adsense here

[11/7, 11:14 PM] +234 703 259 6585: 🐽Bismillahirrah manirraheem.
💐💐💐💐💐💐💐
💐💐💐BANAN💐💐💐💐💐 💐💐💐
EPISODE 1 to 2
Rayhanas restourant ..wani saurayine zaune a daya
daga cikin kujerun restourant din teburin gabansa
cike take da kayayyakin motsa baki ...kana kallan
kayan dake kan teburin hakan zai tabbatar maka
babu abin da aka taba ballantana akaiga cii...gaba
daya hankalin saurayinnan baya tare dashi
,,hankalinsa gaba daya yana wani waje hakan
yabani daman waigawa dan ganin mai wannan
saurayin yake kallo. Wata wayayyiyar matace
zaune a wata kujera fuskanta dauke da glass sanye
take cikin shiga ta alfarma riga da skert sai black
jacket data daura akan kayan tayi rafraf da white
vail.drink din gabanta naga ta dauka zata kai
bakinta chan kuma ko tunanin mai tayi sai ta ajiye
tamike.wajan motarta ta nufa tabu ta tayar kenan.
Shikuma lokacin weater yana masa list din
kudaddan abubuwan da aka bashi ..ya gama
sallamarsa kenan yana zumar tashi kenan yaje gun
matarnan kawai saiyaga wayam babu mutum a
wajan ..karan tashin motar dayajine yasashi
waigawa wannan cute lady din yagani cikin motar
tayi gaba. Ohhh no please dont go i need to catch u
off ..duk wannan maganar yanayine cikin daga
murya yana mimmika hannu wai alamar ta tsaya
amma inah ita batamasan yanayiba.tin yana hango
car dinta har yadena hangowa..wani nushi yakaiwa
teburin gabansa ..ransa yayi mugun baci yasan duk
bakowa yaja masaba illah weater dayaja hankalinsa
wajan ansar kudi yanzun gashi baisan ina zai sake
ganin wannan fuskarba nan idonsa yakada yayi jah
..yajima gaba daya zaman wajan ya ishae shi
mikewa yayi yanufi wajan parkin space .motarshi
tashiga yaja yabar wajan yanda yaja motar kana
gani kasan bana lafiya bane. Hon yayi aka bude
mishi gate kai tsaye wajan parkin yanufa yayi ko
gama kulle motar baiyiba yafito yanufi cikin gida ..
Shigarsa keda wiya na hango wata mata fara tana
da kiba sosai zaune akan kujera fuskanta dauke da
glass sai wiyanta manne da sarkan cross .
Hannunta na rike da remot alamun kallo takeyi..
Dukda bacin ran dayake ciki baihanashi karisawa
wajan matar nan ba itama da fara'a naga ta tarbeshi
zama yayi kusa da ita yace hyy mum ...ta ansa
mishi da hlo my son how was ur day ,,fyn mom
.mikewa yayi yace mata yana so yaje daki yahuta
...toh kawai tace masa amma yanayin dan nata
yanuna alamun wani abu na damunsa.saboda
bahaka tasaba ganinsaba .mikewa tayi tabi bayansa
da shigarta dakin nashi ganinsa tayi a kwance
yadaga kai sama alamar yayi nisa cikin
tunani.alamar baimasan ta shigo dakinba da mamaki
takarisa kan bed din girgiza shi tayi takira sunanshi
"MIKE" cikin karfi wht is happening with u my son
dee moment u enter dis house nakalla face dinka
nasan akwai damuwa atattara da kai please i want
to know maike damunka dont hide anytin from mee
kasan bakada wanda yafini duk fadin duniya nice
mahaifiyarka mai kaunarka ako da yaushe mai
burin kyeutata maka mai son ganin farin cikinka
,,saboda haka kasanar dani damuwarka ..gani nayi
ya rungumaita ya fashe da kuka ..mom please help
me out am deeply in luv with dee gul i does't have
any idear of her ...bansan ina zan gantaba ta tafi
tabarni mom u have to do some ting idan bahakaba
ur only son will bee in critical condition ,,dago
kanshi yayi ya saka hannu ya tallabo fuskar
mahaifiyar yace mom u know i love u soo much
kuma am ready to scrifice my life for u ,,mom
please kitayani da addu'a nasake ganin farin cikina
burin raina... Gaba daya kanta ya daure gatashin
hankali data tsinci kanta a ciki naganin lokaci daya
hankalin danta ya juya akan wata mace ..tabbas
dama tasan dazuwan wannan ranar amma tayi
mamakin yanda dan nata yafadawa soyayya wacce
maidama wani idear akanta wannan shi akecewa
son maso wani koshin wahala .. Shafa kansa
tashigayi da fada mishi kalamai masu kwantar
dazuciya uwa kenan.harta samu hankalinsa ya
kwanta. My son ka kwantar da hankalinka i promise
u ko wacece wannan yarinya zanyi iya yina dan
ganin nasamo maka ita .kamar yanda kake nunamin
tattali da kauna da nuna damuwarka akaina alokacin
danake cikin damuwa .har sai kasan yanda kayi
kasakani farin ciki ..to nima haka zanyi iya kokarina
wajan kasancewar cikin farin ciki . Rungumeta yayi
yace thanks mom am realy proud of u ina matukar
farin cikin kasancewarki uwa a wajena u are dee
best mom in dee world itama cikin farin ciki ta kara
rumgumeshi tana matukar kaunar dan nata shiyasa
batasan ganinshi cikin damuwa gaba daya sai taji
babu dadi..oya u have to sleep and rest bana so
kasake daga hankalinka akan wannan yarinya idan
rabonkace ita kana zaune zaka ganta.. Murmushi
yayi yace thank mom i will do what u said ..nan
tamike ta fita ta jawo mishi kofar..... DAN ALLAH
KUYIMUN UZURI ZAKUGA INA HADAWA DA DAN
ENGLISH Idan kuka lura su ba musulmai bane kuga
dole saina hada da turanci..dafatan uzurina ya
karbu•
. URS JAMSY & HAUWY
DEDICATION TO
RAYHANAS GRP ~..
[11/7, 11:15 PM] +234 703 259 6585: 💐💐💐💐BANAN💐🐽💐💐💐💐💐💐 💐💐💐💐
EPISODE 3 to 4
gudu taketa tsalawa amma
hakan bai hana su bintaba ,,tazo daidai tsallaka
wata kwalbati kawai sai jitayi tayi tuntube dawata
katuwar itace .suuuuu ta tafi jikake jagab a kasa
.ananne Allah sukuma yabasu ikon kamata ..wani
acikin kattanne ya dagota a fusace ya watsa mata
lafiyayyun mari har guda uku ..a razane tasaki ihu
da babu shiri dalilin marin daya shigeta ,,,daga mata
tsawa yayi keep quiet or else yanzunnan na dana
miki wannan pistul din ..bakye munafuka ba yau
kinzo hannu.. Charles yes ..ku daukota mubar
wajannan banaso asirinmu yatonu ,,oya stand up
mikwa tayi a zabure wani bakin yadi suka daure
mata ido dashi ..suka chillata cikin motarsu suka
tada suka bar wajan .basu zamai ko inaba sai kofar
wani gida daya naga yafita yaje bude kofar irin
wannan gate dinne da ake dagawa sama ...kai tsaye
suka shige da motar aka sauke gate din idan kaga
wajan zaka rantse kace babu mutane.. Wurgota
waje sukayi saida hannuta yace kas saboda
buguwan datayi amma babu daman yin ihu.sakata
wani daki naga sunyi sannan wanda ya kwasa mata
mari dazun naga ya ciro waya a aljihunsa yana
dialing number ring daya naga andaga wayar hello
sir please idan baka komi inason mu hadu a gang
house dinmu,,ko mai akace mishi daga chan
bangaran ohoo nadega yakashe wayar.sannan suka
bar wajan . Wata mota ce naga anbude mata
tashigo dukansu naga su dunguma zuwa wajan
motar ,,suna jiran fitowarshi ,,fitowa yayi fuskarsa
babu alamar wasa naga yafara magana cikin bacin
rai . U guys mean kunaso kufadamin wannan
yarinyar tagangu lokacin da kuke kwace bag din a
hannu mutumin waima garinya kubari hakan yafaru
bayan i always use to tell u guys to be careful idan
kuka fita aiki yanzun ga abun da kuka jawo mana
..gaskiya dole mu dauki hukunci akanta idan
bahakaba zataje ta tona mana asiri kuma kunsan
idan har asirin mu yatonu for show harbemu za'ayi
.yakuke ganin zamuyi da ita. Charaf daya daga
cikinsu yace oga kawai mu aikata lahira aje rafi
mujefar da dead body din kaga asirinmu bazai
tonuba shine kawai mafita...yes daz gud idear
amma kunsan kisa baya cikin tsarina kho. But oga
u know wannan fashin damukayi bakaramin fashi
bane ,,yes nasani amma bazamu kashetaba kawai
nasan maizamuyi kubar komi a hannuna ina
yarinyar take.suka nuna mishi hanyar da take
kaitsaye wajan yanufa. Tanan inda suka barta ido a
kulle hannunta da kafanta a daure suke sai
mutsumutsu takeyi. Haka kawai yaji gabansa
nafaduwa ya umarci daya daga cikinsu ya kwance
mata ido..babu bata lokaci yabi umarninsa yashiga
kwance mata idon . Yagama kwance kenan itakuma
ta dago da zuman ganin suwaye karaf idon shi
yasauka akanta . "WHAT" da karfi yafurta kalmar
sukansu sauran saida suka razana ..ita kanta saida
abin yabata tsoro,,nunata yashiga da hannunsa u
again noo i think am just dreamin it can be ..itade
zololo tayi tana kallan ikon Allah shikuma wannan
waye shi ..gaba daya yagama rudewa ..hmmmm
kunsan waye..bakowa bane illah "MIKE" baitaba
tsammanin a rayuwarsa zaikara ido biyu da abun
da zuciyarshi take muradin gani ,,wacce akullun
burinshi bai wuce tayaya zaikara ganin wannan
kyekkyewar fuskarba..dama mom tafada mishi idan
ita rabonsace yana zaune zatazo inda yake .. Cikin
sauri naga yashiga kwance mata hannu da
kafafuwanta dasuka kulle mata yanda yake abun
kamar wani mahaukaci... Mamaki abun yabasu
ganin yanda ogannasu yakeyi bayan bahaka suka
saba ganinsaba karfin hali daga daga ciki yayi ...oga
what are u doing kasan kuwa mai kake shirinyi
kwanceta fa kakeyi ,,kuma kasan wannan baya
cikin tsarinmu .. Sharaf jooo u are very stupit koka
fini sanin abin danakeyine do u know ko ita wacece
a wajena toh bari nagaya muku wlh duk abin daya
sameta kuyi kuka da kanku wannan kanuwatace
.kuma banasan naga kowa yamatso inda take apart
from mee dafatan kunji mainace muku ,,,abin
yabasu mamaki sude a iya zamansu dashi baitaba
cemusu yanada wata kanuwaba amma gashi
yanaso ya raina musu hankali..amma bayanda suka
iya dole subi umarninsa. Oya u guys get out of dis
room ..fita sukayi daga dakin kowa da abun dayake
sakawa a zuciyarsa. Ita kanta mamaki ne yacika
mata zuciya maiyasa yayi haka bayan ita batama
sanshiba asalima a rayuwarta bata taba sanin mai
wannan fuskarba amma gashi yayi karya wai ita
kanuwarsace watakila yayi hakanne saboda wani
dalilinsa. Maganarsa ne yadawo da ita daga tunanin
da takeyi.. Nasan baki sanniba baki kuma taba
ganinaba kho.. Tadaga mishi kai gud ..kuma zakiso
kiji miye dalilina nayin abun danayi yanzun ..tace
ehh . Inaso kafin na sanar dake hakan saikin
ansamin wasu tambayoyi dafatan zaki bani hadin
kai..tace inajinka.. Zaifara magana kenan sai
wayarsa tafara ringin ,,yana dagawa yaga sunan
mum dinsa..ohhh no naji yace sannan naji yace
mata see u ntx saiya bar dakin. A zuciyarta kuwa
cewa take ga mutum har mutum saide babu hali
mai kyeu shikuwa maiya ja ra'ayinsa nayin fashi da
makami yanayinsa baiyi kama da danfashiba..amm
a koma mainene saita bincika.
```URS JAMSY &
HAUWY```
~DEDICATION TO AISHA PATE PATE~
[11/7, 11:15 PM] +234 703 259 6585: 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐
'''BANAN'''
💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐
EPISODE 5 to 6
tun bayan barin mike gidan
bashi yakoma ba sai washe gari ..ko dayaje
baisama su charles ba hakan yayi mishi dadi
saboda wani damane yasamu,,kai tsaye wajan da
take yanufa ,,har lokacin kayan break fast din da
aka bata ko tabawa batayiba,,,wani stool yajawo ya
zauna suna facing juna dataga kallon ya ishetane
tace wai ni lafiya mutum yake kallona toh wlh maye
yaci kansa ta murguda baki..shi abun ma dariya
yabashi dee way yanda take magana har cikin
ransa yaji maganar,,a cikin zuciyarsa yace dax my
preety cuty. Maiyasa bakiyi break bah? Shiru
tamishi saida yakara maimaita maganar sannan ta
tanka mishi ,,saboda banda ra'ayin cin abincin da
akayi amfani da kudin fashi aka siyo,,,kai nifa ku
kyeleni natafi idan bahaka wlh ihu zantayi a
gidannan har sai asirinku ya tonu . Cikin bacin rai
yamike saboda yaji zafin kalmar data kirashi dashi
koda yasan gaskiya tafada,amma kodan son
dayake mata bai kamata ace wannan kalmar yafito
daga bakinta ba. Hmmmm to mike banda abinka kai
kadai kake dakon soyayyarta ita batamasan
kanayiba. Bude abincin yayi nuna mata yayi da
hannu oya maza kicinye abincinnan anaso kirage ko
kadan saboda nasan akwai yunwa a tattare dake...
Mikewa tsaye tayi takama kwankwaso nace bazan
ci abincin sataba idan bakajiba ka karaji ,,kawai ku
kyeleni nayi tafiyata. Murmushi yayi cikin magana
yafarayi cikin sanyi ,,kince mu kyeleki kiyi tafiyarki
kho? Tace ehhh ,,gud and fyn idande harkinaso
kibar gidannan toh sai kinbi duk wani umarnin da
zan baki if not wlh ba inda zaki dafatan kinji maina
fada. Shiru tayi a zuciyarta tace lalle wannan
mutumin mugune muddin inaso nabar gidannan dole
sai na amince da bukatarshi. Shikenan na amince
kafadi ko mainene zanyi inde har zansamu nabar
gidannan..ok abinda nakeso dake ki zauna kicinye
abincin nan shine first command dina dake. Zama
tayi babu musu tafara cin abincin ita kanta tasan
tana jin yunwa ..kawai burgagi takeyi..yanda take
cin abincin dariya yabashi wayam saiga plate
empty.. Tace nagama saikuma mai. Yace inaso ki
fadamin miye sunanki dakuma inda kike? Maizakayi
da sunana sannan da inda nake .girgiza mata kai
yayi yace just tell mee banasan gaddama,. Tace
sunana BANAN gidammu kuma yana FIRst sharada
dafatan tamboyoyinka sunkare zaka iya kyeleni
nayi tafiyata. Wow nyc name banan ... Zan barki
kitafi amma da sharadi guda daya.. Sharadi kuma
wani irin sharadi kenan. Sharadin shine nizan
daukeki na kaiki inda kike. Tace akan mai bana
bukatar rakiyarka nagode..yace banan matukar baki
amince da maganataba saide kicigaba da zama tare
damu ..mikewa yayi yace kinga tafiyata. Decision
yarage naki ni nagama nawa ...har yayi taku daya
biyu ,,da sauri tamike tasha gabanshi shikenan na
amince zamu iya tafiya,, dariya yayi yace gud muje
kho .yana gaba tana binshi a baya har suka isa
wajan motarshi bude mata gaba yayi tashiga shima
ya zagaya dayan bangaran yashiga yatada motar
suka bar gidan.. Da kwatance datake mishi har
suka isa wajan sannan tace mishi nan ya isa ..tasa
hannu zata bude kofar saitaji a datse juyowa tayi ta
kalleshi kabude min mana. Lumshe ido yayi yace
aiy baki nuna min gidanba .kuma bakiyi godiyaba
sannan baki tambayeni sunanan bah. Saboda
kosarwa datayi taje gida yasa tace ga gidammu
chan wani gida ta nuna mishi daga nesa ,,tace kuma
nagode. Sunanka kuma bana bukatar nasani saboda
bashida wani amfani a wajena. Bude mata motar
yayi .sannan yace koda bashida amfani a wajanki
inaso na sanar dake... Sunanan MIKE .tsayawa tayi
takara maimaita sunan mike fa kace kanaso kace
min kai ba musulmi bane. Yace yes niba musulmi
bane ni christain ne dax all zaki iya tafiya sai anjima
yaja motarshi yabar wajan..da mamaki cike da
zuciyarta nacewar shiba musulmi bane amma
maiyasa fuskanshi baiyi kama da wanda baya
sallah bah,,,uhmm komade mainene shiya samma
kanshi .tayi gaba takarisa zuwa wannan gidan data
nuna mishi. Da sallamarta ta shiga gidan ta iske
wasu dattijon namiji data mace .ammi abbi nadowo
barkanku da gida ,,wacce aka kira da ammi naga
tayi murmushi tace diyata ya hanya dafatan kin
barosu lfy ,,tace lfy kalau ammi. Wai ammi yanaga
abbi ko murna da dawowata bayayi ko fushi yake
dani....hmmmm kajiki ni baruwana dashiga
tsakaninki da abbinki gakinan gashi bari namike na
hada miki wani abu kisa a cikinki.. Komawa kujeran
da abbinnata yake tayi ta kwanta a kafarshi haba
abbina banan dinkace fa ko kamanta da yar
lelenkace wacce batason ganin bacin ranka mai
kaunarka akoda yaushe ,,wacce ako dayaushe
burinta shine taga abbinta cikin farin ciki dan Allah
kayi murmushi kaji abbina, murmushi naga yafarayi
sannan yace yata abin alfaharina ni kika tafi kika
bar abinki cikin kewa da rashinki akusa dashin
kisan banaso kina nesa dani wannan shine kawai
dalilin fushina.amma yanzun danaji kalamanki mai
dadi yasa naji na huce .. Dariya tayi sannan tace
yauwa abbina hakanakeso bari nayi wanka sainazo
muyi labari .
URS JAMSY & HAUWY.
~DEDICATION TO MY SURY~
[11/7, 11:15 PM] +234 703 259 6585: 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐
```BANAN```
💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐
EPISODE 7 to 8
💐💐💐💐💐💐💐
kai tsaye gida mike yanufa yau zuciyarshi kal take
dauke da farin ciki yau burin shi yacika .da sauri
yayi parkin yashiga cikin palow din mum dinshi na
zaune tana karanta bible da gudu yafada jikinta ya
rungumeta yayi mata kiss a kumatu .itade sai binshi
da kallo sororo takeyi.yau maiyasa danta cikin farin
ciki haka.dagoshi tayi tace my son yau dukkan
alamu yanuna cewa kana cikin farin ciki sanar dani
maiyasaka cikin nishadi haka wanda rabon dana
ganka kana annashuwa namanta..ihuu yayi yace
mum i got her ,,yau mike yacika burinsa naganin
abin kaunarshi mum tnks for your prayer i realy luv
u..my son nifa kasani a duhu yakamata kayimin
bayanin yanda zan fahimceka..riko hannunta yayi
yace mum kintuna wannan yarinyar danazo nake
baki labarinta chan da dadewa...mum tayi shiru tana
tunani chan tace yes natuna maiya faru da ita ko ka
gantane ..eh na ganta mum ,,mum she is realy
preety inasonta sosai .and i want her to be my wife.
Gabadaya tausayin dannata taji ya kamata tasan
muddin son dinnata baisama wannan yarinyarba
rayuwarshi zai kasance cikin bakin ciki daga
karshema yazo wani ciwan yasameshi..
Yaune ne rana ta farko data fara kiran sunan shi
"MIKE" ya ansa mata da yes mum ..
Naji dadin ganinka yau cikin farin ciki da walwala
yau burin ka yacika kajima kana addu'an zuwan
wannan ranar saigashi yau yazo.nima naji dadi
amma akwai wani matsalar daka kasa sani.
Yace mum like what? Hmmm mike naji kana san
wannan yarinya daban taba ganin taba nima
...amma kana ganin zata amincewa soyayyarka
baka ganin wannan soyayyar dakake son
dumfararta akwai matsaloli a tattare dashi inaso ka
zauna kayi tunani kabi komi a hankali .tamike ta
shigewarta ciki.
Tabbas yasan yana tsaka mai wiya yasan shikadai
yake kidansa da rawarsa amma yasan bashida wani
mugun halin da mace zata gujeshi musamman
banan dayake matukar so fiye da kanshi. Ya kudiri
aniyar komin rintsi komin wiya zai jure har saiya
mallaki banan.
```URS JAMSY & HAUWY```
.
~DEDICATION TO MUNAY~.
[11/7, 11:15 PM] +234 703 259 6585: 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐
```BANAN```
💐💐💐💐💐💐💐
EPISODE 9 to 10
💐💐💐💐💐💐💐
washe gari yakama ranar
lahadi ranar zuwa church mom tagama shirinta tsaf
dauke da bible a hannunta ..kai tsaye dakin mike
tanufa tayi nockin .. Ohhh no mum mutum yana ciin
baccinsa kin katseshi gaskiya today i dont tink zan
iya zuwa church ..mikewa yayi yabude kofar..da
mamaki ta kalleshi son u mean baka shiryaba
kasan kuwa munkusan yin late. Bayan u know
wannan baya cikin tsarina zuwa chaurch late ..kayi
mazamaza ka shirya ina jiranka a palow.. Mum just
go yau bazan iya zuwa church ba becouse banajin
dadin jikina..cikin tashin hankali ta dubeshi son baka
da lafiya amma shine u can even inform mee.oya
shirya na ajiyeka a hospital kafin na wuce
church...noo mum kitafi kawai kinga banasan kiyi
missin wani program zuwa anjima idan nasama
releaf zanyi kokari naje wajan doc just go i will be
ook. K son please kayi kokari kaje kasan banaso
naji kace bakada lfy sainaji hankalina duk ya tashi
.fake tayi mishi a goshi sannan tayi mishi saita
dawo. Saida yatabbatar mum tabar gidan sannan
yamike yashiga wanka..yana fitowa ya zo gaban
mirrow yana goge jikinsa da towel,sannan yashafa
lotion dinshi mai dadin kanshi,,yayi cumbin
kanshi..wajan kayanshi yanufa yabude wodrob din
shiru yayi he is tinkin of what to wear bcos yau
yanaso yaga yayi dressing mai kyeu wanda yasan
duk wanda ya ganshi zai yaba. Wani ,hadaddan yadi
yajawo fari mai kamar toilet paper ,,,shinaga yasaka
wow gaskiya bakaramin amsarshi kayan yayiba
idan ka ganshi zaka rantse kace musulmine idan
bawai kasan baya sallah bane. Shoe ma da agogo
farare yasaka yadeyi to match .. Ni kaina mamakin
wannan kwalliyar ta mike nakeyi kallan sis hauwy
nayi nace mata sis duk wannan shigar da bro yayi
duk na ganin doc ne...hmmm sis jeee anya kuwa
bakye ganin bro kawai basaja yayiwa mum
..komade mainene kafanmu kafanshi zomuje
mushige bayan booth kafin yakamamu lolx. Wajan
ajiye motoci yanufa ..wata hadaddiyar farar mota
yanufa yabudeta yashige,,hon yayiwa mai gadi babu
bata lokacin yabude masa gate yabar gidan. Bai
tsaya ko inaba sai daidai kofar gidan da ya ajiye
banan. Ohhh sis kinga mutumin dayace baida lfy
,,,hmmm toh sisi jee kisani ko likitan da zai gani a
gidan yake shiiiii kiyi shiru karya jimu. Fitowa yayi
daga cikin motar ,,yakulle kai tsaye gidan datanuna
mishi yanufa da karfin gwaiwanshi.tsayawa yayi
yarasa maizaiyi shiba musulmiba balle yayi sallama
nockin yayi .. Lokacin banan tana cikin
dakinta..ammi ce ke zaune a palow itada mijinta
abbi..jin karan kofar yasa ta mikewa zuwa taga
waye. Tana budewa taga mutum a tsaye dukda bata
taba ganinshiba hakan bai hanata yinmishi fara'a
bah . Shima cikin ladabi ya gaisheta ..ta ansa mishi
sannan tace bawan Allah daga ina ko wani kake
nema a gidannamu. Da murmushi mike yace ehh
wata nake nema tace mun nanne gidansu sunanta
banan.. Ayya Allah sarki kacemun kai bakon banan
ne sannu da zuwa ..shigo daga ciki toh.. Tana gaba
yana biye da ita har cikin palow su ,,kallon yanayin
dakin yayi very simple babu wani tarkace a ciki
daga kujeru sai kayan kallo sai wani katotan frame
dauke da hotan banan a manna a bango. Sanye take
cikin riga da skart na atamfa tayi balalin kyeu
gawani smilin dauke a faskanta. Jiyayi kamar yaje
ya runguma hotan ,wani sonta yaji yakara
shigarshi. Tun shigowarsu yana tsaye hankalinsa
yana wajan hoto maganan ammi ce yadawo dashi
daga duniyar dayake ciki... Ga wajenan ka zauna
.abbine dake zaune yace umman banan kedawa ye
haka naji kinata magana. Abbin banan wlh bako
mukayi yazo wajan banan ne. Tototo madallah ashe
bako garemu a gidan ,,ina bakon namu yake
yamatso nan .. Dana koma chan wajan ku gaisa da
abbin banan,,cikin jin dadi mike yamike yanufi
kujeran da abbi ke zauna ya zauna akasa kusa da
kafanshi ..yashiga gaida abbi ..yanda abbi yake ansa
mishi zaka rantse kace abbi yasanshine. Ammice
dauke da jug da kofi ta ajiye sannan tace bari nakira
maka banan din. Kai tsaye dakin banan tanufa
.lokacin banan din tayi nisa cikin tunani.muryan
ammin tace yadawo da ita ...banan tunanin mai
kikeyi haka tun dazun inata magana amma kinyi
shiru..toh kizo kinada bako a palow.bata jira mai
banan zatace ba tafita. Tunanine birjim yazowa
banan wani bakone wannan har cikin gidammu
wanda bansan da zuwansaba..waye wannan
haka.amma kowaye wannan baiyimin adalciba.
Mikewa tayi zata fita komai ta tuna saikuma tadawo
ta dauki mayafi sannan takama hanyar zuwa palow
..da isarta muryan abbi tafarajin yanata zuba
magana harda su kyelkyetawa. Da mamaki tace
waye wannan bakon da har abbina yasaki jiki dashi
suke labari haka. Karisa shigowa tayi dauke da
sallama a bakinta....abin da idanuwanta yaganine
yasa jikinta yayi shock. Nunashi tafarayi da hannu
tana cewa kai.....
~URS JAMSY & HAUWY
DEDICATION TO BiG SIS HABEEBA~.
[11/7, 11:15 PM] +234 703 259 6585: 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐
BANAN.
💐💐💐💐💐💐💐
EPISODE 11 to 13
💐💐💐💐💐💐💐
Gira yadaga mata yana
murmushi,,maganan da abbi yayiine .naji takun yata
a kunnena banan ina kike . Karisawa wajan abbi tayi
ta zauna tace abbina ga banan dinka nan kusa
dakai..murmushi abbi yayi yace yata ashe dama
surikinane yazo gaidani shine baki sanar dani
zuwansaba nasa amminki tayi mishi girki mai dadi
kallan wanda take yimin. Mai dadi.... Gaba dayansu
dariya sukayi amma maganar da abbi yayi
yatsayawa banan a rai,,bade mutuminnan cewa
abbina yayi shi saurayina bane chab Allah ya kiyaye
narasa wanda zanso sai wannan ar'nan uwa uba
kuma barawo dan fashi ,,shi kanshi abbi dayasan
kowaye wannan da ko kofar gidanshi bazai bari
yatakoba balle harya kaiga shigowa cikin palow.
Abbine naga yashiga lalube ko maiyake nema ohoo
ganin banan nayi tamike taje kamashi yamike. Allah
sarki ashe abbi makahone baya gani shiyasa a
kodayaushe fuskarsa kecikin glass. Wani tausayin
tsohonne ya mamaye xuciyar mike dama abbi
makahone duk wannan barkoncin dayake mishi
yana nufin dama baya ganina Ayya lokaci daya yaji
soyayyar tsohon yakara shigarshi. Bayan takama
abbi ta kaishi daki tadawo babu ko wasa a fuskanta
bazakace itabace dazun tagama darawa tayi
hakanne saboda batason abbinta yagane akwai
wani abu taso a lokacin data shigo palow taganshi
tayi mishi zagazaga amma babu halin yin hakan
saboda gudun bacin ran abbin nata. Amma yanzune
takeda damar yimishi ko mainene.. Ko zama
batayiba tafara sababi maiya kawoka gidanmu ko
muma fashi kazo kayii mana dannasan ganinka
babu alheri .to bari kaji nafada maka kayi gaggawan
barin mana gida ko kuma yanzun na sanar da
abbina ko kai waye ..dayasan ko kai waye bazai
taba bari kashigo mas gidaba..kuma sannan miye
dalilinka nayiwa abbina karyan cewaa kai
saurayinane..? Mike wanda tunda banan tafara
magana baice mata kalaba.sai yanzun. Yakamata ki
zauna kiji maiya kawoni wajanki bawai kirinka
gayamun bakaken magangunuba karki mata koba
komi yanada kyeu kayi repectin visitoh dinka,,d way
yandaa naga abbinki yayi please ki zauna muyi
magana. Sai kuma jikinta yayi sanyi tasama waje ta
zauna..naji ina sauraranka maiya kawoka gidanmu.?
Shiru mike yayi yama rasa taya zai sanar da ita
sirrin zuciyarshi yana tsoran kar idan taji daga baya
taki amincewa da bukatarsa kuma hakan bakaramin
matsala bane a gareshi. Mikewa tayi tinda bakada
abin cewa nikaga tafiyata idan kafita kajawo mana
kofa...ganin da gaske shigewa ciki zatayi yasashi
saurin tashi yasha gabanta . Banan please dont go i
have some importan to tell u dan Allah kitaimaka for
god sake ki tsaya ki saurareni . Naji amma kasani
wannan shine na karshe idan baka fadamin wlh
tafiyata zanyi. Hmmm gud ,, on his kneel
kamar wani maineman gafara ,abun mamaki yabata
. Kiran sunanta yayi cikin kakkausar
murya."BANAN." bakomi yakawoni wajankiba illah
so da kauna . Cikin zara ido tayi ta bugun kirji tace
so da kauna fa kace ? Yace kwarai kuwa banan
bazan boye mikiba nadade ina dakon soyayyarki a
zuciyata .da soyayyarki nake kwana nake tashi ,,tin
ranar danafara yin ido biyu dake a rayhanas
restaurant na tsinci kaina a cikin wani yanayi,,na
tashi da zumar zuwa na sanar dake bukatata amma
sai de kash hakan baisamuba dalilin barinki wajan
batara da saninaba ..nayi bakin ciki mara misaltuwa
.nande yabata labarin komi. Banan tindaga wannan
ranar naketa addu'a sake ganinki amma shiru babu
labarinki..kwasam shine yarana suka sanar dani
cewa gawata yarinya nan sun kamota tagansu
lokacin dasuke yin aiki toh kinji sanadiyyar zuwana
wajan kenan shine kwatsam nayi ido biyu
dake.dalilin da kikaji nayi karya nacewar ke
kanwatace nayi hakanne saboda gujewa zarginsu .
Banan am deeply luv with u banajin zan iya cigaba
da rayuwa idan bansa mekiba ,banan idan
numfashina zai cigaba da bugawa to tabbas sonki
zai zama wani abu da zai dunga hauhawa acikin
zuciyata,matsayinki araina matsayine wanda babu
wata mace data samu koda rabinsa ballantana ace
ta kaiki,,banajin zan iya san wata mace bayan ke
,banan ke nake so kuma kena zaba kece silar farin
cikina kuma kece wadda na kyeutar da kaina
agareta, banan kiji tausayin zuciyana karki bari ta
tarwatse.. Jada baya tafarayi tana cewa no no wlh
bazan iyaba banajin zuciyata zata amince da kai
,mike kayi gaggawan barin mana gida .kafin nayi
maka rashin mutunci. Kawai hawaye naga yafara
shatata a fuskar mike kuka yashigayi kamar wani
karamin yaro..banan koda san da nake miki zai
zama shine a jalina to tabbas a shirye nake narasa
rayuwata..banajin zuciyata zata iya hakura da
soyayyar ki tausayamin. Nagaya maka bana sanka
kuma bana son duk wani makusancina yakusan
ceka mike babu alheri a tattare da kai kasance
mutum mai aikata babban laifi wanda a koda
yaushe mutane neman tsari suke da irinku .taya ma
kake tunanin ni banan zan amince da
soyayyarka...inahhh zuciyar banan tsarkakiyace
bata mu'a mullah da zuciyar datake bakakirin..
Mikewa yayi yaje ya rungumeta.
~URS JAMSY &
HAUWY~.
~DEDICATION TO LELESCO~
[11/7, 11:15 PM] +234 703 259 6585: 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐
BANAN
💐💐💐💐💐💐💐
EPISODE 14 to 16
💐💐💐💐💐💐💐
kici kicin tureshi tashigayi
tana tunanin kar wani abu yakawo ammi tagansu
ahaka..dataga alamun ko gezau yakiyi yasa tashiga
yimminshi magiya please mike kasakeni baka
tunanin ammina tafito dagammu ahaka mai kake
tsammanin zata daukeni .inde har u truly luv mee to
kasakeni .da sauri yasaketa banan please kicemun
kin amince da soyayyta hakan ne kawai zai
haifarmin da farinci. Mike inaso kasaurari abin da
zan fada maka .kaga na daya addinina danaka ba
daya bane sannan addinina bata amince mana da
mu auri ahlul kitabiba wannan baya cikin tsarin
addinina kaga kuwa aure ko soyayya ta haramta
tsakanina da kai.mike bazan boye makaba koda ace
addinmu daya da kai bazan iya soyayya da kaiba
ballantana har takaiga auratayya tashiga tsakanina
da kai. Da sauri ya dago kanshi da mamaki banan
saboda mai kikace haka? Hmmm mike kenan kana
tsammanin zanyi mu'amulla da mutummin da baida
tausayi da imanine ,,,wanda bashi aikinyi illah fashi
da makami..mai ci da haram ,,sha da haram gaba
haram ke zagaye da kai..haba mike bakasan taya
mutena suka sha wahala wajan neman
halaliyarsuba kawai lokaci daya kutaresu ku anshe
haba ko wannan kadai ya isa nace baxan iya
tarayya da kaiba saboda haka ina mai baka hakuri
kaje cikin kabilarku kasama mata kayi aure. Banan
kar kiyimin haka zuciyata bakuwar zuciyace dake
tasoma soyayya bana tsammanin zata iya rayuwa
batare dake ba,,,ni mutum ne irinki kar addinina
yasa kice bazaki iya soyayya daniba banan i
promise you bazan hanaki yin addininkiba dani dake
kowa zaiyi addininsa kar wannan yasa kiki
amincewa bukatata.naji ni dan fashine da makami
wanda hakan inayine ba'a san rainaba banan
inasonki matukar kaunarki am ready to scrifice any
for u muddin hakan zai saka sona a cikin zuciyarki.
Gud nd fyn naji maikace naji nakuma amince zan
ansa soyayyarka amma da sharadi muddin kabi
sharadina toh zaka sameni. Cikin rawar jiki yace
banan am ready to do anytin for u muddin hakan
zaisaki cikin farin ciki ki sanar dani ko mainene
zanyi. Shiru tayi sannan tayi taku daya biyu uku
sannan tace mike idan harkanaso na amince da
soyayyarka sai idan ka amince kadawo addinina
watoh ka ansa musulunci wannan itace hanya mafi
sauki da zaisaka na amince da kai. What banan no i
can't bazan iya ansa wannan bukatar takiba ki
chanza wata amma ba wannan ba,,,soyayyarmu
bata shafi addininmu ba.banan ina mutuwar sonki
zan iya sadaukar da duk wani farin cikina kodan na
mallakeki...amma bazan iya barin addinina ba
please ki chanza wata bacouse ina respecting
addinina kuma banga wani aibuba dan nace ina
sanki kuma burina ki zamo matana. Cikin fusata
banan yanzu tafara magana,,naji maikace amma
inaso kasan wani abu mike maganace nariga
nagama tsakanina da kai hukuncin dana yanke itace
hanya mafi sauki matukar kanaso nacigaba da
tarayya da kai ..kaje kayi tunani sai anjima,,,
wucewa tayi abunta kiran sunanta yashigayi
banan,banan,,banan,,please dont do dis to mee
inasanki bazan iya rabuwa dakeba,,munsaba da
juna,,u have to change your mind please batama
san yanayiba dan lokacin harta shigewarta daki...
Wani zugi yaji zuciyarsa kemishi wanda baitaba jin
irintaba,,da kyer ya mike kanshi na sara mishi
yabar gidan kai tsaye motarshi yashiga da kyer
yasamu yatuka kansa ya isa gida. Koda yaje gidan
har lokacin mum bata dawoba,kai tsaye dakinshi
yanufa fadawa kan gadonsa yayi ya fashe da wani
irin kuka mai tsima zuciyar mai sauraro ,,da ace
kudi na siyan soyayya toh dayayi amfanii da
dukiyarsa yasiye zuciyar banan amma hakan bazai
samuba banan batayi kama da irin matan daza'a
yaudara da kudiba ,,ballan tana akai ga kan iyayanta
dan zaman dayayi da abbinta yaganna hakan
tsohon mutumne mai karamci da daddako,,, abin da
banan takeso ya aikata bakaramin abu bane yasan
duk soyayyar da mum take masa muddin taji
wannan batun bazata taba amincewaba ballantana
yanda mum ta tsana musulmin mutum inada intaji
cewa banan ba kabilarsu dayaba ita musulmace
yasa ko hada giran sama data kasa za'ayi mum
bazata aminceba..shikansa bayajin zai iya barin
addininsa, why banan dont punish mee dis way
dakinsan halin danake ciki a yanzun da kinfi kowa
tausayamin..nooo dole nakoma wajanki banan u
have to luv mee.i can leave u. Mikewa yayi yabar
gidan kuma ko bin takan mota baiyiba shikansa
gate man mamakin ganin ubangidansa yayi wai yau
shine yafita a kafa kai i tink dere most be problem
with my boss. Bai zamai ko inaba sai gidansu
banan..lokacin itakuma tabar gidan.abbi da ammi
yatarar a zaune ammi tace lah dama baka tafiba
shine banan tace katafi gashi yanzunnan itama
naga ankirata a waya bansan kowayeba nadega ta
dauki zakan tafiya tayimun sallama,, wani faduwan
gabane yadiran masa lokacin daya amma bai bari
ammi ta fahimci halin dayake cikiba,,murmushin
karfin hali ayayi yace ohhh namanta dazun tacemun
akwai tafiyar dazatayi,,ashe yaune..ammi tace
aikuwa ta tafi,,,,amma ammi bata sanar dake inda
zataba..ammi tace gaskiya bata sanar dani ba.
~URS
JAMSY % HAUWY~
[11/7, 11:15 PM] +234 703 259 6585: 💐💐💐💐💐💐💐```BANAN```💐💐💐💐💐
EPISODE 17 to 19
💐💐💐💐💐💐💐
sallama yayiwa abbi da
ammi yabar gidan,,amma mamakine tacika
zuciyarsa taya za'ayi ace yarku tabar gida batara
dasanin inda tajeba wai kuma da sunan iyayanta ne
su gaskiya wannan ba gata bane suke nuna mata
karsu manta itafa macece .ohhh god help me
through dis . Koda yakoma gida ya tarad da mom
harta dawo ,zuwa yayi ya zauna kusa da ita yana
wash mom am tired ,,hmm son ya jikin naka
ainadawo naga bangankaba kuma sainaga car dinka
a gida nayi mamaki shine gate man yake sanar dani
yaga yau akafa kafita.. Yes mom bayan nadawo
daga chaeck up ne shine naji gaidan ya isheni den i
just decide to go to gym 2days ban motsa jikina ba.
Gud hw are u filing now hope kan naka yadena
ciwo,,yes mom inashan magani sai ya fadamin dont
worry naaji sauki, oya get up muje muci abinci yau
fevoride dish dinka nadafa ,,pounded yam and egusi
soup i know u like it,,,wow daz my mom kamar
kinsan yunwa nakeji,, dining area suka nufa yajawa
mum kujera ta zauna sanna shima ya zauna zata
bude abincin tazuba kenan,,yace no mum is my
duty to feed u..hmmm tayi tana jin dadin irin kulawar
da dan nata yake nuna mata shiyasa take tsoro kar
yazo yayi aure ya rage kulawa da ita,,,gaskiya
batajin zata iya rabuwa da son dinta koda aure yayi
saide ya zauna da matar shi anan.ganin mum tayi
nisa da tunanin da takeyi girgixata yayi whats wrong
with u mum? Murmushi tayi sannan ta juyo gareshi
no son am ok meka gani kace haka mum naga
kinata tunani nikuma banason inganki cikin damuwa
mum tace no bakomai kawai dai ina tunanin kane
sai da yayi ajiyar xuciya sannan yace oh mum pls
kidaina damun kanki nifa ba yaro bane i can take
care of my self mum,ok son mubar wannan
maganar muci abinci kace kanajin yunwa daga nan
bai kara maganaba yacigaba da cin abincinsa amma
a xuciyarsa tunanin Banan ne kwance a kasan
ranshi shidai yasani yana ganin yanda wasu maxan
ke wahala akan son mata a lokacin yana ganin
wahala sukeyi danshi ada yana ganin mata ba
komai bane face matsala shiyasa ma baya shiga
safgarsu sai gashi tashi daya ya afka kogin son
wata mace macen da bata masan yanayiba gata
musulma yasan duk randa ya rasa Banan mutuwa
xaiyi why Banan wani abune yaji ya tokaremai
xuciya tsam ya mike mum bara na dan kwanta ko
xan samu nayi barci, cike da tausayawa mum ta
dubeshi ok son may God bless u dear,shidai baice
komai ba ya wuce dakinsa ko da isar shi dakin ko
takalmi bai tsaya cirewaba ya fada kan gado
zuciyarsa tana masa wani xugi jiyake tamkar ya
bare kirjinsa ya fito oh my God Banan ina sonki ina
sonki meyasa baxaki tausayama rayuwata ba why
why Banan i love u so very much Banan pls help me
i luv u anan yakai ma kirjinsa wata duka wai ko xai
samu saukin xugin da yakeyi gaskiya so bala'i ne
gashi nan ya hadashi da musulma shifa a
rayuwarsa ya tsana musulunci da musulmi danshi
tun yana karami zuciyarsa ta ginu da tsanar
musulmai dan kullum mum tana nuna mai musulmai
basu da tausayi ko kadan mugayene sune yan
ta'adda wadannan dalilanne suka haddasa masa
tsanar su da addininsu sai gashi yau rana daya ya
afka tarkon son Banan ita dama bata san yanayiba
oh whats wrong with me haka ya dinga juyi a kan
gadon har barci ya daukesa a cikin barcinne yake
mafarkin sunyi aure sun haifa yara uku duk
kyawawa rayuwarsu cikin nishadi yau suna xaune
da Banan bakin rafi fira sukeyi sosai kotsam wasu
mutane suka nufosu ko da suka zo charaf mutanan
suka dauki Banan suna tafiya da ita tana ihu tana
kiran mike pls help me da gudu yake binsu yana
kiran Banan amma ina sunyi mai nisa binsu yake
amma har sun shigar da ita motor a guje suka ja
motor suka tafi shiko xubewa nan yayi yana wani
nishi alamun zuciyarsa tana xafi daidai nan ya farka
koda ya farka kalmar farko daya fito bakinsa shine
Banan pls dnt live me i luv u koda ya ankare cewa
mafarkine ajiyar xuciya ya saki ya mike ya shige
ban daki dan watsa ruwa ko xaiji dadin jikinsa bai
wani dauki lokaciba ya fito ya shirya cikin wasu
kananan kaya wanda suka bayyana tsananin kyan
mike bakar gilashi ya axa bisa idonsa wayoyinsa ya
dauka sannan ya fito ko da ya fito palour mum bata
nan kai tsaye bedroom dinta yanufa amma barci
takeyi sosai dan haka bai damu da ya tashetaba ya
fita yaja mata kofa kai tsaye wajen ajiye motoci ya
nufa wata bakar camry ya shiga ya tada kai tsaye
wani hadadden shoping complex ya nufa kayan
abinci ya siya da duk wasu kayan more rayuwa
kudi sosai ya kashe kana ya fito ya bada umurni
aka xuba kayan a bayan motor koda ya tada motor
daga nan gidan su Banan ya xarce ya faka motor ya
fito ya nufi cikin gidan ammi tana shara a tsakar
gidan koda taga mike da fara'a ta tareshi tana masa
sannu sannan tayi masa iso ya shiga ta fita dan
kawo masa abun sha kasancewar Abbi yana
masallaci dan yima magidanta karatu Ammi na fita
ya tashi ya nufi wani family pix da ya gani manne a
bangon dakin Abbi xaune itama Ammi xaune Banan
kuma ta baya ta rungumesu duk suna murmushi
sunyi kyau sosai waya ya dauko ya dauki hoton
shima.
~URS JAMSY & HAUWY DEDICAT TO FAEEZ~
Like · Reply · Edit · 7 hours ago
[11/7, 11:15 PM] +234 703 259 6585: 💐BANAN 💐💐💐
💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐
💐💐💐💐💐💐💐
EPISODE 20 to 22
💐💐💐💐💐💐💐
gaba daya
hankalinsa ya
tafi a kan hotunan sai da ya dauka kala hudu
sannan ya maida wayan cikin aljihu kurama hoton
ido ya karayi a gaskiya yayi yawo a kasashen
duniya yaga mata kala kala amma Banan kyen ta na
musamman ne a haka Ammi tayi sallama ta shigo
dauke da faranti an daura ruwa da lemu sai cup da
fara'a ta karaso ta ajiye ta samu waje ta xauna
shima dawowa yayi yasamu waje ya xauna gaisawa
suka karayi cikin mutunci da girmama juna anan ne
yake tambaya Abbi bayanan ne Ammi tabasa amsa
da yana masallaci amma yanxu xaka ganshi ya
dawo murmushi yayi sannan a hankali ya furta
itama bata dawoba ko Ammi ta amsa da wai Banan
ai bata dawoba hala bakuyi waya bane murmushi ya
yi sannan ya yanko mata karya eh nakira ta but
network ya hana nasameta dama tunani na ko ta
dawo Allah sarki dama kayan bature ai sai hakuri
wlh bata dawoba kasha ruwan mana baiyi
maganaba ya tsiyaye ruwan ya fara sha daidai nan
Abbi ya dawo gidan Ammi ta fita tasanar dashi
bakon da sukayi shike da fara a ya nufa dakin bakin
suka gaisa Ammi ta fita dan karasa aikinta shikuma
Abbi ya xauna fira sukayi sosai har wajen karfe
biyar sannan mike ya yimasa sallama dacewa shifa
xashi gida hannu yasaka a aljihu ya dauko rafa yan
dari biyar biyar ya ajiye akan tebur Abbi ga wannan
kayi cefane dasu Abbi ya murtike fuska alaman ba
wasa aa kabarsu kawai baxan karba ba ai basai
kabani kudiba har kasa mike ya duka yanayi ma
Abbi magiya da ker ya karba kudin yana godiya tare
suka jero har waje sannan Abbi yasa masa albarka
ya juya gida ya bar mike na kokarin bude motor
wasu almajirai ya saamu su biyar ya basu kowa
dari biyar biyar sannan ya umurce su dasu kwashe
kayan su shigar ma Abbi gida nan suka fara aikinsu
cikin murna shikuma yaja motor shi ya bar kofar
gidan cike da nishadi shidai yana son Abbi tsohon
yana da kirkir kamar ba musulmiba bashi da halin
musulmai kai idan ya aure Banan yayi dace surukai
haka yake tuki cikin fara'a yanaji yau duniya
sabuwa fil:D shiko Abbi komawa gida yayi yana mai
yaba halin yaron a gaskiya idan har ya tabbata mijin
yarsa yadace da suriki hakadai yakarasa yana
kwolama Ammi kira daga madafar abinci ta fito dan
amsa kiran mijinta tana karasowa tace gani malam
kudi taga Abbi ya mika mata rafa dari biyar malam
ina kasamu bandir din kudi haka harna yan dari
biyar biyar Abbi da bai gani shidai yaji alamar
kudine amma baisan adadinsuba yace kinga
yaronan ne ya bani nace baxan karbaba amma ya
nace daidai nan almajirai sukayi sallama suka fara
shigowa da kaya niki niki ita dai Ammi buda baki
tayi tama kasa magana sai da suka kammala
sannan sukayima su Ammi sallama suka tafi Ammi
ne tace mungode Allah yayi muka albarka suka
hada baki dacewa amin suka fice rai fal da murnar
samun wannan dari biyar din ko da almajiran suka
fita wajen yan uwansu suka nufa suna nuna ma
sauran almajirain da yawa suka dinga cixon baki
dan sanda mike ya kirawo almajiran wasu ma
guduwa sukayi suna cewa yanxu haka bauta
xamuyi taf baxaniba sukuma sauran suka je amsa
kiran ashe rabon dari biyar ke kiransu;( Ammi ne ta
duba Abbi malam kaga kayan armashin arxiki kuwa
Abbi ya duba gefen da Ammi ke tsaya yo idan
bakeba ina naga idon da xanga wasu kaya daga ina
kayan suka fitone ko Banan ta dawone sai da tayi
dariya maganar Abbi sannan tace AA bata dawoba
wannan bakone ya kawosu bakaga uban kayan
daya kawoba Abbi ya girgixa kai yana fadin
yaronnan baya gajiya Allah dai yayi albarka ungo
kudinnan ki ajiye idan ita Banan din ta dawo tasan
mixatayi da kudin suma kayan sai ki hada duk idan
ta dawo sai ta gani Ammi tasaka hannu biyu ta
amsa kudin ta nufa daki dan adana kudin yayin da
Abbi ya nufa waje dan xuwa masallaci shi Abbi
mutum ne mai son addini gadai shi makaho amma
yana da hasken xuciya dan bai taba yin makuwaba
kuma har sallah asuba yana limanci kuma sallah bai
taba wuce Abbi ba kuma yanayi ma magidanta
karatu bayan kowani sallah rayuwar Abbi tanabama
mutane sha'awa, koda ya isa gida kai tsaye palour
ya nufa mum tana zaune tana kallon TV wajen ta
yanufa oh my luvly mum i somuch miss u ya manna
mata kiss a goshi mum ta washa baki ganin
dannata cikin murna itama taji dadi sannan ta
rungumeshi u're welcome son i miss u 2 hope
everything normal na tashi naga baka nan nace ka
fita kenan murmushi yayi sannan ya amsa da naje
wajen jerry ne 2days bamu haduba mum ta af
shiyasa naga kana murna yau kaga abokinka kenan
mikewa yayi yana fadi mum bara nayi wanka nadan
huta kai ta daga masa alamun ta gamsu da
maganarshi ya shige yabarta tana kallon Tv shi
kuma koda ya shiga dakin tsintar kansa yayi da yin
tunani wai su iyayen Banan wasu kalar mutane ne
shidai mum tasha gaya masa musulmai mugayene
basu da mutunci basu da amana but Abbi da Ammi
ba haka sukeba to ko mayyasa oho amma kuma
yana mamaki ina Banan tajene da har Ammi tace
bata fada mataba kuma shidai iyayen Banan ba
masu kudi bane suna da dai rufin asirine amma
kayan da Banan kesawa na masu kudine why.
```URS
JAMSY & HAUWY```.
[11/7, 11:15 PM] +234 703 259 6585: 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐
BANAN
💐💐💐💐💐💐💐
💐💐💐💐💐💐💐
EPISODE 23 to 25
💐💐💐💐💐💐💐
motor da Banan ke hawa
kudin ta xai kai milion daya da rabi tindaga ranar da
ya fara ganin Banan da kaya masu tsada yake
ganin ta hatta hannunta xinaraine ta xuba amma
gidan su ba wasu masu halibane gadai babanta
makahone ita kuma Ammi daga yanayin ta ba wai
irin matan da suke kasuwanci bane to wai ina
Banan take samun kudine wata xuciya tace masa to
ko tana bin maxane amma da sauri ya kauda
tunanin da fadin No karyane Banan batayi kallar
matan dake bimmaxaba duk yan da akayi akwai
wani abu a kasa kuma xai cigaba da binta har ta
yarda dashi idan suka fara soyayya sai ya
tambayeta tinda dai ya fahimci family dinta ba masu
son abun duniya bane tinda yau gashi Abbi ya nuna
masa ba kudi yake soba kodayake miye nashi na
damuwa bayan shidai yana son Banan kuma ko mai
takeyi xai iya auren ta shidai kawai yasamu xuciyar
ta to how? Koda Abbi ya dawo daga masallaci sallar
magariba xama sukayi yana biya ma Ammi karatu
da haka har aka kara kiran sallah ita Ammi ta nufa
daki dan sauke farali, koda mum taga shiru mike bai
fitoba da mamaki ta nufa bedroom dinsa tana tunani
ko ciwon kanne yake damunsa amma abun mamaki
koda tashiga dakin mike bai san tashigoba gaba
daya hankalinshi na kan wayan sa hoton Banan
kawai yake kallo jiyakeyi wani sabon kaunar ta ke
kara lullubeshi mum ta dade tana kallonshi amma
bai samma tanayiba ganin xata iya gajiya da
tsayuwar ne ta yanke shawaran matsawa danganim
ma idonta abun da ya dauke masa hankali amma
karaf idanuwan ta yakai kan hoton wasu mutane su
uku tsofaffi biyu da wata kyekykyewar budurwa a
tsakiya suna murmushi kuma da alama Hausawane
kuma musulmai wani wawan faduwar gabane ya
xiyarci xuciyarta wani ihu ta saki a firgice ya dawo
hayyacinsa dan ganin mai yafaru amma mum ya
gani tsaye ta dafa kirji da alamun tashin hankali a
fuskarta a tsorace yake tambayan ta lafiya mum
meya faru waya mutune duk wadannan tambayoyin
a lokaci daya ya jero matasu ita dai mum ta kasa
magana sai nuna mike takeyi da hannu:o karfin hali
tayi tace mike a firgice ya juyo jin yau mum ta kira
sunanshi bako dan son din da tasaba a hankali ya
amsa yes mum what's wrong with u? Matsawa tayi
har gabanshi cikin tashin hankali tafara magana.
MOM -mike who are does people? Mike-ohh mum
wai su abbi da ammi. Mom-wht mike dont try to tell
me kafara hurda da hausa people no no no it can
bee possible. Mike- please mom calm down ,ki
zauna please i will explain everytin to u pleaseeee
mom. Saboda mom tamatsu tasan kosuwaye su
yasa ta zauna. Mike ne cikin sanyin murya yafara
magana.pls kiyi hakuri da abun da zan fada miki i
know i hide it from u kuma nayi hakanne saboda
kaucewa bacin ranki bcos i know dee condition u ar
passing through,,dax dee reason naboye miki
please 4give me mom for keeping secret frm u..
Mom dis people are my inlow tobe dee lady sitting
at dee middle she is dee girl am telling u about her .
Her name is BANAN and truely truely dey ar muslim
daz all. Mum tace what mike are u out of ur sence u
mean u're in luv wt a muslim girl after u know how
much i hate muslims no no i will never allow dis to
happen gaba daya hankalinshi ya tashi wani wawan
bugu xuciyar sa takeyi to ya xaiyi shidai baya son
bacin ran mum ko kadan dan yana son mahaifiyar
sa but de only thing he can is 2 live without Banana
bcox he is deeply in luv with her oh god what am i
going to do now, mum ne ta katse shi da fadin mike
inason ka rabu da yarinyar nan matikar ba so
kakeyi ciwon xuciya ya kasheniba mike banason su
yaudareka ka musulinta duk ranar da ka musulinta
nayi maka alkawari sai na mutu kuma baxan yafe
makaba dan haka ka rabu da ita kadaiji ko fuuuuuu
ta tashi ta bar dakin ko da ta bar masa dakin
dakinta ta nufa ta bamko kofa ta rufe kanta kuka
takeyi sosai bayanta ya biyo amma koda yaxo bakin
kofan a kulle gashi yanajin kukan mum but ba halin
shiga tashin hankali da ba'a sa masa rana buga
kofan ya shiga yi yana fadin pls mum am very
sorry open de door i promise to stay away from her
mum pls stop crying mum shi kukan yakeyi jin ya
fadi hakane ta bude kofan amma bata bar kukan ba
rungume juna sukayi suna ajiyar xuciya cigaba da
magana yayi cikin muryan kuka mum pls 4give me
mum i said it dat i will stay away frm her pls mum i
love u pls am sorry tausayin dantane ya kamata
bayanshi ta shiga bugawa a hankali tana fadin its ok
son stop crying i 4give u son ajiyan xuciya yayi
alamun jin dadi thank you mum batace komai ba
tajashi xuwa gefen gadon ta kwantar dashi a kan
cinyar ta tana lallashinsa kamar wani baby doll. Har
dare yana dakin mum sai da ya tabbata mum ta
huce har barci ya fara kamata sannan ya sallameta
ya nufa dakinsa dan samun barci amma abin
mamaki ko rintsawa ya kasayi wani son Banan ne
ke fixgar sa har yakeji duk randa ya rasata mutuwa
xaiyi to yanxu yaxaiyi waxai xaba mum ko Banan
.pls palx kutayashi zaba lolx.
URS JAMSY &
HAUWY.
DEDICATION TO MY HAUSA GRP NOVEL.
Like · 1 · Reply · Edit · Sep 10 at
[11/7, 11:15 PM] +234 703 259 6585: 💐BANAN 💐💐💐
💐💐💐💐💐💐💐
💐💐💐💐💐💐💐
EPISODE 26 to 28
💐💐💐💐💐💐💐
haka yadinga juyi a kan
gado amma har yanxu ya rasa mafita idan yace xai
cigaba da son Banan to xai rasa mum dinsa kuma
idan har yace ya hakura da Banan to shi mutuwa
xaiyi kuma idan har ya mutu yabar mum yasan
haukacewa xatayi koma itama ta mutu idan kuwa
hakane baiyi ma kansa adalciba yana son mum
kuma yana son Banan ya xaiyi meyasa mum baxata
hakura ta bari ya aure Banan ba idan yaso daga
baya sai yaja ra'ayinta ta bar musulunci ba ita mum
taki ta fahimceshi to wai ma meye dalilin da yasa
mum bata kaunar musulmai mai sukayi matane
shidai tun yana karami kullum tana gaya masa
musulmai sun cika son kansu kuma basu da imani
ko mai sukayi matane oho shidai xaiyi kokarin
mantawa da Banan ko da hakan xai xamo masa
illane xai gwada mantawa da ita ya gani ko xai iya a
haka wani wahalallar barci ya daukeshi a cikin
barcinne yake mafarkin yana tafiya cikin daji a
tsakiyan dare ga duhu baya ganin hanya duk tsoro
ya rufeshi can daga sama ya hango Banan ta
nufoshi dauke da wani haske mai kayatarwa tana
miko masa hasken har ya mika mata hannu amma
kash sai ga wata bakar kare ta nufoshi da gudu tana
xuwa ta hankadashi ya fadi yana ji yana gani har
Banan ta bace da haskenta shiko sai kallon sama
yakeyi ko xata dawo amma ina karen nan ya hana a
firgice ya farka yana kiran Banan pls come back dnt
live me pls koda ya gane cewa mafarki yakeyi
ajiyar xuciya yayi ya koma barcinsa:o itama mum
ta kasa rintsawa tunaninta mayyasa musulmai
baxasu barta ta hutaba sun takurama rayuwanta
bayan sun cuceta sun sa mata bakin cikin da
baxata mantaba yanxu kuma tana murna tasamu
farin ciki mike dinta ya girma yana kulawa da ita shi
take kallo taji dadi sai yanxune suke kokarin rabata
dashi wai wasu kallan mugayan mutane ne ita dai
baxata taba yafema musulmaiba a haka itama barci
ya kwasheta. Washa gari da misalin karfe biyu
Ammi tana girki ta tsinkaye muryan yarta tana
sallama da hanxari ta fito dan gane ma idon ta abun
da take tunani koda tafito Banan ta gani tsaye
hannunta rike da akwatin kayanta fuskanta dauke
da murnan ganin Amminta sake jakar tayi tayi kan
Ammi da sauri ta rungumeta tana fadin oyoyo Ammi
wlh duk nayi missing dinku ina Abbina Ammi ne ta
kamota itama tana dariya kaji shu'umar yarinya to
xaki kashenine to sakeni mana saketa tayi tana
dariya kai Ammi fa nayi missing dinku ne Ammi tace
nasani amma ai sai mushiga daki ki huta tukunnako
daukar jakan tayi suka nufa daki a palour suka yada
xango suna gaisawa daidai nan Abbi yayi sallama ya
shigo yana fadin muryanwa nakeji kamar na yar
Abbi cike da murna ta amsa da E nice Abbina yanxu
dama nake tambayan ka sannu da xuwa sai da ya
xauna sannan ya amsa mata da yawwa kin dawo
lafiya ya hanya ta amsa da lafiya Abbina ya na
barku shima ya amsa da lafiya. Ammi ne taje ta
dauko ma yarta abinsha dama abincin ya karasa ta
xubo musu suka xauna sunka ci suka sha cikin
nishadi da begen juna saida suka kammalane Banan
ta kwashe kayan sannan tabar su Abbi da sunan
shiga wanka dakinta ta nufa yananan fess dashi
kamar tana nan sai kanshi turaren matan arewa
yakeyi murmushi tayi sannan tace Ammi kenan
Allah ya barmunke bayi ta shiga ta watsa ruwa ta
fito wata doguwar riga ta xira ta fito inda ta bar su
Ammi sunanan fira sukeyi dan haka itama ta xauna
ayi da ita suna cikin hiran ne Abbi yake bata labarin
xuwa da mike yakeyi kullum harda kyautan da yayi
musu tinda Abbi ya fara magana ranta yayi matikar
baci wai mai mutumin nan yake nufine dolene sai ta
kulashine to wlh xatayi maganin shi badai ance
kullum yana xuwaba bari yau yaxo xatayi masa
lafiyayyen kashedi muryan Abbi taji yana cewa
Ammi ta dauko kudin da yabata ba musa ta dauko ta
mika masa shikuma ya mika min na karba sai anan
na fara magana shikin shagwaba kai Abbi mayyasa
kuka karba kudinsa nifa ba saurayina bana
hasalima ba musulmi bane sunansa mike fa kuma
Abbi kaifa bakasan ko shi wayeba da har kake
cewa yaron kirki mai hankali nidai gaskiya banji
dadiba Abbine yayi ajiyar xuciya yanxu da gaske
yaron nan ahlun kitabine to indai hakane yaron
yanada hankali ga ladabi ammafa abun da mamaki
wlh Ammi ta amsa da cewa kai amma fa nayi
mamaki da yanda yakeda natsuwa kuma baiyi
kama da suba wlh to Allah dai yasa yana da rabon
musulinci Abbi ya amsa da amin ya mike dan xuwa
masallaci ita dai Banan kasa magana tayi sabida
bacin rai kudin ta dauka ta shige dakinta tana huci
kamar kumurci;> yau gaba daya gashinanne yana
matikar son xuwa gidansu Banan amma idan ya
tuna da mum sai ya fasa gaskiya yana missing din
Abbi da Ammi tsofaffin arxiki shiya xaiyi gaba daya
yau baya cikin hayyacinsa gashi mum batanan ta
tafi taron su na matan xumunta gaba daya duniyar
tayi masa xafi ya rasa inda xai saka rayuwarsa
wayyo shiya xaiyi da son Banan gashi dai shi yanaji
tamkar xai mutu ita kuwa ma batasan ma yanayiba
yanxu yaxaiyi da son Bananne mayyasa baxataji
tausayin shiba why why Banan
;( URS JAMSY &
HAUWY
DEDICATION TO MY LUVERS.
Like · 1 · Reply · Edit · Sep 10 at 9:32pm
[11/7, 11:15 PM] +234 703 259 6585: 💐💐💐💐💐💐💐
BANAN
💐💐💐💐💐💐💐
EPISODE 29 to 31
💐💐💐💐💐💐💐
shidai tin yana karami
yasan baitaba son wata maceba sai dai mata su
makale masa shiko ya wulakanta su kai so bala'i ne
sai yanxu yake tausayama matan da a baya yake
wulakantawa yake kyamar su angel ya tuno
yarinyar da ta mutu akansa a makaranta amma
shiko kallo bata ishe shiba yasha tsinkata a gaban
mutane wata rana har marinta yakeyi amma ko
ajikinta ita dai make ya sota kai gaskiya masoya na
wahala tsam mekewa naga yayi ya nufa ban daki da
niyar watsa ruwa dan yau yayi alkhawarin sai yaje
gidan Abbi yaga Banan bcox he relly miss her pretty
face oh my luvly girl i luv u, duk maganan dayakeyi
shi kadaine a dakin tamkar mahaukaci gaba daya a
kwana biyu ya susuce dan mum tana kula da
movement din shi duk ya canxa baya son hayaniya
ko wajen work yanzu bai cika fitaba sai dai yaransa
su kula da komai itama abun na damunta . A haka
ya kammala shirinsa cikin kananan kaya sunyi
masa kyau sosai keyn motor ya dauka sai da ya
karewa kansa kallo a merrow murmushin gamsuwa
yayi sannan ya nufa kofar fita har yanzu mum bata
dawoba dan haka bai samu wata matsalar fitaba
motor ya fada yajata yayi waje haka kawai yakejin
faduwar gaba ko lafiya oho. A dai dai kofar gidan
Abbi ya tsaya da motor a hankali yake taku kamar
wani basaraken da ya gaji sarauta kai tsaye cikin
gidan ya nufa tana xaune akan wata farar kujera
gaba daya ta maida hankali wajen karatun News
pepar da takeyi cak ya tsaya yana kare ma kyau
irin nata kallo shi dai yasan yanada kyau wanda ko
namiji dan uwanshi saiya jinjina amma shi har tsoro
kyan Banan ke bashi ko ita tayi kanta sai haka
jiyayi yana sha'awan taba ta amma yana tsoron
bala'in ta risinawa yayi sannan yace hello baby a
firgice ta waigo dan ta tsorata dajin magana a kusa
da ita karaf idonsu ya hadu tsawon lokaci suna
kallon juna kowa da abun da yake sakawa a nasa
xuciyan gaba daya sun sha'afa da kallon juna itace
tayi karfin hali ta dauke kanta sannan ta mike tsaye
tana wani huci dalla lafiya xaka wani kafeni da ido
kamar wanda ya warke makanta shidai har yanxu
kallonta yakeyi cigaba da maganar tayi dama ina
jiranka waikai dolene sai ka shiga rayuwata da
family na nace bana bukata ka a rayuwata ko
dolene sai anan ya motsa bakinshi kamar wani mai
koyan magana dan gaba daya ya rikice da kalaman
Banan cikin sauri ya fara magana da cewa pls
Banan help me i cant live a single day without u pls
if there is any thing wrong with me let me know pls
&pls;( a dai dai nan ta fara magana cikin daga
murya mike i said it b4 & i will say it now stay away
from my fmly i hate u & i will never let my heart to
fall in love with some one like u. jin hayaniyan ne
Ammi da Abbi suka fito gaba daya tsayawa sukayi
suna kallon Banan da take ta masifa yayin da make
ya tsareta da ido kallo daya xaka san ran maza ya
baci jiyakeyi kansa na bara xanar tsagewa sabida
tashin hankali da ker ya iya motsa bakinshi yace
Banan mai nayi mikine kika tsaneni meye na aibu a
jikina pls let me know Banan dakatar dashi tayi tana
fadin oh baka san dalilin da na tsanekaba to bara
kaji bana bukatarka a rayuwata dan bana mura din
mala da mutumi da bashi da tausayi bai damu da
damuwar waniba bai dauka rai a bakin komaiba
sannan taya kake tunanin xan iya rayuwa da
mutumin da ba addini na daya dashiba to wallahi
baka isaba kuma ina xuwa fuuuuu ta nufa daki
sudai su Ammi suna nan a tsaye mamaki ya gama
cika su can ta dawo da kudin da yabama Abbi ta
ajiye a kan tebur sannan ta nufa waje kamar wata
mahaukaciya can ta kara dawo wa da wasu
almajirai su bakwai kai tsaye inda kayan daya kawo
suke nuna musu tayi musu umurni da su kai wajen
motor make ba bata lokaci suka kwashe komai
dubu daya tabasu suka tafi suna mata godiya
dawowa inda yake tayi sannan ta dubeshi niban isa
na hanaka zuwa gidan nan ba amma kar ka kara
tunanin kawoma iyayena wani abu dan bama
bukata Allah ya rufa mana asiri dafatan ka gane
fuuuu ta shige daki da gudu Ammine tabi bayanta
iya matika ran Abbi ya kai wajen baci amma baiji
dadin kalaman yarsa ba harga Allah yana jin dadin
yaron yana da hankali kuma yanasa masa ran
musulinta idan suka kyamace shi zaiyi tunani duk
musulmai haka suke dan haka ya lallaba yana
lalube har yaje inda yake tsaye yace ina kakene
karfin hali yayi ya kamo Abbi yana fadin ganinan a
gabanka Abbi ya sake cewa xauna muyi magana da
kamar baxai xaunaba amma baxai iya bijirewa
maganar tsohonba da haka ya sami waje ya xauna
yana numfashi sama sama idonsa kuwa yayi jajer
kama gauta. Abbi yace dan nan kayi hakuri da abin
da ya faru ina son kasani kana da wani matsayi na
musamman a araina kar abun da ya faru yau yasa
ka daina xuwa ina son kadauka nan kaima
gidankune kuma ko ba Banan kai danane kaji kayi
hakuri bawai muna gudunka bane aa Addinimmu bai
yarda mace musulma ta aure namijin da ba
musulmiba ka gane addini ya tanada mana abun da
xamuyi da wanda baxamuyiba amma ka kasance
mai hakuri da juriya kai namijine kaji yarona kayi
hakuri ajiyar xuciya yayi yaji dadin maganar tsohon
sosai.
URS JAMSY % HAUWY.
[11/7, 11:16 PM] +234 703 259 6585: 💐💐💐BANAN💐💐
💐💐💐💐💐💐💐
💐💐💐💐💐💐💐
EPISODE 32 to 34
💐💐💐💐💐💐💐
shi dai kawai dai yana
sauraran Abbine kawai a xahiri amma fa kasan
ranshi tashin hankaline mara iyaka dan gaba
dayama ya daina fahimtar kalaman tsohon jiyakeyi
yau rayuwarshi taxo karshe jin numfashin sa na
kokarin daukewane yayi karfin halin cewa to Abbi
nagode nixan tafi gida dama naxo dubakane Abbi
yayi ajiyar xuciya yace to nima nagode ka kula da
hanya kaji to nagode amma Please Abbi kayi hakuri
ka bar kayan nan kaji nibawai danna raina muku
arxikibane yasa na baku ba hmmm dana kayi hakuri
tinda dai tace ka tafi dasu kayi hakuri mungode
kuma banason hakan yasa kayi tunanin dan kai ba
musulmi bane yasa aa kawai dai kayi hakuri kaji
dana murmushin yake yayi duk da yasan Abbi
makahone amma yana ganin girmanshi yace to
Abbina na tafi gida acewa Ammi na tafi har yakama
hanya Abbi yace yanxu sai yaushe xaka xo mugana
dif yayi yana tunani can yace ina son xanyi tafiyane
xanyi sati daya amma ina dawowa xan xo Abbi
yace to a dawo lafiya kaji to nagode ya fice daga
gidan yana ji numfashin sa na baraxanar daukewa
saida ya kwashe kayan ya xuba a bayan motor ya
figi motor kamar mahaukacin xaki. Kai tsaye gida ya
nufa koda yayi parking ya fito jak jak jak da gudu ya
karaso yana fadin yes oga a dey come yana xuwa
mike yace park does things & take them inside ok
oga shidai mike kai tsaye ciki ya wuce har yanxu
mum bata gida dama duk ranar dasuke taron suna
matan xumuntarsu sai goman dare sanin hakanema
yasa bai nemetaba dan yasan bata gidan yana
shiga dakin ko takalmi bai tsaya cirewaba ya fada
kan gado yana fadi oh my god Banan pls what is
wrong with u i luv u so much but u hate mi why
why,,banan dee hardest to do is warking up without
u,, kukane ya kwace mai kuka yakeyi sosai kamar
ranshi xai fita saida yayi mai isar shi sannan ya
kwanta yana ajiyar xuciya a haka barci ya daukeshi
bashi ya farkaba sai tara saura na dare yana fitowa
palour ya xauna duk duniyar ya ishe shi dama ya
mutu ya huta dan rayuwa baxai yiba idan ba Banan
a rayuwa life is nothing . Magana yashigayi kamar
mahaukaci. i cry bcos i know she doesn't feel dee
way i do .i cry bcos i tink of how pathetic banan i 'll
be crying forever just bcos of u. Yana xaune a
wajen har goma da rabi mum ne ta shigo yana jin
motsinta yayi saurin daidaita natsuwarshi saboda
bayan mum ta fahimci halin da yake ciki. tashi yayi
ya rungumota ya bata fake a goshinta mum i badly
miss u my lovely mum itama kara rungumoshi
jikinta tayi tana fadin am sorry Dear i miss u 2 but
am very busy all 2day nan suka xauna tana bashi
labarin abun da ya gabata a wajen duk dai maganar
bai wuce akan yanda xasuga bayan addinin
musulinciba tsaki yaja a ranshi yace oh ni mum
kedai baki da matsala sai musulinci ai sai kitayi ya
mike tsaye yace mum i really need to sleep itama
tsaye ta mike ok son good night i love you shima
dai yace mata good night 2 mum ya wuce daki yana
naxari a haka barci yayi gaba dashi ko takalmi bai
cireba kai Allah ya kiyaye. Tinda ta shiga daki ta
rufe ta fada kan gado ta fashe da wani shu'umar
kuka Ammi taxo tayi lallashin duniya amma taki
bude kofa ita kanta bata san dalilin dayasakata
kukaba haka tayi har ta gaji can tayi shiru amma
fuska duk a kunbure ajiyar xuciya takeyi har dai
bacci yayi awon gaba da ita yau iya matika hankalin
Abbi da Ammi ya tashi dan yarsu ko abinci taki
fitowa taci suma haka suka kwanta ko abinci sun
kasaci a haka kowa ya kwanta cikin tashin hankali
mara misaltuwa a rai. Da safe koda ya tashi gaba
daya bashi da nutsuwa ranshi yana masa kuna
kamar wuta ake rura masa a xuciyarsa amma dole
tasa ya yi kokarin daidaita kanshi dan gudun mum
ta gane ammafa idon nan yayi jajer kamar gauta
koda ya fito mum tana kan Dinning tana jiranshi
danyin break koda ya iso Dining area din yayi mata
kiss sannan yace morning sweet mum yana
murmushi itama da fara'a ta amsa shima kujera
yasamu ya xauna ita ta xuba musu abincin suka
fara ci suna hira sama sama can dai mike ya duba
mum da kulawa am mum pls their is something i
relly need to ask u sai da ta hadiye abincin bakinta
sannan tace ok son ina jinka meke faruwa sai dai
ya numfasa sannan yace pls mum yau ki gayamun
dalilin da yasaka kika tsana musulmai kuma ki
sanar dani laifin da sukayi miki pls mum ki sanar
dani shiru tayi tana kallon shi sai kuma ta fara
hawaye nan da nan hankalin mike ya tashi matika
ganin mum tana kuka tsam ta tashi ta nufi kujera ta
xauna shima bayanta yabi cikin tashin hankali dan
shi a tunaninshi maganarsane yasaka mum kuka
sai da tayi ta gaji can tace wato sun musulmai
mugayene basu da tausayi sun xalinceni sun sani
kuka wanda har yau ban dai naba chak ta tsaya
tana wani numfashi shi dai baice komaiba da kanta
tacigaba da fadi son yau xan gayamaka labarina da
na rayuwarka dana mahaifinka jin yau mum ta
ambaci dad dinshi yaji wani bugun xuciya shidai tin
yana karami mum bata taba gayamai wani abu
game da mahaifinshiba hasalima bata so ya
tambayeta ok meyasa oho shidai ya dauka bashi da
baba sai yau da mum tace yana da shi.
URS JAMSY
%HAUWY
Like · 1 · Reply · Edit · 5 hours ago
[11/7, 11:16 PM] +234 703 259 6585: 💐💐💐💐💐💐💐
*BANAN
💐💐💐💐💐💐💐
💐💐💐💐💐💐💐
EPISODE 35 to 37
💐💐💐💐💐💐💐
*sai da mum ta numfasa san nan tacigaba kamar dai
yanda ka sani sunana SHIFTRA mu yan asalin garin
Anambra ne mu biyune a wajen iyayen mu nida
sister na christina mahaifinmu ya kasance dan
asalin Anambra yayin da ita kuma mahaifiyarmu ta
kasance yar garin oyo aikine ya kawo iyayen mum
din mu garin anambra har suka hadu da mahaifin
mu suka fara soyayya mahaifiyan mu ta bamu
labari cewa iyayen ta basa son ta aure mahaifinmu
dan haka nema duk san da babanta ya samu
labarin angansu tare sai yayi mata duka a haka
suna tare for six years da ker yan uwanta suka bari
ta aure mahaifinmu amman sun bata sharadi daga
ranan bata babu su kuma ko kasheta xaiyi kar
tanemesu mahaifiyanmu duk ta yarda dan tasan
masoyinta baxai bata kunya ba anyi auren
mahaifinmu da mahaifiyarmu suna xaman lafiya
shekaran su daya da aure mummy na ta samu cikin
sister na cikin na bata wahala sosai dan hakane
daddy na ya dauketa xuwa wani special hospital
koda suka ga doctor ya duba mummy na da
murmushi doctor ya mikama daddy hannu
congratulation soon u wil become a father a firgice
daddyna ya mike tsaye what no its in possible i am
not yet ready for dat mummy tace ban ganeba kana
nufin baka son haihuwa xama daddy yayi ya riko
hannun mummy no ba haka nake nufiba kinga
yanxu am 28 ke kuma you are now 25 idan muka
bari muka haihu yanxu hidima xaiyi mana yawa
kuma gaba daya albashina dubu arba'in ne to dame
xamu raina baby kawai ki bari a fitar da cikin nan a
fusace mummy ta kalle daddy tace ba what so let
me tall u something ba wanda xai kashe mun baby
bcox i luv my baby anan tabar office din shidai
doctor baice komaiba rai a bace daddy ya tashi
yacema doctor xasu dawo anjima dan a fitar da
cikin ok kawai yace daddy nema yace thank you sir
ya fice yabi bayanta amma koda ya fito daga
hospital din bai gantaba sabida tana fitowa tasama
dan okada ta hau sai gida koda daddy yaga haka
shima dan okadan ya hau yabi bayanta ranshi a
bace yake duk ya kosa ya isa gida
URS JAMSY HAUWY*
Like · Reply · Edit · 39 minutes ago
[11/7, 11:16 PM] +234 703 259 6585: *💐BANAN 💐💐💐
💐💐💐💐💐💐💐
EPISODE 38 to 40
💐💐💐💐💐💐💐
koda mummy ta dawo
gida a sitting room ta xauna tana jiran shigowan
daddy shiko tin a hanya ya gama shirya yanda xaiyi
ya lallabata ta yarda da maganarshi koda ya shigo
yasameta shima xama yayi ya riko mata hannu am
relly sorry i never wnt to hurt u my wife u know i luv
u and i wil never take u down pls u have to
understant my point, shiru yayi yana jiran tayi
magana amma batace komaiba hakanne yasa
yacigaba bawai bana son babyn mu bane aa
inasonta amma ya xama dole mu hakura da babyn
sabida mu taimakama rayuwan mu kiyi hakuri ki
tashi mu koma hospital sai a fitar da cikin
hawayene suka gangaro daga idonta wani kallon
tsana take binshi dashi sannan tace u beter stop
westing your time bcox i wil never do what u are
asking from me i luv my child like every mother and
am ready to protec my baby so please dnt think of
pulling me like a baby dull ran daddy ne yayi
matikar baci jikake tasssss ya wanke mata fuska
da mari guda hudu da sauri ta dafe fuska tana kuka
yana huci yake fadin ok is dat what you said so let
me tall u somethings never think of calling me de
father of your baby yayi fice wanshi ya barta a nan
tana kuka sosai tindaga ranar ya kirkiro da wasu
mugayen halaye idan ya fita baxai dawoba sai karfe
dayan dare kuma a bige yake dawowa a haka har
cikin mummy ya kai watan haihuwa ta haifa sister
na mum tasa mata christina daddy baya son ganin
sister na amma ya rage xagin mummy amma fa bai
daina shan giyaba a haka sister na takai shekara
daya tana tafiya wata rana daddy ya dawo daga
office christina taxo da gudu tana fadin oyo yo
daddy tana rungumeshi hankadeta yayi ta fadi kuka
ta saka mummy tafito daga kitchen tana fadi my
child what is wrong a firgice christina take nunama
mummy daddy da hannu yasa mummy ta kalleshi
BABA christina what is wrong with our child tsawa
ya daka mata what our child or your child dnt i tell u
to stop calling me d father of your child anan yayi
gaba abunshi yana mita tin daga nan ko kusa dashi
christin bata xuwa har takai 3years amma tana da
wayo sosai gata da surutu a haka rayuwa yana ta
tafiya ba dadi kullum abun daddy gaba yakeyi dan
yanxuma kusan kullum saiya duka mummy a haka
har mummy ta saka christin a makaranta da yanxu
ta fara saida ORANGE & BANANA tasaka yarta a
makaranta tana Nursery 3 mummy tasake samun
ciki na bata gayama daddy ba dan tana jin tsoro kar
ya kasheta da duka saida cikinta ya kai wata
takwas ne yasan da cikin duka yayi mata sannan
yace baxai kara bata abinciba tin daga rana ita ke
siyan abinci da kudin school fees din sister na ranar
da aka haifeni ranar aka kore daddy a office dinsu
yana dawowa gida yaga mummy ta haihu kawai sai
yace ni mayyace shiyasa aka koreshi daga aiki tin
daga ranan ya tsaneni har nima na isa xuwa school
mummy take mana komai ina aji hudu a primary ne
mummy ta fara saro biredi tana sai dawa ni da
sister na kuma muna saida orange & banana a
bakin titi lokacin ina da 9 years sister na kuma she
is 13years tana jss 3 wata ranan monday muna
saida orange & banana nida sister na wata motor ne
tayi paking a gefen titi matan ne tace mukawo mata
orange xata siya sister na ta dauka ta nufa motor da
gudu kawai sai ga wata motor taxo da gudu aikuwa
daidai christin xata tsallaka moton ne ya kwasheta
nan ta fadi matacciya shi kuma mai motor da ya
bigeta guduwa yayi mutane suka rife wajen nikuwa
ihu nakeyi ina fadi somebody help me my sister is
gone please help me matan da muke sai da orange
tarene ta yi gudu taje ta gayama mummy tare suka
xo mummy na ganin gawan christina nan da nan
mummy ta sume aka daukesu sai hospital kwanan
ta biyu aka sallameta amma ta xama kamar
mahaukaciya nima duk na rame a haka har akayi
bikin bixinan chiristina ranar dani da mummy kamar
mahaukata daddy ma yayi kuka sosai aka yi bixinar
chiristina kuwa ya watse gidan mu sai mu kadai
tinda christine ta mutu daddy ya rage tsanar mu
yanxu har yana xuwa wajen saida biredin mummy
nikadai nake saida orange amma har yanxu daddy
yana shan giya kuma yana neman mata koda wasa
mummy batayin masa magana dan bata son yana
dukanta a gaba na yanxu ina jss 2 amma nayi girma
am 12 years inada kokari a school sosai kuma
mummy tana kokarin biyan school fees idan na
dawo daga school sai mu tafi wajen saida orange
and banana ita kuma mummy tana saida biredi yau
mun dawo da yamma kayan mun sun kare da sauri
muna xuwa gida muka samu daddy ya kawo mata
gidan suna ta shan giya mummy yayi tayimashi
magana aikuwa ya dinga dukanta yana buga mata
kai tana ihu nima inata ihu sai da yaga ta suma ya
bar dukanta yakuma kwashe kayanshi ya bar gidan
nina taimakama mummy har ta tashi nasa mata
ruwa tayi wanka sannan mukaci abinci muka
kwanta tin daga rana bamu kara ganin daddy ba
mummy takeyin komai na gida muna wahala sosai
a haka har na shiga jss 3 amma yanxu hidima yayi
mana yawa muna wahala sosai wata rana bama cin
abinci saidai mu kwanta amma duk da haka ina
xuwa school*.
URS JAMSY & HAUWY
Like · Reply · Edit · 1 hour ago
[11/7, 11:16 PM] +234 703 259 6585: *💐💐BANAN💐💐💐*
💐💐💐💐💐💐💐
*EPISODE 41 to 43*
💐💐💐💐💐💐💐
yau ma kamar kullum na
tashi da safe inayin shirin makaranta har na gama
xan tafi ban nema abinciba saboda nariga nasan
bamu da komai a gidan ganin har yanxu mummy
bata tashibane yasa naje inda take kwance ina fadi
morning mummy batace komai ba nakara cewa am
going to school mummy yanxuma shiru batace
komaiba ganin hakanne yasa na jijjigata na dagota
kawai sai naga ta sume jini nafita ta bakin ta a
firgice na fita naje gidan kawar mummy mai suna
maman Ana ina ihu na shiga gidan ganin hakane
yasa maman Ana ta rude tana tambayana what is
wrong with you shiftra na kasa magana abu daya
nake iya fada maman Ana please help my mummy a
guje ta biyoni yanda nabar ta haka muka sameta
maman Ana ta taimaka mun muka kai mummy
hospital koda mukaje doctor baya nan saida muka
jira shi yaxo koda ya dubata sai yace ciwon xuciya
yana damunta dan haka xasu bata gado anyi mata
komai doctor ya rubuta takarda yace muje mu biya
kudin bill maman Ana taxauna da ita nikuma
nakarba takardan a hannu doctor naje wajen biyan
kudi an rubuta mana magunguna dubu goma akace
yanxu xamu biya ganin kudin sunyi yawa kuma
bamu dasu yanxu ga mummy na bukatar maganine
yasa na fara kuka ina rokonsu amma a karshe
dasukaga bamu da kudi koran mu sukayi haka
muka dauko ta xuwa gida kuka nakeyi jikin mummy
yayi xafi har bana xuwa school yanxu ninake saida
buredi kuma in saida orange and banana ga aikin
gida duk na rame maman Ana tana taimaka mun da
kulawa da mummy idan na tafi kasuwa yau ina
xaune a gaban kayana wani motor ya faka a kusa
da kayana can mutumin ya fito amma waxan gani
wani bahaushene mai kyau yasaka kayan su na
hausawa koda ya fito na tsuguna kasa ina gaidashi
good day sir yayi murmushi oh how are u lady am
fine sir ok i wnt buy orange what is d price of d
orange da murna nace #20 sir saida ya kara
murmushi sannan ya tambayeni gaba daya orange
din na nawane nayi lisafi kudin #600 yasaka hannu
ya dauko #2000 ya bani yace na bar sauran kudin
duka na juye masa orange din ina masa godiya
amma yace ba komai kullum xai rika xuwa yana
siya har ya tafi ya dawo ya tambayeni sunana
nagaya masa ya juya ya tafi ni baigayamun
sunanshiba ranan da murna naje gida nasamu
mummy tana barci dan haka na dafa mana abinci da
mummy ta tashi na bata abinci amma ban gaya
mata abunda ya faruba tin daga ranan kullum sai
Alhaji ya xo ya siye kayana ya bani kudi sosai har
muka saba kudin dayake bani dashi nake siyama
mummy magani in biya kudin haya mun saba dashi
sosai yau ne ya gayyaceni gidanshi ban saro
orange na bishi mukaje gidan yana da kyau sosai
shi kadaine a gidan sai mai gadi yabani abinci naci
mukayi fira sosai da xan tafi yabani kudi har #5000
nayi murna sosai ya kawoni gida nashiga ina murna
amma kawai sai nasamu jikin mummy ya tashi na
dauketa xuwa hospital da ker suka karbeta wai
doctor baya nan sai dare yaxo yana duba mummy
yace ta mutu kuka nakeyi ina birgima suka kai
gawan wajen ajiyar gawa nikuma sukace in fita na
basu waje kar na damesu koda na dawo gida ina ihu
duk mutane suka taru a gidan mu suna tayani kuka
yau kwana uku da mutuwan mummy Alhaji yaxo
gidan mu wai yaje kasuwa bai ganniba shine
yasamu wata ya tambayeta tace mamana ta mutu
tin daga rana kullum sai yaxo yakawo kayan abinci
da duk abun bukata shiya ya bada kudi a hospital
sannan aka bamu gawan mummy mukayi bikin
bixineta bayan kowa ya tafine wata rana Alhaji yaxo
muna firane yace xan koma gidanshi da xama
kawai anan na yarda washa gari na kwace komai
nawa muka tafi lokacin am 16years a gidan Alhaji
nake xama ina xuwa school yana yimun komai
yaxamar dani kamar matanshi yace yana sona xai
aureni ban taba tambayan sunanshiba ko garinshi
sabida yana bani kudi watan mu biyu lokacin xamu
fara ssce a school dama yan class din mu sun
gama sabida nadaina xuwa makaranta daga baya
naci gaba damuka hadu da Alhaji ne ya biyamun
kudin makaranta naci gaba muna shirin fara exam
ne nafara ciwo koda mukaje hospital doctor yace
inada ciki wata biyu Alhaji yace sai an xubar da
cikin nikuma nace ban yardaba a haka muka dawo
gida muna ta fada har Alhaji yayi mun duka washa
gari na dawo makaranta mai gadi ya bani sako inji
Alhaji koda na shiga nasamu alhaji ya kwashe
kayanshi ya tafi na bude letter Alhajine yake
gayamun ya tafi kuma kar na kirashi baban baby na
ranan nayi kuka sosai dama kudin hayan shekara
biyu ya biya kuma watanshi shida ya tafi a gidan
nacigaba da xama ina xuwa school ranan da
hukumar school dinmu suka gane inada ciki aka
koreni daga school na dawo gida alhaji ya bar kayan
abinci shinake ci har cikina ya kai lokacin haihuwa
na haifeka nasaka maka mike ina rainon ka har kayi
wata biyu a duniya lokacin kayan abinci ya kare
narasa yanda xanyi ga yaro ga yunwa na fara
neman aikin yi da ker nasamu leburanci muna
dauka yashi da siminti muna kaima masu gini
kullum dari biyu a haka nake cin abinci haka ga
kudin gidan ya kare masu gidan suka koremu daga
gidan.
*URS JAMSY & HAUWY*
*DEDICATED TO SISTO ZAIN*😘😘
[11/7, 11:16 PM] +234 703 259 6585: 💐*BANAN*💐💐💐💐
💐💐💐💐💐💐💐
*EPISODE 44 to 46*
💐💐💐💐💐💐💐
na shiga damuwa sosai
gashi bani da kudi haka na goyaka na bar gidan
inata tafiya can naga wani gida da aka fara ba a
gamaba amma an buga kwano anan muka xauna
muna kwana da safe in tafi wajen aikina ina hane
nasamu aiki a wani shago ina saida ma matan
kayan sawa idan na tashi inje wajen leburancina da
nasamu matan ta biyani dubu uku na fara saida
biredi idan na dawo da shago in saida biredi inje
leburanci da haka har nasaka a school kana xuwa
duk aikin dana samu inayi dan in kula da
rayuwanka ka gama jss one ne masu wajen suka
xo aikin wajen ace school suke gina wa dan haka
suka koremu daga wajen dana rasa wajen xuwane
na koma kasan gada muna kwana tun daga lokacin
na tsani musulmi sabida sune sanadin wahalar da
mukeyi muna rayuwa a kasan gada haka gama jss
3 na yanke shawaran barin garin mu sabida mutane
suna maka dariya mamanka mahaukaciyane tinda
naje tashan motor naga motoci dayawa suna lodi
wata motane naji ana fadin kaduna kaduna da gudu
na shiga muka tafi sai kaduna koda mukaje kaduna
masu motor sukace kudi nan nace bani dashi
sukace ban isaba saidai in biyasu munata rigimane
sai ga wata sister na hospital itace ta biya mana
kudin motor nayimata godiya muka fara tafiya bamu
san kowaba a kasan gada mukayi masauki
nacigaba da neman kudi nasamu nasaka a
govement school ka fara ss 1 nikuma duk aikin
dana samu inayi dan insama maka rayuwa mai
kyau muna rayuwa a kasan gadane har ka gama
secondry school nan ne kafara neman abunyi wata
rana kaxo mun da labari kasamu aiki oganka yace
xaka rika binshi kuna kai kaya wani gari bayan
kafarane suke baka kudi sosai shine ka kama mana
haya ka bude mun shago ina saida kaya a kasuwa
ka koma makaranta kana aiki har mukayi wannan
arxikin daka kammala karatune ka gina mana gida
ka hanani xuwa shago kai kuma kana bin oganka
muna rayuwa cikin jin dadi har xuwa yau mum ta
kara fashewa da kuka i hate muslim son bana
sonsu sun xalinceni sosai shima kukan yakeyi ya
rungumeta yana lallashinta a ranshi kuwa yana
tunanin mum bata san fashin nakeyiba gashi har
tana ikirarin shine rufin asirinta amma yana son ya
tambaya mum yanxu ina granpa dishi dan mum
bata gaya mishiba saida suka natsu sannan ya
tambaya mum maganar mahaifinta amma sai tace
tasamu labarin ya mutu a gaskiya ya tausayama
mum da rayuwansa a haka suka dinga kuka har
suka gaji suka hakura, yau kwana biyu mike
baixoba tarasa dalili duk sai taji ba dadi kuma abun
mamaki ko kadan Abbi baima damuba tin abun na
damunta har dai ta fara tambayan kanta to meye na
damuwa bayan bashida wata matsayi a wajenta.
Yau kwananshi hudu baiga Abbi da Ammi ba danshi
yanxu yayi alkawari xai daina sonta tinda batasan
yanayiba shiyanxu yana son bincike akan rayuwan
musulmi dan ya tabbatar da maganar mum ko
gaskiyane dan haka yau ya shirya yashiga gari
daida wani babban masallaci mutane nata shiga da
alama taro akeyi dan haka shima yabi ayari mutane
yagani duk sun xaxxauna sun natsu wani mutumine
yake bayani cikin natsuwa da korewa malam Aminu
Daurawa yake wa axi akan mahim mancin xaman
lafiya a inda yaka karanto ayoyi daga alkur'ani da
hadisan manzon Allah mai girma yanajin wa'axin
malam yana shiga ran mike amma abun mamaki
tunda malam ya fara bai xagi wani addini ba ba
kuma bai aibantasu ba har aka tashi shima ya tashi
ya tafi washa garima haka ya sake xuwa
masallacin malam tukur al mannar inda yake wa'axi
akan hakkin Allah a kan bawa nan ma malam ya
dade yana wa'axi har ya gama shima bai xagi wani
addiniba hakanne yake bama mike mamaki haka ya
baro masallacin yana tunani to wai mayyasa su
musulmai basa magana akan yanda xasu ga bayan
addininsu kamar yanda su duk sanda suka taru
pastor bashi da magana sai musulmi shin maganan
mutanan nan guda biyu shin gaskiyane ko karyane
yau yanajin ganin Abbi kuma baxai iya sake kwana
ba saiyaga Abbi dan hakane ya nufi gidan koda yaje
Abbi na kofar gida yana xaune akan tabarma muraja
an alkur'ani mai girma koda yaxo ya xauna suka
gaisa da Abbi kamar dai wani abu bai faruba can
mike yace niko Abbi ina son ka sanar dani wani abu
game da musulinci Abbi ya washe baki yana jin
dadin ganin alamun nasara akan mike Abbi yayi
geran murya to shidai musulinci addinin Allah ne
daya turo bawansa kuma manxonshi dashi kamar
yanda Alla ya turo sauran annabawan da suka
gabata kamarsu annabi musa, isah,
yunus,yusuf,shu'aibu da dai sauransu kuma shi
Annabin muhammad shina Annabin karshe kuma ya
kasance cika makin Annabawa a haka Abbi ya
cigaba da yimishi bayani akan musulinci har saida
mike ya farajin cewa agaskiya musulinci dabanne
kuma shine addinin da yake bada yanci kuma
addinin xaman lafiya malamansu suna son xaman
lafiya ba kalan pastorcinsuba da kullum maganan
su kar su xauna lafiya da musulmai dan suna nan
suna shirya yanda xasu ga bayanku basu da aiki
saimaganan musulmi to shi hakan na nufin
musulmai basu damu dasu bane ko kuma addinin
sune ya nuna masu su xauna lafiya oho.
URS JAMSY
&
HAUWY
*DEDICATED DIS EPISODE TO SANAH ND MY BESTY RABI*.
Like · 1 · Reply · Edit · 2 hours ago
[11/7, 11:16 PM] +234 703 259 6585: 💐*BANAN*💐💐💐
💐💐💐💐💐💐
*EPISODE 47 to 49*
💐💐💐💐💐💐💐
sun dade da Abbi yana
masa bayani akan musulinci da abun da musulinci
ya kunsa har karfe shida na yamma suka tashi
shima hakan ba dan mike ya gaji da bayanin Abbi
bane AA Abbine yace su bari sai gobe idan Allah ya
yarda haka suka tashi suka nufa cikin gidan dan
mike yana son gaisawa da Ammi kuma a can cikin
kasan ranshi yana da burin ganin BANAN duk da
yace baxai kara tunkaren ta da maganar tasoshiba
tana xaune akan fararen kujerun da suke jere a
karkashin bishiyan mangoro tana karatun kur'ani
chikin suratul mu'uminun muryanta mai dadi kamar
ana busa sarewa ko da ya shigo gidan ya hangota
ya dade yana kallonta har saida Ammi ta fito suka
gaisa cikin mutunci da walwala candai ta kammala
da karatun ta rife kur'ani ta mike daniyar xuwa ta
maida kur anin haka kawai taji wani sanyi a ranta
amma sai ta dake tayi cikin dakin abunta ko kallo
bai ishetaba shima sanyi yaji a cikin ranshi duk da
basuyi maganaba amma ganinta kawai ya sanyaya
masa rai, har aka fara kiraye kirayen sallah
magariba sannan ya bar gidan koda ya bar gidan
mai makon ya nufa gida yau sai yaji yana son xuwa
gidan gang dinsu dan ya dade bai jeba sai dai
yaranshi su kirashi su gaya masa yanda harka ke
gudana koda ya isa gidan duk basa nan dan haka
nema yasa bai bata lokaciba ya nufa gida ko daya
koma yau cikin farin ciki yake dan yau yaji dadin
karatun da Abbi yayi mashi mum tana zaune tana
karatun jarida xama yayi a gajiye yana yin ma mum
barka da gida sama sama suka dan taba hiransu na
da da uwa can ya mike yana fadi mum am going to
bed i relly need to sleep murmushi tayi tace ok son
good night ya shige ya barta a nan tana karatun
jarida. Koda ya isa bed room din gado ya hau nan
da nan barci yayi gaba dashi a cikin barcin ne yayi
mafarkin yana tafiya a dokar daji ga hadari gari yayi
baki can sai ya hango wani haske mai matikar kyau
ya shagala da kallon hasken can saiya fara hango
mutane a cikin hasken wata budurwa ya hango tana
nufo shi koda ta karaso kawai sai yaga ashe
BANAN ce da fara'ah ta dubeshi tana fadi yakai
wannan bawa ina maka bishara da wannan hanya
mai cike da haske farin ciki nutsuwa da tawakkali
dan haka kaxo mubi hanyar tsira kaji masoyina jin
kalmar da ta fadine yasa yayi saurin mika mata
hannu itama ta mika masa nata harsun fara tafiya
kadan ya rage su tafi can yaji mum na kiranshi da
karfi tana fadi no mike please come back dnt follow
her da sauri ya fixge hannun shi daga nata ya nufa
wajen mum da take ta faman kiranshi haka yanaji
yana gani banan ta bace mai da gani dajin ne ya
kara yin duhu ga tsoro ya lullubesu a firgice ya
farka yana no BANAN stop i dnt wnt to miss u ganin
shi a kan gadone yasa ya gane ashe mafarki yakeyi
kuma gari ya waye dan haka nema ya fada bayi
yasakar ma kanshi ruwa koda ya fito shirya yake
cijkin kananan kaya dasuka fito da aynihin kyanshi
yau da wuri yake son xuwa gidan Abbi dan
yacigaba masa da karatunshi koda ya fito sama
sama ya karya ya sallama mum dacewa xaije wajen
oganshine dan haka tayi masa fatan a dawo lafiya
bai xame ko inaba sai gidan Abbi shikanshi Abbi
yayi mamakin ganin shi da safe haka shiko mike
dariya yake tayi bayan sun xauna ne Abbi yacigaba
masa da karatu mike ya fahimci Addinin musulinci
addinin gaskiyane kuma shine addinin Allah kuma
yau yanaji a ransa yashirya mika wuya dan karban
addinin musulinci dan haka yayi gyaran murya
sannan yace amma Abbi mayyasa musulmai suke
son a rikayin yaki Abbi ya ce bahaka bane shifa
addinin musulinci addinin xaman lafiyane kuma
Allah yana cewa *WALA TAQTULU* *NAFSAN LATI*
*HARRAMALLAHU ILLA BIL HAQQA*(ma'ana kar ku
kashe wata rai ba tare da hakkinsa ba) bayan haka
shi addinin musulinci addinin yancine dan bai yarda
da xalinciba kuma addinin tausayine shiyasa
Manzon ALLAH (S.A.W)same cewa:*MALLAYAR* *HAMMUN*
*NASSU LA* *YAR *HAMMU HULLAHU*
RAWAHUL MUSLIN* (Abun da wannan ke nufi
fiyayyen halitta nacewa duk wanda baya tausayin
mutane shi Allah baxai ji tausayin shiba muslim ne
ya ruwaito hadisin) Kuma shi yaki da kake gani ana
yinshine dan neman kariya daga xalinci da kuma
tauye hakki da kwatan yanci amma bawai dan
xalinciba ko xubda jiniba ka gane ajiyar xuciya yayi
a hankali ya furta naji kuma nagode niko Abbi ina
son in karba addinin musulinci har ga Allah Abbi yaji
dadin maganar amma sai yace to madalla amma
wani hanxari ba guduba shi Allah yana farinciki da
tubar bawansane yayin dashi bawan ya tsarkake
niyarsa kuma yakasance ya tubane sabi da tsoron
Allah bawai dan wata munufaba banki maka ka
musulintaba amma bana son ya kasance ka
musulintane danneman yardan wani ko dan farin
cikin waniba mike yace ban ganeba Abbi ya cigaba
abun nufi karka musulinta danneam yardan BANAN
ko danne man auren ta idan kayi haka bakayi wa
rayuwa adalciba ina son ka musulinta dan Allah ba
dan neman yardan waniba idan ka musulinta dan
Allah to komai rintsi ko tsanani aka bauta ma Allah
dan haka na baka kwana biyu kaje kayi tunani idan
ka yanke hukunci sai ka sanar dani kaji nan suka yi
sallama da abbi yabar gidan.
*URS JAMSY & HAUWY*
[11/7, 11:16 PM] +234 703 259 6585: *Contunuation of BANAN*
.
💐💐*BANAN*💐💐💐
*EPISODE 50 to 52*
💐💐💐💐💐💐💐
tinda ya bar gidan Abbi shidai kawai tafiya yakeyi
kamar wanda aka xare mashi lakka a jiki koda ya
isa gidan mum tana tare da baki a sitting room
kamar dai yanda yayi xatone maganar su bata wuce
muslmai muryan mum yajiyo tana fadin ai pastor
yace yakamata mukara siyan makamai koda fada
ya tashi mu afkama makiyan mu wani haushine ya
tirnike masa rai baisan sanda yace marasa
aikinyiba dan haushi ma fasa shiga dakin yayi
bayan gidan ya nufa kujera yasamu ya xauna gaba
daya maganganu tsohon ne ya dawo masa sabo a
rai hmm Abbi kenan nifa koba BANAN xan musulinta
dan yanxu nagane musulinci shine addinin gaskiya
kuma na shirya karban shi hannu biyu haka kawai
yaji yana sha'awan jin karatun kur'ani wayarsa ya
fito dashi yayi downloding din complet kur'an ya
kunna yana jin kira an nashiga har zuciya nan danan
yaji wani natsuwa da bai taba samuba a baya ga
wani farinciki daya lullube masa rai ga wani sabon
kwarin gyuiwa yanajin cewa xai musulinta koda
hakan xaiyi sanadiyyan rayuwanshine.
Yau tin da safe ta gama shirin tafiya sanye take da
wata pink din dogon riga pink din takalmi ta saka ta
yane kanta da babban pink din mayafi tayi kyau
sosai saida fuskannan ko kadan babu annuri ko
kadan bata farinciki da tafiyannan dan tasan yau
xatayi karo da fuskan da tafi tsana amma yata iya
wannan tafiyan yaxama dolene kawai bawai dan
san rantaba travelling troly ta jawo ta nufa Ammi da
Abbi da suke xaune suna karatu ko da ta iso
murmushi ta kirkiro sannan tace Ammi xanyi tafiya
amma sati biyu xanyi Abbi yace yar Abbi tafiyanne
ya taso haka saida ta numfasa sannan ta amsa da
Eh wlh Abbi to Allah ya dawo mana dake lafiya
kuma yayi maki albarka tace ameen Abbina xanyi
missing dinka Ammi ta karba da cewa au kaji mun
san kai waton ni baxa ayi missing dinnawaba a to
na gode fadawa jikin Ammi tayi tana dariya Allah
sarki Ammina wallahi ba haka bane xanyi missing
dinki sosai kinji daidai nan wayanta yayi kara ta
amsa da Assalamu alai kum ko mai akace daga
dayan bangaren oho duk sonjin gulmar mu saidai
muka hakura daga bangaren ta mukaji ta amsa da
ok nagode sai da ta kashe wayanne sannan ta dubi
Ammi da fara 'a sannan tace dama shagon dana
siya mukune dake da Abbi aka saka yan haya duk
shekara xasu rika kawo miki dubu tamanin tamanin
dama shagon guda hudune ke daya Abbina daya
kuka Ammi ta saka mungode Allah yayi albarka ya
baki miji na gari ta bude baki da niyar magana ne
wayanta ya sake kara ta dauka wannan karon tana
dauka ta amsa da fadin oh am on my way pls am
sorry bamusan mai akaceba mudai munga ta kashe
wayan sanna taja wani tsaki kiss ta manna ma
Ammi sannan tace na tafi saina dawo taja trolyn ta
tayi waje tanayi wa iyayenta bye bye.
Gaba daya yau gashi nan ne sabida yau tinda safe
bai je gidan Abbi ba kuma yana missing din karatun
da sukeyi saukintama karatun dayake saurara a
bayan gidansu shike debe masa kewan karatun
tarihin manzon Allah da Abbi ke masa kullum amma
fa yau yana kewan gidan sai dai baxai jeba sai gobe
juma'a xashi ya musulinta.
Yau takama friday mike ne cikin sauri yaketa
shiryawa ,,dan yanaso yaje wajan abbi
dawuri,,simple dressing yayi dan bayasan mum ta
fahimci komi,,shiyasa yasaka kananan kaya.
Bayan ya gama shiryawa dakin mum yanufa kai
tsaye dan sanar mata cewa yafita...koda yashiga
dakin mum saida yajirata tagama addu'ar ta ,,duk ji
yake mum tana bata mishi lokaci,,bayan mum
tagama tarufe bible dinta da murmushinta ta kalla
son dinnata karisowa yayi yabata gud fake a
goshinta sannan yace mrng mum..ta ansa mishi da
hw was ur nyt son cikin farin cikin yakalleta .
Wow mum so flexible,,,fantastic,,cweeet
cweeet,,dax gud my son haka nakesan ji
kullu.burina kulllu naga my only son yakasance
cikin farin ciki...sooo wannan kwalliyar haka sai
ina..
Ohhh mum u know one of my chilhood frnd
natanial..tace yes i remember him wanda yake
outside country...gud mum toh shine jiya yadawo ..i
just want to give him a visit ,,tace dax gud son..toh
take care of urself plss my regard to him ..mike
yamike yana cemata ok mum i will bye.
Dai dai kofar gidansu banan mike yayi parking ,, da
han xari ya fada gidan yana fadin solamu ha lai kom
Abbi na xaune bisa ta barma yana karanta suratul
khafi kasan cewan yau ranar juma'atul kareem ne
jin wannan sabon sallaman ne ya fahimci lallai
wannan mike ne sai da ya karaso inda Abbi yake
sannan yace sannu da karatu Abbina da fara a ya
amsa da yawwa sannun ka yarona bayan sun gaisa
Abbi ya fara karatunshi can Abbi yace kayi sallama
kayi kokari amma bakayi dai dai ba kuma da sannu
xan koyar dakai yanda xaka yi sahihiyar sallama
waton( Assalamu alai kum wato Amincin Allah ya
tabbata a gareka waton shi mai sauraron sallaman
naka) mike ya dubi Abbi sannan yace Abbi nayi
naxari na gane addini musulinci shine gaskiya kuma
na shirya amsanta hannu biyu Allahu Akbar kabiran
Abbi ya fadi yana murmushin jin dadi sannan yace
madalla da kai mai shirin amsar kalmatul haqqa
kalmatullah*
.
*URS JAMSY & HAUWY*.
[11/7, 11:25 PM] +234 703 259 6585: *BANAN*
💐💐💐💐💐💐💐
*EPISODE 53 to 55*
💐💐💐💐💐💐💐
.. Alhamdulillah fadin abbi
kenan ,,nan yafara karanto mishi kallimatushahad
a,,yana yi mike yana maimaitawa..kamar haka.
(Ash-hadu Allah illah ha illallah,,,wa ash hadu anna
muhammadurra-sulullah,) Allahu akbar madallah da
shigowa addinin gaskiya,,,addinin kakanmu annabi
ibrahim (A S), yanxun tinda Allah yasa ka ansa
musulunci ,,inaso kazaba sunan da kake so inajinka.
Mike ne yayi murmushin jin dadi bakinnan nashi
yaki rufuwa saboda tsantsar farin cikin dayake
cikin,,chan kasar zuciyarsa kuwa cewa yake wayyo
my banan inama kinanan yau ga masoyinki na har
abada(novel din mrs umar) yakarbi musulunci
nasan zakiyi alfahari dani. Maganar abbine yadawo
dashi daga duniyar dayake,,,toh dana inajinka.
Abbin nazabi Abubakar. Madallah da wannan babbar
suna daka zaba lalle ka iya zabe. Abbi maiyasa
kace haka.?..murmushi abbi yayi ..watoh asalin
sunan Abubakar saddiq,,watoh mai gasgatawa,,,wan
da shine mutum na farko daya fara gasgata
manzancin annabi muhammad (S A W),,amini,,,mas
oyi,,,habeebee,,mafi soyuwa a wurin manzon
Allah,wannan bakowa bane sai Abubakar Saddiq..
Inafatan zakayi koyi da kyewawan hallayansa..uba
ngiji yasa kashigo wannan addinin da sa'ah. Yanxun
abun daza'ayi akwai wasu ka'idoji da akesan duk
musulmin kwarai yabisu kuma dole yasansu kuma
yayi amfani dasu,,. Abinda nakeso da kai dana tashi
zakayi muje wajan sheikh hafeez amininane sosai
dan wajansa nake yawan daukar karatu,,malamine
babba..nasan tabbas zai taimaka maka sosai
tafannin abubuwan dabaka sansuba cikin wannan
addinin namu kasaltuwarka nakasancewa bako a
cikinta.tashi muje. Da taimakon Abubakar wanda
ada yake mike abu yafito sukayiwa ammi sallama
cewa bari suje anguwa tayi musu fatan alheri. Abbi
yayiwa Abubakar kwatanchan sunan unguwar sheik
hafeex dayake yasan cikin garin baiwani sha
wahala yagana unguwar. Daidai kofar gidan sheik
hafeez Abubakar yayi parking.yakashe motar
sannan ya taimakawa abbi yafito kai tsaye inda
Abbakar yaga mutane na zaune da littattafai a
hannunsu alamar karatu sukeyi yanufa da abbi...
Wani kyekkyewan mutumne ya tarbesu dauke da
murmushi a fuskarsa.yana fadin 'marhaba
bika,,ahlan wa sahlan. ya abu banan' (barka dazuwa
baban banan). Abbi ma yamayar masa da ansa
kamar haka "khaifal hal,,,wa khaifal yaumi' (yaya
kake,,,yakuma yau) anah bikhair yah abu banan.
Nan suka sama waje daga gefe suka zauna...
Sannan suka kara gaisawa annanne abbi yayiwa
sheik bayanin maike tafe dashi tindaga farko har
karshe... Masha Allah inji sheik hafeez yana mikawa
mike hannu..dayake shima sheik da iliminsa both
arabi da boko yasa yafarawa mike magana cikin
harshen turanci kamar haka. "Ohhh young man u ar
highly wlcm to a new word,,,and pure religion of
ours,,i pray to Almighty Allah subuhanahu to guaid u
nd protect u from dee evill nd shaitan".. Abubakar
ya ansa da Ameen .nan sheik yatambayi abbi wani
sunan yazaba abbi yace Abubakar saddiq. Masha
Allah. Sheik yayiwa mike wasu yan bayanai cikin
harshen turanci,,,irinsu wanka shiga
musulunci,,,wanka tsarki dade sauransu yanda zai
gane. Nan ya kumarci wani daga cikin dalibansa
yashiga da Abubakar ciki yabashi ruwa yayi wankan
shiga musulunci,,,yanda malam yace haka dalibin
yayi , bayan tafiyar su Abubakar abbi da sheik suka
shiga hiran duniya ,,,harda tinin wasu karatun da
abbi yadan mance,, bayan dawowar su Abubakar ne
sheik yacewa mike kullun zairinka xuwa yana
daukar karatun littattafan daya dace yafara sanin
su,,,dukde wasu abun daya danganta musulunci.
Abbi yayiwa sheik godiya sosai ,,,shima haka
Abubakar yayi masa sannan suka kama hanyar
gidan abbi... Bada jimawaba suka isa gida mike yayi
parkin yafito da abbi suka shiga ciki,,lokacin ammi
tana wanke shinkafa ,,, sannunku harkun dawo ashe
bawani dadewa zakuyiba har inacewa kafin kudawo
nagama girki.. Abbi yace bawani nisa mukayi
anguwar su sheik hafeex naje.ammi tace Allah sarki
dafatan yana lfy,,abbi yace lfy klu.. Abbi yacewa
Ammi albishirinki ammin banan ,,,cikin mamaki tace
abbin banan goro ,,abbi yace fari ko jah,,,,ahhh
yaukuma yan zaulayanne ya motsa kuma.toh fariii
kal kal kamar xinare. Bakaramin sha'awa sukaba
Abubakar bah ,, abbi yace toh kiyi farin ciki a yau
danki ya ansa kalimatush shahada,,kalmar
gaskiya.watoh ya ansa musulunci...daga yanxun
sunan shi abubakar saddiq,,, Allahu,,, akbar
kabeeeran,,,madallah dana ina alfahari da kai ,,ina
tayaka farin cikin kasancewarka musulmi ubangida
Allah yayi jagora yasa kashigo a sa'a ,,inama yata
tanan taji wannan kyekkyewar labari.Allah yayiwa
rayuwarka Albarka Abubakar. Nan mike yayi musu
sallama yacewa abbi yanaso yakoma wajan sheik
abbi yaji dadi sosai yayi mishi fatan Alheri sannan
yabar gidan ,,,yakama hanyar gidan sheik....
*JAMSY & HAUWY*
.
*DEDICATED DIS EPISODE* TO
*ALL MUSLIMS BROTHERS* *ND SISTERS IN ISLAM*
[11/7, 11:25 PM] +234 703 259 6585: *BANAN*.
💐💐💐💐💐💐💐
*EPISODE 56 to 58*
💐💐💐💐💐💐💐
fitar Abubakar daga gidan
ba jimawa,,,itakuma banan tadiro gidan dauke da
sallama.ganin iyayan nata a tsakar gida yasata
sakin wani kayatacciyar murmushi mai bayyana
kyewunta. Jin muryar tilon yar tashi yarasa inda zai
saka kanshi saboda farin cikin kamar wanda yayi
shekara bai gantaba,,,rungumeshi tayi Allah sarki
abbina nayi kyewarka sosai..yata ta kaina duk
kyewarki bai kai wanda nayiba..suka kyelkyele da
dariya. Ammi dake tsaye tace ahhh lalle watoh abin
yar san kaine toh nima zansama mai sona.. Fashe
mata da dariya sukayi ,,abbi kaji ammi kishi takeyi
danna rungumeka....yata kyeleta muje ciki abunmu
idan kin huta akwai wani daddadar labari danake
dauke miki dashi wanda nasan har idan kikaji zakifi
kowa jin dadi.kho abbina yace kwarai kuwa.toh
abbina gaskiya zanso jin wannan wani lbr ne mai
dadi. Bangaran Abubakar kuwa kaitsaye gidan sheik
yanufa ,,,,dan san sanin wasu karutu daya kamata
yasansu tin daga yau,,cikin mutuntawa sheik ya
ansheshi yace mishi bismillah have a seat pls
,,Abubakar yasama waje ya zauna. Yasanar da
sheikh cewa yanaso yasan waye Allah ?
Alhamdulillha inji sheik nan yafara sanar dashi
wanene ubangiji amma yanayi yana hadawa da
turanci tinda wasu abun dolene ahada mishi da
turanci saboda bawani kwarewa yayi a hausar ba .
Firsty i want u to know who realy Allah is means
(god). Allah is dee creator of dee heaven earth and
everytin around us.(Allah shine mahaliccin sammai
da kassai tare da abubuwan dake cikinta). His dah
wan dat created everytin ,,human beings,,,,anima
l,,,,dee earth and dee heaven ,. Nd he has no father
or mother or son he is dah only one nd no one to be
worship except Allah alone..dont associat him with
any body.. Bcos when ever u associat Allah with
someone u make a big shirk,,.hope u ar with mee
..yes sir..gud nan yacigaba da mishi bayanai dalla
dallah yanda zaiyi saurin fahimtarsa kuma babu laifi
daga gani yana ganewa.. Abubakar dere is some
very importan i want u to know dem. In dis religion
of ours we have five pillahs of islam is very
importan for every muslim to know 1 shahadatu
Allah ilah ha illallah..wa anna muhammadurrasul
ullah. Means (testify dere is no worthy of worship
except Allah nd muhammadu is his messenger.) 2
Assalat (prayer) 3.Assa'u (fasting). 4 *Azzakkat*. 5
Hajj. Daya bayan daya ya dauka yayi mishi
bayanansu.kowanne idan yayi bayani saiya
tambayeshi koya gane.. Sun jima sosai akan
bayanin sallah.yanda akeyinta ka'idojinsa ,,tare da
fada mishi yawan sallolin daya wajaba akan bawa
yayi guda biyarne, da lokutan da akeyin kowanne
bayani sosai yayi mishi. Sannan yanuna mishi
yanda ake alwala dalla dallah yanayi shima yana
kwaikwaiyanshi harsuka gama. Shi kanshi sheik
yayi mamaki yanda lokaci guda yake gana komi.
Suna cikin hakane aka kwada kiran sallah nan
sheik ya kumarci Abubakar da suje suyi sallah tinda
yanzun dama sugama alwala. Sunje sunyi sallah
sun idarne .sheik yacewa abubakar idan har
kakoma gida kaware kayan yin sallah ka dabanne
afiso mutum idan zaiyi sallah yayi da
tsarkakekkiyar tufafi..saboda ita sallah ba abar
wasa bace. Inazuwa. Sheik yamike yashiga ciki bai
jimaba yafito dauke da kaya cikin leda yamikawa
abubakar ...ya umarceshi daya bude ,,, praying mat
ne ,(daddumar sallah) sai charbi da doguwar
jallabiya fara..sai qur'ani izu sittin.sai hisnul muslim
mai larabci da fassarar turanci. Wannan kayan dasu
zaka rinka amfani idan zakayi sallah wannan
charbine ita amfaninta idan an idar da sallah ana
kirgata ana istigfari neman gafarar ubangiji. Yayiwa
sheikh godiya sosai.. Sannan yasanar dashi cewa
ya ansa musuluncine batare da sanin
mahaifiyarshiba,,saboda mom dinshi ta tsana
wannan addinin dasu kansu mutanan cikinta
matukar tasan cewa ya musulunta toh hakan zaiyi
sanadiyyar rabuwarsu na har abada bcos tasha
fadar mishi hakan shi kuma gashi yana san mum
dinshi sosai bayasan abin da zaiyi sana diyyar
nesantashi da ita..sir how amy going to do now?
Numfashi sheikh yaja sannan yadafa abubakar haba
young man u have to be brave ,,act like a
man..nothing in dis life come easy.just try to make
her to understan confes her much bcos tana
sanka,,,sir what ever i will doo mum bazata amince
bah kawai i will bee headen it frm her. Nan sukayi
sallama da sheik yakama hanyar gida.. Wash muma
mukace bari mu barku kuhuta haka..
*JAMSY & HAUWY*
[11/7, 11:25 PM] +234 703 259 6585: *BANAN*
💐💐💐💐💐💐💐
*EPISODE 59 to 61*
💐💐💐💐💐💐💐
. Bayan ta yi wanka taci
abinci da rama sallar dake kanta tafito pallow
lokacin abbi da ammi suna zaune suna taba hira
kusa da abbin ta zauna tana wash harnaji dan dadi
dana watsa ruwan ,, yanzun zakiji duk gajiyan tabi
jikinki.fadin ammi kenan.cikin zakuwa banan tafara
magana yauwa abina kai nake saurare nakosa naji
lbrn dazaka bani. Murmushi abbi yayi.watoh yata
bayan tafiyarki wani alherine yasauka a wannan
gida namu, nan abbi yabawa banan lbr musuluntar
mike tin daga farko har karshe... Haka kawai taji ta
tsinci kanta cikin farin ciki mara misaltuwa koba
komi a sanadiyyar haduwarsu dashi har gashi ya
amince ya musulunta Allah nagode maka . Gaskiya
abbina bakaramin dadi wannan lbrn yayi minba Allah
yasaka maka da gidan aljanna firdau yabaka ladar
abin dakayi abbina a ko ina ina mai alfahari da kai
na kasaltuwarka mahaifi agareni.abbi wani suna
yazaba ? Cikin jin dadin kalamar yatashi yace
Abubakar sadiq yata . Wow gaskiya naji dadi sosai
ya iya zabe Allah yasa yayi koyi da kyewawan
halayan mai sunan,,,ameen yata inji ammi . Da farin
ciki Abubakar ya isa gida .bayan yayi parkin kai
tsaye ciki yanufa .harya bude baki zaiyi sallama sai
ya tuna ,,, mom tana zaune da bible a hannunta
zuwa yayi ya zauna kusa da ita ya dan jigina kanshi
a kafadarta cikin so da kauna ta ajiye bible din tana
shafa kansa wlcm my son miss u soo much were
have u been soo long througout banji dumin my son
ba kusa dani.. Mom yatsarawa mom karya ,,nacewa
dayaje wajan nathanial shine ya daukeshi suka
shiga cikin gari wajan sauran abokan nashi.he even
ask mee to greet u. Mom harda wani washa hakora
ita adole abokin danta yadamu da ita sosai.ayya
hope dee yana lfy. Yace lfy klu.nan yafara shafa
cikinsa .mom tana ganin haka tasan mai yake nufi
watoh yunwa yakeji. I get u son i know u are hungry
gashi banyi abinciba. Hooo pls no mum dont tell
mee baki tanajar min abinciba gashi am to much
hungry. Dariya mom tayi sosai sannan tace haba
how comes ace zan iya barin my only son da
yunwa it can bee dont mind mee dear am just kiddin
at u guest what ? Cikin kosawa yace uhmmm yana
pointing dinta da hannu i know u make my fevoride
dish abee. Yes my son oya tashi muje gashi chan
dama kai nake jira muci.kai tsaye dining area suka
nufa,,yajawa mom kujera ta zauna sannan yashiga
bude kulolin ,,,wani kanshi yaji yaduka hancinsa
,koba komi yana alfahari da mom dinsa wajan iya
tsara girki.kiss ya manna mata a goshi yace mom
am realy proud of u .tace tnks son. Punded yam and
egusi soup ne dayasha naman rago da bushash
shiyar kifi kanshi kawai ke tashi. A rayuwarsa idan
kinaso kibirgeshi kibashi wannan dish din.shiyasa
mom take yawan yimishi.nan suka shiga cin abincin
nasu wannan kenan. Washe gari bayan yaje wajan
sheikh ya dauki karatu,,,haka kawai yaji yanasan
zuwa gidansu banan,,,a hanyarsa naxuwa ne ya
tsaya a wata shopping complex ya yiwa su abbi
tsaraba...sannan yakama hanyar gidan.. Bayan yayi
parkin ya fitone yashiga cikin gidan dauke da
sallama amma yaji shiru babu wanda ya ansa
mishi..ya kara yin sallamar sannan daga chan ciki
yaji alamar motsin mutum yana tawowa..wani
kanshine ya daki hancinsa ko ba'a fada mishiba
wannan turaran his cuty banan ne. Daga labulan
tayi daidai da hada fuskarsu ita kanta tsintar kanta
tayi cikin wani yanayi.wanda batasan taya zata
misaltashiba.. Sun dau tsawan lokaci ahaka sannan
banan tafara magana barka da zuwa .shikansa yaji
mamakin wai yau shine banan takee mishi barka da
zuwa gidansu wow his can believe dis. Saida tayi
mishi izini da ya shigo ciki sannan ya bi bayanta
yasama waje ya zauna . Wucewa tayi ciki ,,shide
kawai bin bayanta yake da kallan mamaki.dawowa
tayi dauke da jug da cup akan tray.ta direshi a
gabanshi.tace u can have it pls.. Bayan ya zuba
yasha ne ,,,ya ajiye sauran sannan yasama damar
yin magana,,,hmmm my cuty i miss u badly ina kika
tafi kika barni cikin kewarki ,,da kinsan dalilin
tafiyarki halin daya jefani da baki tafiba.. Lokaci
daya banan ta daure fuska kamar ba itabace banan
din dazun pls stop all dis kayi abin daya
kawoka,,idan ma wajan su abbi kazo toh kataka
zero bcos daxun na kaisu asibiti sunje a duba idon
abbi chan nabarosu,,, yake yayi wanda yafi kuka
ciwo...haba my cuty i does't decerve all dis from u
ban chanchanci haka daga garekiba,,,by now
yakamata ace kigane irin san danake miki banan
wlh i luv u sooo much ina sanki fiye da kaina akanki
zan iyayin komi plss ki tausayamin ki yarda dani ni
mosoyinkine na har abada mai kaunarki tsakani da
Allah,,banzo wajanki da nufin cutar da keba,,plss
accept mee to bee ur soulmate banan i want u to
know some tin saboda san danake miki yasa na
karya alkawarin dana daukarwa mahaifyata ,,, I
accept islam just bcos of dee luv am having for u.....
Wani tsawa banan tayi mishi wanda sanadiyar haka
abun rubutuna yafadi lolx..
*URS JAMSY & HAUWY*.
[11/7, 11:28 PM] +234 703 259 6585: *BANAN*
💐💐💐💐💐💐💐
*EPISODE 62 to 64*
💐💐💐💐💐💐💐
a hankali sis jamcy ta
dakko alkalamin tace sisi kicigaba shi malam
Abubakar gaba daya ya gama rikicewa da tsawan
Banan jikin shi har rawa yakeyi ita kuwa gimbiyar
cigaba tayi da sababin da takeyi barin gaya maka
idan kana tunanin dan ka musulinta sabida in aure
kane to kayi babban kuskure dan shi addinin
musulinci tafi karfin ayi danfara dashi wallahi kuma
ka koma wajen da kasamo wannan dabaran to ka
koma ka sanar musu cewa baka ci ribaba ni dai
Banan ban da muradinka mayaudari mai so kaci da
addinin Allah to kayi kuskure fuuuuuu tayi hanyan
ficewa daga waje anan nema akayi rashin sa a yayi
saurin riko hannun ta karki barni Banan wlh ina
sonki baxan iya rayuwa ba matikar bakye tare dani
ki taimakama rayuwata kar na rasa rayuwata ki
tausayama rayuwata jikake tasssss tasssss ta
wanke masa fuska da mari da sauri ya dafe
kumatun shi ita kuma tafara masifa angaya maka ni
yar iskace daxaka rika kai hannu a jikinta to wallahi
baka isa ba tayi ficewanta gaba daya tama bar
gidan motor ta tashige ta bar gidan gudu takeyi
kamar xata bar duniyan mutane xuwa duniyar sama
saida tayi nisa sannan tayi parking kuka takeyi
kamar ranta xai fita tashiga uku yaxatayi da kaunar
Abubakar mayyasa xuciyar ta xata kamu da kaunar
abun da baxata taba samuba bata son tasaka
rayuwan mutane a cikin hadari dan tasan ita ba
alkairi bace a wajen Abubakar mayyasa ta mareshi
kodayake tasan yayi kuskure daya tabata kodayake
shi sabon shigane a muslincin bai san abun da yake
haramun da wanda yake halaliba sai a hankali xai
fahimta komai nashiga uku karfa yayi tinanin
musulinci addinin tsanantawa ne yaxatayi ta kara
rushewa da wani sabon kukan yaxanyi wayyo Allah
na na shiga ukuna ni Banan yaxanyi yaxanyi. Gaba
daya hankalin sadik ya tashi kirjinsa yayi masa
nauyi gaba daya idonshi ya rufe bayama ganin
hanya jan kafa yakeyi amma bai ganin hanyan
amma karfin hali yasa har yakai ga motor shi ko da
yashiga ya tada motor kai tsaye gida ya nufa a
haraban gidan yayi parking ya fito ya fara tafiya
kenan jiri ya debeshi ji kake luuuuuuuu anan ya
yanke jiki ya fadi a wajen mai gadine ya hango shi a
kasa da gudu ya karaso yana jijjiga shi oga oga
amma ina ya sume ganin baida mafitane ya fara
kiran mum madam madam madam pls come oga is
not wel da gudu mum ta fito ganin danta a sumene
tasa kuka tana magan maganu wanda basu dace
mumini ya maimaitasuba da mai wanki da mai
gadine sukayi kokarin kamashi a dakinshi suka
kwantar dashi a kan gado kuka mum take yi can
mai gadi ya samo ruwa yasheka mashi a fuska
wani wawan ajiyar xuciya yayi a hankali ya furta
la'ilaha illallah muhammadur rasulullah sannan ya
bude ido mai gadi ya gani a tsaye kasan cewan
mum tafita dan kiran doctor yasa bataji kalmar da
ya fadiba rike da waya tashigo tana fadi network
problem gannin danta ya farka yanata maxurai ne
yasa maganan ya makale mata ta matso tana fadin
sannu son ya jikin naka kai kawai ya iya daga mata
suma ma aikatan suka gaishe shi da jiki ya amsa
kamar yanda ya amsama mum ficewa sukayi suka
bar dakin xama mum tayi a kusa dashi tariko
dannata da alaman tausayawa sannan ta fara
magana . Son pls u know how much i luv and care
for u dont try to hide anytin from ur belove mom ,,ka
sanar dani damuwarka ba tun yauba nake
fuskantarka akwai damuwa a tattare da kai
,,tsugunnawa tayi ta riko hannunshi pls tell me ur
problem. Da sauri ya dagota no mom pls dont ever
try to ben down for mee,,,pls let me tall u everything
mum i have a problem with my oga dats why dis
days am somuch worry but pls dnt worry soon
everythings will be ok mum. Ya kamata ya xaunar
da ita a gefen gadon yana kara shirya mata karya
har saida ya tabbata ta gamsu ya duba agogon
hannunshi lokacin la'asar ya kawo jiki yana son
mum tadan bashi waje ya samu yayi sallah sai
dabara ya xomai yace mum i relly need to sleep tayi
murmushi tace ok son ta manna mai kiss a goshi
tabar dakin tajawo masa kofa tayi shigewanta nata
dakin tana juyayin ciwon da dannata yakeyi tana fita
ya tashi ya dannah sakata ya shiga bayi ya dauro
alwala ya tada kabbara ya gabatar da sallah kuka
yake yana gayama Allah kukanshi a hankali ya fara
jin sauki acikin ranshi a haka har barci ya sace shi
koda ya farka kamar ba abun daya faru dashi kai
musulinci dadi gaba daya rayuwanshi ya canxa
yasamu nasuwa da konciyar hankali kawai yaji
yana son xuwa daukan darasi amma baijin dadin
jikinshi dan haka ya kwanta dan hutawa.
JAMSY % HAUWY
[11/7, 11:28 PM] +234 703 259 6585: *BANAN*
💐💐💐💐💐💐
*EPISODE 65 to 67*
yanxu kam ya sama
waraka sai dai yayi alkawarin xai nisanci Banan ya
maida hankali wajen karatun shi sannan ya mai da
hankali wajen gayama Allah dan hakanema
washagari da wuri ya shirya ya nufa gidan shek
mutane hudu yasamu sunxo daukan darasi suma
can bayan fitowan shek ne duk aka gaisa ya fara
karatu a inda gaba daya yau karaton akan hadisin
da manzon Allah (s.A.w) yake magana game da
masu cin haramun da irin axaban da Allah ya
tanadar musu iya tashin hankali Abubakar ya shiga
musamman daya fahimta rayuwan shi gaba daya
yana cikin hadari babba yaxaiyi wasu xafafan
hawayene ke xubo masa hanklin shek ya tashi
ganin dalibinsa cikin damuwa dan haka yayi
gaggawan sallaman sauran daliban sannan ya
fuskanci Abubakar yayi gyaran murya sannan ya
fara magana wai malam Abubakar maike faruwane
naganka cikin rudani kasanar dani matsalar ka da
kamar xai boyemasa amma sai ya tuna shine kadai
mutumin da xai tai maka masa, can yace waton
malam na kasance cikin hadari bani ba rahaman
Allah da sauri shek yace subihanallah kaiko maiyayi
xafi da har kake yanke rabo da rahaman Allah
bayan shida kanshi ya kira kansa da gafurul rahimu
gaskiya da matsala amma kasanar dani matsalar ya
kara nisantawa cikin damuwa sannan yace yaxanyi
malam nakasance abincina haramun ruwan shana
haramun suturata haramun kai malam duk wata
ma'amala ta rayuwata haramunne to yaxanyi bani
ba aljannah ka taimakamun malam ina cikin halaka
nayi nadaman rayuwat tun a baya na gane
kuskurena shek ya dafa kafadan shi sannan yace
karka damu shi Allah yana gafarta duk wata xunubi
da bawa ya aikata a rashin sani musamman idan
har shi bawan xai kaskantar da kai ya nema gafara
amma kai wani irin sana a kakeyi haka bai buye
masaba ya sanar dashi shek ya dade yana masa
nasiha a karshe ya daura da tarihin sahabbai ya
gama kashe masa jiki da ayoyi da hadisai yau bashi
ya bar gidan ba sai misalin goma na dare dan saida
yaci abinci da xai tafi shek ya basa kyautar
sabuwar jallabiya dan ya ruka sallah kasancewa kaf
kayansa haramtattune yau da farin ciki ya isa gidan
amma yana shiga xaune ya sameta hankali a tashe
wani wawan fargabane ya xiyarceshi sai yanxu ya
tunada mum amma wani xuciyarne take sannar
dashi cewa dole ka xaba rahaman Allah sama da
duk wata daular duniya hakan ya bashi karfin
tunkaranta ya karasa tun kafin ya xauna tafara
tambayan sa ina yaje yau yayi dare gata yabarta
cikin damuwane rikemata hannu yayi suka xauna
sannan ya kirkiro wasu hawaye masu ban tausayi
nan danan hankalin mum yafara tashi ganin
hawayen dannata tashiga tambayarsa son pls stop
crying and tell me the problem pls son sai yanxu ya
fara magana cikin kuka yake sanar da ita ya karba
bashin kudi makudai a bank ya saka a wani
kasuwanci ashe mutan macutane suka damfareshi
gashi bank na bukatar kudin su what am i going to
do mum i need ur help mum am in a big problem
mum ya karasa da wani sabon kukan mai tsuma rai
hankalinta ya kara tashi tafara lallashin dannata am
sorry son but u have to stop crying everythings wil
be okey son ta cigaba da lallashi har sai da ta
shawo hankalin shi amma fafur yaki cin komai wai
ya koshi a ransa kuwa yayi alkawarin baxai kara
cin komai da ya fito daga haramtaccen hanyaba ya
mike da fadin xaije ya kwanta bata hanashiba ya
shige dakinsa amma tausayi mum ne ya diran mishi
but ya xaiyi dole ya rabu da komai yafara neman na
kansa aishima namijina kamar sauran maxa dan
haka yau tunda yayi sallah asubahi yayi shiri ya fito
ya leka dakin mum tana xaune a gefan gado ya
shiga ya gaisheta sannan ya sallameta dacewa
xaifita tace baxai ci abinciba amma sai yace aa sai
ya fita xai nema yaci tace saiya dawo har ya fita ta
kirasa ya dawo ta miko mai wani akwati koda ya
bude gyolagyolantane a ciki tabasa wayya saida ya
hada duk ya biya bashin da farko yace baxai
karbaba amma data matsa sai yakarba gaba daya
kwashe takaddun motoci dana gidaje ya nufa gidan
shek kai tsaye abun har yabama shek mamaki
amma sai ya umurce shi da ya shigo saida ya sa
aka gabatar masa da abinci yaci sosai sannan da
gari ya waye ya hadashi da wani dalibinsa mai suna
yusuf dan ya rakasa su saida kayan haka kuwa
akayi duk aka saida harda tasa motor suka hada
jumullar kudin suka dawo shek ya karba suka nufa
gidajen marayu da gajiyayyu saida suka rabar duka
sannan suka dawo suka ci abinci sukayi sallah
kana suka fara shawaran saida gidan da suke ciki
da mum shek ne ya kawo shawaran a dakata da
saida gidan har sai an sama wajen xama tukunna
dan yace yanada wani gida a anguwar shanu amm
fa dakuna biyune kuma gidan karamine idan xai iya
xama sai ayi musu gyara su koma kafin yasamu
abinyi godiya sosai yakeyima shek shi kuma yace
ba komai aiyiwa kaine yauma sai tara ya isa gida
amma yau mum bata tashi hankalintaba saida yake
sanar da ita nan da kwana uku xasu bar gidan dan
bank sun karba tashin hankali da ba asamasa rana
yanxu ya xatayi ita dai bata son su kara komawa
talauci yaxatayine.
URS JAMSY % HAUWY
[11/7, 11:28 PM] +234 703 259 6585: *BANAN*
💐💐💐💐💐💐💐
*EPISODE 68 to 70*
💐💐💐💐💐💐💐
agaskiya ita bata san
yanda xata fara rayuwan babu ba ta riga tasaba da
rayuwan daula wayyo yaxatayi ne kawai sai ta
fashe da kukan bakin ciki shidai rasa abunyi
rungumeta yayi yana kuka saida sukayi mai isar su
sannan suka je suka kwanta amma barci ya
kauracewa idanuwansu gaba daya kowa da irin
tunanin da yake addabarsa ita mum tunaninta wani
rayuwa xasu shiigane shikuwa gogan tunaninsa ya
tafi ne wajen tunanin sahibarsa abar kaunar sa yau
kwana biyu baisata a idoba gashi yana missing
dinta amma ya xama masa dole yayi hakuri sai ya
kammala da matsalar sa tukunna a haka barshi
barawo yayi gaba dasu washagari koda ya gama
shiri takaddunsa na makaranta ya tattarasu yayi
waje ko mum bai sanar da itaba dan anasa tunanin
mum na bukatar hutawa yawon raba takardar
neman aiki yau ya yini yanayi daga bisani da yafara
jin yunwa ya nufa gidan shek wujiga wujiga a
ransane yake jinjina ma maxaje gaskiya neman
halal da wahala kar dole ma Allah yayi fushi da
barawo dan ya kasance axalumi mai ci da gumin
wasu agajiye ya isa gidan da yusuf ya fara haduwa
suka yada xango a dakin yusuf din dama shi yana
xaune ne a gidan shek tunda ya karba musulinci
shek yake rike dashi yana masa komai yusuf ya
shiga ya samo masa abinci sannan ya dawo suka
xauna suna fira amma fira tafi karkata wajen karatu
danshima yusuf yanxu ya xama malami kansa
shiyasa Abubakar kejin dadin xama da yusuf din,
kwance take bisa makeken gadonta sai faman juyi
takeyi kallo daya xaka gano tanada damuwa wai
mai ke shirin faruwa da rayuwantane yaxatayi da
kaunar mutumin da yaxama haramiyarta karfa ace
sadik yayi fushine harya yanke hukuncin hakura da
ita ya xatayine gashi tana jin wani mahaukacin
kaunarsa da hartakejin baxa ta iya rayuwaba
matikar ta rasa abun kaunarta tunowa tayi da
Ahmad mutumin da ya sota kamar xai mutu amma a
dalilinta ya rasa rayuwarsa dagashi har iyayensa
gaba daya gabantane ya fadi data tuna matikar xata
amsa soyayyar Abubar to rayuwarsa na hadari ita
kuma baxata yarda shima ya mutuba kamar yanda
ta rasa masoyinta a bayaba kuka takeyi mai tsuma
xukatan mai saurare amma data gane kukan bashi
bane mafita sai ta mike ta nufa ban daki ta dauro
alwala tayi kabbara ta dinga jero salloli har saida ta
gamsu da sallolin sannan ta fara karanto wa Allah
matsalarta kamar dai kullum anan barci yayi gaba
da ita, kodaya kammala cin abinci ya watsa ruwa ya
gabatar da sallar isha'i sannan suka samu shek a
xaurensa na karatu suka fara amsar darasi bayan
sun kammala ne shek yake sanar dashi cewa an
kammala da gyaran gidan sai suje yaga gidan dan
jibine xasu tare sunje gidan gidane daki guda biyu
rak a kowani daki shek ya sa an saka musu katifa
waya goma da mayafi da filo idan ka fito tsakar
gidan akwai madafi dan karami an ajiye musu
kayan aiki daidai na talaka sai bayin wanka dana
xagayawa tsakar gidan yasha siminti ga ruwa
tumbul a rijiyan gidan sabida farin ciki yama rasa da
muryan da xaiyi wa shek godiya koda ya fara
godiya dakatar dashi yayi sannan yace ya kamata
ka nema sana ar da ta dace da kai dan rufin
asirinka kayi hakuri komai lokacine shike da farin
ciki yake sanar dashi yau duk ya raba takardu dan
fara neman aiki yayi hamdala sannan suka fito yau
koda yaje gida bai tsaya fira da mum ba yaje ya
kwanta barci mai dadi yakeyi cike da nishadi bashi
da wata damuwa sosai, yau juma'a tinda safe mum
ta fara hada kayansu wai ita a dole xasu tashi koda
ya shigo yaga tanata faman aikine yake sanar da ita
cewa ai baxa su dauka komaiba sai kayan ta amma
sauran duk mallakar bank ne harda kayan shi gaba
daya itama dan ya rokane suka yarda ta dauka nata
bata ce komaiba ta fara kwashe suturunta gaba
daya ta hadasu ya dauka ya nufa gidan ya share
tsaf sannan ya dawo ya dauka saura tarkacen
hotunan da ta tattara hanya juya xai tafi sai wani
dan karamin hoto ya fadi koda ya dauka mum ne
lokacin tana budurwa tsdaye ita da wani mutumi
amma mutumin yayi kala da hausawa saida mutun
nada kyau sosai ya kalla hoton sosai sannan ya
duba mum waye wannan mutumin annurin da ke
fuskarta tuni ya bace a hankali tace mahaifinkane a
firgice ya juyo what mum u mean he is my dad kai
ta daga masa sannan ta bar masa dakin rai a bace
ya kafe hoton da ido amma ko kadan bayyi kama da
mahaifinsa ba da mum yake kama garama haka
dan ya tsana mahaifin nasa ya tattara hotunan yayi
gaba can yaxo suka tafi da mum dama ya sallama
duk masu aikin gidan mai adai daita sahu ya dauka
dan kaisu gidan tunda suka shiga gidan mum take
bin gidan da kallo yanxu anan xasuyi rayuwa kai
wannan wani kalan masiface kawai sai ta fara kuka
kama mata hannu yayi xuwa dakin ya xaunar da ita
yana lallashi har saida ya shawo kanta tayi shiru
amma tanata bin dakin da kallo tana tina haduwan
dakin ta da gadonta mai taushi amma yau gata a
wannan dakin da ko dakin karan gidanta yafi nan
amma wai itace xata xauna a ciiki ranta na kuna ta
mike tana fadin son bara nayi wanka yace ok mum
shima ya fice dan xaije gidan shek yace yana
nemansa
. URS JAMSY % HAUWY
[11/7, 11:28 PM] +234 703 259 6585: *BANAN*
💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐
*EPISODE 71 to 73*
💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐
kai tsaye gidan shek ya
wuce a kofar gidan suka gaisa yake sanar dashi
sun tare lafiya shek yace masha Allah abuyayi kyau
dama dalilin da yasa nace ina son ganinka maganar
kayan abincine da suturunka yaxama dole asamar
maka suturun da xaka rika ibada dasu ko shidai
baice komaiba shek yasaka hannu a aljihu ya xaro
kudi yan dubu dubu ya mika ma Abubakar yasa
hannu ya karba sannan ya duba shek yace wannan
kudin fa malam shek yace nakane ka kirga sai ka
saimuku kayan amfani kafin ka samu abunyi ko yayi
godiya sannan ya kirga kudin naira dubu talatinne
cif yama rasa abun cewa kawai sai ya fashe da
kuka haka dai ya dinga godiya da bisani ya nufa
kasuwa dan yayi musu siyayya ya sai musu dan
abun da baxa a rasaba na kayan abinci ya sai kaya
set hudu na gonjo ya saya karamar waya na hannu
mai saukin kudi sannan ya saka sauran kudin naira
dubu biyu da dari biyu a aljihu yana cikin tafiya
yasama dan dako ya dauki kayan suna cikin tafiya
saiga wani mutumi yana xuwa ya bangaje shi ya
wuce ya bashi hakuri amma yace bakomai sai da
yasama dan a dai daita sannan ya shafa kosama ko
kasa anyashe dubu biyu daga aljihu sai yan canji
nan yayi tunani lokacin da mutumin nan ya bangaje
shi ya yashi masa kudi wani radadi yaji a cikin
rainshi ashe sata da xafi yanxu dama haka mutane
sukeji a cikin ransu kai Allah ya gafarta mana
xunuban mu na baya yadai shiga adai daita sahun
akan dari biyu ya daukeshi har gida ya biyashi ya
tafi shikuma ya karasa gidan da kaya mum na
xaune a tsakar gida ya shigo ta tareshi ta amsa
kayan bayan sun gaisane take buda kayan a ranta
tana mamakin ita da take aje kayan abinci har yayi
tsutsa yau itace da awon abinci kai rayuwa ba
tabbas shikuwa bayi ya fada ya watsa ruwa ya fito
ya shige daki ya shirya ya fito ya sallama mun ya
fice yau dai hakurin shi ya gaxa sayyaga Banan dan
yayi hakurin haka ai, kwance take a bisa tabarma a
bakin bishiya sanye cikin wata pink din doguwar
riga ta baxa gashin kanta a bayanta gefe Abbine da
Ammi suke firan duniya yayin da ita kuma tayi nisa
cikin kogin tunanin sadik yaufa tana bukatar ganin
sayin idaniyarta anya baxan je cigiyarsa ba gashi
banda phone number shi sallama taji kamar daga
sama takejin muryan shi amma sai tayi tunanin kixo
yake yin mata ba gaskiya bane saida ya karasone
Ammi take fadin wanake gani kamar bakari ashe
kana nan ka boye gaba daya yana sosa keya yace
wlh ba haka bane al amuranne sunyi yawa sosai
wallahi gaba daya ta rasa inda xata saka ranta dan
farin ciki da dauki tace yaya sadik ina yini saida ya
firgita jin kalmar bakinta ita bata masan mai ta
fadiba dan murna da xumudi ya amsa da lafiya lau
kanwata sai anan ta tuna mai ta fadi kunyace
tasakata barin wajen dagudu kallon so ya bita dashi
itama Ammi barin wajen tayi tana dariya ya xauna
suka gaisa da Abbi sannan yake bashi labarin abun
daya faru kaf bai boye masaba dayake windon
dakinta yana ta wajenne yasa duk maganar da
sukeyi taji tinda ya fara take kukan tausayi ga wani
sabon kaunar da ya kara dasuwa a ranta yau ta
yarda sadik ne masoyi na hakika da samun shi xaiyi
wahala xata taimaka masa da yardan Allah dan
tanaji a ranta wannan shine xai fita da ita daga
kangin wahala da rashin yanci, fira sukayi sosai
san nan yabar gidan kullum idan ya gama buga
bugan neman halaliyansa bashi dako bashi
leburanci kai duk sana ar da yasamu yishi yakeyi
bajin keshi bai raina abun da xai samu ko kadan
dayan ma aiyi wanka yaje gidan su Abbi dan yanxu
shek baya kasa yana saudiya dan haka Abbi ke
masa karatun idan an kammala susha fira da
gimbiyarsa tin bata sake masa jiki har ta fara
sabawa dashi yanxu sunshaku kamar hanta da jini
idan basa tare to suna manne da waya a kunne
tasha tura masa katin dubu uku tin yana fada har ya
gaji sai yanxune ya gane a she Banan karatu takeyi
ya jami'ar kaduna tana shekaran karshe amma
abun tambayan shine ina take samun kudine kuma
ina take yawan tafiyane ranar ya tambayeta amma
sai yaga ranta ya baci dan haka ya basa da
maganar dan a xauna lafiya yau yana wajen
leburanci kawai sai ga kira daga company DAN
GOTE suna sanar masa ya samu aiki sabida
tsananin murna kuka ya fashe dashi yau wata daya
yana wahala gashi Allah ya sauka ka masa yayi
hamdala kaitsaye gidan Abbi ya fara wucewa dan
ya sanar da princess amma yana isa Ammi ta sanar
masa ai yau da sassafe tayi tafiya yaji wani bacin
rai ya tambaya ina taje Ammi ta amsa da wlh ban
saniba amma dai tace ranar monday xata dawo a
fusace ya bar gidan ya dau ma kasan alkawarin
bara ta dawo sai ta gaya masa inda take xuwa ya
gaji a haka ya isa gida mum na xaune a tsakar
gidan yana shiga ya doka sallama har sau biyu a
firgishe mum ta mike dan ganin mai shigowa karaf
wa xata gani dantane ya shigo yana xabga sallama
irin na musulmai da karfi ta firta what? Yana kara
sowa yace mum sannu da gida wani kallon mamaki
take masa karfa xarginta ya tabbata yace bara nayi
sallah mum naxo nagaya miki albishi bai karasaba
ta wanka masa mari tassssss.
*URS JAMSY & HAUWY*
[11/7, 11:28 PM] +234 703 259 6585: *BANAN*
💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐
*EPISODE 74 to 76*
💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐
sai yanxu ya farga da
karanbanin daya aikata gabansa ne ke fadi mum ta
kara wanka masa mari sannan ta fara magana mike
mainakeji kamar gaisuwan musulmi ya dukar da kai
ta kara daga murya am asking u tell me are u now a
muslim wata xuciyane take basa shawara gara ma
ka gaya mata gaskiya addinin Allah ba abun boyewa
bane just explain to her ya dago kai ya kalleta a
hankali ya furta mum ki natsu xanyi miki bayani pls
4give me mum am rly sorry but mum am now a
muslim my name is Abubakar sadik but mum pls u
have to understand me kafin ya rufe baki ta sake
wankeshi da mari ka cuceni mike dama ka
musulintane shiyasa ruhu mai haske yayi fushi da
kai yasamu talauci baxan yarda ba sai dai ka xaba
ni ko musulinci just tell me between me % muslims
the must important to u yana hawaye yace i luv u
mum wani sanyi taji a ranta ita a dole ya xabeta
amma sai taji yace i luv u mum but i cant live islam
mum i luv u all and u're all important to me kafin ya
karasa ta cakumoshi tana fadin no no mike u cant
do dis to me am ur mum pls tell me u're not one of
dem yana kuka yana girgixa mata kai no mum am a
muslim am one of dem pls mum, suuuuuuuu! Tayi
kasa ta fadi sumammiya a firgice yake kiran mum
mum pls am sorry mum mum mum yaji ba alaman
numfashi da gudu ya fita waje mai a dai daita ya
samu ya dawo ya sungumeta yakaita ciki suka nufa
hospital ko da suka isa likitoci sukayi kanta dan
ceton ranta amma abu yaci tura likita ya fito da
yasameshi ya jashi xuwa office saida suka xauna
sannan yake masa bayani cewa xuciyanta ya buga
tana bukatar natsuwa kuma akwai magunguna da
suke bukata dole a nema dan ayi mata amfani dasu
ya rubuta gaba daya dubu hamsinne ya kalla
takardan shi a ina xai samu kudin da suke bukata
shifa ko fara aikin bayyiba bare yasaka rai da
albashi amma xai san abinyi dan haka ya tambaya
doctor shin xai iya biya a hankali doctor yace ba
matsala ya mike ya fita yana saka ya xaiyi yasamu
kudin dama shek na garine to ya kwashe iyalinsa
gaba daya sun koma saudiya shi ya xaiyi a haka ya
bar office din ya fita, kamar dama jira take ya bar
hospital din ta farfado likitane a kanta da ker ta iya
gaya masa ya kira mata matan xumutarsu su kula
da ita kuma kar a sake barin mike ya shigo inda
take ko ta mutu ya amsa mata kuma aka kirasu
cikin minti biyar suka cika hospital din kowa yaji
abun da mike yayi sai ya firgita nan da nan suka
biya kudin gaba daya sannan suka xauna xaman
jinya iya kokari, yayi amma da ker ya hada hancin
dubu goma a wahale ya dawo hospital din amma tin
a bakin kofa aka dakatar dashi nanfa suka fara
rigima da maigadi amma yaki barinshi ya shiga daga
karshe hukuma suka kira aka kadashi daga nesa da
hospital din ya samu inuwa ya xauna har goman
dare anki barinshi ya shiga amma yana kallo
mutane mum na xuwa suna shiga can misalin karfe
sha dayan dare dabara ta xomasa ya xaga ta bayan
hospital din ya haye ta katanga ya shige tin bai
karasaba yake jiyo ihun mum da gudu ya karasa
dakin duk sunyi tsaye kanta tanata fixge fixge
likitoci na kanta dan ceton ranta amma abu yaci
tura dan mala'ika na aikinsa cen tayi tsit alaman rai
yayi halinshi doctor ya jamata mayafi yace am
sorry she is gone daki ya dau ihu a guje ya karasa
gadon yana kuka yana fadin inalillahi wa inna ilaihir
raji un Allahumma ajirni fi musibati wa akkirni kairan
minha, mum ki tashi karki barni mum ki tashi ki
musulinta karki mutu a haka mum kitaimaka mun
gaba daya dakin shiru kowa na kallonshi ammafa
ba mai tausaya masa daga bisanima jami an tsaro
suka hadashi dasu suka kadashi aka saka jami an
gadin hospital din kuka yake sosai yana tausayama
makoman mum dinshi gida ya nufa ya shiga dakinta
ya rungume kayanta yana kuka gashi ba halin ya
roka mata rahma dan bai halattaba da ya gaji
hotuna ya kwaso yana kallo duk hotunasu tare tin
yana karami har ya girma kuka yake sosai dayayi
sallah baci ya kwashe shi a barcinne yake mafarki
mum ta musulinta yanata murna kuma sai ya ganta
tana ta kuka yaje yana tambayanta whats da
problem mum pls why are u crying sai tace am
sorry son pls 4give me pls kawai sai yaji sallan
asuba ya mike da addu an tashi daga barci yayi
sallah ya dan samu nasuwa bai gaxaba wajen nema
wa mum sassauci a wajen Allah ya dauko waya ya
turama kowa har da princess wayanta a rufe
shiyasa bata ganiba yana tasamun ta axiya daga
yan uwa musulmi da gari ya waye ya nufo hospital
tin daga kofa aka sanar dashi anxo an tafi da gawan
sun canxa mata hospital kuka yayi sosai sannan ya
koma gida shikenan ya rasa mum baxai kara
ganintaba ya dukufa da karatun kur ani yasamu
sassauci chikin kwana uku ya xube ya fige yau
yana tafiyane ya hadu da mai gadinsu a da yake
masa jaje sannan yake cewa naji wai gobe ne xana
idan madam a kauye ko da karfe biyu ya amsa da
hakane suka rabu daga nan gida ya wuce ya hau
shirin xuwa kauye washa gari tin safe ya isa kauye
yaje gurin xana idar mum ya hango a cikin akwati a
kwance fuskannan bakin kirin kamar gawayi,nan
take yafashe da kuka.
*URS JAMSY % HAUWY*
[11/7, 11:28 PM] +234 703 259 6585: *BANAN*
💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐
*EPISODE 77 TO 79*
💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐
kuka yake sosai mutane
cike da wajen duk anci anko pastor na rike da
takardan tarihin mum mutane nata kuka nidai
tausayin mum ne ya kamani da na tuna kyawawan
hali irin na mum amma sun tashi a banxa tunda
bata musulintaba kawai baiyi auneba sai hango anyi
sama da akwatun xasu tafi xana idarta sai da kowa
yayi gaba sannan ya bisu a baya a bakin ramin aka
sauke akwatin ana mata addu'a pastor ya nema
makusantar shiftra su matso dan su sakata a kabari
yan comity dinsu suka matso dan sata a rami yana
kallo suka xirata a rami ganin hakane hakurinshi ya
kare ya nufa wajen da gudu yana kukan bakin cikin
rasa mahaifiyar sa ta tafiya ba dawowa saida ya kai
bakin ramin ya tsaya yana kuka mai tsuma rai
wasu pastor cine guda biyu suka xo suka dagashi
yana fisgewa amma saida suka yi baya dashi
sannan wata daga cikin matan xumunta tafara
masifa cewa maikaxoyi bayan ka kasheta kai ka
kasheta kabar nan tun kafin ruhu mai haske yayi
fushi wata bala i ya sauka bai kulataba ya kara
nufan wajen mum kawai sai suka fara mai ruwan
dowatsu da kyer ya bar wajen ammafa sun jimasa
ciwo daker ya bar wajen dan ceton ransa da ga nan
tasha ya nufa dan komawa gida sai yamma ya iso
amma fa a galabaice gidan Abbi ya wuce tin daga
nesa Ammi ta hangoshi kamar xai fadi a kasa ta
fara salati lafiya Abubakar jin abun da ta fada Abbi
shima ya mike da lalibesuka taroshi nan da nan
Ammi ta tai maka masa wajen tare jinin sannan
tabashi abinci da ruwa yasha kana ya sanar musu
abun da ya dameshi sun tausaya masa dan haka
Abbi yace ya dawo nan da xama sabi da can ba
kowa yaji dadi sosai sabida gidan duhu yake masa
ya tsana gidan dan haka yaje ya kwashe duk wani
kaya masu mahim manci sannan ya kira shek ya
sanar masa ya yi masa ta axiyya kana ya sanar
dashi yanda sukayi da Abbi yayi masa nasiha
sannan yace ba komai xa a samu mai shiga gidan
sukayi sallama Ammi har ta tsaftace masa dakin
baki akwai komai a ciki dan haka ya watsa ruwa ya
kwanta gobe xai fara xuwa aiki dole ya tashi da
wuri yanxu ya dangana da mutuwan mum, washa
gari da wuri ya shirya ya isa wajen aiki an tuna
masa aikin sa a wajen kuma albashin sa da tsoka
dubu 50 ne shine mai kula da bangaran kayan
comparny gaba daya dan haka sun bashi kudi ya
saya kaya dama dokan wajenne koda aka tashi
kasuwa ya nufa ya saya kaya harda takalma ya
saima Ammi atamfa Abbi kuma shadda ita kuma
gimbiyar kayan make up ta samu sauran kuma ya
bar kudin motor ya dawo gida Ammi ta tareshi da
abinci amma yace aa sai yayi wanka sanan ya fito
yasama su Abbi yayi musu barka da gida suka
gaisa cikin mutunci Ammi ta dauko masa abinci yaci
sannan yake basu labarin abun da ya faru sunyi
murna karan shigowar sakone a wayan number
princess ya gani tana masa ta axiyya da bashi
hakuri akan sai yau taga sakon mutuwar mum
amma gobe tana hanyan dawowa da yardan Allah
yayi murmushi kawai saiya tsinci kanshi cikin farin
ciki duk da yana fushi da ita amma sai yaji dadi a
ransa so kenan hana ganin laifi, ya dauko kayan
yake nuna ma Ammi sannan ya bata tsaraban su
amma bai bata na princess ba fada ta fara yin masa
wai yaushe aka fara aikin da xai fara kasafi
murmushi kawai yayi haba Ammi idan banyi mukuba
waxan yimawa Abbi yace Allah dai yayi albarka
amin Abbina haka suka dinga hira har lokacin sallah
yayi duk suka watse yana lura da kewan Banan a
idon Abbi da Ammi amma kawaici ya hanasu nuna
masa da dare yana kwance tunanin rayuwa yakeyi
Allah sarki mum yanxune hutun yaxo amma baxata
ciba kai rayuwa ba tabbas Allah yasa mudace nan
sakon princess ne ya shigo tana kara yin ta axiyya
kuma tana sanar dashi cewa tana missing dinshi
dan haka ya kula da kanshi tsintar kansa yayi da
son jin muryanta ya kira number ta amma an kashe
wayan dan haka kawai sai ya tura mata sakon
saida safe kuma shima yana kewanta sosai saita
dawo ya kwanta barci washa gari da wuri ya shirya
ya fito dan ya sallama Ammi tace Abubakar har an
fito da harama yace wlh in tashi lpy ta amsa da lpy
kalau yace to Ammi mu xamu wuce tace aikuwa ka
tsaya kaci abinci mana yace to ta hada masa abin
karin ya karba ya koma daki ya xauna ya ci abincin
sannan ya tafi wajen aiki misalin sha daya ta diro
gidan kasancewan jirgi ta biyo shiyasa tana fadowa
tin daga kofa ta fara sallama Ammi kira a firgishe ta
fito tana fadi lafiya ja ira aikin dawo kenan ko da
gudu ta karaso ta kankame Ammi tana fadin oyoyo
Ammina nayi missing dinki sosai tace to sakeni
karki karyani ta saketa tana mata dariya Ammi ina
Abbina banganshi bane baya nan ya tafi masallaci
bada karatu ta murmusa Allah sarki Abbina baya
gajiya Allah dai ya bar munshi Ammi tace to amin
mu shiga daga ciki ko koda suka isa palour kan
kujera ta fada tana fadin wash wlh na gajifa bara
nayi wanka naxo na tayaki aiki ko Ammi tace aa ki
barshi kawai nima inata saurine kafin su Abubakar
su dawo dan lokacin dawowan shi ya kusa Banan ta
tsaya cak wani Abubakar Ammi ta amsa da cewa
wanda kika sani tayi gaba abunta itama ta karasa
dakinta dan ta watsa ruwa taxo taji lbr.
*URS JAMSY*
% *HAUWY*
[11/7, 11:28 PM] +234 703 259 6585: *BANAN*
💐💐💐💐💐💐💐
*EPISODE 80 to 82*
dakinta ta shige dakin fes
dashi kamar bata yi tafiyaba murmushi tayi sannan
ta furta Ammi kenan ta tube kaya ta fada bayi dan ta
watsa ruwa ita kuwa Ammi kicin ta koma dan
kammala abinci ma iyalanta tana tsaka da aiki sadi
yayi sallama ya shigo Ammi ta fadada fara anta aa
lale da bakin maradi sannu da xuwa tayi masa
masauki akan tabarma ya xauna yana washe baki
ta kawo masa ruwa mai sanyi saida ya sha sannan
ya fara gaisawa da Ammi mun sameku lafiya ya
kowa da kowa ta amsa da alhamdulillah ya ka baro
yan uwa da abokan arxiki su ya dukko yace duk lfy
ya malam niban gansaba tace yana masallaci yana
bada karatu amma yanxu xaka ganshi ya dawo
yace malam kenan baya gajiya ina Hajiyane Ammi
ta bude baki kenan xatayi magana ta karaso cikin
kananan kaya riga da siket yan kanti sun amshi
jikinta sosai tin kan ta karaso take fadin lalala
wanake gani kamar kawu sadi yace yar halak
yanxu nake tambayan yaya bangankiba tadan
yamutsa fuska wlh na shiga wanka kaxo lfy lafiya
kalau kuma nasameku lafiya ya karatu ta amsa da
lpy nan akashiga firan yaushe gamo sadi ya
kasance kani ga Ammi kuma sun shaku sosai da
Banan kasancewa yana yawan xuwa kuma idan
yaxo xa dade sun saba sosai Ammi ta gabatar
musu da abinci suna cine Abbi ya dawo shima aka
dasa dashi kasancewan sadi mutum ne mai
barkonci ga shiga rai bashi da girman kai shiyasa
ya shiga ran kowa na gidan sadine ya dubi Banan
yayi murmushi sannan yace waini Ammi mekike
bama hajiyane ita kullum kyau take karawa kamar
karimena caraf ta amsa tab Allah ya kiyaye kana
hadani da karime wannan mummunar yarinya
waima yaushene bikin nan kowa ya huta dannaga
duk kun xakune kowa ya kwashe da dariya sadi
yace amma hajiya kinci mutumcina yo duk kauyen
dama gara wayayi kyaun karimena yarinya mai
kalar larabawa nan ma dariya aka karayi tace
gaskiya kam saidai larabawan nidai yaushane bikin
ya wani washe baki kamar gaula sannan yace sai
kaka xa ayi aidai xakuxoko Ammi tace kai sadi ba
kunya har da wani fadi Abbi ya karba kajimun ikon
Allahfa sai yaki fadi dan kawai kun fisa bakiko da
gaskiyanka malam sadi ango na karime nan waje ya
kaure da hira kowa na tsokanar kowa cikin nishadi,
yau aiki yayi masa yawa a office yanata faman
danna computer gaba daya ya maida hankali a kan
abun da yakeyi a hankali ta turo kofan tana wani
karairaya kamar tarwatsa dogon rigane ajikinta
amma gaba daya rabin rigar a bude take ga wani
uban gashin doki ta tayi kitso dashi fuskannan ta
dau mai tayi fari tas shi baima ji shigowanta ba
kawai jin mutum yayi a bayansa firgigit ya dago
tunanin shi sulaiman ne abokin aikinshi yake
xaulayan shi amma yana dagowa sai ganin ta yayi
tana wani shu umin murmushi nan da nan ya daure
fuska sannan ya fara magana waike Amina ba nace
ki daina yimun hakaba bana so ko dolene kara
narkewa tayi sanna ta fara magana tana wani
matsowa haba Abubakar ya kake son nayi kasan
ina kaunarka kace baxaka iya aurena ba tunace
maka ka yarda ko hulda murikayi muna debema
juna kewa ta matso daf dashi tana wani shafa jiki
kamar mage sai da ta kai hannu fuskansa kauuuuuu
kakeji ya wanketa da lafiyayyan mari wanda ya
raxanata tayi baya da sauri sannan ta dafa kunci a
furgice ta furta Ab buu ba karrr marifa ya daga mata
kai sannan yafara magana a fusace yes na mareki
ko xaki ramane an gaya miki kowa dan iskane
tobara kiji inada wacce nake so kuma xan aure
wacce tasan darajan ta na ya mace bakeba da kika
gama tambadewa a titi kuma niba maxinacibane
dan haka daga yau karki kara shigowa office dinnan
matikar ba aiki ya shigo dakeba dan haka getout
from my office ta yi hanyan waje saida takai kofa
sannan ta juyo ta dubeshi wlh tinda kace haka to
wlh sai na mallakeka tunda na yaba saina samu a
fusace yace i said getout ta fice tana maganganu
yaja tsaki ya xauna ya jawo computer saima yaji
duk ya gaji da aikin dan hakane ya dauki jakarsa ya
fice daga office din a get ya hadu da sulaiman ya
dubeshi da kula maza sai ina kuma Abubakar baijin
wasa ransa a bace yake dan haka kawai sai yace
banjin dadi xanga doctor ne daga nan xan wuce gida
yace ok ko in ajekane yace no barshi kawai xan iya
yace to Allah ya kara sauki yace amin na gode ya
wuce kai tsaye dan adaidaita ya samu ya hau ita
kuwa Amina tinda ta shiga office take kuka itace
yau takaima namiji tallar kanta amma ya watsa
mata kasa a ido ita da maxake bi kodayake
baisanta bane amma xai hadu da kaidinta, shi
abunma mamaki yake bashi wai mace da akasanta
da kunya ita da ake nema yau gashi munxo
xamanin da mace ke kai tallar kanta ga namiji dama
daniyar aure to aa da sabon Allah kai Allah dai yasa
mufi karfin xuciyarmu amin a dai dai get ya sauka
ya shige gidan ransa a bace yake amma koda yayi
sallama hangu su da yayi sunata dariya musamman
da yaga abun soyuwan sa tanata fara a ga wani
kyau da tayi sai yanema bacin ran ya rasa amma
waye wannan gayan da suka fira gadaishi mai kyau
kuma da alama ta saba dashi dan yanda take dariya
ma kawai shaidane wani ki shine ya rufeshi ya nufa
wajen.
*URS JAMSY % HAUWY*.
Like · Reply · Edit · Oct 30 at 2:38pm💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐
*BANAN*
💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐
*EPISODE 83 TO 85*
💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐
koda ya karasa duk
basu ankara da shiba Ammine ta juyo daniyar ta
kaima sadi duka ganin Abubakar ya dawo ta buge
da fadi sannu da xuwa har ka dawo yau da wuri
haka yana murmushin yake ya karaso yana fadi
wlh kuwa Ammina yau banajin dadine tace ash sha
Allah ya kyauta gaba dama ai jiki da jini sai hakuri
ya karasa xama sannan Abbi yace to kasha magani
kuwa ya yamutsa fuska sannan yace nasha Abbi to
aikuwa sai kaci abinci ka kwanta ko inyaso idan ka
tashi saika watsa ruwa gannin bashi da niyar yin
mata maganane ta shagwube murya sannan tace
sannu da xuwa yaya sadik ya jikin har cikin ransa
yaji dadin yanda tayi maganar kuma yaji ma duk ya
manta da bacin ran da Amina ta kunsa masa a
office amma kasan cawan yana fushi da ita kuma
yana son ta gane kuskurenta yasa ya wani shan
mur sannan yace yawwa na gode sadi ya dubeshi
sannan yace barka da xuwa juyawa yayi ya duba
sadi kamar sai yanxu ya ganshi sannan yace
yawwa Ammi yau munyi bakone Ammi ta murmusa
sannan ta wai sadi ai kaninane daga kagara ya xo
aima yana yawan xuwa kawai dai tunda ka dawo
nan bai xobane jin Ammi tace kanintane ya dan saki
fuska sanna yace au to sannu da xuwa nan aka
gaisa ya mike yace Ammi xan je na kwanta Ammi
tace to barana kawo maka abincinka baice mata
komaiba ya mike ya bar wajen gaba daya hankalinta
ya tashi gannin bai wani nuna daukin ganintaba
amma daga baya sai ta dangana hakan da rashin
lafiyansa Ammi ta mike bara nakaima dana abinci
yaci ya kwanta mikewa itama tayi bata ko kalla
kowaba tace Ammi ki bari xan kai masa Ammi tace
to Banan ta nufa kicin din ta hada komai dambun
shinkafane da ferfesun kayan ciki da jus din
kwakwa a tire ta hada kayan sannan ta koma ta
dako afterdress ta daura bisa kayan jikinta sannan
ta dauka kayan ta nufa dakin yana kwance yana
tunanin yanda princess xataji a ranta yaji
sallamarta ya amsa sannan ta shigo ta ajiye kayan
abincin yan kwance bai ma dubetaba ta tsaya
sannan tace ya jikin yaya ko xamuje hospital ne sai
anan ya mike xaune sannan yace no barshi kawai
idannayi barci komai xai xama normal ya bude
abinci ya fara ciko kasa kasa yake kallonta amma
ita bata saniba kallonshi takeyi sosai amma ganin
ko kallo bata ishe shiba yasa tayi waje ta basa waje
ya huta. Abu kamar wasa yau kwana uku baya
shiga harkanta kasancewan sadi mutum ne mai
barkon shi ga shish shigi yasa tun baya sakar masa
fuska har ya sakar masa suka saba da juna yanxu
idan ya dawo office yana tare da sadi suna fira a
waje sai dare tun tana dasa uxuri yanxu ta fara
gajiya har tafara tunanin koya sama watane Abbi ya
fada mata komai da ya faru da bata nan ita ba
wannan bane ya dameta face shareta da yaya sadik
ya keyi shima abun ya fara damunshi kawai dai
yana son ya gane matsayin sane a wajenta a office
ma Amina ta daga masa kafa dan ko kadan bata
shiga harkanshi hakanne ya basa damar gabatar da
aikin sa cikin natsuwa da kwance ya yana xaune a
bakin katifa kasan cewan yau sadi baya nan
sallama tayi ta shigo ko jiyan ixini batayi ba xama
tayi a bakin kujera sannan tace dama yaya sadik
wajanka naxo sai yanxu ya kalla inda take kana
yace ina jinki lafiya kuwa ta amsa lafiya dama xuwa
nayi ka gaya mun laifina dan Allah wallahi xan gyara
ya kara daure fuska sannan yace ban gane laifiba
nace maki kinyi mun laifine kawai sai ta fashe da
kuka ya kake son nayi baka kulani ko kallo ban
ishekaba nidai nagaji ida baka sonane kasanar dani
ba ka rika wulakantaniba nan maganan ya sarke ta
durkushe tana kuka mai tsuma rai hankalinnsa ya
tashi amma tuna yana son ta gaya masa abu ya
kara daure fuska au dama kindamu danine kike
tafiya inda kika ga dama ba tare da kowa ya saniba
sannan da kina tunanin tunda bakea sona ba wanda
xata sonine to kinyi kuskure kefa kikace baxaki taba
kaunataba to yakike sonnayi kukanne ya kara
tsananta a kukan take fadi bantaba kinkaba wlh
bayan iyayena da suka haifeni ban taba son wani
bawaba kamarkai ba amma bana son na rasaka
kamar yanda na rasa Ahmad ba abaya ko su Abbi
bana musu irin son danake maka jin maganan da
take fadi ya shiga rudani to mai take nufi dama
basu Abbi bane iyayenta to suwaye maiyasa take
maganan rasashi waye Ahmad duk ya shiga rudani
duban ta yayi sannan yace princess ki tai maka
kisanar dani gaskiya kin sani a duhu dama basu
Abbi bane iyayanki tana kuka take fadin banso na
sanar da kai komaiba sabida gudun na rasaka a
duniya nayi tunanin xan iya tsallake soyayyanka
amma ina baxan iyaba yanxu na gane kaine
rayuwata baxan iya rayuwaba idan bada kaiba dan
haka yau xan sanar dakai duk sirina xan sanar da
kai su Abbi ko su waye sannan wanene Ahmad da
matsayinsa a wajena kuma waye Alhaji kuku da irin
xalincinsa kuma yau xakasan wacece BANAN
ADAM TUWARES. Nan kukan ta ya tsananta ta
durkusa tana rairawa shi kuwa gaba daya ya gama
rikicewa da jin kalaman princess ga kukanta yana
kara tsananta sosai lallashinta ya fara yabata hakuri
amma ina kuka take sosai dan haka ya cigaba da
lallashinta tayi shiru. SHIN *WACECE BANAN* *ADAM*
*TUWARES*
*URS JAMSY % HAUWY*
[11/7, 11:28 PM] +234 703 259 6585: *BANAN*
💐💐💐💐💐💐💐
*EPIODE 86 to 88*
💐💐💐💐💐💐💐
Tanumfasa sannan ta
fara magana nidai sunana khadijat Adam Tuwares
(BANAN) mahaifina Alhaji Adam dan asalin kasar
libbiyane amma ta yankin tuwares makotan nijjar
mahaifina ya kasance da daya tilo a wajen iyayensa
suna matikar kaunar sa amma sai dai su
talakawane na fada a kara shikuwa mahaifina tun
yana karami yake da kwadayin abun duniya yana
son kudi sosai yana da shekara sha daya
mahaifansa duk suka mutu sakamakon gobaran
dare hakan yasa yaxama maraya yanata watan
gaririya ba wanda ke dubasa sai abokin mahaifinsa
watan malam yakubu gaskiya ya tsaya tsayin daka
wajen ganin ya inganta ma Adam rayuwa ya
sakashi makaranta na xamani dana arabi Adam ya
kammala karatunsa na sakandari ne ya hadu da
mahaifiyata watan Hajiya suway ita buxuwace sun
hadu da Adam ne a kasuwan maradi a nijer nan
soyayya ta kullu tsakanin suway da Adam halinsu
ya xama kala daya wajen son kudi ko xance yaxo
wajenta hiran kenan idan nayi kudi xanyi miki kaxa
kaxa ita kuma suway sai kanta ya kara fashewa
basu wani dau lokaciba aka basa aurenta malam
yayi murna sosai kuma shi yayi komai na bikin aka
sha biki lafiya Adam na bugabugansa dan yasamu
abun da xasuci kuma yana kokarin sayo kayan dadi
hakan ne yasa mutane suka fara xundensu wai sai
yanda suway tayi da shi tun magana bai fitoba har
yaje wajen dangin su Adam nan da nan suka dasa
tsanar ta a rai waixata kashe musu yaro gasa
marayan Allah shekara uku haihuwa shiru nan ma
magana ya biye duniya cewa aidama buxaye
mugayene sai sun nakasa mutum idan ya auresu
kuma suki yarda su haihu tun abun baya damunta
har ya fara damunta kullum kuka shikuwa Adam ko
a jikinshi dan shi damuwar sa yanda xaiyi kudi kafin
ya haihu ya fara safaran gonjo yana samu dan haka
aka fara cin dadi wata biyu kudi suka kare aka
koma gidan jiya a haka suway ta samu ciki sunyi
murna sosai tare da addu an Allah ya basu ya mace
haka suka dinga rainon cikin nan idan ba ya tafi
neman na rufin asirinsuba to suna tare mutane basu
gajiya da gulamen su wai talasurun maigida sai
yanda mace tayi dashi wasuma suce aibasuga
soyayyaba da yayi damara ya karba mata cikin ne
da yafi hakanne yasa ake kiran su da manne mata
ita kuma ace mata manne masa tun sunan na
damunsu har suka saba kuma suna amsawa ba
ruwansu bayan wata tarane ta haifa danta namiji
kyau kuwa ba a magana dan rabi ya dauko suway
rabi kuma ya dauko Adam hakanne ya kara masa
kyau kowa na maganar kyau irinnasa wasuma
cewa sukeyi dan aljan ne ranar suna yaro yaci
sunan kakan mu watan al-mustapha amma ana ce
masa suhaim a haka rayuwa ta cigaba da tafiya
yau da dadi goba babu amma game da soyayyansu
ba abun da ya canxa idan suhaim na kuka babanshi
xai goyashi yafita har waje yana jijjigashi ita kuma
mommy suway tana gida tana barci a haka har ya
suhaim ya kai shekara biyu aka yayeshi ko ina suna
tare da Abban mu wata rana Abba na rike da suhaim
sunje kasuwan kuldi suna tafiya kawai saiga wata
lafiyayyen motor taxo ta faka nesa dasu Abbanmu .
Tunda ya suhaim ya hango motor yake ihu xaije
amma Abba ya rikeshi can mai motor ya fito
magidancine xai girme ma Abban mu nesa ba
kusaba haba ya suhaim na ganin an bude motor ya
gallama hannun Abba cixo ya sakeshi ya kuwa falla
da gudu sai wajen motor yana xuwa matumin nan
yana kokarin rufe motor sai ganin yaro yaxo ya
tureshi ya shige yana nuna mamaki sha'awa da al
ajabin yaron duk ya kama mutumin gadai kyau a
wajen yaron nan tunda yake bai taba ganin kyau irin
na yaronba gashi ya shiga ransa lokaci kankane
shikuwa malam suhaim ko kallon mutumin bayayi
sai danne danne yakeyi Abba da mamaki ya gama
kasheshi ga axaban cixo a hankali ya karaso wajen
motor lokacin Alhaji ya shiga motor yana tunanin to
ko ya tafi da yaronne tunda yana son yaron idan
yaso sai ya xama dansa kawai sai yaji ance salamu
alaikum nan da nan ya juyo amma wa xai gani face
wani farin balarabe kayan nan kacakaca sai warin
xufa yakeyi ga wasu hadin bautan silifasa yana
wani murmushi ya mika ma Alhaji hannu a fusace
yafara magana amma malam kaxo da rainin hankali
kaxo bara kuma harda mika min hannu waton kai
isheshe ko to wlh garama ka tafi dan baran bada ba
banxa talaka kawai yaja tsaki sannan ya juya wajen
suhaim yana fadi baby miye sunanka dayake yaron
nada surutu yace cunana suham Alhaji ya murmusa
sannan yace kana sona na saya maka ice cream
nan da nan yaro ya fara murna yana cewa ina so
mai jirgi nan ma Alhaji ya kara kaushewa da dariya
sannan yace ba sunana ba mai jirgiba sunana
daddy kaji my boy ya juyo daniyar rufe motor ne
yaga har yanxu wannan mutumin na tsaye ya kallon
su yana murmushi nan ran Alhaji ya kara baci dan
haka yace kai matsiyaci banace ka bace mun da
ganiba duk ka ishemu da wari neman kasama
yarona wani cutar ko to idan baka baceba xanyi
maganinka dama ku talaka haka kuke da maita
aikuwa yau xanga karshen maita shidai Abba ya
kasa cewa komai sabida mamakin karfin hali dan
hakanema mutumin ya burgeshi dan shima baya
kaunan talaka amma bara yaga karfin hali shi da
dansa .
*URS JAMSY % HAUWY*
Like · Reply · Edit · 1 hour ago
[11/7, 11:28 PM] +234 703 259 6585: *BANAN*
💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐
*EPISODE 89 to 101*
💐💐💐💐💐💐💐
idan ran Alhaji yayi dubu
ya bace kawai yana tunanin hukuncin da xai
yankewa wannan mayen talakan karaf suhaim ya
juyo dan ya nunama Alhaji ball yana fadin daddy
kallo idan sane ya sauka akan Abbansa kawai sai
ya fara Abba kaga nashiga jirgin daddy kaima ka
shigo a firgice Alhaji ya kalla yaron sannan yace my
boy waye Abban naka da hannu ya nuna masa Abba
da yake tsaye kamar dutse kunya nadama
mamakine suka rufe Alhaji sai yanxu ya lura da
kamannin su amma sabi da girman kai irin na masu
kudi kawai sai ya nade tabarmab kunya da hauka
haba malam ai saikayi mun bayani ban san
dankabane Abba ansamu shiga sai washe baki a
haba ai ba komai kayi hakuri wlh suhaim bayaji
gashi yaxo ya dameka fito mu tafi gida kayi hakuri
Alhaji wani shu'umin murmushi yasaki sannan yace
aa bakomai ai yaro nakowane amma anan kusa
kuke da sauri Abba ya amsa da aa muna xama a
dammar ne Alhaji yace ai bansan wajenba dayake
nima jiya naxo daga nigeria amma ka shigo na
sauke ka sai naga wajen arika xumunci ba musu
Abba ya fada motor suka dau hanyan dammar a
hanyane Alhaji ya tsaya ya kashema suhaim
kudade masu yawan gaske Abba na gwada masa
hanya har suka isa garin a kofar gida suka tsaya
mutane sai kallon motor sukeyi wasu na lekowa ta
katanga burinsu suga wanda xai fito daga motor
karaf Abba ya fito tare da wani Alhaji suna magana
cikin fara a Alhajin ya gama saukewa yaro
tsarabanshi sannan yace to malam Adamu ni xan
wuce masaukina amma bayan kwana biyu xan
dawo Abba godiya yake xubawa yasa hannu a aljihu
dubu goma ya bama Abba shi kuwa har kasa ya
duka ya amsa yana xuba godiya. Saida aka xo
sauke yaro dan Alhaji ya tafi nan ya suhaim yace
bai san maganarba da ker ya yarda shima dan
Alhaji yace masa anjima xasuje yawone da gudu ya
fada gidan tana gaban madubi tana kwalliya ya fado
yana fadi mommy kinga daddy mai jirgi ya sayamun
sweet banxa tayi dashi dan tasan shi da xuba a
haka Abba ya shigo da kaya niki niki yana ta washe
baki tinda taga haka tasan anyi samuwa itama
murna ta shigayi saida yasha ruwa sannan yake
bata labarin sun kusa yin arxiki haba sai dariya da
taji yau mijinta ya kama babban kifi sai yanka,
shikuwa Alhaji yaron yashiga ransa kuma yanajin
akwai karuwan da xaiyi dasu dan haka tun daga
ranar kullum saiyaje ya dauka suhaim sun tafi yawo
wata ranama har kwana yakeyi a wajen Alhaji sabi
da kwadayi satin Alhaji hudu yayi shirin komawa
kasar sa amma sai ya nema Abba ya bishi dan
yasama masa abunyi ko yashawara basuyiba suka
amince aikuwa suka kamo hanya xuwa kasa
Nigeria kasan arxiki da wadata a Abuja suka sauka
wata aljannar duniya suka yada xango tunda suka
shiga tamfa tsetsen gidan Alhaji Abba yake wara
ido yana kallon daula gidan baya faduwa ko ina
xagaye yake da masu gadi amma ga mamakin Abba
duk girman gidannan ba mace kuma ba iyalin Alhaji
bangaran kwanan Alhaji Abba ke aiki shike kulawa
da komai kuma bayan shi da alhaji ba wanda ke
xuwa wajen rayuwa ta canxa ma su mommy dan
abba na tura musu kudi sosai bayan na Abba
Alhajima na musu sako cewa na suhaim ne su
mommy sai ji da kai su masu kudi shekaran Abba
daya a nigeria Alhaji ya basa bangare a gidansa
cewa ya dauko su suhaim ba bata lokaci suka nado
kaya sai nigeria mutane sai gulma suke wasu na
fadin suway ta dace miji wasu kuma nacewa
Adamu ya xama dan mafiya da ya saida shegiya ko
ya sakota tana wani jida kai ita matan mai kudi haka
dai suka gaji suka hakura da munafurcin su duniya
sabuwa wajensu Abba dan gaba daya sun canxa
Alhaji yana sakar musu shi kuwa suhaim
makarantar yaran manya yake xuwa Abba kuwa ya
xama jakan Alhaji duk inda xasu tare shine abokin
shawaran Alhaji, Alhaji kuku mugune na karshe
bashi da imani ko kadan kashe rai ba komai bane a
wajenshi muddun xaka shiga harkanshi to lahira
xatayi baki baya son gaskiya hakanne yasa yake
son Abba dan duk abun dayace to daidaine ba musu
yanxu Abba baya kaunar talaka sai masu kudi yana
wulakanta kowa ya kora wanda yake so ta xauna
Alhaji bai taba aureba sai matan banxa kalakala ya
suhaim nada shekara goma mommy ta sama ciki
gata kuwa ta gani a wajen Alhaji da Abba da cikinta
ya isa haihuwa waje aka fita da ita dan haihuwa
wata ranan juma'a ne suna xaune a fallo Alhaji ya
kalla Abba nikuwa Adamu akwai wata alfarma da
nake nema a wajenka nikuma daga naira daya
xuwa milion hansin xan baka da duk abun da kake
bukata jin makudan kudi tuni Abba yace haba yaya
ai koma miye na mince wlh Alhaji yace nagode ba
wata abunake soba face cikin jikin hajiya mace xata
haifa to yarinyar nake son ka bani ita har abada ita
xan aura itace rufiin asirina da naka dana arxikin
mu dan haka kaje kayi shawara da hajiya duk yanda
kukayi ka sanar mun amma kasani xan iyayin komai
akan saata Abba da gaba daya ya rude sabid jin
makudan kudi kai tsaye wajen mommy ya nufa
koda ya labarta mata sai cewa tayi yo miye ai mun
amince yau ko cewa yayi ka sakeni ya ura ai xamu
amince bara yar da amu hafa washagari Abba ya
sanar masa yaji dadi kuma sukayi yarjejeniya aka
saka hanvnu akotu cewa ya basa.
*URS JAMSY*
&
*HAUWY*
[11/7, 11:28 PM] +234 703 259 6585: *BANAN*
💐💐💐💐💐💐💐
*EPISODE 102 to 104*
💐💐💐💐💐💐💐
Abba yasaka hannu
cewa ya basa auren yarsa sannan ya mallaka masa
ita na har abada shike da karfi akanta shima Alhajin
ya saka hannu ya bama Abba kudi milion hamsin
(jahilci)da comparny guda daya gida da motor nan
rayuwa ta xama dai dai shima yanxu Abba na daya
daga cikin masu arxiki ita kuma mommy bata da
kawaye sai matan manya ta wani kara kyau bayan
wata tarane aka haifeni iya gata nagani dan kayan
babys kamar hauka Alhaji ya jido komai daga u.s
ranar suna aka saka mun khadijat wanda ake
kirana Banan tun ina karama nake ganin gata a
wajen kowa mun shaku da ya suhaim sosai idan ina
kuka xai goyani har nayi barci yana jss 3 ne wata
rana yaje school bayan time yayine akaje dakko shi
amma sai akace anxo an daukeshi abu kamar wasa
ba aganshiba anyi nema har an gaji ba kara min
kudi Alhaji ya kasheba wajen neman sa amma har
yau ba bayani hakanne yasa duk suka dauka son
duniya aka daura mun baxan taba mantawaba wata
rana nayi wa Abba laifi lokain ina pri 4, nabi kawata
gidansu akaita nemana sai da yanma na dawo Abba
ya xaneni nayi kuka harda xaxxabi da Alhaji ya
dawo nake gaya masa ya dinga fada harda marin
Abba tun daga nan Abba ya fara tunanin anya kuwa
basu taffa kuskureba amma lokaci ya kure masa
sai dai hakuri ina secondry jss one muka hadu da
Ahmad yaron mai aikin gidan su salma ne kawata
babanta yake biya masa kudin makaranta mun
shaku sosai yana jss 3 yanada kokari sosai a
haukan mu wai muna soyayyane idan mun girma
xamuyi aure Alhaji ya tafi sudan bayanan inata alla
alla ya dawo nagaya masa ranar daya dawo muna
wasa nace la daddy inbaka labari yace inajinki baby
na ina dariya nagaya masa tashin hankaline ya
bayyana a idonsa dama gasu jajaye amma yarinta
sai nake cemasa maman ya Ahmad tana bashi
danwake ya kawo mun daddy yaushe xaka kaini
nagaisheta Abba na wajen amma baice kalaba
murmushi Alhaji yayi yauma ai sai muje ko da
murna na shirya muka kama hanya a kofar wani
gida muka tsaya gidan talakawane sosai da xumudi
na tashi xan fita amma ya kulle kofa da lock Abba
na xaune a baya shima yana kallon ikon Allah wata
motor ne ta parker a wajen wasu samarine suka fito
rike da fetir da ashana gani nayi ya danna waya
yace ku gama aikin nan da nan suka banka ma
gidan wuta ya kama fal gaba daya Abba ya tsorata
nikuwa kuka nakeyi ina yinkurin fita amma ina
dariya yake sosai kin gani daga yau bake ba wani
namiji ke hatta kawa na haramta miki xan kashe
kowa akanki ke tawace nikadai gaba daya Abba ya
rude dana sani nadama ya farayi amma ba amfani,
tundaga ranar muka bar nigeria kuma ina tsoran shi
sosai bana kula kowa sabida bana son ya kasheshi
saida na kammala secondry nake gaya masa a
nigeria xan yi karatu da ker ya yarda naxo kaduna
su kuma suna kasar waje gida ya kama mun babba
a G R A ya saka matakan tsaro sosai ina karatuna
ne amma banda kawa ko aboki wata rana ina tafiya
a motor na kawai saina bige wani tsoho makaho
nan na kaishi hospital jikin sa yayi tsanani da ker ya
far fado na dawo gida hankalina a tashe kullum
sainaje na duba shi da jikinsa ya warke amma na
barsa a hosptal dan bashi da kowa na nemo wata
mata tana kula dashi ina biyanta matan nada kirki
wani xuwan Alhaji nake sanar dashi nibana son
masu kulawa dani idan ba hakaba xan sha guba in
mutu jiki na rawa ya amince ya koresu amma xai
rika xuwa koda yaushe na amince bayan sati biyu
na nema gida na saya na kwaso su muka dawo
shine na aura masa ita na kexama dasu Ammi da
Abbi su kansu basu san niko wacece ba amma
muna xaman amana munsaba da yan uwan Ammi
yanxu abun dake damuna mungano Alhaji ne ya
kashe ya suhaim kuma yanxu haka mommy da
Abba suna nadaman rayuwarsu amma ba amfani
baisan nanba da tuni ya halakasu maganar tafiya
kuwa duk sanda su Abba suka xone sai na koma
gidana sabida muxauna da su nan ta fashe da kuka
yaxanyi da ruyuwata ina cikin hadari gashi na kamu
da son ka wlh baxan iya rabuwa da kaiba ya xanyi
shima hawaye yakeyi amman sai ya shiga lallashin
ta kiyi hakuri ina tare dake har abada baxan barkiba
duk rintsi duk wahala yanxu su abba na ina tace
suna india amman idan na kammala karatu xasu
dawo ayi bikin mu da Alhaji nan da nan gaban shi ya
fadi amma sayyace mucigaba da rokon Allah idan
kunyi waya dasu mommy suma surika addu a ta
numfasa tace to Allah ya bamu sa a yace amin nan
aka kira sallah duk suka mike xuwa yin sallah,
bayan sun kammala suka gabatar da damuwansu
wajen abbi shima yace xai tayasu da addu a
washagari ta kira mommy sun dade suna waya tana
bata labarin ya sadik da kuma su Abbi taji dadi da ta
gane yanxu yarta tasamu mai tsayamata a karshe
tace to Banan Allah yasa mu dace kuma ya raba
mugu da na gari sannan ya gafarta mana ta amsa
da amin mommy na saida safe mommy tace Allah
ya kaimu lfy nan sukayi sallama kowa ya kwanta
barci tundaga ranan soyayya suke ba kakkautawa
idan baya gida to suna manne da waya ita kuwa
Amina ta tasa shi gaba ita dai burinta ta mallaki
Abubakar gaba daya ta rasa sukuni yau yana office
a xaune kawai sayya mike ya nufa wajen sulaiman .
*URS JAMSY % HAUWY*
[11/7, 11:28 PM] +234 703 259 6585: *BANAN*
💐💐💐💐💐💐💐
*EPISODE 105 to 107*
💐💐💐💐💐💐💐
da sallama ya shiga
office din daga ciki sulaiman ne xaune suna
tattaunawa da Amina ganinsu hakan ya basa
mamaki kuma hakan ya haifar masa da faduwar
gaba komai yasa haka oho ganinshine sulaiman ya
fara xabga masa kirari kaga maxa murmushi kawai
yayi sannan ya ja kujera ya xauna ko kallo Amina
bata isheshiba ganin hakanne ta rausayar da kai
cike da kissa tana fadi ina yini oga Abubakar daker
ya amsa da lafiya rannan ba annuri ta buda baki
kenan xatayi magana wayansa ta dau kara ringing
daya ya daga hello babyna am sorry kin kira ina
sallah komai tace masa oho gani dai kawai sukayi
ya mike haba princess kijira ni ganinan dawowa
yanxu i luv u 2 ya kashe wayansa mikewa yayi ya
duba sulaiman bara naje gida sulaiman ya kwashe
da dariya hala gimbiya tayi kira murmushi yayi
sannan ya amsa kasanta yanxu tayi fushi hukuma
saida lallashi nan suka tafa ya fice iya bacin rai
Amina ta shiga bata san sanda ta fashe da kukaba
sulaiman ya dubeta lafiya ta banka masa harara
ban saniba ta mike ta fice yaja tsaki banxa kin dade
baki tafiba ya cigaba da aikinsa, shikuwa sadik
koda ya isa har ta shirya shi kurum take jira
fuskannan ta dau make up gonin sha awa yana
shigowa ta mike tana bubbuga kafa kai ya sadik tun
daxu nake jira har kasa make up dina ya goge
Ammine ta bata amsa bana son sha shanci bayanxu
kika kammala shiriba ko ruwa baishaba kin tareshi
da korafi ta xumbura baki naji nida ba a so bara
Abbina ya dawo saina gaya masa idan ya dawo ya
dakeni duk aka kwashe da dariya yana dariya yace
tuba nake tashi muje Ammi tace baxaka ci abinciba
yace no bara na kai princess na dawo ta taba baki a
dawo lafiya suka fice suna dariya a motor ta suka
tafi amma shike tuki basu faka a ko inaba sai bakin
wani dankareran shagon kayan ado na mata
sayayya tayi sosai sannan suka fita suna tafiyane
Abubakar ya lura da wata motor dake binsu a baya
tun daga kantin kawai sai ya juya ya canxa hanya
itama motor bayansu takebi gudu sukeyi ba
sassautawa har saida suka bar cikin gari gaba daya
ta gama tsorata a bakin wata bishiya suka tsaya
saka makon buguwa da motor yayi gaba daya sun
tsorata a firgece take tambaya lafiya ya buda baki
kenan kawai sai ganin motoci guda hudu sun rufa
musu baya kafin suyi wani yunkuri an gama
xagayesu nan tsoro ya bayyana a idonta fadi take
meke faruwane ya sadik su waye wadannan shima
bashi da amsar tambayanta dan haka yayi shiru
bindiga aka saka musu alaman su tafi kawai ba
musu nan sukayi gaba ana binsu har shikin motor
sukaja suka tafi anan akabar nata motor tafiya
kawai sukeyi amma ba wanda yasan wajen tsayawa
saida suka xo get din wani gida sannan suka shiga
gidan gaba daya gidan mutane ne a xagaye ba
hanyan fita a tsakar gidan akayi parking duk suka
fito nan ma tasasu akayi har cikin gidan a tsakiyan
falon suka tsaya mutanan suka juya suka tafi daga
sama sukaji magana barka da xuwanku ma a bota
soyayya duk gabansune ya fadi jin muryan amma
sai suka dake sakkowa yayi kasa cike da isa yana
wani takama kafin ya iso har gabansu gaba daya
Banan ta gama rudewa ganin Alhaji a gabanta bata
san sanda ta furta kalmar Daddy ya wanketa da
mari a fusace ya fara magana nixaki cuta ki fara
soyayya da wani bayan kin dade da sanin ke
tawace kuma taura biyu baya taunuwa yau xan
kashe masoyin naki ganin marin da Alhajin yayi
mata ran sadik ya baci a fusace yace kai malam kai
waye da xaka mareta jin wannan muryan ne gaban
Alhaji ya fadi yana jin muryan a jikinshi nan ya
waigo gareshi shima sadik gabansane ya hau dukan
uku uku ganin Alhajin kuku kamar yasan wannan
mutumin to a ina kuma baye bai ankaraba yaji
saukan mari a xuciye ya daga hannu da niyar
ramawa amma kawai sai Banan ta tare ya sadik ka
barshi xai kasheka nikuma wlh baxan rayuba sai da
kai wani mahaukacin dariya ya sheke dashi yaro
yarone to baxaki iya rayuwaba idan na kashe shi to
kenan ya xaki kasance idan na kashe wayannan
muta nan ya danna wata mabudi kofar ta bude
waxa tagani face mommy da Abbanta sunsha dauri
mommy tayi kuka har ta gaji da gudu tanufa wajen
kofan amma kafin ta isa wajen ya rufa kofan saidai
kofan glass ne tana hangosu dukan kofan take tana
kuka kar ka kashe su dan Allah nan ya kara
kwashewa da dariya yace suma to wadannan fa
nan ma ya kara danna wata kofar waxata gani face
Ammi da Abbi suma sunsha dauri nan ta kara
fashewa da kuka tana fadin kasakesu ba ruwanka
dasu mai sukayi makane kaji tsoron Allah
magananta ya tunxura Alhaji ya kara gabga mata
wani marin saida ta fadi kasa yana fadin aina gaya
miki xan kashe kowa akanki kekikaja nina kashe
Ahmad da danginsa kuma na kashe suhaim sannan
xan kashe wadannan duk kana na aureki xuciya ta
diba sadik aikuwa ya kaima Alhaji naushi saida
bakin ya fashe xafi ya saka Alhaji sakin ihu nan da
nan aka xagayesu suka rirrikeshi Alhaji da baki ke
xubda jini yace ku dakeshi sannan ku rufeshi a daya
dakin ita kuma ku kaita sama itama ku rufeta
sannan ya juya nan suka haushi da duka ita kuwa
ihu ta fara tana kuka amma haka suka dagata sai
sama da ita.
*URS JAMSY%HAUWY*
Like · 1 · Reply · Report · 3 hours ago
*BANAN EPISODE 108 TO 110*
kai tsaye wani daki
suka shiga da ita duk wani kayan jin dadi akwai a
dakin ajeta sukayi sanan suka fita suka rufe kofan
nan ta xube tana kuka mai tsuma xuciyan mai
sauraro yau ina amfanin kwadayi gashi tanaji tana
gani xata rasa kowa ya xatayi ya Allah ya kawo
masu taimakonta daukar wayanta ta fara laluba
amma kash ya fadi a waje hanyan shigowa wani
sabon kuka ta shiga rerawa ba sassauci shikuwa
saida sukayi masa lilis sannan suka daukeshi daya
daga cikin dakunan suka wurgashi sannan suka
rufe hankalin mommy da Abba ya kai matika wajen
tashi kuka sukeyi sosai suna dana sani da bashi da
rana shikuwa bangaran Abubakar ya daku dan gaba
daya jikinshi ya sake kwance yake numfashi kawai
yake iyayi can ya tuna da halin da suke ciki ko ina
princess oho kai dole yasan abinyi baxai yuwuba
baxai bari wannan tsohon axxalimin ya salwantar
masa da babyn saba nan ya yunkura da niyar tashi
amma ina ya kasa ya xaiyine ya ceci princess Allah
ya kawo musu dauki amin, tsugune yake yana jiran
fitowan shashashi amma shiru can ya bayyana
yana xabga kirari ina masu neman duniya su bada
lahira sun samu ina masu jiran shashashi shugaban
yan iska ba tausayi ba tausayawa sannan ya sheke
da wata sabuwan dariya sannan ya daure fuska
kamar bashiba ya duba Alhajin kuku sannan yace
maike tafe dakaine jiki na rawa Alhaji ya fara koro
bayani watan boka nafara ganin canji a
kasuwancina komai ya kwabe sannan batun ita
khadijan tana tare da son wani yaro kuma aduk
sanda na duba yaron fargaba na kamani shine nake
son naji dalili nan boka shashashi ya kara shekewa
da dariya sannan ya duba Alhaji akwai matsala kana
cikin duhu gaban alhaji ya fadi nan boka ya fara
bayani kamar haka muddun ka bari ta kubce maka
to xaka rasa komai duk dukiyan da kake gani xai
xama tarihi sannan muddum ka ta kura mata xa a
samu matsala maganan yaro kuwa kaje ka biy biya
rayuwanka ta baya ina ajiyan daka baro sa baya
shike biybiyanka kuma duk abun da kake tunani
xan gaya maka fa komai xakayi lokaci ya kure
lokacinka kadanne talauci ya kusa lullubeka jin haka
Alhaji ya dabarce ka taimaka mun boka ya sheke da
dariya hanya dayane muna bukatan danka na jininka
xamu sarrafa jininshi yau muke bukatansa idan ba
hakaba xaka rasa komai nan da nan ran Alhaji ya
gama baci amma boka ya xo masa da rainin hankali
a baya shinefa yace karyayi aure bare ya haihu
kuma muddun ya haihu talauci xai biyo baya dan
haka bara ya kashe dan iska ya huta dariya bokan
yakeyi sannan yace kayi kuskure baxan kasuba
tunda baka da tunani xakaga karshenka butulu
kawai bat ya bace nan tsoro ya rufeshi amma karfin
hali yace baka isaba baxanyi talauciba har abada
girgixa wajen ya fara nan aka fara xabga masa
bulala ihu yake amma ba a barshiba haka aka dinga
dukanshi har saida ya haukace yafita a guje amma
yana ihu wayyo xasu kasheni yana yaga kayan
jikinshi, xaune take tayi kukan har ta gaji idon nan
ya kumbura abu biyu ya dameta mutuwan dan
uwanta dana Ahmad ta tsana Alhaji kuma Allah ya
saka mata shi kuma ya rasa abunyi sai ya tuna da
wayanshi nan ya shiga lalubanta can ya tsinnceta
ya danna number shek bugu daya ya dauka da
sallama Abubakar ya labarta masa komai shek ya ji
ba dadi ya tambayeshi yanxu suna ina yace
baisaniba nan yace xa asan abunyi nan sukayi
sallama number sulaiman ya kira shima ya gaya
masa hankalin sa ya tashi ya sanar dashi cewa
xaikai maganan wajen yan sanda kuma xasuje
company mtn dan su taimaka musu su gane inda
Alhaji ya adanasu haka kuwa akayi sun xauna cikin
tashin hankali yan sanda suka iso gidan ansha
artabu kafin daga bisani suka samu nasaran shiga
gidan da ker aka samosu amma duk sun gala baita
musamman Abubakar da yasha duka an fito dasu
amma banda ita mommy ne tafara tambayan ina
yata nan aka haura sama da ker aka gano dakin
sannan aka balle kofan aka cetota tana chikin
mawuyacin hali amma alhamdulillah tunda duk sun
tsira gaba daya gidan Abbi suka nufa anata jajanta
ma juna nan mommy suka nema gafara wajen
yarsu nan aka yafa juna An gyarama su mommy
bangare a gidan Abbi anan xasu xauna shikuma
sadik xai koma gidan shek dan ya dawo Nigeria da
iyalannshi gaba daya xumunci mai karfine ya wanxu
a tsakanin gidajen biyu yayin da sadik suka kara
baxa tabarman soyayyansu kowa yasani dan har
shek ya xo nemawa dansa aure a wajen Abba kuma
ya bashi dan har ankawo gaisuwa da kayan saka
rana antsaida magana nan da wata shida idanta
kammala karatu komai cikin kwanciyar hankali
Abbama yanxu kaya ya xuba a shago yana saidawa
kuma Allah ya saka albarka a kasuwanci ba laifi
ana samun na rufa asiri yane Abba ya dawo musu
da labarin gano Alhaji da jami an tsaro sukayi amma
ya haukache kowa yace Allah ya rufa mana asiri
nan aka watse kowa yaje ya kwanta suna wayane
take sanar masa da haukan Alhaji yaji ba dadi
sabida yanxu ya gano cewa Alhajine mahaifinsa na
gaskiya ya ganene ta hanyan hoton mum dana dad
dinsa duk xalincinsa a,mma baiji dadiba,
*JAMSY % HAUWY*
[11/7, 11:28 PM] +234 703 259 6585: *BANAN THE END*
💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐
*EPISODE 111 to 113*
💐💐💐💐💐💐💐
💐💐💐💐💐💐💐
Allah sarki
abubakar na tausaya maka wannan jarabawa daka
tsince kanka aciki ,,amma karka damu ance komi
yayi tsanani maganinshi Allah,, bayan yagama cewa
Alhajin kuku mahaifinsane kai tsaye police station
suka dunguma da kyer akabari suka ga Alhaji
,,innalillahi wa inna illahirrajiun shine kalmar dake
fita daga bakin kowannansu musamman abbakar
wanda gaba daya hankalinsa idan yayi dubu yatashi
ganin halin da mahaifinsa keciki..gabadaya ya
yayyage kayan jikinsa saiwani sambatu da ihu yake
yana ta fadan maganganu wasu masu ma'ana wani
kuma shirme,,,dagudu yaje ya rungume abbannashi
yana kuka mai tsima zuciyan mai saurari mu
kanmu saida muka zubda hawaye, why dad
maiyasa kazabarwa kanka wannan kazamar
rayuwar mutum dubu nawa kajefa acikin bakin
ciki,,,nagodewa Allah dayayi gaggawar dauke mum
dukda nasan rashin mum atare dani bakaramin
jefani a bakin ciki bane,,amma hakan yafiyemin nayi
imani har mum takoma ga Allah bata fatan tasake
yin tozali da kai dalilin bakin cikin daka jefata
aciki,,yau ina ranarka take wa gari ya waye ka
kasance mai zalintar wasu kana tunani Allah zai
barkane yau ga isharanan tun anan duniya kafara
gani,,amma hakan bazai sa nagujekaba har duniya
ta nade banida sama da kai koda kuwa kai kafi
kowa zalinci bazan gusheba wajan roka maka
gafarar ubangijiba nan kuka yaci karfinsa,,shikuwa
gogannaka tureshi yayi yana wani sosha soshe da
dararraku kai kaji shashasha waya gaya maka
anama alhajin kuku wayau habawa wane uban
kuturu ihuhuhu naci dubu sai ceto saini jikan
shashashu hege kaci kutumar ubanka ihuhuhhu.duk
wanda ke wajan saida yazubda hawaye bama
kamar banan wacce tun zuwansu take aikin kuka
ganin masoyinnata habibinta yana xubda
hawaye,,dagudu tayi wajansa tariko shi tana cewa
yaya sadiq karka damu Allah zai basa lafiya nayi
maka alkawarin kasancewa da kai har karshen
rayuwata am here for u banan takace har
abada,,kallanta yayi u mean so ,,tadan kai mishi
bugun wasa a kafada yes mana sai suka fashe da
dariya,... Kai tsaye gidan mahaukata aka wuce da
Alhajin kuka,,duk ranar wekend yana kaiwa
mahaifin nashi visiting,,,haka bai gusheba wajan
nemawa abbannasa gafara a wajan surukannasa,,
alhamdulillah komi yayi daidai hankalin kowa a
kwancene har gashi biki saura kwana biyu kowani
bangare ana gudunar da hidindimune shek shiya
zamaiwa abbakar waliyi haka tabangaran banan
abbane yabada auranta,, rana bata karya saide
uwar diya taji kunya a yaune dubbana jama'a suka
sheida daurin auran masoyan biyu BANAN %
ABUBAK anci ansha anyi haniam marian..muma
munsheida dayake bama wuce biki musamman
idan batu na rengem ne,,anan saide muce ubangiji
yabawa amarya da angonta zaman lfy da hakuri mai
jurewa yakore duk wata fitina a zamantakewar
auransu ameen amarya da ango sai muce aci
amarci lfy sai munzo daukar jariri hahahaha,,
Tammattat bihamdulillah,,,dukka duka anan muka
kawo muku karshen wannan littafinnamu wanda
muka kirkira da basiranmu dafatan kun ilimantu da
nishadantu da amfanuwa dashi.mungode sosai da
bamu hadin kai dakukayi. Allah yabar
kauna.bazamu gusheba wajan nuna godiyarmu
xuwa ga masoyanmu masu kaunarmu ako da
yaushe masu kara karfafa mana kwarin gwaiwa
wajan rubuta wannan littafi, jinjinan ban girma xuwa
ga *AYSHA KURA NOVEL* FANs muna alfari daku a
duk inda kuke kunnuna mana kauna sosai ubangiji
Allah yabar zumunci da so da kauna. Again and
again bamu manta dakeba masoyiya abin kaunarmu
yar uwa rabin rai masoyiyar labarinmu Yar mutan
jasawa *(husna yar lele)* kinkasance masoyiyar
wannan littafi namu hakan yasa mukaga yadace
muma mununa miki karamci... Amadadin ni *JAMSY
ADAM KD TARE DA YAR UWATA RABIN RAI HAUWY
ADAM KD muke sanardaku cewa mun sadaukar da
wannan littafi namu kachokal ga masoyiyarmu
*(husna ER LELE JOS).* Fatan alkhairee xuwaga yan
uwammu marubuta Allah yakara mana hakuri da
juriya tare da basiran bamu ikon fadakarwa tare da
nishadantarwa da ilimantar da mabi labarinmu Allah
yakara hada kanmu..Ameen. Anan zamu dakata sai
kunsake jinmu acikin sabon littafinmu mai
suna........................karde kubari abaku labari..*
*URS*
*JAMSY ND HAUWY BLODIES 4EVER SISTERS*.
adsense 2 here