Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Wednesday, March 22, 2017

BANAN COMPLETE

adsense here [11/7, 11:14 PM] ‪+234 703 259 6585‬: 🐽𴀽𴀽𴀽𴀽𴁾Bismillahirrah manirraheem. 💐💐💐💐💐💐💐 💐💐💐BANAN💐💐💐💐💐 💐💐💐 EPISODE 1 to 2 Rayhanas restourant ..wani saurayine zaune a daya daga cikin kujerun restourant din teburin gabansa cike take da kayayyakin motsa baki ...kana kallan kayan dake kan teburin hakan zai tabbatar maka babu abin da aka taba ballantana akaiga cii...gaba daya hankalin saurayinnan baya tare dashi ,,hankalinsa gaba daya yana wani waje hakan yabani daman waigawa dan ganin mai wannan saurayin yake kallo. Wata wayayyiyar matace zaune a wata kujera fuskanta dauke da glass sanye take cikin shiga ta alfarma riga da skert sai black jacket data daura akan kayan tayi rafraf da white vail.drink din gabanta naga ta dauka zata kai bakinta chan kuma ko tunanin mai tayi sai ta ajiye tamike.wajan motarta ta nufa tabu ta tayar kenan. Shikuma lokacin weater yana masa list din kudaddan abubuwan da aka bashi ..ya gama sallamarsa kenan yana zumar tashi kenan yaje gun matarnan kawai saiyaga wayam babu mutum a wajan ..karan tashin motar dayajine yasashi waigawa wannan cute lady din yagani cikin motar tayi gaba. Ohhh no please dont go i need to catch u off ..duk wannan maganar yanayine cikin daga murya yana mimmika hannu wai alamar ta tsaya amma inah ita batamasan yanayiba.tin yana hango car dinta har yadena hangowa..wani nushi yakaiwa teburin gabansa ..ransa yayi mugun baci yasan duk bakowa yaja masaba illah weater dayaja hankalinsa wajan ansar kudi yanzun gashi baisan ina zai sake ganin wannan fuskarba nan idonsa yakada yayi jah ..yajima gaba daya zaman wajan ya ishae shi mikewa yayi yanufi wajan parkin space .motarshi tashiga yaja yabar wajan yanda yaja motar kana gani kasan bana lafiya bane. Hon yayi aka bude mishi gate kai tsaye wajan parkin yanufa yayi ko gama kulle motar baiyiba yafito yanufi cikin gida .. Shigarsa keda wiya na hango wata mata fara tana da kiba sosai zaune akan kujera fuskanta dauke da glass sai wiyanta manne da sarkan cross . Hannunta na rike da remot alamun kallo takeyi.. Dukda bacin ran dayake ciki baihanashi karisawa wajan matar nan ba itama da fara'a naga ta tarbeshi zama yayi kusa da ita yace hyy mum ...ta ansa mishi da hlo my son how was ur day ,,fyn mom .mikewa yayi yace mata yana so yaje daki yahuta ...toh kawai tace masa amma yanayin dan nata yanuna alamun wani abu na damunsa.saboda bahaka tasaba ganinsaba .mikewa tayi tabi bayansa da shigarta dakin nashi ganinsa tayi a kwance yadaga kai sama alamar yayi nisa cikin tunani.alamar baimasan ta shigo dakinba da mamaki takarisa kan bed din girgiza shi tayi takira sunanshi "MIKE" cikin karfi wht is happening with u my son dee moment u enter dis house nakalla face dinka nasan akwai damuwa atattara da kai please i want to know maike damunka dont hide anytin from mee kasan bakada wanda yafini duk fadin duniya nice mahaifiyarka mai kaunarka ako da yaushe mai burin kyeutata maka mai son ganin farin cikinka ,,saboda haka kasanar dani damuwarka ..gani nayi ya rungumaita ya fashe da kuka ..mom please help me out am deeply in luv with dee gul i does't have any idear of her ...bansan ina zan gantaba ta tafi tabarni mom u have to do some ting idan bahakaba ur only son will bee in critical condition ,,dago kanshi yayi ya saka hannu ya tallabo fuskar mahaifiyar yace mom u know i love u soo much kuma am ready to scrifice my life for u ,,mom please kitayani da addu'a nasake ganin farin cikina burin raina... Gaba daya kanta ya daure gatashin hankali data tsinci kanta a ciki naganin lokaci daya hankalin danta ya juya akan wata mace ..tabbas dama tasan dazuwan wannan ranar amma tayi mamakin yanda dan nata yafadawa soyayya wacce maidama wani idear akanta wannan shi akecewa son maso wani koshin wahala .. Shafa kansa tashigayi da fada mishi kalamai masu kwantar dazuciya uwa kenan.harta samu hankalinsa ya kwanta. My son ka kwantar da hankalinka i promise u ko wacece wannan yarinya zanyi iya yina dan ganin nasamo maka ita .kamar yanda kake nunamin tattali da kauna da nuna damuwarka akaina alokacin danake cikin damuwa .har sai kasan yanda kayi kasakani farin ciki ..to nima haka zanyi iya kokarina wajan kasancewar cikin farin ciki . Rungumeta yayi yace thanks mom am realy proud of u ina matukar farin cikin kasancewarki uwa a wajena u are dee best mom in dee world itama cikin farin ciki ta kara rumgumeshi tana matukar kaunar dan nata shiyasa batasan ganinshi cikin damuwa gaba daya sai taji babu dadi..oya u have to sleep and rest bana so kasake daga hankalinka akan wannan yarinya idan rabonkace ita kana zaune zaka ganta.. Murmushi yayi yace thank mom i will do what u said ..nan tamike ta fita ta jawo mishi kofar..... DAN ALLAH KUYIMUN UZURI ZAKUGA INA HADAWA DA DAN ENGLISH Idan kuka lura su ba musulmai bane kuga dole saina hada da turanci..dafatan uzurina ya karbu• . URS JAMSY & HAUWY DEDICATION TO RAYHANAS GRP ~.. [11/7, 11:15 PM] ‪+234 703 259 6585‬: 💐💐💐💐BANAN💐🐽𴀽𴂐💐💐💐💐💐💐 💐💐💐💐 EPISODE 3 to 4 gudu taketa tsalawa amma hakan bai hana su bintaba ,,tazo daidai tsallaka wata kwalbati kawai sai jitayi tayi tuntube dawata katuwar itace .suuuuu ta tafi jikake jagab a kasa .ananne Allah sukuma yabasu ikon kamata ..wani acikin kattanne ya dagota a fusace ya watsa mata lafiyayyun mari har guda uku ..a razane tasaki ihu da babu shiri dalilin marin daya shigeta ,,,daga mata tsawa yayi keep quiet or else yanzunnan na dana miki wannan pistul din ..bakye munafuka ba yau kinzo hannu.. Charles yes ..ku daukota mubar wajannan banaso asirinmu yatonu ,,oya stand up mikwa tayi a zabure wani bakin yadi suka daure mata ido dashi ..suka chillata cikin motarsu suka tada suka bar wajan .basu zamai ko inaba sai kofar wani gida daya naga yafita yaje bude kofar irin wannan gate dinne da ake dagawa sama ...kai tsaye suka shige da motar aka sauke gate din idan kaga wajan zaka rantse kace babu mutane.. Wurgota waje sukayi saida hannuta yace kas saboda buguwan datayi amma babu daman yin ihu.sakata wani daki naga sunyi sannan wanda ya kwasa mata mari dazun naga ya ciro waya a aljihunsa yana dialing number ring daya naga andaga wayar hello sir please idan baka komi inason mu hadu a gang house dinmu,,ko mai akace mishi daga chan bangaran ohoo nadega yakashe wayar.sannan suka bar wajan . Wata mota ce naga anbude mata tashigo dukansu naga su dunguma zuwa wajan motar ,,suna jiran fitowarshi ,,fitowa yayi fuskarsa babu alamar wasa naga yafara magana cikin bacin rai . U guys mean kunaso kufadamin wannan yarinyar tagangu lokacin da kuke kwace bag din a hannu mutumin waima garinya kubari hakan yafaru bayan i always use to tell u guys to be careful idan kuka fita aiki yanzun ga abun da kuka jawo mana ..gaskiya dole mu dauki hukunci akanta idan bahakaba zataje ta tona mana asiri kuma kunsan idan har asirin mu yatonu for show harbemu za'ayi .yakuke ganin zamuyi da ita. Charaf daya daga cikinsu yace oga kawai mu aikata lahira aje rafi mujefar da dead body din kaga asirinmu bazai tonuba shine kawai mafita...yes daz gud idear amma kunsan kisa baya cikin tsarina kho. But oga u know wannan fashin damukayi bakaramin fashi bane ,,yes nasani amma bazamu kashetaba kawai nasan maizamuyi kubar komi a hannuna ina yarinyar take.suka nuna mishi hanyar da take kaitsaye wajan yanufa. Tanan inda suka barta ido a kulle hannunta da kafanta a daure suke sai mutsumutsu takeyi. Haka kawai yaji gabansa nafaduwa ya umarci daya daga cikinsu ya kwance mata ido..babu bata lokaci yabi umarninsa yashiga kwance mata idon . Yagama kwance kenan itakuma ta dago da zuman ganin suwaye karaf idon shi yasauka akanta . "WHAT" da karfi yafurta kalmar sukansu sauran saida suka razana ..ita kanta saida abin yabata tsoro,,nunata yashiga da hannunsa u again noo i think am just dreamin it can be ..itade zololo tayi tana kallan ikon Allah shikuma wannan waye shi ..gaba daya yagama rudewa ..hmmmm kunsan waye..bakowa bane illah "MIKE" baitaba tsammanin a rayuwarsa zaikara ido biyu da abun da zuciyarshi take muradin gani ,,wacce akullun burinshi bai wuce tayaya zaikara ganin wannan kyekkyewar fuskarba..dama mom tafada mishi idan ita rabonsace yana zaune zatazo inda yake .. Cikin sauri naga yashiga kwance mata hannu da kafafuwanta dasuka kulle mata yanda yake abun kamar wani mahaukaci... Mamaki abun yabasu ganin yanda ogannasu yakeyi bayan bahaka suka saba ganinsaba karfin hali daga daga ciki yayi ...oga what are u doing kasan kuwa mai kake shirinyi kwanceta fa kakeyi ,,kuma kasan wannan baya cikin tsarinmu .. Sharaf jooo u are very stupit koka fini sanin abin danakeyine do u know ko ita wacece a wajena toh bari nagaya muku wlh duk abin daya sameta kuyi kuka da kanku wannan kanuwatace .kuma banasan naga kowa yamatso inda take apart from mee dafatan kunji mainace muku ,,,abin yabasu mamaki sude a iya zamansu dashi baitaba cemusu yanada wata kanuwaba amma gashi yanaso ya raina musu hankali..amma bayanda suka iya dole subi umarninsa. Oya u guys get out of dis room ..fita sukayi daga dakin kowa da abun dayake sakawa a zuciyarsa. Ita kanta mamaki ne yacika mata zuciya maiyasa yayi haka bayan ita batama sanshiba asalima a rayuwarta bata taba sanin mai wannan fuskarba amma gashi yayi karya wai ita kanuwarsace watakila yayi hakanne saboda wani dalilinsa. Maganarsa ne yadawo da ita daga tunanin da takeyi.. Nasan baki sanniba baki kuma taba ganinaba kho.. Tadaga mishi kai gud ..kuma zakiso kiji miye dalilina nayin abun danayi yanzun ..tace ehh . Inaso kafin na sanar dake hakan saikin ansamin wasu tambayoyi dafatan zaki bani hadin kai..tace inajinka.. Zaifara magana kenan sai wayarsa tafara ringin ,,yana dagawa yaga sunan mum dinsa..ohhh no naji yace sannan naji yace mata see u ntx saiya bar dakin. A zuciyarta kuwa cewa take ga mutum har mutum saide babu hali mai kyeu shikuwa maiya ja ra'ayinsa nayin fashi da makami yanayinsa baiyi kama da danfashiba..amm a koma mainene saita bincika. ```URS JAMSY & HAUWY``` ~DEDICATION TO AISHA PATE PATE~ [11/7, 11:15 PM] ‪+234 703 259 6585‬: 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐 '''BANAN''' 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐 EPISODE 5 to 6 tun bayan barin mike gidan bashi yakoma ba sai washe gari ..ko dayaje baisama su charles ba hakan yayi mishi dadi saboda wani damane yasamu,,kai tsaye wajan da take yanufa ,,har lokacin kayan break fast din da aka bata ko tabawa batayiba,,,wani stool yajawo ya zauna suna facing juna dataga kallon ya ishetane tace wai ni lafiya mutum yake kallona toh wlh maye yaci kansa ta murguda baki..shi abun ma dariya yabashi dee way yanda take magana har cikin ransa yaji maganar,,a cikin zuciyarsa yace dax my preety cuty. Maiyasa bakiyi break bah? Shiru tamishi saida yakara maimaita maganar sannan ta tanka mishi ,,saboda banda ra'ayin cin abincin da akayi amfani da kudin fashi aka siyo,,,kai nifa ku kyeleni natafi idan bahaka wlh ihu zantayi a gidannan har sai asirinku ya tonu . Cikin bacin rai yamike saboda yaji zafin kalmar data kirashi dashi koda yasan gaskiya tafada,amma kodan son dayake mata bai kamata ace wannan kalmar yafito daga bakinta ba. Hmmmm to mike banda abinka kai kadai kake dakon soyayyarta ita batamasan kanayiba. Bude abincin yayi nuna mata yayi da hannu oya maza kicinye abincinnan anaso kirage ko kadan saboda nasan akwai yunwa a tattare dake... Mikewa tsaye tayi takama kwankwaso nace bazan ci abincin sataba idan bakajiba ka karaji ,,kawai ku kyeleni nayi tafiyata. Murmushi yayi cikin magana yafarayi cikin sanyi ,,kince mu kyeleki kiyi tafiyarki kho? Tace ehhh ,,gud and fyn idande harkinaso kibar gidannan toh sai kinbi duk wani umarnin da zan baki if not wlh ba inda zaki dafatan kinji maina fada. Shiru tayi a zuciyarta tace lalle wannan mutumin mugune muddin inaso nabar gidannan dole sai na amince da bukatarshi. Shikenan na amince kafadi ko mainene zanyi inde har zansamu nabar gidannan..ok abinda nakeso dake ki zauna kicinye abincin nan shine first command dina dake. Zama tayi babu musu tafara cin abincin ita kanta tasan tana jin yunwa ..kawai burgagi takeyi..yanda take cin abincin dariya yabashi wayam saiga plate empty.. Tace nagama saikuma mai. Yace inaso ki fadamin miye sunanki dakuma inda kike? Maizakayi da sunana sannan da inda nake .girgiza mata kai yayi yace just tell mee banasan gaddama,. Tace sunana BANAN gidammu kuma yana FIRst sharada dafatan tamboyoyinka sunkare zaka iya kyeleni nayi tafiyata. Wow nyc name banan ... Zan barki kitafi amma da sharadi guda daya.. Sharadi kuma wani irin sharadi kenan. Sharadin shine nizan daukeki na kaiki inda kike. Tace akan mai bana bukatar rakiyarka nagode..yace banan matukar baki amince da maganataba saide kicigaba da zama tare damu ..mikewa yayi yace kinga tafiyata. Decision yarage naki ni nagama nawa ...har yayi taku daya biyu ,,da sauri tamike tasha gabanshi shikenan na amince zamu iya tafiya,, dariya yayi yace gud muje kho .yana gaba tana binshi a baya har suka isa wajan motarshi bude mata gaba yayi tashiga shima ya zagaya dayan bangaran yashiga yatada motar suka bar gidan.. Da kwatance datake mishi har suka isa wajan sannan tace mishi nan ya isa ..tasa hannu zata bude kofar saitaji a datse juyowa tayi ta kalleshi kabude min mana. Lumshe ido yayi yace aiy baki nuna min gidanba .kuma bakiyi godiyaba sannan baki tambayeni sunanan bah. Saboda kosarwa datayi taje gida yasa tace ga gidammu chan wani gida ta nuna mishi daga nesa ,,tace kuma nagode. Sunanka kuma bana bukatar nasani saboda bashida wani amfani a wajena. Bude mata motar yayi .sannan yace koda bashida amfani a wajanki inaso na sanar dake... Sunanan MIKE .tsayawa tayi takara maimaita sunan mike fa kace kanaso kace min kai ba musulmi bane. Yace yes niba musulmi bane ni christain ne dax all zaki iya tafiya sai anjima yaja motarshi yabar wajan..da mamaki cike da zuciyarta nacewar shiba musulmi bane amma maiyasa fuskanshi baiyi kama da wanda baya sallah bah,,,uhmm komade mainene shiya samma kanshi .tayi gaba takarisa zuwa wannan gidan data nuna mishi. Da sallamarta ta shiga gidan ta iske wasu dattijon namiji data mace .ammi abbi nadowo barkanku da gida ,,wacce aka kira da ammi naga tayi murmushi tace diyata ya hanya dafatan kin barosu lfy ,,tace lfy kalau ammi. Wai ammi yanaga abbi ko murna da dawowata bayayi ko fushi yake dani....hmmmm kajiki ni baruwana dashiga tsakaninki da abbinki gakinan gashi bari namike na hada miki wani abu kisa a cikinki.. Komawa kujeran da abbinnata yake tayi ta kwanta a kafarshi haba abbina banan dinkace fa ko kamanta da yar lelenkace wacce batason ganin bacin ranka mai kaunarka akoda yaushe ,,wacce ako dayaushe burinta shine taga abbinta cikin farin ciki dan Allah kayi murmushi kaji abbina, murmushi naga yafarayi sannan yace yata abin alfaharina ni kika tafi kika bar abinki cikin kewa da rashinki akusa dashin kisan banaso kina nesa dani wannan shine kawai dalilin fushina.amma yanzun danaji kalamanki mai dadi yasa naji na huce .. Dariya tayi sannan tace yauwa abbina hakanakeso bari nayi wanka sainazo muyi labari . URS JAMSY & HAUWY. ~DEDICATION TO MY SURY~ [11/7, 11:15 PM] ‪+234 703 259 6585‬: 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐 ```BANAN``` 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐 EPISODE 7 to 8 💐💐💐💐💐💐💐 kai tsaye gida mike yanufa yau zuciyarshi kal take dauke da farin ciki yau burin shi yacika .da sauri yayi parkin yashiga cikin palow din mum dinshi na zaune tana karanta bible da gudu yafada jikinta ya rungumeta yayi mata kiss a kumatu .itade sai binshi da kallo sororo takeyi.yau maiyasa danta cikin farin ciki haka.dagoshi tayi tace my son yau dukkan alamu yanuna cewa kana cikin farin ciki sanar dani maiyasaka cikin nishadi haka wanda rabon dana ganka kana annashuwa namanta..ihuu yayi yace mum i got her ,,yau mike yacika burinsa naganin abin kaunarshi mum tnks for your prayer i realy luv u..my son nifa kasani a duhu yakamata kayimin bayanin yanda zan fahimceka..riko hannunta yayi yace mum kintuna wannan yarinyar danazo nake baki labarinta chan da dadewa...mum tayi shiru tana tunani chan tace yes natuna maiya faru da ita ko ka gantane ..eh na ganta mum ,,mum she is realy preety inasonta sosai .and i want her to be my wife. Gabadaya tausayin dannata taji ya kamata tasan muddin son dinnata baisama wannan yarinyarba rayuwarshi zai kasance cikin bakin ciki daga karshema yazo wani ciwan yasameshi.. Yaune ne rana ta farko data fara kiran sunan shi "MIKE" ya ansa mata da yes mum .. Naji dadin ganinka yau cikin farin ciki da walwala yau burin ka yacika kajima kana addu'an zuwan wannan ranar saigashi yau yazo.nima naji dadi amma akwai wani matsalar daka kasa sani. Yace mum like what? Hmmm mike naji kana san wannan yarinya daban taba ganin taba nima ...amma kana ganin zata amincewa soyayyarka baka ganin wannan soyayyar dakake son dumfararta akwai matsaloli a tattare dashi inaso ka zauna kayi tunani kabi komi a hankali .tamike ta shigewarta ciki. Tabbas yasan yana tsaka mai wiya yasan shikadai yake kidansa da rawarsa amma yasan bashida wani mugun halin da mace zata gujeshi musamman banan dayake matukar so fiye da kanshi. Ya kudiri aniyar komin rintsi komin wiya zai jure har saiya mallaki banan. ```URS JAMSY & HAUWY``` . ~DEDICATION TO MUNAY~. [11/7, 11:15 PM] ‪+234 703 259 6585‬: 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐 ```BANAN``` 💐💐💐💐💐💐💐 EPISODE 9 to 10 💐💐💐💐💐💐💐 washe gari yakama ranar lahadi ranar zuwa church mom tagama shirinta tsaf dauke da bible a hannunta ..kai tsaye dakin mike tanufa tayi nockin .. Ohhh no mum mutum yana ciin baccinsa kin katseshi gaskiya today i dont tink zan iya zuwa church ..mikewa yayi yabude kofar..da mamaki ta kalleshi son u mean baka shiryaba kasan kuwa munkusan yin late. Bayan u know wannan baya cikin tsarina zuwa chaurch late ..kayi mazamaza ka shirya ina jiranka a palow.. Mum just go yau bazan iya zuwa church ba becouse banajin dadin jikina..cikin tashin hankali ta dubeshi son baka da lafiya amma shine u can even inform mee.oya shirya na ajiyeka a hospital kafin na wuce church...noo mum kitafi kawai kinga banasan kiyi missin wani program zuwa anjima idan nasama releaf zanyi kokari naje wajan doc just go i will be ook. K son please kayi kokari kaje kasan banaso naji kace bakada lfy sainaji hankalina duk ya tashi .fake tayi mishi a goshi sannan tayi mishi saita dawo. Saida yatabbatar mum tabar gidan sannan yamike yashiga wanka..yana fitowa ya zo gaban mirrow yana goge jikinsa da towel,sannan yashafa lotion dinshi mai dadin kanshi,,yayi cumbin kanshi..wajan kayanshi yanufa yabude wodrob din shiru yayi he is tinkin of what to wear bcos yau yanaso yaga yayi dressing mai kyeu wanda yasan duk wanda ya ganshi zai yaba. Wani ,hadaddan yadi yajawo fari mai kamar toilet paper ,,,shinaga yasaka wow gaskiya bakaramin amsarshi kayan yayiba idan ka ganshi zaka rantse kace musulmine idan bawai kasan baya sallah bane. Shoe ma da agogo farare yasaka yadeyi to match .. Ni kaina mamakin wannan kwalliyar ta mike nakeyi kallan sis hauwy nayi nace mata sis duk wannan shigar da bro yayi duk na ganin doc ne...hmmm sis jeee anya kuwa bakye ganin bro kawai basaja yayiwa mum ..komade mainene kafanmu kafanshi zomuje mushige bayan booth kafin yakamamu lolx. Wajan ajiye motoci yanufa ..wata hadaddiyar farar mota yanufa yabudeta yashige,,hon yayiwa mai gadi babu bata lokacin yabude masa gate yabar gidan. Bai tsaya ko inaba sai daidai kofar gidan da ya ajiye banan. Ohhh sis kinga mutumin dayace baida lfy ,,,hmmm toh sisi jee kisani ko likitan da zai gani a gidan yake shiiiii kiyi shiru karya jimu. Fitowa yayi daga cikin motar ,,yakulle kai tsaye gidan datanuna mishi yanufa da karfin gwaiwanshi.tsayawa yayi yarasa maizaiyi shiba musulmiba balle yayi sallama nockin yayi .. Lokacin banan tana cikin dakinta..ammi ce ke zaune a palow itada mijinta abbi..jin karan kofar yasa ta mikewa zuwa taga waye. Tana budewa taga mutum a tsaye dukda bata taba ganinshiba hakan bai hanata yinmishi fara'a bah . Shima cikin ladabi ya gaisheta ..ta ansa mishi sannan tace bawan Allah daga ina ko wani kake nema a gidannamu. Da murmushi mike yace ehh wata nake nema tace mun nanne gidansu sunanta banan.. Ayya Allah sarki kacemun kai bakon banan ne sannu da zuwa ..shigo daga ciki toh.. Tana gaba yana biye da ita har cikin palow su ,,kallon yanayin dakin yayi very simple babu wani tarkace a ciki daga kujeru sai kayan kallo sai wani katotan frame dauke da hotan banan a manna a bango. Sanye take cikin riga da skart na atamfa tayi balalin kyeu gawani smilin dauke a faskanta. Jiyayi kamar yaje ya runguma hotan ,wani sonta yaji yakara shigarshi. Tun shigowarsu yana tsaye hankalinsa yana wajan hoto maganan ammi ce yadawo dashi daga duniyar dayake ciki... Ga wajenan ka zauna .abbine dake zaune yace umman banan kedawa ye haka naji kinata magana. Abbin banan wlh bako mukayi yazo wajan banan ne. Tototo madallah ashe bako garemu a gidan ,,ina bakon namu yake yamatso nan .. Dana koma chan wajan ku gaisa da abbin banan,,cikin jin dadi mike yamike yanufi kujeran da abbi ke zauna ya zauna akasa kusa da kafanshi ..yashiga gaida abbi ..yanda abbi yake ansa mishi zaka rantse kace abbi yasanshine. Ammice dauke da jug da kofi ta ajiye sannan tace bari nakira maka banan din. Kai tsaye dakin banan tanufa .lokacin banan din tayi nisa cikin tunani.muryan ammin tace yadawo da ita ...banan tunanin mai kikeyi haka tun dazun inata magana amma kinyi shiru..toh kizo kinada bako a palow.bata jira mai banan zatace ba tafita. Tunanine birjim yazowa banan wani bakone wannan har cikin gidammu wanda bansan da zuwansaba..waye wannan haka.amma kowaye wannan baiyimin adalciba. Mikewa tayi zata fita komai ta tuna saikuma tadawo ta dauki mayafi sannan takama hanyar zuwa palow ..da isarta muryan abbi tafarajin yanata zuba magana harda su kyelkyetawa. Da mamaki tace waye wannan bakon da har abbina yasaki jiki dashi suke labari haka. Karisa shigowa tayi dauke da sallama a bakinta....abin da idanuwanta yaganine yasa jikinta yayi shock. Nunashi tafarayi da hannu tana cewa kai..... ~URS JAMSY & HAUWY DEDICATION TO BiG SIS HABEEBA~. [11/7, 11:15 PM] ‪+234 703 259 6585‬: 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐 BANAN. 💐💐💐💐💐💐💐 EPISODE 11 to 13 💐💐💐💐💐💐💐 Gira yadaga mata yana murmushi,,maganan da abbi yayiine .naji takun yata a kunnena banan ina kike . Karisawa wajan abbi tayi ta zauna tace abbina ga banan dinka nan kusa dakai..murmushi abbi yayi yace yata ashe dama surikinane yazo gaidani shine baki sanar dani zuwansaba nasa amminki tayi mishi girki mai dadi kallan wanda take yimin. Mai dadi.... Gaba dayansu dariya sukayi amma maganar da abbi yayi yatsayawa banan a rai,,bade mutuminnan cewa abbina yayi shi saurayina bane chab Allah ya kiyaye narasa wanda zanso sai wannan ar'nan uwa uba kuma barawo dan fashi ,,shi kanshi abbi dayasan kowaye wannan da ko kofar gidanshi bazai bari yatakoba balle harya kaiga shigowa cikin palow. Abbine naga yashiga lalube ko maiyake nema ohoo ganin banan nayi tamike taje kamashi yamike. Allah sarki ashe abbi makahone baya gani shiyasa a kodayaushe fuskarsa kecikin glass. Wani tausayin tsohonne ya mamaye xuciyar mike dama abbi makahone duk wannan barkoncin dayake mishi yana nufin dama baya ganina Ayya lokaci daya yaji soyayyar tsohon yakara shigarshi. Bayan takama abbi ta kaishi daki tadawo babu ko wasa a fuskanta bazakace itabace dazun tagama darawa tayi hakanne saboda batason abbinta yagane akwai wani abu taso a lokacin data shigo palow taganshi tayi mishi zagazaga amma babu halin yin hakan saboda gudun bacin ran abbin nata. Amma yanzune takeda damar yimishi ko mainene.. Ko zama batayiba tafara sababi maiya kawoka gidanmu ko muma fashi kazo kayii mana dannasan ganinka babu alheri .to bari kaji nafada maka kayi gaggawan barin mana gida ko kuma yanzun na sanar da abbina ko kai waye ..dayasan ko kai waye bazai taba bari kashigo mas gidaba..kuma sannan miye dalilinka nayiwa abbina karyan cewaa kai saurayinane..? Mike wanda tunda banan tafara magana baice mata kalaba.sai yanzun. Yakamata ki zauna kiji maiya kawoni wajanki bawai kirinka gayamun bakaken magangunuba karki mata koba komi yanada kyeu kayi repectin visitoh dinka,,d way yandaa naga abbinki yayi please ki zauna muyi magana. Sai kuma jikinta yayi sanyi tasama waje ta zauna..naji ina sauraranka maiya kawoka gidanmu.? Shiru mike yayi yama rasa taya zai sanar da ita sirrin zuciyarshi yana tsoran kar idan taji daga baya taki amincewa da bukatarsa kuma hakan bakaramin matsala bane a gareshi. Mikewa tayi tinda bakada abin cewa nikaga tafiyata idan kafita kajawo mana kofa...ganin da gaske shigewa ciki zatayi yasashi saurin tashi yasha gabanta . Banan please dont go i have some importan to tell u dan Allah kitaimaka for god sake ki tsaya ki saurareni . Naji amma kasani wannan shine na karshe idan baka fadamin wlh tafiyata zanyi. Hmmm gud ,, on his kneel kamar wani maineman gafara ,abun mamaki yabata . Kiran sunanta yayi cikin kakkausar murya."BANAN." bakomi yakawoni wajankiba illah so da kauna . Cikin zara ido tayi ta bugun kirji tace so da kauna fa kace ? Yace kwarai kuwa banan bazan boye mikiba nadade ina dakon soyayyarki a zuciyata .da soyayyarki nake kwana nake tashi ,,tin ranar danafara yin ido biyu dake a rayhanas restaurant na tsinci kaina a cikin wani yanayi,,na tashi da zumar zuwa na sanar dake bukatata amma sai de kash hakan baisamuba dalilin barinki wajan batara da saninaba ..nayi bakin ciki mara misaltuwa .nande yabata labarin komi. Banan tindaga wannan ranar naketa addu'a sake ganinki amma shiru babu labarinki..kwasam shine yarana suka sanar dani cewa gawata yarinya nan sun kamota tagansu lokacin dasuke yin aiki toh kinji sanadiyyar zuwana wajan kenan shine kwatsam nayi ido biyu dake.dalilin da kikaji nayi karya nacewar ke kanwatace nayi hakanne saboda gujewa zarginsu . Banan am deeply luv with u banajin zan iya cigaba da rayuwa idan bansa mekiba ,banan idan numfashina zai cigaba da bugawa to tabbas sonki zai zama wani abu da zai dunga hauhawa acikin zuciyata,matsayinki araina matsayine wanda babu wata mace data samu koda rabinsa ballantana ace ta kaiki,,banajin zan iya san wata mace bayan ke ,banan ke nake so kuma kena zaba kece silar farin cikina kuma kece wadda na kyeutar da kaina agareta, banan kiji tausayin zuciyana karki bari ta tarwatse.. Jada baya tafarayi tana cewa no no wlh bazan iyaba banajin zuciyata zata amince da kai ,mike kayi gaggawan barin mana gida .kafin nayi maka rashin mutunci. Kawai hawaye naga yafara shatata a fuskar mike kuka yashigayi kamar wani karamin yaro..banan koda san da nake miki zai zama shine a jalina to tabbas a shirye nake narasa rayuwata..banajin zuciyata zata iya hakura da soyayyar ki tausayamin. Nagaya maka bana sanka kuma bana son duk wani makusancina yakusan ceka mike babu alheri a tattare da kai kasance mutum mai aikata babban laifi wanda a koda yaushe mutane neman tsari suke da irinku .taya ma kake tunanin ni banan zan amince da soyayyarka...inahhh zuciyar banan tsarkakiyace bata mu'a mullah da zuciyar datake bakakirin.. Mikewa yayi yaje ya rungumeta. ~URS JAMSY & HAUWY~. ~DEDICATION TO LELESCO~ [11/7, 11:15 PM] ‪+234 703 259 6585‬: 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐 BANAN 💐💐💐💐💐💐💐 EPISODE 14 to 16 💐💐💐💐💐💐💐 kici kicin tureshi tashigayi tana tunanin kar wani abu yakawo ammi tagansu ahaka..dataga alamun ko gezau yakiyi yasa tashiga yimminshi magiya please mike kasakeni baka tunanin ammina tafito dagammu ahaka mai kake tsammanin zata daukeni .inde har u truly luv mee to kasakeni .da sauri yasaketa banan please kicemun kin amince da soyayyta hakan ne kawai zai haifarmin da farinci. Mike inaso kasaurari abin da zan fada maka .kaga na daya addinina danaka ba daya bane sannan addinina bata amince mana da mu auri ahlul kitabiba wannan baya cikin tsarin addinina kaga kuwa aure ko soyayya ta haramta tsakanina da kai.mike bazan boye makaba koda ace addinmu daya da kai bazan iya soyayya da kaiba ballantana har takaiga auratayya tashiga tsakanina da kai. Da sauri ya dago kanshi da mamaki banan saboda mai kikace haka? Hmmm mike kenan kana tsammanin zanyi mu'amulla da mutummin da baida tausayi da imanine ,,,wanda bashi aikinyi illah fashi da makami..mai ci da haram ,,sha da haram gaba haram ke zagaye da kai..haba mike bakasan taya mutena suka sha wahala wajan neman halaliyarsuba kawai lokaci daya kutaresu ku anshe haba ko wannan kadai ya isa nace baxan iya tarayya da kaiba saboda haka ina mai baka hakuri kaje cikin kabilarku kasama mata kayi aure. Banan kar kiyimin haka zuciyata bakuwar zuciyace dake tasoma soyayya bana tsammanin zata iya rayuwa batare dake ba,,,ni mutum ne irinki kar addinina yasa kice bazaki iya soyayya daniba banan i promise you bazan hanaki yin addininkiba dani dake kowa zaiyi addininsa kar wannan yasa kiki amincewa bukatata.naji ni dan fashine da makami wanda hakan inayine ba'a san rainaba banan inasonki matukar kaunarki am ready to scrifice any for u muddin hakan zai saka sona a cikin zuciyarki. Gud nd fyn naji maikace naji nakuma amince zan ansa soyayyarka amma da sharadi muddin kabi sharadina toh zaka sameni. Cikin rawar jiki yace banan am ready to do anytin for u muddin hakan zaisaki cikin farin ciki ki sanar dani ko mainene zanyi. Shiru tayi sannan tayi taku daya biyu uku sannan tace mike idan harkanaso na amince da soyayyarka sai idan ka amince kadawo addinina watoh ka ansa musulunci wannan itace hanya mafi sauki da zaisaka na amince da kai. What banan no i can't bazan iya ansa wannan bukatar takiba ki chanza wata amma ba wannan ba,,,soyayyarmu bata shafi addininmu ba.banan ina mutuwar sonki zan iya sadaukar da duk wani farin cikina kodan na mallakeki...amma bazan iya barin addinina ba please ki chanza wata bacouse ina respecting addinina kuma banga wani aibuba dan nace ina sanki kuma burina ki zamo matana. Cikin fusata banan yanzu tafara magana,,naji maikace amma inaso kasan wani abu mike maganace nariga nagama tsakanina da kai hukuncin dana yanke itace hanya mafi sauki matukar kanaso nacigaba da tarayya da kai ..kaje kayi tunani sai anjima,,, wucewa tayi abunta kiran sunanta yashigayi banan,banan,,banan,,please dont do dis to mee inasanki bazan iya rabuwa dakeba,,munsaba da juna,,u have to change your mind please batama san yanayiba dan lokacin harta shigewarta daki... Wani zugi yaji zuciyarsa kemishi wanda baitaba jin irintaba,,da kyer ya mike kanshi na sara mishi yabar gidan kai tsaye motarshi yashiga da kyer yasamu yatuka kansa ya isa gida. Koda yaje gidan har lokacin mum bata dawoba,kai tsaye dakinshi yanufa fadawa kan gadonsa yayi ya fashe da wani irin kuka mai tsima zuciyar mai sauraro ,,da ace kudi na siyan soyayya toh dayayi amfanii da dukiyarsa yasiye zuciyar banan amma hakan bazai samuba banan batayi kama da irin matan daza'a yaudara da kudiba ,,ballan tana akai ga kan iyayanta dan zaman dayayi da abbinta yaganna hakan tsohon mutumne mai karamci da daddako,,, abin da banan takeso ya aikata bakaramin abu bane yasan duk soyayyar da mum take masa muddin taji wannan batun bazata taba amincewaba ballantana yanda mum ta tsana musulmin mutum inada intaji cewa banan ba kabilarsu dayaba ita musulmace yasa ko hada giran sama data kasa za'ayi mum bazata aminceba..shikansa bayajin zai iya barin addininsa, why banan dont punish mee dis way dakinsan halin danake ciki a yanzun da kinfi kowa tausayamin..nooo dole nakoma wajanki banan u have to luv mee.i can leave u. Mikewa yayi yabar gidan kuma ko bin takan mota baiyiba shikansa gate man mamakin ganin ubangidansa yayi wai yau shine yafita a kafa kai i tink dere most be problem with my boss. Bai zamai ko inaba sai gidansu banan..lokacin itakuma tabar gidan.abbi da ammi yatarar a zaune ammi tace lah dama baka tafiba shine banan tace katafi gashi yanzunnan itama naga ankirata a waya bansan kowayeba nadega ta dauki zakan tafiya tayimun sallama,, wani faduwan gabane yadiran masa lokacin daya amma bai bari ammi ta fahimci halin dayake cikiba,,murmushin karfin hali ayayi yace ohhh namanta dazun tacemun akwai tafiyar dazatayi,,ashe yaune..ammi tace aikuwa ta tafi,,,,amma ammi bata sanar dake inda zataba..ammi tace gaskiya bata sanar dani ba. ~URS JAMSY % HAUWY~ [11/7, 11:15 PM] ‪+234 703 259 6585‬: 💐💐💐💐💐💐💐```BANAN```💐💐💐💐💐 EPISODE 17 to 19 💐💐💐💐💐💐💐 sallama yayiwa abbi da ammi yabar gidan,,amma mamakine tacika zuciyarsa taya za'ayi ace yarku tabar gida batara dasanin inda tajeba wai kuma da sunan iyayanta ne su gaskiya wannan ba gata bane suke nuna mata karsu manta itafa macece .ohhh god help me through dis . Koda yakoma gida ya tarad da mom harta dawo ,zuwa yayi ya zauna kusa da ita yana wash mom am tired ,,hmm son ya jikin naka ainadawo naga bangankaba kuma sainaga car dinka a gida nayi mamaki shine gate man yake sanar dani yaga yau akafa kafita.. Yes mom bayan nadawo daga chaeck up ne shine naji gaidan ya isheni den i just decide to go to gym 2days ban motsa jikina ba. Gud hw are u filing now hope kan naka yadena ciwo,,yes mom inashan magani sai ya fadamin dont worry naaji sauki, oya get up muje muci abinci yau fevoride dish dinka nadafa ,,pounded yam and egusi soup i know u like it,,,wow daz my mom kamar kinsan yunwa nakeji,, dining area suka nufa yajawa mum kujera ta zauna sanna shima ya zauna zata bude abincin tazuba kenan,,yace no mum is my duty to feed u..hmmm tayi tana jin dadin irin kulawar da dan nata yake nuna mata shiyasa take tsoro kar yazo yayi aure ya rage kulawa da ita,,,gaskiya batajin zata iya rabuwa da son dinta koda aure yayi saide ya zauna da matar shi anan.ganin mum tayi nisa da tunanin da takeyi girgixata yayi whats wrong with u mum? Murmushi tayi sannan ta juyo gareshi no son am ok meka gani kace haka mum naga kinata tunani nikuma banason inganki cikin damuwa mum tace no bakomai kawai dai ina tunanin kane sai da yayi ajiyar xuciya sannan yace oh mum pls kidaina damun kanki nifa ba yaro bane i can take care of my self mum,ok son mubar wannan maganar muci abinci kace kanajin yunwa daga nan bai kara maganaba yacigaba da cin abincinsa amma a xuciyarsa tunanin Banan ne kwance a kasan ranshi shidai yasani yana ganin yanda wasu maxan ke wahala akan son mata a lokacin yana ganin wahala sukeyi danshi ada yana ganin mata ba komai bane face matsala shiyasa ma baya shiga safgarsu sai gashi tashi daya ya afka kogin son wata mace macen da bata masan yanayiba gata musulma yasan duk randa ya rasa Banan mutuwa xaiyi why Banan wani abune yaji ya tokaremai xuciya tsam ya mike mum bara na dan kwanta ko xan samu nayi barci, cike da tausayawa mum ta dubeshi ok son may God bless u dear,shidai baice komai ba ya wuce dakinsa ko da isar shi dakin ko takalmi bai tsaya cirewaba ya fada kan gado zuciyarsa tana masa wani xugi jiyake tamkar ya bare kirjinsa ya fito oh my God Banan ina sonki ina sonki meyasa baxaki tausayama rayuwata ba why why Banan i love u so very much Banan pls help me i luv u anan yakai ma kirjinsa wata duka wai ko xai samu saukin xugin da yakeyi gaskiya so bala'i ne gashi nan ya hadashi da musulma shifa a rayuwarsa ya tsana musulunci da musulmi danshi tun yana karami zuciyarsa ta ginu da tsanar musulmai dan kullum mum tana nuna mai musulmai basu da tausayi ko kadan mugayene sune yan ta'adda wadannan dalilanne suka haddasa masa tsanar su da addininsu sai gashi yau rana daya ya afka tarkon son Banan ita dama bata san yanayiba oh whats wrong with me haka ya dinga juyi a kan gadon har barci ya daukesa a cikin barcinne yake mafarkin sunyi aure sun haifa yara uku duk kyawawa rayuwarsu cikin nishadi yau suna xaune da Banan bakin rafi fira sukeyi sosai kotsam wasu mutane suka nufosu ko da suka zo charaf mutanan suka dauki Banan suna tafiya da ita tana ihu tana kiran mike pls help me da gudu yake binsu yana kiran Banan amma ina sunyi mai nisa binsu yake amma har sun shigar da ita motor a guje suka ja motor suka tafi shiko xubewa nan yayi yana wani nishi alamun zuciyarsa tana xafi daidai nan ya farka koda ya farka kalmar farko daya fito bakinsa shine Banan pls dnt live me i luv u koda ya ankare cewa mafarkine ajiyar xuciya ya saki ya mike ya shige ban daki dan watsa ruwa ko xaiji dadin jikinsa bai wani dauki lokaciba ya fito ya shirya cikin wasu kananan kaya wanda suka bayyana tsananin kyan mike bakar gilashi ya axa bisa idonsa wayoyinsa ya dauka sannan ya fito ko da ya fito palour mum bata nan kai tsaye bedroom dinta yanufa amma barci takeyi sosai dan haka bai damu da ya tashetaba ya fita yaja mata kofa kai tsaye wajen ajiye motoci ya nufa wata bakar camry ya shiga ya tada kai tsaye wani hadadden shoping complex ya nufa kayan abinci ya siya da duk wasu kayan more rayuwa kudi sosai ya kashe kana ya fito ya bada umurni aka xuba kayan a bayan motor koda ya tada motor daga nan gidan su Banan ya xarce ya faka motor ya fito ya nufi cikin gidan ammi tana shara a tsakar gidan koda taga mike da fara'a ta tareshi tana masa sannu sannan tayi masa iso ya shiga ta fita dan kawo masa abun sha kasancewar Abbi yana masallaci dan yima magidanta karatu Ammi na fita ya tashi ya nufi wani family pix da ya gani manne a bangon dakin Abbi xaune itama Ammi xaune Banan kuma ta baya ta rungumesu duk suna murmushi sunyi kyau sosai waya ya dauko ya dauki hoton shima. ~URS JAMSY & HAUWY DEDICAT TO FAEEZ~ Like · Reply · Edit · 7 hours ago [11/7, 11:15 PM] ‪+234 703 259 6585‬: 💐BANAN 💐💐💐 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐 💐💐💐💐💐💐💐 EPISODE 20 to 22 💐💐💐💐💐💐💐 gaba daya hankalinsa ya tafi a kan hotunan sai da ya dauka kala hudu sannan ya maida wayan cikin aljihu kurama hoton ido ya karayi a gaskiya yayi yawo a kasashen duniya yaga mata kala kala amma Banan kyen ta na musamman ne a haka Ammi tayi sallama ta shigo dauke da faranti an daura ruwa da lemu sai cup da fara'a ta karaso ta ajiye ta samu waje ta xauna shima dawowa yayi yasamu waje ya xauna gaisawa suka karayi cikin mutunci da girmama juna anan ne yake tambaya Abbi bayanan ne Ammi tabasa amsa da yana masallaci amma yanxu xaka ganshi ya dawo murmushi yayi sannan a hankali ya furta itama bata dawoba ko Ammi ta amsa da wai Banan ai bata dawoba hala bakuyi waya bane murmushi ya yi sannan ya yanko mata karya eh nakira ta but network ya hana nasameta dama tunani na ko ta dawo Allah sarki dama kayan bature ai sai hakuri wlh bata dawoba kasha ruwan mana baiyi maganaba ya tsiyaye ruwan ya fara sha daidai nan Abbi ya dawo gidan Ammi ta fita tasanar dashi bakon da sukayi shike da fara a ya nufa dakin bakin suka gaisa Ammi ta fita dan karasa aikinta shikuma Abbi ya xauna fira sukayi sosai har wajen karfe biyar sannan mike ya yimasa sallama dacewa shifa xashi gida hannu yasaka a aljihu ya dauko rafa yan dari biyar biyar ya ajiye akan tebur Abbi ga wannan kayi cefane dasu Abbi ya murtike fuska alaman ba wasa aa kabarsu kawai baxan karba ba ai basai kabani kudiba har kasa mike ya duka yanayi ma Abbi magiya da ker ya karba kudin yana godiya tare suka jero har waje sannan Abbi yasa masa albarka ya juya gida ya bar mike na kokarin bude motor wasu almajirai ya saamu su biyar ya basu kowa dari biyar biyar sannan ya umurce su dasu kwashe kayan su shigar ma Abbi gida nan suka fara aikinsu cikin murna shikuma yaja motor shi ya bar kofar gidan cike da nishadi shidai yana son Abbi tsohon yana da kirkir kamar ba musulmiba bashi da halin musulmai kai idan ya aure Banan yayi dace surukai haka yake tuki cikin fara'a yanaji yau duniya sabuwa fil:D shiko Abbi komawa gida yayi yana mai yaba halin yaron a gaskiya idan har ya tabbata mijin yarsa yadace da suriki hakadai yakarasa yana kwolama Ammi kira daga madafar abinci ta fito dan amsa kiran mijinta tana karasowa tace gani malam kudi taga Abbi ya mika mata rafa dari biyar malam ina kasamu bandir din kudi haka harna yan dari biyar biyar Abbi da bai gani shidai yaji alamar kudine amma baisan adadinsuba yace kinga yaronan ne ya bani nace baxan karbaba amma ya nace daidai nan almajirai sukayi sallama suka fara shigowa da kaya niki niki ita dai Ammi buda baki tayi tama kasa magana sai da suka kammala sannan sukayima su Ammi sallama suka tafi Ammi ne tace mungode Allah yayi muka albarka suka hada baki dacewa amin suka fice rai fal da murnar samun wannan dari biyar din ko da almajiran suka fita wajen yan uwansu suka nufa suna nuna ma sauran almajirain da yawa suka dinga cixon baki dan sanda mike ya kirawo almajiran wasu ma guduwa sukayi suna cewa yanxu haka bauta xamuyi taf baxaniba sukuma sauran suka je amsa kiran ashe rabon dari biyar ke kiransu;( Ammi ne ta duba Abbi malam kaga kayan armashin arxiki kuwa Abbi ya duba gefen da Ammi ke tsaya yo idan bakeba ina naga idon da xanga wasu kaya daga ina kayan suka fitone ko Banan ta dawone sai da tayi dariya maganar Abbi sannan tace AA bata dawoba wannan bakone ya kawosu bakaga uban kayan daya kawoba Abbi ya girgixa kai yana fadin yaronnan baya gajiya Allah dai yayi albarka ungo kudinnan ki ajiye idan ita Banan din ta dawo tasan mixatayi da kudin suma kayan sai ki hada duk idan ta dawo sai ta gani Ammi tasaka hannu biyu ta amsa kudin ta nufa daki dan adana kudin yayin da Abbi ya nufa waje dan xuwa masallaci shi Abbi mutum ne mai son addini gadai shi makaho amma yana da hasken xuciya dan bai taba yin makuwaba kuma har sallah asuba yana limanci kuma sallah bai taba wuce Abbi ba kuma yanayi ma magidanta karatu bayan kowani sallah rayuwar Abbi tanabama mutane sha'awa, koda ya isa gida kai tsaye palour ya nufa mum tana zaune tana kallon TV wajen ta yanufa oh my luvly mum i somuch miss u ya manna mata kiss a goshi mum ta washa baki ganin dannata cikin murna itama taji dadi sannan ta rungumeshi u're welcome son i miss u 2 hope everything normal na tashi naga baka nan nace ka fita kenan murmushi yayi sannan ya amsa da naje wajen jerry ne 2days bamu haduba mum ta af shiyasa naga kana murna yau kaga abokinka kenan mikewa yayi yana fadi mum bara nayi wanka nadan huta kai ta daga masa alamun ta gamsu da maganarshi ya shige yabarta tana kallon Tv shi kuma koda ya shiga dakin tsintar kansa yayi da yin tunani wai su iyayen Banan wasu kalar mutane ne shidai mum tasha gaya masa musulmai mugayene basu da mutunci basu da amana but Abbi da Ammi ba haka sukeba to ko mayyasa oho amma kuma yana mamaki ina Banan tajene da har Ammi tace bata fada mataba kuma shidai iyayen Banan ba masu kudi bane suna da dai rufin asirine amma kayan da Banan kesawa na masu kudine why. ```URS JAMSY & HAUWY```. [11/7, 11:15 PM] ‪+234 703 259 6585‬: 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐 BANAN 💐💐💐💐💐💐💐 💐💐💐💐💐💐💐 EPISODE 23 to 25 💐💐💐💐💐💐💐 motor da Banan ke hawa kudin ta xai kai milion daya da rabi tindaga ranar da ya fara ganin Banan da kaya masu tsada yake ganin ta hatta hannunta xinaraine ta xuba amma gidan su ba wasu masu halibane gadai babanta makahone ita kuma Ammi daga yanayin ta ba wai irin matan da suke kasuwanci bane to wai ina Banan take samun kudine wata xuciya tace masa to ko tana bin maxane amma da sauri ya kauda tunanin da fadin No karyane Banan batayi kallar matan dake bimmaxaba duk yan da akayi akwai wani abu a kasa kuma xai cigaba da binta har ta yarda dashi idan suka fara soyayya sai ya tambayeta tinda dai ya fahimci family dinta ba masu son abun duniya bane tinda yau gashi Abbi ya nuna masa ba kudi yake soba kodayake miye nashi na damuwa bayan shidai yana son Banan kuma ko mai takeyi xai iya auren ta shidai kawai yasamu xuciyar ta to how? Koda Abbi ya dawo daga masallaci sallar magariba xama sukayi yana biya ma Ammi karatu da haka har aka kara kiran sallah ita Ammi ta nufa daki dan sauke farali, koda mum taga shiru mike bai fitoba da mamaki ta nufa bedroom dinsa tana tunani ko ciwon kanne yake damunsa amma abun mamaki koda tashiga dakin mike bai san tashigoba gaba daya hankalinshi na kan wayan sa hoton Banan kawai yake kallo jiyakeyi wani sabon kaunar ta ke kara lullubeshi mum ta dade tana kallonshi amma bai samma tanayiba ganin xata iya gajiya da tsayuwar ne ta yanke shawaran matsawa danganim ma idonta abun da ya dauke masa hankali amma karaf idanuwan ta yakai kan hoton wasu mutane su uku tsofaffi biyu da wata kyekykyewar budurwa a tsakiya suna murmushi kuma da alama Hausawane kuma musulmai wani wawan faduwar gabane ya xiyarci xuciyarta wani ihu ta saki a firgice ya dawo hayyacinsa dan ganin mai yafaru amma mum ya gani tsaye ta dafa kirji da alamun tashin hankali a fuskarta a tsorace yake tambayan ta lafiya mum meya faru waya mutune duk wadannan tambayoyin a lokaci daya ya jero matasu ita dai mum ta kasa magana sai nuna mike takeyi da hannu:o karfin hali tayi tace mike a firgice ya juyo jin yau mum ta kira sunanshi bako dan son din da tasaba a hankali ya amsa yes mum what's wrong with u? Matsawa tayi har gabanshi cikin tashin hankali tafara magana. MOM -mike who are does people? Mike-ohh mum wai su abbi da ammi. Mom-wht mike dont try to tell me kafara hurda da hausa people no no no it can bee possible. Mike- please mom calm down ,ki zauna please i will explain everytin to u pleaseeee mom. Saboda mom tamatsu tasan kosuwaye su yasa ta zauna. Mike ne cikin sanyin murya yafara magana.pls kiyi hakuri da abun da zan fada miki i know i hide it from u kuma nayi hakanne saboda kaucewa bacin ranki bcos i know dee condition u ar passing through,,dax dee reason naboye miki please 4give me mom for keeping secret frm u.. Mom dis people are my inlow tobe dee lady sitting at dee middle she is dee girl am telling u about her . Her name is BANAN and truely truely dey ar muslim daz all. Mum tace what mike are u out of ur sence u mean u're in luv wt a muslim girl after u know how much i hate muslims no no i will never allow dis to happen gaba daya hankalinshi ya tashi wani wawan bugu xuciyar sa takeyi to ya xaiyi shidai baya son bacin ran mum ko kadan dan yana son mahaifiyar sa but de only thing he can is 2 live without Banana bcox he is deeply in luv with her oh god what am i going to do now, mum ne ta katse shi da fadin mike inason ka rabu da yarinyar nan matikar ba so kakeyi ciwon xuciya ya kasheniba mike banason su yaudareka ka musulinta duk ranar da ka musulinta nayi maka alkawari sai na mutu kuma baxan yafe makaba dan haka ka rabu da ita kadaiji ko fuuuuuu ta tashi ta bar dakin ko da ta bar masa dakin dakinta ta nufa ta bamko kofa ta rufe kanta kuka takeyi sosai bayanta ya biyo amma koda yaxo bakin kofan a kulle gashi yanajin kukan mum but ba halin shiga tashin hankali da ba'a sa masa rana buga kofan ya shiga yi yana fadin pls mum am very sorry open de door i promise to stay away from her mum pls stop crying mum shi kukan yakeyi jin ya fadi hakane ta bude kofan amma bata bar kukan ba rungume juna sukayi suna ajiyar xuciya cigaba da magana yayi cikin muryan kuka mum pls 4give me mum i said it dat i will stay away frm her pls mum i love u pls am sorry tausayin dantane ya kamata bayanshi ta shiga bugawa a hankali tana fadin its ok son stop crying i 4give u son ajiyan xuciya yayi alamun jin dadi thank you mum batace komai ba tajashi xuwa gefen gadon ta kwantar dashi a kan cinyar ta tana lallashinsa kamar wani baby doll. Har dare yana dakin mum sai da ya tabbata mum ta huce har barci ya fara kamata sannan ya sallameta ya nufa dakinsa dan samun barci amma abin mamaki ko rintsawa ya kasayi wani son Banan ne ke fixgar sa har yakeji duk randa ya rasata mutuwa xaiyi to yanxu yaxaiyi waxai xaba mum ko Banan .pls palx kutayashi zaba lolx. URS JAMSY & HAUWY. DEDICATION TO MY HAUSA GRP NOVEL. Like · 1 · Reply · Edit · Sep 10 at [11/7, 11:15 PM] ‪+234 703 259 6585‬: 💐BANAN 💐💐💐 💐💐💐💐💐💐💐 💐💐💐💐💐💐💐 EPISODE 26 to 28 💐💐💐💐💐💐💐 haka yadinga juyi a kan gado amma har yanxu ya rasa mafita idan yace xai cigaba da son Banan to xai rasa mum dinsa kuma idan har yace ya hakura da Banan to shi mutuwa xaiyi kuma idan har ya mutu yabar mum yasan haukacewa xatayi koma itama ta mutu idan kuwa hakane baiyi ma kansa adalciba yana son mum kuma yana son Banan ya xaiyi meyasa mum baxata hakura ta bari ya aure Banan ba idan yaso daga baya sai yaja ra'ayinta ta bar musulunci ba ita mum taki ta fahimceshi to wai ma meye dalilin da yasa mum bata kaunar musulmai mai sukayi matane shidai tun yana karami kullum tana gaya masa musulmai sun cika son kansu kuma basu da imani ko mai sukayi matane oho shidai xaiyi kokarin mantawa da Banan ko da hakan xai xamo masa illane xai gwada mantawa da ita ya gani ko xai iya a haka wani wahalallar barci ya daukeshi a cikin barcinne yake mafarkin yana tafiya cikin daji a tsakiyan dare ga duhu baya ganin hanya duk tsoro ya rufeshi can daga sama ya hango Banan ta nufoshi dauke da wani haske mai kayatarwa tana miko masa hasken har ya mika mata hannu amma kash sai ga wata bakar kare ta nufoshi da gudu tana xuwa ta hankadashi ya fadi yana ji yana gani har Banan ta bace da haskenta shiko sai kallon sama yakeyi ko xata dawo amma ina karen nan ya hana a firgice ya farka yana kiran Banan pls come back dnt live me pls koda ya gane cewa mafarki yakeyi ajiyar xuciya yayi ya koma barcinsa:o itama mum ta kasa rintsawa tunaninta mayyasa musulmai baxasu barta ta hutaba sun takurama rayuwanta bayan sun cuceta sun sa mata bakin cikin da baxata mantaba yanxu kuma tana murna tasamu farin ciki mike dinta ya girma yana kulawa da ita shi take kallo taji dadi sai yanxune suke kokarin rabata dashi wai wasu kallan mugayan mutane ne ita dai baxata taba yafema musulmaiba a haka itama barci ya kwasheta. Washa gari da misalin karfe biyu Ammi tana girki ta tsinkaye muryan yarta tana sallama da hanxari ta fito dan gane ma idon ta abun da take tunani koda tafito Banan ta gani tsaye hannunta rike da akwatin kayanta fuskanta dauke da murnan ganin Amminta sake jakar tayi tayi kan Ammi da sauri ta rungumeta tana fadin oyoyo Ammi wlh duk nayi missing dinku ina Abbina Ammi ne ta kamota itama tana dariya kaji shu'umar yarinya to xaki kashenine to sakeni mana saketa tayi tana dariya kai Ammi fa nayi missing dinku ne Ammi tace nasani amma ai sai mushiga daki ki huta tukunnako daukar jakan tayi suka nufa daki a palour suka yada xango suna gaisawa daidai nan Abbi yayi sallama ya shigo yana fadin muryanwa nakeji kamar na yar Abbi cike da murna ta amsa da E nice Abbina yanxu dama nake tambayan ka sannu da xuwa sai da ya xauna sannan ya amsa mata da yawwa kin dawo lafiya ya hanya ta amsa da lafiya Abbina ya na barku shima ya amsa da lafiya. Ammi ne taje ta dauko ma yarta abinsha dama abincin ya karasa ta xubo musu suka xauna sunka ci suka sha cikin nishadi da begen juna saida suka kammalane Banan ta kwashe kayan sannan tabar su Abbi da sunan shiga wanka dakinta ta nufa yananan fess dashi kamar tana nan sai kanshi turaren matan arewa yakeyi murmushi tayi sannan tace Ammi kenan Allah ya barmunke bayi ta shiga ta watsa ruwa ta fito wata doguwar riga ta xira ta fito inda ta bar su Ammi sunanan fira sukeyi dan haka itama ta xauna ayi da ita suna cikin hiran ne Abbi yake bata labarin xuwa da mike yakeyi kullum harda kyautan da yayi musu tinda Abbi ya fara magana ranta yayi matikar baci wai mai mutumin nan yake nufine dolene sai ta kulashine to wlh xatayi maganin shi badai ance kullum yana xuwaba bari yau yaxo xatayi masa lafiyayyen kashedi muryan Abbi taji yana cewa Ammi ta dauko kudin da yabata ba musa ta dauko ta mika masa shikuma ya mika min na karba sai anan na fara magana shikin shagwaba kai Abbi mayyasa kuka karba kudinsa nifa ba saurayina bana hasalima ba musulmi bane sunansa mike fa kuma Abbi kaifa bakasan ko shi wayeba da har kake cewa yaron kirki mai hankali nidai gaskiya banji dadiba Abbine yayi ajiyar xuciya yanxu da gaske yaron nan ahlun kitabine to indai hakane yaron yanada hankali ga ladabi ammafa abun da mamaki wlh Ammi ta amsa da cewa kai amma fa nayi mamaki da yanda yakeda natsuwa kuma baiyi kama da suba wlh to Allah dai yasa yana da rabon musulinci Abbi ya amsa da amin ya mike dan xuwa masallaci ita dai Banan kasa magana tayi sabida bacin rai kudin ta dauka ta shige dakinta tana huci kamar kumurci;> yau gaba daya gashinanne yana matikar son xuwa gidansu Banan amma idan ya tuna da mum sai ya fasa gaskiya yana missing din Abbi da Ammi tsofaffin arxiki shiya xaiyi gaba daya yau baya cikin hayyacinsa gashi mum batanan ta tafi taron su na matan xumunta gaba daya duniyar tayi masa xafi ya rasa inda xai saka rayuwarsa wayyo shiya xaiyi da son Banan gashi dai shi yanaji tamkar xai mutu ita kuwa ma batasan ma yanayiba yanxu yaxaiyi da son Bananne mayyasa baxataji tausayin shiba why why Banan ;( URS JAMSY & HAUWY DEDICATION TO MY LUVERS. Like · 1 · Reply · Edit · Sep 10 at 9:32pm [11/7, 11:15 PM] ‪+234 703 259 6585‬: 💐💐💐💐💐💐💐 BANAN 💐💐💐💐💐💐💐 EPISODE 29 to 31 💐💐💐💐💐💐💐 shidai tin yana karami yasan baitaba son wata maceba sai dai mata su makale masa shiko ya wulakanta su kai so bala'i ne sai yanxu yake tausayama matan da a baya yake wulakantawa yake kyamar su angel ya tuno yarinyar da ta mutu akansa a makaranta amma shiko kallo bata ishe shiba yasha tsinkata a gaban mutane wata rana har marinta yakeyi amma ko ajikinta ita dai make ya sota kai gaskiya masoya na wahala tsam mekewa naga yayi ya nufa ban daki da niyar watsa ruwa dan yau yayi alkhawarin sai yaje gidan Abbi yaga Banan bcox he relly miss her pretty face oh my luvly girl i luv u, duk maganan dayakeyi shi kadaine a dakin tamkar mahaukaci gaba daya a kwana biyu ya susuce dan mum tana kula da movement din shi duk ya canxa baya son hayaniya ko wajen work yanzu bai cika fitaba sai dai yaransa su kula da komai itama abun na damunta . A haka ya kammala shirinsa cikin kananan kaya sunyi masa kyau sosai keyn motor ya dauka sai da ya karewa kansa kallo a merrow murmushin gamsuwa yayi sannan ya nufa kofar fita har yanzu mum bata dawoba dan haka bai samu wata matsalar fitaba motor ya fada yajata yayi waje haka kawai yakejin faduwar gaba ko lafiya oho. A dai dai kofar gidan Abbi ya tsaya da motor a hankali yake taku kamar wani basaraken da ya gaji sarauta kai tsaye cikin gidan ya nufa tana xaune akan wata farar kujera gaba daya ta maida hankali wajen karatun News pepar da takeyi cak ya tsaya yana kare ma kyau irin nata kallo shi dai yasan yanada kyau wanda ko namiji dan uwanshi saiya jinjina amma shi har tsoro kyan Banan ke bashi ko ita tayi kanta sai haka jiyayi yana sha'awan taba ta amma yana tsoron bala'in ta risinawa yayi sannan yace hello baby a firgice ta waigo dan ta tsorata dajin magana a kusa da ita karaf idonsu ya hadu tsawon lokaci suna kallon juna kowa da abun da yake sakawa a nasa xuciyan gaba daya sun sha'afa da kallon juna itace tayi karfin hali ta dauke kanta sannan ta mike tsaye tana wani huci dalla lafiya xaka wani kafeni da ido kamar wanda ya warke makanta shidai har yanxu kallonta yakeyi cigaba da maganar tayi dama ina jiranka waikai dolene sai ka shiga rayuwata da family na nace bana bukata ka a rayuwata ko dolene sai anan ya motsa bakinshi kamar wani mai koyan magana dan gaba daya ya rikice da kalaman Banan cikin sauri ya fara magana da cewa pls Banan help me i cant live a single day without u pls if there is any thing wrong with me let me know pls &pls;( a dai dai nan ta fara magana cikin daga murya mike i said it b4 & i will say it now stay away from my fmly i hate u & i will never let my heart to fall in love with some one like u. jin hayaniyan ne Ammi da Abbi suka fito gaba daya tsayawa sukayi suna kallon Banan da take ta masifa yayin da make ya tsareta da ido kallo daya xaka san ran maza ya baci jiyakeyi kansa na bara xanar tsagewa sabida tashin hankali da ker ya iya motsa bakinshi yace Banan mai nayi mikine kika tsaneni meye na aibu a jikina pls let me know Banan dakatar dashi tayi tana fadin oh baka san dalilin da na tsanekaba to bara kaji bana bukatarka a rayuwata dan bana mura din mala da mutumi da bashi da tausayi bai damu da damuwar waniba bai dauka rai a bakin komaiba sannan taya kake tunanin xan iya rayuwa da mutumin da ba addini na daya dashiba to wallahi baka isaba kuma ina xuwa fuuuuu ta nufa daki sudai su Ammi suna nan a tsaye mamaki ya gama cika su can ta dawo da kudin da yabama Abbi ta ajiye a kan tebur sannan ta nufa waje kamar wata mahaukaciya can ta kara dawo wa da wasu almajirai su bakwai kai tsaye inda kayan daya kawo suke nuna musu tayi musu umurni da su kai wajen motor make ba bata lokaci suka kwashe komai dubu daya tabasu suka tafi suna mata godiya dawowa inda yake tayi sannan ta dubeshi niban isa na hanaka zuwa gidan nan ba amma kar ka kara tunanin kawoma iyayena wani abu dan bama bukata Allah ya rufa mana asiri dafatan ka gane fuuuu ta shige daki da gudu Ammine tabi bayanta iya matika ran Abbi ya kai wajen baci amma baiji dadin kalaman yarsa ba harga Allah yana jin dadin yaron yana da hankali kuma yanasa masa ran musulinta idan suka kyamace shi zaiyi tunani duk musulmai haka suke dan haka ya lallaba yana lalube har yaje inda yake tsaye yace ina kakene karfin hali yayi ya kamo Abbi yana fadin ganinan a gabanka Abbi ya sake cewa xauna muyi magana da kamar baxai xaunaba amma baxai iya bijirewa maganar tsohonba da haka ya sami waje ya xauna yana numfashi sama sama idonsa kuwa yayi jajer kama gauta. Abbi yace dan nan kayi hakuri da abin da ya faru ina son kasani kana da wani matsayi na musamman a araina kar abun da ya faru yau yasa ka daina xuwa ina son kadauka nan kaima gidankune kuma ko ba Banan kai danane kaji kayi hakuri bawai muna gudunka bane aa Addinimmu bai yarda mace musulma ta aure namijin da ba musulmiba ka gane addini ya tanada mana abun da xamuyi da wanda baxamuyiba amma ka kasance mai hakuri da juriya kai namijine kaji yarona kayi hakuri ajiyar xuciya yayi yaji dadin maganar tsohon sosai. URS JAMSY % HAUWY. [11/7, 11:16 PM] ‪+234 703 259 6585‬: 💐💐💐BANAN💐💐 💐💐💐💐💐💐💐 💐💐💐💐💐💐💐 EPISODE 32 to 34 💐💐💐💐💐💐💐 shi dai kawai dai yana sauraran Abbine kawai a xahiri amma fa kasan ranshi tashin hankaline mara iyaka dan gaba dayama ya daina fahimtar kalaman tsohon jiyakeyi yau rayuwarshi taxo karshe jin numfashin sa na kokarin daukewane yayi karfin halin cewa to Abbi nagode nixan tafi gida dama naxo dubakane Abbi yayi ajiyar xuciya yace to nima nagode ka kula da hanya kaji to nagode amma Please Abbi kayi hakuri ka bar kayan nan kaji nibawai danna raina muku arxikibane yasa na baku ba hmmm dana kayi hakuri tinda dai tace ka tafi dasu kayi hakuri mungode kuma banason hakan yasa kayi tunanin dan kai ba musulmi bane yasa aa kawai dai kayi hakuri kaji dana murmushin yake yayi duk da yasan Abbi makahone amma yana ganin girmanshi yace to Abbina na tafi gida acewa Ammi na tafi har yakama hanya Abbi yace yanxu sai yaushe xaka xo mugana dif yayi yana tunani can yace ina son xanyi tafiyane xanyi sati daya amma ina dawowa xan xo Abbi yace to a dawo lafiya kaji to nagode ya fice daga gidan yana ji numfashin sa na baraxanar daukewa saida ya kwashe kayan ya xuba a bayan motor ya figi motor kamar mahaukacin xaki. Kai tsaye gida ya nufa koda yayi parking ya fito jak jak jak da gudu ya karaso yana fadin yes oga a dey come yana xuwa mike yace park does things & take them inside ok oga shidai mike kai tsaye ciki ya wuce har yanxu mum bata gida dama duk ranar dasuke taron suna matan xumuntarsu sai goman dare sanin hakanema yasa bai nemetaba dan yasan bata gidan yana shiga dakin ko takalmi bai tsaya cirewaba ya fada kan gado yana fadi oh my god Banan pls what is wrong with u i luv u so much but u hate mi why why,,banan dee hardest to do is warking up without u,, kukane ya kwace mai kuka yakeyi sosai kamar ranshi xai fita saida yayi mai isar shi sannan ya kwanta yana ajiyar xuciya a haka barci ya daukeshi bashi ya farkaba sai tara saura na dare yana fitowa palour ya xauna duk duniyar ya ishe shi dama ya mutu ya huta dan rayuwa baxai yiba idan ba Banan a rayuwa life is nothing . Magana yashigayi kamar mahaukaci. i cry bcos i know she doesn't feel dee way i do .i cry bcos i tink of how pathetic banan i 'll be crying forever just bcos of u. Yana xaune a wajen har goma da rabi mum ne ta shigo yana jin motsinta yayi saurin daidaita natsuwarshi saboda bayan mum ta fahimci halin da yake ciki. tashi yayi ya rungumota ya bata fake a goshinta mum i badly miss u my lovely mum itama kara rungumoshi jikinta tayi tana fadin am sorry Dear i miss u 2 but am very busy all 2day nan suka xauna tana bashi labarin abun da ya gabata a wajen duk dai maganar bai wuce akan yanda xasuga bayan addinin musulinciba tsaki yaja a ranshi yace oh ni mum kedai baki da matsala sai musulinci ai sai kitayi ya mike tsaye yace mum i really need to sleep itama tsaye ta mike ok son good night i love you shima dai yace mata good night 2 mum ya wuce daki yana naxari a haka barci yayi gaba dashi ko takalmi bai cireba kai Allah ya kiyaye. Tinda ta shiga daki ta rufe ta fada kan gado ta fashe da wani shu'umar kuka Ammi taxo tayi lallashin duniya amma taki bude kofa ita kanta bata san dalilin dayasakata kukaba haka tayi har ta gaji can tayi shiru amma fuska duk a kunbure ajiyar xuciya takeyi har dai bacci yayi awon gaba da ita yau iya matika hankalin Abbi da Ammi ya tashi dan yarsu ko abinci taki fitowa taci suma haka suka kwanta ko abinci sun kasaci a haka kowa ya kwanta cikin tashin hankali mara misaltuwa a rai. Da safe koda ya tashi gaba daya bashi da nutsuwa ranshi yana masa kuna kamar wuta ake rura masa a xuciyarsa amma dole tasa ya yi kokarin daidaita kanshi dan gudun mum ta gane ammafa idon nan yayi jajer kamar gauta koda ya fito mum tana kan Dinning tana jiranshi danyin break koda ya iso Dining area din yayi mata kiss sannan yace morning sweet mum yana murmushi itama da fara'a ta amsa shima kujera yasamu ya xauna ita ta xuba musu abincin suka fara ci suna hira sama sama can dai mike ya duba mum da kulawa am mum pls their is something i relly need to ask u sai da ta hadiye abincin bakinta sannan tace ok son ina jinka meke faruwa sai dai ya numfasa sannan yace pls mum yau ki gayamun dalilin da yasaka kika tsana musulmai kuma ki sanar dani laifin da sukayi miki pls mum ki sanar dani shiru tayi tana kallon shi sai kuma ta fara hawaye nan da nan hankalin mike ya tashi matika ganin mum tana kuka tsam ta tashi ta nufi kujera ta xauna shima bayanta yabi cikin tashin hankali dan shi a tunaninshi maganarsane yasaka mum kuka sai da tayi ta gaji can tace wato sun musulmai mugayene basu da tausayi sun xalinceni sun sani kuka wanda har yau ban dai naba chak ta tsaya tana wani numfashi shi dai baice komaiba da kanta tacigaba da fadi son yau xan gayamaka labarina da na rayuwarka dana mahaifinka jin yau mum ta ambaci dad dinshi yaji wani bugun xuciya shidai tin yana karami mum bata taba gayamai wani abu game da mahaifinshiba hasalima bata so ya tambayeta ok meyasa oho shidai ya dauka bashi da baba sai yau da mum tace yana da shi. URS JAMSY %HAUWY Like · 1 · Reply · Edit · 5 hours ago [11/7, 11:16 PM] ‪+234 703 259 6585‬: 💐💐💐💐💐💐💐 *BANAN 💐💐💐💐💐💐💐 💐💐💐💐💐💐💐 EPISODE 35 to 37 💐💐💐💐💐💐💐 *sai da mum ta numfasa san nan tacigaba kamar dai yanda ka sani sunana SHIFTRA mu yan asalin garin Anambra ne mu biyune a wajen iyayen mu nida sister na christina mahaifinmu ya kasance dan asalin Anambra yayin da ita kuma mahaifiyarmu ta kasance yar garin oyo aikine ya kawo iyayen mum din mu garin anambra har suka hadu da mahaifin mu suka fara soyayya mahaifiyan mu ta bamu labari cewa iyayen ta basa son ta aure mahaifinmu dan haka nema duk san da babanta ya samu labarin angansu tare sai yayi mata duka a haka suna tare for six years da ker yan uwanta suka bari ta aure mahaifinmu amman sun bata sharadi daga ranan bata babu su kuma ko kasheta xaiyi kar tanemesu mahaifiyanmu duk ta yarda dan tasan masoyinta baxai bata kunya ba anyi auren mahaifinmu da mahaifiyarmu suna xaman lafiya shekaran su daya da aure mummy na ta samu cikin sister na cikin na bata wahala sosai dan hakane daddy na ya dauketa xuwa wani special hospital koda suka ga doctor ya duba mummy na da murmushi doctor ya mikama daddy hannu congratulation soon u wil become a father a firgice daddyna ya mike tsaye what no its in possible i am not yet ready for dat mummy tace ban ganeba kana nufin baka son haihuwa xama daddy yayi ya riko hannun mummy no ba haka nake nufiba kinga yanxu am 28 ke kuma you are now 25 idan muka bari muka haihu yanxu hidima xaiyi mana yawa kuma gaba daya albashina dubu arba'in ne to dame xamu raina baby kawai ki bari a fitar da cikin nan a fusace mummy ta kalle daddy tace ba what so let me tall u something ba wanda xai kashe mun baby bcox i luv my baby anan tabar office din shidai doctor baice komaiba rai a bace daddy ya tashi yacema doctor xasu dawo anjima dan a fitar da cikin ok kawai yace daddy nema yace thank you sir ya fice yabi bayanta amma koda ya fito daga hospital din bai gantaba sabida tana fitowa tasama dan okada ta hau sai gida koda daddy yaga haka shima dan okadan ya hau yabi bayanta ranshi a bace yake duk ya kosa ya isa gida URS JAMSY HAUWY* Like · Reply · Edit · 39 minutes ago [11/7, 11:16 PM] ‪+234 703 259 6585‬: *💐BANAN 💐💐💐 💐💐💐💐💐💐💐 EPISODE 38 to 40 💐💐💐💐💐💐💐 koda mummy ta dawo gida a sitting room ta xauna tana jiran shigowan daddy shiko tin a hanya ya gama shirya yanda xaiyi ya lallabata ta yarda da maganarshi koda ya shigo yasameta shima xama yayi ya riko mata hannu am relly sorry i never wnt to hurt u my wife u know i luv u and i wil never take u down pls u have to understant my point, shiru yayi yana jiran tayi magana amma batace komaiba hakanne yasa yacigaba bawai bana son babyn mu bane aa inasonta amma ya xama dole mu hakura da babyn sabida mu taimakama rayuwan mu kiyi hakuri ki tashi mu koma hospital sai a fitar da cikin hawayene suka gangaro daga idonta wani kallon tsana take binshi dashi sannan tace u beter stop westing your time bcox i wil never do what u are asking from me i luv my child like every mother and am ready to protec my baby so please dnt think of pulling me like a baby dull ran daddy ne yayi matikar baci jikake tasssss ya wanke mata fuska da mari guda hudu da sauri ta dafe fuska tana kuka yana huci yake fadin ok is dat what you said so let me tall u somethings never think of calling me de father of your baby yayi fice wanshi ya barta a nan tana kuka sosai tindaga ranar ya kirkiro da wasu mugayen halaye idan ya fita baxai dawoba sai karfe dayan dare kuma a bige yake dawowa a haka har cikin mummy ya kai watan haihuwa ta haifa sister na mum tasa mata christina daddy baya son ganin sister na amma ya rage xagin mummy amma fa bai daina shan giyaba a haka sister na takai shekara daya tana tafiya wata rana daddy ya dawo daga office christina taxo da gudu tana fadin oyo yo daddy tana rungumeshi hankadeta yayi ta fadi kuka ta saka mummy tafito daga kitchen tana fadi my child what is wrong a firgice christina take nunama mummy daddy da hannu yasa mummy ta kalleshi BABA christina what is wrong with our child tsawa ya daka mata what our child or your child dnt i tell u to stop calling me d father of your child anan yayi gaba abunshi yana mita tin daga nan ko kusa dashi christin bata xuwa har takai 3years amma tana da wayo sosai gata da surutu a haka rayuwa yana ta tafiya ba dadi kullum abun daddy gaba yakeyi dan yanxuma kusan kullum saiya duka mummy a haka har mummy ta saka christin a makaranta da yanxu ta fara saida ORANGE & BANANA tasaka yarta a makaranta tana Nursery 3 mummy tasake samun ciki na bata gayama daddy ba dan tana jin tsoro kar ya kasheta da duka saida cikinta ya kai wata takwas ne yasan da cikin duka yayi mata sannan yace baxai kara bata abinciba tin daga rana ita ke siyan abinci da kudin school fees din sister na ranar da aka haifeni ranar aka kore daddy a office dinsu yana dawowa gida yaga mummy ta haihu kawai sai yace ni mayyace shiyasa aka koreshi daga aiki tin daga ranan ya tsaneni har nima na isa xuwa school mummy take mana komai ina aji hudu a primary ne mummy ta fara saro biredi tana sai dawa ni da sister na kuma muna saida orange & banana a bakin titi lokacin ina da 9 years sister na kuma she is 13years tana jss 3 wata ranan monday muna saida orange & banana nida sister na wata motor ne tayi paking a gefen titi matan ne tace mukawo mata orange xata siya sister na ta dauka ta nufa motor da gudu kawai sai ga wata motor taxo da gudu aikuwa daidai christin xata tsallaka moton ne ya kwasheta nan ta fadi matacciya shi kuma mai motor da ya bigeta guduwa yayi mutane suka rife wajen nikuwa ihu nakeyi ina fadi somebody help me my sister is gone please help me matan da muke sai da orange tarene ta yi gudu taje ta gayama mummy tare suka xo mummy na ganin gawan christina nan da nan mummy ta sume aka daukesu sai hospital kwanan ta biyu aka sallameta amma ta xama kamar mahaukaciya nima duk na rame a haka har akayi bikin bixinan chiristina ranar dani da mummy kamar mahaukata daddy ma yayi kuka sosai aka yi bixinar chiristina kuwa ya watse gidan mu sai mu kadai tinda christine ta mutu daddy ya rage tsanar mu yanxu har yana xuwa wajen saida biredin mummy nikadai nake saida orange amma har yanxu daddy yana shan giya kuma yana neman mata koda wasa mummy batayin masa magana dan bata son yana dukanta a gaba na yanxu ina jss 2 amma nayi girma am 12 years inada kokari a school sosai kuma mummy tana kokarin biyan school fees idan na dawo daga school sai mu tafi wajen saida orange and banana ita kuma mummy tana saida biredi yau mun dawo da yamma kayan mun sun kare da sauri muna xuwa gida muka samu daddy ya kawo mata gidan suna ta shan giya mummy yayi tayimashi magana aikuwa ya dinga dukanta yana buga mata kai tana ihu nima inata ihu sai da yaga ta suma ya bar dukanta yakuma kwashe kayanshi ya bar gidan nina taimakama mummy har ta tashi nasa mata ruwa tayi wanka sannan mukaci abinci muka kwanta tin daga rana bamu kara ganin daddy ba mummy takeyin komai na gida muna wahala sosai a haka har na shiga jss 3 amma yanxu hidima yayi mana yawa muna wahala sosai wata rana bama cin abinci saidai mu kwanta amma duk da haka ina xuwa school*. URS JAMSY & HAUWY Like · Reply · Edit · 1 hour ago [11/7, 11:16 PM] ‪+234 703 259 6585‬: *💐💐BANAN💐💐💐* 💐💐💐💐💐💐💐 *EPISODE 41 to 43* 💐💐💐💐💐💐💐 yau ma kamar kullum na tashi da safe inayin shirin makaranta har na gama xan tafi ban nema abinciba saboda nariga nasan bamu da komai a gidan ganin har yanxu mummy bata tashibane yasa naje inda take kwance ina fadi morning mummy batace komai ba nakara cewa am going to school mummy yanxuma shiru batace komaiba ganin hakanne yasa na jijjigata na dagota kawai sai naga ta sume jini nafita ta bakin ta a firgice na fita naje gidan kawar mummy mai suna maman Ana ina ihu na shiga gidan ganin hakane yasa maman Ana ta rude tana tambayana what is wrong with you shiftra na kasa magana abu daya nake iya fada maman Ana please help my mummy a guje ta biyoni yanda nabar ta haka muka sameta maman Ana ta taimaka mun muka kai mummy hospital koda mukaje doctor baya nan saida muka jira shi yaxo koda ya dubata sai yace ciwon xuciya yana damunta dan haka xasu bata gado anyi mata komai doctor ya rubuta takarda yace muje mu biya kudin bill maman Ana taxauna da ita nikuma nakarba takardan a hannu doctor naje wajen biyan kudi an rubuta mana magunguna dubu goma akace yanxu xamu biya ganin kudin sunyi yawa kuma bamu dasu yanxu ga mummy na bukatar maganine yasa na fara kuka ina rokonsu amma a karshe dasukaga bamu da kudi koran mu sukayi haka muka dauko ta xuwa gida kuka nakeyi jikin mummy yayi xafi har bana xuwa school yanxu ninake saida buredi kuma in saida orange and banana ga aikin gida duk na rame maman Ana tana taimaka mun da kulawa da mummy idan na tafi kasuwa yau ina xaune a gaban kayana wani motor ya faka a kusa da kayana can mutumin ya fito amma waxan gani wani bahaushene mai kyau yasaka kayan su na hausawa koda ya fito na tsuguna kasa ina gaidashi good day sir yayi murmushi oh how are u lady am fine sir ok i wnt buy orange what is d price of d orange da murna nace #20 sir saida ya kara murmushi sannan ya tambayeni gaba daya orange din na nawane nayi lisafi kudin #600 yasaka hannu ya dauko #2000 ya bani yace na bar sauran kudin duka na juye masa orange din ina masa godiya amma yace ba komai kullum xai rika xuwa yana siya har ya tafi ya dawo ya tambayeni sunana nagaya masa ya juya ya tafi ni baigayamun sunanshiba ranan da murna naje gida nasamu mummy tana barci dan haka na dafa mana abinci da mummy ta tashi na bata abinci amma ban gaya mata abunda ya faruba tin daga ranan kullum sai Alhaji ya xo ya siye kayana ya bani kudi sosai har muka saba kudin dayake bani dashi nake siyama mummy magani in biya kudin haya mun saba dashi sosai yau ne ya gayyaceni gidanshi ban saro orange na bishi mukaje gidan yana da kyau sosai shi kadaine a gidan sai mai gadi yabani abinci naci mukayi fira sosai da xan tafi yabani kudi har #5000 nayi murna sosai ya kawoni gida nashiga ina murna amma kawai sai nasamu jikin mummy ya tashi na dauketa xuwa hospital da ker suka karbeta wai doctor baya nan sai dare yaxo yana duba mummy yace ta mutu kuka nakeyi ina birgima suka kai gawan wajen ajiyar gawa nikuma sukace in fita na basu waje kar na damesu koda na dawo gida ina ihu duk mutane suka taru a gidan mu suna tayani kuka yau kwana uku da mutuwan mummy Alhaji yaxo gidan mu wai yaje kasuwa bai ganniba shine yasamu wata ya tambayeta tace mamana ta mutu tin daga rana kullum sai yaxo yakawo kayan abinci da duk abun bukata shiya ya bada kudi a hospital sannan aka bamu gawan mummy mukayi bikin bixineta bayan kowa ya tafine wata rana Alhaji yaxo muna firane yace xan koma gidanshi da xama kawai anan na yarda washa gari na kwace komai nawa muka tafi lokacin am 16years a gidan Alhaji nake xama ina xuwa school yana yimun komai yaxamar dani kamar matanshi yace yana sona xai aureni ban taba tambayan sunanshiba ko garinshi sabida yana bani kudi watan mu biyu lokacin xamu fara ssce a school dama yan class din mu sun gama sabida nadaina xuwa makaranta daga baya naci gaba damuka hadu da Alhaji ne ya biyamun kudin makaranta naci gaba muna shirin fara exam ne nafara ciwo koda mukaje hospital doctor yace inada ciki wata biyu Alhaji yace sai an xubar da cikin nikuma nace ban yardaba a haka muka dawo gida muna ta fada har Alhaji yayi mun duka washa gari na dawo makaranta mai gadi ya bani sako inji Alhaji koda na shiga nasamu alhaji ya kwashe kayanshi ya tafi na bude letter Alhajine yake gayamun ya tafi kuma kar na kirashi baban baby na ranan nayi kuka sosai dama kudin hayan shekara biyu ya biya kuma watanshi shida ya tafi a gidan nacigaba da xama ina xuwa school ranan da hukumar school dinmu suka gane inada ciki aka koreni daga school na dawo gida alhaji ya bar kayan abinci shinake ci har cikina ya kai lokacin haihuwa na haifeka nasaka maka mike ina rainon ka har kayi wata biyu a duniya lokacin kayan abinci ya kare narasa yanda xanyi ga yaro ga yunwa na fara neman aikin yi da ker nasamu leburanci muna dauka yashi da siminti muna kaima masu gini kullum dari biyu a haka nake cin abinci haka ga kudin gidan ya kare masu gidan suka koremu daga gidan. *URS JAMSY & HAUWY* *DEDICATED TO SISTO ZAIN*😘😘 [11/7, 11:16 PM] ‪+234 703 259 6585‬: 💐*BANAN*💐💐💐💐 💐💐💐💐💐💐💐 *EPISODE 44 to 46* 💐💐💐💐💐💐💐 na shiga damuwa sosai gashi bani da kudi haka na goyaka na bar gidan inata tafiya can naga wani gida da aka fara ba a gamaba amma an buga kwano anan muka xauna muna kwana da safe in tafi wajen aikina ina hane nasamu aiki a wani shago ina saida ma matan kayan sawa idan na tashi inje wajen leburancina da nasamu matan ta biyani dubu uku na fara saida biredi idan na dawo da shago in saida biredi inje leburanci da haka har nasaka a school kana xuwa duk aikin dana samu inayi dan in kula da rayuwanka ka gama jss one ne masu wajen suka xo aikin wajen ace school suke gina wa dan haka suka koremu daga wajen dana rasa wajen xuwane na koma kasan gada muna kwana tun daga lokacin na tsani musulmi sabida sune sanadin wahalar da mukeyi muna rayuwa a kasan gada haka gama jss 3 na yanke shawaran barin garin mu sabida mutane suna maka dariya mamanka mahaukaciyane tinda naje tashan motor naga motoci dayawa suna lodi wata motane naji ana fadin kaduna kaduna da gudu na shiga muka tafi sai kaduna koda mukaje kaduna masu motor sukace kudi nan nace bani dashi sukace ban isaba saidai in biyasu munata rigimane sai ga wata sister na hospital itace ta biya mana kudin motor nayimata godiya muka fara tafiya bamu san kowaba a kasan gada mukayi masauki nacigaba da neman kudi nasamu nasaka a govement school ka fara ss 1 nikuma duk aikin dana samu inayi dan insama maka rayuwa mai kyau muna rayuwa a kasan gadane har ka gama secondry school nan ne kafara neman abunyi wata rana kaxo mun da labari kasamu aiki oganka yace xaka rika binshi kuna kai kaya wani gari bayan kafarane suke baka kudi sosai shine ka kama mana haya ka bude mun shago ina saida kaya a kasuwa ka koma makaranta kana aiki har mukayi wannan arxikin daka kammala karatune ka gina mana gida ka hanani xuwa shago kai kuma kana bin oganka muna rayuwa cikin jin dadi har xuwa yau mum ta kara fashewa da kuka i hate muslim son bana sonsu sun xalinceni sosai shima kukan yakeyi ya rungumeta yana lallashinta a ranshi kuwa yana tunanin mum bata san fashin nakeyiba gashi har tana ikirarin shine rufin asirinta amma yana son ya tambaya mum yanxu ina granpa dishi dan mum bata gaya mishiba saida suka natsu sannan ya tambaya mum maganar mahaifinta amma sai tace tasamu labarin ya mutu a gaskiya ya tausayama mum da rayuwansa a haka suka dinga kuka har suka gaji suka hakura, yau kwana biyu mike baixoba tarasa dalili duk sai taji ba dadi kuma abun mamaki ko kadan Abbi baima damuba tin abun na damunta har dai ta fara tambayan kanta to meye na damuwa bayan bashida wata matsayi a wajenta. Yau kwananshi hudu baiga Abbi da Ammi ba danshi yanxu yayi alkawari xai daina sonta tinda batasan yanayiba shiyanxu yana son bincike akan rayuwan musulmi dan ya tabbatar da maganar mum ko gaskiyane dan haka yau ya shirya yashiga gari daida wani babban masallaci mutane nata shiga da alama taro akeyi dan haka shima yabi ayari mutane yagani duk sun xaxxauna sun natsu wani mutumine yake bayani cikin natsuwa da korewa malam Aminu Daurawa yake wa axi akan mahim mancin xaman lafiya a inda yaka karanto ayoyi daga alkur'ani da hadisan manzon Allah mai girma yanajin wa'axin malam yana shiga ran mike amma abun mamaki tunda malam ya fara bai xagi wani addini ba ba kuma bai aibantasu ba har aka tashi shima ya tashi ya tafi washa garima haka ya sake xuwa masallacin malam tukur al mannar inda yake wa'axi akan hakkin Allah a kan bawa nan ma malam ya dade yana wa'axi har ya gama shima bai xagi wani addiniba hakanne yake bama mike mamaki haka ya baro masallacin yana tunani to wai mayyasa su musulmai basa magana akan yanda xasu ga bayan addininsu kamar yanda su duk sanda suka taru pastor bashi da magana sai musulmi shin maganan mutanan nan guda biyu shin gaskiyane ko karyane yau yanajin ganin Abbi kuma baxai iya sake kwana ba saiyaga Abbi dan hakane ya nufi gidan koda yaje Abbi na kofar gida yana xaune akan tabarma muraja an alkur'ani mai girma koda yaxo ya xauna suka gaisa da Abbi kamar dai wani abu bai faruba can mike yace niko Abbi ina son ka sanar dani wani abu game da musulinci Abbi ya washe baki yana jin dadin ganin alamun nasara akan mike Abbi yayi geran murya to shidai musulinci addinin Allah ne daya turo bawansa kuma manxonshi dashi kamar yanda Alla ya turo sauran annabawan da suka gabata kamarsu annabi musa, isah, yunus,yusuf,shu'aibu da dai sauransu kuma shi Annabin muhammad shina Annabin karshe kuma ya kasance cika makin Annabawa a haka Abbi ya cigaba da yimishi bayani akan musulinci har saida mike ya farajin cewa agaskiya musulinci dabanne kuma shine addinin da yake bada yanci kuma addinin xaman lafiya malamansu suna son xaman lafiya ba kalan pastorcinsuba da kullum maganan su kar su xauna lafiya da musulmai dan suna nan suna shirya yanda xasu ga bayanku basu da aiki saimaganan musulmi to shi hakan na nufin musulmai basu damu dasu bane ko kuma addinin sune ya nuna masu su xauna lafiya oho. URS JAMSY & HAUWY *DEDICATED DIS EPISODE TO SANAH ND MY BESTY RABI*. Like · 1 · Reply · Edit · 2 hours ago [11/7, 11:16 PM] ‪+234 703 259 6585‬: 💐*BANAN*💐💐💐 💐💐💐💐💐💐 *EPISODE 47 to 49* 💐💐💐💐💐💐💐 sun dade da Abbi yana masa bayani akan musulinci da abun da musulinci ya kunsa har karfe shida na yamma suka tashi shima hakan ba dan mike ya gaji da bayanin Abbi bane AA Abbine yace su bari sai gobe idan Allah ya yarda haka suka tashi suka nufa cikin gidan dan mike yana son gaisawa da Ammi kuma a can cikin kasan ranshi yana da burin ganin BANAN duk da yace baxai kara tunkaren ta da maganar tasoshiba tana xaune akan fararen kujerun da suke jere a karkashin bishiyan mangoro tana karatun kur'ani chikin suratul mu'uminun muryanta mai dadi kamar ana busa sarewa ko da ya shigo gidan ya hangota ya dade yana kallonta har saida Ammi ta fito suka gaisa cikin mutunci da walwala candai ta kammala da karatun ta rife kur'ani ta mike daniyar xuwa ta maida kur anin haka kawai taji wani sanyi a ranta amma sai ta dake tayi cikin dakin abunta ko kallo bai ishetaba shima sanyi yaji a cikin ranshi duk da basuyi maganaba amma ganinta kawai ya sanyaya masa rai, har aka fara kiraye kirayen sallah magariba sannan ya bar gidan koda ya bar gidan mai makon ya nufa gida yau sai yaji yana son xuwa gidan gang dinsu dan ya dade bai jeba sai dai yaranshi su kirashi su gaya masa yanda harka ke gudana koda ya isa gidan duk basa nan dan haka nema yasa bai bata lokaciba ya nufa gida ko daya koma yau cikin farin ciki yake dan yau yaji dadin karatun da Abbi yayi mashi mum tana zaune tana karatun jarida xama yayi a gajiye yana yin ma mum barka da gida sama sama suka dan taba hiransu na da da uwa can ya mike yana fadi mum am going to bed i relly need to sleep murmushi tayi tace ok son good night ya shige ya barta a nan tana karatun jarida. Koda ya isa bed room din gado ya hau nan da nan barci yayi gaba dashi a cikin barcin ne yayi mafarkin yana tafiya a dokar daji ga hadari gari yayi baki can sai ya hango wani haske mai matikar kyau ya shagala da kallon hasken can saiya fara hango mutane a cikin hasken wata budurwa ya hango tana nufo shi koda ta karaso kawai sai yaga ashe BANAN ce da fara'ah ta dubeshi tana fadi yakai wannan bawa ina maka bishara da wannan hanya mai cike da haske farin ciki nutsuwa da tawakkali dan haka kaxo mubi hanyar tsira kaji masoyina jin kalmar da ta fadine yasa yayi saurin mika mata hannu itama ta mika masa nata harsun fara tafiya kadan ya rage su tafi can yaji mum na kiranshi da karfi tana fadi no mike please come back dnt follow her da sauri ya fixge hannun shi daga nata ya nufa wajen mum da take ta faman kiranshi haka yanaji yana gani banan ta bace mai da gani dajin ne ya kara yin duhu ga tsoro ya lullubesu a firgice ya farka yana no BANAN stop i dnt wnt to miss u ganin shi a kan gadone yasa ya gane ashe mafarki yakeyi kuma gari ya waye dan haka nema ya fada bayi yasakar ma kanshi ruwa koda ya fito shirya yake cijkin kananan kaya dasuka fito da aynihin kyanshi yau da wuri yake son xuwa gidan Abbi dan yacigaba masa da karatunshi koda ya fito sama sama ya karya ya sallama mum dacewa xaije wajen oganshine dan haka tayi masa fatan a dawo lafiya bai xame ko inaba sai gidan Abbi shikanshi Abbi yayi mamakin ganin shi da safe haka shiko mike dariya yake tayi bayan sun xauna ne Abbi yacigaba masa da karatu mike ya fahimci Addinin musulinci addinin gaskiyane kuma shine addinin Allah kuma yau yanaji a ransa yashirya mika wuya dan karban addinin musulinci dan haka yayi gyaran murya sannan yace amma Abbi mayyasa musulmai suke son a rikayin yaki Abbi ya ce bahaka bane shifa addinin musulinci addinin xaman lafiyane kuma Allah yana cewa *WALA TAQTULU* *NAFSAN LATI* *HARRAMALLAHU ILLA BIL HAQQA*(ma'ana kar ku kashe wata rai ba tare da hakkinsa ba) bayan haka shi addinin musulinci addinin yancine dan bai yarda da xalinciba kuma addinin tausayine shiyasa Manzon ALLAH (S.A.W)same cewa:*MALLAYAR* *HAMMUN* *NASSU LA* *YAR *HAMMU HULLAHU* RAWAHUL MUSLIN* (Abun da wannan ke nufi fiyayyen halitta nacewa duk wanda baya tausayin mutane shi Allah baxai ji tausayin shiba muslim ne ya ruwaito hadisin) Kuma shi yaki da kake gani ana yinshine dan neman kariya daga xalinci da kuma tauye hakki da kwatan yanci amma bawai dan xalinciba ko xubda jiniba ka gane ajiyar xuciya yayi a hankali ya furta naji kuma nagode niko Abbi ina son in karba addinin musulinci har ga Allah Abbi yaji dadin maganar amma sai yace to madalla amma wani hanxari ba guduba shi Allah yana farinciki da tubar bawansane yayin dashi bawan ya tsarkake niyarsa kuma yakasance ya tubane sabi da tsoron Allah bawai dan wata munufaba banki maka ka musulintaba amma bana son ya kasance ka musulintane danneman yardan wani ko dan farin cikin waniba mike yace ban ganeba Abbi ya cigaba abun nufi karka musulinta danneam yardan BANAN ko danne man auren ta idan kayi haka bakayi wa rayuwa adalciba ina son ka musulinta dan Allah ba dan neman yardan waniba idan ka musulinta dan Allah to komai rintsi ko tsanani aka bauta ma Allah dan haka na baka kwana biyu kaje kayi tunani idan ka yanke hukunci sai ka sanar dani kaji nan suka yi sallama da abbi yabar gidan. *URS JAMSY & HAUWY* [11/7, 11:16 PM] ‪+234 703 259 6585‬: *Contunuation of BANAN* . 💐💐*BANAN*💐💐💐 *EPISODE 50 to 52* 💐💐💐💐💐💐💐 tinda ya bar gidan Abbi shidai kawai tafiya yakeyi kamar wanda aka xare mashi lakka a jiki koda ya isa gidan mum tana tare da baki a sitting room kamar dai yanda yayi xatone maganar su bata wuce muslmai muryan mum yajiyo tana fadin ai pastor yace yakamata mukara siyan makamai koda fada ya tashi mu afkama makiyan mu wani haushine ya tirnike masa rai baisan sanda yace marasa aikinyiba dan haushi ma fasa shiga dakin yayi bayan gidan ya nufa kujera yasamu ya xauna gaba daya maganganu tsohon ne ya dawo masa sabo a rai hmm Abbi kenan nifa koba BANAN xan musulinta dan yanxu nagane musulinci shine addinin gaskiya kuma na shirya karban shi hannu biyu haka kawai yaji yana sha'awan jin karatun kur'ani wayarsa ya fito dashi yayi downloding din complet kur'an ya kunna yana jin kira an nashiga har zuciya nan danan yaji wani natsuwa da bai taba samuba a baya ga wani farinciki daya lullube masa rai ga wani sabon kwarin gyuiwa yanajin cewa xai musulinta koda hakan xaiyi sanadiyyan rayuwanshine. Yau tin da safe ta gama shirin tafiya sanye take da wata pink din dogon riga pink din takalmi ta saka ta yane kanta da babban pink din mayafi tayi kyau sosai saida fuskannan ko kadan babu annuri ko kadan bata farinciki da tafiyannan dan tasan yau xatayi karo da fuskan da tafi tsana amma yata iya wannan tafiyan yaxama dolene kawai bawai dan san rantaba travelling troly ta jawo ta nufa Ammi da Abbi da suke xaune suna karatu ko da ta iso murmushi ta kirkiro sannan tace Ammi xanyi tafiya amma sati biyu xanyi Abbi yace yar Abbi tafiyanne ya taso haka saida ta numfasa sannan ta amsa da Eh wlh Abbi to Allah ya dawo mana dake lafiya kuma yayi maki albarka tace ameen Abbina xanyi missing dinka Ammi ta karba da cewa au kaji mun san kai waton ni baxa ayi missing dinnawaba a to na gode fadawa jikin Ammi tayi tana dariya Allah sarki Ammina wallahi ba haka bane xanyi missing dinki sosai kinji daidai nan wayanta yayi kara ta amsa da Assalamu alai kum ko mai akace daga dayan bangaren oho duk sonjin gulmar mu saidai muka hakura daga bangaren ta mukaji ta amsa da ok nagode sai da ta kashe wayanne sannan ta dubi Ammi da fara 'a sannan tace dama shagon dana siya mukune dake da Abbi aka saka yan haya duk shekara xasu rika kawo miki dubu tamanin tamanin dama shagon guda hudune ke daya Abbina daya kuka Ammi ta saka mungode Allah yayi albarka ya baki miji na gari ta bude baki da niyar magana ne wayanta ya sake kara ta dauka wannan karon tana dauka ta amsa da fadin oh am on my way pls am sorry bamusan mai akaceba mudai munga ta kashe wayan sanna taja wani tsaki kiss ta manna ma Ammi sannan tace na tafi saina dawo taja trolyn ta tayi waje tanayi wa iyayenta bye bye. Gaba daya yau gashi nan ne sabida yau tinda safe bai je gidan Abbi ba kuma yana missing din karatun da sukeyi saukintama karatun dayake saurara a bayan gidansu shike debe masa kewan karatun tarihin manzon Allah da Abbi ke masa kullum amma fa yau yana kewan gidan sai dai baxai jeba sai gobe juma'a xashi ya musulinta. Yau takama friday mike ne cikin sauri yaketa shiryawa ,,dan yanaso yaje wajan abbi dawuri,,simple dressing yayi dan bayasan mum ta fahimci komi,,shiyasa yasaka kananan kaya. Bayan ya gama shiryawa dakin mum yanufa kai tsaye dan sanar mata cewa yafita...koda yashiga dakin mum saida yajirata tagama addu'ar ta ,,duk ji yake mum tana bata mishi lokaci,,bayan mum tagama tarufe bible dinta da murmushinta ta kalla son dinnata karisowa yayi yabata gud fake a goshinta sannan yace mrng mum..ta ansa mishi da hw was ur nyt son cikin farin cikin yakalleta . Wow mum so flexible,,,fantastic,,cweeet cweeet,,dax gud my son haka nakesan ji kullu.burina kulllu naga my only son yakasance cikin farin ciki...sooo wannan kwalliyar haka sai ina.. Ohhh mum u know one of my chilhood frnd natanial..tace yes i remember him wanda yake outside country...gud mum toh shine jiya yadawo ..i just want to give him a visit ,,tace dax gud son..toh take care of urself plss my regard to him ..mike yamike yana cemata ok mum i will bye. Dai dai kofar gidansu banan mike yayi parking ,, da han xari ya fada gidan yana fadin solamu ha lai kom Abbi na xaune bisa ta barma yana karanta suratul khafi kasan cewan yau ranar juma'atul kareem ne jin wannan sabon sallaman ne ya fahimci lallai wannan mike ne sai da ya karaso inda Abbi yake sannan yace sannu da karatu Abbina da fara a ya amsa da yawwa sannun ka yarona bayan sun gaisa Abbi ya fara karatunshi can Abbi yace kayi sallama kayi kokari amma bakayi dai dai ba kuma da sannu xan koyar dakai yanda xaka yi sahihiyar sallama waton( Assalamu alai kum wato Amincin Allah ya tabbata a gareka waton shi mai sauraron sallaman naka) mike ya dubi Abbi sannan yace Abbi nayi naxari na gane addini musulinci shine gaskiya kuma na shirya amsanta hannu biyu Allahu Akbar kabiran Abbi ya fadi yana murmushin jin dadi sannan yace madalla da kai mai shirin amsar kalmatul haqqa kalmatullah* . *URS JAMSY & HAUWY*. [11/7, 11:25 PM] ‪+234 703 259 6585‬: *BANAN* 💐💐💐💐💐💐💐 *EPISODE 53 to 55* 💐💐💐💐💐💐💐 .. Alhamdulillah fadin abbi kenan ,,nan yafara karanto mishi kallimatushahad a,,yana yi mike yana maimaitawa..kamar haka. (Ash-hadu Allah illah ha illallah,,,wa ash hadu anna muhammadurra-sulullah,) Allahu akbar madallah da shigowa addinin gaskiya,,,addinin kakanmu annabi ibrahim (A S), yanxun tinda Allah yasa ka ansa musulunci ,,inaso kazaba sunan da kake so inajinka. Mike ne yayi murmushin jin dadi bakinnan nashi yaki rufuwa saboda tsantsar farin cikin dayake cikin,,chan kasar zuciyarsa kuwa cewa yake wayyo my banan inama kinanan yau ga masoyinki na har abada(novel din mrs umar) yakarbi musulunci nasan zakiyi alfahari dani. Maganar abbine yadawo dashi daga duniyar dayake,,,toh dana inajinka. Abbin nazabi Abubakar. Madallah da wannan babbar suna daka zaba lalle ka iya zabe. Abbi maiyasa kace haka.?..murmushi abbi yayi ..watoh asalin sunan Abubakar saddiq,,watoh mai gasgatawa,,,wan da shine mutum na farko daya fara gasgata manzancin annabi muhammad (S A W),,amini,,,mas oyi,,,habeebee,,mafi soyuwa a wurin manzon Allah,wannan bakowa bane sai Abubakar Saddiq.. Inafatan zakayi koyi da kyewawan hallayansa..uba ngiji yasa kashigo wannan addinin da sa'ah. Yanxun abun daza'ayi akwai wasu ka'idoji da akesan duk musulmin kwarai yabisu kuma dole yasansu kuma yayi amfani dasu,,. Abinda nakeso da kai dana tashi zakayi muje wajan sheikh hafeez amininane sosai dan wajansa nake yawan daukar karatu,,malamine babba..nasan tabbas zai taimaka maka sosai tafannin abubuwan dabaka sansuba cikin wannan addinin namu kasaltuwarka nakasancewa bako a cikinta.tashi muje. Da taimakon Abubakar wanda ada yake mike abu yafito sukayiwa ammi sallama cewa bari suje anguwa tayi musu fatan alheri. Abbi yayiwa Abubakar kwatanchan sunan unguwar sheik hafeex dayake yasan cikin garin baiwani sha wahala yagana unguwar. Daidai kofar gidan sheik hafeez Abubakar yayi parking.yakashe motar sannan ya taimakawa abbi yafito kai tsaye inda Abbakar yaga mutane na zaune da littattafai a hannunsu alamar karatu sukeyi yanufa da abbi... Wani kyekkyewan mutumne ya tarbesu dauke da murmushi a fuskarsa.yana fadin 'marhaba bika,,ahlan wa sahlan. ya abu banan' (barka dazuwa baban banan). Abbi ma yamayar masa da ansa kamar haka "khaifal hal,,,wa khaifal yaumi' (yaya kake,,,yakuma yau) anah bikhair yah abu banan. Nan suka sama waje daga gefe suka zauna... Sannan suka kara gaisawa annanne abbi yayiwa sheik bayanin maike tafe dashi tindaga farko har karshe... Masha Allah inji sheik hafeez yana mikawa mike hannu..dayake shima sheik da iliminsa both arabi da boko yasa yafarawa mike magana cikin harshen turanci kamar haka. "Ohhh young man u ar highly wlcm to a new word,,,and pure religion of ours,,i pray to Almighty Allah subuhanahu to guaid u nd protect u from dee evill nd shaitan".. Abubakar ya ansa da Ameen .nan sheik yatambayi abbi wani sunan yazaba abbi yace Abubakar saddiq. Masha Allah. Sheik yayiwa mike wasu yan bayanai cikin harshen turanci,,,irinsu wanka shiga musulunci,,,wanka tsarki dade sauransu yanda zai gane. Nan ya kumarci wani daga cikin dalibansa yashiga da Abubakar ciki yabashi ruwa yayi wankan shiga musulunci,,,yanda malam yace haka dalibin yayi , bayan tafiyar su Abubakar abbi da sheik suka shiga hiran duniya ,,,harda tinin wasu karatun da abbi yadan mance,, bayan dawowar su Abubakar ne sheik yacewa mike kullun zairinka xuwa yana daukar karatun littattafan daya dace yafara sanin su,,,dukde wasu abun daya danganta musulunci. Abbi yayiwa sheik godiya sosai ,,,shima haka Abubakar yayi masa sannan suka kama hanyar gidan abbi... Bada jimawaba suka isa gida mike yayi parkin yafito da abbi suka shiga ciki,,lokacin ammi tana wanke shinkafa ,,, sannunku harkun dawo ashe bawani dadewa zakuyiba har inacewa kafin kudawo nagama girki.. Abbi yace bawani nisa mukayi anguwar su sheik hafeex naje.ammi tace Allah sarki dafatan yana lfy,,abbi yace lfy klu.. Abbi yacewa Ammi albishirinki ammin banan ,,,cikin mamaki tace abbin banan goro ,,abbi yace fari ko jah,,,,ahhh yaukuma yan zaulayanne ya motsa kuma.toh fariii kal kal kamar xinare. Bakaramin sha'awa sukaba Abubakar bah ,, abbi yace toh kiyi farin ciki a yau danki ya ansa kalimatush shahada,,kalmar gaskiya.watoh ya ansa musulunci...daga yanxun sunan shi abubakar saddiq,,, Allahu,,, akbar kabeeeran,,,madallah dana ina alfahari da kai ,,ina tayaka farin cikin kasancewarka musulmi ubangida Allah yayi jagora yasa kashigo a sa'a ,,inama yata tanan taji wannan kyekkyewar labari.Allah yayiwa rayuwarka Albarka Abubakar. Nan mike yayi musu sallama yacewa abbi yanaso yakoma wajan sheik abbi yaji dadi sosai yayi mishi fatan Alheri sannan yabar gidan ,,,yakama hanyar gidan sheik.... *JAMSY & HAUWY* . *DEDICATED DIS EPISODE* TO *ALL MUSLIMS BROTHERS* *ND SISTERS IN ISLAM* [11/7, 11:25 PM] ‪+234 703 259 6585‬: *BANAN*. 💐💐💐💐💐💐💐 *EPISODE 56 to 58* 💐💐💐💐💐💐💐 fitar Abubakar daga gidan ba jimawa,,,itakuma banan tadiro gidan dauke da sallama.ganin iyayan nata a tsakar gida yasata sakin wani kayatacciyar murmushi mai bayyana kyewunta. Jin muryar tilon yar tashi yarasa inda zai saka kanshi saboda farin cikin kamar wanda yayi shekara bai gantaba,,,rungumeshi tayi Allah sarki abbina nayi kyewarka sosai..yata ta kaina duk kyewarki bai kai wanda nayiba..suka kyelkyele da dariya. Ammi dake tsaye tace ahhh lalle watoh abin yar san kaine toh nima zansama mai sona.. Fashe mata da dariya sukayi ,,abbi kaji ammi kishi takeyi danna rungumeka....yata kyeleta muje ciki abunmu idan kin huta akwai wani daddadar labari danake dauke miki dashi wanda nasan har idan kikaji zakifi kowa jin dadi.kho abbina yace kwarai kuwa.toh abbina gaskiya zanso jin wannan wani lbr ne mai dadi. Bangaran Abubakar kuwa kaitsaye gidan sheik yanufa ,,,,dan san sanin wasu karutu daya kamata yasansu tin daga yau,,cikin mutuntawa sheik ya ansheshi yace mishi bismillah have a seat pls ,,Abubakar yasama waje ya zauna. Yasanar da sheikh cewa yanaso yasan waye Allah ? Alhamdulillha inji sheik nan yafara sanar dashi wanene ubangiji amma yanayi yana hadawa da turanci tinda wasu abun dolene ahada mishi da turanci saboda bawani kwarewa yayi a hausar ba . Firsty i want u to know who realy Allah is means (god). Allah is dee creator of dee heaven earth and everytin around us.(Allah shine mahaliccin sammai da kassai tare da abubuwan dake cikinta). His dah wan dat created everytin ,,human beings,,,,anima l,,,,dee earth and dee heaven ,. Nd he has no father or mother or son he is dah only one nd no one to be worship except Allah alone..dont associat him with any body.. Bcos when ever u associat Allah with someone u make a big shirk,,.hope u ar with mee ..yes sir..gud nan yacigaba da mishi bayanai dalla dallah yanda zaiyi saurin fahimtarsa kuma babu laifi daga gani yana ganewa.. Abubakar dere is some very importan i want u to know dem. In dis religion of ours we have five pillahs of islam is very importan for every muslim to know 1 shahadatu Allah ilah ha illallah..wa anna muhammadurrasul ullah. Means (testify dere is no worthy of worship except Allah nd muhammadu is his messenger.) 2 Assalat (prayer) 3.Assa'u (fasting). 4 *Azzakkat*. 5 Hajj. Daya bayan daya ya dauka yayi mishi bayanansu.kowanne idan yayi bayani saiya tambayeshi koya gane.. Sun jima sosai akan bayanin sallah.yanda akeyinta ka'idojinsa ,,tare da fada mishi yawan sallolin daya wajaba akan bawa yayi guda biyarne, da lokutan da akeyin kowanne bayani sosai yayi mishi. Sannan yanuna mishi yanda ake alwala dalla dallah yanayi shima yana kwaikwaiyanshi harsuka gama. Shi kanshi sheik yayi mamaki yanda lokaci guda yake gana komi. Suna cikin hakane aka kwada kiran sallah nan sheik ya kumarci Abubakar da suje suyi sallah tinda yanzun dama sugama alwala. Sunje sunyi sallah sun idarne .sheik yacewa abubakar idan har kakoma gida kaware kayan yin sallah ka dabanne afiso mutum idan zaiyi sallah yayi da tsarkakekkiyar tufafi..saboda ita sallah ba abar wasa bace. Inazuwa. Sheik yamike yashiga ciki bai jimaba yafito dauke da kaya cikin leda yamikawa abubakar ...ya umarceshi daya bude ,,, praying mat ne ,(daddumar sallah) sai charbi da doguwar jallabiya fara..sai qur'ani izu sittin.sai hisnul muslim mai larabci da fassarar turanci. Wannan kayan dasu zaka rinka amfani idan zakayi sallah wannan charbine ita amfaninta idan an idar da sallah ana kirgata ana istigfari neman gafarar ubangiji. Yayiwa sheikh godiya sosai.. Sannan yasanar dashi cewa ya ansa musuluncine batare da sanin mahaifiyarshiba,,saboda mom dinshi ta tsana wannan addinin dasu kansu mutanan cikinta matukar tasan cewa ya musulunta toh hakan zaiyi sanadiyyar rabuwarsu na har abada bcos tasha fadar mishi hakan shi kuma gashi yana san mum dinshi sosai bayasan abin da zaiyi sana diyyar nesantashi da ita..sir how amy going to do now? Numfashi sheikh yaja sannan yadafa abubakar haba young man u have to be brave ,,act like a man..nothing in dis life come easy.just try to make her to understan confes her much bcos tana sanka,,,sir what ever i will doo mum bazata amince bah kawai i will bee headen it frm her. Nan sukayi sallama da sheik yakama hanyar gida.. Wash muma mukace bari mu barku kuhuta haka.. *JAMSY & HAUWY* [11/7, 11:25 PM] ‪+234 703 259 6585‬: *BANAN* 💐💐💐💐💐💐💐 *EPISODE 59 to 61* 💐💐💐💐💐💐💐 . Bayan ta yi wanka taci abinci da rama sallar dake kanta tafito pallow lokacin abbi da ammi suna zaune suna taba hira kusa da abbin ta zauna tana wash harnaji dan dadi dana watsa ruwan ,, yanzun zakiji duk gajiyan tabi jikinki.fadin ammi kenan.cikin zakuwa banan tafara magana yauwa abina kai nake saurare nakosa naji lbrn dazaka bani. Murmushi abbi yayi.watoh yata bayan tafiyarki wani alherine yasauka a wannan gida namu, nan abbi yabawa banan lbr musuluntar mike tin daga farko har karshe... Haka kawai taji ta tsinci kanta cikin farin ciki mara misaltuwa koba komi a sanadiyyar haduwarsu dashi har gashi ya amince ya musulunta Allah nagode maka . Gaskiya abbina bakaramin dadi wannan lbrn yayi minba Allah yasaka maka da gidan aljanna firdau yabaka ladar abin dakayi abbina a ko ina ina mai alfahari da kai na kasaltuwarka mahaifi agareni.abbi wani suna yazaba ? Cikin jin dadin kalamar yatashi yace Abubakar sadiq yata . Wow gaskiya naji dadi sosai ya iya zabe Allah yasa yayi koyi da kyewawan halayan mai sunan,,,ameen yata inji ammi . Da farin ciki Abubakar ya isa gida .bayan yayi parkin kai tsaye ciki yanufa .harya bude baki zaiyi sallama sai ya tuna ,,, mom tana zaune da bible a hannunta zuwa yayi ya zauna kusa da ita ya dan jigina kanshi a kafadarta cikin so da kauna ta ajiye bible din tana shafa kansa wlcm my son miss u soo much were have u been soo long througout banji dumin my son ba kusa dani.. Mom yatsarawa mom karya ,,nacewa dayaje wajan nathanial shine ya daukeshi suka shiga cikin gari wajan sauran abokan nashi.he even ask mee to greet u. Mom harda wani washa hakora ita adole abokin danta yadamu da ita sosai.ayya hope dee yana lfy. Yace lfy klu.nan yafara shafa cikinsa .mom tana ganin haka tasan mai yake nufi watoh yunwa yakeji. I get u son i know u are hungry gashi banyi abinciba. Hooo pls no mum dont tell mee baki tanajar min abinciba gashi am to much hungry. Dariya mom tayi sosai sannan tace haba how comes ace zan iya barin my only son da yunwa it can bee dont mind mee dear am just kiddin at u guest what ? Cikin kosawa yace uhmmm yana pointing dinta da hannu i know u make my fevoride dish abee. Yes my son oya tashi muje gashi chan dama kai nake jira muci.kai tsaye dining area suka nufa,,yajawa mom kujera ta zauna sannan yashiga bude kulolin ,,,wani kanshi yaji yaduka hancinsa ,koba komi yana alfahari da mom dinsa wajan iya tsara girki.kiss ya manna mata a goshi yace mom am realy proud of u .tace tnks son. Punded yam and egusi soup ne dayasha naman rago da bushash shiyar kifi kanshi kawai ke tashi. A rayuwarsa idan kinaso kibirgeshi kibashi wannan dish din.shiyasa mom take yawan yimishi.nan suka shiga cin abincin nasu wannan kenan. Washe gari bayan yaje wajan sheikh ya dauki karatu,,,haka kawai yaji yanasan zuwa gidansu banan,,,a hanyarsa naxuwa ne ya tsaya a wata shopping complex ya yiwa su abbi tsaraba...sannan yakama hanyar gidan.. Bayan yayi parkin ya fitone yashiga cikin gidan dauke da sallama amma yaji shiru babu wanda ya ansa mishi..ya kara yin sallamar sannan daga chan ciki yaji alamar motsin mutum yana tawowa..wani kanshine ya daki hancinsa ko ba'a fada mishiba wannan turaran his cuty banan ne. Daga labulan tayi daidai da hada fuskarsu ita kanta tsintar kanta tayi cikin wani yanayi.wanda batasan taya zata misaltashiba.. Sun dau tsawan lokaci ahaka sannan banan tafara magana barka da zuwa .shikansa yaji mamakin wai yau shine banan takee mishi barka da zuwa gidansu wow his can believe dis. Saida tayi mishi izini da ya shigo ciki sannan ya bi bayanta yasama waje ya zauna . Wucewa tayi ciki ,,shide kawai bin bayanta yake da kallan mamaki.dawowa tayi dauke da jug da cup akan tray.ta direshi a gabanshi.tace u can have it pls.. Bayan ya zuba yasha ne ,,,ya ajiye sauran sannan yasama damar yin magana,,,hmmm my cuty i miss u badly ina kika tafi kika barni cikin kewarki ,,da kinsan dalilin tafiyarki halin daya jefani da baki tafiba.. Lokaci daya banan ta daure fuska kamar ba itabace banan din dazun pls stop all dis kayi abin daya kawoka,,idan ma wajan su abbi kazo toh kataka zero bcos daxun na kaisu asibiti sunje a duba idon abbi chan nabarosu,,, yake yayi wanda yafi kuka ciwo...haba my cuty i does't decerve all dis from u ban chanchanci haka daga garekiba,,,by now yakamata ace kigane irin san danake miki banan wlh i luv u sooo much ina sanki fiye da kaina akanki zan iyayin komi plss ki tausayamin ki yarda dani ni mosoyinkine na har abada mai kaunarki tsakani da Allah,,banzo wajanki da nufin cutar da keba,,plss accept mee to bee ur soulmate banan i want u to know some tin saboda san danake miki yasa na karya alkawarin dana daukarwa mahaifyata ,,, I accept islam just bcos of dee luv am having for u..... Wani tsawa banan tayi mishi wanda sanadiyar haka abun rubutuna yafadi lolx.. *URS JAMSY & HAUWY*. [11/7, 11:28 PM] ‪+234 703 259 6585‬: *BANAN* 💐💐💐💐💐💐💐 *EPISODE 62 to 64* 💐💐💐💐💐💐💐 a hankali sis jamcy ta dakko alkalamin tace sisi kicigaba shi malam Abubakar gaba daya ya gama rikicewa da tsawan Banan jikin shi har rawa yakeyi ita kuwa gimbiyar cigaba tayi da sababin da takeyi barin gaya maka idan kana tunanin dan ka musulinta sabida in aure kane to kayi babban kuskure dan shi addinin musulinci tafi karfin ayi danfara dashi wallahi kuma ka koma wajen da kasamo wannan dabaran to ka koma ka sanar musu cewa baka ci ribaba ni dai Banan ban da muradinka mayaudari mai so kaci da addinin Allah to kayi kuskure fuuuuuu tayi hanyan ficewa daga waje anan nema akayi rashin sa a yayi saurin riko hannun ta karki barni Banan wlh ina sonki baxan iya rayuwa ba matikar bakye tare dani ki taimakama rayuwata kar na rasa rayuwata ki tausayama rayuwata jikake tasssss tasssss ta wanke masa fuska da mari da sauri ya dafe kumatun shi ita kuma tafara masifa angaya maka ni yar iskace daxaka rika kai hannu a jikinta to wallahi baka isa ba tayi ficewanta gaba daya tama bar gidan motor ta tashige ta bar gidan gudu takeyi kamar xata bar duniyan mutane xuwa duniyar sama saida tayi nisa sannan tayi parking kuka takeyi kamar ranta xai fita tashiga uku yaxatayi da kaunar Abubakar mayyasa xuciyar ta xata kamu da kaunar abun da baxata taba samuba bata son tasaka rayuwan mutane a cikin hadari dan tasan ita ba alkairi bace a wajen Abubakar mayyasa ta mareshi kodayake tasan yayi kuskure daya tabata kodayake shi sabon shigane a muslincin bai san abun da yake haramun da wanda yake halaliba sai a hankali xai fahimta komai nashiga uku karfa yayi tinanin musulinci addinin tsanantawa ne yaxatayi ta kara rushewa da wani sabon kukan yaxanyi wayyo Allah na na shiga ukuna ni Banan yaxanyi yaxanyi. Gaba daya hankalin sadik ya tashi kirjinsa yayi masa nauyi gaba daya idonshi ya rufe bayama ganin hanya jan kafa yakeyi amma bai ganin hanyan amma karfin hali yasa har yakai ga motor shi ko da yashiga ya tada motor kai tsaye gida ya nufa a haraban gidan yayi parking ya fito ya fara tafiya kenan jiri ya debeshi ji kake luuuuuuuu anan ya yanke jiki ya fadi a wajen mai gadine ya hango shi a kasa da gudu ya karaso yana jijjiga shi oga oga amma ina ya sume ganin baida mafitane ya fara kiran mum madam madam madam pls come oga is not wel da gudu mum ta fito ganin danta a sumene tasa kuka tana magan maganu wanda basu dace mumini ya maimaitasuba da mai wanki da mai gadine sukayi kokarin kamashi a dakinshi suka kwantar dashi a kan gado kuka mum take yi can mai gadi ya samo ruwa yasheka mashi a fuska wani wawan ajiyar xuciya yayi a hankali ya furta la'ilaha illallah muhammadur rasulullah sannan ya bude ido mai gadi ya gani a tsaye kasan cewan mum tafita dan kiran doctor yasa bataji kalmar da ya fadiba rike da waya tashigo tana fadi network problem gannin danta ya farka yanata maxurai ne yasa maganan ya makale mata ta matso tana fadin sannu son ya jikin naka kai kawai ya iya daga mata suma ma aikatan suka gaishe shi da jiki ya amsa kamar yanda ya amsama mum ficewa sukayi suka bar dakin xama mum tayi a kusa dashi tariko dannata da alaman tausayawa sannan ta fara magana . Son pls u know how much i luv and care for u dont try to hide anytin from ur belove mom ,,ka sanar dani damuwarka ba tun yauba nake fuskantarka akwai damuwa a tattare da kai ,,tsugunnawa tayi ta riko hannunshi pls tell me ur problem. Da sauri ya dagota no mom pls dont ever try to ben down for mee,,,pls let me tall u everything mum i have a problem with my oga dats why dis days am somuch worry but pls dnt worry soon everythings will be ok mum. Ya kamata ya xaunar da ita a gefen gadon yana kara shirya mata karya har saida ya tabbata ta gamsu ya duba agogon hannunshi lokacin la'asar ya kawo jiki yana son mum tadan bashi waje ya samu yayi sallah sai dabara ya xomai yace mum i relly need to sleep tayi murmushi tace ok son ta manna mai kiss a goshi tabar dakin tajawo masa kofa tayi shigewanta nata dakin tana juyayin ciwon da dannata yakeyi tana fita ya tashi ya dannah sakata ya shiga bayi ya dauro alwala ya tada kabbara ya gabatar da sallah kuka yake yana gayama Allah kukanshi a hankali ya fara jin sauki acikin ranshi a haka har barci ya sace shi koda ya farka kamar ba abun daya faru dashi kai musulinci dadi gaba daya rayuwanshi ya canxa yasamu nasuwa da konciyar hankali kawai yaji yana son xuwa daukan darasi amma baijin dadin jikinshi dan haka ya kwanta dan hutawa. JAMSY % HAUWY [11/7, 11:28 PM] ‪+234 703 259 6585‬: *BANAN* 💐💐💐💐💐💐 *EPISODE 65 to 67* yanxu kam ya sama waraka sai dai yayi alkawarin xai nisanci Banan ya maida hankali wajen karatun shi sannan ya mai da hankali wajen gayama Allah dan hakanema washagari da wuri ya shirya ya nufa gidan shek mutane hudu yasamu sunxo daukan darasi suma can bayan fitowan shek ne duk aka gaisa ya fara karatu a inda gaba daya yau karaton akan hadisin da manzon Allah (s.A.w) yake magana game da masu cin haramun da irin axaban da Allah ya tanadar musu iya tashin hankali Abubakar ya shiga musamman daya fahimta rayuwan shi gaba daya yana cikin hadari babba yaxaiyi wasu xafafan hawayene ke xubo masa hanklin shek ya tashi ganin dalibinsa cikin damuwa dan haka yayi gaggawan sallaman sauran daliban sannan ya fuskanci Abubakar yayi gyaran murya sannan ya fara magana wai malam Abubakar maike faruwane naganka cikin rudani kasanar dani matsalar ka da kamar xai boyemasa amma sai ya tuna shine kadai mutumin da xai tai maka masa, can yace waton malam na kasance cikin hadari bani ba rahaman Allah da sauri shek yace subihanallah kaiko maiyayi xafi da har kake yanke rabo da rahaman Allah bayan shida kanshi ya kira kansa da gafurul rahimu gaskiya da matsala amma kasanar dani matsalar ya kara nisantawa cikin damuwa sannan yace yaxanyi malam nakasance abincina haramun ruwan shana haramun suturata haramun kai malam duk wata ma'amala ta rayuwata haramunne to yaxanyi bani ba aljannah ka taimakamun malam ina cikin halaka nayi nadaman rayuwat tun a baya na gane kuskurena shek ya dafa kafadan shi sannan yace karka damu shi Allah yana gafarta duk wata xunubi da bawa ya aikata a rashin sani musamman idan har shi bawan xai kaskantar da kai ya nema gafara amma kai wani irin sana a kakeyi haka bai buye masaba ya sanar dashi shek ya dade yana masa nasiha a karshe ya daura da tarihin sahabbai ya gama kashe masa jiki da ayoyi da hadisai yau bashi ya bar gidan ba sai misalin goma na dare dan saida yaci abinci da xai tafi shek ya basa kyautar sabuwar jallabiya dan ya ruka sallah kasancewa kaf kayansa haramtattune yau da farin ciki ya isa gidan amma yana shiga xaune ya sameta hankali a tashe wani wawan fargabane ya xiyarceshi sai yanxu ya tunada mum amma wani xuciyarne take sannar dashi cewa dole ka xaba rahaman Allah sama da duk wata daular duniya hakan ya bashi karfin tunkaranta ya karasa tun kafin ya xauna tafara tambayan sa ina yaje yau yayi dare gata yabarta cikin damuwane rikemata hannu yayi suka xauna sannan ya kirkiro wasu hawaye masu ban tausayi nan danan hankalin mum yafara tashi ganin hawayen dannata tashiga tambayarsa son pls stop crying and tell me the problem pls son sai yanxu ya fara magana cikin kuka yake sanar da ita ya karba bashin kudi makudai a bank ya saka a wani kasuwanci ashe mutan macutane suka damfareshi gashi bank na bukatar kudin su what am i going to do mum i need ur help mum am in a big problem mum ya karasa da wani sabon kukan mai tsuma rai hankalinta ya kara tashi tafara lallashin dannata am sorry son but u have to stop crying everythings wil be okey son ta cigaba da lallashi har sai da ta shawo hankalin shi amma fafur yaki cin komai wai ya koshi a ransa kuwa yayi alkawarin baxai kara cin komai da ya fito daga haramtaccen hanyaba ya mike da fadin xaije ya kwanta bata hanashiba ya shige dakinsa amma tausayi mum ne ya diran mishi but ya xaiyi dole ya rabu da komai yafara neman na kansa aishima namijina kamar sauran maxa dan haka yau tunda yayi sallah asubahi yayi shiri ya fito ya leka dakin mum tana xaune a gefan gado ya shiga ya gaisheta sannan ya sallameta dacewa xaifita tace baxai ci abinciba amma sai yace aa sai ya fita xai nema yaci tace saiya dawo har ya fita ta kirasa ya dawo ta miko mai wani akwati koda ya bude gyolagyolantane a ciki tabasa wayya saida ya hada duk ya biya bashin da farko yace baxai karbaba amma data matsa sai yakarba gaba daya kwashe takaddun motoci dana gidaje ya nufa gidan shek kai tsaye abun har yabama shek mamaki amma sai ya umurce shi da ya shigo saida ya sa aka gabatar masa da abinci yaci sosai sannan da gari ya waye ya hadashi da wani dalibinsa mai suna yusuf dan ya rakasa su saida kayan haka kuwa akayi duk aka saida harda tasa motor suka hada jumullar kudin suka dawo shek ya karba suka nufa gidajen marayu da gajiyayyu saida suka rabar duka sannan suka dawo suka ci abinci sukayi sallah kana suka fara shawaran saida gidan da suke ciki da mum shek ne ya kawo shawaran a dakata da saida gidan har sai an sama wajen xama tukunna dan yace yanada wani gida a anguwar shanu amm fa dakuna biyune kuma gidan karamine idan xai iya xama sai ayi musu gyara su koma kafin yasamu abinyi godiya sosai yakeyima shek shi kuma yace ba komai aiyiwa kaine yauma sai tara ya isa gida amma yau mum bata tashi hankalintaba saida yake sanar da ita nan da kwana uku xasu bar gidan dan bank sun karba tashin hankali da ba asamasa rana yanxu ya xatayi ita dai bata son su kara komawa talauci yaxatayine. URS JAMSY % HAUWY [11/7, 11:28 PM] ‪+234 703 259 6585‬: *BANAN* 💐💐💐💐💐💐💐 *EPISODE 68 to 70* 💐💐💐💐💐💐💐 agaskiya ita bata san yanda xata fara rayuwan babu ba ta riga tasaba da rayuwan daula wayyo yaxatayi ne kawai sai ta fashe da kukan bakin ciki shidai rasa abunyi rungumeta yayi yana kuka saida sukayi mai isar su sannan suka je suka kwanta amma barci ya kauracewa idanuwansu gaba daya kowa da irin tunanin da yake addabarsa ita mum tunaninta wani rayuwa xasu shiigane shikuwa gogan tunaninsa ya tafi ne wajen tunanin sahibarsa abar kaunar sa yau kwana biyu baisata a idoba gashi yana missing dinta amma ya xama masa dole yayi hakuri sai ya kammala da matsalar sa tukunna a haka barshi barawo yayi gaba dasu washagari koda ya gama shiri takaddunsa na makaranta ya tattarasu yayi waje ko mum bai sanar da itaba dan anasa tunanin mum na bukatar hutawa yawon raba takardar neman aiki yau ya yini yanayi daga bisani da yafara jin yunwa ya nufa gidan shek wujiga wujiga a ransane yake jinjina ma maxaje gaskiya neman halal da wahala kar dole ma Allah yayi fushi da barawo dan ya kasance axalumi mai ci da gumin wasu agajiye ya isa gidan da yusuf ya fara haduwa suka yada xango a dakin yusuf din dama shi yana xaune ne a gidan shek tunda ya karba musulinci shek yake rike dashi yana masa komai yusuf ya shiga ya samo masa abinci sannan ya dawo suka xauna suna fira amma fira tafi karkata wajen karatu danshima yusuf yanxu ya xama malami kansa shiyasa Abubakar kejin dadin xama da yusuf din, kwance take bisa makeken gadonta sai faman juyi takeyi kallo daya xaka gano tanada damuwa wai mai ke shirin faruwa da rayuwantane yaxatayi da kaunar mutumin da yaxama haramiyarta karfa ace sadik yayi fushine harya yanke hukuncin hakura da ita ya xatayine gashi tana jin wani mahaukacin kaunarsa da hartakejin baxa ta iya rayuwaba matikar ta rasa abun kaunarta tunowa tayi da Ahmad mutumin da ya sota kamar xai mutu amma a dalilinta ya rasa rayuwarsa dagashi har iyayensa gaba daya gabantane ya fadi data tuna matikar xata amsa soyayyar Abubar to rayuwarsa na hadari ita kuma baxata yarda shima ya mutuba kamar yanda ta rasa masoyinta a bayaba kuka takeyi mai tsuma xukatan mai saurare amma data gane kukan bashi bane mafita sai ta mike ta nufa ban daki ta dauro alwala tayi kabbara ta dinga jero salloli har saida ta gamsu da sallolin sannan ta fara karanto wa Allah matsalarta kamar dai kullum anan barci yayi gaba da ita, kodaya kammala cin abinci ya watsa ruwa ya gabatar da sallar isha'i sannan suka samu shek a xaurensa na karatu suka fara amsar darasi bayan sun kammala ne shek yake sanar dashi cewa an kammala da gyaran gidan sai suje yaga gidan dan jibine xasu tare sunje gidan gidane daki guda biyu rak a kowani daki shek ya sa an saka musu katifa waya goma da mayafi da filo idan ka fito tsakar gidan akwai madafi dan karami an ajiye musu kayan aiki daidai na talaka sai bayin wanka dana xagayawa tsakar gidan yasha siminti ga ruwa tumbul a rijiyan gidan sabida farin ciki yama rasa da muryan da xaiyi wa shek godiya koda ya fara godiya dakatar dashi yayi sannan yace ya kamata ka nema sana ar da ta dace da kai dan rufin asirinka kayi hakuri komai lokacine shike da farin ciki yake sanar dashi yau duk ya raba takardu dan fara neman aiki yayi hamdala sannan suka fito yau koda yaje gida bai tsaya fira da mum ba yaje ya kwanta barci mai dadi yakeyi cike da nishadi bashi da wata damuwa sosai, yau juma'a tinda safe mum ta fara hada kayansu wai ita a dole xasu tashi koda ya shigo yaga tanata faman aikine yake sanar da ita cewa ai baxa su dauka komaiba sai kayan ta amma sauran duk mallakar bank ne harda kayan shi gaba daya itama dan ya rokane suka yarda ta dauka nata bata ce komaiba ta fara kwashe suturunta gaba daya ta hadasu ya dauka ya nufa gidan ya share tsaf sannan ya dawo ya dauka saura tarkacen hotunan da ta tattara hanya juya xai tafi sai wani dan karamin hoto ya fadi koda ya dauka mum ne lokacin tana budurwa tsdaye ita da wani mutumi amma mutumin yayi kala da hausawa saida mutun nada kyau sosai ya kalla hoton sosai sannan ya duba mum waye wannan mutumin annurin da ke fuskarta tuni ya bace a hankali tace mahaifinkane a firgice ya juyo what mum u mean he is my dad kai ta daga masa sannan ta bar masa dakin rai a bace ya kafe hoton da ido amma ko kadan bayyi kama da mahaifinsa ba da mum yake kama garama haka dan ya tsana mahaifin nasa ya tattara hotunan yayi gaba can yaxo suka tafi da mum dama ya sallama duk masu aikin gidan mai adai daita sahu ya dauka dan kaisu gidan tunda suka shiga gidan mum take bin gidan da kallo yanxu anan xasuyi rayuwa kai wannan wani kalan masiface kawai sai ta fara kuka kama mata hannu yayi xuwa dakin ya xaunar da ita yana lallashi har saida ya shawo kanta tayi shiru amma tanata bin dakin da kallo tana tina haduwan dakin ta da gadonta mai taushi amma yau gata a wannan dakin da ko dakin karan gidanta yafi nan amma wai itace xata xauna a ciiki ranta na kuna ta mike tana fadin son bara nayi wanka yace ok mum shima ya fice dan xaije gidan shek yace yana nemansa . URS JAMSY % HAUWY [11/7, 11:28 PM] ‪+234 703 259 6585‬: *BANAN* 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐 *EPISODE 71 to 73* 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐 kai tsaye gidan shek ya wuce a kofar gidan suka gaisa yake sanar dashi sun tare lafiya shek yace masha Allah abuyayi kyau dama dalilin da yasa nace ina son ganinka maganar kayan abincine da suturunka yaxama dole asamar maka suturun da xaka rika ibada dasu ko shidai baice komaiba shek yasaka hannu a aljihu ya xaro kudi yan dubu dubu ya mika ma Abubakar yasa hannu ya karba sannan ya duba shek yace wannan kudin fa malam shek yace nakane ka kirga sai ka saimuku kayan amfani kafin ka samu abunyi ko yayi godiya sannan ya kirga kudin naira dubu talatinne cif yama rasa abun cewa kawai sai ya fashe da kuka haka dai ya dinga godiya da bisani ya nufa kasuwa dan yayi musu siyayya ya sai musu dan abun da baxa a rasaba na kayan abinci ya sai kaya set hudu na gonjo ya saya karamar waya na hannu mai saukin kudi sannan ya saka sauran kudin naira dubu biyu da dari biyu a aljihu yana cikin tafiya yasama dan dako ya dauki kayan suna cikin tafiya saiga wani mutumi yana xuwa ya bangaje shi ya wuce ya bashi hakuri amma yace bakomai sai da yasama dan a dai daita sannan ya shafa kosama ko kasa anyashe dubu biyu daga aljihu sai yan canji nan yayi tunani lokacin da mutumin nan ya bangaje shi ya yashi masa kudi wani radadi yaji a cikin rainshi ashe sata da xafi yanxu dama haka mutane sukeji a cikin ransu kai Allah ya gafarta mana xunuban mu na baya yadai shiga adai daita sahun akan dari biyu ya daukeshi har gida ya biyashi ya tafi shikuma ya karasa gidan da kaya mum na xaune a tsakar gida ya shigo ta tareshi ta amsa kayan bayan sun gaisane take buda kayan a ranta tana mamakin ita da take aje kayan abinci har yayi tsutsa yau itace da awon abinci kai rayuwa ba tabbas shikuwa bayi ya fada ya watsa ruwa ya fito ya shige daki ya shirya ya fito ya sallama mun ya fice yau dai hakurin shi ya gaxa sayyaga Banan dan yayi hakurin haka ai, kwance take a bisa tabarma a bakin bishiya sanye cikin wata pink din doguwar riga ta baxa gashin kanta a bayanta gefe Abbine da Ammi suke firan duniya yayin da ita kuma tayi nisa cikin kogin tunanin sadik yaufa tana bukatar ganin sayin idaniyarta anya baxan je cigiyarsa ba gashi banda phone number shi sallama taji kamar daga sama takejin muryan shi amma sai tayi tunanin kixo yake yin mata ba gaskiya bane saida ya karasone Ammi take fadin wanake gani kamar bakari ashe kana nan ka boye gaba daya yana sosa keya yace wlh ba haka bane al amuranne sunyi yawa sosai wallahi gaba daya ta rasa inda xata saka ranta dan farin ciki da dauki tace yaya sadik ina yini saida ya firgita jin kalmar bakinta ita bata masan mai ta fadiba dan murna da xumudi ya amsa da lafiya lau kanwata sai anan ta tuna mai ta fadi kunyace tasakata barin wajen dagudu kallon so ya bita dashi itama Ammi barin wajen tayi tana dariya ya xauna suka gaisa da Abbi sannan yake bashi labarin abun daya faru kaf bai boye masaba dayake windon dakinta yana ta wajenne yasa duk maganar da sukeyi taji tinda ya fara take kukan tausayi ga wani sabon kaunar da ya kara dasuwa a ranta yau ta yarda sadik ne masoyi na hakika da samun shi xaiyi wahala xata taimaka masa da yardan Allah dan tanaji a ranta wannan shine xai fita da ita daga kangin wahala da rashin yanci, fira sukayi sosai san nan yabar gidan kullum idan ya gama buga bugan neman halaliyansa bashi dako bashi leburanci kai duk sana ar da yasamu yishi yakeyi bajin keshi bai raina abun da xai samu ko kadan dayan ma aiyi wanka yaje gidan su Abbi dan yanxu shek baya kasa yana saudiya dan haka Abbi ke masa karatun idan an kammala susha fira da gimbiyarsa tin bata sake masa jiki har ta fara sabawa dashi yanxu sunshaku kamar hanta da jini idan basa tare to suna manne da waya a kunne tasha tura masa katin dubu uku tin yana fada har ya gaji sai yanxune ya gane a she Banan karatu takeyi ya jami'ar kaduna tana shekaran karshe amma abun tambayan shine ina take samun kudine kuma ina take yawan tafiyane ranar ya tambayeta amma sai yaga ranta ya baci dan haka ya basa da maganar dan a xauna lafiya yau yana wajen leburanci kawai sai ga kira daga company DAN GOTE suna sanar masa ya samu aiki sabida tsananin murna kuka ya fashe dashi yau wata daya yana wahala gashi Allah ya sauka ka masa yayi hamdala kaitsaye gidan Abbi ya fara wucewa dan ya sanar da princess amma yana isa Ammi ta sanar masa ai yau da sassafe tayi tafiya yaji wani bacin rai ya tambaya ina taje Ammi ta amsa da wlh ban saniba amma dai tace ranar monday xata dawo a fusace ya bar gidan ya dau ma kasan alkawarin bara ta dawo sai ta gaya masa inda take xuwa ya gaji a haka ya isa gida mum na xaune a tsakar gidan yana shiga ya doka sallama har sau biyu a firgishe mum ta mike dan ganin mai shigowa karaf wa xata gani dantane ya shigo yana xabga sallama irin na musulmai da karfi ta firta what? Yana kara sowa yace mum sannu da gida wani kallon mamaki take masa karfa xarginta ya tabbata yace bara nayi sallah mum naxo nagaya miki albishi bai karasaba ta wanka masa mari tassssss. *URS JAMSY & HAUWY* [11/7, 11:28 PM] ‪+234 703 259 6585‬: *BANAN* 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐 *EPISODE 74 to 76* 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐 sai yanxu ya farga da karanbanin daya aikata gabansa ne ke fadi mum ta kara wanka masa mari sannan ta fara magana mike mainakeji kamar gaisuwan musulmi ya dukar da kai ta kara daga murya am asking u tell me are u now a muslim wata xuciyane take basa shawara gara ma ka gaya mata gaskiya addinin Allah ba abun boyewa bane just explain to her ya dago kai ya kalleta a hankali ya furta mum ki natsu xanyi miki bayani pls 4give me mum am rly sorry but mum am now a muslim my name is Abubakar sadik but mum pls u have to understand me kafin ya rufe baki ta sake wankeshi da mari ka cuceni mike dama ka musulintane shiyasa ruhu mai haske yayi fushi da kai yasamu talauci baxan yarda ba sai dai ka xaba ni ko musulinci just tell me between me % muslims the must important to u yana hawaye yace i luv u mum wani sanyi taji a ranta ita a dole ya xabeta amma sai taji yace i luv u mum but i cant live islam mum i luv u all and u're all important to me kafin ya karasa ta cakumoshi tana fadin no no mike u cant do dis to me am ur mum pls tell me u're not one of dem yana kuka yana girgixa mata kai no mum am a muslim am one of dem pls mum, suuuuuuuu! Tayi kasa ta fadi sumammiya a firgice yake kiran mum mum pls am sorry mum mum mum yaji ba alaman numfashi da gudu ya fita waje mai a dai daita ya samu ya dawo ya sungumeta yakaita ciki suka nufa hospital ko da suka isa likitoci sukayi kanta dan ceton ranta amma abu yaci tura likita ya fito da yasameshi ya jashi xuwa office saida suka xauna sannan yake masa bayani cewa xuciyanta ya buga tana bukatar natsuwa kuma akwai magunguna da suke bukata dole a nema dan ayi mata amfani dasu ya rubuta gaba daya dubu hamsinne ya kalla takardan shi a ina xai samu kudin da suke bukata shifa ko fara aikin bayyiba bare yasaka rai da albashi amma xai san abinyi dan haka ya tambaya doctor shin xai iya biya a hankali doctor yace ba matsala ya mike ya fita yana saka ya xaiyi yasamu kudin dama shek na garine to ya kwashe iyalinsa gaba daya sun koma saudiya shi ya xaiyi a haka ya bar office din ya fita, kamar dama jira take ya bar hospital din ta farfado likitane a kanta da ker ta iya gaya masa ya kira mata matan xumutarsu su kula da ita kuma kar a sake barin mike ya shigo inda take ko ta mutu ya amsa mata kuma aka kirasu cikin minti biyar suka cika hospital din kowa yaji abun da mike yayi sai ya firgita nan da nan suka biya kudin gaba daya sannan suka xauna xaman jinya iya kokari, yayi amma da ker ya hada hancin dubu goma a wahale ya dawo hospital din amma tin a bakin kofa aka dakatar dashi nanfa suka fara rigima da maigadi amma yaki barinshi ya shiga daga karshe hukuma suka kira aka kadashi daga nesa da hospital din ya samu inuwa ya xauna har goman dare anki barinshi ya shiga amma yana kallo mutane mum na xuwa suna shiga can misalin karfe sha dayan dare dabara ta xomasa ya xaga ta bayan hospital din ya haye ta katanga ya shige tin bai karasaba yake jiyo ihun mum da gudu ya karasa dakin duk sunyi tsaye kanta tanata fixge fixge likitoci na kanta dan ceton ranta amma abu yaci tura dan mala'ika na aikinsa cen tayi tsit alaman rai yayi halinshi doctor ya jamata mayafi yace am sorry she is gone daki ya dau ihu a guje ya karasa gadon yana kuka yana fadin inalillahi wa inna ilaihir raji un Allahumma ajirni fi musibati wa akkirni kairan minha, mum ki tashi karki barni mum ki tashi ki musulinta karki mutu a haka mum kitaimaka mun gaba daya dakin shiru kowa na kallonshi ammafa ba mai tausaya masa daga bisanima jami an tsaro suka hadashi dasu suka kadashi aka saka jami an gadin hospital din kuka yake sosai yana tausayama makoman mum dinshi gida ya nufa ya shiga dakinta ya rungume kayanta yana kuka gashi ba halin ya roka mata rahma dan bai halattaba da ya gaji hotuna ya kwaso yana kallo duk hotunasu tare tin yana karami har ya girma kuka yake sosai dayayi sallah baci ya kwashe shi a barcinne yake mafarki mum ta musulinta yanata murna kuma sai ya ganta tana ta kuka yaje yana tambayanta whats da problem mum pls why are u crying sai tace am sorry son pls 4give me pls kawai sai yaji sallan asuba ya mike da addu an tashi daga barci yayi sallah ya dan samu nasuwa bai gaxaba wajen nema wa mum sassauci a wajen Allah ya dauko waya ya turama kowa har da princess wayanta a rufe shiyasa bata ganiba yana tasamun ta axiya daga yan uwa musulmi da gari ya waye ya nufo hospital tin daga kofa aka sanar dashi anxo an tafi da gawan sun canxa mata hospital kuka yayi sosai sannan ya koma gida shikenan ya rasa mum baxai kara ganintaba ya dukufa da karatun kur ani yasamu sassauci chikin kwana uku ya xube ya fige yau yana tafiyane ya hadu da mai gadinsu a da yake masa jaje sannan yake cewa naji wai gobe ne xana idan madam a kauye ko da karfe biyu ya amsa da hakane suka rabu daga nan gida ya wuce ya hau shirin xuwa kauye washa gari tin safe ya isa kauye yaje gurin xana idar mum ya hango a cikin akwati a kwance fuskannan bakin kirin kamar gawayi,nan take yafashe da kuka. *URS JAMSY % HAUWY* [11/7, 11:28 PM] ‪+234 703 259 6585‬: *BANAN* 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐 *EPISODE 77 TO 79* 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐 kuka yake sosai mutane cike da wajen duk anci anko pastor na rike da takardan tarihin mum mutane nata kuka nidai tausayin mum ne ya kamani da na tuna kyawawan hali irin na mum amma sun tashi a banxa tunda bata musulintaba kawai baiyi auneba sai hango anyi sama da akwatun xasu tafi xana idarta sai da kowa yayi gaba sannan ya bisu a baya a bakin ramin aka sauke akwatin ana mata addu'a pastor ya nema makusantar shiftra su matso dan su sakata a kabari yan comity dinsu suka matso dan sata a rami yana kallo suka xirata a rami ganin hakane hakurinshi ya kare ya nufa wajen da gudu yana kukan bakin cikin rasa mahaifiyar sa ta tafiya ba dawowa saida ya kai bakin ramin ya tsaya yana kuka mai tsuma rai wasu pastor cine guda biyu suka xo suka dagashi yana fisgewa amma saida suka yi baya dashi sannan wata daga cikin matan xumunta tafara masifa cewa maikaxoyi bayan ka kasheta kai ka kasheta kabar nan tun kafin ruhu mai haske yayi fushi wata bala i ya sauka bai kulataba ya kara nufan wajen mum kawai sai suka fara mai ruwan dowatsu da kyer ya bar wajen ammafa sun jimasa ciwo daker ya bar wajen dan ceton ransa da ga nan tasha ya nufa dan komawa gida sai yamma ya iso amma fa a galabaice gidan Abbi ya wuce tin daga nesa Ammi ta hangoshi kamar xai fadi a kasa ta fara salati lafiya Abubakar jin abun da ta fada Abbi shima ya mike da lalibesuka taroshi nan da nan Ammi ta tai maka masa wajen tare jinin sannan tabashi abinci da ruwa yasha kana ya sanar musu abun da ya dameshi sun tausaya masa dan haka Abbi yace ya dawo nan da xama sabi da can ba kowa yaji dadi sosai sabida gidan duhu yake masa ya tsana gidan dan haka yaje ya kwashe duk wani kaya masu mahim manci sannan ya kira shek ya sanar masa ya yi masa ta axiyya kana ya sanar dashi yanda sukayi da Abbi yayi masa nasiha sannan yace ba komai xa a samu mai shiga gidan sukayi sallama Ammi har ta tsaftace masa dakin baki akwai komai a ciki dan haka ya watsa ruwa ya kwanta gobe xai fara xuwa aiki dole ya tashi da wuri yanxu ya dangana da mutuwan mum, washa gari da wuri ya shirya ya isa wajen aiki an tuna masa aikin sa a wajen kuma albashin sa da tsoka dubu 50 ne shine mai kula da bangaran kayan comparny gaba daya dan haka sun bashi kudi ya saya kaya dama dokan wajenne koda aka tashi kasuwa ya nufa ya saya kaya harda takalma ya saima Ammi atamfa Abbi kuma shadda ita kuma gimbiyar kayan make up ta samu sauran kuma ya bar kudin motor ya dawo gida Ammi ta tareshi da abinci amma yace aa sai yayi wanka sanan ya fito yasama su Abbi yayi musu barka da gida suka gaisa cikin mutunci Ammi ta dauko masa abinci yaci sannan yake basu labarin abun da ya faru sunyi murna karan shigowar sakone a wayan number princess ya gani tana masa ta axiyya da bashi hakuri akan sai yau taga sakon mutuwar mum amma gobe tana hanyan dawowa da yardan Allah yayi murmushi kawai saiya tsinci kanshi cikin farin ciki duk da yana fushi da ita amma sai yaji dadi a ransa so kenan hana ganin laifi, ya dauko kayan yake nuna ma Ammi sannan ya bata tsaraban su amma bai bata na princess ba fada ta fara yin masa wai yaushe aka fara aikin da xai fara kasafi murmushi kawai yayi haba Ammi idan banyi mukuba waxan yimawa Abbi yace Allah dai yayi albarka amin Abbina haka suka dinga hira har lokacin sallah yayi duk suka watse yana lura da kewan Banan a idon Abbi da Ammi amma kawaici ya hanasu nuna masa da dare yana kwance tunanin rayuwa yakeyi Allah sarki mum yanxune hutun yaxo amma baxata ciba kai rayuwa ba tabbas Allah yasa mudace nan sakon princess ne ya shigo tana kara yin ta axiyya kuma tana sanar dashi cewa tana missing dinshi dan haka ya kula da kanshi tsintar kansa yayi da son jin muryanta ya kira number ta amma an kashe wayan dan haka kawai sai ya tura mata sakon saida safe kuma shima yana kewanta sosai saita dawo ya kwanta barci washa gari da wuri ya shirya ya fito dan ya sallama Ammi tace Abubakar har an fito da harama yace wlh in tashi lpy ta amsa da lpy kalau yace to Ammi mu xamu wuce tace aikuwa ka tsaya kaci abinci mana yace to ta hada masa abin karin ya karba ya koma daki ya xauna ya ci abincin sannan ya tafi wajen aiki misalin sha daya ta diro gidan kasancewan jirgi ta biyo shiyasa tana fadowa tin daga kofa ta fara sallama Ammi kira a firgishe ta fito tana fadi lafiya ja ira aikin dawo kenan ko da gudu ta karaso ta kankame Ammi tana fadin oyoyo Ammina nayi missing dinki sosai tace to sakeni karki karyani ta saketa tana mata dariya Ammi ina Abbina banganshi bane baya nan ya tafi masallaci bada karatu ta murmusa Allah sarki Abbina baya gajiya Allah dai ya bar munshi Ammi tace to amin mu shiga daga ciki ko koda suka isa palour kan kujera ta fada tana fadin wash wlh na gajifa bara nayi wanka naxo na tayaki aiki ko Ammi tace aa ki barshi kawai nima inata saurine kafin su Abubakar su dawo dan lokacin dawowan shi ya kusa Banan ta tsaya cak wani Abubakar Ammi ta amsa da cewa wanda kika sani tayi gaba abunta itama ta karasa dakinta dan ta watsa ruwa taxo taji lbr. *URS JAMSY* % *HAUWY* [11/7, 11:28 PM] ‪+234 703 259 6585‬: *BANAN* 💐💐💐💐💐💐💐 *EPISODE 80 to 82* dakinta ta shige dakin fes dashi kamar bata yi tafiyaba murmushi tayi sannan ta furta Ammi kenan ta tube kaya ta fada bayi dan ta watsa ruwa ita kuwa Ammi kicin ta koma dan kammala abinci ma iyalanta tana tsaka da aiki sadi yayi sallama ya shigo Ammi ta fadada fara anta aa lale da bakin maradi sannu da xuwa tayi masa masauki akan tabarma ya xauna yana washe baki ta kawo masa ruwa mai sanyi saida ya sha sannan ya fara gaisawa da Ammi mun sameku lafiya ya kowa da kowa ta amsa da alhamdulillah ya ka baro yan uwa da abokan arxiki su ya dukko yace duk lfy ya malam niban gansaba tace yana masallaci yana bada karatu amma yanxu xaka ganshi ya dawo yace malam kenan baya gajiya ina Hajiyane Ammi ta bude baki kenan xatayi magana ta karaso cikin kananan kaya riga da siket yan kanti sun amshi jikinta sosai tin kan ta karaso take fadin lalala wanake gani kamar kawu sadi yace yar halak yanxu nake tambayan yaya bangankiba tadan yamutsa fuska wlh na shiga wanka kaxo lfy lafiya kalau kuma nasameku lafiya ya karatu ta amsa da lpy nan akashiga firan yaushe gamo sadi ya kasance kani ga Ammi kuma sun shaku sosai da Banan kasancewa yana yawan xuwa kuma idan yaxo xa dade sun saba sosai Ammi ta gabatar musu da abinci suna cine Abbi ya dawo shima aka dasa dashi kasancewan sadi mutum ne mai barkonci ga shiga rai bashi da girman kai shiyasa ya shiga ran kowa na gidan sadine ya dubi Banan yayi murmushi sannan yace waini Ammi mekike bama hajiyane ita kullum kyau take karawa kamar karimena caraf ta amsa tab Allah ya kiyaye kana hadani da karime wannan mummunar yarinya waima yaushene bikin nan kowa ya huta dannaga duk kun xakune kowa ya kwashe da dariya sadi yace amma hajiya kinci mutumcina yo duk kauyen dama gara wayayi kyaun karimena yarinya mai kalar larabawa nan ma dariya aka karayi tace gaskiya kam saidai larabawan nidai yaushane bikin ya wani washe baki kamar gaula sannan yace sai kaka xa ayi aidai xakuxoko Ammi tace kai sadi ba kunya har da wani fadi Abbi ya karba kajimun ikon Allahfa sai yaki fadi dan kawai kun fisa bakiko da gaskiyanka malam sadi ango na karime nan waje ya kaure da hira kowa na tsokanar kowa cikin nishadi, yau aiki yayi masa yawa a office yanata faman danna computer gaba daya ya maida hankali a kan abun da yakeyi a hankali ta turo kofan tana wani karairaya kamar tarwatsa dogon rigane ajikinta amma gaba daya rabin rigar a bude take ga wani uban gashin doki ta tayi kitso dashi fuskannan ta dau mai tayi fari tas shi baima ji shigowanta ba kawai jin mutum yayi a bayansa firgigit ya dago tunanin shi sulaiman ne abokin aikinshi yake xaulayan shi amma yana dagowa sai ganin ta yayi tana wani shu umin murmushi nan da nan ya daure fuska sannan ya fara magana waike Amina ba nace ki daina yimun hakaba bana so ko dolene kara narkewa tayi sanna ta fara magana tana wani matsowa haba Abubakar ya kake son nayi kasan ina kaunarka kace baxaka iya aurena ba tunace maka ka yarda ko hulda murikayi muna debema juna kewa ta matso daf dashi tana wani shafa jiki kamar mage sai da ta kai hannu fuskansa kauuuuuu kakeji ya wanketa da lafiyayyan mari wanda ya raxanata tayi baya da sauri sannan ta dafa kunci a furgice ta furta Ab buu ba karrr marifa ya daga mata kai sannan yafara magana a fusace yes na mareki ko xaki ramane an gaya miki kowa dan iskane tobara kiji inada wacce nake so kuma xan aure wacce tasan darajan ta na ya mace bakeba da kika gama tambadewa a titi kuma niba maxinacibane dan haka daga yau karki kara shigowa office dinnan matikar ba aiki ya shigo dakeba dan haka getout from my office ta yi hanyan waje saida takai kofa sannan ta juyo ta dubeshi wlh tinda kace haka to wlh sai na mallakeka tunda na yaba saina samu a fusace yace i said getout ta fice tana maganganu yaja tsaki ya xauna ya jawo computer saima yaji duk ya gaji da aikin dan hakane ya dauki jakarsa ya fice daga office din a get ya hadu da sulaiman ya dubeshi da kula maza sai ina kuma Abubakar baijin wasa ransa a bace yake dan haka kawai sai yace banjin dadi xanga doctor ne daga nan xan wuce gida yace ok ko in ajekane yace no barshi kawai xan iya yace to Allah ya kara sauki yace amin na gode ya wuce kai tsaye dan adaidaita ya samu ya hau ita kuwa Amina tinda ta shiga office take kuka itace yau takaima namiji tallar kanta amma ya watsa mata kasa a ido ita da maxake bi kodayake baisanta bane amma xai hadu da kaidinta, shi abunma mamaki yake bashi wai mace da akasanta da kunya ita da ake nema yau gashi munxo xamanin da mace ke kai tallar kanta ga namiji dama daniyar aure to aa da sabon Allah kai Allah dai yasa mufi karfin xuciyarmu amin a dai dai get ya sauka ya shige gidan ransa a bace yake amma koda yayi sallama hangu su da yayi sunata dariya musamman da yaga abun soyuwan sa tanata fara a ga wani kyau da tayi sai yanema bacin ran ya rasa amma waye wannan gayan da suka fira gadaishi mai kyau kuma da alama ta saba dashi dan yanda take dariya ma kawai shaidane wani ki shine ya rufeshi ya nufa wajen. *URS JAMSY % HAUWY*. Like · Reply · Edit · Oct 30 at 2:38pm💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐 *BANAN* 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐 *EPISODE 83 TO 85* 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐 koda ya karasa duk basu ankara da shiba Ammine ta juyo daniyar ta kaima sadi duka ganin Abubakar ya dawo ta buge da fadi sannu da xuwa har ka dawo yau da wuri haka yana murmushin yake ya karaso yana fadi wlh kuwa Ammina yau banajin dadine tace ash sha Allah ya kyauta gaba dama ai jiki da jini sai hakuri ya karasa xama sannan Abbi yace to kasha magani kuwa ya yamutsa fuska sannan yace nasha Abbi to aikuwa sai kaci abinci ka kwanta ko inyaso idan ka tashi saika watsa ruwa gannin bashi da niyar yin mata maganane ta shagwube murya sannan tace sannu da xuwa yaya sadik ya jikin har cikin ransa yaji dadin yanda tayi maganar kuma yaji ma duk ya manta da bacin ran da Amina ta kunsa masa a office amma kasan cawan yana fushi da ita kuma yana son ta gane kuskurenta yasa ya wani shan mur sannan yace yawwa na gode sadi ya dubeshi sannan yace barka da xuwa juyawa yayi ya duba sadi kamar sai yanxu ya ganshi sannan yace yawwa Ammi yau munyi bakone Ammi ta murmusa sannan ta wai sadi ai kaninane daga kagara ya xo aima yana yawan xuwa kawai dai tunda ka dawo nan bai xobane jin Ammi tace kanintane ya dan saki fuska sanna yace au to sannu da xuwa nan aka gaisa ya mike yace Ammi xan je na kwanta Ammi tace to barana kawo maka abincinka baice mata komaiba ya mike ya bar wajen gaba daya hankalinta ya tashi gannin bai wani nuna daukin ganintaba amma daga baya sai ta dangana hakan da rashin lafiyansa Ammi ta mike bara nakaima dana abinci yaci ya kwanta mikewa itama tayi bata ko kalla kowaba tace Ammi ki bari xan kai masa Ammi tace to Banan ta nufa kicin din ta hada komai dambun shinkafane da ferfesun kayan ciki da jus din kwakwa a tire ta hada kayan sannan ta koma ta dako afterdress ta daura bisa kayan jikinta sannan ta dauka kayan ta nufa dakin yana kwance yana tunanin yanda princess xataji a ranta yaji sallamarta ya amsa sannan ta shigo ta ajiye kayan abincin yan kwance bai ma dubetaba ta tsaya sannan tace ya jikin yaya ko xamuje hospital ne sai anan ya mike xaune sannan yace no barshi kawai idannayi barci komai xai xama normal ya bude abinci ya fara ciko kasa kasa yake kallonta amma ita bata saniba kallonshi takeyi sosai amma ganin ko kallo bata ishe shiba yasa tayi waje ta basa waje ya huta. Abu kamar wasa yau kwana uku baya shiga harkanta kasancewan sadi mutum ne mai barkon shi ga shish shigi yasa tun baya sakar masa fuska har ya sakar masa suka saba da juna yanxu idan ya dawo office yana tare da sadi suna fira a waje sai dare tun tana dasa uxuri yanxu ta fara gajiya har tafara tunanin koya sama watane Abbi ya fada mata komai da ya faru da bata nan ita ba wannan bane ya dameta face shareta da yaya sadik ya keyi shima abun ya fara damunshi kawai dai yana son ya gane matsayin sane a wajenta a office ma Amina ta daga masa kafa dan ko kadan bata shiga harkanshi hakanne ya basa damar gabatar da aikin sa cikin natsuwa da kwance ya yana xaune a bakin katifa kasan cewan yau sadi baya nan sallama tayi ta shigo ko jiyan ixini batayi ba xama tayi a bakin kujera sannan tace dama yaya sadik wajanka naxo sai yanxu ya kalla inda take kana yace ina jinki lafiya kuwa ta amsa lafiya dama xuwa nayi ka gaya mun laifina dan Allah wallahi xan gyara ya kara daure fuska sannan yace ban gane laifiba nace maki kinyi mun laifine kawai sai ta fashe da kuka ya kake son nayi baka kulani ko kallo ban ishekaba nidai nagaji ida baka sonane kasanar dani ba ka rika wulakantaniba nan maganan ya sarke ta durkushe tana kuka mai tsuma rai hankalinnsa ya tashi amma tuna yana son ta gaya masa abu ya kara daure fuska au dama kindamu danine kike tafiya inda kika ga dama ba tare da kowa ya saniba sannan da kina tunanin tunda bakea sona ba wanda xata sonine to kinyi kuskure kefa kikace baxaki taba kaunataba to yakike sonnayi kukanne ya kara tsananta a kukan take fadi bantaba kinkaba wlh bayan iyayena da suka haifeni ban taba son wani bawaba kamarkai ba amma bana son na rasaka kamar yanda na rasa Ahmad ba abaya ko su Abbi bana musu irin son danake maka jin maganan da take fadi ya shiga rudani to mai take nufi dama basu Abbi bane iyayenta to suwaye maiyasa take maganan rasashi waye Ahmad duk ya shiga rudani duban ta yayi sannan yace princess ki tai maka kisanar dani gaskiya kin sani a duhu dama basu Abbi bane iyayanki tana kuka take fadin banso na sanar da kai komaiba sabida gudun na rasaka a duniya nayi tunanin xan iya tsallake soyayyanka amma ina baxan iyaba yanxu na gane kaine rayuwata baxan iya rayuwaba idan bada kaiba dan haka yau xan sanar dakai duk sirina xan sanar da kai su Abbi ko su waye sannan wanene Ahmad da matsayinsa a wajena kuma waye Alhaji kuku da irin xalincinsa kuma yau xakasan wacece BANAN ADAM TUWARES. Nan kukan ta ya tsananta ta durkusa tana rairawa shi kuwa gaba daya ya gama rikicewa da jin kalaman princess ga kukanta yana kara tsananta sosai lallashinta ya fara yabata hakuri amma ina kuka take sosai dan haka ya cigaba da lallashinta tayi shiru. SHIN *WACECE BANAN* *ADAM* *TUWARES* *URS JAMSY % HAUWY* [11/7, 11:28 PM] ‪+234 703 259 6585‬: *BANAN* 💐💐💐💐💐💐💐 *EPIODE 86 to 88* 💐💐💐💐💐💐💐 Tanumfasa sannan ta fara magana nidai sunana khadijat Adam Tuwares (BANAN) mahaifina Alhaji Adam dan asalin kasar libbiyane amma ta yankin tuwares makotan nijjar mahaifina ya kasance da daya tilo a wajen iyayensa suna matikar kaunar sa amma sai dai su talakawane na fada a kara shikuwa mahaifina tun yana karami yake da kwadayin abun duniya yana son kudi sosai yana da shekara sha daya mahaifansa duk suka mutu sakamakon gobaran dare hakan yasa yaxama maraya yanata watan gaririya ba wanda ke dubasa sai abokin mahaifinsa watan malam yakubu gaskiya ya tsaya tsayin daka wajen ganin ya inganta ma Adam rayuwa ya sakashi makaranta na xamani dana arabi Adam ya kammala karatunsa na sakandari ne ya hadu da mahaifiyata watan Hajiya suway ita buxuwace sun hadu da Adam ne a kasuwan maradi a nijer nan soyayya ta kullu tsakanin suway da Adam halinsu ya xama kala daya wajen son kudi ko xance yaxo wajenta hiran kenan idan nayi kudi xanyi miki kaxa kaxa ita kuma suway sai kanta ya kara fashewa basu wani dau lokaciba aka basa aurenta malam yayi murna sosai kuma shi yayi komai na bikin aka sha biki lafiya Adam na bugabugansa dan yasamu abun da xasuci kuma yana kokarin sayo kayan dadi hakan ne yasa mutane suka fara xundensu wai sai yanda suway tayi da shi tun magana bai fitoba har yaje wajen dangin su Adam nan da nan suka dasa tsanar ta a rai waixata kashe musu yaro gasa marayan Allah shekara uku haihuwa shiru nan ma magana ya biye duniya cewa aidama buxaye mugayene sai sun nakasa mutum idan ya auresu kuma suki yarda su haihu tun abun baya damunta har ya fara damunta kullum kuka shikuwa Adam ko a jikinshi dan shi damuwar sa yanda xaiyi kudi kafin ya haihu ya fara safaran gonjo yana samu dan haka aka fara cin dadi wata biyu kudi suka kare aka koma gidan jiya a haka suway ta samu ciki sunyi murna sosai tare da addu an Allah ya basu ya mace haka suka dinga rainon cikin nan idan ba ya tafi neman na rufin asirinsuba to suna tare mutane basu gajiya da gulamen su wai talasurun maigida sai yanda mace tayi dashi wasuma suce aibasuga soyayyaba da yayi damara ya karba mata cikin ne da yafi hakanne yasa ake kiran su da manne mata ita kuma ace mata manne masa tun sunan na damunsu har suka saba kuma suna amsawa ba ruwansu bayan wata tarane ta haifa danta namiji kyau kuwa ba a magana dan rabi ya dauko suway rabi kuma ya dauko Adam hakanne ya kara masa kyau kowa na maganar kyau irinnasa wasuma cewa sukeyi dan aljan ne ranar suna yaro yaci sunan kakan mu watan al-mustapha amma ana ce masa suhaim a haka rayuwa ta cigaba da tafiya yau da dadi goba babu amma game da soyayyansu ba abun da ya canxa idan suhaim na kuka babanshi xai goyashi yafita har waje yana jijjigashi ita kuma mommy suway tana gida tana barci a haka har ya suhaim ya kai shekara biyu aka yayeshi ko ina suna tare da Abban mu wata rana Abba na rike da suhaim sunje kasuwan kuldi suna tafiya kawai saiga wata lafiyayyen motor taxo ta faka nesa dasu Abbanmu . Tunda ya suhaim ya hango motor yake ihu xaije amma Abba ya rikeshi can mai motor ya fito magidancine xai girme ma Abban mu nesa ba kusaba haba ya suhaim na ganin an bude motor ya gallama hannun Abba cixo ya sakeshi ya kuwa falla da gudu sai wajen motor yana xuwa matumin nan yana kokarin rufe motor sai ganin yaro yaxo ya tureshi ya shige yana nuna mamaki sha'awa da al ajabin yaron duk ya kama mutumin gadai kyau a wajen yaron nan tunda yake bai taba ganin kyau irin na yaronba gashi ya shiga ransa lokaci kankane shikuwa malam suhaim ko kallon mutumin bayayi sai danne danne yakeyi Abba da mamaki ya gama kasheshi ga axaban cixo a hankali ya karaso wajen motor lokacin Alhaji ya shiga motor yana tunanin to ko ya tafi da yaronne tunda yana son yaron idan yaso sai ya xama dansa kawai sai yaji ance salamu alaikum nan da nan ya juyo amma wa xai gani face wani farin balarabe kayan nan kacakaca sai warin xufa yakeyi ga wasu hadin bautan silifasa yana wani murmushi ya mika ma Alhaji hannu a fusace yafara magana amma malam kaxo da rainin hankali kaxo bara kuma harda mika min hannu waton kai isheshe ko to wlh garama ka tafi dan baran bada ba banxa talaka kawai yaja tsaki sannan ya juya wajen suhaim yana fadi baby miye sunanka dayake yaron nada surutu yace cunana suham Alhaji ya murmusa sannan yace kana sona na saya maka ice cream nan da nan yaro ya fara murna yana cewa ina so mai jirgi nan ma Alhaji ya kara kaushewa da dariya sannan yace ba sunana ba mai jirgiba sunana daddy kaji my boy ya juyo daniyar rufe motor ne yaga har yanxu wannan mutumin na tsaye ya kallon su yana murmushi nan ran Alhaji ya kara baci dan haka yace kai matsiyaci banace ka bace mun da ganiba duk ka ishemu da wari neman kasama yarona wani cutar ko to idan baka baceba xanyi maganinka dama ku talaka haka kuke da maita aikuwa yau xanga karshen maita shidai Abba ya kasa cewa komai sabida mamakin karfin hali dan hakanema mutumin ya burgeshi dan shima baya kaunan talaka amma bara yaga karfin hali shi da dansa . *URS JAMSY % HAUWY* Like · Reply · Edit · 1 hour ago [11/7, 11:28 PM] ‪+234 703 259 6585‬: *BANAN* 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐 *EPISODE 89 to 101* 💐💐💐💐💐💐💐 idan ran Alhaji yayi dubu ya bace kawai yana tunanin hukuncin da xai yankewa wannan mayen talakan karaf suhaim ya juyo dan ya nunama Alhaji ball yana fadin daddy kallo idan sane ya sauka akan Abbansa kawai sai ya fara Abba kaga nashiga jirgin daddy kaima ka shigo a firgice Alhaji ya kalla yaron sannan yace my boy waye Abban naka da hannu ya nuna masa Abba da yake tsaye kamar dutse kunya nadama mamakine suka rufe Alhaji sai yanxu ya lura da kamannin su amma sabi da girman kai irin na masu kudi kawai sai ya nade tabarmab kunya da hauka haba malam ai saikayi mun bayani ban san dankabane Abba ansamu shiga sai washe baki a haba ai ba komai kayi hakuri wlh suhaim bayaji gashi yaxo ya dameka fito mu tafi gida kayi hakuri Alhaji wani shu'umin murmushi yasaki sannan yace aa bakomai ai yaro nakowane amma anan kusa kuke da sauri Abba ya amsa da aa muna xama a dammar ne Alhaji yace ai bansan wajenba dayake nima jiya naxo daga nigeria amma ka shigo na sauke ka sai naga wajen arika xumunci ba musu Abba ya fada motor suka dau hanyan dammar a hanyane Alhaji ya tsaya ya kashema suhaim kudade masu yawan gaske Abba na gwada masa hanya har suka isa garin a kofar gida suka tsaya mutane sai kallon motor sukeyi wasu na lekowa ta katanga burinsu suga wanda xai fito daga motor karaf Abba ya fito tare da wani Alhaji suna magana cikin fara a Alhajin ya gama saukewa yaro tsarabanshi sannan yace to malam Adamu ni xan wuce masaukina amma bayan kwana biyu xan dawo Abba godiya yake xubawa yasa hannu a aljihu dubu goma ya bama Abba shi kuwa har kasa ya duka ya amsa yana xuba godiya. Saida aka xo sauke yaro dan Alhaji ya tafi nan ya suhaim yace bai san maganarba da ker ya yarda shima dan Alhaji yace masa anjima xasuje yawone da gudu ya fada gidan tana gaban madubi tana kwalliya ya fado yana fadi mommy kinga daddy mai jirgi ya sayamun sweet banxa tayi dashi dan tasan shi da xuba a haka Abba ya shigo da kaya niki niki yana ta washe baki tinda taga haka tasan anyi samuwa itama murna ta shigayi saida yasha ruwa sannan yake bata labarin sun kusa yin arxiki haba sai dariya da taji yau mijinta ya kama babban kifi sai yanka, shikuwa Alhaji yaron yashiga ransa kuma yanajin akwai karuwan da xaiyi dasu dan haka tun daga ranar kullum saiyaje ya dauka suhaim sun tafi yawo wata ranama har kwana yakeyi a wajen Alhaji sabi da kwadayi satin Alhaji hudu yayi shirin komawa kasar sa amma sai ya nema Abba ya bishi dan yasama masa abunyi ko yashawara basuyiba suka amince aikuwa suka kamo hanya xuwa kasa Nigeria kasan arxiki da wadata a Abuja suka sauka wata aljannar duniya suka yada xango tunda suka shiga tamfa tsetsen gidan Alhaji Abba yake wara ido yana kallon daula gidan baya faduwa ko ina xagaye yake da masu gadi amma ga mamakin Abba duk girman gidannan ba mace kuma ba iyalin Alhaji bangaran kwanan Alhaji Abba ke aiki shike kulawa da komai kuma bayan shi da alhaji ba wanda ke xuwa wajen rayuwa ta canxa ma su mommy dan abba na tura musu kudi sosai bayan na Abba Alhajima na musu sako cewa na suhaim ne su mommy sai ji da kai su masu kudi shekaran Abba daya a nigeria Alhaji ya basa bangare a gidansa cewa ya dauko su suhaim ba bata lokaci suka nado kaya sai nigeria mutane sai gulma suke wasu na fadin suway ta dace miji wasu kuma nacewa Adamu ya xama dan mafiya da ya saida shegiya ko ya sakota tana wani jida kai ita matan mai kudi haka dai suka gaji suka hakura da munafurcin su duniya sabuwa wajensu Abba dan gaba daya sun canxa Alhaji yana sakar musu shi kuwa suhaim makarantar yaran manya yake xuwa Abba kuwa ya xama jakan Alhaji duk inda xasu tare shine abokin shawaran Alhaji, Alhaji kuku mugune na karshe bashi da imani ko kadan kashe rai ba komai bane a wajenshi muddun xaka shiga harkanshi to lahira xatayi baki baya son gaskiya hakanne yasa yake son Abba dan duk abun dayace to daidaine ba musu yanxu Abba baya kaunar talaka sai masu kudi yana wulakanta kowa ya kora wanda yake so ta xauna Alhaji bai taba aureba sai matan banxa kalakala ya suhaim nada shekara goma mommy ta sama ciki gata kuwa ta gani a wajen Alhaji da Abba da cikinta ya isa haihuwa waje aka fita da ita dan haihuwa wata ranan juma'a ne suna xaune a fallo Alhaji ya kalla Abba nikuwa Adamu akwai wata alfarma da nake nema a wajenka nikuma daga naira daya xuwa milion hansin xan baka da duk abun da kake bukata jin makudan kudi tuni Abba yace haba yaya ai koma miye na mince wlh Alhaji yace nagode ba wata abunake soba face cikin jikin hajiya mace xata haifa to yarinyar nake son ka bani ita har abada ita xan aura itace rufiin asirina da naka dana arxikin mu dan haka kaje kayi shawara da hajiya duk yanda kukayi ka sanar mun amma kasani xan iyayin komai akan saata Abba da gaba daya ya rude sabid jin makudan kudi kai tsaye wajen mommy ya nufa koda ya labarta mata sai cewa tayi yo miye ai mun amince yau ko cewa yayi ka sakeni ya ura ai xamu amince bara yar da amu hafa washagari Abba ya sanar masa yaji dadi kuma sukayi yarjejeniya aka saka hanvnu akotu cewa ya basa. *URS JAMSY* & *HAUWY* [11/7, 11:28 PM] ‪+234 703 259 6585‬: *BANAN* 💐💐💐💐💐💐💐 *EPISODE 102 to 104* 💐💐💐💐💐💐💐 Abba yasaka hannu cewa ya basa auren yarsa sannan ya mallaka masa ita na har abada shike da karfi akanta shima Alhajin ya saka hannu ya bama Abba kudi milion hamsin (jahilci)da comparny guda daya gida da motor nan rayuwa ta xama dai dai shima yanxu Abba na daya daga cikin masu arxiki ita kuma mommy bata da kawaye sai matan manya ta wani kara kyau bayan wata tarane aka haifeni iya gata nagani dan kayan babys kamar hauka Alhaji ya jido komai daga u.s ranar suna aka saka mun khadijat wanda ake kirana Banan tun ina karama nake ganin gata a wajen kowa mun shaku da ya suhaim sosai idan ina kuka xai goyani har nayi barci yana jss 3 ne wata rana yaje school bayan time yayine akaje dakko shi amma sai akace anxo an daukeshi abu kamar wasa ba aganshiba anyi nema har an gaji ba kara min kudi Alhaji ya kasheba wajen neman sa amma har yau ba bayani hakanne yasa duk suka dauka son duniya aka daura mun baxan taba mantawaba wata rana nayi wa Abba laifi lokain ina pri 4, nabi kawata gidansu akaita nemana sai da yanma na dawo Abba ya xaneni nayi kuka harda xaxxabi da Alhaji ya dawo nake gaya masa ya dinga fada harda marin Abba tun daga nan Abba ya fara tunanin anya kuwa basu taffa kuskureba amma lokaci ya kure masa sai dai hakuri ina secondry jss one muka hadu da Ahmad yaron mai aikin gidan su salma ne kawata babanta yake biya masa kudin makaranta mun shaku sosai yana jss 3 yanada kokari sosai a haukan mu wai muna soyayyane idan mun girma xamuyi aure Alhaji ya tafi sudan bayanan inata alla alla ya dawo nagaya masa ranar daya dawo muna wasa nace la daddy inbaka labari yace inajinki baby na ina dariya nagaya masa tashin hankaline ya bayyana a idonsa dama gasu jajaye amma yarinta sai nake cemasa maman ya Ahmad tana bashi danwake ya kawo mun daddy yaushe xaka kaini nagaisheta Abba na wajen amma baice kalaba murmushi Alhaji yayi yauma ai sai muje ko da murna na shirya muka kama hanya a kofar wani gida muka tsaya gidan talakawane sosai da xumudi na tashi xan fita amma ya kulle kofa da lock Abba na xaune a baya shima yana kallon ikon Allah wata motor ne ta parker a wajen wasu samarine suka fito rike da fetir da ashana gani nayi ya danna waya yace ku gama aikin nan da nan suka banka ma gidan wuta ya kama fal gaba daya Abba ya tsorata nikuwa kuka nakeyi ina yinkurin fita amma ina dariya yake sosai kin gani daga yau bake ba wani namiji ke hatta kawa na haramta miki xan kashe kowa akanki ke tawace nikadai gaba daya Abba ya rude dana sani nadama ya farayi amma ba amfani, tundaga ranar muka bar nigeria kuma ina tsoran shi sosai bana kula kowa sabida bana son ya kasheshi saida na kammala secondry nake gaya masa a nigeria xan yi karatu da ker ya yarda naxo kaduna su kuma suna kasar waje gida ya kama mun babba a G R A ya saka matakan tsaro sosai ina karatuna ne amma banda kawa ko aboki wata rana ina tafiya a motor na kawai saina bige wani tsoho makaho nan na kaishi hospital jikin sa yayi tsanani da ker ya far fado na dawo gida hankalina a tashe kullum sainaje na duba shi da jikinsa ya warke amma na barsa a hosptal dan bashi da kowa na nemo wata mata tana kula dashi ina biyanta matan nada kirki wani xuwan Alhaji nake sanar dashi nibana son masu kulawa dani idan ba hakaba xan sha guba in mutu jiki na rawa ya amince ya koresu amma xai rika xuwa koda yaushe na amince bayan sati biyu na nema gida na saya na kwaso su muka dawo shine na aura masa ita na kexama dasu Ammi da Abbi su kansu basu san niko wacece ba amma muna xaman amana munsaba da yan uwan Ammi yanxu abun dake damuna mungano Alhaji ne ya kashe ya suhaim kuma yanxu haka mommy da Abba suna nadaman rayuwarsu amma ba amfani baisan nanba da tuni ya halakasu maganar tafiya kuwa duk sanda su Abba suka xone sai na koma gidana sabida muxauna da su nan ta fashe da kuka yaxanyi da ruyuwata ina cikin hadari gashi na kamu da son ka wlh baxan iya rabuwa da kaiba ya xanyi shima hawaye yakeyi amman sai ya shiga lallashin ta kiyi hakuri ina tare dake har abada baxan barkiba duk rintsi duk wahala yanxu su abba na ina tace suna india amman idan na kammala karatu xasu dawo ayi bikin mu da Alhaji nan da nan gaban shi ya fadi amma sayyace mucigaba da rokon Allah idan kunyi waya dasu mommy suma surika addu a ta numfasa tace to Allah ya bamu sa a yace amin nan aka kira sallah duk suka mike xuwa yin sallah, bayan sun kammala suka gabatar da damuwansu wajen abbi shima yace xai tayasu da addu a washagari ta kira mommy sun dade suna waya tana bata labarin ya sadik da kuma su Abbi taji dadi da ta gane yanxu yarta tasamu mai tsayamata a karshe tace to Banan Allah yasa mu dace kuma ya raba mugu da na gari sannan ya gafarta mana ta amsa da amin mommy na saida safe mommy tace Allah ya kaimu lfy nan sukayi sallama kowa ya kwanta barci tundaga ranan soyayya suke ba kakkautawa idan baya gida to suna manne da waya ita kuwa Amina ta tasa shi gaba ita dai burinta ta mallaki Abubakar gaba daya ta rasa sukuni yau yana office a xaune kawai sayya mike ya nufa wajen sulaiman . *URS JAMSY % HAUWY* [11/7, 11:28 PM] ‪+234 703 259 6585‬: *BANAN* 💐💐💐💐💐💐💐 *EPISODE 105 to 107* 💐💐💐💐💐💐💐 da sallama ya shiga office din daga ciki sulaiman ne xaune suna tattaunawa da Amina ganinsu hakan ya basa mamaki kuma hakan ya haifar masa da faduwar gaba komai yasa haka oho ganinshine sulaiman ya fara xabga masa kirari kaga maxa murmushi kawai yayi sannan ya ja kujera ya xauna ko kallo Amina bata isheshiba ganin hakanne ta rausayar da kai cike da kissa tana fadi ina yini oga Abubakar daker ya amsa da lafiya rannan ba annuri ta buda baki kenan xatayi magana wayansa ta dau kara ringing daya ya daga hello babyna am sorry kin kira ina sallah komai tace masa oho gani dai kawai sukayi ya mike haba princess kijira ni ganinan dawowa yanxu i luv u 2 ya kashe wayansa mikewa yayi ya duba sulaiman bara naje gida sulaiman ya kwashe da dariya hala gimbiya tayi kira murmushi yayi sannan ya amsa kasanta yanxu tayi fushi hukuma saida lallashi nan suka tafa ya fice iya bacin rai Amina ta shiga bata san sanda ta fashe da kukaba sulaiman ya dubeta lafiya ta banka masa harara ban saniba ta mike ta fice yaja tsaki banxa kin dade baki tafiba ya cigaba da aikinsa, shikuwa sadik koda ya isa har ta shirya shi kurum take jira fuskannan ta dau make up gonin sha awa yana shigowa ta mike tana bubbuga kafa kai ya sadik tun daxu nake jira har kasa make up dina ya goge Ammine ta bata amsa bana son sha shanci bayanxu kika kammala shiriba ko ruwa baishaba kin tareshi da korafi ta xumbura baki naji nida ba a so bara Abbina ya dawo saina gaya masa idan ya dawo ya dakeni duk aka kwashe da dariya yana dariya yace tuba nake tashi muje Ammi tace baxaka ci abinciba yace no bara na kai princess na dawo ta taba baki a dawo lafiya suka fice suna dariya a motor ta suka tafi amma shike tuki basu faka a ko inaba sai bakin wani dankareran shagon kayan ado na mata sayayya tayi sosai sannan suka fita suna tafiyane Abubakar ya lura da wata motor dake binsu a baya tun daga kantin kawai sai ya juya ya canxa hanya itama motor bayansu takebi gudu sukeyi ba sassautawa har saida suka bar cikin gari gaba daya ta gama tsorata a bakin wata bishiya suka tsaya saka makon buguwa da motor yayi gaba daya sun tsorata a firgece take tambaya lafiya ya buda baki kenan kawai sai ganin motoci guda hudu sun rufa musu baya kafin suyi wani yunkuri an gama xagayesu nan tsoro ya bayyana a idonta fadi take meke faruwane ya sadik su waye wadannan shima bashi da amsar tambayanta dan haka yayi shiru bindiga aka saka musu alaman su tafi kawai ba musu nan sukayi gaba ana binsu har shikin motor sukaja suka tafi anan akabar nata motor tafiya kawai sukeyi amma ba wanda yasan wajen tsayawa saida suka xo get din wani gida sannan suka shiga gidan gaba daya gidan mutane ne a xagaye ba hanyan fita a tsakar gidan akayi parking duk suka fito nan ma tasasu akayi har cikin gidan a tsakiyan falon suka tsaya mutanan suka juya suka tafi daga sama sukaji magana barka da xuwanku ma a bota soyayya duk gabansune ya fadi jin muryan amma sai suka dake sakkowa yayi kasa cike da isa yana wani takama kafin ya iso har gabansu gaba daya Banan ta gama rudewa ganin Alhaji a gabanta bata san sanda ta furta kalmar Daddy ya wanketa da mari a fusace ya fara magana nixaki cuta ki fara soyayya da wani bayan kin dade da sanin ke tawace kuma taura biyu baya taunuwa yau xan kashe masoyin naki ganin marin da Alhajin yayi mata ran sadik ya baci a fusace yace kai malam kai waye da xaka mareta jin wannan muryan ne gaban Alhaji ya fadi yana jin muryan a jikinshi nan ya waigo gareshi shima sadik gabansane ya hau dukan uku uku ganin Alhajin kuku kamar yasan wannan mutumin to a ina kuma baye bai ankaraba yaji saukan mari a xuciye ya daga hannu da niyar ramawa amma kawai sai Banan ta tare ya sadik ka barshi xai kasheka nikuma wlh baxan rayuba sai da kai wani mahaukacin dariya ya sheke dashi yaro yarone to baxaki iya rayuwaba idan na kashe shi to kenan ya xaki kasance idan na kashe wayannan muta nan ya danna wata mabudi kofar ta bude waxa tagani face mommy da Abbanta sunsha dauri mommy tayi kuka har ta gaji da gudu tanufa wajen kofan amma kafin ta isa wajen ya rufa kofan saidai kofan glass ne tana hangosu dukan kofan take tana kuka kar ka kashe su dan Allah nan ya kara kwashewa da dariya yace suma to wadannan fa nan ma ya kara danna wata kofar waxata gani face Ammi da Abbi suma sunsha dauri nan ta kara fashewa da kuka tana fadin kasakesu ba ruwanka dasu mai sukayi makane kaji tsoron Allah magananta ya tunxura Alhaji ya kara gabga mata wani marin saida ta fadi kasa yana fadin aina gaya miki xan kashe kowa akanki kekikaja nina kashe Ahmad da danginsa kuma na kashe suhaim sannan xan kashe wadannan duk kana na aureki xuciya ta diba sadik aikuwa ya kaima Alhaji naushi saida bakin ya fashe xafi ya saka Alhaji sakin ihu nan da nan aka xagayesu suka rirrikeshi Alhaji da baki ke xubda jini yace ku dakeshi sannan ku rufeshi a daya dakin ita kuma ku kaita sama itama ku rufeta sannan ya juya nan suka haushi da duka ita kuwa ihu ta fara tana kuka amma haka suka dagata sai sama da ita. *URS JAMSY%HAUWY* Like · 1 · Reply · Report · 3 hours ago *BANAN EPISODE 108 TO 110* kai tsaye wani daki suka shiga da ita duk wani kayan jin dadi akwai a dakin ajeta sukayi sanan suka fita suka rufe kofan nan ta xube tana kuka mai tsuma xuciyan mai sauraro yau ina amfanin kwadayi gashi tanaji tana gani xata rasa kowa ya xatayi ya Allah ya kawo masu taimakonta daukar wayanta ta fara laluba amma kash ya fadi a waje hanyan shigowa wani sabon kuka ta shiga rerawa ba sassauci shikuwa saida sukayi masa lilis sannan suka daukeshi daya daga cikin dakunan suka wurgashi sannan suka rufe hankalin mommy da Abba ya kai matika wajen tashi kuka sukeyi sosai suna dana sani da bashi da rana shikuwa bangaran Abubakar ya daku dan gaba daya jikinshi ya sake kwance yake numfashi kawai yake iyayi can ya tuna da halin da suke ciki ko ina princess oho kai dole yasan abinyi baxai yuwuba baxai bari wannan tsohon axxalimin ya salwantar masa da babyn saba nan ya yunkura da niyar tashi amma ina ya kasa ya xaiyine ya ceci princess Allah ya kawo musu dauki amin, tsugune yake yana jiran fitowan shashashi amma shiru can ya bayyana yana xabga kirari ina masu neman duniya su bada lahira sun samu ina masu jiran shashashi shugaban yan iska ba tausayi ba tausayawa sannan ya sheke da wata sabuwan dariya sannan ya daure fuska kamar bashiba ya duba Alhajin kuku sannan yace maike tafe dakaine jiki na rawa Alhaji ya fara koro bayani watan boka nafara ganin canji a kasuwancina komai ya kwabe sannan batun ita khadijan tana tare da son wani yaro kuma aduk sanda na duba yaron fargaba na kamani shine nake son naji dalili nan boka shashashi ya kara shekewa da dariya sannan ya duba Alhaji akwai matsala kana cikin duhu gaban alhaji ya fadi nan boka ya fara bayani kamar haka muddun ka bari ta kubce maka to xaka rasa komai duk dukiyan da kake gani xai xama tarihi sannan muddum ka ta kura mata xa a samu matsala maganan yaro kuwa kaje ka biy biya rayuwanka ta baya ina ajiyan daka baro sa baya shike biybiyanka kuma duk abun da kake tunani xan gaya maka fa komai xakayi lokaci ya kure lokacinka kadanne talauci ya kusa lullubeka jin haka Alhaji ya dabarce ka taimaka mun boka ya sheke da dariya hanya dayane muna bukatan danka na jininka xamu sarrafa jininshi yau muke bukatansa idan ba hakaba xaka rasa komai nan da nan ran Alhaji ya gama baci amma boka ya xo masa da rainin hankali a baya shinefa yace karyayi aure bare ya haihu kuma muddun ya haihu talauci xai biyo baya dan haka bara ya kashe dan iska ya huta dariya bokan yakeyi sannan yace kayi kuskure baxan kasuba tunda baka da tunani xakaga karshenka butulu kawai bat ya bace nan tsoro ya rufeshi amma karfin hali yace baka isaba baxanyi talauciba har abada girgixa wajen ya fara nan aka fara xabga masa bulala ihu yake amma ba a barshiba haka aka dinga dukanshi har saida ya haukace yafita a guje amma yana ihu wayyo xasu kasheni yana yaga kayan jikinshi, xaune take tayi kukan har ta gaji idon nan ya kumbura abu biyu ya dameta mutuwan dan uwanta dana Ahmad ta tsana Alhaji kuma Allah ya saka mata shi kuma ya rasa abunyi sai ya tuna da wayanshi nan ya shiga lalubanta can ya tsinnceta ya danna number shek bugu daya ya dauka da sallama Abubakar ya labarta masa komai shek ya ji ba dadi ya tambayeshi yanxu suna ina yace baisaniba nan yace xa asan abunyi nan sukayi sallama number sulaiman ya kira shima ya gaya masa hankalin sa ya tashi ya sanar dashi cewa xaikai maganan wajen yan sanda kuma xasuje company mtn dan su taimaka musu su gane inda Alhaji ya adanasu haka kuwa akayi sun xauna cikin tashin hankali yan sanda suka iso gidan ansha artabu kafin daga bisani suka samu nasaran shiga gidan da ker aka samosu amma duk sun gala baita musamman Abubakar da yasha duka an fito dasu amma banda ita mommy ne tafara tambayan ina yata nan aka haura sama da ker aka gano dakin sannan aka balle kofan aka cetota tana chikin mawuyacin hali amma alhamdulillah tunda duk sun tsira gaba daya gidan Abbi suka nufa anata jajanta ma juna nan mommy suka nema gafara wajen yarsu nan aka yafa juna An gyarama su mommy bangare a gidan Abbi anan xasu xauna shikuma sadik xai koma gidan shek dan ya dawo Nigeria da iyalannshi gaba daya xumunci mai karfine ya wanxu a tsakanin gidajen biyu yayin da sadik suka kara baxa tabarman soyayyansu kowa yasani dan har shek ya xo nemawa dansa aure a wajen Abba kuma ya bashi dan har ankawo gaisuwa da kayan saka rana antsaida magana nan da wata shida idanta kammala karatu komai cikin kwanciyar hankali Abbama yanxu kaya ya xuba a shago yana saidawa kuma Allah ya saka albarka a kasuwanci ba laifi ana samun na rufa asiri yane Abba ya dawo musu da labarin gano Alhaji da jami an tsaro sukayi amma ya haukache kowa yace Allah ya rufa mana asiri nan aka watse kowa yaje ya kwanta suna wayane take sanar masa da haukan Alhaji yaji ba dadi sabida yanxu ya gano cewa Alhajine mahaifinsa na gaskiya ya ganene ta hanyan hoton mum dana dad dinsa duk xalincinsa a,mma baiji dadiba, *JAMSY % HAUWY* [11/7, 11:28 PM] ‪+234 703 259 6585‬: *BANAN THE END* 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐 *EPISODE 111 to 113* 💐💐💐💐💐💐💐 💐💐💐💐💐💐💐 Allah sarki abubakar na tausaya maka wannan jarabawa daka tsince kanka aciki ,,amma karka damu ance komi yayi tsanani maganinshi Allah,, bayan yagama cewa Alhajin kuku mahaifinsane kai tsaye police station suka dunguma da kyer akabari suka ga Alhaji ,,innalillahi wa inna illahirrajiun shine kalmar dake fita daga bakin kowannansu musamman abbakar wanda gaba daya hankalinsa idan yayi dubu yatashi ganin halin da mahaifinsa keciki..gabadaya ya yayyage kayan jikinsa saiwani sambatu da ihu yake yana ta fadan maganganu wasu masu ma'ana wani kuma shirme,,,dagudu yaje ya rungume abbannashi yana kuka mai tsima zuciyan mai saurari mu kanmu saida muka zubda hawaye, why dad maiyasa kazabarwa kanka wannan kazamar rayuwar mutum dubu nawa kajefa acikin bakin ciki,,,nagodewa Allah dayayi gaggawar dauke mum dukda nasan rashin mum atare dani bakaramin jefani a bakin ciki bane,,amma hakan yafiyemin nayi imani har mum takoma ga Allah bata fatan tasake yin tozali da kai dalilin bakin cikin daka jefata aciki,,yau ina ranarka take wa gari ya waye ka kasance mai zalintar wasu kana tunani Allah zai barkane yau ga isharanan tun anan duniya kafara gani,,amma hakan bazai sa nagujekaba har duniya ta nade banida sama da kai koda kuwa kai kafi kowa zalinci bazan gusheba wajan roka maka gafarar ubangijiba nan kuka yaci karfinsa,,shikuwa gogannaka tureshi yayi yana wani sosha soshe da dararraku kai kaji shashasha waya gaya maka anama alhajin kuku wayau habawa wane uban kuturu ihuhuhu naci dubu sai ceto saini jikan shashashu hege kaci kutumar ubanka ihuhuhhu.duk wanda ke wajan saida yazubda hawaye bama kamar banan wacce tun zuwansu take aikin kuka ganin masoyinnata habibinta yana xubda hawaye,,dagudu tayi wajansa tariko shi tana cewa yaya sadiq karka damu Allah zai basa lafiya nayi maka alkawarin kasancewa da kai har karshen rayuwata am here for u banan takace har abada,,kallanta yayi u mean so ,,tadan kai mishi bugun wasa a kafada yes mana sai suka fashe da dariya,... Kai tsaye gidan mahaukata aka wuce da Alhajin kuka,,duk ranar wekend yana kaiwa mahaifin nashi visiting,,,haka bai gusheba wajan nemawa abbannasa gafara a wajan surukannasa,, alhamdulillah komi yayi daidai hankalin kowa a kwancene har gashi biki saura kwana biyu kowani bangare ana gudunar da hidindimune shek shiya zamaiwa abbakar waliyi haka tabangaran banan abbane yabada auranta,, rana bata karya saide uwar diya taji kunya a yaune dubbana jama'a suka sheida daurin auran masoyan biyu BANAN % ABUBAK anci ansha anyi haniam marian..muma munsheida dayake bama wuce biki musamman idan batu na rengem ne,,anan saide muce ubangiji yabawa amarya da angonta zaman lfy da hakuri mai jurewa yakore duk wata fitina a zamantakewar auransu ameen amarya da ango sai muce aci amarci lfy sai munzo daukar jariri hahahaha,, Tammattat bihamdulillah,,,dukka duka anan muka kawo muku karshen wannan littafinnamu wanda muka kirkira da basiranmu dafatan kun ilimantu da nishadantu da amfanuwa dashi.mungode sosai da bamu hadin kai dakukayi. Allah yabar kauna.bazamu gusheba wajan nuna godiyarmu xuwa ga masoyanmu masu kaunarmu ako da yaushe masu kara karfafa mana kwarin gwaiwa wajan rubuta wannan littafi, jinjinan ban girma xuwa ga *AYSHA KURA NOVEL* FANs muna alfari daku a duk inda kuke kunnuna mana kauna sosai ubangiji Allah yabar zumunci da so da kauna. Again and again bamu manta dakeba masoyiya abin kaunarmu yar uwa rabin rai masoyiyar labarinmu Yar mutan jasawa *(husna yar lele)* kinkasance masoyiyar wannan littafi namu hakan yasa mukaga yadace muma mununa miki karamci... Amadadin ni *JAMSY ADAM KD TARE DA YAR UWATA RABIN RAI HAUWY ADAM KD muke sanardaku cewa mun sadaukar da wannan littafi namu kachokal ga masoyiyarmu *(husna ER LELE JOS).* Fatan alkhairee xuwaga yan uwammu marubuta Allah yakara mana hakuri da juriya tare da basiran bamu ikon fadakarwa tare da nishadantarwa da ilimantar da mabi labarinmu Allah yakara hada kanmu..Ameen. Anan zamu dakata sai kunsake jinmu acikin sabon littafinmu mai suna........................karde kubari abaku labari..* *URS* *JAMSY ND HAUWY BLODIES 4EVER SISTERS*. adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *