komai ya wuce ya samu rauni ne akai amma da sauki" ajiyan zuciya aysha tai tukunna tace "Alhmdlh" Dr yace suzo su sameshi a office, hka kuwa akayi da sauri suka bishi suna isa ya rubuta wasu drugs ya basu, mutumin yazo karba aysha ta gallah masa harara ta karbe takardan, tare da cewan Dr mungode"ynxn zamu iya daukanshi zuwa gida"? Dr yace "Inafa ai nn xai kwana shida gida kuma ai sai nn da sati daya dan yna buqatar hutu" aysha ta dubie kalthum, kalthum ta dubie Aysha" Aysha tace "Ok dr mungode" kawea ta tashi tsaye ta fito da sauri take tafiya ita da kalthum. mutumin nn ya biyota a baya, yna kiran sunanta kmn ynda yji kalthum na fada, Aysha ta tsaya ta juyu ta dubieshi tace "mlm pls mungode ka barshi zamu kula dashi kagane ko?" mutumin yce "to kawea ya fice dga asibitin yana mmkin aysha... Wucewarsa keda wuya kalthum ta dubie aysha" kalthum tace "ynxn ya za'ayi"? Aysha ta lumshe ido ta tabe baki tace "kada ki damu ynxn dai mujiey gida" Murmushi kalthum tai, da sauri suka fice dga asibitin, kai tsaye gidansu kalthum suka nupa, a waje aysha tai parking, suka qarasa cikin gidan, suna isa suka tarar da Mmn Kalthum tana zagayan dakin..... [2/27, 7:29 PM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHA🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~25~} Kalthum ta matuqar tsorata, chan kuma ta danne, da sauri ta qarasa kusa da mumyn tace "Mum yaya Aliyu ne yyi accident" mari ta wnkamata mai kyau wnda saida taga wasu taurari, kunci ta riqe "Mum mai nai da zaki maran"? Mumy tace "Ok bakisan abunda kikayi ba kenan"? Kalthum tace "Mum bansani ba, idan kuma dan na fita da yaa aliyu waje shine abunda yasa kika maran to kiyi hkuri, amma ynxn yaa aliyu yana chan moto ya kadeshi, ynxn hka yna asibiti" Mumyn tace "And so? Dama wnda baiji bari yaji hoho kema mai y kaiki daukan kurma ki fita dashi aikema kinsan dolen hkan ta faru ko mai kama da ita" mumyn ta rungume kalthum tace "sorry jeki kici abunci kinji" "sorry my baby" kalthum ta kwace jikinta daga na mum "Mum ki dena kawea, gskya ni inaso a baiwa yaa Aliyu freedom a cikin gidan nn kmn kowa" Mum ta dago idanu tace "shi kawea kike so"? Kalthum ta daga kai tace "Eh" mummy tace "kin samu kalthum dina to kiyi daria" kalthum tai murmushi ta rungume mumy" ta dubie aysha ta kyafta mata ido sukayiwa juna murmushi" dga nn suka fice dga gidan zuwa wani bbbn clinic, suka siyo maganin suka koma asibitin suka ajiye, kalthum tai gida ta dawo tare da idi mai gadi tace y zauna da aliyu kapin anjima ta dawo" Aysha kuwa gida ta wuce kai tsaye, batayi qasa a guiwa ba ta shaidawa mum abunda ya faru, mum bataji dadi ba, kuma tayi addu'a sosai... Dea2 tym din, dad yashigo a dakin, aysha ta tashi da sauri ta rungumeshi "Daddyna wlcm back" Dad yyi murmushi "Tank u" ya dau leda y baiwa aysha "gashi na chanza maki waya" Aysha a cikin zuciyanta tace "Anyi dea2 kenan" Ngd dad ta fada a fili... 1week later... Aliyu yaji sauki sosai, inda shakuwa ta shiga tsakaninshi da aysha sosai, ynxn lpy lau suke magana , sai aysha tai magana shi kuma yana duban bakinta yana gane mai take fadah, hka shima!!! Yau ranar ta kama ranar da za'a sallamesu dga asibitin, komai nasu sun hada tukunna Aysha da kalthum suka fice dashi zuwa gida, a parlour suka zauna dukansu, Aliyu yana ganin mumyn kalthum hawaye y fara sauka a fuskanshi, ya maza ya share, kalthum kuwa sai nan2 da Aliyu takeyi, aysha tace "Aliyu ko zakayi wnka"? Kai ygyada mata y tashi y kama hanyar zuwa dakinshi, Aysha ta dau ledan drugs dinshi tabi bayanshi, ya zauna kan kujera yna cire takalminshi, a dakin ta ajiye har ta juya zata fice ta hango wasu pictures masu yawa a cikin loca locan ta dan bude haka ana hangen abunda ke ciki, wata fuska tagani kmn ta kusa ganeta.. Da sauri ta juyu ta idar da bude locan ta dau pics din, tana dubawa.. Gabanta taji ya mugun fadi ta shafa fuskan dake jikin pic din tana zubar da hawayen da bata san dalilin zubansu ba... Tabbas wnn fuskn tana kama data Aysha!!!...... To wacece ita??? Nidea kausar nace Allah ysa ba Mmn Aliyu bace.... ©Kausar Luv💞 [1/6, 3:33 PM] Kausar Luv💞: [2/28, 7:47 PM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHA🍃🍀🍃 Na Kausar M Hassan {~26~} Aysha ta cigaba da kallon pic din, sai chan kuma tace "Bara ta tambyi aliyu da sauri ta juyou bya amma ina, aliyu har y shiga toilet, pic din ta dauka tai maza tasa a jakanta kawea ta maida sauran ta wuce parlour a chan ta tarar da da kalthum zaune, murmushi tai mata tace "Ni zan wuce kalthum" kalthum tace "bara inzo in rakaki" tare suka fita zuwa wajen gidan" suna nn tsaye suna chapter akan shirinsu nagaba, aka kira aysha a waya bbu ko tmbya haydar ne, murmushi tai ta dauka tare da cewan "Assalamu Alaikum", daga chan cikin wayan ya amsa da "Amin alaiki salam, sai ki dawo gida muyi sallama ni zan tafi Egypt". Ido aysha ta zaro tace "Egypt kuma? Bai jira amsar da zata bashi ba yace "Eh Egypt gani nn ke kawea nake jira" da sauri ta kashe wayan ta dubie kalthum tace "kalthum ina zuwa"? Ausha ta langa6e kai tace "yaa haydar zaiyyi tafiya ne, bara in wuce" kalthum tai mata by2, itakuma aysha ta juya da sauri ta shiga motanta ta wuce zuwa gidansu, a parking space ta samesu, mum, dad, da kuma yaa haydar, kallon mamki ta bishi dashi ta zumbure baki taja tai tsaye ta hade hannayenta guri daya, mum tasa daria sosai tace "To ki tsaya kuyi sallama mana" aysha tai yar daria kadan tace "Hba mum ya za'ayi kawea ace wai har zai tafiyh bai sanar daniba sai yau" Mum tace "Tofa nikam nayi nn, dan kunfi kusa, haydar Allah ya tsare y kiyaye hanya sai ka dawo, Alh mujiey" Dad ybi byn mum suka kama hnya zuwa cikin gidan, Haydar da sauri ya matso kusa da ita ya riqe kunnenshi yace "Am sorry" a hnkli tai murmushi mai dadin kallo, tasa hannunta ta sauke nashi dke kunneshi tai murmushi kadan "Bkomai yayana ai ya wuce, ina yimaka fatan alkhairi Allah ya kaika lpy ya kuma dawo dakai lpy" Haydar yyi murmushi yasa hannunshi ya dora akan kapadunta "Sai na dawo sati 1 kawea zanyi In shaa Allah, sbd hka ki kula da kanki kinji"? Aysha tai murmushi kadan tace "In shaa Allah zan kula da kaina, kaima ka kula da kanka". Murmushi yyi, aysha tace "mujiey na kaika airport" babu gardama ya dau jakansa suka shiga motan aysha, nn suka lula airport, kai tsaye y fita sukayi sallama, haydar ya dau jakansa yana tafiya a hnkli kmn wnda aka cirewa wani abu a cikin ransa, wani baqin ciki yakeji a ransa, wlh yana jin bbu dadi a ranshi.. A hka y lula cikin airport din, aysha kuwa ajiyan zuciya tai tukunna ta fara gyara motan tana shirin fita daga airport din.... [2/28, 7:48 PM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHA🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~27~} A hka aysha ta kama hnyr zuwa gida zuciyanta cike da tunani iri2, "Wnnn matar wacece to, dasuke kama hka da ita? Kamar tasu tayi yawa gsky, toya suke da ita? Wacece ita? Humm hakika tana buqatar amsar wadn nn tambayoyin kuma tabbas mutum daya zai iya bata amsar su, wato Aliyu, lallai tana buqatar tasan amsoshin wadan nn tambyoyin, a hka ta isa gida jiki a sanyaye sbd gidan yyi mata shiru ynxn, gashi haydar yyi tafiya.... Kai tsaye dakinta ta nupa, ta zauna kan kujera jakanta tai maza ta dauko, pic din nn ta duba ta lumshe idonta tare da manna shi a kirjinta...... Washe gari! Ranar ta kama monday tunda safe ta shirya zuwa mkrnta, shiga tai cikin kayan larabawa dogowan riga baqa ta saka hijab dinta wyt, da takalminta wyt, da sauri ta fito daga dakin, kai tsaye ta wuce kan dining, kusa da dad ta zauna "Dad Gud mrng" "Mum gud mrng" duk suka amsa tare dayin murmushi, plates ta dauka zata zuba abunci, sai ta tuna da yaa haydar da ynxn yana nn dayanzun sun fara fira. Murmushi kawea tai ta zuba abuncin, da dan daama taci sosai tasha ruwa tukunna ta tashi tace "Ni zan wuce" dad ya dauko 2k ya bata, karba tai tare dayin gdya, ta sumbuci mum a kumatu ta wuce da sauri, dad y gyada kai a cikin ransa yake magana "Baiwar Allah kenan" a hka ta isa skul, tana isa kusa da lecture room dinsu kiran haydar na shigowa a wayanta, dauka tayi tana kokarin mayar da zip din jakanta ta rufe, taji muryan kalthum na kiranta da sauri ta juya tana murmushi, aliyu tagani tare da ita cikin manyan kaya shadda light blue da hula light blue, ta wyt takalmi, yyi kyau sosai sai murmushi ykeyi, gashin kanshi yyi luff a kanshi dana gemunsa. Wayan ta katse tare da sata airplane mode, da sauri ta isa garesu suka rungume juna ita da kalthum, tana yiwa aliyu murmushi, shima ya mayar mata, nn ta tuna da pic din dazata tambyesa da sauri ta bude jakan zata dauko ta hango lecturer dinsu, yna zuwa da sauri tai musu sallama, ta kama hnyn shiga lecture room din aliyu ybi bayanta da Kallo har ta shiegie lecture room din... [2/28, 7:48 PM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHA🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~28~} Tana shiga ta tarar da humaira zaune akan kujera, da murmushi ta qarasa kusa da ita tace "Humairana ina kwana"? Humaira ta murguda baki, aysha na ganin hka ta matsa ta samu guri ta zauna, malamin na shigowa aka cigaba da lecture din, kasancewar 2hours za'ayi, bayan an kammala aysha ta tashi, humaira da sauri zata bar gurin aysha ta riqe hannunta tace "Humaira wai meye hka"? Mai nai maki? Humaira ta juyu tana jujjuya idanunta, Aysha ta bude mnyan idanunta tce "Emhum Ina jinki" Humaira ta watsa mata harara tace "Ai dole tunda kinyi sabuwar qawa ni ki shareni" Aysha tai murmushi tasa hannunta ta dafe bakinta tace "Humaira ya zanyi hka"? "Kisani banda wata qawa wadda ta wuceki" Humaira tai murmushi ta juyu ta nuna aysha da yatsa "kin tabbata"? Aysha tai murmushi ta lumshe ido tace "Sosai kuwa"? Daria sukayi dukansu tukunna suka fita daga calss din zuwa wata lecture din, a hka dai suka wuni a skul din basuda su bar skul dinba sai 6pm, a gajiye aysha ta isa gida, wnka ta daura tukunna ta shiga kitchen ta hadawa dad girki, dea2 tym din ta dauko wayanta missed called ta tarar har 50, 10 daga gurin haydar sauran kuma daga jabir, wani tsaki tai ta danna kiran layin haydar, sun jima suna fira tukunna ta kashe wayan, aje wayan da zatayi kiran jabir ya shigo, dauka tai inda jabir ya saukie wata irin ajiyan zuciya, cikin sanyin murya yace "Haba star girl, ya zaki manta dani"? Murmushi tai tace "Na'am!" kaji mum na kirana ina zuwa, da sauri ta kashe wayan ta tashi ta dau pic din nn, tana qara dubawa, itakam kanta a daure yke tana buqatar amsa..... [2/28, 7:48 PM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHA🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~29~} A hka dea abubuwa suka cigaba da tafiya, kasancewar aysha a wnnn tym din bata samu zama ba, basu samu haduwa da aliyu ba, ga tests sun sasu a gaba. Yau ranar ta kama monday, kasancewar basuda lectures a yau, a gidan shirye2 takeyi, kasancewar yauce ranar dawowan haydar, komai sun kammala itada mum sun gyara gidan tsaf abun gwanin ban sha'awa, mum ta duba tace "Bara in shiryo" mum tace "Tohm my dota" da sauri ta miqe tana murmushi, kai tsaye dakinta ta nupa ta shiga toilet ta daura wanka, byn ta fito ta shirya cikin wani less orange anyi masa wani dunki da kwalliya da stones a jiki, dunkin yyi mata kyau, ga rani datasa a hannunta, yatsun sunyi jajir sai kamshie takeyi, daga dakinta ta fito zuwa parlour kasancewar taji karan horn din mota, da sauri ta fita tai hanyan waje tana fadin oyoyo yaya haydar, gabanta taji ya mugun fadi lokacin dataga jabir tsaye a cikin gidansu sanye cikin qana nan kaya suit, jaa da baya ta suma yi, yana binta, yana murmushi, a hnkli ta bar gurin ganin ta hango mutum a tafe, da sauri ta fice ta gefen jabir, ido ta zuba lokacin dataci karo da aliyu, yana kallonta yana murmushi yna kyafta mnyn idanunshi gabanta ya qara faduwa a cikin zciyanta take cewa "yau na shiga 3 su kuma mai sukayi a gidan nn" jabir dake baya ya qaraso kusa da ita yana mai yin murmushi, saurin kauda kanta tai, Aliyu ya fara matsowa kusa da ita, ya nunata da yatsa ya nuna zuciyanshi, kallonshi take sosai, tagan ya qarayi, ganin bata gane ba yasa ya fito da wata takarda a cikin a aljihunshi, takardan ya miqa mata, da sauri ta karba ta bude abunda ke jiki shine "I Luv u"! Idanunta ta dago ta dubieshi da sukayi jajir, jabir dake tsaye ya kar6e takardan a hannunta ya duba, daria yyi sosai harda tafawa "Kai meye hka"? Aliyu ya dubeshi dakyau sbd baya kallon bakinshi bai gane abunda yke nupie ba, sai y fara maganarsu irinta kurame, jabir ya lumshe ido yyi daria sosai, yace "kai Mlm kai kurmane ashe?, zaka dubie wnnn classic girl din kace kana sonta"? Kodan kaga Kanada kyaune"?? lokacin kam aliyu na kallon bakinshi ya gane mai yke fada, cikinshi yyi sosai yana chacumar wuyanshi yana huci, ya shaqie masa wuya, Aysha take ta fara kuka tana fadin "Aliyu dan Allah ka sakieshi kada kayi kisan kai" ganin baida niyan kyaleshi yasa ta fita wajen gidan, gurin mai gadi, jikinta na mugun rawa, ta fara magana "Malam iliya dan zo"! Ganinta da yyi a rude yasa bai tsaya jin bahasin maike faruwa ba, ybi bynta da sauri suka dawo tare, shima yyi rabasu suka kie deanawa, ganin hka yasa aysha tai cikin gida da gudu tana kiran mum ki fito pls ki fto, da sauri mum ta fito batama tambyeta mai yke faruwa ba, tabi bayanta dkyar suka rabusu, aliyu sai huci ykeyi.. [2/28, 7:48 PM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHA🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~30~} Hakan yyi dea2 da shigowan haydar a gidan, da sauri ya nupie inda su aysha suke, ganin maza 2 kuma kwarara, yasa shi tmbyn mai ya faru"? Aysha tasa hannuta ta dafe bakinta tace "Yaa haydar bkomai" Jabir yace "Dkomai kuwa kaga bawan Allah ni inasonta kuma wai wnnn kurman yaron yana sonta a cikinmu wa ykamata ta zaba"? Dum2 haydar yaji faduwan gaba, kmr Yaya"? Ya fada a cikin sarkewar murya, jabir yace "kaman ynda kunnenka yaji mana" haydar ido ya zaro yace "To ai aysha matata ce, ni zata aura" Aysha ido ta lumshe tare da murza idanuwanta dan taji ko mafarki takeyi dan wadan nn kalamn na haydar sunyi mata tsauri, Mum da sauri taja hannun haydar tace "Meye hka"? Mai kake fada"? Haydar ya dubie mum yace "Mum kiyi hkuri bazan cigaba da boye son da nakeyiwa aysha ba, ina sonta mum wlh I Luv her" Aysha ta matso kusa da mum tace "Mum kinji mai Yaa haydar yake fada kuwa? Ya za'ayi ya aureni tunda iyayenmu daya"? Mum ta nisa tai shiru sbd ta rikice ga aliyu da jabir na kallonsu. Haydar da sauri ya janyota ido cikin ido ya fadamata "I Luv u aysha ina sonki, kema kina sona ko"? Aysha ta fizge hannunta daga rikon da yyi mata, cikin muryan kuka ta dubieshi tace "Bana sonka bana kaunarka" Haydar ya kalleta ido cike da kwalla, wani abu yji yana tokare masa zuciya ya dafeta nn take ya sulale yabi qasa, da sauri mum ta kai qasan, ta dora kanshi akan cinyanta, hawaye suka fara bin kumatunta "Yarona ka tashi!!!" mum ta juya ta dubie aysha, dake tsaye tana huci tace "Idan kikayi sanadiyyar mutuwar dana wlh aysha bazan taba yafe maki ba" Aysha ta zaro ido tace "Mum mai sa zaki ce hka"? Hba mum dan Allah ki deana cewa hka" mum tace "Dole in fada kuwa sbd haydar ne dana, ke bani na haifeki ba"! Dum aysha taji faduwan gaba, ta fara jaa da baya2 "No"!!! Ba gskya bane mum! Mum tace "gskyr kenan aysha" Aysha da sauri ta juya tai hnyn waje, da gudu aliyu ybi bynta" gudu yakeyi sosai, Aliyu na bynta yna mgnrsu irinta kurame amma ko jinsa btyi, karamm!! Mota ta kade aysha akan titi, Aliyu yasa hannu y rufe idonshi ganin aysha da yyi kwance a cikin jini.... ©Kausar Luv💞 [1/6, 3:36 PM] Kausar Luv💞: [2/29, 6:07 PM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHA🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~31~} Mai motan n ganin hka yyi baya da gudu ya tsire, a hnkli aliyu y bude idonshi, da sauri yyi inda aysha take yana yarfey da hannuwa, ganin taki tashi yasa ya dauketa, da gudu yyi hanyar gidansu da ita, amma kash yana isa ya tarar da bbu mum bbu jabir, iliya mai gadi kawai y gani ya fara masa maganar kurame, shikam iliya sai cewa yake "Malm ban ganeba ba mai kake nupie"? Hawaye ne kawea ke sauka a idon aliyu, gashi dai bbu kowa a gidan, kuma bbu mai iya fahimtar abunda yke fada, (Allah sarki rayuwa kenan) Da gudu y bar gidan, yabi hnya da ita gata cikin jini, duk motan data ganshi bata tsayawa, yana kan hny yna tafiya wata mota tazo har ta wuce ta dawo bya dea2 inda yke tafiya, macece a ciki yar matashiya da sauri ta fito ta fara yimasa magana, ganin ya kura mata ido yasa tai masa alamaa daya shiga motan, da sauri ta bude masa gidan byn motar, yasa aysha a ciki shima ya shiga y dora kanta akan kujerar, matar da sauri ta dawo ta tada motan, to ita dea bata san ina zashi ba, amma ganin aysha dai tai cikin jini ta tabbatar da tana buqatar taimakon malaman asibiti, da sauri tai asibittin dake bakin layi parking tai ta fito, shima aliyu y bude motan ya fita, matan tai baya ta riqa aysha tare da taimakawar wata nurse da sauri suka shiga da ita wani daki, aliyu ybi bynsu zai shiga wata nurse ta hanashi. Taimakon gaggawa suka bata, tukunna matan ta fito ta dubie aliyu tace "Mlm"! Aliyu y kura mata ido, matan tai shiru itakam ya zatayi? Gashi ruwa zai siyo a sakawa aysha, alama tai masa da hannu, cewan ya jirata, ido ya lumshe inda ita kuma tai wajen asibitin da sauri, Aliyu ya dubie dakin da aysha ke ciki, a hnkli ya fara taka kapanshi jiki a sanyaye, ya bude kopan yasa kapanshi zuciyanshi cike da fargaba, yana budewa ya tarar da ita kwance akan gadon asibitin, an samata bandeji akai, gashi duk taji rauni a jiki, hawayen da baisan zubar suba suke zuba mashi dga ido zuwa kuncinshi, a hnkli ya isa kusa da ita, ido ya kura mata sosai yana kallonta, fatanshi dea Allah y bata lpy" to amin. A hka matar nn ta dawo ta sameshi a ciki, bata kulashi ba tayiwa aysha abunda take buqata, tukunna ta juyou jin ana kiranta, da sauri ta fito dga dakin, zuwa waje, bbu ko tmbya su haydar ne da mum, ga jabir riqe dashi, da sauri tace "A shigo dashi ciki dan duk daku nn sun cika da mutane, da sauri jabir ya shiga dashi, tsaye yyi sanda yagan aliyu ya kifa kai akan gadon da aysha ke kwance akai, matar nn tace "Hba mlm ka ajiyeshi mana a abashi taimako" Da sauri ya matsa ya kwantar da haydar kan gado, mum sai addu'a takeyi Allah yabashi lpy"... Da sauri matar ta kira waya, ba'a jimaba kuwa sea ga wani mutum y shigo dakin da alama dr ne, yazo ya bashi taimako, sai da aka samashi drip, tukunna suka fito, aliyu sai cika yake yana batsiewa... Mum da jabir hade da aliyu duk akace su fita waje, hka kuwa akayi suna waje an barou haydar da aysha a ciki kowanne kwance a kan gado, dad ne y kira mum a waya, yace "Gashi ya dawo gida iliya yace sun fita suna ina ne"? Muryar mum na rawa tace "Em em gamu nan asibitin bakin layi" Dad yace "Wht"? Mai kukeyi a chan"? Mum tace "Dama.... Dama mi"? Kawea dad yyi tsaki y kashe wayanshi ya shiga moto sai asibitin.. [2/29, 6:30 PM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHA🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~32~} Da sauri ya isa asibitin kasancewar babu nisa da gidan, tsaye ya sami su mum, ido ya zubawa mum cike da hasala yace "Mai y faru"? Kimin byni dalla2 bana son ko kalma daya ta fita a cikin byanin da zakimin akan abunda y faru"? Mum a rude ta hau bashi labarin abunda ya faru, dad yi yyi kaman zai daketa, Dr din nn na kawowa ta riqeshi tace "Hba Alh, mai yyi zafi zaka daki matarka hka"? Kasani mata sunada daraja a cikin addinin musulunci, sannan fuskan mace tana da daraja da kima mai girma ko mai tayi maka ai bai kamata ka daketa ba" Dad sai huci ykeyi ya kalle mum yace "Wlh idan kika yi sanaddiyar rasa rayuwan aysha to ki kuka da kanki" Aliyu da jabir dai suna nn zaune suna kallon ikon Allah.. BAYAN AWA 1! Dad, mum, aliyu, jabir, kai harda kalthum aliyu yyi mta text kan abunda y faru itama ta iso asibitin.... Duk sunyi jugum2 kowa hnklinshi a tashe yke, gashi har tym din duk basu farka ba.. A hnkli aysha dake kwance akan gado, ta fara motsa kapamta chan ta bude idonta gaba daya, dad ta hango tsaye a hnkli ta tashi zaune, idanun aliyu suka kai gurin, da sauri ya tashi ya matsa kusa da ita yana kallonta yna murmushi, itama ta mayar masa, Dad ya daga hannu sama yayi gdya ga Allah, shima y matsa kusa da ita, ya riqe hannunta "Ya jikin aysha"? kai ta gyada masa, a hnkli ta bude baki tace "Dad ina mum? Dad yyi ajiyan zuciya yace "Gata chan kusa da hydar" Da sauri ta fizge abun da aka samata ruwa ta miqe, Aliyu ya dubeta yana girgiza mata kai alaman kada ta tafi, hannunshi ta riqe tai masa murmushi, da nuna masa alamn bbu komai, cikin dingishi ta isa gurin mum ta duka kasa tace "Mum"!!! Mum ta kalleta ta harareta ta cigaba da kallon haydar, Aysha ta riqe hannun mum, cikin muryar kuka tace "Mum koda bake kika haipan ba nasan kina sona" Mum ta tashi tsaye ta dubie aysha dake du'ke cikin muryan kuka mum tace "Aysha duk d bani na haifeki ba, ni na raineki tun kina karama ki, na nuna maki soyayya irinta uwa d daa, na kasance abun alfahari gareki, nake supporting dinki a duk wani al'amari naki, dea2 ta da rana daya aysha ban taba nuna maki banbamci ba tsakaninki d hydar dana haifa ba, son da nake nuna maki har y zarce wanda nake nunawa dana, amma yau ace wannan aysha itace ta dubie tsabar idona tace "Bata son dan dana haifa"! Aysha ta tashi tsye tace "Mum to ni suwaye iyayena"? Mum ta kallie dad, dad ya kallieta, da sauri dad yazo yace "Aysha baki jin dadi ki deana wnnn maganar ki bari kiji sauki mana" Aysha ta kifa kanta akan kirjin dad tana kuka, Dad na shiga 3 dama bakune iyayena ba"? Inna lillhai wa inna ilahi raji'un!!! Mum tsayenta tai tana kallonsu, duk da tanajin bbu dadi, sbd itace ta lura da aysha tun tana qarama kuma tana sonta... Ana hka haydar ya tashi yana tari, da sauri mum tai gurinshi ta riqe hannunshi "Sannu dana" ido ya lumshe lokacin dayaga aysha a jikin dad, yyi murmushi, a hka dr din nn ta shigo, ta basu wasu magunguna da bill na kudin da sukayi amfani dashi ta basu takardan sallama tare da cewa "A barsu su hutu dan suna buqatar hutu" Dad y biya kudin tare dayin sallama, duk suka dunguma sukayi gida, a kopar gidan aysha tai tsaye ido jajir ta dubie dad tace "Dad bazan shiga gidan nn ba, sbd nn ba gidanmu bane" Dad ya dubieta yace "Kiyi hkuri aysha kodanni ai kin shiga ko"? Ido ta lumshe tasa kapapunta suka shiga gidan tare, harda kalthum... [2/29, 6:50 PM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHA🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~33~} A hka suka isa parlourn gidan, dad da aysha zaune akan kujera daya, kalthum da aliyu akan kujera daya, jabir na gefensu, dad y nisa ya dubi su aliyu yace "Kalthum da aliyu da jabir, mungode zaku iya tafiya" kalthum ta tashi tace "To aysha Allah y bki lpy" ido aysha ta lumshe kawai... Kalthum taiwa aliyu alama dasu tafi, kai y maqe alaman "A'ah", kalthum taja hannunshi suka kama hnya yana tafiya yana waigen baya, a hka har suka fice, shima jabir ya fita, ya rage saura haydar, aysha dasu mum Dad yyi gyran murya yace "Aysha komai yyi farko karshe ykeyi, banso kika san cewa bamu muka haifeki ba, amma hka Allah y tsara, aysha wasu hawaye suka zuba mata a ido, tace "Dad ynxn... Kuka yaci karpinta tasa hannunta ta share hawayen tace "Dad na yarda amma suwaye iyayena"? "Dad kabani labarin iyayena dan Allah" Dad ya nisa yace yxn kuwa In shaa Allah... "Wato ni asalina dan kauyen balbisa ne, a chan muke zaune nida ita hajiya, a chan muke rayuwanmu tun bayan dana aureta kasancewar na aureta ne a qana nan shekaru, so kusa da gidana akuy wani makwabcina, ana cemasa aminu, to muna zaman lpy da abun arziki, kasancewan duk munyi karatun boko kuma muna kanyi, har a lokacin yasa nake yawan zuwa birni karatu, wata rana da bazan taba mantawa da itaba, lokacin mun haifie haydar yana da shekara 10 a duniya, ke kuma lokacin kina jinjira dan ko wata 5 ba'ayi da haihuwanki ba, na dawo daga mkrnta na tarar da barayi sunyi barna a kauyen kuma har sun kashe mutane da dama, hkn yasa na shiga gidana hanklina a tashe, na tarar da haydar da mamanshi dukunkune a cikin daki, nace masu su fito mu bar garin, duk da muna kiwo bamu dauki abun kiwon nn namu ko daya ba, muka kama hanyan fita, takardun makarantana kawea na dauka sai na hydar, muka fito, nan na tuna da makwabcina aminu na shiga gidansa na duba ko yna nn, a lokacin na tarar dashi kwance a cikin jini hka matarshi, da sauri na isa gurin na riqe hannun aminu ina tambyrsa mai y faru"? Cikin sarkewar murya yace "Dan Allah ga aysha in kula masa da ita dan yasan shi bazai tashi ba, kuka yaci karfina, nce bazan tafi in barka ba abokina" yace "Dan Allah na tafiy amma dan Allah in kula da "yarsa" dkyar yasamu na fito gidan dauke dake a cikin zane, na fito na baiwa mmn haydar, nai mata bayanin komai, ta karbeki hannu 2_2 muka kama hanyan barin garin balbisa, ga garin ya kachamie ko ina an zubar da jini... Ya tsaya ya nisa yace "kinji tarihinki aysha iyakar abunda nasani kenan, na nema iyayenki na rasa har yau nemansu nake bansamu ganinsu ba, Allah ne kawea yasan ko suna raye ko sun rasu" Dad ya share dan guntun hawayen dake zuba a fuskanshi" Aysha ma idonta ya cika da kwalla haka mum uwa uba haydar shima din kuka yakeyi... [2/29, 7:09 PM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHA🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~34~} Mum ta share hawayen dake bin kumatunta, tace "Aysha bayan mun bar garin balbisa, muka yade zango a nn cikin garin adamawa, ni da alh muka cigaba da rayuwa cikin wani mawuyacin hali sbd bamuda abun yi, bamuda muhallin zama, sai dai ra6e2 ga karatunshi ma dan yna shekarar karshe ne y rigaya y biya kudin, to da baida abun biyan kudin nn"... "Hka zan tafi inyi aiki gidanjen mutane a bani abunci dan nasamu na baiwa Haydar, ke kuma idan an biyani sai na sai maki madara kisha, hka mukayita wahala a wnnn garin, kusan shekara 5 amma duk da hka bamu rasa baku ci da shaa ba, muna kuma gdyr Allah, munyi iya kokarinmu na ganin kun taso cikin rayuwa mai inganci da tarbiyya, bamuyi qasa a guiwa ba gurin baku ilimin arabic da boko ba, nasha wahala akanki, nayi wanke2 nayi wankin kayan mutane, hannayena sunyi kanta sosai sbd dakan hatsi, a hka har Allah ya yankemana wahala Alh yasamu aiki ya fara samun albashi, albashinsa na farko bazan mnta ba akanki ya kare kan kudin karatunki, a hka muka cigaba da dawainiya dake har kawo yau, bamu taba nuna maki wani abu da zaisa kiji mun tsaneki ba, hasalima har sai muka nuna maki so fiye da haydar" duk dan sbd hakkin makwabtaka da kuma tausayin rai". "Aysha ina sonki sosai, kamar dan dana haifa a cikina" Aysha ta fashe da wani matsanancin kuka da gudu ta tashi tai gurin mum ta rungumeta tana kuka, tana cewa "Mum pls ki yafemin, dan Allah ki yafemin wlh na tuba" mum ta shafa bayanta tace "Ki deana kuka aysha bakimin komai ba bare ki nema gafarata, ina sonki har a cikin zuciyana" Aysha ta lumshe ido ta qara kankamie mum tana sharar kwalla. Shima dad murmushi yyi, yace "To ku deana kukan nn ynxn dea komai ya wuce Allah ya tsare gaba" Haydar ka tashi ka shiga kayi wanka, kema hka aysha", Aysha tai murmushi ta tashi tsaye shima hka haydar, suka fara tafiya suna kallon Kallo"!!!.... [2/29, 7:32 PM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHA🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~35~} A hka aysha ta wuce dakinta shima haydar ya wuce nashi dakin, zuciyan kowanne daga cikinsu da abunda take sakawa, a cikin ran aysha kuwa sai tunanin Aliyu takeyi, sai ynxn ta tabbatar da cewan tana son aliyu, amma ynxn ya zatayi? Haqiqa su mum sun mata dukkan alkhairi, sun bata gatan sun taimaki rayuwanta!!! Sbd hka tana masu gdya... a hka dea ta fitoh wankan, a wnnn rana dai sukuku ta wuni a gidan... Washe gari! Aysha cikin dan wuni nn duk tabi ta rame, ta zurma tazama abar tausayi.. Karfey 9am sai ga Kalthum ta iso gidan tare da wasu ledoji a hanunta, kai tsaye ta gaida mum ta zarce dakin aysha kwance ta sameta akan gado, da sallamanta ta isa, aysha dake kwance ta tashi zaune da murmushi ta tarbeta, nn dea suka dan taba fira, kalthum ta miqa mata ledan tace "Ga wannn" aysha tace "Ngd qawata" kalthum tai murmushi tace "Allah y qara lpy, dan Allah ki dawo ynnda kike a daa, na tsani naganki silent wlh" Aysha tai murmushi kadan "Tace "Kada ki damu, ynxn dai ina aliyu"? Kalthum tace "Yana gida anjima yace "Zaizo y dubaki sai muzo tare ko"? Aysha tai murmushi tace "Hkne ki gaisheshi dasu mum" a hka sukayi sallama kalthum ta tashi zata wuce, aysha tace ki jira na rakaki mana", kalthuhim tace "No ki zauna ki huta kinji"? Murmushi tai mata tukkuna kalthum ta fice daga gidan, ita kuma aysha tai shiru, chann kuma ta tashi da sauri tai maza ta dau pic din nn, ta kama hnyr fita falo, kan kujera ta tarar da mum zaune, kusa da ita taje ta zauna, ta dubie mum ido cike da kwalla tace "Mum ina qara gdya ga dukkan alkhairin da kika min keda dad, bazan gushie ba ina mai maku addu'ah da fatan alkhairi a rayuwata ba" mum ta nisa ta dubie aysha tace "Bkomai Allah yyi mana jagora "yata ta kaina" Chan ta share hawayen dake bin kuncinta tace "Mum dan Allah kinada pic din iyayena"? Mum ta nisa tace "Eh ayshana inadashi wnda mukayi mu duka a kauye, loakcin shi daya na dauka lokacin da muka bar garin" Aysha tace "Mum pls daukon ingani" mum tace "To, amma kiyi murmushi" murmushi aysha tai, mum tasa hannu ta shafa gefen fuskanta, ta tashi ta shiga dakinta, ba'a jimaba kuwa ta fito da pic din, ta dawo ta zauna ta baiwa aysha tace "Gashi" Da sauri aysha tasa hannu ta karba, ta duba, kman su daya da aysha da kuma wnnn ta cikin pic din data gani gidansu aliyu, da sauri ta fitoh da pic din tace "Mum wnnn fa"? Mum ta karba tace "Ina kika samu"? Wnnn ai mamanki ce" Aysha taji gabanta ya fadi, a cikin zuciyanta tce "Shiekenan babu ni bbu Aliyu, Aliyu yayana ne kenan"? Mum tace "Wnnn itace mahaipiyarki ga kama nn ma kina gani, amma a ina kika samu pic din nan? Cikin sarkewar murya tce "Gidansu Aliyu", hkn yyi dea2 da shigowan aliyu a parlourn dauke da murmushi a fukanshi, ganin aysha da yyi rai a bace yasa ya matsa kusa da ita ya karba pics din dake hannunta y fara dubawa, ya dago idanunshi da sukayi jajir ya fara maganar kurame, ganin aysha bata ganeba yasa tai maza ta wuce dakinta biro da takarda ta dauko tai masa alama da yyi rubutu, da sauri y karba y fara rubutu akai....Zuciyan aysha sai buguwa takeyi. Ni kaina kausar zuciyana buguwa takeyi jira nake naga mai zai rubuta, amma dai kash rabuwa da masoyi akuy zafi ... ©Kausar Luv💞 [1/6, 3:36 PM] Kausar Luv💞: [3/1, 8:40 PM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHA🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~36~} Nan take y rubuta y miqawa aysha da sauri ta karba ta duba, abunda ke jiki shine "Wnnan mum dina ne, aysha ina kika samu wnnn pic din? Ido ta lumshe tai zaune dirshin a qasa, tana ta zubar da hawaye da sauri mum ta kai kasan ta dago kapadunta, cikin sanyin murya tace "Hba aysha tashi mana mai kuma yace"? Cikin muryar kuka ta fadammata abunda y faru" mum tace "Kai aysha ni kaina ya daure ya akayi mamanki ta zama mmn Aliyu?, kuma mu duk zamanmu dasu mum dinki bamu san sunada wani daa ba" Aysha tace "Mum ynxn Yaa aliyu... Bata qarasa ba ta qara fashewa da wani matsanancin kuka mai tsuma zuciyan mai sauraro. Aliyu dai kallonsu kawea ykeyi, aysha ta share kwallan dake zuba mata a ido ta tashi tsaye tace "Mum pls mu kaishi asibiti ko Allah zaisa ya samu sauki, kinga sai yyi mana bayanin komai, may be akuy abunda bamu sani ba" Mum ta nisa tace "To aysha kira haydar yana daki, da sauri tabi ta gaban mum tana sharar kwallah, kai tsaye dakin haydar ta nupa, kwance ta tarar dashi yna kallon wani film, da sauri ta fada kan katifan ta fara bubbuga gadon. Yaa haydar mum na kiranka, kaji! Ido ya lumshe ya kura mata ido a hnkli yce "To aysha" da sauri ya tashi ya saa rigarshi jallabiya y biyo bynta suka fito tare. Tsaye yyi lokacin dayaga Aliyu, wani kishinshi ykeji duk da aysha bata furta wanda takeso ba amma shidai ya tsaneshi gskya, mum tace "Haydar kujiey asibitin nn ta kurame a dubashi pls" da sauri aysha tace "Mum nima zan bisu" mum bata hanata ba, da sauri aysha ta koma dakinta ta dau hijab dinta tabi byn haydar da aliyu da suka fice kan hnya a nn ta kira kalthum ta shaidamata yanayin da ake ciki, daga gida kuwa suka lula asibitin kurame daga cikin bbbn birnin adamawa... [3/1, 8:45 PM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHA🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~37~} Isarsu keda wuya kuwa, haydar ya siya masu kati kasancewar bbu jira, a asibitin kai tsaye aka isar dasu gurin wani kwararien likita mai suna dr hazrat, likitan dayasan aikinsa, suna shiga suka zauna akan kujera guda 2 din dake gaban teburin likitan, haydar daya cika yyi fam , ita kuma aysha tai tsaye a ra6en bango, haydar ya dubie aysha ya maida kallonshi ga dr hazrat, yace "Dr ga wnnn mun kawo shi kurma ne" Dr hazrat ya gyara glass din fuskanshi yce "To shi da kurumta aka haipie shi ne"? Haydar ya dubie Aysha yce "Kina ji, yi masa bayani" Aysha tai gyaran murya cike da fargaba ta hau bashi labarin ynda abun y faru, dr din y nisa yce "Em to gskya wnnn aikin nashi yanada wahala, amma ku zakuyi shi da kanku gsky" Aysha ta dubie haydar ta maida kallonta ga dr tace "Dr mai zamuyi"? Dr din yce "Haydar zaka iya tafiya da aliyu waje" Haydar ya dubie Aysha, aysha tai masa alama dya tafi, haydar ya riqa hannun aliyu suka tashi suka fita dga office din, aysha ta koma ta zauna kan kujera tace "Dr ina jinka yimin bayani" Dr hazrat yace "Wato, he was shocked, lokacin dayagan iyayenshi a mace da sis dinshi, abunda zai faru shine kawea wadan da ya shaqu dasu za'a samu sai ayi kmn wani abu zai faru dasu, kmn irin wanchan din, amma a tabbatar da baigane plan bane to ta hka din nake saa ran, in shaa Allah zai iya bude bakinshi, sbd bakin ciki yasashi rashin magana" Aysha tai shiru tace "Ba damuwa in shaa Allah dr zamuyi iya kokarinmu na ganin hkn ya kasance" Aysha taiwa dr gdya sosai, tukunna ta fito daga office din, zuciynta cike da fargaba... A nn ta samu su haydar zaune kowanne na kallon nashi bangaren, daria ta kusa yi sai kuma ta gimtse, ta qarasa inda suke, aliyu ne y fara ganinta, da sauri ya tashi y miqe tsaye yana yimata murmushi, kadan ta mayar masa sbd ita dea wlh ta kagara taji labarin nn daga bakin aliyu.. Yaa haydar, "ka tashi mujiey", tashi yyi suka shiga motan, su a gaba ita kuma aysha a gidan bya, hnya suka kama zasu gida, aysha tace "Yaa haydar gidansu kalthum zamu" wani abu hydar yji ya ziyarci zuciynshi yi yyi kmn kada yje kuma dea sai ya juya akalan motan zuwa gidansu aliyu... [3/1, 8:59 PM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHA🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~38~} Isarsu keda wuya haydar yyi parking motan kopan gidan, aysha ta bude ganboun motan ta fito, ta kuma ta bude gidan gaba inda aliyu yke ta bude tai masa alama daya fito, fitowa yyi suka qarasa cikin gidan, shi kuma haydar suka barshi a mota, isarsu keda wuya kuwa suka tarar da kalthum a parlour, su mum dinta basa nn, aliyu yyi zaune akan kujera ya kurawa su kalthum ido, aysha taja hannun kalthum sukayi dakinta, nn ta zayyana mata komai gameda abunda dr yace, tukkuna tai shiru ta riqe bakinta tace "kalthum ynxn su waye kike ganin sune makusantan aliyu"? Kalthum tai shiru na dan wani lokaci tukkuna tace "Em to gskya aysh ke dayace, sbd y saba dake" Aysha cike da fargaba tace "Gud, gobe ki shirya kawo kunnenki kiji, nn ta fadammata komai akan ynda zasu tsara abubuwa, kalthum tai daria tace "Yar air, qawata ina sonki Allah y kaimu goben" Aysha ta amsa da "Amin". A hka ta bar gidan tare da yiwa aliyu sallama sukayi gida, isarsu gidan keda wuya aysha ta sanar da mum komai akan abunda dr yace. "Haydar zuciya a cike y wani ce to ynxn mai zakuyi kenan"? Aysha ta nisa ta tabe baki tace "Wait n c" Allah dea y kaimu goben". Washe gari! Misalin karfey 10am aysha ta shirya cikin wasu pakistan riga da wando farare, tasa hijab dinta black da jakanta, kai tsaye taiwa mum sallama tare da cewa "Mum kimin addu'a yaune final day in shaa Allah" Mum ta dafa kanta tai mata murmushi, tace "Addu'ah a kullum inai maki ita, tashi tafie indo Allah yana tare da mai hkuri" cike da karpin guiwa ta tashi ta fita ta bar gidan, a bakin gate ta hadu da dad, dad yace "Aysha ina zuwa"? "Aysha tace "Gidansu Kalthum zan tafie" Dad yyi murmushi yce "Allah y tsare ki gaida iyayenta" Aysha tai murmushi ta kama hnyn zuwa gidansu aliyu, a chan ta tarar da aliyu a parlour zaune akan kujera, yasha wnka cikin qana nn kaya bakin wndo da faran riga mai dogon hannu sai kamshie yke zubawa, aysha tai dan guntun murmushin takaici, ta matsa kusa dashi ta zauna, sukayi ido 2 dashi, ya sakar mata wani murmushi mai dadin kallo Aysha ta lumshe ido tai masa alama dasu fita, bbu gardama kuwa ybi bayanta suka maida kopan gidan suka rufe suka fita, aliyu a gaba aysha na driven, sai kallonta ykeyi, fitansu keda wuya ta kira kalthum a waya tace "Gamu nn zuwa" ta qara mai a hka suka hau kan titi, sai da suka isa kusa da wani jiejiey, aysha tai parking kusa da gefen hanya ta dubie aliyu tai masa alama dasu fita, suka ga jiejieyh, hka kuwa akayi y kama hnya suka fita a hnkli suke tafiya, har suka isa inda wata bishiya, aikam aysha na isa gurin nn, taji an riqe mata wuya da sauri ta fara kiran sunan aliyu, kasancewan ya juya bayanshi bai gani ba, Aysha ta samu ta kucce ta ruga da gudu tabi ta gabanshi, mutumun nn ya bita a bya, aliyu n ganin hka shima yabi bynsu da gudu, aysha gudu takeyi sosai kmn rnta zai fita, chan wani ya qara fitowa da baqaqen kaya yasha gabanta, aysha ta kwalla qara tana kiran sunan aliyu, da sauri aliyu y isa gurin zai fara fada da dayan yji an janye masa kafa yakai kasa, nan fa suka fara yin cikin aysha, tana jaa da baya tana kuka tana kiran sunan Allah, na shiga 3! Inna lillahi wa inna ilaihi raji'un!! Taketa fada chann wata dabara ta fadou mata a rai, ta diba qasa ta watsa a idanun dayan dake kusa da ita, mutumin nn y fara kuuwa yana kakka6e idonshi, aysha na ganin hka ta qara gudu, wnda ya riqe aliyu ya sakeshi ybi byn aysha da gudu shima, aliyu y tashi y bisu da gudu shima, aysha gudu takeyi sosai ta matuqar gaiyah, ta tsaya tana maida numfashi kenan taji an riqe mata hannu, wani mutum a cikin max yasha bakien kaya da wuqa a hannunshi, yana huci yana bin aysha, hakn yyi dea2 da qarasowan aliyu a gurin, mutumin nn y daga wuqan nn y dafawa aysha a ciki... Aysha tai luuu ta sulalae qasa, aliyu da gudu y isa gurin lokacin wadan da sukayi mata wnnn abun sun gudu, hannunshi yasa ta tallafo aysha yana jijjiagata, chan yyi wata irin qara yace "Nooo"!!!! Aysha!! I Luv u! Aysha pls ki tashi, kada ki mutu ki barni, ga aysha kwance a cikin jini, da gudu ya dauketa ya koma ga motan yasata a gidan bayan motan ya shiga yana sharar kwalla yana driven, kai tsaye famous hospital ya nupa da ita, mutanen asibitin na ganinshi suka rude, wani daki daya san suna ajiye kayan aiki ya shiga da ita, ya dau kayan da sauri yke bata taimakon gaggawa, y jima akanta tukunna ya kammala ya fito ya dafe kai yana kuka sosai... Hkn yyi dea2 da qarasowan kalthum a asibtin, kasancewar lokacin da abun y faru ta hadu dashi akan hnya yana zabga gudu, tabiyo bayanshi, kalthum maganan kurame ta fara yimasa, Aliyu y bude bakinshi yce "Aysha ce gata cahn daki wasu mutane sun kusa kasheta" Amma na dubata na bata taimako" ido kalthum ta zaro a cikin zuciyanta tace "Tun kapin mu isa"? , to suwaye suke son kashemana aysha? Aliyu ya qara da cewan "kalthum ina zuwa", da sauri y koma ciki, kalthum itama tabi bynshi, isarsu keda wuya, sai ga wani dr mansur abokin aliyu, y shigo suka rungume juna, aliyu yaja hannun mansur suka fita nn fa y hau bashi lbrin abunda y faru da aysha kuma ta hka allah y taimakeshi bakinshi ya bude.... Dr mansur yyi masa addu'ah sosai, yce "Abokina naji dadin hka, shekara nawa banganka ba"? Ai nazata ka manta ma damu" Aliyu murmushi kawea yyi.. Bayan awa 3! Har tym din aysha na kwance, chan ta fara motsa hannayenta da sauri aliyu y matsa kusa da ita ya riqe hannunta sai hawaye a fuskanshi, a hnkli aysha take masa alaman y deana kuka, cikin muryarsa mai dadin suararo yace "Aysha dole inyi kuka abunda y faru da iyayena kenan"... Aysha ta dubie kalthum tai mata alama, kalthum ta girgiza kai alaman bafa su isa gurin ba, aysha tai shiru ta dubie aliyu tace " Alhmdlh Allah ngd maka, aliyu fadamun wannan pic din suwaye"? A hnkli ya bude bakinshi yce dayan mum dina ne, dayan kuma twin sis dinta ce... Aysha ta zuba ido tace "Twin sis"?, Bani labari dan Allah aliyu. Aliyu yyi gyaran murya ya dubieta, duba irin na ban tausayi, yace tun ranar farko... ©Kausar Luv💞 [1/6, 3:38 PM] Kausar Luv💞: [3/2, 8:53 PM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHA🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~39~} "Dana fara ganinki aysha akan hnya fuskan mum dina ta bayya a tare dake na tabbatar da cewan "Ke jinina ce, ya qara riqon hannunta yace "Aysha bakida lpy, bara in kira mum dinki na fadammata abunda y faru dake" Aysha ta girgiza kai cike da zumudi tace "Yaa aliyu dan Allah ka bani labari mana" Murmushi yyi mata tare da kyafta mata ido hade da shafa gefen fuskanta yace "Kada ki damu zakiji komai qanwata" Murmushi tai masa, kalthum ta matso kusa da ita ta gefen hago tace "Sannu ayshana" Murmushi aysha tai mata" da sauri aliyu ya tashi yace "Kalthum kira mum din aysha ki sanar da ita abunda y faru" da sauri kalthum tace "Tohm yaa", waya ta dauko ta danna kiran wayan haydar" yana dauka ta fadammasa abunda y faru, haydar dake zaune kan kujera ya tashi tsaye yace "wht"? Tana ina ne"? Kalthum ta basa details din komai, haydar yyi tsaki ya kashe wayan da sauri yyi dakin mum, ya shaidamata abunda ke faruwa, tare suka fitoh harda dad hankli tashe sukayi asibtin, a chan suka samie aliyu a tsaye y riqe kugu tunanin kawea ykeyi, haydar ya bishi da wani mugun kallo kawea y wuce inda kalthum tai masa bayani, suna shiga mum da sauri ta qarasa kusa da ita ta riqe hannunta tace "Aysha yau da wani abu y faru dake bansan ina zansa raina ba", aysa a hnkli ta dago hannunta ta share hawayen mum tace "mum ki daina zubar da hawayenki pls"mum ta qara riqon aysha tana mai kallon fuskanta... Dad na tsaye yace "Amma mai y faru"? Zata fara magana kalthum tace "Aysha ba yya aliyu yce kada kiyi surutu ba"? Ki barshi mana sai kin samu sauki" mum tace "Tohm, Allah y bata lpy" haydar kusa da ita yaje y tsaya yana kallonta yna murmushi, kalthum dake zaune kan wata kujeran roba ta tashi ta fita dga dakin zuwa waje, kusa da yya aliyu taja ta tsaya a hnkli ta kira sunanshi y dago mnyn idanunshi ya amsa cikin sautinshi mai dadin sauraro, kalthum tace "Em Yayana ynxn gida zamu"? Aliyu yyi murmushi kadan yasa hannunshi ya riqe le6enshj na kasa yce "yhp gida zamu, amma dan Allah ki taimaka kada wani yasan bakina ya bude" kalthum tace "Yaa aliyu meye fa'idar yin hkn"? Aliyu yyi shiru na dan lokaci yce "kedea kiyi abunda akace maki kinji ko"? Kalthum tace "yaana duk ynda kake so hka za'ayi" a hnkli y daga girar fuskanshi yce "Tnk u sis" kalthum tai murmushi sosai a cikin zuciyanta tace "Allah mungode maka daka bude bakin wnnn bawan nka hakika kaine maiji kuma mai gani"... Aliyu yace "Mujiey mu koma ciki, hka suka koma cikin tare, sun jima a chan tukkuna suka fito mum tace "Bara tajie gidah ta dauko kaya tunda a nn zata kwana tare da aysha" kalthum tace "Hba mum ki barshi kawea ni zan kwana da ita" mum tace "anya kalthum"? Kada mu dora maku larura". Kalthum tai daria kadan tace "Hba mum wace irin larura kuma"? Ai dani da aysha mun zama daya"... Hka kuwa akayi mum da haydar harda dad suka kama hnya suka koma gida,ya rage saura kalthum da aliyu kawea a asibitin zaune gurin aysha..... [3/2, 8:53 PM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHA🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~40~} BAYAN SATI 2! Abubuwa da dama sun faru kmn sallaman aysha daga asibitin, inda kalthum ta kasance ita ke kwana da ita a asibitin har akayi discharging din aysha daga asibitin, shi kuma aliyu a nn yake wuni bacci ne kawea bayayi a nn, shaquwa ta qara shiga tsakanin aliyu da aysha fiye da tsammani... Yau ranar ta kama saturday, misalin karfeyh 1pm, aliyu ne y shirya tsaf cikin mnyn kaya shadda fara tas, da komai fari harda agogo sai kamshie ykeyi, yana zaune akan kujeran dakinshi kalthum tai sallama, aliyu ya amsa taja kujera ta zaunah irin mai taya din nn baqa, tace "Yaa har yau bafa ka fadawa aysha komai ba, ynxn hka ta kirani tace gata nn zuwa" Aliyu yyi murmushi yace "Tohm sai tazo" hka kuwa akayi basu jima da maganan ba sai ga aysha tazo, sanye cikin wata baqar riga mai kwalliya zip ne da ita tun dga sama har qasa, tai rolling da wani gyale mai shara2, fari tas. Kai tsaye dakin aliyu ta nupa, kalthum na ganinta ta tashi ta fita tai parlour dan kada su mum dinta su dawo su samesu suna magana.. Bayan sun gaisa aysha tace "Yauwa yaa aliyu bani labarin dakace zaka bani" Aliyu yyi gyaran murya yace "Wato mamana sunanata zanira, su 2 mamansu ta haifa, bazan manta wata rana ba muna xaune a cikin daki, take cemin "Aliyu kasan ba ni daya iyayena suka haifa bah"? Nace "Mami keda waye to"? Mami tacemun "Tana da yar uwan haihuwanta su 2 iyayensu suka haifa ita dayan bata san inda take ba , sai nace "Mami mai sa baki san inda take ba to?" nn aliyu y tsaya ya nisa ya cigaba da cewa "Mami tace min yar uwan haihuwanta dauketa akayi lokacin wasu manoma sun kawo masu farmaki, tun a lokacin basu qara ganinta ba ba kuma su san inda takeba sunyi nema har sungaji, ta taba nuna min pic dinta wnda suke su 2, kamar su daya sak, abunda yasa na banbamce su shine ita mum dina tana da wani dan abu baqie kusa da hancinta, ita kuma mum dinki bata dashi, ke kuma kamanki daya dasu sak... Aliyu yace "Aysha kinji labarin nn iyakar abunda nasani kenan" Aysha ta share kwallan data zuba mata a ido tace "Allah sarki yayana, hka Allah yaso, ashe kai dan uwana ne shiyasa nake jinka a raina" Aliyu yyi murmushi ya dago idanunshi sukayi ido 2 da aysha, cikin sanyin murya mai dadin sauraro yace "Mai kika ce"? Aysha ta sadda kanta kasa ta fara wasa da yan yatsunta na hannj, aliyu na dubanta wani sonta yakeji ya qara shiga a cikin zuciyanshi, shidai yana son aysha... Aysha ta katsie shirun daya gibta a tsakaninsu tace "Yaa aliyu ynxn ya za'ayi dasu abban kalthum? Kasan fa bai kamata a barsu su shaa ba, y kamata ayi masu hukunci" Aliyu y nisa yce "Em hkne gskya aysha nima ina wnnn tunanin sbd bazasu rabani da iyayena na kyalesu su shaa ba" Amma kinsan mi"? Aysha ta girgiza kai tace "A'ah" Aliyu yace "har yau basu san cewan bakina y bude ba, sbd hka ynxn game din zai fara dadi, d game x about to begin" aysha tai murmushi tace "Allahu y kaimu lokacin amma ya zakayi"? Aliyu yce "Ba ynxnn ba kece strange dina, idan kina tare dani komai zaizo min da sauki in shaa Allah, Allah x my everything".. Aysha tai murmushi tace "Ina zuba ido" kujeran datake yasa hannu ya janyouta ya dora hannushi akan kujeran ya kura mata ido yyi murmushi, sai da aysha ta tsorata taji hanjin cikinta suna kadawa, aliyu yace "Aysha I Luv u, ina sonki"! Kema kina sona ko"? Aysha numfashi kawea take saukewa, aliyu y qara matsowa da kujeran suka kara fuskantar juna. Yana yi mata wani murmushi mai daukar hnkli, ya qara cewan "Aysha pls say something, I Luv u! do u love me"? Aysha a hnkli ta bude bakinta jiki na rawa tace... Masu karatu mai kuke ganin aysha zata ce?? Yes or No!!! ©Kausar Luv💞 [1/6, 3:38 PM] Kausar Luv💞: [3/3, 9:00 PM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHA🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~41~} "Yaa aliyu ynxn dai b wnnn ba ayi mgnn su abban kalthum", aliyu ya lumshe idonshi tare da saukar da wata nauyayyan ajiyan zuciya, ya nisa yace "Bkya sona ko"? Aysha ta lumshe ido a hnkli tace "Nidea banfadaba gskya" Aliyu yyi Yar daria kadan ya dan matsa yace "Ok tohm ni zan kwanta nagaji ki gaida mum" Aysha kai kawea ta girgiza ta tashi tace "To ni zan wuce " Sai munyi waya kenan ko? Aliyu y fada yana murmushi ya hau gadonshi, ya kwanta" Aysha ta dawo ta zauna kan kujera, aliyu dake kwance ya tashi zaune, aysha tace "Yaa aliyu y kaji rayuwanka lokacin daka zama kurma"? Aliyu y nisa yce "Aysha abun bbu dadi wlh, nakasance a koda yaushe cikin tsangwama idan na fita watarana, aysha wadan da suka sanni suyita magana dani bana jin mai suke fada, haqiqa Allah shine mai girma kuma mabuwayi akan komai shine ke yin abunda yso a lokacin dayaso". Aysha a duk halin daka tsinci kanka a ciki to ka godewa Allah, mutane da dama da Allah bai basu gani ba, wasu ji, wasu kuma kafafun tafiya wasu kuma hannaye wasu kuma sai bai basu lafiya ba gabadaya"... Aysha ta kura masa ido tana saurarenshi, Aliyu y cigaba da cewa "Ya za'ayi mutum ya gane cewan komai lokacine, ya kike ganin qasa zata zauna lpy after all wadan da Allah yyi su da nakasa ana wulaqantasu ana tozartasu, an maidasu tmkr ba yan adam ba"? Kowanne dan adam Allah yyi masa daraja da daukaka, aliyu ya janyou filo ya rungume yce "Na taba zuwa wata ma'ikata ta kimiya da fasaha, aysha tym din kapin in zama kurma, a chan na samie wasu engineers, wasu drs, wasu kuma suna bada ilimi, idan Allah yyi ka da nakasa a kowanne fannie, bai zama dole kace ka zauna kana bara akan titi ba, ka nema ilimi akuy mkrntar kurame da dai sauransu" Aysha ta nisa tace "Allah sarki! Wlh yaa aliyu hkne, Allah yyi mana jagora" aliyu y amsa da "Amin".. Aysha ta tashi tsaye tace "Ni zan tafie" Aliyu y koma y kwanta, aysha ta bude kopa tana murmushi har tasa kapanta daya a waje ta juyou tace "Yaa Aliyu" Aliyu ya dago kanshi ya dubeita sukayi ido 2, aysha tai masa wani murmushi mai dadin kallo, kawea ta fice taja kopan dakin, da dan gudu2 ta isa down stairs, da sauri taiwa kalthum sallama ta fice zuwa wajen gidan, kai tsaye motanta ta shiga hakika tana son yaa aliyu amma bazata taba zama butulu ga iyayen hydar ba... Hka ta fada ta bude motanta ta shiga ta bar unguwan, titi ta hau na zuwa gidansu humaira, dea2 traffic aka tsaidasu kasancewar ba turn din wucewansu bane, sai ga jabir dea2 inda saitinta, glass ya bude a hnkli yana kiran sunanta "Waigowa tai tana ganinshi ta hade rai ta kama kallon gabanta, hka aka basu hannu suka wuce, aysha ta qara mai, jabir y bita a bya, over taking yyi mata lokacin data kai kusa da kwanan shiga gidansu humaira kasancewar gurin bbu mutane da yawa, hkn yyi sanadiyyar sa taja burki ta tsaya, tai dan qaramin tsaki, da sauri y fito dgaa motan shima abkinshi da suke tare ya fita mai suna HARIS... Da murmushi ya kai ga kan motanta ya tsaya, aysha ta tabe baki ta bude motan ta fitoh ta maida ganbun ta rufe, ta hade hannayenta 2 guri daya ta jingina bayanta a bayan motan, jabir ya matso kusa da ita yana kallonta yna murmushi, a hnkli yace "Aysha dan Allah ki soni wlh ina sonki! Aysha ta lumshe ido tace "Dan Allah jabir kayi hkuri nifa bana soyayya" jabir yace "Aysh naji amma ki gwada dani pls" Aysha tace "Am sorry pls jabir buh... Da suri yace buh wht"? Aysha tace "Ni zan wuce", ta kama hnya zata koma motanta, jabir yace "Aysha duk abunda ya faru dani to kece sanadi" Aysha tace "Eh din fadie da kowa ka kara da ihu, nice din" Aysha tabi ta gabanshi ta koma motanta ta qarasa zuwa gidansu humaira... Haris ya dubie Jabir yace "Kai maza kyaleta mana mujiey ka saukeni gidansu zubair" hka kuwa akayi jabir ya koma mota y kama hanya sai gidansu zubair ya dire haris, jabir bai shigaba sbd haushin aysha ta ki saurarienshi, ga kuma zafin zuciya".... Haris kuwa shiga yyi gidan ya same zubair kwance a dakinshi, shima ya zauna kan katifanshi, zubair ya tashi zaune yace "kai da waye kazo halan"? Haris yace "Jabir mana" zubair yyi tsaki yce "kaga d ynxn plan din nn yyi aiki da ynxn jabir na gidan yari mu koma muna shanawa a gari" Haris yace "Kai dea bari amma nasamu wani plan da zai kaishi lahira bama gidan yari ba". Zubair ya kurawa haris ido yace "fadamin ya za'ayi kenan"? Haris yce "Kawo kunnenka" aikam zubair ya miqa kunne haris ya fadammasa komai gameda plan din dayakeso su shirya" Daria zubair yyi sosai yace "Kai maza wlh kai mugune kaga kenan asirinmu a rufe bbu wnda zaisan cewan mu muka aikata hkn" Haris yace "Sosai ma kuwa kai dea Allah y kaimu gobe"..... [3/3, 9:33 PM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHA🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~42~} A bangaren aysha kuwa fira sukayi da humaira sosai tukunna ta fitoh dga gidan zuwa gidansu... Washe gari! Aysha ta tashi da wani matsanancin ciwan kai, mum ta bata magani tasha ta koma daki ta kudundune cikin bargo. Misalin 3pm aysha na nn kwance taji karan wayanta dubawan da zatayi taga aliyu ne, murmushi tai ta dauka suka fara fira kadan2 Aliyu yna jin dadin sautin muryan aysha, yana matuqar kwantar masa da hnkli, aliyu yace "Aysha pls do u love me"? A cikin zuciyanta take cewa "Yes! I really luv yuh amma bazan taba yiwa su mum rashin hallaci ba"... Aysha!!! Take jin sautin muryan mum n kiranta, aysha ta tashi da sauri ta yaye bargon data rufa akai, ko wayan bata katsie ba, ta kama hnyn zuwa parlour, daga ita sai kayan jikinta atamfa wani mtn fashion light blue n ash color sai dan kwallinta dayakai yadi daya ta yafa akanta dayake a kwance, kai tsaye ta isa parlourn mum da wayan a hannunta, yan sanda 3 tagani a cikin gidan da uniform dinsu, ta zaro ido ganin yn sanda a gidan. mum tace "Ga ayshan nan". A hnkli cikin sarkewan murya tace "Mum mai yan sanda sukeyi a gidanmu"? Mum tace "To nima shi nake tmbynsu shine suka ce ke suke nema" Yan sandan da suka kasance, su 3, maza 2, mace daya, dayan namijin d alama babbansu ne ya dubie macen yace "Arrest her"! Aysha murya na rawa tace "Da laifin mi"? Dan sandan yace "Ana tuhumarki da kin kashie jabir", "officer arrest her", aysha ta fara kuka "Wlh mum karya sukemin" mum ta matso kusa da ita ta riqe hannunta ta dubie yan sandan nn tace "Wlh aysha bazata taba aikata wnnn abun ba, sharri ne akayi mata" mum ta fashe da kuka, aysha ta maqalqale jikin mum tana kuka, yr sandar nn da sauri ta janyuta ta sakamata ankwa a hannu, aysha ta fashe da kuka "Wlh mum karya sukemin na rantse da Allah!!! Yar sandar nn ta tasata a gaba, aysha na tirjiewa tana waigawa tana kallon mum, tana kuka sosai, mum ki taimakeni pls kada ki barsu su tafi dani!! Gashi gidan bbu kowa. Aysha tana kuka mum na kuka, har aka bar gidan da ita aka sata a mota, aysha kuka takeyi sosai tana kiran inna lillahi wa inna ilaihi raji'un!!!! Aliyu dayake sauraren duk abunda ke faruwa ya zubar da wayan dake hannunshi da gudu ya fito dga dakinshi zuwa falo".... Yan sanda nn kai tsaye police station suka kaita tana kuka suka turata a ciki, suka maida kopan suka rufeta gam!!!! Aysha da sauri ta riqe marfun gidan yarin, tana bubbuga kopan tana kuka sosai! Chan ta kai kasa gaban kopan cell din tana kuka sosai....!!!! Ya Allah ka taimakeni ta furta a fili... Ta qara fashewa da wani matsanancin kuka mai cin rai.....! ©Kausar Luv💞 [1/6, 3:38 PM] Kausar Luv💞: [3/4, 8:40 PM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHA🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~43~} A cikin zuciyanta take cewa "Bkomai ubangijina yana jina kuma yana ganina a duk inda nake, kuma nasan Allah baya goyon zalunci, nasan ubangijina zai fitar dani a cikin wnnn halin dana shiga".... Aliyu na kawowa parlour mum din kalthum da dayan matan data kasance matar qanin bbn kalthum, da kuma ita kalthum din, ido mum din kalthum ta zaro ta daka masa tsawa tace "Kai lpy"? Tai masa alama da hannu, da sauri kalthum ta fara bubbuga kafafunta a qasa tace "Hba mum dan Allah ba kince an bashi freedom ba", mum din kalthum tai dan qaramin tsaki tace "Tohm naji tace da dayan mujiey" suka kama hanya zuwa rooms dinsu. Da sauri kalthum taja hannun aliyu zuwa dakinta ta maida kopan ta rufe, kalthum tace "ya aliyu mai ya faru"? Naganka duk a firgiece" Aliyu hankli a tashe ya hau bawa kalthum duk abunda yaji lokacin suna waya da aysha, kalthum qasa ta fadie dirshan ta fara kuka, Aliyu yasa hannunshi ya dago kapadunta yace "Kalthum ki deana kuka mana, addu'a zamuyi mata" ynxn dai mujiey gidansu muji daga bakin mum" kalthum ta girgiza kai ta share kwallan da suka zuba mata a ido, jakanta ta dauka kasancewar key din motanta na a ciki suka kama hanyan fitah, gudu takeyi kmn zata tashi sama, a hka har suka isa kopan gidansu aysha, dad suka tarar a kopan gidan da haydar harda mum suna shirin shiga mota su fita, aliyu da sauri yace "Mum naji abunda ya faru lokacin muna magana da aysha ynxn a wani station suka kaita"? Daga mum har dad uwa uba haydar kallonshi suke yna magana sbd sun san kurma ne, kalthum ta qara da cewan "Mum idan kun sani mana kuzo mujieyh" Mum tace "To, ai dad din aysha y kira waya an fadamasa ynxn ma chan zamu". Da sauri suka koma ckin tasu motan, su dad suka shiga haydar a gaba, mum na baya dad na driven har suka isa adamawa central police station.. Suna isa parking sukayi dukansu, kowanne ya bude motanshi ya fita zuwa PS din, suna isa suka tarar da D.P.O, mai suna Musa, yana ganin Dad ya tashi tsaye "Ranaka y dade sannu da zuwa" dad ya dakatar dashi da hannu, yace "Ina son a bani yata in koma da ita gida" D.P.O ya sadda kanshi kasa yace "Ranka y dade wnnn case din babban case ne kuma ynxn duniya mu take kallo tagan hukuncin da za'ayankewa aysha, da daya a gurin Abban jabir, ynxn hka maganar da nake nema jaridan safe abunda zaka gani kenan, alh kisan kai fa ta... Kapin ya qarasa Aliyu y daka mashi tsawa yce "Mind ur language sir, aysha bazata iya kashe koda dan kwaro ba balanta mutum" Dad y yiwa aliyu ishara da hannj alaman yyi shiru, aliyu y hade hannayenshi guri daya yna huci kaman zaki, ga haydar daya cika yyi fam kowanne a cikinsu na ikirarin ai aysha masoyiyyarshi ce nn kuwa basu san cewan aysha alluran cikin ruwa ne ba mai rabo ka dauka.. Mu zuba mu gani dai inji kausar.... Dad yace "D.P.O musa y akayi ma har aka fara zarginta akan hkn"? D.P.O musa yyi gyaran murya yace "Wato abunda y faru shine abokan shi margayin bayan an samu gawanshi a chan bakin gari suka daukeshi suka kaishi FAMOUS hospital a chan ne ma aka tabbatar daya mutu, daga nan sukayou nn suka kawo report suka kuma kira iyayensa suka sanar dasu, ynxn hka munyi masu tambayoyi lallai sun tabbatar mana baida abokin fada, sai dai abokinshi haris da zubair da mika'il sun tabbatar mana da cewan aysha ta fadamasa cewan komai ya faru dashi to itace sanadi" (Magana zarar bunu yana da kyau duk halin da muka tsinci kanmu a ciki tofa musan irin maganar da zamu furta domin kuwa shi harshe kan iya kaimu ga halaka) Dad yyi shiru yace "ko zamu iya ganin aysha"? D.P.O yace "Gsky a'a ranka ya dade sai dai zuwa wani lokaci" Dad yce "Anjima zamu dawo ins shaa Allah, ku wuce mujiey" hka kuwa akayi suka fita waje su dad suka wuce suka bar aliyu da kalthum cikin jimami.... Oh poor aysha😥 [3/4, 8:42 PM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHA🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~44~} Aliyu da bugie motan da karpin tsiya yce "Damn it" ynxn ya za'ayi kalthum? Kalthum ta nisa tace "Yaa Aliyu y kuwa zamuyi"? Amma su waye abokan jabir din nn ne"? Aliyu yace "I got it" ina zuwa". Da sauri ya koma cikin PS din, kan teburin D.P.O ya tsaya ya dubieshi yace "Ranka ya Dade" D.P.O y dago ya dubieshi "yan samari" Aliyu yace "Dan Allah!!! Ka barni inga aysha! D.P.O yace "Jika danka hadani da Allah yasa na barka, domin kuwa ina ganin girman Allah. Aliyu ya tashi tsaye yce "Ngd ynxn tana ina"? D.P.O din ya nuna masa inda take da sauri ya tashi y kama hnyn daya nuna masa, Yana kaiwa gurin, yasa hannunshi y riqe kopan gidan yarin, a hnkli ya kai idanunshi ga aysha dake zaune chan kuryan gidan yarin, ta chusa kanta a cikin cinyoyinta tana kuka, cikin sarkewar murya yace "Aysha"!! Da sauri ta dago tana ganinshi ta tashi tace "Yaa Aliyu"! Da gudu ta kawo kusa dashi fuskokinsu na fuskantar juna, aysha ta fashe kuka cikin sarkewan murya tace "Yaa Aliyu dan Allah ka fitar dani gurin nn, ance court za'a kaini wani week" Aliyu yace "Relax aysha ki deana kuka kinji"? I promise 2u dat I will prove ur innocent" aysha ta girgza kai ta cigaba da kuka sosai, aliyu cikin snyin murya yace "Aysha pls ki deana kuka mana Idan kina kuka sai kiyi discouraging dina mana" Aysha tace "Yaa aliyu ynxn nn za'a barni"? Aliyu y lumshe ido yace "Aysha ki yarda dani, In shaa Allah nayi maki alqawarin fitar dake a gurin nn koda kuwa hkn na nufin zan rasa rayuwata ne" Aysha cikin muryan kuka tace "Ngd" Aliyu da idonshi suka cika da kwallh yyi mata sallama cikin kuncin rai da bacin rai ya fita yana mai daukan alwashin fitar da aysha daga zargin daa aka sata a ciki kuma sai ya wanketa, in shaa Allah... [3/4, 8:43 PM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHA🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~45~} Murmushin datayi masa ya riqa tunawa, da lokacin dayafara ganinta 1st a rayuwanshi, sai ya qara samun karfin guiwa, a cikin zuciyanshi yake cewa "Yarinyar dabata taba zuwa ko wani qaramin station bah yau gata a centr one, kuma har koto za'a kaita". Ya tsyaa y nisa ya cigaba da cewa "Ya Allah show me a way da zan samu daman kubutar da aysha kada a yanke hukunci gareta na zalunci, nasan kai mai jini kuma mai gani, kaine ke fitar da matacce a cikin rayayye hka kuma ka fitar da rayayye a cikin matacce"..... Aliyu y kama hnya suka komah mota kai tsaye gida suka koma, jiki ba kwarie ya haura dakinshi bbu abunda ke dawo masa a rai kmn aysha.. Hka y wuni har dare aliyu bai runtsa, a cikin wnnn daren sallan nafila yyi ya rookie Allah akan y bayyanar da gaskiy, ya kuma karanta Al_qur'ani mai girma" yyi addu'ah sosai.. Aysha kuwa mosquito ya dameta a cell, ga zafin tsiya ga bbu wani hasken kirki a gurin, hawaye kawea takeyi tana addu'a akan Allah y kubutar da ita daga sharrin da akayimata"... Hakika "Addu'ah warakace daga dukkan cutuka, kuma addu'ah makamin mumini ce"... Washe gari! Aliyu y shirya tsaf cikin mnyn kaya shadda fara, kai da ganinshi kasan yana cikin tsananin damuwa, baida wata walwala ko nishadi ku sukuni, idanunshi har sun dan zurma, kai tsaye suka kama hnya suka fita shida kalthum, kai tsaye asibitin da aka kai gawan jabir y nupa, abokinshi Dr masur ne ya karbeshi, bayan sun gaisa aliyu y tambyshi akan wasu abubuwa, dr mansur kuwa ya bashi information gameda duk abubuwan daya buqata, aliyu nagani ya tashi tsaye yana murmushi, yace "Ngd Dr" Dr mansur yace "U r always wlcm" Aliyu yyi urmushi y fita y koma mota, kalthum tace "Ina kuma zamu ynxn"? Aliyu yace "Gidansu Aysha" kalthum tai murmushi ta qara starring motan, suka bar asibitin, basu tsaya ko inaba sai gidansu aysha" tare suka shiga koda suka isa nn parlour suka tarar dasu. Haydar yayi tagumi, mum tayi zugum ga dad yayi shiru kmn wanda baida rai" Sallama aliyu yyi mum ta amsa, nn suka gaisa bayn sun gaisa aliyu yce "Mum daman cewa nai zan fara bincike akan abunda akace aysha tayi" Mum tace "To aliyu Allah y taimaka" ya amsa da "amin" suka fita wajie shida kalthum daga nn kuwa police station suka zarce, sa'ah y taka D.P.O bya nn wani officer ne ya tarar, Aliyu ya zauna a gaban teburin din ya gaisheshi dan sandar nn y amsa, aliyu y fadamasa cewan yna son ganin aysha" Dan sandan yyi masa alama, aliyu y gane mai yke nupie sai dau kudi y bashi 5K ya barshi harda kalthum suka shiga gurin aysha tare.. Suna shiga aysha ya tarar da tabun jini a jikinta duk ta dan rame, kalthum da sauri ta kira sunanta aysha ta taso tazo kusa dasu, Aliyu ya dubeta nn take y zubar da kwallah, aysha cikin muryan kuka tace "Yaa aliyu ka deana kuka dan Allah", kalthum tace "Aysha wlh ina cikin tashin hnkli, wnnn wace irin rayuwace hka"? Aysha in shaa Allah sai munyi iya kokarinmu na ganin kin fita daga gurin nn" Aysha ta share hawayenta tace "Ngd Kalthum" Aliyu ya dago suka qara ido 2 ya saukie kanshi kasa dan ahi tausayinta ykeji sosai" Chan yce "Aysha ina wayanki"? Aysha tace "Tana gida ka tambyi mum nan na zubar da ita a parlour" aliyu ya qara da cewan akuy number din jabir a ciki"? Aysha tace "Eh akuy nayi saving da jabir" aliyu yce "Ok kada ki damu ynxn dai akuy dan sandan da zai riqa bani ke a waya muna magana kuma zansa yana baki abunci" aysha ta daga masa kai, aliyu bai qara kallonta b y juya y fice zuwa gidansu mum, bbu bata lokaci ya fadamata wayan aysha zata bashi, mum ta bashi daga nn kuwa aliyu bai tsaya ko inaba sai MTN Office. A nan ya bada number din jabir aka fitar masa da calls din da jabir yyi making da wanda aka kirashi da missed din dayasamu a wnnn satin... Nn yaga number din zubair da haris kasancewar yana yawan magana dasu, aliyu y kuma bada tasu number din yasa aka duba masa information dinsu wnda sukayi register din layinsu dashi" sai ga pic dinsu ya fitoh" aliyu yyi murmushi yace "Am coming to u guys"...!!! ©Kausar Luv💞 [1/6, 3:40 PM] Kausar Luv💞: [3/7, 8:43 PM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHA🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~51~} Yaa haydar! Da sauri ta tashi ta wuce dakinta sbd kukan dake son cin karfinta, tana isa dakin ta maida kopan ta kulle ta fada kan gado, wasu hawaye masu zapie suka kwararo mata a ido, zuciyanta na kuna kaman zata fita, Inna lillahi wa inna ilahi raji'un kawea take furtawa... Aliyu dake zaune murmushi yyi ya miqawa haydar hannu yace "Allah y sanya alkhairi" kawea ya tashi ji yakeyi kmn bashiba, a hnkli yake takawa har y bar gidan y isa gidansu dakinshi ya fada y kwanta kan gado.. Allah sarki Aysha, ina maki fatan alkhairi kawea shine abunda ya fada, dad yyi gyaran murya yace "Haydar! Haydar dake wani murmushin jin dadi ya amsa da "na'am"! Dad yace "inaso kaji tsoron Allah, kasani dakai da aysha duk dayane a gurinmu, ka kula da ita" Haydar yace "In shaa Allah dad" Mum murmushi tai sosai tace "Hba! ni daman nasan ai kuna son juna, Allah dai y tabbatar mana da alkhairi" duk suka amsa da "amin"... Washe gari! Aliyu ne zaune a dakinshi sai tunani yakeyi, Allah sarki ni hka rayuwata zata kare kenan"? Duk abunda nakeso bazan samu ba kenan"? Wannan itace Destiny dina" kmn daga sama yaji muryan aysha na magana a waya, yay maza y kuma cikin abun rufa ya rufa yyi kmn yna bacci, a hka aysha ta iso dakin, ganin y rufa yasa ta gyada kai kawea ta sauka zuwa dakin kalthum, sun jima suna fira tukunna tace "Kalthum ansa date din aurena, 20 ga wata 2 masu zuwa" kalthum dake zaune ta tashi tsaye cike da mamaki da firgici tace "Aysha wa zaki aura"? Aysha tai murmushin yaki ta tashi tsye itama tace "kalthum Yaa haydar zan aura" kalthum ta juyu suka fuskanci juna ta riqe hannunta tace "Do u love him"? Aysha ta daga mata kai ta koma ta zuana, kalthum ta zauna kusa da kapapunta tace "Aysha bazaki iya min karya ba, nasan bkya son haydar" aysha tace "Oh ni kalthum ko ni na fadamaki"? Na fadamaki ina sonshi mana" kinga ynxn dai bara in tafiy gidansu humaira" kalthum tace "ki gaisheta" sallama sukayi tukunna aysha ta fita jiki a sanyeye har ta isa gidansu humaira ta jima a chan tukunna ta kama hnyn zuwa gidansu"... BAYAN KWANA 2! Aliyu duk ya rame, bbu sauran wata wal_wala a tare dashi, ynxn kam ko maganan aysha bayayi, ya so Allah y mantar dashi aysha, amma ya zayyi yana sonta ba zai taba iya mantawa da itaba, murmushinta, magananta ita kanta duk ta mamaye masa zuciya.. Allah mai yin ynda yaso kenan..... So makohone!!! Allah y hadamu da masoyanmu na gskya masu sonmu tsakani da Allah a duk inda suke amin.... [3/7, 8:55 PM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHA🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~52~} A hka dai abubuwa suka cigaba da tafiya, haydar na iya kokarinshi na ganin ya farantawa aysha rai, yana daukanta idan bbu skul, su fita yawou a gari, kai gashi nn dea". A kwana a tashi bbu wuya ga Allah, rana tazo ranar da za'a fara shagalin bukin auren haydar da aysha, ba wasu events masu yawa akayiba, anyi kamu, kunshi, sai kuma dinner da za'ayi yau da dare. Misalin karfey 8pm, aka kammala komai, amarya da ango daga gida aka kaisu zuwa inda za'ayi dinner din wato SUPERB HALL, inda ango yasha shadda fara, ita kuma amarya tasha irin fararen kayan nn na amare, ta dai yi kyau sosai, su kalthum da humaira sune a gaba, da sauran frnds din aysha suma sunzo.. Tafi aka suma yi lokacin dasuka karasa a ciki, har suka isa gurin zamnsu, bayan anyi duk abunda za'ayi an kammala aka fara ciye2 da lashe.... Waqan GALLIYAN akasa, gurin ya dau duma. Nikam kausar sai dogon wuya nake ina daga wuya ko zan hango aliyu, amma shiru, chan naji kamshin turarenshi, da sauri na waiga na ganshi, sanye cikin kaya ash colour din shadda da hula, a hnkli yake tafiya kai da ganinshi kasan yana cikin damuwa. Allah sarki soyayya kenan... A hka dai aka kammala dinner din, amma aliyu kam bai bari sun hadu da aysha ba, ita kanta aysha din shi taketa leke amma bata ganshi ba, aliyu kam yyi hkne sbd ba zai iya hada ido da itaba.. Ita kanta aysha tana cikin damuwa sosai, amma ta danne sbd maida alkahairin da akayi mata. . Washe gari! Ranar ta kama ranar dauren, inda jama'a suka taru a kopan babban masallacin layinsu aysha wanda ke bayan gidansu, karfey 12pm, aka fara dauren auren, da kudin sadaki da aka biya. Liman byn yyi duk abunda ake buqata, yace "Da cinta da shanta da suturanta da gurin kwananta mai kyau, sun rataya a wuyan.. Ni kausar wayata ta fadie kasa, dakyar na daukota cikin tarun jama'ar nn, sai na gyara tsayena nace "To ai dama haydar ne ango" Allah y bada zaman lpy. Bayan an kammala shagali misalin karfey 8pm aka dau amarya daga gidan mijinta, aysha tasha kuka sosai na rabuwa dasu mum, ga rashin masoyinta dake damunta, byn an kaita kai tsaye dakinta aka direta kan gado, addu'a akayi sosai tukunna ango ya shigo tare da abokinshi, bayan sunyi sallama, haydar yace "bara in raka abokina" murmushi aysha tai dake zaune akan gadon, haydar y fita bbu jimawa ya dawo yana dawowa wutan dakin y kashe, a hnkli ya qarasa kan gadon, ya yaye mayafin da aysha ta rufa fuskanta, murmushi yyi ya kai hannushi kan fuskanta ya shafa, aysha taji tsikan jikinta yana tashi, sai rawa jikinta yakeyi, yasa bakinshi kan le6enta na kasa y fara kissing...!!!! ©Kausar Luv💞 My Facebook Group: kAUSAR M HASSAN NOVELS.... [1/6, 3:40 PM] Kausar Luv💞: [3/8, 8:52 PM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHA🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~53~} Aysha ta kulle idonta gam sbd gabadaya ta tsorata, how she wish ace aliyu ne ba haydar ba, dakatawa yyi a hnkli ya kuma kan kunneta cikin muryan rada ya fara yi mata magana "Aysha"!!! Jin muryanshi tayi ta ratsa jikinta, da karfi ta bude idonta jin muryan aliyu da tai, da sauri taja da baya kadan, aliyu yyi murmushi a hnkli ya tashi ya kunna wutan dakin, idanun aysha suka sauka a kanshi. Cikin muryan kuka take magana "Ni wlh ka kyaleni" aysha ta dinga ja baya tana kiran sunan haydar, "yaa haydar", tana dan hawaye. Aliyu y matsa kusa da ita ya riqe hannunta, aysha ta qara fashewa da kuka tana bubbuga kapapunta tana kiran "Yaa haydar"! Aliyu yyi ajiyan zuciya ya zaunar da ita kan gado, cikin sanyin murya yace "Come on! aysha listen to me" Nine mijinki ba haydar ba", cike da mamaki ta dago idanunta da suka tsunduma cikin duniyar hawaye tace "Yaa aliyu dan Allah ina yaa haydar"?, "Ya zakace kaine mijina"? Aliyu yyi murmushi kadan yace "Kinsan ance matar mutum kabarinsa, amma nidea ynxn bazakiji komai daga bakina ba, ki bari zan kaiki gida sai kiji bayani daga garesu". Aysha ta tashi tsaye da sauri tai parlour, aliyu ya tashi kenan zai bita kawea dai sai y barshi y kwanta kan gadon, yana kallon sama, yana kuma mai yin murmushi, da kuma gdya ga Allah.. Aysha zaune tai kan kujera, a cikin zuciyanta take magana "shin murna ya kamata nayi ko kuka"? Shin wai ko mafarki nakeyi"? Wata zuciya tace "A'a aysha ba mafarki kikeyi ba"... A hka dea bacci barawo yyi awon gaba da ita.... Ba ita ta tashi ba sai sallan asuba, a hnkli ta bude idonta ta yaye mayafin data rufa dashi, addu'an tashi daga bacci tayi tukkuna ta azo kapapunta kan carpet din dake kasan dakin, ta sauka daga kujeran ta tashi tsaye, sai kalle2 takeyi ita ina zatayi alwala tai sallah to"? Tana zumbure baki, aliyu ne ya hangota daga chan saman bene tsaye yna murmushi, y kira sunanta, da sauri ta waiga, tai maza ta dau mayafinta ta rufe jkinta dan itafa bata yarda da aliyu shine mijinta ba.... A hnkli ya sauko daga saman benen, kusa da ita ya qarasa yna murmushi, yasa hannunshi ya yye mata gashin kanta wnda ya rufe mata fuska, aysha tuni jikinta ya hau rawa... Aliyu y dora kanshi akan bayanta, hannayenshi yasa ya riqe nata, murya chan kasa2 yace " Mujiey kiyi sallah" aysha da sauri ta fizge hannunta tace "Yaa aliyu bana so fa" wea ina Yaa haydar ne"? Ta fara kuka sosai, aliyu yyi ajiyan zuciya yace "Ok ina zuwa" waya ya dauko a cikin aljihunshi ya danna kira, bugu 2 tai ya dauka, yasa hands free. Aysha na saurare, bayan sun gaisa da aliyu yace "Ga kanwarka nn sai kuka takemin wai kaine mijinta" haydar yyi daria kadan yace "Aysha nasan kina jina to aliyu ne mijinki, babu wanda y dace dake a cikinmu sama dashi, shi kikeso kuma shima ke yakeso, bazaki taba son wani ba face shi din nn, sbd hka yasa a gurin dauren auren nn na tabbatarwa da liman cewan dashi za'a daura auren bada niba, da mum da dad duk sun sani" aysha kiyi biyayya ga mijinki Allah y baku zaman lpy" da sauri ya kashen wayan yana mai gdya ga Allah daya bashi karfin guiwan sada alkhairi.... Aliyu ya kalli aysha aysha ta kalleshi, da gudu tai dayan dakin tana murmushi, ta maida kopan ta rufe bada key ba, tana daria tare dayin ajiyan zuciya... Aliyu kam kan kujera ya zuna yyi daria a hnkli yace "Zakiyi bayani"..... [3/8, 9:29 PM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHQ🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~54~} Aysha bathroom ta shiga tai tai alwala, ta fito zata fara yin sallah, sai kuma ta tuna cewan bafa tasan gabas ba, a hnkli ta bude dakin tana kyafkyafta idanu har ta iso gurinshi, cike da tsoro tace "Yaa aliyu inane gabas"? Aliyu ya dago ido y dubeta cike da so yace "Ga gabas nn inda nake zaune" Aysha tace "OK" da sauri ta koma dakin tai sallanta ta kammala, ta tashi ta cire kayanta ta dau mayafinta ta lullu6e jikinta, ta shiga toilet tai wanka kasancewar akuy komai an tanada, bayan ta kammala ta daura towel ta dau abun rufan nn ta rufa ta fitoh daga toilet din, aliyu taci karo dashi yana kallonta da sauri ta juya bayanta zata koma toilet y janyuta ta fadou kirjinshi, aysha ta fara uhm2 nidea yaa aliyu zansa kayana" aliyu yace "Ina suke kayan"? Ido ta zaro tace "Yaa aliyu wlh nan na ajiye akan gado" aliyu yyi daria ya kara matseta da kirjinshi sosai ynda numfashinsu ma yana haduwa, ya kai bakinshi kan nta ya fara tsotsa, aysha tace "waiyyo" aliyu ya dakata kadan amma bakinshi na kan nata, goshinshi na kan nata, yace "idan bkimin kiss ba to a hka zaki zauna har sai masu ganin amarya sunzo sun sameki a hka" aysha cike d mamaki cikin zuciyanta take cewa "dama hka yaa aliyu yake"? Tai wani dan karamin tsaki chan tace "Naji amma... Aliyu da sauri yace "amma mi"? Uhum uhm... Bai jira mai zata fadaba, ya cigaba da tsotsan bakin nn, sai da yyi kissing dinta sosai, gabadaya ma har na fulaninta shafa yakeyi, aysha ta fara kuka uhm2, dkyar aliyu y cikata yaja hannunta zuwa wani daki daban wnda yake a up_stairs, ya bude wata loca babba, kayane a ciki gasu nn kala2 da kanshi ya dauko mata wata atamfa mai ja da fari, ya dauko mata pant da bra, ya juyu ya dubeta yyi murmushi yace "Oya mi zan fara samaki"? Aysha ido ta zaro tace "Haba yaa aliyu nidea kabani nasa kayana da kaina mana" Aliyu shi shagwa6anta ma ke burgeshi, bbu gardama y miqa mata kayan ya koma kan kujeran dakin ya zauna ya kura ma aysha ido. Aysha ta riqe kayan a hannunta tana bubbuga kapapunta tana girgiza jikinta, ko ina na jikinta motsawa yakeyi, cike da shawaga6a tace "To nidea ka tashi in saa kayana" aliyu cike da so ya dubeta yace "Tohm" kawea ya tashi y fice dga dakin yana mai kallon mazaunanta... AYSHA murmushi tai tace "kai aure da masoyi dadi" ta saka kayan, ta bude sauran locas din, akuy kayan kwalliya su turare da man shafawa da dai sauransu, aysha duk ta shafa na shafawa, tai simple make up ta shafa turaren "OUD 24hrs, tayi kyau sosai na fitar hnkli, ta fitoh falo cike da rangwada, ta zauna kan kujeran dake kallon ta aliyu, ga dunkin ya kamata sosai, kirjinta duk sun bayyana ga mazaunanta sun dame a jikin skit din datasa, kayan dai sun mata chas2, aliyu dea yana kallonta yana murmushi yana mai kuma gdya ga Allah daya bashi aysha, yana matuqar sonta sosai, hnklinshi gabadaya ya gama tashi... Ynxn kuma saura yan gidansu yaji dasu. A hka mum ta aiko masu da abunci sukayi breakfast, aliyu sai kallon aysha yakeyi. Yan ganin daki sunata zuwa, su humaira da kalthum sai tsiya suke mata wai amarya an shaa manta" ita dai murmushi kawea take masu kawea.... Aysha tana son magna da kalthum amma babu hali sbd tsaban jama'a hka dai har suka tafi aka bar kalthum ita kadai, ganin hka yasa ta dauko wayanta ta shiga group din DUNIYAR MAKARANTA, littafin "YAR BOKO! Ta fara karantawa.. Aliyu kuwa tunda jama'a suka fara zuwa y fita y koma gidansu, tunanin aysha kawea ykeyi, karfey 7pm ya tashi ya shirya cikin manyan kaya shadda fara tas, yyi komai fari ya fitoh daga dakinshi, mum din kalthum y tarar a parlour tana kallo, aliyu ya zauna kusa da ita cike da tsawa tace "Kai dan rainin hknli meye na zama a nn"? Aliyu cikin muryarsa mai dadin sauraro yace "Nazo in maki sallama ne zan fita sai kuma gobe" bai jira amsar da zata bashi ba, y tashi tsaye, mmn kalthum kuwa sbd ta matuqar tsorata da jin maganan shi.. Inna lillahi. Mun shiga 3 ta furta a cikin zuciyanta, asirinmu ya tounu, wata murya taji na cewa "officer arrest her, da kuma sauran da aka kai kara, da sauri ta tashi tsaye tace "Yalla6ai mai mukayi hka"? Dan sandan yace "Zakiji bayani a kotu" mmn kalthum kuka ta shigayi sosai, tana kururuwa tana kiran sunan aliyu, aliyu kam baima saurareta ba kawea yaja takalminshi ya fita zuciyanshi fara tas, finally yau ya cika burinshi.. Aliyu daga nn kuwa motan kalthum y shiga kai tasye, AMARYA SOYA ya biya y siyo kaza dankwaliliya guda daya da drinks masu sanyi, dga chan kuwa gidansa y nupa, fuskan aysha kawea ke dawo masa a rai, yana isa wasu bakin na fita da sauri y maida kopan y kulle tare dayin ajiyan zuciya... [3/8, 9:38 PM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHA🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~55~} A hnkli yake takunshi cike da qasaita, hr y isa cikin gidan, kai tsaye kitchen ya shiga ya ajiye kayan tukkuna y wuce dakin aysha, kan sallaya y sameta tana tashibihi, gidan duk ya daukie kamshi ita kanta kamshi takeyi na musamman, shima toilet ya shiga ya daura alwalan ya fito, kusa da ita y tsaya yace "Aysha tashi muyi sallah domin mu godewa ubangijinmu" bbu gardama kuwa aysha ta tashi sukayi sallan nafila raka'ah 2, sukayi sallama, aliyu ya dafa kanta yyi mata addu'ah tukunna ya tashi ya dauko Kazan daya siyo, da kanshi ya bata, taki ci yyi2 amma taki ci, aliyu yyi ajiyan zuciya yace "Aysha kina sona kuwa"? Da sauri ta dago kanta ta dubieshi, a hnkli ta daga mai kai alaman "eh" Aliyu yyi murmushi kadan yace "Gud! So pls kici kazan nn yasa hannunshi ya yago naman ya bata kadan taci y bata lemon tasha shima kadan, shikam ya gyara zama ya fara ci, aysha toilet ta wuce tai brush dama bata jima dayin wanka ba, ta fitoh ta cire hijab dinta tai dayan dakin turaruka ta qara fesawa masu dadin kamshi tukunna ta kwanta kan gadon dakin, aliyu daya kammala cin kazarshi ya tashi ya wanke bakinshi ya rage kayan jikinshi, yayu dakin da aysha take kwance. Gadon ya hau ta baya ya fara rugumanta, aysha da tana jinshi ta kasa cewa komai, aliyu a hnkli ya cire kallabinta, ya ballie zip din riganta ta fita, da sauri aysha ta juyu ta shigie kirjinshi, tana uhm2, aliyu ya dan fara bubbuga mata baya a hnkli, dan yasan dole taji tsoro, a hnkli ya ballie bra dinta na shanunta suka bayyana, cikin salo da dabara ya cireta gabadaya. Aysha ta kara shigiewa jikinshi sosai, gabadaya ta rikita aliyu, aliyu y qara matseta da kirjinshi sosai, a hnkli ya dago fuskanta sukayi ido 2 dashi, tai maza ta sadda kanta kasa, aliyu ya cire dan skit dinta ya yarfar dashi, aysha kuka tasa sosai, aliyu ya fara kissing dinta yana yimata wasu rin wasanne dayasa ta tsorata sosai, a hnkli ya saurara mata chan ya kamo le6enta ya fara tsotsa sosai...... ©Kausar Luv💞 [1/6, 3:40 PM] Kausar Luv💞: [3/9, 8:25 PM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHA🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~56~} Aysha ta fara uhm2 nidea.... aliyu y dubeta yyi murmushi kadan yace "Aysha am sorry pls" ya fada murya a dakushie, ya cigaba da romancing din aysha yana nuna mata irin son dayakeyi mata, aysha ta riqe hannushi tana girgiza kai, aliyu ya lumshe idonshi sbd gabadaya shi ji yakeyi ba zai iya hakura ba, wasanni ya cigaba da yi da ita tukunna ya shiga nuna mata irin tsantsar soyayyan dayakeyi mata, waiyyo Allah na! Wash! Yaa aliyu zan mutu" Aliyu kam baijita ba bai kuma sarara mata ba sai daya cimma burinshi a kanta y zmr d ita cikakkiyar mace.... Aysha kwance take tana maida numfashi shima hka, duk da yana kanta a hnkli ya zare jikinshi daga nata, ya koma y kwanta yana maida numfashi, aysha wani irin zafi takeji sosai, aliyu ya tashi a hnkli ya shiga toilet yyi wanka y fito yasa dan kajerin wando, kusa da ita yaje ya zauna ya dubeta yyi murmushi ya rungumeta a hnkli yace "aysha tashi mujiey kiyi wanka" aysha kunya duk ta kamata ta sadda kanta kasa, ga wani irin azaba da takeji a qasanta, ganin batada niyyan tashi yasa aliyu y dauketa chack zuwa toilet, ruwan dumi yasa a cikin bahun wanka kasancewar irin babban nanne, ya juyu y dubie aysha, da tasa hannunta ta kare kirjinta, kai kawea y gyada yazo ya dauketa chack zuwa cikin ruwan zafin, ya sata a ciki, kai ta girgiza mai alaman a'ah, aliyu yace "ki zauna pls zaki ji dadinshi kinji ayshana" aysha ta zumbure baki tace "To" ta zauna shi kuma ya tsaya hannunshi na riqe da nata, wani zafi taji wnda yasa ta zabura tace "Wlh yaa aliyu Allah zafi uhum2"! Aliyu yace "Sorry nine ko"? Bazan kara ba, kinji"? Da sauri aysha tace "Promise"? Aliyu yyi daria kadan yace "Capital NO! Duk da zafin da aysha keji bai hanata yin yar karamar daria ba. Hka dai y samu y lalla6ata ya gasata tukunna ya fito da ita, da knshi ya dauketa ya kaita dayan dakin ya lullu6eta da bargo, ya dawo dayan dakin y kimtsa shi tukunna ya koma dayan, yana mai gdya ga Allah. . Aysha sai wani shagwa6a take zuba masa, aliyu dake gefenta ya janyuta jikinshi ya fra shafa bayanta a hnkli, aysha I luv u! Kin biyani! Allah yyi maki albarka! A hka dai bacci ya dauketa, aliyu na ganin hka, a hnkli ya yaye bargon iya kirjinta, na shanunta suka bayyana a hnkli ya fara latsasu kadan2 yana lumshe ido... Yana sawa aysha albarka.. Kai aure da dadi aliyu y furta a fili.... Allah y kawo na yan baya da alkhairi.. [3/9, 8:42 PM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHA🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~57~} Washe gari! Dkyar aysha ta tashi, a hnkli ta bude idanunta tana murmushin yaki, lokacin data buden idon tangaram, aliyu tagani zaune kusa da ita, yana yimata murmushi, daga shi sai boxer da singlet fara, sai kamshi ykeyi, fuska ta yamutse ta daga abun rufan taganta empty, tai maza ta maida bargon ta saukar da kanta kasa, aliyu murmushi yyi ya tashi y matsa kusa da ita, ya hau gadon ya janyuta jikinshi, cikin sanyin murya yace "Aysha, Ina sonki sosai" ya manna mata kiss a kumatu. Aysha ta danyi murmushi kadan tace "Yaa aliyu sallah fa"? Aliyu yace "Ynxn nan ma akeyi fa a nn, taso mujiey kiyi alwala ko kin jike"? Ya fada tare da ktafta mata ido, aysha ta rufe idonta da tafukan hannunta, aliyu y yaye bargon, da sauri aysha ta januyshi ta riqe tana girgiza kai, aliyu yyi murmushi kadan y tashi yace "oya tashi to kiyi alwala kapin tym y wuce" da abun rufan ta tashi dkyar take takawa ta shiga toilet tai alwala ta fito koda ta fito, aliyu baya nn ya fita, murmushi aysha tai ta bude loca tasa wani material fari dunkin yyi kyau kuma y kama jikinta sosai, tasa hijab dinta tai sallah, byn ta kammala, addu'ah tai sosai akan Allah y basu zaman lpy ya kauda shaidan a tsakaninsu ya basu rayuwa mai albarka da amfani.. Tana kammalawa ta kwanta kan carpet din da tai sallah, kusan 20m aka dauka har ta dan fara gyangyadi, aliyu bai dawo ba, chan kuma ta dan farka ta yamutsie fuska, ta tashi a hnkli ta fara sauka daga gidan saman, ta fara shiga daku nn dake kasa, daku nn 3 ne kowanne anyi masa tashi irin ado, tana takawa tana murmushi har ta isa kitchen, kitchen din dayake babba an kawatashi sosai, aliyu ta tarar yana shirin fitowa da plates a hannunshi, tsayawa yyi chack yna kallonta yana murmushi, da sauri aysha ta karba plate din tace "Yaa aliyu mai kai hka"? Kiya y sosa yace "girki nai maki hjyata, mujieyh kici", murmushi aysha tai ta lumshe ido, bbu gardama ta bishi yana gabanta tana bynshi har y kaita wani dan koridu wnda keda labule, kalan ja, irin mai ragan nn, dinning table ne a ciki da fridge da fanka da carpet a kasa, gurin sai kamshi yakeyi, aysha ta dire abuncin kan table din taja kujera ta zauna shima aliyu yja dayan y matsa kusa da ita, kwai ne ya soya mai kauri da tea da dan bread guda 2.. A hnkli ya daga fuskanshi ya dubieta, da kanshi y fara bata tana ci kadan2 shima yana ci, suna fira, a hka har suka kammala.. Aysha ta dau kwananuka ta maida kitchen din, ta fitoh kenan tai karo da aliyu, da sauri ta dan ja da baya, aliyu da sauri ybi bayanta, aysha ta fara girgiza kai tana murmushi shikuma aliyu yana binta yana murmushi tare da kyafta mata ido, har ya danganeta da bangon dakin, ya matseta da kirjinshi na shanunta na gogan kirjinshi, aysha taja numfashi kadan ta saukie, da sauri y kafe kirjinta da idanunshi, kasa jurewa yyi sai da yakai hannunshi ajiki ya dan fara matsawa, wash! Aysha tace ta fara kuka waiyyo kafana!!! Aliyu y rude ya saketa ya dan ja da baya, da gudu aysha tai dakinta ta kulle da makuli ta fada kan gado, murmushi aliyu yyi yace "anyi 1_0 kenan amma zan rama"... BAYAN SATI 2! Hka dai rayuwan aysha da aliyu ta cigaba da kasancewa, yau ranar ta kama monday da sassafe aysha ta shirya zuwa mkrnta sbd an laka time table na exam dinsu ta karshen wnnn zangon, aliyu da kanshi y kaita ta rubuta suka koma gida... A hka dai aliyu y kai aysha gida gurin su mum, aysha tai ta gdya ga dukkan alkahirin da sukayi mata, hka kuma ta godewa yy haydar, daga nn suka zarce gidansu aliyu inda suka tarar da kalthum ita kadai, duk ta rame rashin su mum da dad dinta, aliyu y bata hkuri y kuma sanar da ita komai akai, kalthum ta nisa tace "Bkomai yaa haydar dama ita duniya hka take, ni kaina nasan abunda akayi shine dea2" aliyu yace "bkomai ynzn ko zaki koma gidana da zama"? Kalthum tace "A'ah dama... Aliyu yace dama mi"? Kalthum ta sada kanta kasa tace "Dama Yaa haydar yace... Kapin ta qarasa aliyu yace "Au daman soyayya kukeyi"? Kalthum ta rufe fusknata tana murmushi... Aysha da aliyu sukace Allah y sanya alkhairi.. Aysha tace "amma y kamata ki koma gidansu mum bai kamata kina zama ke dayaba" kalthum tace "a'a! Aliyu yace "Tunda bkya son zama tare damu aikam sai ki koma gidansu mum" basu rufe baki ba sai ga haydar, yace "dama mum tace nazo na tafiy da ita" haydar y dubie aysha yayi saurin sadda kanshi kasa, sbd har ynxn yana son aysha amma yana addu'a akan Allah ya cire masa sonta a hnkli2 a cikin zuciyanshi da kuma rayuwanshi.. hka kuwa akayi kalthum da haydar sukayi gidan mum, su kuma su aysha suka zarce gidansu.. Rayuwansu suka cigaba dayi cikin aminchi, a hka dai aysha ta fara rubuta exam dinta har ta kammala aliyu ke kaita skul ya kuma daukota... Yau ranar ta kama friday misalin karfey 12pm, aysha ce kwance akan gado, tayi daya2 tana shan sweet lollipop, daga ita sai vest pink da dan skin tight black, aliyu ya shigo a gidan da sauri ta tashi ta tarbieshi da murmushinta, aliyu ya zauna ya dubeta dkyau yaga ta kara msa kyau sosai, aliyu a hnkli y dora kanshi akan cinyanta, ita kuma tasa hannunta tana shafar suman gashin kanshi, aliyu sai wani lumshe ido yakeyi, ganin hkan ba zai iya daukansa ba yasa ykai hannunshi kan cibiyanta yana wasa dashi, a hka yakai gana shanunta y dinga matsasu yna murzasu, aysha sai nishi takeyi, aliyu y cigaba da romancing dinta sosai, aysha gaba daya ta rasa control dinta, shi kanshi hka aliyu, da sauri y miqe zaune ya janyuta ya yarfar da vest din jikinta ya fara bata kaimata wasu irin hot kiss tare da matsa na shanunta..... ©Kausar Luv💞 My Facebook Group: KAUSAR M HASSAN NOVEL'S [1/6, 3:41 PM] Kausar Luv💞: [3/11, 8:21 AM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHA🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~58~} Yana lumshe ido, aysha ta yamutsie fuska tace "Hba yaa aliyu allah da zafi" aliyu yyi murmushi kadan yace "Ina ne da zafin"? Aysha ta zumbure baki ta nuna dayan na shanunta tace "wnnn mana" aliyu y qara gyara tsungunin da yyi, ya kama dayan ya cigaba da murza. Hannunshi yasa y kwantar da ita kan gado, ya dora kanshi kusa da nata y fuskancita, ya fara kaimata wasu irin hot kiss, a hka dea y biya buqatanshi, tare suka tashi suka shiga toilet sukayi wanka tsaf, suka daura towel, cikin nishadi suka fitoh, aysha ta shirya hka shima tukkuna taja hannunshi sukajie dinning suka ci abuncin data girka suka kammala tukunna aysha ta tashi ta fara motsa jikinta, aliyu na zaune yna kallonta ya tashi ta bya ya rungumeta aysha taja ta tsaya sbd tasan halinshi tsaf yna iya cewa karawa zayyi. Aliyu y dora kanshi a kanta yana shinshinar shi, chan a hnkli yace "aysha ki shirya zamu tafi Kaduna gurin honeymoon, ido aysha ta zaro tace "Yaa aliyu wanne irin honeymoon kuma"? Ynxn duk.... Aliyu yace "Em hem fadie duk mai"? Aysha ta sadda kanta kasa, aliyu ya zuru hannunshi gurin na shanunta ya cigaba da murzasu yana saukan da numfashi, yana matseta da jikinshi yana matsa na shanunta, "kinji"? Eyyeh zaki ko"? Aysha ta danyi murmushi kadan tace "Zanjie alaramma" ta fada tana daria... [3/11, 8:21 AM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHA🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~59~} Aliyu yyi murmushi kadan yace "Ko kefa"? Oya anijma ki fara parking dan gobe zamu tafi" bai jira amsar da zata bashi ba abunda zata fadaba kawai ya zare hannunshi daga jikinta ya fara tafiya da baya2 yna kallonta yna murmushi itama din murmushi takeyi, a hka har y haura sama ita kuma ta komah kan kujera ta zauna.. Misalin karfey 8pm aliyu y daukie aysha ya kaita gidansu mum tai masu sallama, kalthum kmn tai kuka, Allah sarki haydar shiru yyi baice komai ba yna kallonsu yana murmushin yaki, a hka suka bar gidan suka dawo gidansu suka kwana... Washe gari! Tunda safe su aysha suka kama hanyan zuwa kaduna, bayan sun isa a garin, a KD HOTEL suka kama daki, a ranar dai kwanan gajiya sukayi ba, sbd daga adamawa zuwa kaduna ba karamin nisa ke akuy ba.. A hka suka waye gari cikin farin ciki da kaunar juna, aliyu ne yyi masu ordan abunci aka kawo masu, sukaci sukayi wnka tukunna suka fara fira.. Sun jima a hka kafin suka tashi, misalin karfey 1pm bayan sunyi sallan azahar, aliyu yace "bara su fita zaga gari kapin anjima su dawo y cigaba da aiki" aysha ta harareshi aliyu yaja hancinta kadan tai yar qara, yace "kinga laipiena"? Aysha tai murmushi ta girgiza kai, hka kuwa akayi suka kama hanya suna zaga gari, har suka isa gurin wani shakatawa suka tsya, aysha sai kallon mutane takeyi rayuwansu burgeta takeyi bbu ruwan wani da wani, garin kaduna kenan.. Suna nn zaune kan kujera suna shan ice cream, aliyu yace "Ina zuwa bara in karbo wani sako daga asibitinmu ba jimawa zanyi ba zan dawo" aysha tace "Tom d most expensive man, pls kayi sauri, amma pls kada ka jima" Aliyu yace "ba damuwa d most sweetest wyf ever" ya tashi ya fice daga gurin, ita kuma aysha tana nn, tana nn dai zaune taga wata mata, ta wuce sai faman surutu takeyi ita kadai, da alaman matan zaka kai 24yrs, chocolate colour tana da kyau dai2 gwargwado da yr kibanta kadan, da sauri ta samu kujera ta zauna tana huci, aysha ta tashi tajie kusa da ita, taja kujeran dake kallon tata ta zauna ta dubieta tce "baiwar Allah mai ya faru"? Matar nn ta dago idanunta ta dubie aysha tace "Lpy ke kuma"? Aysha tai murmushi ta gyara zamanta tace "Lpy qlw, amma idan kin fadamin mai yake faruwa, idan kuma baki fadan ba to akuy damuwa" Matar nn tai danyi murmushi tace "Baiwar Allah gani daya har kin shiga raina wlh" meye sunanki"? Aysha tace "Sunana aysha" matar nn tai daria tace "Ni kuma sunana HANNER SANI MATAZU" aysha tace "Hanner amma sunnan yyi min dadi" hanner tace "ngd" aysha ta bude baki kenan za tai wata magana sai ga aliyu y dawo yace "oya mujiey" aysha taiwa hannamurmushi tace "ina zuwa" aysha tajie kusa da aliyu tace "Habibi matan nn tana cikin matsala ina ganin y kamata mu taimaka mata" Aliyu yyi urmushi yace "matsalan mi"? Aysha tace "Zan maka bayani ynxn dai ka bani dama inaga gida zata sai mu kaita" aliyu yace "Kinfi karfin hka jike kuzo mujiey" aysha da raudi ta komah ta zauna tace "Em Hanner ynxn ina zaki"? Hanner tace "gida zan tafi" hka kuwa akayi aysha ta lalla6ata suka kuma shiga motan, aysha a gaba hanner a baya, tana nuna masu hanya aliyu na bi har suka isa unguwar rimi kusa da gidan nisaf suka direta a wani babban gida" hanner ta bude motan ta fita, ta koma ta gaba tace "Ngd fa, aysha kinga gidana yaushe zaki zo"? Aysha tace "sai watarana" hanner tace "hba keko kawata dan Allah kizo gobe" aliyu dake gaba yace 'bbu damuwa zan kawota in shaa Allah" sukayi sallama ta wuce cikin gidan su kuma suka wuce zuwa masaukinsu. A wnnn daren kam aliyu zama yayi kamn sabon ango, ya suburbude aysha sun ranshi itama ta bada hadin kai.. [3/11, 8:32 AM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHa🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~60~} Washe gari! Aysha da gajiya ta farka, a hnkli ta tashi ta shiga wnka ta fitoh ta kimtsa, shima hka aliyu, bayan sun dan huta aysha tace "Yaa aliyu ya maganan zuwa gidan hanner"? Aliyu yyi murmushi kadan yace "Ke nifa wasa nake" aysha ta marairaice fuska tace "Pls"! Aliyu yace "Ok zuwa 12 sai mujieyh" aysha tai murmushi ta manna masa kiss a kumatau tce "Tnk u 4eveyting"!. Hka kuwa akayi, da misalin karfey 12pm, aysha ta shirya tsaf aliyu y dauketa y kaita gidan hanner, a kopan gidan ya tsayan da motan, ya dubeta yace "aysha ban yarda da matan nn ba kinsan mutane sai a hnkli" aysha ta dora hannunta akan nashi tace "Relax my dear cool ur mind, bbu abunda zai faru in shaa Allah, sai alkhairi" aliyu yace "Ok dear" aysha ta bude motan ta fita tare da tsayawa akan idan ta kammala abunda take zata kirashi yazo ya dauketa, a hnkli ta kwankwasa kopan gidan mai gadi ya budemata, tare da tmbynta gurin wa tazo"? Aysha tace "Gurin hanner" mai gadi yyi mata iso har kopan falonta, aysha tai ajiyan zuciya, tare dayin sallama, kusan sau 2 tukunnah hanner ta fitoh, tana ganin aysha ta fara murmushi tace "Laa sannunki da zuwa kawata shigo daga ciki", aysha ta shiga cikin dakin, hanner tabi bynta, babban dakine wanda yaji kayan duniya an kawatashi sosai, aysha ta samu guri ta zauna, hanner ta kawomata ruwa da drinks da abunci, ta dire mata a gabanta"... Bayan sun dan gaggaisa, aysha tace "Hanner pls bani labarinki" Hanner ta gyra zamanta tace "Aysha ba wai zan bude maki sririn aurena bane a'ah sai dan na yarda dake koma ina neman shawranki, da farko dai ni sunana, hanner sani matazu, na kasance diya daya a gurin iyayena, mahaipina General sani matazu, yana matauqar sona sosai kasancewar hka yasa duk abunda nakeso yake minshi, sun sani a mkrntan islamiyya da boko har na kai matakin kammala degree dina, a lokacin Allah ya hadani da mijina wato LUKMAN JIMADA, mijina lukman a lokacin ya kasance mutum mai kamala da cikan kyau, mai kuma kudine koda yazo neman aurena, cikin sati 2 nasaba dashi muka shaqu da juna sosai, kasancewar hka mahaipina yace "Idan har sona yakeyi dgske to ya aiko gidanmu a tsaida magana" hka kuwa akayi aysha, lukman ya aiko akayi komai aka kammala, to dama na fara aikin banki kapin muyi auren, bayan munyi aure muka tare a gidan nn, komai dai na soyayya yna nunamin dai2 gwargwado, yana bani kulawa, bayan kaman wata 3 hka sai ya chanza min aysha ya deana cin abuncina, bai damu dani ba, daga karshe y hanani zuwa gurin aikina, hanner ta riqe hannun aysha tace "Aysha ina fadamiki bai damu da farin cikina ba, my happiness, my life, my everything doesn't mean anything to him, ya maidani sex machine, bayan y hanani zuwa gurin aikina, komai nake ko aikin mai nake idan y shigo gidan nn, kawai zai jani ko inaso ko bana so yyi abunda yakeso dani ya tashi ya barni nn kwance, bai damu dani tawa desire dinba"! Hanner ta tsaya ta fashe da wani matsanancin kuka ta cigaba da cewa aysha wannan shine labarin "RAYUWAN AURENA" nayi dana sanin auren Lukman kwata2 a rayuwata" aysha ta nisa tasa hannunta ta share mata hawaye tace "hanner ki deana kuka, 2geda in shaa Allah we will solve ur problem" Hanner ta dago kanta cike da duba na mamaki, tace "kman yaya"? Aysha tace "well! Hanner listen to me carefully, hanner wato abunda baki fahimta ba shine shi namiji kmn yaro yake, he need proper care n proper attention, may be lokacin da kike zuwa gurin aiki bkya bashi tym dinki, bki kula dashi, ykamta kisani cewa duk lokacin da mijinki yake buqatan cin abunci ki bashi abunci, lokacin dayake buqatan kwanciya ki natsu dashi, lokacin daya keson taimakonki ko neman shawaranki to ki bashi attention dinki 100% idan kina tare dashi bbu wani maganan wata ko wani abokin aikinki, ko dan uwa, ki tsaya ki fahimceshi da kyau" aysha taja numfashi ta qara da cewan kuma ki kasance mai rufa masa asiri ma'ana idan yana cikin mawuyacin hali" Hanner tace "Kuma fa hkne aysha, ynxn meye abunyi"? Aysha tace "Kada ki damu in shaa Allah komai zai wuce, amma ynxn dai kinga mijina yamin text yana kopan gidah, zan wuce" hanner tace "Ga number dina aysha pls ki kirani inga taki" hka kuwa akayi, aysha tai saving number dinta ta kirata tagan tata" sukayi sallama" aysha na fita ta tarar da aliyu waje a cikin mota, aysha tai murmushi ta bude motan ta shiga ta maida kopan ta rufe ta dubieshi tace "kai da mukayi sai na kiraka shine kadawo ynxn"? Aliyu yyi murmushi yace "Wlh aysha kawai naso ganinki ne, ynxn dai mu komah masaukin mu kawai mu cigaba da abunda muka sabayi" aysha tai murmushi tace "Kmn kasan"... Aliyu ya kafeta da idanunshi yace "Kmn nasan mi"? Aysha ta dora kanta akan kujeran motan tace "ina btk" aliyu y bugie starring motan yace "Waiyyo ni zaki" da sauri y tada motan yajasu zuwa hotel dinsu" suna isa bai jirata ba y fara aika mata da wasu sakkonni, hka itama aysha ta fara nuna mashi nata salon... ©Kausar Luv💞 [1/6, 3:41 PM] Kausar Luv💞: [3/11, 8:25 PM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHA🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~61~} Gdya sukayiwa Allah tukunna suka tashi suka kimtsa jikinsu suka dawo suka zaunah kan kujera, aliyu ne y zauna ita kuma aysha ta kwanta ta dora kanta akan cinyanshi, ta tada knta sama tana kallonshi, aliyu sai wani lumshe ido mata ido yakeyi, aysha tai murmushi kadan tace "Yaa aliyu ynxn wai ace macece sunyi auren soyayya da mijinta kuma saurayi da budurwa so sai bayan yan watanni hka sai y chanza gabadaya, y hanta zuwa gurin aiki, Kuma sai maidata sex machine, ita bai damu da ita ba. Yaa aliyu, to a ina kake ganin matsalan ta samu gurin shiga"? Aliyu y gyara zamanshi aysha ta tashi zaune ta maida dubanta gareshi, aliyu y nisa yace "wanne irin aikin matan take kenan"? Aysha ta nisa tace "aikin banki" aliyu yyi shiru na dan lokaci tukunna yace "Aysha kishi na iya sa komai ma y faru, sbd may be ba zai iya jure ganinta tana mu'amula da hulda da wasu mazan ba" aysha tace "hkne amma fa kuma idan ya yarda da itafa"? Aliyu ya sauke ajiyan zuciya yace "Hkne aysha domin kuwa yarda itace komai, sai kuma hkuri" aysha tace "Hkne" kasancewar na fadamaaka hanner na cikin damuwa ko"? Aliyu yace "Eh" aysha ta nisa tace "to, ta kwashe labarin komai 4rm a to z ta bashi, harda maganganun da ita aysha din ta fadamma hanner". Aliyu yyi tsaye yna kallonta yna murmushi yace "Ashe ayshana dai very cleaver ce, to nn gaba ai sai ki siyar dani kenan" duk suka kwashe da daria.. Aysha ta danyi shiru na dan lokaci tare da sadda kanta kasa tace "Yaa aliyu pls mu taimaki hanner kaji". Aliyu ya dubeta yace "Na baki dama matata" ya janyuta y shfa cikinta yace "Oh ni aysha har ynxn banyi ajiya a nn ba"? Aysha t dago idanunta tai masa urmushi tace "Ni ina zansani kuma"! Ynxn dai nagaji yaa aliyu inaso in huta" aliyu yace "toh kwanta ni zan tafi ma wata mkrntan islamiyya dake bakin layin nn sai na dawo" hka kuwa akayi, aliyu ya tashi ya fice, aysha ta hau gado ta kwanta bbu jimawa bacci ya dauketa". Aliyu daya fita kuwa bbu abunda ke ransa sai aysha, da maganar data fadamasa, gskya mutane na cikin matsala, hka y fada. A hka dai y koma gida suka cigaba da rayuwansu shi da aysha dinshi, washe gari tunda safe sai ga kiran hannner a wayan Aysha, muryanta sai rawa takeyi, aysha da gaba daya ta tsorota bama ta iya cewa komai ba ta dai ce "jirani gani nn zuwa" karfey 8am kuwa aliyu ya dauketa y kaita gidan, a parlour ta sameta ta hada kai da guiwa, aysha ta zaunah kusa da ita tace "hanner menene? Hanner tace "aysha lukman ne abun nashi yyi yawa" aysha tace "ya isa hka hanner, bara in fadamaki wata magana, "Wato kauna ita hka take, wani lokacin sai muyita zama mu rayu da ita, hka kuma wani lokacin sai mu rayu a cikin kiyayya mu kuma mutu a tare da ita, wani lokacin sai kiga wadanda mukeso su kuma basa sonmu". AYSHA ta nisa ta cigaba da cewan "Ina buqatan ki zama karuwan gida a cikin gidan mijinki, wani namiji hanner Idan har kina satisfying nashi a bed to bbu abunda zaki nema ya hanaki a duniya" kinga kmn ke misali mu dauka cewan ke banker ce, tun safe kin fita may be ko breakfast baki samu kin hada masa ba, bazaki dawo ba sai late in d nyt, tym din shikuma ya dawo har yaci abunci ryt"? So kinga abubuwa dai gasu nn dayakamata ki gyara, ki kula ta tsaftan jikinki, dashi tashi kanshi, maganar kuma ya maidake sex machine hanner, may be ko yyi ta arziki bkya co_operating a tare dashi, bkya nuna masa jin dadinki" sannan mace tana iya chanza namiji, idan har Allah y bata dama, aysha Allah yana amfani da macene ta gurin gyara Al'umma".... Ynxn dai kiyi nazarin abubuwan dana fadamaki in shaa Allah kika sasu a action zakiga chanji.. Ni zan wuce mijina yaNa jirana" ina maki fatan alkhairi tare kuma da fatn Allah y Baku zaman lpy da zuri'a mai albarka. Hanner ta amsa da amin ngd aysha .. Aysha tai murmushi tace "Come on dear, we r frnds, btwn me n u, No tanks no sorry ok"? Hanner tai murmushi tace "Ok" a hka sukayi sallama inda hanner ta tashi ta fara gyare2 duk da ko ina na gidan tsaf yake amma ta fara kara shirin gyarawa.. [3/11, 8:41 PM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHA🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~62~} Aliyu da aysha kuwa daga nn, zaga gari suka shiga yi, bbu abunda ke damunsu sukam, hanner dake gida misalin 6pm dama tym din dawowan lukman kenan, ta girka abunci kala 2, ta hada drinks kala 2, sannan ita kanta ta shirya cikin arniyan rigan bacci mai dam dogon hannu pink in colour, a dai suturce, ga wani kamshi mai dadi tanayi. Akan kujera ta zaunah kasancewar bbu kowa a gidan sai ita daya, kuma sbd kishi irin nashi ko frnds dinsa baya kawowa a gidan, sallama yayi, kamshin turaren dakin ya fara karba masa sallaman, a hnkli2 dai ya qarasa cikin falon, hanner dake zaune kan kujera tai maza ta tashi cike da rangwada ta karba jakan hannunshi, ta rage masa kayan jikinshi, shidai lukman ido y bita dashi, a cikin zuciyanshi kuwa yake cewa "anya wnnn hanner dita ce"? Bai tabbatar ba sai dayaga ta kaishi toilet tasa masa ruwan dumi, ta dubieshi ido a lumshe tace "Oya my oga zo muyi wnka" bata jira amsan da zai bata ba ta fara kai masa kiss ba shiri shima ya fra responding, a hka komai y wakana, sukayi wankan suka fitoh tare, bayan sun shirya taja hannushi tana gaba yna binta a baya mazaunanta yake Kallo data damesu cikin wani jeans blue iya cinyanta, da kanta tai feeding dinshi ta bashi lemo, ya kammala tasa tissue ta goge masa bakinshi, taja hannunshi suka zaunah kan kujera, fira mai dadi ta riqa karanto masa, wani yayi murmushi wani yyi daria, shikam ya godewa Allah da halin hanner dinshi ya chanza gsky,Allah y ta dore kawea shine fatanshi, itama kanta hanner taji dadi sosai, finally tagane kuskurenta kuma ta gdwa Allah... A hka dai suka kwana gidan cikin farin ciki, washe gari kuwa tunda safe ta tashi ta hada masa breakfast, kapin ya tashi har tai wnka ta shirya tsaf cikin wata atamafa dunkin y kama jikinta sosai, a hnkli fa koma kan gado ta fara hura masa iska a kunne tare da shafa kirjinshi, a hnkli y fara bude idonshi yyi tozali da ita, ya janyuta jikinshi a kunne yake radamata "I Luv u matata tnk 4evryting" kiss ta manna masa a kumatu tukunna tace "Mujiey kayi wanka sai ka fita ko"? Lukman ya danyi murmmushi yace "Yau hutu zanyi kawea" ta qara wata magana kaweai yace "final decision" hanner tai murmushi tace "Ngd" a cikin zuciyanta take cewa wannan shine labarin "RAYUWAN AURENA".. Karfey 4pm, AYSHA da aliyu suka fita daga hotel din kai tsaye, suka nupie gidan zoo dake kusa da hotel dinsu, suna tafiya suna fira abun gwanin ban sha'awa, bayan sun dan jima a chan suka fita suka komah mota, a hnkli aliyu ke driven din motan suna wuce gidaje, gidanjen da suka kasance kaman counters, irin silent area din nn ce, wani suka hango yana riqe jakar wata har kasa yake bata hkuri, Aysh ta dubie aliyu tace "Yaa aliyu pls mu tsaya da alama suna cikin matsala" aliyu yace "Kai ayshana pls mu deana shiga rayuwan mutane hka" aysha tace "Pls"! Aliyu yace "Ok mujiey" ya bude motan suka fita da sauri suka qarasa ta gurin, AYSHA tace "malama lpy"? Matar nn tace "Baiwar Allah kada ki shiga tskanina da wnnn mutumin dan yau sai ya sakeni" aysha tace "subhannallah, i kekam mi na wani maganan saki"? Yarinyar data kasance matashiya tace "Humm nikam banda tym din yi maku bayani" zata wuce aysha tasa hannunta ta riqe hannunta ta dubieta ido cikin ido tace "mujiey idan nn ne gidanku kimin bayani" bbu gardama matan ta koma. Shima mijinta ya bisu tare dayiwa aliyu izinin ya shigo, bayan sun shiga dakin sun zauna aysha tace "yauwa ina jinki" kapin tai magana mijinta yace "ku sarareni bayin Allah.. [3/11, 9:00 PM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHA🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~63~} Ni sunana al'amin musa, wannan matatace sunanta Sadeey lawal, bazan boye maku ba, da farko lokacin banasonta wlh, son desire kawea nakeyimata, ina sonta kawea dan desire dinta, bayan munyi aure an kawota kenan, a daren kapin ma in kusanceta mensuration yazo mata, hka na hakura dai duk da ni ga dalilina na aurenta, har ta cika kwana 6 tanayi, a ranar da zatai wanka Allah y doraman rashin lpy mai tsanananin gske, sadeeya itace komai nawa, taimin wanka wanki, ta dafa abunci ta bani, itace sayen magani na, ta wahala dani, dan wlh ko rantsuwa inayi da wuya a samu mace kamn Sadiya a wannn zamanin dai, to dama ina rubutu a cikin wani diary dina, so yana cikin locana. Al'amin ya nisa ya cigaba da cewa "nayi wata 5 ina jinya amma koda sau daya sadeeya bata taba nuna min gajiyanta ba, har Allah y bani lpy. to bayan naji sauki dai komi dai ya wakana" muka cigaba da zamnamu ina nuna mata soyayya HAR A ZUCIYA, so byn kmn wata 1 hka sai ta samu wannan diary din nawa, wnda a ciki na rubuta cewan "Sadiya ba sonki nake ba kawea ina desire dinki ne, HAR ZUCIYA! Shiekenan fa ta hau bal'a'ih, ynxn kimanin wata 1 da sati 2 kenan, shine fa tace "Gidansu zata, kuma na fadamata cewan wlh a chan daa ne amma ynxn nagane cewan itace mai sona tsakani da Allah kuma nima na kamo da Sonta idan har ta barni zciyana zata iya bugawa" Al'amin yaja y tsaya yana kallon sadeeya. Aysha tace "Mlm al'amin ita dama rayuwa hka take, ke kuma sadeeya tunda ya rantse maki da Allah kiyi hkuri mana, komai yana chanzawa ne tare da lokaci, ki bashi second chance mana" Nasan kema kina sonshi HAR A ZUCIYA! Sadeeyah tai shru tace "matsalan kenan ai ina sonshi sosai, aliyu yace "Kuma kema yna sonki ba" ynxn dai kuyita hkuri da juna.. Allah y qara kaunah suka amsa da amin tare dak sukayi murmushi, su aysha suka tashi sukayi musu sallama har bakin motansu suka rakasu, bayan sun shiga sadeeya tace "Dan Allah y sunanku"? Aysha tai murmushi tace "Ni sunana aysha shi kuma wann mijina ne, sunanshi aliyu" sadeeya tace "Allah y Baku zaman lpy mungode sosai" a hka sukayi musu sallama suka zarce masaukinsu, bayan sunyi wanka suka zaunah. Aliyu ke tmbyan aysha wai halan ya akayi take solving problems na mutane"? Aysha tai murmushi kadan tace "Yaa aliyu, akuy ma'aurata masu matsololi a duniya, wasu matsalansu ZUMUNCHI NE, tsakanin yan uwa, wasu kuma haka dai ZAMANTAKEWAR AURE ce dai ke haifar masu da ita, akuy masuyiwa mata alkawarin karya, kmn kace Idan na aureki zan baki "kaza2 baki ba kaza, hkan bai dace ba ka barshi kawea tagani idan ka aureta, ai bature yace "action speaks rather than a voice" ka barshi kawea Idan tazo a gidanka sai ka nuna mata koma meye sai tagani" aliyu yace "Sosai kuwa aysha kinga kmn matsala ta IYAYEN GIDA" wasu mazan idan matansu na haihuwan jinsi daya kmn mace ko namiji sai kiga sun daurawa matansnu karan tsana, aysha tace "Sosai kuwa yaa aliyu kuma duk abunda Allah y bka bai kamata ta maida laipin kan dayan abokin zamanka ba, HAKURi shine maganin zman duniya" aliyu yace "Sosai kuwa a kowacce irin matsala ka samie kanka a ciki to ka godewa Allah" kuma kayi hakuri" aliyu y dubeta yace "AYSHA nasan dole a cikin zamanmu in maki laipie koke kimin to dan Allah kada ki kawo zuciya a kusa, muyi hkuri data junah" aysha tai murmushi, aliyu yace "Ina sonki mata a cikin kowane hali zaki kasance, aysha ki tmbyn komai kike so a duniya amma bnda rayuwata domin kece rayuwata" aysha tai masa murmushi tare da cewa Alhmdlh... [3/11, 9:16 PM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHA🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~64~} BAYAN KWANA 2! Yau ranar ta kama ranar dasu aysha zasu koma adamawa, sbd haka suka shiga kasuwa domin yin siyayyan kaya, sun jima a chan sunata siyayya, aysha da aliyu na gaba wasu mata da wani namji na gabansu, tunda aysha ta gansu taji gabanta na faduwa, inna lillhai wa inna ilahi raji'un! Ta dinga furtawa, har suka kusa dab dasu, matan dake gaban kaman an kirata ta waigo sukayi ido 2 da ita, gabanta taji y mugun fadie, aliyu ta riqe hannunshi ta fara girgizah, da sauri y shima y duba, bbu ko tantama wnnn mum din aysha ce" ita kanta matar aysha take kallo, da sauri aysha ta zubar da kayan dake hannunta da gudu tai gurin matar nn ta runguemta tana kuka, bayanta ta shafa tace "Aysha ko"? Hakika kece "yata aysha ko"? Aysha ta daga kai tace "Nice mummy" sun jima a hka tukkuna dattijon dake tsaye a gurin ya juyu y dubeta yace "To ai ga dad dinki nn" da sauri tajie shima ta rungumeshi tana kuka, kusan 10m suka dauka a hka tukunna Aysha ta share hawayenta tace "mum ga mijina, yaa aliyu, nn dai ta bata labarin komai, mum taiwan aliyu alama da hannu dayazo, a hnkli yake taka kafanshi har y isa gareta a hnkli tace "My son! Duk sukayi murmushi suka kwashe kayansu suka koma cikin motocinsu, sai gidansu Mmn aysha, sun jima a chan tukunna Mmn aysha tace "Amma dai a nan zaku kwana gobe in shaa Allah zamu kama hanyan zuwa adamawa, Allah sarki, hakika samun MAKOCI nagari alkhairi ne" a hka dai suka kwana a ranar, aysha tare da mamanta suka kwana a daki, ga qanenta guda 2 duk maza da HASHEM DA MARWAN, kmnsu daya da abban aysha" aliyu farin ciki fal kaman zai kasheshi.. Washe gari kuwa suka kama hanyan adamawa sun jima a hnya kapin su isa, isarsu keda wuya kuwa gidan mum suka sauka, kuka suka shaa abunsu sosai na ganin juna kuma sukayi gdya ga Allah, mum ta tmbyeta mai y faru bayan sun barsu"? Mmn aysha tace "wato bayan komai y lafa sai ga jam'ian tsaro suka daukemu zuwa asibiti a nan aka bamu taimakon gaggawa nidea koda na bude idona na ganni a asibiti, bayan munjii sauki ne mukayita nemanku bamu sameku ba, sai shi baban aysha yace "gskya mu bar garin nn" shine fa muka koma Kaduna a hnkli ya fara kasuwanci gashi ynxn allah y budamasa" aliyu dai sai murmushi yakeyi, hka su haydar da kalthum, abban aysha ya tashi tsaye ya dubie dad yace "Ina alfahari dakai abokina samun ABOKI nagari aminchi ne Allah y bar zumucnhi duk suka amsa da amin... Nan fa aka shiga firan yaushe gamo, komai dai cikin jin dadi akayi shi, har dare yyi, a nn suka kwana dai dukansu harda aliyu da aysha. Hka dai sukayi sati 1 daya tukunna sukayiwa su mum sallama da aysha suka komah Kaduna tare da alkawarin zasu dawo after 1month dan zasu yi tafiya zuwa egypt" aysha tasha kuka sosai, aliyu yayita rarrashinta sosai kapin ta hakura... [3/11, 9:23 PM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHA🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~65~} A hka dai abubuwa suka cigaba da tafiya, komai ana yinshi cikin mutunci, aysha ta koma mkrnta, karatu bbu kama hannun yaro, a bangaren su mmn kalthum dasu zubair da haris kuwa kotu ta yanke masu hukunci dea2 da laifin da suka aikata.. BAYAN WATA 1! Komai ya kan kama gameda bukin auren haydar da kalthum, shirye2 kawea akeyi, ana cewa yau aka fara sai gasu mummy, duk wnda ya ganta bbu tmbya yasan Jinin aysha ce, hka akayi shagali duk da bbu wata bidi'ah sai walima da akayi, aka kammala aka kai amarya gidan mijinta, su dad suka kara gdya sosai, dad yace "Bbu gdya a tsakaninmu abokina" abban aysha yace "Na dai gde dan ga "yata nan ka bata tarbiyya ka kula min da ita" dad yace ""yata dai" Mmn aysha tace "lallai kam yarka tunda dai kowa kai yasani a matsayin mahaifinta" hka dai sukayi sallama bayan buki da kwana 3 suka komah kaduna. Rayuwan aysha da aliyu ta cigaba da tafiya, a bisa soyayya, uzuri da kuma fahimtar junah. BAYAN WATA 9! Aysha ta haihu a gida inda ta samu baby boy aka radamasa sunan Dad, wato Muhammad suna kiranshi da (Farin gani), aysha kuma ta cigaba da karatunta inda aliyu ke kula da aikinshi sosai da kuma iyalinshi, yau ayi fada gobe a shirya dama halin rayuwan kenan komai na duniya sai da hakuri. A hka dea ALIYU da AYSHA suka cigaba da fuskanta rayuwa da dadi da babu dadi amma abun farin ciki shine suna supporting each oda in life". BAYAN SHEKARA 4! Aysha ta kammala karatunta kuna ta qara haihuwan mace wadda aka radawa suna ZAITUNA, aysha kuma ta samu aiki a hukumar lura da harkokin iyali, zamansu da aliyu sai ince abun gwanin ban sha'awa.. Yau ranar ta kama lahadi kasancewar bbu aiki duk suna zaune a gida, suna fira sai ga sallaman haydar da kalthum, kalthum itama ta haihu ta haipie NASIR, bayan sun zauna an gaisa aliyu ya dubeisu yace "Dan Allah kada kuce kuma wata matsalan ce dan yau fita zanyi dasu farin gani, haydar yyi daria yace "kai yayana ai mun deana dama kasan shi zama dan hakurine" duk sukayi murmushi.. [3/11, 10:46 PM] Kausar Luv💞: 🍀🍃🍀AYSHA🍀🍃🍀 Na Kausar M Hassan {~66~} Kalthum tace "Ku bamu shawara mana" aliyu ya dubeisu yace "shawara daya itace "Kiyi hkuri dashi shima yyi hkuri dake, xama kowanne irine idan bbu hkuri to bai taba tafiya da dadi, hka kuma da uzuri, da kauna domin SO yana gushewa amma kauna tana nn har abada a cikin zuciya" haydar yyi murmushi yace "wannan gskyne mu zamu wuce mun barku lpy" suka tashi suka fice, aysha ta dubie aliyu tace "Wlh yaa aliyu duniya nada ban tsoro dran kaga cases din da muke karba abun sai y baka tsoro" aliyu yace "wnnn gskyne" shawarata daya ga duk masu saurarenmu shine suyi HAKURI! Ko bkomai Allah yana tare da mai hkuri! Allah ubangiji ya taimakemu ya kuma azamu akan tafarki na kwarai" aysha ta amsa da amin tare dayin murmushi tace "Yaa aliyu ask me! Ka tambyeni komai kake so amma banda rayuwata domin kaine rayuwata kuma bazan iya rayuwa idan ba tare dakai ba" aliyu yyi murmushi yace "alhmdlh Allah ya barmu tare suka amsa da amin" nima kausar nace "Amin"!! ALHAMDULILLAH!!!!!!!!!!!!!!!!!! A nn na kawo karshen labarin AYSHA .. Dukkan yabo da gdya sun tabbata ga Allah sarki, ina rokon Allah inda nai kuskure ya yafemin, ni ba ma'asuma bace, sbd hka nasan ta iya yuwuwa na rubuta abunda y bata ran wasu kama daga iyaye ku kuma su "ya "yan iyayen, duka ina cewa Ina mai neman gafara da ayafemin, ni kausar ban riqe kowa a rainaba, ni mutum ce kamar kowa, banfi kowa ba kuma bazance nafi ba, a rayuwan duniya komai yyi farko yana yin karshe, sannan manzon Allah s.a.w yace "LA YU'UMINU AHDIKUM HATTA YUHIBA LI 'A HIHI MA YU HIBBA LINAFSIHI" nidai inama kowa fatan alkahiri da masu sona da wadanda ma basa sona duka ina yimuku fatan alkahir, Allah ya albarkaci bayanku da nawa da alkhairi amin.. ~SADAUKARWA novel din nan takuce kawayena ~Aysha Ibrhm Khlil (cwt ummi aysha) Babbar kawata ta kaina kina raina... ~Ayshat Muh'd ((Maman shakur dita) ~Aysha dan sabo lemu ~Aysha sadeeq (Chuchungaye+chuchun tsami) ~Aysha A Gambo ~Aysha (Maman Khdy) ~Aysha ya'u kura GODIYA: Ga Allahu mai bada rai kyauta da numfashi kyauta, ya Allah ina gdya gareka, gareka na dogara kuma gareka nake neman taimako" "Our lord we, have wronged our selves, & if u do not 4gv us & have mercy upon us, we will surely be among d losers" "Our Lord forgive me and my parents and the believers the day account ix established. 4any correction n comments +2347067465637 GAISUWA TA ZUWA GAREKU: •Khaleesat haiydar (my durlin dota) •Fido sodangi (Abokiyar shan ice cream) •Futhatulkhair •Atee baby (Mmn haydar) •Aysha Umar Ahmd •fateema Umr Ahmd •Harlish •Ummu Haibar tawa BAN MANTA DAKU BA: •Kdeey •Teema luff •xarah SB •Queen Mimie •Hafsat mai sharreif •umboh • da dai sauransu wadan da ban fadaba duk kuna raina.. LITTAFAN MARUBUCIYAR •MIJINA •LABARIN KHADEEJAH •KAMAL DA ILHAM •"YAR BOKO •TSAKA MAI WUYA •HALEEMATU_SADEEYAH •KECE JININA UMMI AYSHA •KAINE SANDI •NISFUL HAYAT •SAI BANGO YA TSAGE •SARKI NE •SAI NAGA BENAXIR OMAR •DAKON SO •MALEEKA •HAYDAR •BURIN ZUCIYA •AYSHA Ni kausar M Hassan nake cewa Masoyana ina gdya ga dukkan soyayyan da kuka nunamin bazan taba mantawa dakuba har abada, domin kune ni idan bbu ku to bbu ni. NGD!!! Allahu shi bar zumuchi da Kaunar Junah.. BISSALAM!!!!🖐🏼 ©Kausar Luv💞 adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *