Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Wednesday, March 22, 2017

DALIBI NA

adsense here [3:18PM, 19/01/2017] Maman Ubaidu: [12/12, 8:56 AM] Haleema Awwal 👌: 🕯🕯** DALIBI NA*🕯 14 by anty rukie & Halima Auwal Seda ya fita tukun ta dauke idonta daga kallonsa ba karamin dadi tajiba yau, bata taba tunani xe girmama maganar ba bare har yakarbeta ajihar xuciya tasaki wani sanyi ne kiratsata jitake kamar ta sauke wani bban dutsene a hrt dinta komawa tayi ta xauna amman ta kasa komai koda ta shiga clss dinsu hk tagan sa sukuku Bash d Abdul harsun gaji da tabbayarsa kawai ce musu yyi bbu komai. da sallama ya tura dakin mom. tana xaune a bakin gado gabanta wasu files ne take dubawa wasu kuma tayi rubutu akai. sallamar tasa ta amsa sann takai idonunta kansa takowa yake jiki bbu kwari har yakarasa durgusawa yyi Kamal lfy beyi magana va sema daura kansa da yyi kan cinyarta hannunta tasa tana shafa masa kansa cike da tsantsar kauna irin na uwa. ( tun ranar da bashi da lafy yyi mata maganar antynsu bata sake yimasa mgnar tataba shima kuma be kuma yimata ba) Kamal mom takira sunn sa na'am ya amsa cikin sanyi jiki. baka da lafiyane lafiya kalau yusra ce eh mom meya faru mom ya kirata [12/12, 12:46 PM] Haleema Awwal 👌: bata amsaba seda ta tatara masa hankalinta mom nasan na naki jin mgnarki, kinyi min nasiha shima banji ba amman yanxu nayi nadama kuma na gane gaskiya. ~kamal~ wai akan me kake mgn ne mom ki gayawa dad dis yr xan xana NECO & WAEC... 😳 masha Allah abinda mom take tafada kenn tsanani murna ya kasa boyuwa afuskarta se murmushi take sann ta dago fuskarsa tana kallon cikin idanunsa kamal wani irin tunani kayi waye ya cenxa min Kamal dina???? murmushi yyi snn ya gaya mata yadda sukayi da antynsu. mom kinga tazama yayata kema xaki dauketa a matayin yarki da sauri mom tsanani murna ya bayyana a fuskarta mexe hana tun ranar dana fara ganinta tashiga raina naji ena sonta sosae ta shiga raina . kamal se ddi yakeji mom tace tana sonta ta kalli kamal kokasan ddin dankeji kokasan farin cikin dana shiga nasani to yanxu wacece yusra tambayai da mom tayi masa kenn gaskiya bansani ba ko gidansuma bansani ba. ya kamata tasanmu muma musanta tunda taxama yayarka nikuma y"ata Ko tafada da xolaya murmushi kamal yyi snn ya fita. °=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°= *S.O.S COLLEGE* yana saman mota ya xubama hanya ido ita kawae yake son fara toxali. tafe take cikin uni4rm dinda aka tanada dan malamai ( tsarin mkrantar kenn) dan yanxu akan kwanar mkrantar take sawa asaukea. ido ya xuba mata gaskiya kayan suna yimata kyau ba kadanba sede ta daura hijjab me hannu har gwiwarta ya kai mt. itama ta gansa yitayi kamar vata gansaba taci gaba da tafiyarta me cul. seda taxo kusa dashi tunkun ya duro daga kan motar monng yace itama tace mornng bata sake mgn ba shima shuru yyi sukaci gaba da tafiya dede xasu shiga ta cire hijjab din wani karamin hijjab ne fari shima ya bayyana kansa yyi saurin daukewa daga kallonta ta ninke tasa cikin jaka office dinta tayi har yanxu yana biye da ita ta bude tashiga shima shiga yyi kallonsa tayi taga shima kallonta yake karamin tsaki taja ( ya fiya kallo ko hk yake oh) mommy na tana gaishe gajeran murmushi tayi sann tace ina amsawa se anjima anty yayata Allah ya kaimu tace masa [12/12, 4:24 PM] Haleema Awwal 👌: ^^=^°==^°=^°==°^°=^°=^° dan Allah yaude ki bari nakaiki gida na gayama ni baxan shiga motarka ba meyasa niba kaninki bane ya fada kamar xe samata kuka kai shide wnn yafiya shagwaba. to naji gobe seka kaini ai kin manta yau Friday ne gobe kuma ai wknd bbu skul yauwa dabara ce ta fado mata" kai baka xuwa masallaci ne ai lkc beyi ba yace mata yaushe ka kaini har katafi gida snn katafi xanyi sauri ai plss yafada yana marairae cewa kinga ma da wnn durutun da tuni mukusa xuwa gidan naku.. kai nifa baguwace bansan ta inda ake shiga unguwarmu da mota ba yauwa kinga se in ajiyeki a hanya ko kai wlh Kamal kafiya naci ta fada tana yamutse fuska eh naji inde xa kibari na kaiki inkinga dama kicemin dan ANACE ma dariya sunn yabata ta kuwa dara shikuma ya tsaya kallonta.. to muje amman a hanya xaka ajiyeni to yace wata inguwace farawa ah ai hanyace ina hotoro ina farawa naji muje banaso karasa jam'i d"an kanina kuma *dalibi na* sunn ddi yake mai murmushi yyi mata yace yauwa anty na kuma malamata.... tafiya suke ba meyiwa dan uwansa mgn se shine dake kallonta yana kallon hanya ita ko hanya ta tsirawa ido yyi ajiyeni anan ma to yace snn ya tsayar da motar tana fitowa shima ya fito snn ta juwo da murmushi na gode bbu komai yace mata kayi sauri naga har anfara tafiya masalaci to insha Allah se monday ko eh yace tajuya tana tafiya shima ya mara mata baya alamar taku taji a bayanta da sauri ta juya da mmki da kallesa baka tafi bane ena yace gida mana tabashi amsa gashi xanje xatayi magana yarigata nima ramawa xanyi me din tace xuwa gidanmu da kikayi mana hhhhh tayi dariya ai dan baka da lafiya ne naje nima ai dan kina d lafiya xanje. amman kasan ce maka nayi ka saukeni abakin hanya xan karasa ba yanxu dan Allah a hanuna kike murmushi tayi taci gaba da tafiyarta shima ko yaci gaba da bin bayata kafar wani gida kana ganinsa kasan namasu karamin karfi ne da kofar gidan langa2ne gidan block ne ko fulasta bbu kana gani bulallukan har wani gurinma sun bubbule dan yadan tsufa. birki taja ta tsaya kamar meyin rada tace masa to se monday kafada ya noke shifa seya shiga ya gaida su baba to ai baba baya nn mama fa shuru tayi. kararf.... sukaji xa'a bude kofa 😳 ido ta xaro tana kallon kafar aiko wata yar datti juwa ta fito ah'ah asra harkin dawone seda tacona baki wai ni iyya kulum sena ce miki yusra da masifa tsohuwar tace to baxan fadaba hk naga damar fada..... ba ganar ta tsaya yyin data hango kamal gefe da alamar tsohuwar ta bashi dariya dan dariyar yake sonyi. seda ta kalli yusra snn ta kalli kama hannu ta fara tafawa snn tafara salati.... GAISUWA DA FATAN ALHERI MASOYAN KAMAL & YUSRA 4r cment 08161594233 [3:18PM, 19/01/2017] Maman Ubaidu: [12/12, 10:08 PM] Haleema Awwal 👌: 🕯🕯 ** DALIBINA*🕯 15 by Anty ruki & Halima Auwal tana gama salatin tasa hannunta daya a haba daya kuma ta dora akanta. dukkan su kallonta suke baki sake. asra yanxu dan bakin hali irin naki kiyi bako ki ajiyeshi tsakiyar rana dan sabon wulakanci hala shima malamine a mkran tar taku shima na gansa sanye da kaki ( uni4rm) bata jira cewarsu ba takara da tambayar kamal yaro ku mkrantar ku taya ake gane malamai da dalibai kowa da kaki. kamal mexeyi inba dariya ba. shigo yaron kirki kaji. se lkcin yusra ta samu bakin mgn iyya masalaci xeje fa. kamal yyi saurin yin gaba yana muje iyya ai da sauran lkc duk ko da hararar da yusra take maka masa. tana gaba yana biye da ita. ai ingayamaka ita rann dataje gwaji aka hadota da kakin ( uni4rm)nn harkuka tayi bare da taga karamin hijjabin nn shide kamal yana biye da ita se dariyarsa yaketa shekawa. yusra kam haushi da takaicine suka kamata ai tasan xa'ayi haka shiyasa taso hanasa xuwa amman dan nacin tsiya seda ya biyota gaskiya iyya tana kwafsa mata seta sa *dalibin*ta ya rainata 😀😀😀 har tsakar gida iyya ta kaisa ta shimfida masa tabarma ai yan matan yanxu kwata2 basu tattali saurayi basu iyaba sam. tsakar gidan bbu lefi yasha suminti gashi a share karkar dashi bashi da wani girma sede dakuna uku ne acikin gidan biyu suna tare daya kuma yana gefe. dede nn yusra ta shugo. haba iyya daga ganin mutum se kifara xuba wayace miki saurayi nane. seda iyya ta firxar da goron bakinta sann tace yoo inba saurayin ki ba menene *dalibi na*ne fa haba iyya ta fada cikin kuluwa kalan ki janyo min raini gunsa. laaah ai seki gayamin kin barni tayita xuba. shide kamal dariya yake ta kwasa. yusra ta harari kamal shi ko a jikinsa snn tacewa iyya kina taxuba ai baxakiji ba kona gayamiki. seda iyya takali kamal snn tace yoo ni ai nazaci shima malamin ne to yanxu iyya inma malamine seki dage kiyita xuba dan Allah. ai asra sede kiyi hakuri kinsan halina sarai da bin gaskiya tsaki tsaki. wayyo kamal shikam dariya yake tayi. haba iyya hakane gaskiyar..... salama sukaji samira ce ta shigo da gudu yaya yusra kin dawo, eh nadawo bana hanaki guduba... laaah yaya wann ne saurayin naki basaban ba su yaya anyi saurayi.. wayyo yau yusra takaici xe mt yawa. cikin maxewa yusra tacewa kamal wlh kabiye ta iyya seka rasa jam'i. to ai kinga ko gaisuwa bamuyi ba tsaki taja tayi cikin wani daki tana dankarawa samira gargadi da ido ashe samira ba'aji ba. gurin kamal tayi da sauri ya sunnka kamal kefa samira amman yaya yusra tana cemin beauty . haba yace mata Allah kasan meysa take cemi hk yace ah ah saboda kamarmu daya da ita. ita de iyya tayi tsit se aikin kallonsu take cen kamar abin ya mitsine ta tace yaro kamal ya juyo yana kallon iyya dake ta kifkifta ido alamar gulma xata suburbuda masa tana kallon dakin da yusra ta shiga ko kana ganin tana kula wani malami cikin makaran taku??? ta kaffeshi da ido cikin son jin amsarta caraff... samira ta dauka da cewa ai yaya bata da saurayi kuma baba yace inbata fito da mijiba sadaka xe badata. yusra dake daki tanajinsu kunya da takawaici ne suka kamata jitake kamar ta nitse gaskiya sungama da ita wlh tsabar takaici bacci kawae tayi dan batason cigaba dajinsu har kamal ya tafi bata saniba. ^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^° yana shugowa dariyar suce tayi masa lale da xuwa a kujera ya xauna yana washh se yanxu duka ankara dashi. dad sannu da xuwa inji Kamal yauwa yace snn mom tace sannu itama amsawa yyi sann tamike takawo masa xobo me sanyi lafya hk kashigo ko salm bbu ta fada tana mika masa xobon data xuba cikin glsscuf seda ya karba tukun yace ya axa ayi kuji salm kunata kwasar dariya. dariyar mom tayi snn tace wlh ai bari nida dankane wai wani gida yaje shine yake ban lbr ya kai kallonsa kan kamal snn yacewa mom kinga dann naki hankalin girma yake tare sukayi dariya. ^°=°^°=^°=^°=^°=^°=^°=^ 8:11 pm kamal ne yyi baje2 akan masha hurin gadonsa kai kace na kwann mutane 7 ne . seda ya kuna data snn ya hau whatApp sexy atyn shi yaga tana online yauwa yace sann yace. [12/12, 10:50 PM] Haleema Awwal 👌: _salam_ shuru shuru bbu amsa se cen yaga ta duba amman bbu amsa tunani me xece mata xeyi yadda seta kulasa. _anty gobe xanxo_ _ena xaka xo_ dariya yyi a fili naga yasata mgnar. _gidan mu_ _kai gobe bana nn_ _yauwa ddin hira da iyyama kenn_ _wlh kamal kar kaxo_😡 ssae hirar yakeyi masa ddi ji yake kamar da bakinta take firta kalaman _to ni aiba gurinki xanxo va gun iyya d sanira xanxo_ yasan yanxu a kule take. _basa nemanka_ _to_ yace mata _inkiraki dan Allah_ _me xanyi maka_ _plss yaya anty na_ _kamal meyasa kafiya futina ne_ _laaaah nifa ba hk nake ba toma taya kika san nidin me futina ne_😉 mtsssw gaskiya kamal baxe taba cen xawa duka ba ji wnn ai maganar iskanci ne itafa bahk take nufi ba yasan me yyi shiyasa yaketa murmushi kuma son kiranta yake koyyi baci me armashi. seda yakusa tsinkewa snn ta dauka. sallama tarada seda ya fugo numfashin shi snn ya iya amsawa. kamal mekake nufi dani daxu. seda ya rugumi fillow ya kara gyara kwanciya hoton lips natane yake yimai yawo a city of eye's dinshi. wani irn lamari yakeji aduk jikinsa. jin yyi shurune takuma daurawa d tun baka tafasa ba xaka kone ko Kamal?? cike da shauki, ishiki yakeyin maganar nifa yaro ne tunani na bekai nanba tuku nifa ina nifun rikima ammanki wani samin tunani irin naku manya. kashi meyasa nayi masa irin wnn maganar karma yace ko nice yai iskar... yaya anty kina jina shuru tayimai amman yasan tanajinsa kuma sata mgn yyi niya anty. kinsa daxu nasha dariyar iyya kuwa mtssssw inde iyace wlh xatasaka ma kuka ta katse wayar.. shi kuwan dariya yyi. [3:18PM, 19/01/2017] Maman Ubaidu: 🕯🕯**DALIBI NA*🕯 17 to 20 by Anty Rukie & Halima Auwal sann yafara salati ba'ajima ba bacci mai cike da xugi da radadi yyi nasara wajen kai masa chafka. knocking din kofar yakeji anayi kmar a mfarki hankali cikin kasala yafara bude ido tarr ya ware kan agogon bangon daki 4:40am yagani dasauri yasako muryar dad yaji yana cewa kamal ni natafi sekayi sauri karka rasa jam'i be saurari me kamal din xece ba yyi gaba ( kulum hk dad yake tusa keyar kamal su tafi masallaci amman yan kwanakin nn ganin kamal yyi hankali wataran ma baya tashinsa xetafi kuma kamal din yana xuwa) kamal yaji ddin tafiyar da dad yyi batare daya jirasaba danfa shi se yyi wanka tukun. wanka yake idanunsa a lumshe gawani mutuwar jiki dayake kawo msa farmaki saka makon tuna mafarkin sexy antynshi da yyi jiya abinma mmki yake basa hk yagama wankan yyi tafiyarsa masallaci kasan cewar masallacin manne da gidan su yake. ^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^° no need mom kawai bani black tea shi kadai ma is ok. mom dake shinyi svng nashi ta dakata kamal ko bakajin dadi ne am fine mom kawae de jiki nane yyi min nauyi to kayi hkuri ko kadane kaci kaji se kasha magani magani kuma mom ba ni gaskiya allura xakitimin kai kamal anya jikinka fatane kode karfe ne tafada tana muko masa tea din murmushi kawae yyi shan tea din yake amman sauri kawae yake ya gama yawuce farawa gindan yayarsa. kamal kasha a hankali to mom yaufa bbu inda xaka naga baka jin ddi fuka ya marairaice kamar xeyi kuka mom.... saurin katsesa tayi dt say any think... ^°=^°=^°=^°=^ kode yau baxe xo bane kose anjima oho iyya da samira dasuke ta hirarsu suka fara bata haushi su bbu ruwansu ma ko bashi da lafiyama be damesu ba se hira suke harda wani dariya tsaki taja. tasake cewa sekace danima suke hiharar suyakamata suji kewa baniba amman nafisu damuwa dashi jiyadda hakalina yaki kwanciya amman su se dariya suke shekawa ko dani *dalibi na*ne shiyasa nafisu damuwa.... bini2 ta kali agogo mtssw tsaki tayi har 6:30 fa... iyya ce ta kwada mata kira asra!!! yau bazaki ci abinci rana ba gashi har na dare yakusa sauka kuma dan iskanci ba dan wake nayi niyaba ke kikasa nayi amman kinki ci. shuru tayi mata bata tanka ba iyya kuwa takuma daura da yau ko iskar ma bakishaba alwala ce kawai ke fito dake ko bakya jin dadi jikinki ne... ai iyya bata karasaba ta ganta tsaye agabanta sanye da hijjab au ina kuma zuwa clinic dani kaina ne ke ciwo ayya aida kin gayamin iyya inma nagaya miki surutu kawai xaki cikani dashi... goro ta gani a gaban iyya turmus dayawa iyya a ina kika samu goron nn hmmm ai wlh bari yaron kirki nn ne ya kawomin shi jiya danma na bayar da saura.. cikin son karin bayani yusra tace "wa " kamaluu mana seda yusra tasha dariya snn tace iyya kowa sekin bata masa suna yanxun menene wani kamaluu harda wani ja luuu dariya takuma yi. jaxaki tafine kokin tsaya kisani tsinin baki harta futa tana dariya itafa lafiyarta kalau dubawa xaayi ko xataga kamal yana xuwa aiko har bakin titi bbu kamal bbu me kamarsa intaga mota har sassarfa take da tafiya ko kamal ne tasan inde shine xeyi mata mgn amman hk motocin suke wucewa. hk ta dawo gida kamar tayi kuka iyya xaune se aikin cin goro take haushin iyya ya kamata tana cin abinsa amman ta tunawa dashi. wasa2 har 11:00 bexoba haka tacire ran xexo wayarta ta janyo son kira take amman takasa yauwa bari na hau what's app ko xan ganshi tafada a bayyane sann ta gyara kwanciyarta kan katifarta ita d samira kahhhh tun jiya raban da yahau online karamin tsaki tayi snn tace Allah yasa de lafiya hk bacci ya kaimata xiyara. ^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^° D NEX DAY *S.O.S COLLAGE* 7:00 dede ta karyo kwana idanunsa kan kwana burinshi ganinta kawai dan jiya kawae amman yyi miss maganin ta bakadan ba. Alhamdulillah tace sann tace ashe lafiyarsa kalau duk cikin xuciya take maganar gaskiya ena da tausayi ji yadda nadamu kamar wani nawane bangani ba ( haba malama yusra wnn yabon kai hk 🤔 ) jike da matsewa irin bata gansa ba taxo giftashi da sauri shima ya bita suka jero kamar yadda tasaba bbu wani hira se gaisuwa har office ya rakara bayan ta xauna ne. yyi narai2da ido gaskiya ni xandiga dauko ki inkuma mai dake kinga fa hanyace shi wann se shagwaba komai yyita narkewa mutum kamar wani dan yaye. kinji anty inhar kin daukeni a matsayin kani da gaske dan Allah karki hanani. tana cewa bata yardaba shikuma yana dada nacewa naccinsa ne yasa ta amince. ai kamal bade naciba inya tace tofa seyayi. ^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^° tofa ranaku sun kare antafi lisafin satikai suma sun wuce ankoma wata yanxu shiryawar kamal & yusra kusan wata 2 kenn sun fara shirye shiryen tafiya hutun (holiday) xangon karatu na biyu ( second time) a matakin ajin karshe (ss3) duk tsayin watanin nn kamal ke kaita skul snn ya maryarda ita gida. shakuwa ne yashiga tsakanin iyya, samira kamal banda malamar tasa kulum yaxo tana daki. wataran ko karyawa bayayi se yaje gun iyya suci dumame ko taliyar yar hausa ( ta murji) ko koko da kosae sosae yakema malamar tasa mmki dakuma birgeta. in week end ne yana gidan su yini suna tsokanar yusra ita kuma intaga dama ta kulasu ko tayi musu banxa . bbu abinda ya ragu a gun kamal dangane da abida yakeji dabe san ko menene ba dafa amman yanxu tuni yagano matsalarshi kuma yasan meke damunshi kan anty yusran tasa. ta bagyaran mom kuma sosai sukejin dadin dan nasu. hata baban su yusra da yasan da xamansa a gun iyya kulum se kaji yadda take suburbada masa albarka kamar wadda ke bata kyautar kujeran maka duk sati. ^°=^°=^°=^°=°^=^°=^°=^° mom sena dawo kamal yau dinma bbu brkfs xaka tafi eh mom sauri nake na kakara har 7:35 yyi ok seka dawo yaron kirki amman ko kun futo brk ne ka daure kayi kaji to mom yyi fucewarsa da sauri yana me adu'a Allah yasa bata tafiba dan yasan bata wasa da lkc. kashh meyasa xatayimin hk iyya amman ai tasan xanxo ko shine ta tafi ta barni kayi hakuri kamaluu au ta manta kamal kasan halinta da shegen taurin kai seda nagaya mata karta tafi aman tayi burus dani. ransa harwani suya yake yanxu hk xata hau a dedeta sahu da wasu maxan bbu ruwanta batasan inyaganta kusa da wani wani irin hali xe shigaba ( to ina ruwaka🙄) haka yakarasa cikin skul ko office dinta be nema ba yyi shigewarsa class bash ne yace yaya yace bbu komai abdul kam ido ne nasa dan dama bawani kulasu yake sosae ba yanxu dama bawata abokanta ne takuxo mu ganiva. yana ganin ta shigo ajinsu yau kam ko kallonta beyi sosai seta gefan ido. a kofar gidan ya ajiyeta yyi tafiyarsa ko se gobe bbu dan yau dimma juma'@ ce dataga yana fushi da ita sekuma taga rashin kyauta wartata ai hausawa sunacewa ka gaishe da me gaisheka ko bare amsaba hk ka damu da wanda ya damu dakai ^°=^°=^°=^°= mom, dad and kamal ne suke xaune dad yana bawa mom wani lbr daurin aure dayaje.abiya birgeshi sosae ji yyi dama angon kamal ne. baban abokinsa ne yyiwa yaronsa dan shekara 19yrs aure yyinda amarya take da shekara 21 tabawa ango shekara 2 kinsan Allah dad yake gayawa mom shide kamal ya daura kansa cinyar mom bece komai ba sede yana jinsu amman hakalinsa yana kan sexy antyn shi maganar dad ne tasasa saurin mikewa zaune. yaron nn yana candy aure xanyi masa Aure!! kamal ya fada da karfi dad yakuma cewa Aure inkana da wace kakeso to.. inma baka dashi ni xan samo maka mom yake kallo kamar xeyi kuma murmushi yaga mom nayi sann tace Alhamdulillah wlh bban kamal shawara tayi dede wlh dad ni yarone dan Allah karkayin hh mom abinma dariya yabata sann tace ko jiya seda kace ingawa babanka kaifa ka girma kace kai ba yaro bane eh na fada mom amman ni girman drvng nayi mana aure ba. aiko tunda kayi girman drvng kawuce ma girman aure. dad yyi shashin sa mom ma bin bayansa tayi suka bar kamal da tufka da warwara. ^°=^°=^°=^°=^°= ABIN YAXO WAYE KAMAL?? WACECE YUSRA? dan Allah wadda muke turawa ta prvt dan Allah kuyi hakuri aikin xaiyi mana yawa ga grps da muke turawa. domin hk ne muka yanke shawarar sabamda duk me so a grp dimu game bukata xe tuntubemu ta wann number kamar hk 08161594233👌👌 kaunace xallah tsakaninmu masoya 😻😻 [3:18PM, 19/01/2017] Maman Ubaidu: 🕯🕯**DALIBI NA*🕯 16 By Anty rukie & Halima Awwal Asra! asra!!baxa kixo ki dau shayin ba seya huce Hhhhh Samira da sheke d dariya iyya kulum se Yaya yusra tayi miki gyaran sunn ta amman bakya kiyayiwa mtssw iyya taja tsaki to naki nakiyaye din uwatace ita din. Ita de samira she dariyar ta take Dan Kusan kulum se anyi HK Yusra ta fito tanata kubura baki tadau tea da bread dinta ta koma daki tana Mita kulum sekin batamin suna...... °^=°^=°^=°^=°^=°^=°^=°^=^ Wann kamshi da kke tayi fa ina xaka murmishi yyi hb mom wani kanshi take daban parfume dina nefa tode naji yanxun ina xuwa fara yace mt OK itama tace bata sake cewa komai ba Mom kiban carkey dinki mn Jamal kulum se dad dinka yyi min fadar kana driving d danka Plss mom kiban kuma ai tun ranar nn nace ki gayawa dad nafa girma hmmm tace snn Taya masa gurin da ta ajiye. Bakin wani supermrkt ya tsaya chclate masu dadi wa Samira a hanya yaga me goro duka goron ya siye. iyya kuma take tabayar yaron da aka aiko dan kiran nata eh yace mata kuma kace saurayi eh yaron yasake bata amsa to muje dann gyalenta dake rataye bakin kofa da dauka suka fita. Mukutt.. ta hadiyi yawu ganin wata zabgegiyar mota kai yaro bann gidan bane... ai bata karasa ba kamal ya fito cikin Sauri ganin xata koma Baki ta rike auuu gaji shine baxa ka shugo ba seka wani aika naxo innaxo kinkimar ka xanyi inshigar dakai ko me Shide murmushi yake dan iyya dariya take bashi ba kadan ba. In banda abinka ai anxama daya (kaji iyya 😄) shinfa tayi mai irin najiya yau kam hadda ruwa a kwann sha dan chaina Bayan sun gaisa yake.tambayar ta iyya ina Malama me kaki (uni4rm) Hhhh dariya iyya tayi harda tafa hannu Sann tace hmm na aiketa tambayo mana a wata nawa xamu dauki adashi saboda biyan Haya.... sallamar samira d yusra ne yasa iyya yin tsit tana kit2ta ido Tare suka amsa sallamar. Tun axaure ta cire mayafinta saboda tasan bbu wadda xata samu se iyya ko baba inya dawo. tana shugowa yasa mata ido numfashin shine yake faman yin sama daker ya Jan Yoshi,duk ya futa hayyacinsa yama manta ida yake. Iyya idanunta nakan kamal lkc daya kuma ta Mayar kan yusra dake kokarin mai da gyaleta cikin sauri. Iyya tayi murmushi snn tace harkun dawo. Eh tace wlh iyya naga alamar kwann ko toilet nashiga sekin gayawa kamal Yanxu har gidan dashin seda kika gayamasa Kamar wani mijina alhalin *dalibi Na*ne se sann kamal ya sauke idonsa daga kanta ya kai kan Iyya dake kallonta Daki yusra ta shiga kamal ya bita da kallo harta shige yadda gugunta yake juyawa jiyayi ta sake nakasta sa. Snn yacewa iyya waini yarone cikin shagwaba iyya tace inafa ai ko itama din nn dake ganinta cika idone kawai da ita bbu wani shekaru Tana kwance a daki Amman mita take ji iyya tafiya jaye2 jiyafa sukasan juna amman ta sake se xuba take tayimasa. tanajin su suka karaci hirar su harda samira itako kwanciya ta gyara tana juyo muryar kamal Gaskiya bata taba tunanin kamal yana da saukin kai hkba gasu talakawa amman yasake se hira yake batare d kenkemin suba gaskiya ya burgeta . dayaxo tafiya sosae yaso sake ganinta sede taki iyya har daki taxo tana gaya mt xe tafi tayi masa rakiya tyi kamar bacci take HK ya tafi yana me begen sake ganinta. Samira ta shiga dakin da gudu Yaya yusra kinga Yaya kamal yaban sweet kuma yace karna samiki. ^°=°^=°^=°^=°^=°^=°^=°^=° Juyi kawae yake gana sake kankame pillow a kirjinsa idonsa a runtse Wayyo mom xan mutu anty yusra abinda nakeji game dake ki tausayamin wlh baxan Iya dauka ba bankai matakin ba plss & plss ki tausayamin hk ki ragemin SRRY FANS SE 6:00PM NA DAWO DAGA SKUL. 4r cment 08161594233 [3:18PM, 19/01/2017] Maman Ubaidu: [12/16, 11:52 PM] Haleema Awwal 👌: 🕯🕯**DALIBI NA*🕯 21 to 23 by Anty Rukie & Halima Auwal YUSRA ADAM SANI shine cikakken suna na babana shine adam sani shi haifaffan dan kano ne a unguwar mandawari. babana su ukune gurin iyayensu Yana da yaya Auwal shine na farko snn se babana Adam se kanwar su babana harira itace yar auta babana yana da shekara 10 yrs aka kaishi alma jiranta kaduna. yayansa kuma lkc yana da shekara 12yrs shima aka mikasa bauchi. muhaifiyarsu wace suke kira da iyya taci kukan rabuwa da yayan nata guda biyu hk mallam sani yayita lallashinta. haba xaynab (sunnta na gaskiya kenn) karatu fa xasu tafi bara iyanxu sundawo insha Allah hk yyita lallashinta hartayi shuru. seda babana suka share shekaru 7 tukun aka barsu xuwa ganin gida murna gurin iya ba'a magana bayan suyi wata uku suka koma. kwatam aka kawo musu gayawar Auwal Allah yyimasa cikawa aifa iyyatasha kuka. bayan shekara 5 babana yadawo yaji mutuwar dan uwan nashi sha kuka. nan yake gayawa su yya da babansa cewar gidan da yake aiki sun bashi yarsu sosae sukayi mai murna. bayan biki da shekara biyu Allah ya albarkaci safiya da samun yarta mace. nanar suna akasaka wa jinjiniya yusra. yusra yarinya kyakyawa kamar mamarta kasan cewar asalin su safiya fullanin katsina ne yarinya masha Allah nasu sake haihuwaba har yusra takai shekara 7 a duniya tafara zuwa makarantar islamiya da boko kasan cewar bawani karfine da babana ba a kasuwar dare yake seda kayan miya amman hkan baya hanamu cin me kyau masha Allah. ina da shekara 12 yrs ne Allah yayiwa kakana mlm sani rasuwa saka makon anobar kalara da akefa da ita a shekarar Allahu akbar. bayan sadakar 7 harira yar autan su babanmu tabisu kai iyya da baba sunga jarabawa. bayan mun dawo ne Mamata (safiya) Allah ya albarkaceta dasamun ciki amman mai laulayi sasai. Allah ya sauketa lafiya sede jariri bexo darai ba. hk naci gaba da karatuna cikin gata dan iyya yena suna matukar sona dan nibana hayaniya irin na yara masu kiriniya hk nake komai cikin saibi. ranar danayi candy ranar nayi saukar alqur'ani mai kirma lkc ina da 19yrs. nasami saka mako me kyau hk babana ya dage da nemarmin gurbi a jami'a Allah cikin ikonsa nasamu nce, Allah yasake albarkata mamana da wani cikin murna ni da baba ba'a magana iyyama daji lbr sosai tayi murna se fatan Allah ya sauketa lafiya. babana bashi da wani arxiki amman akwai wadatar xuci dan shi har aikin gini yanayi bayan seda kayan miya danshi be yarda d xaman banxa ba. cikin mamana ya isa haihuwa. mamana ta haihu lafiya ita da jinjira sunn kalau amman me bayan suna jini ya balle mata nnfa Allah yakarbi abinsa gaskiya mun shiga tashin hankali bakadan ba renon jaririya ya koma kaina da babani se iyya data takura se mun koma kano. babana yace to sena gama skul. mun dawo kano amman bana yaki mu xauna a cikin gari. hk iyya ta saida gidan gadonsu bbna muka kama haya a wata unguwa farawa lkn jijirarmu ta girma (samira) dan tana da shekara 4 nikuma 24 yarinyace me wayo ga surutu sabani ni da nake shuru2 bani da saurin sabo dako kawa banayi. iyya kuwa shegen surutu ga magana kamar wanda yyi konuwa aka iyya akawai ban haushi da ban dariya. haya muka kama a farawa sauran kudin kuma bbna yasayi adedeta sahu ( napap) yana ja. muyi 1 yr da dawowa kano bbu inda kake xuwa sema watara baba ya dibemu yayo mu xaga gari mu dawo. su iyya harda kawaye cikin makotan namune suke hira da iya kan cewar danta xetafi karatu maiduguri ( unimad) kuma yana koyarwa yanason wadda zai bawa ne caraf iyya tace ai asra tayi boko da xaman banxann bbu inda take xuwa bare tasami miji da itama ya bawa tayi. hakance ta faru. BARI MU LEKAWA KAMAL SHIMA [12/17, 12:36 AM] Haleema Awwal 👌: ^°=^°=^°=^°=^°= Kamal sadiq imam shine sunn sa babansa Alhji Abubakar imam ( Alhj na Alla) yana da yayyi mata biyu hjia mariya se hjia rabi shine karami. kudu kaga sukayi gurun babansu saboda babban dan kasuwane. alhj na Allah yasamo saline da ga bakin talkawan gari danshi mutum ne me yawan alheri ga son talakawa dan kowa nasane inkaga yadda yake mu'amula cikin talakawa baxa kace shine ba. ya hadu da mom ne (hajiya sakina) ne agidan yayarsa rabi da ya kai mata xiyara lkc sakina ( mom) ta matakin farko a skul of nursing kamar wasa har mgn taje gaban iyaye. bayan auran ma taci gaba da makarantar ta sede yace bbu aiki anma in temako ya taso ta temaka. harshe kara biya da aure Allah be basu haihuwa ba nnfa mom ta tayarda hankalinta dad ne ke tausarta. lallai ba'a fitar da rai daga rahamar uban giji yau shekarun su 8 dede da aure Allah basu kyautar bby boy muna gurin alhj d hjia ba'a magana ranar suna yaro yaci sunn sa KAMAL anyi bidiri ba kadan ba. kamal ya tashi cikin gata da soyayar iyayenso bare dad se abinda yaso yakeyi shiyasa yatashi bashida tsoro ga uban raini uwa uba shegen shagwaba dan banxan taurin kai sede Allah ya bashi baiwar ilimi yana shekara 14 ya sauke alqur'ani mai girma. alhj mutumne me kara ga halin kirki sanin ya kamata daraja mutane d sonsu. ammanfa akan dan nasa kwata2 bashi da wann halayen saboda ya dau son duniya ya daura wa gudan yaron nasa shikuma kamal ya mike kafa se sheka rashin kunya abun na damun mom karai da gaske. tunda ya gama primary ya shiga secondry skul yakuma sangar cewa dan dad ya hana adake sa dan hakane ma kudin skulfs dinsa dad dinsa yake nikawa har sau goma. shiyasa kamal yake taka malamai yadda yaso. yyi rashin kunyarsa yadda yaso ga kokari amman sam bedamu da yyi karatuba. ta bangaren islamiyya dad beyi wasaba dan yasan itace hayar tsira. boko kan cewa yyi ai dan duniya akeyinta shiyasa be sawa yaron nasa kaimi ba. in mom tana damuwa yakan cemata shifa yana da dukiya mai dubin yawa duk abinda kamal yake nema ko yyi karatu ko beyiba se samesa inde gidan duniya ne ( cewarsa kenn) mom takasamu kamal tayi masa fada kan yadage da ilimi sede yace haba mom shi dad din karatu yyi amman ai gashi da kudi murmuahin takaici kawae takeyi tabishi da adu'a. ko salm bbu yashigo yana wata irin tafiya dama shi salm ba abokinyin sa bane kai tsaye yake kutsa kai bbu ruwansa bare su gaisuwa. dad nifa wlh na gaji da xuwa makarantar nn (nigerian Turkish) yarona meya faru nide kawai dad nagaji daxuwa ne. wani wawan kallo mom ta jefeshi dashi snn tace yaufa saura 3 days ku fara WAEC fa kuma kasan anrufe rgstion ko. oh mom se next yr kamar mom xatayi kuka dan takaici tace bbu inda xa'a komar dakai..... ah ah nifa na biya kudi nn bake ba bbu ruwanki tashi mom tayi tabasu guri dan takaici xonn kaji cike da shagwaba ya karasa wani skul kake so yanxu yauwa dad wata sabuwar skul ce batafi 3 yrs ba... naji ya sunn ta kuma a ina take seda ya gyara xama snn yace a mariri take kuma sunn ta s.o.s collage. au ai agurina suka se wann filin karkaji komai yaushe kake son xuwa inna shirya xanyi maka mgn dad ina jira kaji yaron kirki to yace yyi fucewarsa. seda kama ya share 9 moths bece xeje skul ba dad kuma beyi masa mgn ba mom kan tuntanayi da fada tawo lalami amman yyi burus da ita daga karshe ido ta xuba masa kawai. dad ina son xuwa skul dinn gobe to dad yace. mom kuma hara ta aika masa snn tace se kayi kokari ka gama wnn shekarar haba mom daga zuwa skul ko ddinta banji ba kuma na futa ai sewani shekar takaici yasata yin shuru. FARKON HADUWAR SU, YUSRA & KAMAL in dedication to All FASAHA wrtrs 4r cment 08161594233 [3:18PM, 19/01/2017] Maman Ubaidu: 🕯🕯**DALIBI NA*🕯 30 by Anty Rukie & Halima Auwal cike da kunya taraba ta gefanshi ta wuce. yauwa asra iyya tafada kai iyya dan Allah yusra fa akecewa wai menene wuya yusra ai asra ma yafi wuyar fadi. yauwa kamaluu au kamal fadin iyya kenn. dariya duka sukayi banda kamal haba iyya kita batawa mutane suna ji wai kamaluu dariya yusra tayi ai kamalu yafi dacewa dakai lallai iyya kin iyasa suna. a shagwabe yace ke da ddi nace miki anty asra dariyarta ta hadiye kamal bana so ya kuwa kwashe da dariya snn yace iyya gaskiya kin iya sa suna dan wnn sunn yafi kama da ita. samira kuwa bata dawani aiki se dariya wai ita Allah ya temaketa dede iyya take kiran sunn ta. dagyar yusra ta yarda xata bisu seda iyya tanuna mt bacin ranta tukun (su iyya anji yawo) samira a gaba ita da iyya suna baya mudubinsa ya saita dede gun datake xama se wani tura baki take murmushi kawai yake saki inya tare da ita yana kasancewa cikin nishadi da kwanciyar hankali. dede shoprite ( Ado bayaro mall) yyi birki shida samira da iyya suna gaba yana rike da hannun samira yace amaryata me kke so yauwa yaya kamal irin wnn sweet dinda kke suyomin me dadin nn iyya me kke so kai nifa kallo naxoyi dariya iyya tabashi ya kuwa dara. yusra dake biye dasu kallon ko ena take kai gurin ya kona mata ruwan kanta gaskiya kano karshen city ne (funny) bare dasuka xo wucewa ta gadar kwankwasiyya dake kofar nasarawa kadan yawu ya xubo ( hmm wa yaga jamila mmn A.K ai ita setace a makka take 😂) se biyawa samira yake duk abubda tace tanaso seya siya kuma dayawa. da gaske iyya kallo take . yusra ko takasa daukan komai se rarraba ido take yayata taji muryar kamal ke bakyason komai ne ko kin bani gari na xabarmiki duk abunda ya dace dake. shuru tayi mai yauwa to menene sixes dinsu rai ta hade suwa wnn mana ya nuna mt da baki kamal kaifa gundumemen dan iska ne ta fada tana mucimuci da ido alamar xatayi masa rashin mutunci Allah baki hakuri anty to ya tsuguna snn yace curo takalmin ingani tunda inna tabayi sixes dinsu nayi iskanci (hhhhh) shuru tayi kunyace kawae take dibarta ashe shi takalmi yake nufi Allah sarki kai daxun nn ta gama jin kunya gashi yanxun ma ta sake ji. dariya yake sosae lkc daya tsuguna bbu yanda ta iya hk ta bashi ya duba. ^°=^°=^°=^°=^°=^°= gaskiya sun gaji sosae dan sune har yahuza suya kamal yyi yawo dasu sosai kuma kowa yaji ddin fitar iyya naga manga ruba tayi barin nayi sallah tukun yau yaron kirki muma bari muje muyi namu. asra ke bakyayi ko naga bakiyi sallar asuba ba iyya take gayawa yusra. seda yusra ta kalli kamal wadda yake ta murmushi tace haba iyya meto na fadar hk a gaban mutane tana fada ta turo baki shide kamal bece komai ba amman se murmushi yake xubawa na irin naji komai itade yusra kamar ta nutse tsaki taja bayan kamal ya tafi sallah haba iyya ke komai sekin kwafsa a gaban *dalibi na* kina bayar dani. to bari yadawo se na karboki kinji tunda na badake inji iyya. iyyace take ta faman bude kayayyakin da kamal ya jido tanata sabbada mai albarka me wnn mume ya hadamu da pampas kode yyi mantuwa ne yusra da kallo tabi abinda iyya take ta juyawa pad ne kamal ya dibo takaici ya hanata magana wata ledar ta sake dagawa aiko kayan ciki suka xubo 😳 in shock take kallo lallaima kamal dede nn ya shugo idonsa suka kai kan brexia harda wanduna wani kallo anty yayar tasa takeyi masa shide ko a jikinsa sema samira da yake ja dahira. iyya ta gama kallon kaya tayi gefe dasu nanfa aka shiga ciye ciye da shaye2 idonsa kanta duk wani tauna da take ji yake kamar harda hrt nasa take taunawa bakinta me dimautasa se aikin kora ruwa yake iyya kuwa baki yamutu ansami kaji ita da samira. ganin yajima tofa motarma baxe iyya janta ba yasashi mekewa iyya dare nayi xan tafi ayya yaron kirki bbu abinda kacifa bbu komai iyya ruhuna da idanuna sunci ko baki baciba ai ba matsala tunda xanyi kwann dadi. bbu wanda ya gane me yake nufi. ^°=^°=^°=^° yyi shuru yana kankame da mutuniyar tasa wato pillow Antynsa yake tunawa shifa tana burgeshi kota ina tayine sosai kai masha Allah wayarsa ya cire daga chaji snn ya koma ya kwanta se online sexy antynshin kuwa itama tana online _hy yayata kuma antyn na_ tana kwance dama kuwa shi takejira ya hau ta sauke me _yayata kayan sunyi_ sexy anty is typin dariya yyi yasan dama seta magantu _😎 ban sani ba_ murmushi yyi _sunce zasu cenxa inyyi yawa_ tama kasa fadan kamal kenn tace kayan ta shiga budewa gaskiya sunyi kyau kuma dama dukansu tana da bukatarsu tashi tayi tana gwadawa d'os sukayi mata kamar ya gwada shurun da yajine yasa ya kira ta sallama yyi ta amsa dan Allah yayata inkiyi fushi kaina bisa wuyana tuba nake ayimin afuwa xanjure komai banda fushinki. dosae taji dadin kalamansa gaskiya yana burgeta baki ta turo kamar yana gabanta cikin shagwaba tace ai wlh baka da kunya kamal wani abune ke fuxgarsa dan bata tabamai irin wnn mgn ba bakinsa har wani rawa yake tsabar kidima dakyar yace mata nade..na ..seda safe. idonsa ya runtse Allah sarki sake janyo pillow sa yyi yanata juyi a hk yyi baci. bataso dena jin muryar tasa ba hk de itama ta kwanta amman me abinma har yana bata mmki wai inta rufe ido *dalibinta* ne yakeyimata murmushin burgewa hk tayi bacci cike da dokin gari ya waye taga *dalibinta* tofa yanxu bello menene abunyi mom hankalinta atashe sunje kasuwa ga motar ta chaskare musu a hanya ga magarib ya doso kai ta kira baban kamal yana busy yauwa kira idris ko Allah xesa yana kusa kash yaki shiga madam takin tsari napep (adedeta sahu) kin hau kafin nikuma xanje na taho dame kyara cikin sabulewar jiki mom tace to yauwa ga wani nn sarkanta tacire da dan kunne se awarwaronta duk na gold ne taxuba cikin jakarta kafin su karasa duk ta galamaita xuciyarta tana tashi suna xuwa ko sauraron me napep batayiba tayi gida sauri sauri dan wani amai takeji ita bata taba hauwa napep ba sai yau ve tsaya karbar kudinsa ba yyi gaba yana tausaya mata. garin yaya kika bar jaka cikin abin hawa yanxu ta ina xamu fara nemansa kumafa guduwa yyi tunda kafin na aiko me gadi harya gudu shuru dad yyi Allah yasa rabone amman gaskiya duniya bbu imani kasan abu banaka bane amman baka tsoron cinshi. ^°=^°=^°= washagari kamal da mom ne keta jaje dan mom dakyar tayi bacci kamal kasan meyafi damuna bafa kudin ne suke damuna ba yan kunne tane da sarka har dubai kayimin su na musanman gaskiya nakashe kudi ba kadan ba ayya mom Allah ya mayar miki mafi alheri amin amin tace me gadi meya faru wani mutum ne yake neman ki nikuma ko Alhji hajjiya ke yake nema seda ta kalli kamal snn tace je ku leka. Allahu'akbar mom taketa nanatawa snn ta dauki waya baban kamal kaxo kaga abin mmki na Allah dama baya karewa wnn me napep dinn ne ya dawomin da jakata wlh ko nera be taba ba to kayi sauri. ai irinku muke nema yanxu baxan barka katfiba malam kafarka kafata kamal xomu bishi muga gidansa... muna godiya masu kira damasu yimana mgn ta prvt da wadda muke haduwa aza grp Allah yakara kauna 4r cmet 08161594233 [3:18PM, 19/01/2017] Maman Ubaidu: 🕯🕯*DALIBI NA*🕯 25 by Anty rukie & Halima Auwal plss fans munyi haden number a page na baya muna fatan xa ayimana axuri. shima tashi yyi yakoma daki yana juya maganar dad kawai dan karamin tsaki yaja snn ya kunna datarsa snn ya hau online yesss.. yace sanda yaga yusra Online slm dinta yagani yyi mmki dan inbashi yyi mt magana bata yimasa _wslm_ yace oh yanxun yatunama fushi yake da ita tayi tafiyarta bata jirasa daxu da safe. 😡😡 ya kuma tura mata _hmm_ ta turo masa murmushi yyi harya huce bbu ban hakuri bbu komai. _yayata kuma antyna plss xan kiraki dan Allah_ _inka kirani me xakayimin?_ _sako xan baki zuwa ga inna da samira_ kwanciya ya gyara dan jin ddin chart din yake gani yake kamar da wnn karamin bakinta take furtamasa kowani kalma. dama suna tsakar gida dasu iyya kallonsu tayi sann tace masa _gayamin ta chrt_ hk yyita janta da hira. ^°=^°=^°=^°=^°=^°^°=^°= baba adawo lafiya Allah ya kiyaye hanya amin baba yace inna toni sena dawo to adawo lafiya Adamu. baba yana fita befi da 30mns ba kamal yyi fakin. ido ya tsura mata se kallonta yake ita kuma iyya tana kallon kamal tun ba yauba ta fahinci yaron yana boye wani bbban lamari. anty kiyi sauri kin san yau xamu soma exam to tace snn tafara sauri. ta dubeshi yana ta aikin nasa shiko gajiya bayyi wajan kallon mutum hararar sa tayi murmushi yyi sede be dena kallonta ba ita har tasaba da wnn shegen kallo na kamal. jakarta na hanunsa hijjab tacire ya karba yana ninkewa yasa ajaka takunsu suke suna tafe suna bada light. dama tuni malamai d dalibai suka dasa kulmarsu kowa da xargin da yakeyi musu. seda ya kaita Office snn se fita ta kirasa da kamal yace na'am kansa ta kalla yawani tara uban gashi kamar buka sede se kyallin mai yake kana gani kasan kai yaci kudi murmushi tayi masa daya kuka sume mata snn tace shike nn jeka kawai inade fatan kayi karatu. ta riga data kashe masa duk wani kuxarin sa cikin sanyi ya daga mata kai ya fucewar sa ^°=^°= kamal wae yau bakada lafiyane shigen hk ne yace mata kamar ya ta sake tabayarsa wai yau se fara'a kikeyi eh kani na. yauwa kamal dan Allah rakani cen in suyo wani abu to kawae yace kai kamal kode exam dince ta baka wahala ta tada dede sunxo wani shagon aski da sauri ya kalli shagon me xamuyi ann bata kulasa ba se hanunta dayaji cikin nata snn ta dage gira tasaki dariyar shaki yanci cike da mugunta. shede mutum mutumi yaxama gaskiya yasa fuskantar halin daya shiga shi kadai yasan irin wani fallin yakeji kawae jan hanunsa take bata diresa ba se gaban me aski se lkc yyi karfin halin yin mgn me xeyin aski bana tabashi amsa tana murmusawa idon sa ya xaro cike da shagwaba yace dan Allah yayata karkimin hk wlh banaso... shhhh tace harda wani xare ido irn na manyan yayun nn dariya taso basa sede bayason yi dan gaskiya yanajin dadin birgarsa a hk tara gashi daman yaxama yyin SAMAREEN BANA (littafin anty hajju 😘) shuru yyi basake mgn ba kamar ya dau hannu ya daura aka yyita xunduma ihu hk yakeji. wow *dalibi na* kaga yanda kai kyau kuwa wayyo se yau nakara tabbatar da kyanka shuru yyi mt dan yasan tsokana ce amman yasan bbu wani kyau da yyi. [3:18PM, 19/01/2017] Maman Ubaidu: 🕯🕯**DALIBI NA*🕯 31 by Anry Rukie & Halima Auwal dad kamanta yau ina da skul. ok inji dad snn yace bawan Allah taho muje mom mmkin mutumin ne ya hamata mgn harsu dad suka fice da mutumin. kamal kaga abin mmki wlh kuwa mom gaskiya nasha mmki yadda xamanin nn ya lalace samun irinsu se an tona. ^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^° *S.O.S COLLEGE* Anty yusra kin kusa gamawa ne eh saura kadan. kyara xamansa yyi idanun nn kan hannunta duk wani motsin hannun ta yana kan idanunsa ( yau kallon akan hannu yake) Anty yusra dagowa tayi amman bata amsa ba nikam ko jan lalle bataba ganin kinyi ba bana da bukata tace snn taci gaba da aikinta ai badan kina da bukata xakiyi ba.. to dan wa xanyi tafada cikin fadafada sabida sunna ne yin lallen shuru tayi masa dan ta fuskanci tsokana yakeji itakuma in tana period saurin kuluwane da ita abu kadan ne kesata fada.. nikuwa kina saloon harta dago kai xatayi mgn ta fasa dadin biyemai take yakeji jin batayi masa maganaba yaci gaba da kallon hannun nata rike yake da jarta kamar kulum tana gaba yana baya idanun nn kan bayanta wani irin tafiya take cikin sanyi ita hk take komai cinkin sanyin mgnarta ma cikin sanyi takeyin ta. ta jiyo muryarshi daga bayanta yana cewa mudanyi sauri karna makara fa jam'i seda ya sauke muryarsa snn yace inke bakeyi seki hana wasu yi da sauri ta jiyo me nahana wasu kuma ni banayi to kina yinne shiyasa wa yanda suke sonyi xaki hanasu baki tasake tana kallonsa harda daure fuska mgn xatayi yariga ta da cewa ai nasan gidan lallen xankai samira tunda ita tana sonyi (hhh dan rainin wayyo) ajiyar xuciya ta saki taci gaba da tafiyarta ai tayi tunanin akan sallah xeyi mgn dariya yake kasa2 har kundawo baban kamal eh mun dawo amman tare muka dawo dan base gobe ba yaudinn xan kaishi shagona dake kantin kwari yarike min kinsan yaran shagon wasa sukeyimin da dukiya se muyi sati bbu ko sis a kasa wai bbu kasuwa kaff kantin kwari bbu katon shago irinsa fa ko mudansi & brothers suna xuwa guna sari. to baban kamal Allah ya temaka amin yace snn yamike ya fita haka shakuwa ta kasance tsakanin *dalibi* dakuma malamar tasu yanxu shiri suke sosai ko cikin wasa iyya tabatawa kamal rai nnfa yusra itama xata nuna nata bacin nata rain hk shima kamal iyya kawae kallonsu take ana cikin hutu kulum suna tare yaude kamal ya nace se anty taje gaida mom dinsa nifa kamal wlh baxan iyya xuwa gidanku ba kunyarta nakeji to dan Allah yayata menene abinjin kunyar itafa ba surukarki bace kinga nine kawai danta bare kice ina da yaya ko xaki zama surukkarta duk da mani din bamusan inda rana xata fadi ba da sauri tace inda ta saba faduwa tana hararar sa shiko bugeshi take sosae bakin da ta tura yake kallo snn yace plss dan Allah yayata kuma antyna kefa kikace mom mamarki ce kuma ni kaninki ne ke nn gidanku kike gudu kuma kinga mom tace ke yartace fa yafada shima yana shagwabe fuska kamar me shirin yin kuka gaskiya kamal shagwaba tanayi masa kyau sosai ba kadan ba tafada a ranta. gaskiya ni ba yanxuba xe wata rana. hade rai yyi yatashi yyiwa iyya salama xetafi gida tunda suka fara mgn tanajin su batasa bakinta ba saboda tasan ba'a shiga tsakanin su. harya fara tafiya takirasa anjima kaxo mu tafi da sauri ya dawo cike da murna yeeah anty na to kiyi sauri yanxu xan dawo xan gayawa mom xakixo yau xan hutawa gorin ta kulum setace inamta rowarki. Alhji na Allah sosae yyi mmkin kudin dayasamu cikin kwanakin da basu wuce 25 ba ga riba dasuke kasawa kashi uku yana jin dadin aiki da mutumin. alhji cikin mmki yake tanbayar mutumin kace baka da mata eh alhji Allah yyi mata rasuwa amman tabarmin yara biyu mata kuma ina zaunw ne da mamana awnn gidan daka gani kuma Almdllh yanxu na fara gini sede basu da masaniya kashh aida baka farama inji alhji inada gidaje ko ann gidan ai xaka iyya xamanka wani part cen bbu kowa don ni wlh jinka nake kamar dan uwana amman sede kai basan meka daukeni ba haba Alhji aini wlh jinka take kamar dan uwana ai anxama daya bbu komai xanyi shawara da ita mahaifiyar tawa to bbu komai Allah yasa naji alheri amin toni xan yuce nifa fitar xanyi cewar alhj dake tashi muje na rage maka hanya kaima ya kamata kasami mota saboda xirga xirga amman wnn satin akwai wasu motoci da nake saran xuwarsu seka dauki 1 Alhji nakan rasa wani irin kalma xanyi anfani wajan nuna ma tsartsar godiya ko dan uwana iyakacin abinda xeyimin kenn Allah ya daukaka ka kaida zuriyarka Amin alhji yace (siyasa sam baya kashin yiwa bawan Allah nn alheri kobabu komai ya tsare masa dukiyarsa ga komi kankan tar kyauta seyayi maka adu'a) xasu fita kamal yake shugowa seda yaje suka gaisa dasu dad. mom! mom!! tundaga fallo yake kala mata kira tana kitchen tajuyo shi dasauri tafito ta menene seda ya rumeta tukun yace yarkice xataxo yau karka cemin yusrata yasaketa yana eh ita mom kin canka hk tabiye masa sukayita dokin xuwanta secen mom tace kayi saurin dakomin ita to mom bari nayi wanka ko to kayi sauri dan Allah shifa gani yake mom tafishi xumudin ganin antyn tasa. haba Adamu ai bbu komai ni wlh nayarda to yaushe yake son mu koma dan duk wanda yace mk xomu xauna to baya nufinka da shari hakane iyya sede fatan alheri amman mutanan nn sunyi min halarshi kuma masha Allah naci ribar rige amana. to Allah ya temaka yauwa kaga yaron nn kamalu danake baka lbr eh ayya ai haryau Allah beyi xamu hadu ba kulum semuta sabani. hade wlh dama cewa yyi xasuje gaida mmnsa shida asra kuma iyya kina ganin bbu matsala gaskiya banada shakka wajen yaron amman iyya dukda hk samira ta rakasu to Adamu bbu matsala. ^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^° bama se shigaba iyya ta bata masa lkc a waje yacoge kamar wanda yaxo xance wayarsa ya dauko _hello_ tana cikin fesa turare _hy_ seda ya kyara tsayuwa sann yace _ina waje inkin gama_ gyale ta rataya snn tace _to_ ya katse warya yana kallon kafar bulowarta kawai yake jira xuciyarsa naci gaba da harbawa kamar matan FASAHA WRITERS suna wa admn surfen kero (😂) 4r cmt 08161594233 [3:18PM, 19/01/2017] Maman Ubaidu: 🕯🕯**DALIBI NA*🕯 33 by Anty Rukie & Halima Auwal tare suka hada baki samira tace yaya kamal ita kuma yusra tace kamal. iyya ce tace wani kamal din samira tace yaron kirkin mana baki iyya ta wangale snn tayi hamdalah don yanxu tasan dawa xata xauna baba da yake waya se yanxu ya gama snn yace lafiya naji kuna cewa gidan wa cikin doki yusra tace wnn *dalibi na* kamal da naxo gidan su baba yace anyi hk to gidan sune ikon Allah yusra wae kina nufin kamal ne yaron da kike karantar wa eh baba shine kinga ko bamu taba haduwa dashi ba ai Adamu kulum sabani kuke inji iyya. masha Allah kawae sukeyi tsabar kyan da gurin yyi bbu abinda bbu babban falo ne komai na cikin sa baki da fari se da kuna uku maka2n gadajene a ciki kuma ko wani room yana d toilet abinde se godiya iyyah harda kukan ddi adu'a kuwa bbn kamal ya shata. se bayan da sukaci sukasha suka huta mom ta shigo ddi kamar ya kasheta yarta ta dawo gusa da ita mom baki yaki rufuwa g mmkin yadda Allah yake seta al'aburan sa cikin sauki amman tace karta gayawa kamal ( mom ma taji dadi dawo warsu bare oga kamal?) ^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^° kamal ina xuwa hk da sassafe mom farawa xani gunwa anty yusra meya sameta tun jiya nakira bata shiga yau kuma ba pkng ba yakarasa da yin waje mom ta sake kiransa da baya ya dawo nimuwa kaje ka gaishe da bakinmu sena dawo mom to kace ina gaida ta xataji. kamal lafiya meya farune kashigo hk ko salama bbu mom wae sun tashi suwa antynmu wae wani yarone yake gayamin kuma na kira wayar a kashe mom ki nemo min ta dan Allah plss mom baxan iya kaiwa gobe ban ganta ba dariya da tausayi ya bata duk ya fita hanyacin to naji yanxu de kayi brkfs nooo mom wlh baxan iya ci ba ya fada kamar me sonyin kuka. hannunsa ta kama xomu gaida baki tukun gaskiy... ta katseshi xo muje yana tura baki jiki bbu kwari shifa yanxu matsalar sa yusra ina suka koma salama sukayi baki ya bude ganin iyya xaune a falo ze rufe baki ke nn yusra ta danno kai ya kali mom fuska cike da son garin bayani bayanin mom ta kara masa kamal kamar yyi hauka don murna. washe gari tunda safe yusrA tayi gurin mom tare suka gama hada brkfs duk inda yusra ta dire kafa kamal ma xe sauke tasa gun tun mom na koransa harta gaji. nifa ba tare daku xanyi brkfs ba kamal yake fadawa mom lkc da zatayi saving nashi dad ne yace to a ina xakayi da sauri yace gurin iyya. hmm kama fadi gaskiya gurin y'ata xaije ya takura mt wlh mom ba damunta xanyi ba dad yace to jeka bayan fitar kamal ne mom take bashi lbrin kamal yadda yusra tayi masa nadiha ya dauka sosae dad yaji dadi snn yace kinsan yanxu so nake yaron nn nakaishi waje karatu amman hlin rigimar sa nake gudu. mom tacewa dad fara shin kaisa ni i nasan ta yadda xan bulomai amman kwanaki naji kace xakayi ms aure kuma baka sake maganar ba ya samo matar ne dad ya tambayi mom eh to yanada wada yake so da sauri dad yace wacece mom tace lc sani beyiba nima bawae na tabbar bane xede nasan xaka fini jin dadi kaka seya tafi karatun sa inyaso yana gamawa se ayi biki ko.. yana shigowa ya gaida iyyah sann ya kali yusra dake take ta kai komo tsakanin cokali d filet murmushi yyi har yau bedena mmkin hadin Allah ba ya kawo masa sexy antynsa kusa dashi cokali shima ya dauka suka faraci tare wani irin tauna take cikin nutsuwa duk da bayau ya saba ganin tana taunarba amman yabi lips din da kallo kamar ya cure yahade danashi ko ya jika yana kubar ruwan hk yakeji dagowa tayi tana kallonsa gadkiya kamal bade kyauba gashi da kwarjini kamar wani tsohon soja shiyasa wataran ko xatayi mai ruwan bala'i take fasawa ita tafara dauke nata idon snn tace saura kwana nawa mu koma skul yarda tayi maganar kawai yasa shi sauke numfashi inaga 7 ko 8 Allah ya kaimu amin yace. yaya anty kina da kyau sosai kuma jikin ki baya baiyana shekarinki wlh wani yaganki akace masa kina da 24yrs baxe yarda ba kinsan da shekarin da kike kama cikin murmushi da jin dadi tace seka fada (kunsan mace in kikace bata tsufa ko ita yarinya ce tofa kin gama fasa mata kai) seda ya gama murmushi snn yace 45 yrs 😂😂 tsaki taja sann ta narka masa harara hk beyi masaba seda ya kuma cewa wlh kije gun masu maganin gargajiya su dubaki naga alama jikin ki baya tantance maxa da mata amman ai irin shekarinki nn yakamata kina gidan miji 😂😂 seda takali inda iyyah take xaune taga bata nn tukun tace kamal me kake nufi inma nagaya miki abinda nake nufi baxa ki gane ba yayata mubar mgnar. cikin haushi tace wae kamal meyasa ka raina nine duk xancen iskancin ka bakajin kunyar gayamin saboda na kusa aure yace mata 😳 aure fa kace kamal eh wlh dad ne xeyimin dariya take tana nuna sa da yatsa 👉🏻 kallonta yake kamar ya rugumota ya matseta yakeji dan intana dariya wani madarar kyauce ke sintiri a fuskarta 🕯🕯**DALIBI NA*🕯 34 cikin dariyar tace yanxu kai in aka mk aure mexaka cewa matar hmmm kin gani nn wlh ba y'aya ba har jikoki se ansamu daga gareni. dariyar ta tsayar dan yanxu xe baro mata babbar magana bayan sungama yin brkfs ne tayi gun mom domin tayata aiki shima biye yake da ita se kwallon bayanta yake kaya iya kaya a gurin nn taji yana fada bata kulasa ba dan batasan meyake nufiba. xamane da kowa yake ganin mutuncin kowa tsakanin mom da iyyah kuwa kamar y’a da uwa hk mom da yusra yusra da kamal shakuwa ya dada karfi kulum suna tare gawa shige mata da kamal yake seda ko sau daya bata barinshi shigar mata daki betaba lekawa sede inyaje nemanta yyi mt knocking. kulum tare suke cin abinci se yawo shima ba sosai ba dan bata biye mai suyita gantali a titi tsakanin baba d dad aminci ne ya kuma kuluwa xamansu de qwanin ban sha'awa ^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^° kamar kulum mom ce da yusra anata girki kamal ya shugo alama be dade daga tashi da barci ba cikin kulawa yusra ta kallesa snn tace bade yunwa ba ya wani turo baki shi nakeji da sauri yusra ta hada masa brkfs dinda snn ta kaimasa kan dng seda ya xauna tukun fa fara yin svng nashi mom de se kallon su take gaskiya sun iya kula da juna tsakanin malama da *dalibin*ta seki rasa wayafi kula da wani kayi sauri xamu skul to yace saurin kuwa yake ita kuma ta tafi xuwa shiryawa seda ta kure tukun yafara cin abincinsa wani shauki da ishkine ke kamasa duk lkcin da yake tare da ita sam bayaso tayi masa nisa gashi de kallon nata bakaramin ila takeyiwa duk wani abu me anfani a cikinsa. tafiya suke yana rike da jakarta ita kuma tana gaba yana biye da ita takunn yakeji kamar akan gijinsa take takawa dad da baba suma fita xasuyi suka hangi yaran nasu ido suka xuba musu kowa da abinda yake tunani arai gaskiya yaran sun birgesu se hirar su suke cikin nutsuwa kamal ya bude mt gidan gaba tashiga seda ta xauna tukun ya daura mt jarkar tata kan cinyarta snn shima ya shiga sam basu kula dasu dad ba dansu kansu kawae suka sani a irin wnn lkcin ^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^° *s.o.s cllg* da sallama ya shugo ta amsa snn tace yauwa daman kai nake jiyara lafiya yace mt eh xoka gani tun daxu wnn vanxar system din ke bani wuya xokaga ta bayanta ya xagayo snn ya duka wani irin kamshinta ne yyi masa wlcm bisa hancin sa ya matso sosai seda jikin su baya hade yauwa ka ganiko abinda yake yimin wani irin numfashi yake saukewa kusa da wuyanta tanajin dumin a wuyanta kararsa kuma a kunenta d sauri ta jiyo tana kallonsa idonsa kan gurin da take nunamai seda kana ganinsa kasan hankalinsa baya gun kirasa tayi seda ya matsa tukun ya kalleta da idonsa wanda suka xama irin na mara lfiya gashi sun danyi ja tace masa baka da lafiya ne cikin jarumta yace anty baki da lafiya yau ma na sake yardarwa kaina kuma dan Allah kixo mutafi xamanmu a nn akwai matsala inmuje gida xan baki tawa ki karasa seda ya killi kirjinta tukun ya lashe lebe dasuka jima da bushewa. kafin tayi mgn ya dauki jakarta yyi gaba ta bishi da ido sekace me iska hk kamal yake to waema meyake damunta da xewani ce bata da lfy. suna mota ne take yimasa questions meyasa kake cewa bani da lfy? gani ya kamata kije asbiti su dubaki dani ena tantama ko kuna da lafiya. to menene yake damuna ai sune xasu gayamiki baniba ni ai ba doctor bane ya fada yana murmushi gani bata je gano ba hk dukaje gida tana ta tuanin wani irin cuta kamal yake nufin tana dashi masha Allah yaune su kamal suka kammala jaraba warsu ta fita wato sukayi graduation anyi walima ancin ansha andau pic stakanin malamai da dalibai hk mlmai da mlmai shede kamal yana kusa da sexy antyn shi yadda meyi pic dinba hk itama yaki barinta tayi cikin dalibai ko malamai duk wadda yanemi no. dinta kiri2 yake hanawa ko yabada tashi dan wayar tama yana hannun sa. sewani hade fuska yake yana dokawa wani harara dan ya kula idon guy din duk inda yayar tasa ko antyce tayi xakaga yanabinta d gani cikin kosawa kamal yace mutafi ko naga kingaji yusra tace tab bbu wata gajiya danayi sede ko kaine xaka tafi amman ni aise angama xantafi. kayan jikinta kawae yabi da kallo rigane da sket kuma gyale tasa ba hijjab ba sake kai kallonsa gun mutumin yyi da alama yanajin ddin kallonta wani irin xafine yyi masa diran mikiya a kirji jiyayi yana neman faduwa don jiri kafi yasake mgn wnn guy din yayo gurin........ muna manne daku a ranmu masoyan mu mun gode da kwarin gwiwar dakuke bamu. FASAHA WRITERS 🖊🖊 4r cmt 0816159233 [3:18PM, 19/01/2017] Maman Ubaidu: [12/22, 11:40 PM] Haleema Awwal 👌: 🕯🕯**DALIBI NA*🕯 32 by Anty Rukie & Halima Auwal sake gyara tsayuwarsa yyi har yanxu idonsa kan kofar gidan da gudu ta fito kansa tayo rana dariya shuma dariyar yake rungumota yyi yabata sunba ( kiss) kumatu snn yace beautynmu ba yayarmu ta hanaki guduba... kafin ta bashi amsa sukaji takinta a bayansu da sauri ya dago idanun nn nasa seda yyi tasbihi tsavar yadda tayi kyau bbu wani kwaliya da tayi power ce se pink din janbaki atanpace dinki riga da siket mayafin ta mai dan girma kallan takaminta wato fari yyin da kayan jikinta ya kasance purple gaskiya tayi mai kyau sosae. harta karaso yana binta da idanunsa da basa gajiya wajen kallon nata. muje ko seda ya sauke ajiyar hrt tukun yace to anty yayata gaskiya kinyi kyau thnk u tace masa. ^°=^°=^°= suna shugowa gidan ji yyi dama ace taxo dindin din wani farin ciki yakeji yakasa boyewa da sallama suka shiga mom dake jiran xuwansu dan suna hanyan ya sau 3 tana kiransa wai yyi tuki a hankali saboda yarta karkayi gudun kada iska tasa mata mura sede yace hb mom nifa nake kaita makaranta fa ato de nagaya ma. mmki ne yakama yusra ganin yadda mom da danta suke batukar sonta itama soyayyarsu yakeji sosae ( daman ance so me sonka). sannu da xuwa mom takeyiwa diyar tata har kasa yusra ta xube tana gaida mom da sauri mom ta dagota snn ta xaunar da ita kan kujera kamal duk yana kallon su cike da birgewa tsan tsar kauna yake ganin mom nayiwa yusra. anan da nn aka cika musu gurin da kayan ciye2 da shaye2 tofa samira yar rakiya bbu ruwanta komai hanunta yakai se baki ko tasansa ko bata taba itade kawai tauna take banda yusra da gaba daya ta takura kunyar mom take ba kadan ba shiyasa mom ta bata damar cin abinci tayi tafiyarta madafa (kitchen) dan ita batayar da yan aiki suyi mt gikiba. matowa yyi kusa da ita kici mana dan Allah kinga in bakici ba mom xataji bbu ddi ya fada yana rausar dakai irin na lallamin nn.. nifa kunyar mom nakeji ta fada tana turo baki seda ya kallin bakin tukun yace to muci tare tare sukeci se murmushi sukeyiwa juna ga kamal ko kifta ido bayason yi wajen kallonta kamar yau ya soma ganinta. anty yusra ina xaki gun mom tabashi amsa me xakiyi tayata aiki mana to kinsan inda take ne mtsww ka fiya questions din nn nuna min da hannu yyi mt nuni samira ina xuwa kinji ki xauna banda rashinji to yaya. kibarshi mn mom dan Allah ki barshi tunda bbu yawa tafada kanta a kasa tana murxa yaxunta don tunda sukaxo bata hada ido da mom.. ba hk suka gama aikin tare kadan kadan mom ke janta da hira tana bata amsa amman duk akan karatunta ne da kuma aiki mom ta yaba da yusra ko a mgnar ta xakasan tana da hankali ga kunya kai yarinyar akwai ladabi Allah yasa hangenta ya tabbata mom keta fada cikin ranta. 4:30 pm suna xaune a Palo samira da mom ne keta hira mom se biyewa shirmen samira take yusra kuwa se murmushi kamal yana daki sa. text teke rubutawa kamal kan yaxo su tafi yamma tayi ga baba yace karsu dade wayarshi ce tayi kara daman dan kartace masa su tafine ya gudo daki shi jiyake marsu dawwama a cikin gidan kulum ysna tashi yafara toxali da ita ya wuni yana ganin murmushinta. dubawa yyi _dan Allah kaxo mu tafi yamma fa tayi_ bbu yadda ya iya. mom xan mayar da ita gida harararsa tayi sann tace tun yanxu eh mom yamma tayi fa kai kamal ita tace tana son tafiya ? cikin kunya yusra tace eh babana ne yace karmu kai yamma to shike nn sai yaushe kuma mom take tanbayar yusra xanxo wataran insha Allah to Allah y kawomin ke yar albarka amin tace. kamal zonn mom tayi kiransa to yace sukati part din mom sukuma suka fita ita da samira domin jiransa. wani bakin kare ne yatsaya bayan yusra se shin shinata yake koda taji ana jamata gyale bata juyo ba se cewa tayi samira bari bana taji anci gaba dayi a kufule ta juya da nifin yiwa samira tsawa... wayy..0 na.. shiga.. uku way..yo.. iyya da.. babana ganin karan be dena jan mayafin ba yasata sake tsorata seda ta tatare gyalen snn tanufi ciki da shegen gudu. karaf suka tade hartana neman faduwa yyi saurin tarota tana ganin kamal ta kankame shi wayyo nashiga uku bbu inda baya rawa ajikinta. menene kamal yace yana girxata dan ta dimauce da yawa anty kinutsu ina samira kare tace masa ajiyar xuciya ya saki ya xaci wani abune ma ya sami samira kuma kankame sa take tana shigewa cikinsa take yaji duk wani jijiya dake jikinsa ya tsaya cek luuu suka tafi Allah ya temaka yana kusa da bango da se sunkai kasa kafin ya fusgo karfin hali da juriya tuni haduwar girjinsu ya kuma har gitsa shi. hannu yasa ya kuma matseta a jikinshi numfashin shi ne ke kaida komowa tuni ya dena ganin komai shafa bayanta yake snn ya dago kanta idanunta rufe dan ta gama tsorata da wann bakin kirin din karen me jajayen ido ita bata taba ganin katon kare irinshi ba bakinta ya kallah tuni suka kuma chaxa sa kokarin sa nasa yake..... tayi saurin turesa dan batasan ma meyake son yiba itade ta bude idanta taga nashi rufe. kaxo ka koresa kaji kuma kayi sauri dare yyi kaga samira na waje kar yyi mt wata ilan shide wnn lips din da akayi masa haramiyar dan danawa yake kallo cike da jajayen idanu dan shi kadai yasan yanxu me yakeji bata kula da halin dayashiga ba tati gaba cikin sanda dan har yanxu tsoron be gama saketa ba bayanta yabi kamar wanda karti biyar duka sanbada. laah kaga ya gudu katan ko daman nakune eh yace tare da juyawa yyi palo dan sakon da mom ta bashi da yaji hug tuni ya xubar dasu. kamal mutafi mana kamal dake xaune a mota ya hada kai da sitiyari yyi tsit dashi yafi 4mns a haka ko baka da lifyane inji yusra dake gidan baya samira tana gaba. eh yace mata batare daya dago ba meke damunka ruhi jiki xuciya bbu wanda baya damuna a cikin su ban gane ba kamal eh wlh anty keceb 😳 nikuma me nayi cikin buyar sanyi yace ciwo fa kika jimin daxu ann yana nuna kirjin sa da hanunsa ayyah kamal dan Allah kayi hkuri kaji ban saniba sosae karan y tsoratani dan bantaba ganin irinsa ba. bbu komai yayata nasan kawae yau jinya xansha da daddare sosai ciwon ne eh yace mt toko naushinka nayi ko na bigeka ne beyi mt mgn ba sema tada motar yyi suka dau hanyar gida bbu wanda yake mgn cikin su sema shine dake satar kallonta ta miron matar lip nata kawai yake harara da ta kaicin yau daya maida mugun yawu ( lol) [12/23, 5:01 PM] Haleema Awwal 👌: da sauri yafara istigifar Allah ma temakesa da beyi mt hkb kila tsanarsa xatiyi ko ta fassara ta wata manufa daban. yadan kalli mudubin daya saita ta hanya taketa kallo dede wani supermrkt yyi faking shida samira yace mt muna xuwa dan yasan ko yace mt suje baxata jeba. ko daya ajiyasu yabasu sakon mom snn ya miko mt wanda ya seyomusu a supermrkt kin karba tayi to kai baxa kashugo bane dena kallonta yyi dan yarda tayi mgnar cikin shagwa ta karamasa wani xafin kan wadda yake ciki. ki gaisheta kawae kifasan senaje gida nayi jinya wai bigeka nayi ne eh yace dan shi sauri yake su rabu kawai ayya sannu cike da tausayi. dan Allah kayiwa mom godiya to yace snn ya shiga motarsa sede batafiba seda yaga shigewar ta.. . suna shiga sukaga ashe baba ya dawo baba sanu da gida yauwa yusra kun dawo lafiya lafiya kalau baba kai baba ashe su yaya kamal madu kudine mamansa me kirki tana tacewa yaya yusra wai yarta samira sarkin surutu inji baba iyya ina wuni lfy kalau ina yaron kirkin samira ta dauka da yaya kamal bashi da lafiya wai xeje gida yyi jinya haka yacewa anty yusra wai kuma itace taji... yusra tayi saurin katseta ta hanyar cewa ai xxxabin yamma yakeyi tana hararar samira ( lallai samira ashe tana sane da abinda suke cewa shine dan muna funci tayi kamar bataji) xancen zuci yusra take. ayya Allah ya kara masa sauki amin sukace snn ta mikowa iyya kayan da mom ta basu da kuma na kamal kaya mom ta hado mata sosae su turaruka da kayan kwaliya harda su man shafawa. iyya turmin atanfa 2 baba kuma turare da yadi mekyau se samira sweet, biskit kowa an rubuta sunn sa kan kayan nasa. baba da iyya sun nuna jin dadinsu kuma sunce takuma mika gidiyarsu gurin mom din ta hanyar fadawa kamal. shimade ledar kamal kayansu kwadayi ne dangi su iced cream chklt samira anasami abinda ake so. kinga jibi da nace mlm Adamu xe dawo dan mamansa ta amince shine nace tunda pt din baya bukatar komai kisa a gyara musu shi to baban kamal Allah ya kaimu gobe kaga yau yamma tayi. to shikenn amman dan Allah kisa a gyara da wuri to Allah ya kaimu yauwa. kince xakiyi bakuwa eh ai harta tafi ma ayya. ^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^° ~kamal~ ne kwance jin rugumar nn yake kamar yanxu akayi idon nn rufe ya kaiwa fillow cixe ya kai hannuwan sa duk biyu ya naushi matrees. sexy antyn shi kawae yake gani kwance a girjin shi dama su dauwama a hk tsaki yyi snn ya lalume wayarsa 11:00 killama tana baccinta shi kuma idonsa biyu to itama sena tashe ta wlh tajin itama. tana bacci taji ringing din wayarta sama2,seda ta xauna tukun tayi karfin hallin dauka *dalibi na* shita gani a rubuce kan wayar kamal ta fada cikin xaro ido Allah yasa ba jikin bane. salama tayisa ya amsa mt snn tace _bade jikin bane_ fillown kuma yamatse _eh kuma nakasa bacci_ _ayya sannu kaji_ _ai kinsan hk xata faru_ _kamar ya baseda nacema kayi hkri ba_ _to shikenn na hakura anty kinsan me_ _seka fada_ _saura kadan_ yyi shuru yana tuna haduwar jikin su jiyake kamar ya cirota ta wayar (kai antyn kace fa lalle yusra kin hadu da dalibin ki) _saura kadan me_ Ya shere ya kawo wani hirar haka yyita janta da hira 12: 30 sukayi sallama snn tace ms kafin ya kwanta yyi nafila ko raka'a biyu ne. _kema xakiyi ne_ tace masa _bansani ba_ tanajin saurin murmushinsa tunda mai sauti yyi snn shima yace _au namanta ne fa_ _meka manta_ shuru yyi mata _kamal wlh ka raina ni_ ta kashe wayarta. ^°=^°=^°=^°= asra kai iyya ni wlh nagaji da gyara miki yusra aiko karatu ne yakamata ki rike dan Allah menene abin wahala a sunana to naji yusara shike nn koshinta ta dafe snn tace iyya ai garama sunn farko da wnn wai yusara ke dolene senacr dede in nakira ba dedeba karki amsa iyya tada tare da tauna goronta. dama babanki ne yace gobe xamu tashi me gidanshi ya bashi wani bangare a cikin gidansa . 😳 shine se yau aza'a gaya mn kuma yaushema muka kwashe kayan harmuka tare oho iyya tace kibari idan baban naki yaxo seki gaya masa ko kuma kice kefa baxakiba kuma mgnar kwashe kaya da kike ance miki ana bukatane acen akwai komai sann kayan sawarmu kawai xamu diba. shine seda kika bari kamal yaxo ya tafi tukun xaki gayamin kuma gashi bana da chaji oho kuma aka gaya miki yau zamu tashi base gobe ba to Allah ya kaimu. kamal gobe muna da baki kasan wnn sabon abokin dad dinkan nn xasu dawo gidan nn eh Allah sarki baba me mutunci xaki cemin eh to shi mom kinsan tunda nake da dad betaba aboki ya birgeni irin baba ba ga kirki mom tace nimade hk WASHE GARI da sasafe akaxo daukarsu xuwa gidan daxasu koma tun a hanya yusra take ganin kamar tasan hanyar nn. mmkin tane ya karu lkc da tagata cikin gidan ita da samira atare suka laaah ai gidan su........ muna kaunarki masoyan mu Allah yabar kauna FASAHA WRATERS🖊🖊 4r cment o816159233 [8:17PM, 19/01/2017] Maman Ubaidu: 🕯🕯**DALIBI NA*🕯 35 by Anty Rukie & Halima Auwal kafin kamal yyi yungurin wani abu har guy din ya karaso hyy yace yana wani yatsina fuska kamal shuru yyi yana kalon yusra ko me xatace fuskar nn kamar batashi ba itama shi ta kallah snn tace kamal mutafi ko da sauri yace to suka tafi kamal ya tusata agaba se wani kare ta yake ganin yake kamar guy dinn xegane masa hips din malamar tasa seda ta xauna ya rufe kofar suka fita daga cikin skul din. shima jiyawa yyi yana mmki wnn wula kanci da akayi masa shifa bbu wata mace data taba yimai irin wnn sede xata gane kurenta xata sanshi din waye 🤔 (ko waye) ^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°= suna kitchen ita da mom suna ta girki se hira da mom take jan yusra dashi dan har yau bata saki jikinta da mom din ba da salama ya shugo snn yace mom sannu da aiki yayata sannu da jagwalgwala aiki banxa tayi masa dan tunda yyi candy wani rashin kunya ya tsiri yimata ita abundama yake bata mmki shine seyana mata mgn kamar wani yayanta ina xuwa yusra to mom dama jira take mom ta fita tayi maganin sa kamal tunda kayi candy wani tashan balaga kke ji dashi wlh ka kiyaye ni dan ni kulum a *dalibi na* kake ba'a cenxawa tuwo suna ni dinde malamarka ce kuma yayar ka. itafa ta dage se masifa take shikuma yana nn tsaye ya rugume hannunsa a kirji yanata kallon lips dinta dariyama take basa ta dage se xallaka masifa takeyi cikin sanyi kaikace hirama take amman ita a ganinta ruwan masifa take. seda ta gama tukun yace to kiyi hakuri baxan sake ba juyawa tayi taci gaba da aikinta shi kuma yaci gaba da kallon ta cike da son rugumarta sede bbu damar yin hkan. ^°=^°=^°=^°=^°=^°=^° BAYAN WATA 3 yau ta kasance ranar sunday (lhdi) mom da kamal suna gurin iyyah kamal tunda ya tashi da safe yau bega saxy antyn tashiba ji yake kamar ya dau stayon wasu shekaru ne beganta ba iyya da mom sunata hira shide hankalin sa naga kafar dakinta jiran fitowarta yake dan hrt dinsa jiyake kamar a kunbure take samira ce ta fito kamar jira yake tafito. yauwa beautyn mu xo kinji to yaya kamal aini nayi fushi dakai ta fada yyi data xauna a cinyar sa kai beautyn mu menayi ta wani juya ido tukun tace jiya kaki xuwa dani uguwa to yi hakuri ina yayarmu take ayya antynka yace eh yace cike da matsuwa da kosawa. yaya yusra bata da lafiya se kuka takey... bebari ta karasa ba yawani xabura yyi hanyar dakin kamar wanda xe tashi sama ko salama be tsaya yi bama bare wani nkng turo kafar yyi yaune rana ta farko daya fara shiga dakinta kamshida yake jine ajikinta kulum ne yyi masa wlcm a tsakiyar gado take tana barcinta ta rufa jikinta duka har kanta dasauri ya karasa sede yyi tsaye to yanxun tashinta xeyi ko yabari se anjima. ji yyi tace kamal cikin wata murya da sauri yyi gurinta a bakin gado ya caskare ya jikin naki da sauki tace menene yake damun ki ya fada kamar xeyi kuka danji yake kamar yadawo dashi jikinsa seda tayi masa murmushi tukun tace xxxabi ne sannu kitashi na kawo miki bagani nasha waya baki mom ce da mmki yake kallonta dama mom tasan baki da lafiya kai ta kada masa shine bbu wanda ya fadamin ni nace karsu gaya mk yanxun ka farawa mutane rigima cikin xolaya tayi maganar shima murmushi yyi hk yyita jiyarta kowani motsi tayi kan idon sa tayi bacci ta tashi yana gurin salla ce ke tadashi da rana ma kincin abinci tayi lkcin ya tafi sallah yana dawowa yasamu iyyah na fama da ita abinci ya karba iyyah kuma ta fice tana cewa lalle ya bata taci. Anty yaya ta plss kixo kici kinji shuru tayi masa kan gadon taka yana haurowa seda yaxo dan nesa da ita ya dau cokali yaci abinci yawani lumshe ido wai wai dadi harda wani sude baki 😋 dariya ya bata sekace xewa yarinya wayo yadda take dariya yasa shi jin wani abu na taso masa abinci ya kai bakinta ta kallesa shima ita yake kallo a hankali ta bude baki yakuwa saka mata yabi bakin da kallo tsagar jikinsa duk ta tashi baki ya cije hk yadaure seda yaga ta kauda kai tukun shima yaci sauran kallonsa take duk yyi sanyi dashi kamal ta kirasa be dagoba amman ya kalleta meyake damun ka naga kamar baka da lafiya ji fuskar ka kamar ta kunbura shuru yyi mata xan tafi se anjima inna warke xaki gani inkuma ban warkeba seda safe baka da lafiya ne eh amman ba sosae ba in wann ne na saba dashi xamuyi mgn dakai ki bari se gobe meyasa to ki kira samira dan gaskiya in nidake ne da matsala yafada yana me kallon lips nata ya juya domin fita da kallo ta bishi harya fuce. jiki kam yyi sauki se godiya harta fara sauran aikace2nta ita yanxu lamirin kamal yana bata tsoro kulum suna tare suna fara hira xece ta kira samira dan da matsala xamansu tare ^°=^°=^°=^°=^°= yauwa kamal inji dad snn ya kali mom yace kin gaya masa sakona ah a daman so nake inka dawo semuyi masa mgnar tare seda dad yyi gyaran murya tukun yace naga result yyi kyau masha Allah kuma na gama yima duk abinda ya kamata na ci gaba da karatu a U.K xabura kamal yyi snn yace dad ba aure kace xakayi min ba ba dad ba har mom xeda tayi mmki tare sukace AURE eh dad & mom wlh shi nake sonyi inyaso senaje nayi karatun ina dawo se ayi biki dad ne yyi juriyar tabayar sa ko yana da wace yake so seda ya kali mom tukun yace eh dad ina da ita dede baba ya shugo shima bayan ya xauna dad yake gaya masa ga abinda kamal yace baba yace ai hkan yana da kyau tunda yace auren yake so tofa gaskiya ayi masa dad yace to shikenn amman yanxu de wacece ita kuma a ina take seda kamal ya kali baba ya sun kuyar da kai kowa yyi shuru shi ake jira........ muma ku jiramu se gobe 😜 luv u ol fans by FASAHA WRITESR 🖊🖊 4r cmet 08161594233 [8:17PM, 19/01/2017] Maman Ubaidu: 🕯🕯**DALIBI NA*🕯 36 by Anty Rukie & Halima Auwal kowa shuru yyi kamal suke jira mom da gabanta ne ke faman faduwa Allah yasa wanda take tsamin ita kamal xece yana so. dad ne yakasa hakuri d shurun kamal seda yace kai muke saura ro. seda ya gyara xama ya kai kallonsa kansu duk shi suke kallo wani wawan faduwar gaba yaji yana me adu'ar Allah yasa su yarda da wace xe kawo. muna fa da aikinyi inbaxa kayi mgn ba tashi ka bamu guri cewar dad. baba ne yace a'a kuyi masa ahankali se fada kamal muna jinka inji mom ta fada cike da fargabar mexe ce. se lkcin kamal yace kuma fa santa ba wata bace illah anty yusrahhh....... 😳 cike da mmki baba da dad suke kallinsa banda mom datiyi ajiyar hrt daman tasan xa'a runa tun ranar da yyi xxxabin nn tasan ya kwarewa son antynsu. su dad ne suka dubi juna shida baba al'ajabi ne da murna suka bayyana fuskar kowa. masha Allah abu yyi kyau inji baba ai wnn bbu wata matsala tunda itama nabita nayi rarrashin nayi fadan harda maraxanar bada ita sadaka nayi amman taki fito da miji ashede ga mijin yana gida. mom ce tace gaskiya munji naka ra'ayin saura ita yusra gaban sane ya fadi d sauri ya kalli mom gaskiya ya firgita da kalaman mom ta kenn in tace bata sonshi shi kenn baxa a bashi itaba gumi ne ya kwaryo masa tun daga goshi har tsinin karan hancin sa ga wasu na tsatsafo masa ta dukan sasan jikinsa. dad ma yace gaskiya baxa mu shiga hakinta ba seta amimci tukun baba xeyi mgn dad yace hakan shine a dalci kuma dan Allah karka ta kurata ina neman wnn alfarmar sann a kacewa kamal ya tashi ya tafi hk ya tashi ya fice kamar wada iska take yawo dashi gun yusra ya nufa. dakinta ya tura dan yau ko wace rigima ne sede ayi dan baxe iya jure duk wani abu da xesa yyi nesa da ita ba. bayan tafiyar kamal su dad ne suke juya maganar cike da farin ciki sede wani ban gare na xuciyoyin su suna be fatan Allah yasa yusra ma hk. dad ne yace gaskiya mlm Adamu kaima ya kamata kayi aure baba yace insha Allah ai kwa nn xanyi mom tace ya kamata kam dad d baba suka fita mom kuma taci gaba da juya xance snn tace Allah ya dedeta tsakani (Amin) ^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°= yana shiga ya ganta zaune saman gado amman kafafunta suna kasa buks ne agabanta da alamar naxarunsu takeyi seda ta dan firgita wa ganin dan tunda ta warke da xxxabin nn be kuma shigo mt daki ba. sallama yyi jiki duk bbu kwari itama amsawa tayi tana kallonsa shima ita yake kallo yana xuwa gamanta ya tsugunna snn ya daura kansa kan cinyarta ya kuma xura hannunsa ya rugumo cinyar da karfi taji yyi ajiyar xuciya abinma mmki ya bata se binshi take da ido dan ita tunda suke betaba rige koda hannunta ba inba ranar da kare ya biyota sanda taxo gidan nn ba. sosae ya kankame mt cinya ga wani ajiyar xuciya da yake saukewa. cikin nutsuwa ta kira sunn sa be amsata ba kuma be dago ba wani dumi taji a cinyarta inda ya daura kansa da sauri ta dago kansa da hannuwanta guda 2 da mmki take kallonsa hawayene kwance kan fuskarsa. a rude tace kamal baka da lafiyane meke damunka hannunta data rike fuskar ya cure daga kan fuskar tasa snn ya rege shikam yana kallonta yace kece matsalata kece damuwata. kalkonsa take cike da tsoro nikuma ta fada tana son xame hannunta kare rike hannun nata yyi eh kace anty na yayata wlh kece [8:17PM, 19/01/2017] Maman Ubaidu: [12/29, 11:27 AM] Haleema Awwal 👌: 🕯🕯**DALIBI NA*🕯 37 to 40 by Anty Rukie & Halima Auwal yusrah ta kasa magana dan bata fahimce me yake son cewa dan ita bata san me tayi masaba. hannunta ya kama yasa kan kirjinsa dede setin xuciyar sa. itade yusra da ido kawai take binsa dashi dan har yanxu yana hawayen luv. yanasa hannunta ko taji bugun xuciyar sa da sauri kuma da karfi a raxane take kallonsa dan ba hk tasaba jin gukun hrt ba shima kallonta yake san nn yace _tun lkcin dana fara ganinki xuciyata take irin wan nn bugun har yau bata dena va_ _ko kinsa 1yr da wadu watani da haduwar mu duk tsawon lkcin ban taba bacci me dadiba_ _bani da wani babban buri daya wuce ganina kusa da ke_ _ina axaftuwa duk lkcin da nayi katari da hadaddiyar surarki_ _nasha kwann xaune bbu baci ke kawai nake sonji tare dani_ _baxan iya kwatan ta miki wasu abubuwan da nake ji game dake ba_ hannunta ya kuma matsewa a kirjin shi har yanxu suna kallon juna yaca dan Allah me nakeji?? menene wnn?? duk ya gama rudata da wan nn mgnar tasa da bata fihimci komai ba dan abu daya xuciyar ta take gaya mata shine shakuwa ce kawai. kinsan me nakeji kai ta gyada masa cikin sanyi (eh) shakuwa ce kamal nima nayi tunanin shakuwace amman saboda wasu falling da nake ji dole ys na yardarwa kaina am in luv with you. abin yaxo mata baxata mgnar takeji kmar mafarki xabura tayi tamike da karfinta shima mikewa yyi yana kallonta cike da firgicin me xatace. kamal bakasan menene so ba dan nasan shakuwace da kuma soyayyar da *dalibi* keyiwa malamarsa ko ince kani kewa yayarsa dan Allah karkimin hk mutuwa xanyi plss kiji tausayi na wlh son aure nakeyi miki meyasa sauran antys din banajin irin sbinda nakeji game da ke saboda ni kafi shakua dani noo!!! yafada cikin ihu snn yace naji kin girme ni ni yarone amman Allah yabani kirji cikin kirjin yyi wann tsokar (xuciya) da kike gani ni nabana da ita. taya ni baxan so abinda yake son kowaba yafada duk ya gama dimaucewa jinshi yake dama ya curo mata hrt din nashi ta yadda xataga xallar so bbu algus. cikin kosawa da fada tace kamal fita karka sakeyimin wnn banxar mgnar inkasa ita xakayimin kar ka sake yimi mgn pls. da mmki yake kallonta kamar ba sexy antyn shi ba lkc daya ta sauya masa ashe ta iya fada hk harshi yau take kora. fita yyi da karfinsa ya doko mt kafarta cike da xafin xucia. xubewa tayi kan gado dan tama tasa tunanin da xatayi wata xuciyar kuma najin haushinta kome tayi na abin haushin cewar dayar barin hrt dinta. wani irin tausayi *dalibin* natane ya kamata saboda tuna sanda hawaye ki antayowa bisa kuncin sa. ^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°= kwance yake dakinsa kan ya rasa wani tunani xeyi yaji ddi ya rasa wa xai kaewa kukansa yaji ddi shi yasan mutuwa xeyi matukar sexy antyn shi takishi hawaye masu axaba ne ke tsatsafowa daga ida nunsa. magan ganunts ne ke wayo bisa kwanyarsa metake nufi saboda ita malamarsa ce kuma ta girmesa shiyada bata sonsa. tashi yyi yaje gaban mudubi kansa yake kallo wani mugun bugu ya kaiwa mirror din aiko ya fashe cafi ya ratsa kwanyar sa dan ba karami yanka ya samu ba ci gaba yyi da fasa mudubin d duk abinda hannunsa yakai seyayi masa ila dukda ciwon d yakeji cewarsa bekai yadda xuciyar sa takeyimai xafi ba meya sa xata gujeni bayan ina sonta itace rayuwa xan iya mutuwa sabbatu yake tayi na irin wanda bashi da nutsuwa ga jinin d yake xuba a hannun sa. in bata sona wata keso shide be taba ganinta da wani ba dan bata kula samari. to in tana son wani fa xuciyarsa ke gaya masa hk wani irin xabura yyi wlh sena kashe shi xan fara kisa. ^°=°^^°=^°=^°=^°=^° har yanxu tana kwance wae kamal *dalibi na* shine yake gayamin wae yana sona wata xuciyar tace to aiba haramun bane kuma kamal yana da kyau ga hankali, barshi de da kallo amman betaba gwada mt wani wawan wasa ba nasan da hk tace a fili me mutane koni xan dauki kamal ina soyayya ko na auri *dalibi na* kuma kani na hk take ta xance xuci wani tayi a fili wata kuma xuciyar tana jin tausayin kamal ta ganin rashi kyauta warta gare shi (🤔) se fada mom takeyiwa kamal tana masa drsn din gunda ya yayyanke karna kara ganin kayi irin hk wan nn ai rashin imani ne bama yajin mom hankalinsa baya tare d ita shi yanxu yadda xe bulowa yusra. ^°=^°=^°=^°= tunda ga ranar kamal be kuma nemanta va yau kusan sati basu haduba ko taje gurin mom bata ganinsa bata tambayi mom shiba kuma itama mom din bata yimata xancen shi musanman take xuwa gun mom dan taga kamal sede basa haduwa aiko ta shiga damuwa dan yasabar mata da ganinsa dan kulum suna tare duk inda xata xebita a baya kamar wani jela gaskiya tayi mssng ma ganinsa ba karamin dauriya take ba kasan cewarta bbu kamal wayoyinsa basa shiga gashi ta kasa tan bayar mom. yaune hutun su ya kare xasu koma skul. bayan sungama hada brkfs ita da mom kamar yadda suka saba. tayi shirin fita skul. a falo tasami iyya d samira sunata xubar tasu da suka saba samira baxaki skul bane eh mu se next week zamu koma Allah ya kaimu tace san nn tacewa iyyah ni xan tafi to sekin dawo bbu meyimata xancen kamal kamar yadda batayi ammanfa yana ranta son ganinsa take bana wasaba (ko de) kamal ina xuwa kaida baka d lafiya anty yusra xankai skul bata sake mgn ba dan yaron nt yana bata tausayi duk ya fita daga hayyacin sa yarame yyi xuru2 (Allah sarki kamal) kallo daya xakayi masa kasan baya cikin hankalinsa missng dintama ya ishe shi sati dayan nn duk a daddafe yyi. kusan tare suka fito sede shine a gaba wani irin faduwar gaba ne yyi musu shamaki bisa xuciyoyin su bare kamal dayaji kamar ya mannata a jikin sa ya shaki wnn kamshin nt ko ya regewa xuciyarsa radadin dayakeji duk da yaji ddin kanin nata hk ya matse ya cije wajen kin jiyowa ya kalleta ko yimata mgn dan yana kwadayin kallon lips dinn nata da komai nata. gidan baya ya bude mt seda ta xauna ya rufe kofar da karfi da kallo take binsa kawae. seda ta shige cikin skul ya dena ganita tukun ya sauke idonsa takunta dake bayyana nutsuwarta yakr yimasa yawo a ido bushashshen yawu ya hadiya wani irn abu yakeji yana xaga ko ina na jikin sa [12/29, 5:18 PM] Haleema Awwal 👌: da kyar ya kai kansa gida itama hk ta kasance gurinta aikin kawai take kwata2 yau bata da walwala kamal take gani cikin idonta ga wani taussyinsa d takeji dan yyi rama ga ciwon hannunsa koda ya ajiyeta seda ta ce menene yasamu hannunsa ko kallonta beyi ba. ko a oficce bbu abi kirkin da tayi har lkcin tashi yyi. tana fitowa bakin gate ta gansa ya kurawa gate din ido suna hada eyes ya dauke kai yana cixon lip nasa shi kadai yasan yadda ganinta ke haifar masa. tafiya suke bbu me tanka wani. har suka xo gida bayan ta ci abinci ne iyya ta sameta a dakinta. asra wato naji wani abin alheri yusra xaki ce koma de menene naji san nn taci gaba da abinda baba ya gayamata game da kamal. gaskiya ta raxana ai a tunanita kamal ke kidan sa ashe su baba sun sani sosae iyya ta bata shawara da daura da cewa aini kallonku nake amman tun farkon xuwan yaron nn nasa yana sonki kuma nida babanki baxa muyi miki dole ba nide shawara xan baki tunda nake d kamal bantaba gani yyi wani hali na batanci ba kuma ke kinfi kowa sanin waye kamal. seda iyya ta tabbatar da ta gama kashewa yusra jiki tukun ta ficewar ta. kamal yana kwance rike da kansa go idonsa yyi ja sosae baya bacci a tsawan kwanakin nn ko abinci kirki bayaci ga kirjinsa dayake ms nauyi kamar an axa masa buhun siminti. °^=^°=^°=^°=^°=^°=^°= tana kansa a tsaye cike da tausayawa take kallonsa idonsa lumshe kana ganin kasan ba bacci yake ba sede yyi nisa cikin tunani dan besan ma ta shugoba kiransa tayi cikin sanyinta. da sauri ya dago da kansa ya dubeta da wan nn jajayen idanuwan sa ta tsugunawa tayi a gabansa kamal bakajin dadi ne kallonta yake cike da wani yanayi hannunsa ta kallah wanda yaji ciwo sede ancire masa vandage din wani kallo yake binta dashi kaci abinci kai ya kada (ah'a) tashi tayi ta fita da ido ya rakata harta fuce san nn ya lumshe idonsa. se gata ta dawo dauke da abinci tashi kaci bbu musu ya mike xaune seda taci ta lumshe ido san nn tace kai kai abincin nn yyi dadi ci kaji ta debo masa takai masa baki murmushi yake dan ta tuna masa sanda bata da lafiya hk yyi mata. seke daukowa tayi ya juyar dakai dariya tayi sann taci hk suke cin abici bbu mgn sede sakon murmushi shide lips nata ya ke kallo dan yyi miss nasu sosae bare yanxu yadda yakeji kamar ya danko sexy antyn nashi ya sude lips din yakeji..... by FASAHA WRITERS 🖊🖊 4r cmt 08161594233 luv u ol [8:17PM, 19/01/2017] Maman Ubaidu: [12/31/2016, 11:40 PM] Haleema Awwal 👌: 🕯🕯**DALIBI NA*🕯 41 to 45 by Anty Rukie(mmn abdljl) & Halima Auwal hk suka gama cin abincin. idonsa akan lips nata tauna take cike da birgrwa ( komai na sexy antynsa abin birgewa ne ) kwanukan ta tattara xata fita da kallo yake binta dukda hijjab ne ajikinta hk be hana hadaddun hips dinta bayyana ba. anty ya kira su nn ta juyowa tayi sede bata da shirin xuwa. shine ya karaso kinyi shuru bakice komai ba kan mgnar mu ta ranar ya fada yana marairae cewa kamar xeyi kuka yana kallon fuskarta. har yanxu batayi mgn ba sede cikin idonsa take kallo tana naxari. katse mt tunani yyi ta hanyar cewa dan Allah ki aureni ko bakya sona nixan iya xama dake a hk dan Allah idanunsa tab kwalla ( oh kamal kana cikin cakwakiya akan so 😌) wani tausayin sane ya kamata kamal da iyayen sa sunyi musu hallaci sun mai dasu mutane kamal yana tare dasu be taba nuna k"ama ba garesu xata iya kodan kunyar mom da tskeji wace ta maye mata gurbin uwa. xan aure ka kamal ta fada jikinta a sanyaye. wayyo ddi kashe kamal baxe iya tantance ga halin daya shiga ba. sede ina da sharadi da sauri ya kalleta wlh ko menene xanyi gayamin ka bari in lkc yy xakaji san nn ta fita. tundaga ranar kamal ya kara axama wajen kula da sexy antyn tashi jiyake da ita kamar me duk inda ka ganta xakaga kamal ya xame mata wani bita xaixai. ita yadda kamal yake kara birgeta sam be ko rike hannunta ne sede shegen kallo wata rana in ya kafeta da ido har wani ja take ganin idanun sa sun koma ( kai jama'a xa ayi fitinan nn *dalibi* 😃😃) hk yana yiwa iyayen ganin kowa cikin su yana da burin hadasu auren se kuma gashi sun hd kansu mom kam tafi kowa murnar ganin dedeton lamarin ^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°= sannu d aiki mom inji yusra da yanxu shigowar ta ke nn don tun daxu taso xuwa taya mom aiki amman ANACEN nata ya riketa wae tayi kyau seya kalli abubuwansa tukun yana yawon gaya mt hk in kuma ta tambaye shi menene abuwan naka sede yyi murmushi ya kali kirjinta to yaxun ma hk ce ta faru dakyar ta lallamasa ta gudo. murmushi mom tayi san nn tace kanwata ce binta xata xo ayya mom wace mujinta ya mutu wata 5 da suka wuce eh ita. sukaci gaba da aikin su ita de yusra a kunyace take dan har yau bata hira da mom sosai. ^°=^°=^°= yau sunday kowa yana gida dama yanxu duk ranar lahadi a babban falow suke cin abinci kowa ya xauna cikin kuwa harda kanwar mom binta wace kwa nn ta uku kenn da xuwa. yusra tana xaune a kujera me kallon kamal seta faki idon kowa take ci.... hakan yana gular da kamal cewarsa xata ta kura kanta da yunwa tsaki yake tayi in suka hada ido kuma yyi mt mgn da ido wae taci amman burus take kamar bata gansa ba. itace farkon tashi wae ta koshi tana tashi shima ya mike yana xuxuba komai bayanta yabi. a falon shashen iyya ya tarar da ita shima xama yyi dab da ita, a wayace ta matsa nesa dashi kadan a cokali ya dibo ya kai bakinta tasan halinsa da dacin tsiya inyace xeyi abu shiyasa batayi musu ba tafara ci baki ya lashe snn yace Allah ya auranda mu kallonsa tayi ya dauke kai yaci gaba da bata. kamaluu asra!! kukan bakuda ta ido shine ka tasata agaba kake bata abinci a baki dan kun tabbata marasa ta ido! hannunta bisa haba tawani rike k"uk"u ( cikin jima mi) yusra ce xunbur ta mike shima mikewar yyi yau muje dakin se inga inda wann mutattun idanuwan xa suga kamaluu da asra duk da dariya taso kama yusra ta matse tace na koshi san nn tacewa iyyah ba sunn shi kamaluu ba nima ba sunana asra ba Allah iyya har bakina gajiya yake da yimiki kyara samira da shu gowarta yanxu tace ai yaya yusra baki gajiya da gyara kamar yadda iyyah bata gajiya da batawa. shide fita yyi abinsa yabar iyya tsaye rike da haba yusra ma daki ta shige. ^°=^°=^°=^°=^°= kwance yake kan gadonsa yana waya da sexy antyn tashi. _dan Allah ki yarjemin nasake saki a kwayar idona dan bawa huri, ido, xuciya abin cinsu_ itafa bacci take ji daman ta fara bacci ya tashe ta cikin jin baccin tace _dan Allah nima ka rabu dani yanxun fa dare yyi kayi bacci kaima_ wani irin abu yakeji yana yimai yawo duk jikinsa dan muryar da tayi masa mgn yanxu me cike da kasala pillow ya kuma matsewa. _kadan fa xan kuma kallonki wlh in banganki ba baxan iya bacci ba kinji_ _to yaxu ya kk son nayi_ ta fada tana duba ogogon dake bango 12:57am 1 saura _ki bude wajen ku ni kuma gani nn fitowa_ tsaki tayi dan gaskiya kamal yana ta kura mata ba kadan ba kowani lkc se yace yana son ganinta. _to gani nn ka fito yanxu_ tanajin ajiyar xuciyar sa sann yyi mata godiya ya kashe wayar. tana budewa yana bakin kofa hijjab tasa dogo dan slpdrs ne a jikinta be yimata mgn ba se wani irin kallo da yake bin jikinta dashi ya dire kan lips dinta ( da xesamu dama daya dama dan yadda yakeji) gajiya tayi da tsayuwar tace xan tafifa. seda ya lashe lips dinsa tukun yace to na gode seda safen. to kurum tace ta rufe kofa a tunanisa ganinta xe rege masa yadda yakeji ne ashe ya tsokano rashin kwanciyar hankali ne dan yasha wuyi d mafarkan yana shan wann bakin nata da kuma.... ( ku gane 😉) koda asuba daya tashi dolesa yyi wanka duk kuwa da irin sanyi da ake kwadadawa (hunturu) [1/1, 12:30 PM] Haleema Awwal 👌: ALLAH ME DEDETA LAMURA. ya dedeta tsakinin baba da binta ( kanwar mom wadda mijinta Allah yyi masa rasuwa ya barta da yara uku biyu maxa daya mace sede dangin mijin sun karbi yaran dan har macen basu bar mata ba) kowa yaji ddin wan nn lamari mata me kirki halinsu daya da mom wajen don mutane ga yadda takeji da yusra, samira kai kace itace ta haifosu. abinka da soyayyar manya bbu bata lkc Alhj sadeeq ( Alhj na Allah) da kansa yaje gurin surukan nasa kuma sunyi na'am dan sati daya aka tsayar. iyyah murna bbu adadi dan har kuka tayi dan farin ciki. ranar juma'a kuwa aka daura auren baba &mama (binta) masha Allah xama yakara ddi da shakuwa tsakanin familyn guda biyu soyayyar da kamal ke nunawa yusra yana bata mmki ta wani bangaran kuma takan gani kamar da kunya ta auri *dalibin*ta dan cewarta yaro ne bbu abinda xeyi mata se rigima, shirme ( hmm) ^°=^°=^°=^°=^°=^°= kowa ya hallara saboda taron da dad da baba suka gayyaci y"an cikin gidan ciki kuwa harda iyyah, samira,mom, mama, kamal,yusra se su baba d dad dad ne yyi gyaran murya snn yyi adu'a ya dora da cewa daman ba komai yasa muka taraku ba mgnce kan yaran nn ya nuna yusra d kamal. mun yanke hukuncin nan da sati 2 insha Allah xamu daura muku Aure wayyo kamal jiyake kamar bashib ba kowa cikin gurun kana kallon fuskarsa kamar gonar auduga dan murna mama d mom ba'a magana. iyya ce ta fashe da kuka ashede tana da rai xataga wan nn ranar. yusra baxaka iya tantance wani yanayi ta shiga ba. yakuma da cewa san nn kai kamal nan da 1 mth xaka tafi U.S dan ci gaba da karatu dan na gama komai san nn 3 yrs ne bbu yawa inyaso kana dawowa se ayi bikin. ( ga koshi ga kwann yunwa) wani gumine yake ketowa kamal wani irin tashin hakali ya shiga mgn xeyi mom dake lura dashi tayi saurin katse sa dacewa subar gurun. ^°=^°=^°=^°= xaka iya kamal shekara ukun ai kamar yaune be a man mana se mom ce ke lallaba kamal mom yanxu shekaru nafa 22 yrs shine baxan iya rike mace ba wlh mom xan iya mutafi tare da matata mom se kallon kamal take wae ita yake cewa xe iya rike mace harda wani cewa wae matarsa. da kyar mom ta lallamasa yabar dakin cikin kasala. itama sexy anty tashi lallashin sa take kamar xeyi kuka yake cemata daman ke ai baki damu dani ba dan naga sanda dad yace xan tafi harda murmushinki dariya ya bata sede tasan halin rigimarsa shiya sa ta cinye dariya nafama fika damuwa kawae de dauriya nafika kallon banga alama ba yyi mata snn yace to kicewa dad tare xamu tafi.inke kika ce xebari kinji dan Allah hararar sa tayi kai meyasa kaki gaya ms aini baxe yarda ba to nima ina gaya masa baxe yarda ba bakinta ya kallah yyi murmushi saura kwana nawa anty na me tace masa inga abubuwa na suma su ganni 😉 oho wai ni menene abun nn naka xaki gansu nn da sati daya bari ma nafita a dakin nn kinsan ance in aski yaxo gaban goshi yafi xafi dan kwanan nn bana bacci kulum tunani na yadda xan malake matayin mata nake ( samun matsayi wato xa'a tashi daga dalibi xe koma miji ) itama kallonsa take to baxata ce kamal be hadu ba kuma itama tana jinsa a ranta sede har gobe yana matsayin *dalibinta* anty yusra kinajin yadda nakeji inmuna tare ko munawa ya ritsata da madedeta idanunsa wadda saboda xaman su tare yanxu suka kara shigewa ciki dan in suna tare soyayyarta xukar shu take kuma hkn ba karamin galabaitashi yake ba. murmushi take *dalibi na* shike son rinewa zuwa min miji karki damu ni xan iya xama dake dukda ke din baki da lafiya (cikin xolaya) duka ta kaimasa da pillow din ta fita yyi yana dariya.... YAU NE!! YAU NE!!! duk da yan uwa da abokan arxiki ne kawai suka sheda daurin auran da ko I.V basu bugaba amman mutane kamar ba'a mutuwa hk gidan mom d mama anata shiri abinci kala kala wae hakan ma ba biki suke ba kawai daurin aure ne. tunda yusra taji andaura take kwance Allah sarki ummanta Allah yaji kanta da tana nn ko wani farin ciki xataji. se kuma mmki take tare da jinjina lamari na Allah *dalibi na* ya xama mijina . saboda kukan da tayine ya haifar mata wani xxxabi me xafi ya rufeta wayaga kamal baki kamar ya tsage se wani murmushi yake sauri yake yajishi jikin sexy antyn tashi yana tafe amman hagowa yake yau zeje mata a matsayin miji yau xeji dumin jikin antyn tashi. yana tura kofar ya hangota kwance tsakiyar gado........ MUNA MIKA SAKON GAISURMU GA MASOYAN MU MUMA MUNA KAUNAR KU in dedicated to ol FASAHA WRITERS 🖊🖊 members 4r cmet 08161594233 [8:17PM, 19/01/2017] Maman Ubaidu: 🕯🕯*DALIBI NA*🕯 46 to 50 by Anty Rukie(mmn Abdljl) & Halima Auwal idonsa ya rufe burin shi shan duminta gani gake wani uban nisa kan gadon yyi masa. babbar rigarsa ( garin maza) ya cire da hula cikin gudu2 ya karasa kan gadon bargon ya shike cikin shi har rawa yake. wani wawan matsa yyi mata dukda tana bacci sede tayi nishi dan ta matsu haduwar skin dinsune yyi sanadin daukewar numfashin kamal nawasu scns bayan dawowar nufashin ne ya kaima wani kiss ( sumba) a gadon baya jinshi yake kamar baya cikin duniya iya kacin rudewa yyi abinka da (22yrs sabon balaga) garin birkitota ya tasheta juyi xatayi tajita kam jikin mutum afirgice ta mike da karfi tayi gefe hular bacin ta xame kayan baccin da tasa suka bayyana masa surar da take boyewa wajen sa hijjab ga gashi har gadon bayya cikin mmki yake tunani dama hk take ashe shi baya ganin komai tabb dukda baya cikin hakalinsa hkan besa yaki yiwa Allah godiya daya mallaka masa wnn bayyawa tasa ba. kallon kallo suke duk ta birkice ganin kallon da *dalibin*ta kebisa dashi yacenxa mata kamar bashiba gawani kwarjini da yau ya sake yimata ( kwarjinin Aure ke nn) kanta yayo baya tasake yi. gani yyi xata bata masa lkc danshi wann lips din yakeson tsotsa dankota xeyi tayi saurin kuma yin baya ( hhh kamar xaki ya kama akuya cikin daji ) kamal dan Allah kayi hakuri banaso ta fada tana neman gujewa harin nasa da yake ta kawo mata. cikin xaguwa da kalabaita yace dan Allah kece xaki hakura kibarni plss kamar seyi kuka dan ya gama kosawa jiyake inde bayi kiss dinta sose ba mutuwa xeyi. kuma kallonta yyi itama shi take kallo cike da tsoro dan yau yabata storo yada taga idanunsa suka rine se wani nishi yake dan tana iya jiyowa daga inda take. batan san ya akayiba kawae taganshi ya manne ta da bango yana kokari tura bakinsa cikin nata aiko yyi sa'a kafin tayi yunguri tuni ya hade bakunsa da nata tsotsa yake. tun tana bigeshi da hannunta ta gaji hannunsa ya xura cikin rigarta. xubewa sukayi kasa kamal ido ya rufe wani irin numfashi yake futarwa rigar yake neman cirewa ta rige gamm!! kai jama'a se sha aninku kuke bbu me tambayar amarya inji mom mama tace kai ni dana ma nake nema mom ta harare kanwar tata san nn tace ai shi ya karya itafa ko idonta ban gani ba yau bari naje naji lafiya seda mom ta hada mata kayan brk tukun tayi pt din iyyah ko iya tana pt din mom saboda yan uwan maman yusra na kaduna duk gurun mom suka sauka. ^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°= knowkn mom take taji shuru kode baci take har xata juya ta tuna ko brkfst batayi ba sake bugawa tayi tana kiran sunn ta. kamal da bayaji baya gani gogarin cire rigar yake itako se kokuwa take dashi mitsinin sa take ko a jikinsa kamar daga sama yusra taji buga kofa cen kuma raji muryar mom tana kiran sunan ta dabara ce ta fado mata harshen shi dayake jiyawa cikin bakinta ta kama cixo ta caskara masa me xafi. cikn sauri yasake ta yana kallon bakin nata idanunta lumshe kamar ba ita tayi cixon ba bakin sa xe kuma mayarwa dan ko kwana xeyi baxe gajiba cikin axama ta ture shi idosa tam hawayen luv yyi wani ja sun k"ank"ance itama kallonsa take cikin tsoro d raxana da yadda taga ya koma. yusra suka sake jin muryar mom daga waje tana kira. a sukwane ta lalabi hajjab dinta kamal dake tsaye kamar bishiya da ido yake rakata wani sabon sha'awar ta ne ke fixgarsa hanyar kofa tayi shima binta yyi ya rugumeta ta baya hannunsa yana dafe kan hips dinta wani ajiyar hrt ya sauke. kamal kasake ni dan Allah kaga mom tana jira a bude mt na kokarin ture sa cike da jin zafinsa take mgn ga tsoro fal fuskarta xuciyarta tam kunyan mom. wani gurnani taji ya fara da numfashi me karfi. cikin tsoro ta hanka dasa yyi baya da sauri ta bude kofar mom na tsaye da sauri yusra ta karbi bskt din hannun mom kallonta mom take ita kuma kanta a kasa y"ata bigewa kikayi a baki ne naga ya dan kunbura ko sanyin ne?? eh...eh.. xamewa nayi a toilet daxu..... kamal ne ya fito cikin babban rigarsa ya raba mom ya wuce be bari sun hada ido ba. da kallo mom take binsa dashi har ya kule san nn ta dayo da kallonta kan yusra da kanta ke kasa se wasa take da yatsun hannunta. yanxu kiyi wanka kinshirya to tace mom tayi gaba. ^°^=^°°^°=^°= wanka take cikin toilet ta mirror take hango yadda lips tanata suka kunbura ga wani ja da suka sake. kirjinta yyi ja shima dan beyi da wasa ba bita take tayi ( ji kamar xe cirewa mutum lebe ni wlh tsorsnsa nakeji ji yadda jikina yyi ja shi hk ake luv din) ^°=^°=^°=^°=^°= kwance yake akan gado idanunsa ya lumshe yana tuna abinda ya wakana shida anty, yaya kuma matarsa wani shauki d ishki ne ke dibarsa mikewa yyi xubir dAya tuna nan da 2 week's xebar kasar gaskiya shi xe gayawa dad bbu inda xeje inde bada matarsa ba (hhh) daren ranar darene da kamal baya fatan Allah ya kuma memeta masa a rayuwa dan yasha wuya kwann xaune yyi dukda yasama amman wan nn dare nasa daban (sarai gaci shike kawo kwana nn yunwa) ai kuwa da sasafe yyi shashin su dan ita kawai yake son sanyawa a ido dakuma kwadayin sekeyin memeci kai harma wadda yafi memecin. kicibus sukayi a fallow wani irin firgici ne ya saukarwa yusra dan gaskiya bata shirya ganinsa a wan nn lkcin ba. ido ya kurama yau bbu gyale bare hijjab atafa tasaka dikin riga da siket yyi mata cakas sosae duk wani kyan dirinta ya bayyana itama shi take kallo shiga yyi na kanan kaya ya hadu harda kwalin amarci yakr lol. hannunsa a cikin aljuhu yake tunkaro ta sabanin ita da ta cake a gurin daya ganta k"ugunta ya ruko yana mannata a jikinsa turesa tayi kamal me hk fallow ne fa bakajin kunya su baba ko mama su ganmu. yauwa to xo muje daki kinga seki tarbi mijinki da kyau hararar satake au baki yarda ba ke nn ko? nifa kamal banason wnn fitanar taka fitina kuma tun yanxu kike ganinta tabb gaskiya xakiyi raki malamar makaran tarmu 😉 hade rai tayi saboda kar yaga fuska yace xe kuma yimata rashin ta idon jiya. dariya ta bashi san nn yace nifa yanxu ba *dalibin*ki bane ni mijinki ne yaso bata dariya dukda haushinsa take amman ta dake ai nagaya maka ba'a cenxawa tuwo suna kaidin de *dalibi na* ne koda kana matayin miji na tafada tana banka masa harara bari na nuna miki nidin ba *dalibi* nake ba yanxu wani hari ya kaimata aiko cikin tsoro tayi dakinta da gudu 😂😂😂😂 shima baya ya rufa mt dede xata rufe ya ya danna kofar shima ya shigo toilet takumayi shima binta yyi tsakiyar dakin ya kamata se kan gado nishi take shima ya maida nufashi yana samanta kallon fuskarta yyi san nn yace gaskiya kin iya wayyo wato shine abin jiya yyi miki ddi kika kawoni dakin ki ya shagwabe fuska kinga ni yaro ne kiyimin a hankali mgna xatayi yaki bata y"ancinyi ta hanyar hade musu baki tsotsan yau yafi na jiya xafi har wani shidewa kamal yake bakin yasaki wuyanta yafara kaiwa kiss itama tagama birkicewa dan yau ta karbi wan nn tayin nasa sake rik"esa tayi gam ta matsoshi itama idanunta lumshe wani irin abu da bata tabaji bane tunda take shi yau yake kai mata xiyara cikin sassan jikinta. kamal anyi gaba ba'a jin kira salon takunsa yake son cenxawa. da sauri ta turesa yyi gefe mikewa tayi da sauri tabar dakin hartana hadawa da gudu ( tsoro da kunyar biye masan da tayine fall ranta) dan Allah kibari karki tafi ina ko jinsa batayi kidawo dan Allah bbu baxan garaba kinji... se nishi yake yana juyi sallati adu'a ko wace yi yake. tana shiga shashin mom ta tsaya seda ta nutsu tukun ta shige acen duk ta gansu harsu iyya da y"an uwansu na kaduna dan yau xasu tafi sunata shiri ga kayan tsarabar da mom, mama, baba, dad suka hada musu dan iyya ma ba'a barta a baya ba wajen kayan tsarabar. da daddare yaxo xe wuce yaji hayaniyar su mom da mama a dakin momdin dan yau ko nemansa bbu wanda yyi shiga yyi karaf suka hada ido d saurita ta kauda kanta wani dadi yaji sanadin ganinta da yyi kawae. ya gaishesu suka amsa atare mama ya kalla shine ko nemana baki mama kuma baccin abincin dare bafa 😳habade ayya wlh sha anin biki ne bari nasa akawoma mom tana jinsu seda ya kalli yusra yace to mama inxa'a kawomin ina daki na to mama tace kinga kai masa abincin sa yana dakinsa ( na shiga uku yusra tace) kiyi sauri kinga yunwa yakeji jiki bbu kwari ta dauka amman da kudurin a bakin kofa xata ajiye masa baxa ta shiga ba aiko bakin kofar ta ajiye xata juya tayi karo dashi ta tsorata ai dama nasan baxa ki shigaba shiyasa nima na labe a nan gurin yanxu de karasa ladanki ki shigarwa mijinki da abicinsa san nn kiyi feeding dinsa Allah xe baki lada bana son irin wan nn abun kamal ka matsamin na wuce. laaah sunan mijin naki kike kira hk? nifa nace maka har yanxu kai..... shuru tayi sanadin tuna daxu abinda yyi mata. inajinki ki karasa mana wlh da nikuwa daren yau sena nuna miki banbanci wacen ~kamal~ din dakuma wan nn kamal din seda ya tusata har dakinsa san nn ya kulo kafa da sauri take kallonsa tace yada rufe kofa kuma shima cikin kwanciyar hankali ya karbi abinci san nn yace ai anan xaki kwana.... 😳😳😳 luv u ol by FASAHA WRTRS 🖊🖊 4r comment 08161594233 [8:17PM, 19/01/2017] Maman Ubaidu: [1/5, 12:26 AM] Haleema Awwal 👌: 🕯🕯**DALIBI NA*🕯 51 to 60 /kauna gareki_ _masoyiyar mu masha_ _Allah munga sakonki_ _ya iskemu dan kuwa_ _yanxu hk yana cikin_ _birnin hrt dina._ _ba alfarma girmanki_ _ne, cen2tane gareki_ _kasan cewarki mafi_ _soyuwa_.... ~teermehluv~ _sauran masoya masu kira da yimana mssgs muna kaunarku kamar yadda kuke_ ~masu xagi ma muna godiya dan be fito mana a goshiba Allah ya shirye ku~ by Anty Rukie(mmn Abdljl) & Halima Auwal Rai tasake hadawa kamal ka budemin kofa na futa bana son irin wan nn abun kusa da ita yake matsowa ta matsa kabari karka tabani seke matsowa yake yana murmushi lips nata yake kallo ya dauke kansa ya mayar kan hips nata ya kuma kallon kirjinta tuni kwanyar kansa ta tsotse har tana shirin konewa. kamal bana sofa take fada lkc taga ta hade da gado. shi bayama jinta bukatarsa ya isa kugunta. abakin gadon ya sameta hips din ya danka wani iri numfashi yyi me karfi a tsorace tace inkanawa Allah kamal kabari wlh bana so.... bakinsa taji cikin nata seda yasha lips nata son ransa tukun ya cire rugumo tayyi sosai ji yake kamar ya tsaga kirjinsa ya adanata har karshen rayuwarsa hk yakeji numfashin kamal kawai kakeji lamar xe cinye mata lips kissing din ko ina yake tuni ya manta inda yake kuma dawa yake tare xip din rigarta yake nema duk ya rude mt turesa take kuma kankameta yake harta gaji yyi nasarar xuge xip din kama rigar yyi xe cire ta rike gagam dan Allah me kakeyi hk nice fa kamal Antyn ka kuma yayarka plss karabu dani cikin muryar mayen luv yace mata ke matata ce dan Allah ki barni bbu abinda xanyi miki wlh dagowa yyi kusa hada ido murmushi dalle yyi mt dukda halin dimuwa daya shiga seda ya gane itama tana amsar sakon nasa matar kemafa kina so mugunta kke son yimin yaci gaba da kagashi rigar taki sakewa dan Allah ki barni naga abubuwa na mana yanxukam tsoron kamal ne ya kamata sosae dan gani yadda jikinsa ke bari kamar me rawar showkin hannunsa ya xura cikin ciyoyinta har mararta seda ya tabo a tare suka sauke numfashi me dumin luv shafata yake kamar bbu gobe seke rikesa tayi kam yanxu kam tare suke nishi jin numfashinta ya sake tunxura kamal na ban mmki dan shi yanxu kawae shidewa yake kokarin cire mt siket yake. sauri mikewa tayi ta turesa dan yanxu bbu karfi a jikinsa shima tashi yyi da sauri xe sake rikota wayarsa ta dau rngn kasan cewar wayar na kan gadon yasasa xubewa a gadon yana numfashi kamar me kalatowa wayar ta katse sake kira akayi seda ya kalli sexy wife ( yanxu kuma anbar sexy anty) ta wani cakare a bakin kofa se rarraba ido take 😂😂 wayar ya dauka mom ya gani cike da kasala ya dau wayar ina yusra abinda tace ke nn gata shima yace to tazo yanxu to yace tukun ya kashe wayar haushi ne ya kamashi haskiya su mom so suke zuciyara tayi bunduga. kamar se bude kafar yyi ta shaga ya kuma mannata da kofar hips dinta yake shafawa kansa kan wuyarta yace ashede nine likita gashi magun guna na sun fara tasiri ( sada yake ce mata bata da lafiya saboda jikinta baya tantance maza d mata) dan naga kema kin kusa xama yar hannu nan gaba sena riga gudu kina bina Allah sarki yaro dani kin koyami halin manya ture sa tayi xatayi mgn sukaji buga kofar mom tana kamal haushine ya turnike kamal seda ya janyota yyi mata kiss a kumatu tukun ys bude kofa kunya ya kama yusra danta san dole mom tayi tunani wani abum kamal take kallo shi kuma yaki kallonta dan har yanxu be dawo nml ba san nn takili yusra dake kai sunkuye muje tace mom tayi gaba yusra xata bita kamal ya riko riharta da masifa ta juya yace xip dinki xan gyara miki 😳 hk mom ta ganni na shiga 56 [1/5, 12:41 PM] Haleema Awwal 👌: yana gama kyara mata ya jiyo da ita xe matseta ta ture masa kirji 😳 mom ya kallah dake tafiya duk a tunaninta yusra na biye da ita san nn yacewa yusra kika tabamin kirji wlh sena rama da karfi ta fixe shima biyota yyi sauri take kamar takifa mom kin ganshi ko! (laah ta manta ma mom surikarta ce) jiyowa tayi da sauri yusra ta labe bayan mom shima bayan mom din yake son xuwa yana *sena rama* ( halima Auwal next novel) laah kamal a gabana baya yyi yana kallon yusra dake bayan mom se muxurai take murmushi yyi mom kirjina fa ta tabamin shine nace *sena rama* yawani shagwabe fuska mom tace jishi dan Allah kamar wata *mariya* ( anty rukie mmn Abduljalal next novel) da gatse mom tace to xoka rama xuwan kuwa yyi xe drankota mom ta ture sa mom ni gaskiya kibarni na rama yadda take sa riga hk nake sawa yadda take boye jikinta nima hk nake boyewa kuma ta tabani baxan rama ba tana bayan mom ta hararesa san nn tace eh danxu aika tabamin kirjina harkana cire min rig.... ( wayyo subul da baka 🙈) yusra dakejin kamar ta nutse tuni ta gudu shima tafiya yyi na dariya daman burunshi ya cika itama mom dariya da mmki ne suka kamata dariyar yusra mmkin kamal. ^°=^°=^°=^°=^°= INKUN MANTA MUTUNA MUKU wan nn mutumin da ranar dasu kamal sukayi candy yyiwa yusra magana? munsan de baku manta ba. kwance yake kan gadonsa yana juyi shi rabanda ya yyi hutun harya manta wattani 6 xuwa 5 tunda ya ganta yaji yana son tarayya da ita sosae dan tayi masa gakuma wulakancin da tayimasa nakin kulasa Hamza various ( kwayar cita) ke nn dane ga alhaji hassan d hajiya *mariya* hamza an lalata masa rayuwa ta hanyar xuba masa ido yyi abinda yaga dama ( uwa bbu harara uba bbu kwaba) mugun dan kwaya ne mt be mai dasu komai ba duk inda ya hango mace yaji yana sha'awarta tofa xeya aikata masha'a da ita ko tana so ko bata so sun nn various (kwayar cuta) ya samo asaline gurin abokansa saboda ya xamewa tana vrs din. wayarsa ce tayi kara da sauri ya dauka tunkan yyi mgn aka riga sa oga mun samin labarin tayi aure. wat!! seda ya xauna ena ne gidan oga ance bata tare ba yanxu tana ina oga surukar Alhj na Allah ce bbu yadda xamu shiga gidan nn sede musa ido in tafito ita kadai semu kameta dan bata fita ita kadai kulum da wani nake kanin su. shima dan gidan ne? vrs yyi tan bayar eh oga toko inhakane shine mijin nata dan yaro daya alj na Allah ya haifa. to kusamin ido dan bata haduwa da abinda ya bani wahala irin ta ba. ^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^° seda taga damar daukar wayar tukun tayi pkn kusan miss cll 12 haba dan Allah in baxa kisoni ba ki riga tausayamin plss ya fada muryar sa a raunane kamar na mara lafiyar da yyi watan nai a gadon asibiti tunjiya kka hanani ganinki bbu hanyar da banbi ba amman sam kinki muhadu nakira kin kashe wayar yanxuma seda kikaga dama kinko san halin da nake ciki ke bakida tausayi inde a kaina ne. rabona da abinci tun jiya iyanxu lkcin da kika kawomin. tausayin sane ya kamata sosae dan ko tasan inbe gantaba yadda yake tada hakalinsa gashi ta tsani ya xauna beci abinci ba. to ai kaine seka ringa tabani nikuma bana so saboda ni ba mijinki bane ko? ni *dalibin*ki ne aide bance ba to yanxu de ki budemin kofa ina pt dinku 😳 darefa yyi inbaki budeba wlh xan kwankwasa kuma duk wandda ya bude xance gurin matata naxo ko ince ke kika kirani. gaski baxan iya ba to ni xan iya ya bata amsa kafin na irga biyar ki bude inba hk ba xan kwankwasa..... _mun dank"a wan nn page din gareku ma soyanmu Allah ya bar kauna_ Sakon FASAHWRITERS🖊🖊 4r cm 08161594233 [8:17PM, 19/01/2017] Maman Ubaidu: [1/7, 2:06 PM] Haleema Awwal 👌: 🕯🕯**DALIBI NA*🕯 61 to 65 _xuciyar mu baxata_ _taba gajiya ko kosawa_ _da sonku ba_ _masoyanmu 😻😻_ by Anty Rukie(mmn Abdljl) & Halima Auwal dan Allah kamal ka bari kadena min irin wan nn abun kana takurani fa.... ya katse wayar dan ya kuma sauraron ta xuciyar sa xata karye.. kuma inya fasa xe cutu... tana budewa kamal yana bakin kofa duk yarda ta fito da bacin rai seda ta hadiye dan yadda taga kamal din yyi wani xuru2 abin tausayi. yana kallonta ya sau ajiyar hrt idonuwan sa nakaiwa kan lips nata yyi hadiyar yawu.... _kiyi hakuri enna bata miki ko na takura miki_ _ba lefina bane nayi_ _iyakacin dauri yanxun_ _ne na gaxa da kasa jurewa ena ma ace_ _wani yana da ikon gani xuciyar wani toko_ _dakinsha mmki xakifi yarda da jarumta ta_ tausayi ya bata dan kana ganin yadda yake mgn kasan iya gaskiyar ke nn batada niyar mgn se kallonsa da take shidin ma ita yake kallo hannunta ya ruko muje ki xubamin abinci yunwa nakeji cike da shagwaba yyi mgnar gaskiy... xatayi mgn sukaji motsi a fallow cikin tsoro tayi gaba hartana tuntube. kamar jela hk yake binta kamar da gan2 take kada masa hips gani yyi yau sunfi kaya tuwa bayanta ya kalla dan karamin dashi sauri ya kara dede sun shigo fallown mom ya kamota ta fixe da sauri harararsa tayi ko a kitchen kallonta yake gaskiya bata tsufa inka ganta sekace batafi 18 yrs kaxo ka xabi wanda xan xubama ta fada tana kallonsa yana tsaye nesa kadan da ita bata san xuwansa ba kawae taji saukar numfashin sa a wuyanta tare da rugumota wani kiss ya kaimata bayan wuyanta tare suka lumshe idonsu ya rigata budewa jiyo da ita yyi se yanxu ta bude ido murmushin nasara yyi goshinsa da nata ya hade har karan hancinsu yana gugan juna jikinta ya mutu bare ta hanasa dan wan nn lkc kamal ya riga ya kashe duk wani garkuwan jikinta I'm so srry plss 4rgive me da takurankin da nake ba'a son raina bane nima ina son barinki kina hutuwa da futinata amman sena kasa ( muryar sa tayi rauni) plss kiyimin komai banda boye min kanki ya fada yana lasan kumatunta ya kangaro xuwa bakinta turesa tayi cikin sanyinta d wanda kamal ya haifar yanxu tace dan Allah ka bari kaci abinci lebansa ya cije yyi baya ( so yake ya rake takurata) hannunsa ta kama xomuje kaci abincin binta yake hanunta dayake cikin hannunsa ya kara matsewa shi yasan koya jikinta ya taba nasa yadda yakeji. ^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^° xan tafi seda safe rike mata hannun yayi ya mayarda ita ya xaunar bakin gado kusa dashi kema yanxu kinsan ni mijinkine ba *dalibin*ki ba shiyasa kika dena boyemin wan nn abubuwan kafin ta basa amma taji saukar hannunsa kan kirjinta hannun ta rike kabar kaga dare yanayi tafada cikin jin haushi kallonta yake cikin bukatuwa, gani beda niyar mgn yasata mikewa binta yake da kallo hips din nn suka sake har kitsa masa kwanya xata bude kofa ke nn tajita rugume jikin kamal yawani matseta gam kafin ta yunkura yajiyo da ita duk inda yasamu jikinta kiss yake kaima gurin duk ya rude wani irin numfashi yakeyi mai nishi aiko yau dakyar tasha sede ta lalamasa tunkun ya barta dan dagaske yake son ya girma a yau din nn daga ita harshi bbu wanda yyi baccin kirki ita mmkin *dalibin*nata take se wani sabon lamari dayake mamayar xuciyarta son kasan cewa da kamal yana nuna mata xallan sonsa ( gaba gaba de 😷) juyi yake dan ya gwada yin sallah amman alwala taki xama hk ya hkura wayarsa ya dauka xe kirata ya fasa ko tayi bacci. tsakanin baba da dad amanace me karfi duk abinda dad xeyi seyayi shawara da baba hk shima baban duk shagunan shi suna hannun baba shi yake kula dasu sosae dad yake ganin ci gaba mama (hajia binta) ta rike su yusra kamar yaran data haifa ta mutunta iyya kamar mamanta ban garan babama basu da matsala mom bewar Allah ko yana jin dadin xama da ita dan ta iya xama da kowa kamal d yusra se abinda yyi gaba wajen kamal inde kamal yana gurin su dad ko mom to yusra bata xuwa dan tasan xe iya bata kunya kuma xuwa yanxu yariga da yasabar mata jin dumin sa dan kulum se yasan yadda xeyi ya rutsata kulum itace da jan lebe ko yadan tashi kadan ta radema hanasa sede inyana neman xak"ewa take taka masa birki shimafa da magiya da banbaki ( uhumm) yau kwana 10 da yauransu takama saura kwana 4 tafiyar kamal duk ya rame ya fita haiyacin sa kulum cikin tunanin yadda xe nisanci masoyiyar tasa yake yaje gun dad yaka kafa da baba har mom mama iyya duk yanabi dayan biyu ko yafasa karatun a U.S yyi a gida 9ja ko a bashi matarsa ko kunya bayaji duk wanda yaje gunsa hk yake ce mai. baba ne yakeyiwa dad maganar lamarin yaron nn yakamata a duba cikin xabin nasa a dauki dayan kamar yadda ya bukata dad ya numfasa san nn yace abinda nakeson ka gane shine kuskuren danayi baya nakeson gyarawa nakin jajircewata ta fanin karatun nasa so nake yaje yyi karatun cikin wuya xefi ganin darajar karatun kuma kai kasan yaran yanxu muddin aka bashi matar tofa baseyi karatun yadda ya kamata ba kaga tunda yasan yana da iyali baxe so yyi wani abunda xa'a kara masa wasu shekaruba ko da kwana dayane xefi maida hsnkalin sa sosae baba ya gamsu da bayanin dad sede yadda kamal din yatashi hankalinsa ya bashi tausayi [1/7, 8:20 PM] Haleema Awwal 👌: mamace tacewa tusra taxo ta kaiwa kamal abincinsa dan ko brkfs beyiba gana ranarshi ko tabawa beyiba ki rarrashe shi kinji to tace xata fita mama ta kuma kiranta ki tabbatar yaci fa to tace cike da kunya dan mom tana dakin maman ajiye abinci tayi kan stl ganin hklinsa baya kansa ya shiga duniyar tunani yana xaune abakin gadonsa itama xama tayi kusa dashi jikinsu na gugar juna se lkc ya dawo cikin hankalin sa idonsa cikin nata hannunsa takama kamar me jira ya kuma matse hannun nata kina gani xasu rabani dake dan Allah kice xaki bini idonsa yyi ja kwalla ya taru ina ganin kwana ne yakusa karewa dan rashin ganinki bara xanane ga rayuwata baxan jure dakwan sonki batare da kedin kina gurin ba wani irin tausayinsa ne yake kaimata cafka a duk jikinta batasan lkcin data rugumoshi ba seda ta rugumesan ta kula shafa masa baya take cikin tausayi se ajiyar xuciya yake akai2 wani irin tausayin xuciyarsa ce ta kamasa yadda xata rayu batare da farin cikinta ba. kuma rukota yyi sosae bakinsa ya daura kan wuyanta tashi kaci abinci kaji kai ya girgixa ( ah'ah) bata kulasaba ta janyo stl din har gabansa yanata binta da idonsa xama tayi inda ta tashi abincin ta dibo a cokali taci kai2 ddi kaima ci kaji bakinsa ya bude tasa masa yanaci yana kallon lips nata ji yake dama dasu ake hada masa abinci ya taunesu ya hadiye koya huta ( to inka cinye gobe me xaka tsotsa au mungane lollipop😂😂) hannunsa ta kama xobina biyu dasu dariya tayi san nn tace cikin xubinan nn wane ne budurwarka ta baka shima dariya yyi ai wlh ka dau hakina dan na tsorata diamond ya bata ina xan samo tare suka saka dariya ( Allah sarki kamal har ya manta yana cikin tashin hankli) hirar taketa janshi harya cinye abincin san nn ya fara neman yimata rigimarsa kai wae baka gajiya ne kuma rugota yyi so nake na tabbatar kin warke inda saura kinga senaci gaba da dauraki kan maguguna na sosae luv din kamal yau yyi tasiri jikin yusra dan ta mayarda martani batare da tashiryama yin hk ba abinda yyi sanadiyan birkicewar kamal cikin birkicewa da muryar da bata futa sosae yace kiyiwa Allah yaude ki barni nafita daga *dalibin*ki ki y"anta ni naxama miji gareki in nuna miki kedin abarson kowace plss 😳 cikin tsoro yusra ta dago kai tana kallonsa shima ita yake kallo idanusa sunyi ja ainun ka fuskarsa duk wani bula na gashi ya sake budewa ya kumbura ( tsikar jinki ) numfashin sa me dumin gashi yadda yake futa kamar bagenda ta kama bera yake son gudun mata cikin tsoro tace kamal wlh ban shiryaba ni..na..shir..ya kokarin rabata da duk kayan jikinta yake kuka tasa masa ( laah yauga abin kunya mlm dawa dalibi kuka 😂😂) jin kukanta yasashi saurin sakinta yyi baya yana nishi da danke ciki kiyi hkuri ki dena kuka banaso abinda ya keta fada ke nn cikin biryar wahala kukanta take ita yanxu kanta na tausayin kamal ne daxata iya bbu abida xesa ta hanasa kusa dashi xataje yyi saurin tsayar da ita tahanyar daga mata hannu yace dan Allah ki fita haryanxu tana tsaye kifita nace yasake fada da ragowar karfinsa jikinta duk yamutu amman hakan ta fita ^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^° washe gari da dan fushi kadan kamal ya tashi ya wucesu a kitchen ita da mom suna hada brkfs mom kawai ya gaisar yyi gaba da kallo yusra tabishi taji ta damu da rashin wawalwalarsa wasa2 suka yini cur bata sake ganinsa shiko yanacen se bawa kansa wahala yake sosai idanunsa suke damunsa dan ganinta shi kanshi yana bukatarta ya kwanta ya gudundune dan yyi bacci amman ina baci yaki tashi yyi xaune yana karanta algur'ani mai girma gaskiya tana son sanin halin da kamal yake ciki tura kofar tayi har yanzu yna karatun alqur'ani cikin muuryarsa mai dadi da mamaki ne ya.kama yusra yaushe kamal ya lya... dago idonsa yyi yasalm yaji dadin wan nn ganin nata mazewa yyi kamar be gantaba yaci gaba da karatunsa ckin nutsuwa baki ta wangale kusa dashi ta matsa sa yakoma kanta shiyasa ya ajiye algur'anin ba karamin ba wajen kauda kansa shi alale mai fushi *dalibina* tace cikin son tsokana banxa yyi mata amman ckin xuciyarsa ji yake mar ya rungumota bayansa taxo rugumosa tayi tsam lebansa ya cije _kuyi hakuri da yanayin typin dinmu na rashin yawa_ FASAHA WRITER'S🖊🖊 4r cment 08161594233 [8:17PM, 19/01/2017] Maman Ubaidu: [1/9, 10:53 AM] Haleema Awwal 👌: 🕯🕯**DALIBI NA*🕯 65 to 70 by Anty Rukie(mmn Abdjl) & Halima Auwal kuma rugumosa tayi harda lumshe idonta ( hmmm) shuru ya sake yimata amman shi yasan me yakeji gani tayi da gaske yake baxe kulataba cikashi tayi bakin gadon ta dawo kusa dashi ta xauna dama ka iya karatun gur'ani hk 🤔 shuru y sake yimata murmushi tayi ganin da gaske yake fushi hannunsa ta kama iya kacin dauriya yau kamal yyi kam ita kuma so take ta kure iya jarumtar tashi sede a dan tsorace take. kiss ta kaiwa goshinsa dakyar ya samo numfashin sa dan gaskiya kiss din ya shigesa ( shine karo na farko da tayi mai hkan) rugumosa tayi wan nn kamshin nata ya kuma jefashi cikin rudani fuskarsu ta hade bakinsa ta kama cike d tsoro take dan tsotsan bakin nasa amfa xo gurin daxe iya jurewa ba kara rugumota yyi shima tuni ya manta da yanayin wani fushi bakinsa ya cire cikin nata kissng nata yake kota ina xaman ne ya gagaresu suka xube kan gadon seke haukace mata yyi jikinsa se rawa yake tun daga kafa yake yimata wasu miyagun kiss har kan lebanta nishi kaiwae suke kansa ya tura cikin gashinta yana xuba mata wasu shirmen xantuka ganin xe xake ne yasata saurin tsaida shi yauma da kyar ta ceci kanta haushinsa ya huce kan filo wani wawan naushi ya bawa filo din san nn ya rike da hakorinsa ya cixa da karfinsa ya kuma cusa kansa a karkashin filon tana gefe kwance wani irin shauki takejita a ciki.. wayar kamal ce duk ta katse su da tunane2 nansu. dad ya gani jiki bbu kuxari ya dau wayar kamal kuxo muna son ganinku a babban falo to kamal ya iya cewa su dad suna neman mu to muje mikewa sukai tana gaba yana biye da ita bayan nata yake kallo kofar xata bude taji ya hadeta da kofa bayanta xuwa hips dinta yake shafawa wani irin numfashi yake fitarwa kamal su dad fa suna jiranmu ta dan turasa da bayanta dan har yanxu bata jiyoba kofar tayi sauri budewa ganin beda niyar bari da sauri tayi gaba. ^°=^°=^°=^° duk iyayen suna kan kujera kamal d yusra suna xaune a kasa idanunsa na kanta kanta akasa tana dago ido suke hadawa alama tamasa na kallon ya isa hk shima kafada ya dage harda shagwaba dariya ya bata tayi murmushi kawai kamal dad ya fada seda gabansa ya tsinke ya dago ido yana kallon dad din insha Allah jibi xaka tafi karatun dan na gama yimaka duk wani abu daya kama sauran naka shirin dukda yasan mgnar tafiyan seda gaban sa yyi axababban faduwa kallonsa ya kai kan yusra da baxaka tantance wani hali take ba san nn ya kali mom itama idonta kanshi hakuri take bashi da ido alamar kar yyi mgn xuciyarsa tafara yimasa xafi jiyake kamar d numfashin sa xa'a rabasa to dad Allah ya saka da alheri kanajin mgnar kasan iya lebe take bbu wanda beyi mmkin kamal ba dan sunyi tunanin xayi daru san nn yakara da cewa nima dad ina neman alfarma se yanxu baba yyi magana munaji ba komai bane dama so nake yaya yusra ta bar aiki baba yace ai bbu komai kana da ikon hanata din tunda kai mijinta ne kaji to nagode Baba xaku iya tafiya dad yace ita dashi suka fice dama iyya da samira banda su. auwa asra yanxun nn nagama cigiyar kamaluu nace kwana biyu bana ganin Sa seda ta xauna tukun tace iyya kita batawa mutane suna ni yaxu nawa baya ban haushi akan na kamal kita bata masa suna haba iyya kujin yar dadi miji wato ke me jiko iyya ta fada harda tafa hannu yusra tana dariyar iya ta wuce dakinta tana kwance tuna duk wani abu da yashiga tsakaninta da kamal take abinda yafi bata mmki irin wada tayi masa daxun kode ta fara san abin ne wata xuciyar tace kawaide bakyanson ku rabu yana fishi dake kumama ko bbu komai ai mijikin ne dukda kina kallonsa yaro kwana nn saboda jimamin rabuwa dashi ko bacci kirki batayi wan nn shakuwa ce ta fada cikin gasgata kanta ( mude je xuwa sexy anty lol) [1/9, 6:52 PM] Haleema Awwal 👌: iya tashin hankali kamal ya shiga shi yana ganin baxe iya rawuwa bbu ita kusa dashi ba kuma su dad sunka fahimtarsa bbu me tausayinsa ko ita dayake dominta bata gani shi yaxeyi yasan mutuwa xeyi rayuwa bbu ita tamkar raba gangar jiki da numfashine ranar bega bacci ba hk yyi nafilfi yana rokan uban giji ya rangwata mai. washagari dakin mom ya shiga bayan sun gaisa yyi shuru da tausayi ta kalesa san nn tace kayi shiru matsawa yyi kusa da ita cikin wasa yace baby mom dita tare sukayi dariya tasa de ta yakece kaci gidanku nice yau kuma babyn eh mom bakya tsufa ai yata ni tayo shiyasa kafita kantanci yauwa antabo masa inda yakeyi mai kaikayi mom daman kuma xuwa nayi ki sa baki nide gaskiya abani matata mutafi tare banajin xan iya tabuka komai inde banasata a indona ba mom kinfi kowa sanin halin da nake shiga inde bata tare dani mom ki tausayawa halin daxan shiga kumani matata tunda ya fara mgn take kallonsa dan iya gaskiyarsa yake fada mt kamal kayi hakuri kwana nawane ka gama ka dawo kamar yaune fa kajure kuma a rayuwa ba kowani abine kake samu ta dadi ba hk tayita tausarsa shide jinta yake yasan baxa sutaba gane yadda yakejin radadin wan nn lamarin ba itama yusra yau hk ta tashi jiki bbu laka sam taki walwala dan ko brkfs batayi ba wani irin daci takeji a cikin xuciyarta kewar kamal ne ke damunta batason yyi mata nisa mamace ta turo kofar bakin gado ta xauna har wan nn lkcin yusra batasan ta shigoba seda ta dan tabata xubur ta mike san nn ta gaisheta kinyi brkfs kuwa ah'a yanxun de nake sonyi to yar albarka maxayi kije kitaya dan nawa shirya kayansa kinji kuma har kulum ita mace ita take karawa mijinta karfin gwiwa ki nusar dashi gaba basan ranshi ba kimji kai ta dagawa mama idanunta har sun kawo ruwa... ko abinci bata saura raba ta wuce dakin kamal din a tsaye ta sanesa ya hada kai da bango hannunsa ya dungulesu suma ya axasu bisa bangon tausayin sa ne yakamata ko bbu komai duk dan ita ya shiga wan nn halin hawayen idonta ta goge juyo dashi tayi a hankali ya bude idonsa da suka rine xuwa kalan tashin hakali yana gani itace ya rugumota bayansa tadan bubuga san nn ta jayeshi daga jikinta fuskarta ya kama yana neman hade musu baki tace masa mgn xamuyi to yace amman be fasa abinda yake son yiba seda ya tabbatar wada kansa nutsuwa kadan tukun ya saketa bafa dan yaso ba sadan mutsu2n da take ne taki bashi hadin kai har bakin gado ya jayota seda ta xauna tukun shima wae xai xauna cinyarta batsawa tayi tana hararar sa shima murmushi yake ya xauna gefanta ina nauyi ne oho tace yasake cewa kin yarda xaki bini dan Allah mutafi tare kinji baxan iya jurema rashinki ba duk yadawo kallar tausayi kamar ya fashe da kuka idanunsa tabb kwallah ta fara mgn cikin sanyinta kamar yadda na baka shawara wancen lkcin yanxun ma xan sake baka yau ni malamarka ce kaima kaxomin matsayin *dalibina* karatu shine gatanka gaskiya ina da burin kayi karatun saboda ni dakuma yaranmu da fa kaine gatanmu to taya xaka kula damu da kake cewa baxaka iya ba xaka iya kamar yadda karabuda wancen halin wan nn ma inde kana son xama dani dole ka koyi kokari d jarumta na rokeka kamayar da hankali kayi abinda xamuyi alfahari dakai magani take gaya masa wanda sukasa yaji gwarin gwiwa sede dakamar wuya ya jure kansa ya daura kan cinyarta hannunta ta daura a kan nasa tana shafawa hkan yasa masa nutsuwa nagode xan gwada kuma insha Allah baxan baku kunya ba kinyarda xaki xama uwar yayana ya dago yana kallonta kai ta daga masa idinsa ya lumshe a fili yace wayaga biri ya hau bishiyar ayaba. yyi kwafa 😂 bata gane me yake nufi ba tace tashi mufara shirya mk kayan tana shiraya kayan shikuma se faman barna yakeyi mata a ciki banxa tayi masa taci gaba da kyara kayan tana shiryawa cikin jakar tasa yana rugume da ita ta baya ita kuma tana aikinta yaude tare xamu kwana ko shuru tayi masa hannu yakai cikin rigarta ya shiga wasa da kirjinta yana neman xuge xip ta juyo haba dan Allah ka bari mana baka aiki nakeyi ba.. kallon da yabi bakinta dashine yasata saurin juyawa cikin xaguwa ya juyo da ita kafin tayi mgn yarigata wajen hade bakinsu dakyar yabari ta karasa kyara kayan yinin ranar bebarta ta hutaba ko sallah jam'i sukayi abinci ma tare sukaci wanka fa xanje nayi to kiyi mana anan se naje dakinki indauko miki kaya banason kiyi nisa dani yau kinga gobe bana nn yafa kwallah tabb idonsa tausayinsa takeji sede ya cika rigima inta biye masa tam dinsa bani 5mns xan dawo kai yakada mata alamar to sauri take tasa kayanta dan yanxu xe iya shigowa tana kokarin xuge xip ya turo kafa da sauri ta xuge kallonta yake cike da so dan tayi kyau atamfa ce riga daxani shekarunta suka sake buya kinyi kyau hk ya tusata suka koma dakinsa da daddare ma hanata tafiya yyi hartayi fushi yadda ya damu ne yasata sakowa ga wani irin tausayi yake bata basuyi baccin kirki ba kamal ne ya birkice mt sosae da yaga tana neman yi masa kuka ya hakura bawan Allah sedefa tasha matsa dan jikinta har ciwo yake mata [1/10, 10:58 AM] Haleema Awwal 👌: damo yyi lalata da yahau kan dami duk da be ciba tun kiran sallah farko daya tashesu be bari sun koma bacci ba da ga karshe satayyi a gaba yana hawaye su dad basa sonsa itama bata son sa shi kadai yake son kansa abin dariya abin tausayi rarrashin sa take tana kara karfafa masa gwiwa hk tasamu yasake basuyi aune ba sukaji noking din dad mikewa tayi tana rarraba idanu gurin buya take nema sake bugawa yyi san nn yatafi yasan de yatashi tunda bashi da nauyin bacci kamal ne ya riko hannunta ya xaunar da ita har yanxu tana rarraba ido ki nutsu ki dena irin wan nn rudewar bbu kyau xata iya taba miki kwakalwa ki rika kokrin saita kanki kinji to tace masa kumatun ta ya latsa yauwa matata beje masallaci ba yau a gida yyi sallah itama sallar tayi da kayan sa seda ta idar tukun yace ya kikayi sallah bbu wanka wankan me xanyi au baki ma saniba kina nifun duk ddin da kka sha abanxa ya tashi cikin fushi tace duk ka wahalar dani yanxun hk ma jikina ciwo yake gaskiya ke ba jaruma bace dan wan nn abin kin fara raki mema akayi shuru tayi masa shiko se xancen yake tayime banxa dabara tayimasa ta gudu dakinta Allah yaso bbu wanda ta hadu dashi a hanya ^°=^°=^°=^°=^°=^°^°=^°= yana gama shiri dakin mom ya shiga ya gaisheta karasowa tayi har inda yake tseye hannunsa ta kama kamal ya kiyaye dokar Allah sallah kan lkc banda shashanci muna yabonka k daure a hk xaka xama abin faharimu inka tsaya wasa ko ka dawo baxan baka yata ba cikin wasa shima murmushi yyi mom xanyi miss naki ya shagwabe fuska xo muje gun dad dinka nasiha sosae dad yyi masa me kashe jiki aiko jikin kamal ya mutu baba ma da mama sunyi nasu nasihar jikinsa duk ya mutu hankalinsa ya tashi yaga fa da gaske suke son rabashi da matarsa yana shiga yaga kaka da samira a falo suma jikinsu duk a mace samira ta tashi da gudu tayi kansa tsugunawa yyi yace beautin mu inaje na dawo xaki aureni kinga lkcin anty yusra ta tsufa kuka tasa masa san nn tace kaima ka tsufa ni banxan auri tsoho ba ta karasa mgnar da dariya ga hawaye a fuska iyya ma murmushi tayi ga hawaye a fuskarta yusra da sauri ta koma dakinta dukda bbu wanda yasan taxo godanta ta fada kuka tasaki me ban tausayi kowa na gidan ne yake bata tausayi dan kamal akwai baikonci gasan bada dariya turo kofa taji anayi yasata saurin goge hawayen nata dan tasan kamal ne a kanta ya kwanta dan yasan yanxu xata turesa wae yafiya nauyi. aiko turesan tayi nifa bantaba ganin matar da take cewa mijinta yana da nauyi ba se ke... xaune ta mike shi kuma yana kwance yada ta rure sa kuma janta yyi ta koma ta kwanta san nn ya matso da ita ya matse washi tace kai komai se kayi mugunta ni bataba jin anyiwa mutum kiss baki ya kumbura ba se a kaina yar rugumar nn ma kulum se gashina yyi kara dariya yyi sosae yadda ta dage da gaske take san nn yace duk da hk kinajin dadi tunda kema kina tayani turesa take sonyi ta kasa Allah kamal baka da kunya nifa yayarka ce kuma Antyn ka.. be bari ta karasa ba ya hade bakinsu hannunsa ya tusa cikin rigarta shagalinsa kurum yake yau kam bata ko musaba sede bata tayasa ba dan ta tsorata ran nn a yunwace yake komai da xafi2 yyi nisa sosae yaji ana buka kofa cikin jarumta yana maida numfashi yace wa..ye.. har yanxu be daga taba yaya kamal dad yace wae ku ake jira yusra ce tayi saurin cewa gamu nan xuwa samira komawa xeyi ya ci gaba da gashi tace su dad fa suna jiranmu muyi brkfs kuma kaga ana gamawa xamu rakaka shareta yyi yaci gaba ka bari mana se sun gane idonsa dasuka kankance ga wani irin ja da sukayi har abin ya bata tsoro ki bari wan nn cefa dama ta karshe dan nasan rabani dake xasuyi kabar kadan xan kara kwata2 baya cikin haiyacin sa dan bema san me yake fada ba to naji kaxo muje in mukayi brkfs kafin su gama shiri se muje dakin ka yasan wayo take sonyi masa sauka yyi daga kan gadon xe futa tayi saurin tsayar dashi hk xaka futa ta ? taso tana gara masa rigar tasa duk ta cukurkude ga botiran duk sun cire lips nata yake kallo ya kama hips nata har ta gama jeka to nikuma xanxo daga baya.. kowa na gidan beyi wani karin jumalo na dadi ba hasali ma abincin cacakala kawai suke jika bbu gwari suka rakayi masa rakiya filin jirgi ko a mota yusra taga ta kanta seda mom ta kwankwasa musu kofa tukun ya bari suka fito yana rige da hannuta kagam jikin kowa ya mutu iyya da samira anata kukan rabo da kamalu karfe 8:30 jirgin su kamal xe daga saura yanxu 15 mns ya keta haxo har amfara cigiyarsu su xama cikin shiri kamal baya ganin kowa a gurin se ita rugomata yyi sosae ya hade hancin su guri daya ya lumshe ido ki kularmin da kanki na baki amar kanki karki dinga yawo ke kadai ko mutum daya kinemi securityn daya karkije ko ina harse kin gayami banda yawo da gyale katon hijjab xakina sawa kiss ya kai mata baki baya tayi da mutane ba a gida mukeba... hawaye ta gani idonsa kukan da take boyewa ne ya botsare kuka suke yana rigume da ita mom mota ta shige dan wani kuka me cinye farin ciki take tunda ta haifi kamal betaba tafiyar sati daya ba dad da abba suma dauriyar suke dan yaran sun basu tausayi sosai samira ta tafi gurinsu da gudu ta anan suka durgushe suka rugumeta suka ci gaba da kuka ( suma yan fasaha wrtrs ba'a barsu a bayaba wajen suburbuda kuka abin tausayi 😭) mamace me karfin halin basu baki ta lallaba kamal ya shiga jirji seda su kamal suka daga tukun kowa ya shiga mota cikin jimami da kadaicin kamal din *kuyi hakuri aikin sauri* *wacen page din ba* *various bane* *virus ( gwayar cuta)* pls a ashare ~various~ by FASAHA WRITERS 🖊🖊 4r cm 08161594233 [8:17PM, 19/01/2017] Maman Ubaidu: [1/13, 10:48 PM] Haleema Awwal 👌: 🕯🕯**DALIBI NA*🕯 71 to 75 by Anty Rukie(mmn Abdljl) & Halima Auwal BAYAN SHEKARA DAYA abubuwa da yawa sun faru ciki kuwa harda karatun kamal ya dage sede xuciyarsa tana cikin radadi, axabar rashin matar tasa yasaba da komai banda rashin nata hkma gidan su kamal bbu wani walwala sosae tunda dama shine walwalar tasu duk wanda ya xauna da kamal baxece ga fushinsa va yusra batasan ta damu dashiba seda baya nn har kuka take wataran na rashinsa ya sangarta ta da natanciyar soyayyarsa ta kan shiga nushadi duk lkcin data tuna bidirin d kamal yyi a jikinta kulum se suyi hirar kamal bbu ranar fashi be barin kunneta ya huta kulum suna waya ko chart inde yana free to ita xe xamar da ita bussy kalaman sa cike da maitar son kasancewa da ita ko nuna tashiga hannu to bbu sassauci tun tana ganin rashin kunyarsa d jin kunyar kalaman nasa har ta saki jiki take dan bashi amsa kadan hk yana yimasa ddi kuwa yusra ce kwance a kan katon gadonta tana waya da dukan alamu wayar nayi mt ddi idanunta lumshe ta daura filo akan cikinta _ina ganin rashinki yanason tabamin kwakwalwata_ _wataran inta surutu ni kadai_ _na kasa sabawa da rashin naki_ kulum xancen ke nn yana gaya mt irin mugun missng dinta da yyi ita kuma tausayi sa takeji sosae _ka kara hakuri mana_ _ai kamar yaune xaka dawo mu dawwama tare_ tanajin sauke numfashinsa da kwafa _hmm ai saura wata 6_ _su dad suxo xan ce kuxo tare_ _ni ba xanxo ba gaskiya_ shagwaba yasa mt shifa se taxo _baxaki kawo wa dalibin naki ziyara ba_ asra! asra!! iyya take fada har ta shugo dakin yau naga duniya inji iyya da take tsaye kan yusra dake waya akan kina waya kika kasa yin karin kumallo dariya kamal yake ta waya dan yaji iyya sarai taji kamal yana cewa _bawa tsohuwar nn waya_ mika mata war tayi batare da tace komai ba kuma ni sunana yusrah ba asra ba ( kamar dole seta kyara mata) kamaluu yaron kiriki ya karatu ko gaisuwar bata bari ya gama amsawa ba ta daura da cewa yamasu jajayen kunnuwa ( turawa) dariya kamal yyi tukun yace yar tsohuwa ai kyabari mu gaisa ko ita de yusra dakin ta bari tayi gun mom cikin kunya ta gaida mom da dad din ta hada brkfs dinta tayi gaba. ^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^° *U.K* wasu matasa muka gani su uku blck American ne masu ji d kansu dukda suna bakake hk be hana musu kyau ba ( tare muka waro ido nida halima halima tarigani mgn Mmn Abduljalal wan nn basu kamal bane eh sune to inkamal ne biyun fa kamar nasan su a gida nigeria) wasu kyawawan yan mata ne suma su uku sewani karye2 suke suturar jikinsu bbu maraba bbu tun daga nesa kamal ya hangesu fuskar nn ya daure tamau kamar batasa ba. ko kallonsu beyiba yyi gaba suda samarin biyun suka tsaya bayan sun gama suka same shi bakin mota yana jiran sun kamal ka dena abin da kk eulakanci bashi d ddi wani harara kamal din yyi wa me maganar san nn yace to menayi ai kasani kasan Allah bash ( 😳bash kuma) duk macen dana tsaya da ita ninasan yaudarar ta xanyi dan yadda nake ganinka hk nake ganinta bari nayi maka katt! bash wlh mace ko tsirara xatayi a gabana baxanji komai ba mace dayace... be karsaba ya lumshe idonshi shashin jaddawalin jikinta yake yake hagowa san nn ya bude idonun nan fal shauki d ishikin matarsa wani irin kewarta yyi masa xiyara dukda ya saba besa yakijin tausayin kansa ba danfa shi kadai yake shan fama da hrt dinshi kai harma da idanuwansa shi ke nn aboki share kawai muta tafi ^°=^°=^°=^°=^°= aikin ke nn kulum waya yauma kamar kulum wayar suke magiya ya fara yimata kan cewar ta biyo su dad su taho ita kuma tace baxata bisunba _na gode miki da irin wan nn ko inkulan da kuke yimi_ _kowa ya damu da nayi karatu amman bbu me son abinda nake so_ _kina takurani nayi abu inda xakiji dadi xanyi ko xan cutu_ _kintaba bude baki kince kina sona amman banda mu ba_ _kulum kina kirana da dalibinki nayi miki uxri ni meyasa vaxa kiyin ba_ cikin sanyinta tace _kayi hakuri banaki xuwa bane dan bana son ganinka ba_ _nima inason ganinka kawae de banason abinda xe shafi karatunka..._ ya katseta _kina son abinda xe shafi rayuwata ai dan nikece rayuwata_ fir taki amincewa xata xo vistin din nashi wadda saura sati biyu a xuciye ya kashe wayar wan nn yana daga cikin shirin mom yana kashe kiranta ya kira mom yace suyi xanansu base sunxo ba yaxaci xata lallashe shi xe yaji tace yau wlh ka hutashemu Allah de yyi ma albarka xan ko kayawa baban ka ^°=^°^°=^°= yaune ya kama ranar dasu dad duka masa alkawarin xuwa vistin din sa gashi ya fasa shi babban tashin hankalinsa yadda yake kiran ( sexy wife) din tasa ba amman bata pkn cl din gaskiya shifa ya gaji ina sha hakinsa sosae bbu wanda ya damu da damuwar sa bayaso hk ya jure ya jajirce kawae danya faranta musu sukuma sun kasa faranta nasa ran yana kwance kan 3st yyi nisa cikin tunanin sa shi yasan meyake ji na halin kewa knkin yaji akeyi yyi burus kamar beji ba sake bugawa akai kusan sau 5 cen akayi shuru mikewa yyi hada jan karamin tsaki na nuna takurawan nn yana bude kofar abinda ya ganine yyi mugun tsoratashi kuma rufe kofar yyi da garfi seda ya karata Ayatul_kursi da duk adu'ar da taxo masa baki tukun yasake bude kofar aikuwan yasake ganin abun kofar ya sake rufewa ya koma ciki toilet ya shiga ya wanke fuska yana futowa yanemi kwali yasa ya kalli budibi yaga yana kallon komai dede koda xe bude kofar seda ya mitsini kansa yaji xafi yasake karanta bismillah ya bude kofar idonsa a rintse a hankali ya ware idon nasa cikin wani irin yanayi yusra de yasake gani a bakin kofar harda yimasa dariyar nan tata me xubo mata da madarar kyau. kusa da ita ya matsa dan yatsan sa yasa ya dangwalo kuma tunta cike da son tabbatarwa dariya yaji anbushe da ita suwa xe gani su mom nesuke tayi masa dariya da gudu samira taxo yaya kamal nsyi kewarka har yanxu be bar mmkin ba se yanxu ya cure idonsa kan su mom ya mayar kan samira nima hk beautyn mu [1/14, 9:56 AM] Haleema Awwal 👌: iso yyi musu har xuwa falon nasa sede duk hakalin sa naga matar tasa dayakeji kamar ya je yarugumota yyi jarumta wajen boye mafian ( maita) sa akanta sede duk ya diririce burin shi ganinta a jikinsa se yanxu yasan yyi missn dinta sosae dan gaba daya hakalinsa yaki kwsnciya gashi se hira su mom suke bayan ya demo musu drks dasu cake abinka da gidan gauro se sudin duk dagowa seta hada idonta dashi gaskiya taji dadin ganinsa ya kara girma ga kyau da haske shima kallonta yyi tasake xama yar dede se dan kiba datayi kadan da haske duk ya kasa nutsuwa su dad ne da baba suka fara fita xasuje suyi musu buking din dakuna su dad suna fita kamal yyi daki wae yana xuwa yana shiga ya kirata seda ta kalli kowa hirarsa yake san nn ta dauka dan rudewa harda gaisheta be damu da dariyar da take ba yace plss dan Allah kixo mu gaisa kinga bamu gaisa ba wani gaisuwa bayan yanxu ka gama gaeshe ni a irin wann lkc bayason wasa sake ma rairai cewa dan Allah kixo muryarsa har rawa take tsabar fitina ta motsa kayi hakuri mana kasan fa su mom suna gurin taya xan taxo kumafa xasu gani itama ta fada da marairai cewa mikewa yyi daga bakin gadon seda ya naushi iska tukun yace ina umartanki a matsayina na mijinki kixo gareni inkuma ba hk ba ai ke kinsan hukuncin matar da taki bin umarnin mijinta kuma ni bbu abinda xanyi miki kawae de gaisuwace inkuma ba hk ba xanxo agaban su mom din mu gaisa gumine ya keto mata tsaka me wuya ita duk wan nn bbu rashin kunyar da xata iya a ciki dan Allah kabar... ya katseta da duk jiran shara daya da wata shida da nayi ke bakiga kokari na ba yakashe wayar. safa d marwa yake tayi jin shurun yyi yawa ya sake kiranta harta katse bata dauka ba gwafa yyi afili yace xaki shugo hannu ne wayarsa tayi kara yana dubawa yaga mom ce cikin sanyin jiki ya dauka to kafito xamu tafi tafiya kuma mom daga xuwa nifa ko gaisuwa bamuyi ba to ka fito musake gaisuwar... yana kashe wayar ya fara mita ayita dennewa mutum hakinsa ko gausuwar kirki baxakayi da matarka ba fita yyi yanata tura baki su baba har sun dawo shirin tafiya suke yusra ce a gaba duk kuwa da irin magiyan da yake mata da ido ita kuma mom insuka hada ido ya shagwabe fuska alama shifa a barmasa matarsa mama na lura dasu tausayi kamal din ya bata sosae sunxo xasu tafi mama ta maida yusra baya koma base kin rakamu ba haka ma yyi mom xatayi mgn baba ya karba da cire mata kayanta har mom xatayi mgn da taji baba yyi magana tayi shuru wayyo kamal ddi kashe shi. yusra ko gabanta yake dukan 50_50 dan yadda taga kamal din yau bbu sauki (to daman 1yr nd 6 mths wasa ne) kamar xatayi kuka take daga musu hannu har suka gule kamal ne ya kama mata hannu yana kallon lips dinta kamar ya haukace dan shauki da ishki ( ba3 low 3% ) [8:17PM, 19/01/2017] Maman Ubaidu: 🕯🕯 DALIBI NA 🕯 76 to 80 by Anty rukie (mmn Abdljl) & Halima Auwal itama kallonsa take dan ya cenxa mata sosae ya kara kyau ga girma se tsayi damacen ba guntu bane kana kallonsa kasan Allah yyi jarumin maxa... batayi aune ba taji ya rugumota yana neman hade musu baki da sauri cikin shamatarsa tayi baya a wajefa muke shima kallonta yake cikin xaguwa bafa a 9ja kk ba su nn bbu ruwansu d wani bata kulasa ba tayi gaba yana biye da ita sewani juya hip dinta take (anasa ganin) gani yake kamar ba tafiya suke ba saurinsa ya kara batare da ya kalleta ba ya danki hannunta figarta ya shigayi dan shi a ujule yake. daki ya xarce matseta yyi a jikin kofar seda tayi kara dan batsar bana wasa bane kamal din daya xama kurma, beben luv bemasan tayi ba bakinta yake laluba lebenta na kasa ya kamo wani irin sha yake mata hakan yasata lumshe idonta kurnanin kamal ne ya cika dakin se huci yake kamar bakin kumurci ( da alama yau ango yake 😌) cikin shauki itama ta kama lebensa na kasa tana tsotsa al'amarin dayasa kamal suman tsaye xubewa sukayi dan duk wani abu dayake kai kamo a jikin kamal ya tsaya hatta numfashi sa seda ya dauke na wasu scns wuyanta ya mayar d bakunsa kamshinta ya doki hancin sa sake kankameta yyi yana gaya mt yadda yyi missn nata tausayi sosae ya bata yadda taga duk ya diririce mata yadda jikinsa ke rawa yasa jikinta yyi sanyi ( kamal yyi kokari kana ganin sa kasan luv tana wahalar d shi ba kadan ba) xip dinta yake neman xugewa cikin xafi xafi biye masa tayi yyi bidiri, sha'aninsa yana shirin chaxa takun sane ta diga mai a aya da kar da sidin goshi ya barta cewarsa to nyt bbu daga kafa yade rage xafi ( wadda xeje sama ya taka leda ai yarake hanya 😂😂) ^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^° kwance yake kan katon hamshakin gadonsa hayaki ne ke tashi kamar ana gobara se kayi da gaske xaka gansa dan yada hakin tabar ta lulube sa ( Hamza virus) ke nn kwankwasa kofar akayi ixunin shugiwa ya bayar wani katon mutum basamude ne ya shugo oga kayi hkuri munkusa kamata mikewa vrs yyi ya kali guy din daya shugo fakaki bantaba haduwa da abinda ya wahalar dani irin taba kusan shekara 2 duk tarkon dana dana mata seta tsallake duk ranar da ta shiga hannu seta fanshe kayi hkuri oga komai xexo da sauki nayi maka alkawarin sena kawo maka ita nikuwa inde ka kawomin ita na barma gidan nn da duk abinda ke cikin gidan hahahahhhh ( dariyar yan iska) wada aka kira da fakaki yyi angama ogo ni kuwa cikin satin nn sena kawo maka ita. ^°=^°=^°=^°= a firgice kamal ya mike daga baccin da ya daukesa ( matar tashi ce tayi masa wayo tasa sa bacci ta hanyar yi masa tausa) ido fall hawaye jiki ya jike da gumi yana bude ido yaga tasasa agaba tana kallonsa ya saki ajiyar hrt ya runtse ido yake budewa adu'a da neman tsarin sharin mafarkin yyi san nn ya matso jikinta har yanxu kallonsa take rugumeta yyi menene take tambayarsa ya kara matseta sosae tukun yace nima de baxance miki kome nagani cikin mafarkin ba amman akanki ne de bayanshi ta shafa bakayi adu'a bane kuma la'asar tayi baka tashi ba kayi sallah ba amman insha Allah bbu komae yakuwa ji dadama da kalamanta sede begama samun nutsuwa ba dagowa yyi yana kallon lips dinta basu tayar masa da sha'awarta baya tayi san nn tace kaje kayi sallah yamike be kuma kallonta ba. mom ce ta kirasa wae anjima ya kawo mata yarta to kurum yace mata ya kashe wayar duka ya karbi nata ma ya kashe yusra (asra lol) yau ba tashiga hannun *dalibin* nata oh mijita se yamutsata yake son ransa tunda ya tashi daga baccin da yyi farki jikinsa duk ya mutu sede hakan beta ma masa son abinda ya yyi niya d kuma cimma burinsa ba ( yaxama ango) kota halin kaka yau seya koma mijinta ya bar *dalibin*ta dan Allah ka gyaleni hk nagaji ta fada tana kwatar jikinta kiyi hakuri mana ki barni wlh baxan iya wucewa yauba yaci gaba d aikin kai mata kiss duk sassan jikinta kokarin turesa take kuma danketa yyi yadda baxata iya kawo masa cikass ba bakin su yahade harshenta yake sha kamar bbu gobe kamal baya cikin daidaitonsa numfashi yake cikin ixa da tsantsar sha'awar da ya dade tare da ita kwadayin xuwa karo shekaru da kirma yake rigar ya cire ya wurgar gefe wayyo kamal kamar wani tsohon mahaukacin zaki da ya dau lokaci bbu nama rana tsaka Allah ya kawo mai a kuya. [1:12PM, 23/01/2017] ‪+234 806 944 8270‬: 🕯🕯 DALIBNA🕯 86 to 90 by Anty rukie (mmn Abdljl) & Halima Auwal hannunta kamal ya kuma kankamewa da daya hannun ya share hawayensa haka hanunsa cikin nata su dr kabir suka fara aikin su masha Allah dr kabir din yake fada ganin ta dawo nml bbu wata matsala fita sukayi suka bar kamal ciki su baba yyi wa bayani kan jibi ma xa'a iya salamarta ddi Sukaji sosae kamal matsowa yyi kanta yake shafawa sonta d taussyin ta ys kamasa ji yake inama shine akwance ita kuma lafiyanta kalau tisata yyi a gaba yana kallonta kamar ya hadiyeta hannunta wanda ya rike yyiwa kiss ya kuma kwantar da kansa kan ruwan cikinta tambayar kansa yake meyake damunta ? meyasa su mom suka kasa gaya masa kuma duk da baya cikin nutsuwarsa daxu yaga police (yan sanda) a kofar shugowa har kofar dakinta. BAYAN 3 DAYS bayan kwana uku jiki yyi kyau se salama suke jira kiri2 kamal ya kwace jinya ya dawo hannunsa dakin ma gagarar shiga yake dan kana shiga xaka sha kunya hakan ta tilas dolen su mama suka bar masa asbitin agun su dad yaji lbrn komae har kama virus daman neman sa police suke dan bban dan fasa kauri ne abinda ya tayar da hakalin kamal jin bayanin da Hamxa virus yyi kan gudirin sa nayiwa matar tasa fyade hakalinsa yyi matukar tashi dajin wan nn lbrin su dad ne suka kwantar mae da hankali daya godewa Allah tunda ya tsare. gado de irin na mara lafiya bashi da wata girma amman hk kamal xe raba su kanta duk ya dameta da jagwalgwalo yauma hk sukayi ni kuwa jinya kaxo ko karawa mara lafiya jinya? naxo karawa mara lafiya karfin jiki ne dan ma baki yarda ba aida tuni kinji karau... ya karasa da kuma cusa hannunsa cikin rigarta shuru tayi mai dan tasan inda ya nufa numfashin nn nasa me sauke mata caji yakeyi mata a kan wuyanta ya kuma matsota cikin wata muryar yace seda..sa..fe uhmm kawae tace masa ta lumshe ido can yace wai yaushe xa'a sallame mu ne na matsu mu koma gida bata kulasa ba tayi kamar tayi bacci wuyanta yake lasa harya gangaro kan kumatun ta dan karamin tsaki yaja san nn ya mayar da kansa bayanta numfashi yake fitarwa mae dumin gaske da dan karfi2 cen ya koma fitarwa a hankali bacci ya sacesa washa gari se tsiya yake mata dan tayi wanka da asuba kafin tayi sallah shuru tayi masa ga kunya daji haushin kanta. ranar aka sallame su dan kamal ya takura kafin su tafi iyya ta kawo musu abbincin rana a cewarta tsautsayi ne ya kifta da ita dan kuwa tana shiga taga kamal yasa yusra kwana dan kuwa bakinsa cikin nata da karfi iyya tace na shiga uku ni jarka mutum 9 kamalu asra wani iskaci ne wan nn ( kujifa mutum da matar sa 😂) yusra ce tayi saurin vaya ciko oga dabesan iyya a gurin ba neman sake wawurota yake maganar iyya ce tasasa lura oh ni yasu tsautsayi ne yasani xuwa gashi dan idon ma nema suke su rage masa karfi 😂😂😂 wan nn ai shi ake kira da mugun gani yusra de se raraba ido take banda kamal daketa dariya dan shi bega abinda xa'a bugun gani ta dugurar da abincin tayi gaba. yau kwana 2 da dawowar sa cikin dad ko su mom bbu wanda yyi masa maganar xuwansa bare tafiyar sa rabon daya ga yusra tun ranar da suka dawo daga asbiti shifa yau yarasa inda xesa kansa dan yakai karshe wajen buka tuwa juyi yake kan gadon sa cikin sane ke juya mai ga wani shauki da yake dibarsa kewa dason kasan cewa kusa da ita ne ke adabar ruhinsa idanun sa a lumshe shashin jikinta da diraran kirarta suke kara kwadae ta masa kusanci da ita cikinsa ya sake rikewa ya mike wata hatsa bibiyar sha'awar matar tasace ke cukwukwuyar sa. fita yyi cikin sauri kamar wadda xe tashi sama har baya ganin gabansa da kyau. bangaran mom yyi a hankali ya tura dakin mom din aiko ya gano ta da alama wanka ta fiti dan mom tunda suka dawo ta hanata xuwa dakinta komae dakin mom takeyi dan rabin kayanta suna dakin. dakin ya rufe da key tana ganin sa ta dabar barce jikinta yake kallo wani bushashan yawu ya hadiya me matukar kona makogaro ganin yanayin sa yasata rufawa da gudu xanin ya kama aiko xanin ya cire wani irin danka ya kai mata kan gadon yyi da ita.... dan Allah ki barni yau ba kamar kulum bane na yau daban baxan iya miki hakuri ba matseta yyi sosae turesa ta farayi ganin ba magiyarsa xataji ba ya hade hannayen ta a bayanta da hannu daya yake sarrafata kuma rudewa yyi magiya take masa baxata iyaba wan nn abin kunyar har ina adakin mom fa muke dan Allah kayi hakuri muje dakin ka auwa nama tuna bamuyi sallah bafa ina da alwala katashi ai ita kadae take shi yyi gaba dan bayajin kira nice fa Antyn ka fyade xamin mugu kuka take tana cixo ya gushi adu'ar da taji yanayi ne yasata kara rudewa..... *DA HANAU GARA MANNAU* daga gidan albarka FASAHA WRTRS 🖊🖊 08161594233 [1:27PM, 23/01/2017] ‪+234 806 944 8270‬: 🕯🕯DALIBI NA 🕯 91 by Anty Rukie ( mmn Abdlj) & Halima Auwal karfin kukanta ta kara taci gaba da turesa kukan yakeji har cikin kwanyar sa dagowa yyi yana kallota akan kirjinta ya dire ido seda ya shide dan shauki daurewa yyi yace to kiyi hkuri bbu abinda xamiki axabure ta mike xanin gadon ta rufe jikinta dashi tana kallonsa da idanunsa suka kankance ga wani mugun ja dasukayi fukar nn bulolin gashinta sunyi burdin2 ( tsikar jiki) shima kallonta yake san nn yace bbu abinda xanyi miki daman nasan de mom baxata dawo ba se gari ya waye dan tana gun dad intaya ki kwana kanta ta girxa (ah'a) ya matsa kusa da ita hannuta ya kama hannu taji da xafi kuma gashi se rawa yake yabata tausayi sosae dan Allah mukwana ke bakya tausamin ne yau muna neman shakara 2 da aure amman banta neman alfarma kinyi min ba ke ko kulum cikin shan alfarmata kke koda bana so xanyi ko xan cutu hkan baya damuna matukar ke xakiji ddi se tsili2 take da ido mutuwa kke son nayi ? kuma tataro xanin gadon tayi to kayi hakuri cikin bakin ciki yake kallonta afili yace to dan tausawa dalibin naki mana bbu abinda xanyi miki kace Allah ai base na rantse ba kema kinsan bbu abinda xanyj miki so nawa muna kwana tare to bari nasa kaya dama kinyi kwanciyar ki dan wahalar d kanki xakiyi se kayan ne kuma wahala shuru yyi mt dan rashin imanin bata ya isheshi yau kam dole gyada tayi mai intaki tasha matsa ta gama shirinta har xata kwanta ta tuna ledar da mom ta bata tun rana daukowa tayi dan tagama yi mt bayani duk na cine se wani a garamar rabo kamar xuma ne ma kulum irinsu mom ke bata koda ta tambayi iyya ce mata tayi fata yake gyarawa dan hk ta maida hankali gurin xamgar su bare suna da ddi ( rashin kawaye yasata batasan irin wan nn abubuwan ba dan ko a whtasApp bata tsawa karanta su) gadon ta hauro da ledarta da ido kamal ya bita dukda slpdrs har kasa ta kai mata gata me duhu ce sede sirirn hannune da ita hakan ba hada haddun hips dinta da kirjinta ba dedeta kin bayya nuwa ba ido ya lumshe ya bude su kan ledar hannuta da take budewa hakurin sa da jarumtarsa yasa shi kin rugumota amfa wani juyi da bararsa tayi seda yyi dan kara wayyo Allah menene inji yusra dake kokarin bude wata raba da maganin me hadi da madara cikin nuna mata bbu komai ya ce bbu komai robar ya kallah me nene wan nn nima samin baya tayi da ita san nn ta miko mai tsumi sede kasha xumar nn aman baxan sanmaka wn nn ba karba yyi yada dik!! dikk!! harya kusa shanyewa tace ka ragemin nima bansha bafa mika mata yyi san nn yace wae menene kamar xuma sede yana da dan daci2 na gyaran fata ne be kuma magana ba ya kwanta rubda ciki cen ta gama itama ta kwanta bayanshi kasan cewar ya raba gadon biyu ( yana tsakiyar gadon) rugumota yyi tace masa da asuba fa xaka bar dakin nn dan karfe 7:00 mom take shugowa to yace mt ya lumshe ido juyo da ita yyi cikin tutsuwa ya manna bakinsu cikin nutsuwa d shauki dukda shidin ba'a nitsen yake ba amman cikin nutsuwa yake komai su xakakan kalamae yake hantsulo mata cikin kunnuwata cikin giyar luv din da yyi shekaru yana dirkawa hrt dinshi kuma kwanciya tayi a kirjinsa tana shakar kanshinsa dayasa mata mutuwar jiki daga hk salon takun kamal ya canxa xuwa wani salon. itama ba'a barta a a baya ba tayasa take hakan ya kara assasa kamal din cikin wani hali wasa yakeyi da kirjinta sosae ya kuma rudewa sumbatar ta yake kota ina cikin xakuwa cire rigar na shanunta ya kama yana tsotsa cikin nutsuwa numfashi duke fita da karfi duk basa cikin haiyacin su cibiyarta xuwa mararta yake shafawa kara matsesa tayi gogan ya fara neman hanya jin hk yasata kwatar jikinta sede ina ta makaro tuni ya dena ji d gani tattaro karfinsa yyi wajan mata wani wawan rigo ganin taki dena fafutar kwace kanta bane ya ce cikin buryar rada2 kuka2 ki..nutsu.. karki.. ji.. ciwo plss.. dan imani irin na kamal da kuma bayason ta wahala kasa shigarta yyi seda yyi da gaske ganin yana neman mutuwa yasa rutse ido.... bakinta yyi saurin rufewa ganin tana kokarin sheka ihu tare suke rera kukan nasu ita na wahala shi kuma sweet Cry's yake da sunbatu iri iri _karki barni ina rasaki dede rana daya xan mutu baxan taba kwana daya batare dake ba_ _ina sonki tunbansa me sodin ba kina birgeni tun basan wawace ce mace ba_ _akanki nafara shan wahala kuma kin shayar dani ddin daban taba axanci samu ba_ _ina sonki ina sonki_ tun tana kuka hartayi shuru tana sauraron kamal sabon kuka da magiya take gani abu yaki ci yaki cinyewa ina shida kamal di da baya cikin wan nn duniyar ina xejita ( Allah yayi kamal an girma ansha mai) bayan 2hrs kamal ya saurara mata iya wahala ta wahala kam abinma mmki yake bata kamal ne yyi mata ragaraga hk ( dama dan hakin daka raina...) seke rugumo abarsa yyi cikin nishadin dabaxe musaltu ba wani fanin kuma jinjina wawanci da yyi harya kai wan nn lkc beji yadda ake jiba 😌 yusra baci ta koma dan mikewa yyi bayan yyi babban dahara (tsarki) ya dauro alwala nafila yakeyi yana tasbihi da kirariwa Allah daya hanawa kowa yakibawa kowa damar keta masa hadi da kara adu'ar karesu daga sharrin masuyi godiya sosae yyi wa ubangiji daya basa yusra a matsayi mata ya roki buyayi gagara musali daya bashi xuriya na gari daga gareta adu'a yyi sosai har aka kira sallah har yaje masallaci ya dawo bbu wanda yagamu dashi garin tashinta ya kuma maimaici mara tausayin na kasa dashi mugu kaiba kanina bane kuma ni ban karatar da mugu ba kaiba *dalibina* bane mugu kaiwae ( fadar yusra lkcin da take jin maxa 😀) wajen wanka ma ansha daru gorin kuwa na xuwa extra lssn yashata shi kuma ya dage seda yyi mata tana cikin cudata ya fara hargitsewa cikin dauriya da kai xuciya nesa aka gama ya rigata futa daga toilet din seda yyi jinya kafin yyi nml badan yasan inya sake beyiwa kansa hallaci ba da ya kuma. xanin gadon ya cire cikin kayan mom ya lalubo wani ya shinfida ya tafi da wann dakinsa da niyar yana shiryawa ya dawo sauri2 yake yaje gareta dan bayajin xe sake 5mts ba tare da yaga halin da take ciki ba. 6:30 ya turo kofa kwance ya sameta tana bacci cikin nutsuwa tana kallon kafa sede jikinta a rufe yake da hadaddan bargo [1:31PM, 23/01/2017] ‪+234 806 944 8270‬: [1/18, 6:44 PM] Haleema Awwal 👌: [1/17, 10:52 AM] Haleema Awwal 👌: 🕯🕯 DALIBI NA 🕯 81 to 85 by Anty rukie (mmn Abdljl) & Halima Auwal sama2 yakejin muryar ta tana gayamasa wae bata da tsarki ( period) take a hakali ya dago da jajayen, rumannun idanun sa (kamar gautan dayaji rana) tsoro taji ganin idanun nasa cikin murya tana rawa ga rauni yace dan Allah karki min hk nakai matakin da baxan iya jureba kar kimin hk dan xan cutu sosae batayi magana ba dan tasan baya haiyacin sa rugomasa tayi yatsunta biyu tasa tana danna masa gashin bayansa daya hannun kuma tana shafa masa kansa nan da nn yafara ajiyar xuciya kuma rukota yyi gagam!! bacci ya fara dauke sa cike da shauki d jin ddin abinda take masa. cen bacci yayi gaba dashi kara matseta yyi ganin yyi bacci ne yasata tunanin gyara masa kwanciya ya kara matsota murmushi tayi subatarsa tayi a kumatu san nn itama ta sake gyara kwanciya tana fuskantar sa kura masa ido tayi tuna rawuyarsu tayi sanda yana *dalibin*ta yanxu kuwa ya koma miji gareta. a hankali ta furta ina sonka fitinan nn mijina nima mansan yaushe bane kawae de naji ina sonka ne itama hk bacci yyi gaba da ita. da asuba mafarkin nn ne ya tashesa bayan ya idar da sallah ne yyita adu'ar neman tsari daga sharin mutum da aljan adu'a yyi sosae. koda suka gama brkfs daki ya koma ya kwanta cike da tunani biyu na 1 tunanin tafiyarta gobe na 2 so yake yagano wani irin mafarki ne wn nn xaune take a falo gaskiya falon yyi mata kyau komai blck & red n mikewa tayi ta shiga daki bacci tasamu kamal yanayi wanka ta shige cikin sauri2 ta shiryawa riga take kokarin sawa taji an xuro mata hannu ana shafa cikinta d sauri ta juya idonsa a lumshe kinji storo ko shuru tayi masa tana karbar shafa cikin yadda ya kamata ki rage firgita dan ke inkika tsora to firgita kike kuma bbu kyau... jin yadda muryasa ta koma cike da fitana ne yasata turesa kaje kayi wanka na hadamaruwan kasan zamuje gun su mom anjima kuma kaban wayata xan kirasu mu gaisa kuma matsowayyi nikuwa ina iyya ita kadaece ban ganiba oh se yau xaka tambayeta ma hmm ai jiya kin rufemin ido ne sharewa mgnar tayi ta hanyar janye jikinta sewani shinshina ta yake yana sama da hannunsa taje kd suna biki wata yar kanwar mamana ke meyasa bakije ba wato kina son shan dumin mijinki ko 😀 hannunsa ta kama tajasa xuwa toilet ta turasa ta rufo kafar yanata dariya ita kuma murmushi tayi taci gaba da shirinta. koda ya fito besameta a dakin ba shima shiryawa yyi fitowa yyi samuta yyi tana shara da niyar tsokana ya cire bel din wandon sa ya kuma cire botiran rigarsa seda yaxo gab da ita tukun yace dan Allah kiyi temako dagowa tayi akan kirjinsa ta soma dare idonta kasa ta kalla wandon yaxo har gwiwarsa se karami bema ka rasa cinyarsa ba idonta ta ritse me hk dan Allah amsa yabata d gyaramin xaki yana me cinye dariyarsa dan yada ta rutse idonta abi driya. seda tayi jimm tukun idonta a rufe ta tsuguna janyo wandan tayi ta gyara masa rigar xata sa masa botir take kokarin sawa hannunta da yake gogar gashin kirjinsa ne yaji wata shu'umar sha'awarta ya atsitsitar mai bakinta yake kalla cike da shauki yake sinsinar wuyanta ya kaimata kiss seda yaji yadan nutsu ya sarara mata. daki ta koma tasa hijjab dinta ta dako jakarta kallonta yake ina xuwa gunsu mom mana kinsa hanya ne? kai xaka kaini kwanciya ya gyara na irin bbu inda xani magiya take masa yyi kamar bejita ba haushi ya bata itama niyan kular dashi tayi bakin kofa taje ta tsaya filow ta wula masa aiko dede fuskarsa yyi banxa da ita yauwa ta tuna me xata ce masa da karfinta tace *dalibi na* dariya ta basa wataran tayi abu kamar yarinya yagane haushi take son basa ya mike kamar wanda yaji haushin ddi taji ganin ta bashi haushi kara rige kugu tayi eh din na fada *dalibina* harda mur guda baki yarinya danya ta koma masa takuma birgesa filow shima ya cila mata dede shi gowar bash aiko se fuskarsa ta dauka xata rama filon ya subuce yyi baya se fuskar Abdulbasu kula dasu ba dariya sukayi tare ita dashi suna gama nasu dariyar su kaji hhhhhhh a bayansu tare suka juya [1/18, 10:38 AM] Haleema Awwal 👌: kamal ya hade rai mehaka xaku shigo gidan mutane bbu exini (Bash d Abdul sun riga kamal xuwa da kusan sati biyu ranar daya fara xuwa skul ne duka hadu dake duk Business suke karanta se lkc sukasan yyi aure kuma malamar su sun sha mmki sukan dan gausa da ita a waya in kamal yaga dama ) kayi hakuri inji Bash Abdul ne yace kayi hakuri bamu san malamar mu na cikiba itade yusra tana tsaye baki suka hada Anty ina kwana cikinjin kunya tace lafiya daki ta shige sede tanajin tsiyar da sukewa kamal wae soyayyar malama da *dalibi* abin se wanda ya gani sharesu yyi se murmushi da yake Abdul ne yamike ya wani lagwasa murya cikin sanyi wae kwaikwayi muryar yusra "ke baki xo jiya bako san nn ya sake karkacewa wae tambayarki nayi" bash ya kece da dariya shima ya mike yana kwaikwayon kamal wae "natafi extra lssn" suka kuma saka dariya korarsu yyi ya rufo kofar shima dariya yake kasa2 dan sun tuna mai da tana jinsu kunya ya kamata dama sungano ta wayyo sun gama da ita wlh. jakarta ya dauka ya kaimata cikin daki yace ta taso su tafi me makon ya kaita gun su mom seya wuce da ita yawo gurin shakatawa d sprmkt yana jido mata kaya harda su iyya wae kayan tsaraba se yamma suka karasa gida a gajiye wayar ya kuna itama ya kuna mata tata yana kunawa mama na kira bayan sun gaesa take ce mata gobe fa karfe 7:00 jirgin mu xe tashi ki shirya da wuri to tace jiki a sanyaye tunda take wayar kamal yake kallonta gabansa na faduwa dan yasan maganar tafiya ce aiko shima mom takirasa seda tayimasa fadan kashe wayar da yyi tukun tace gobe yusra ta shirya da wurin damin da wuri xamu tafi ta kashe wayar idanunsa ya lumshe yanajin xafi cikin ransa na rabuwa da matar tasa matsowa tayi ta kama hannunsa kiss tayiwa hannu tukun tace kayi hakuri kan wanda kk komai xe wuce banason mu rabu kana ckin damuwa baxanji ddi ba kuma xanyi dana sanin kawo maka xiya rar danayi yajji dadi ko bbu kmai tanuna masa batason bacin ransa kai kawae ya daga alamar to san nn ya janyota xe fitineta. ranar kwana yyi tabe2 ga takaici da kuncin rabuwa da ita itama nata ran bbu dadi koda safe seda tayi fama dashi kamin ya barta ta shirya ta kuwa sha jagwalwgalo hakade tasamu ta shirya airport da ban baki da magiya yabarta ta fito daga mota xuwa inda su mom suke 7:00 dede jirgin su ya daga dukan ninsu cike da kewar juna bayan kwana 2 da komawar su ne iyya itama ta dawo. kwance take suna waya ita da kamal _mata ta gaskiya ina kewarki_ _nima hk mijina_ _da gaske kina missn dina ?_ _eh sosae ma_ _to me kike missn game dani_ _komai naka_ _kajita kamar gaske yanxu da xanxo nace ina neman hakina kuka xaki fara_ kunya da haushi ne suka kamata _Allah ya kiyaye nayi maka kuka_ harda murguda baki kamar yana kusa a fili yyi dariya dan tanajin sautin dariyar _har kin manta ranar da kke ban hakuri kina kuka amman tunda kika ce haka duk ranar da kka shigo hannu bbu tausayi_ _to naji mubar maganar_ _to mubari matso raciya Allah yasa karki sume min_ share xancen tayi _mijina dama so nake na rokeka wani alfarma dan Allah_ seda ya gyara kwanciya da jin ddi sunan data kirasa dashi _ina jin ki mata ta Allah yasa ba fita xakiyi ba_ shagwabe fuska tayi _eh itace plss kar ka hana ni_ idonsa ya lumshe bbu filako muryar tatafi da imanin sa dasuna kusa rugumo abarsa xayi yyi yadda yake so da ita cikin kasala irin na wadda aka konawa ruwan kai yace: _a wani sprmrkt ne_ _shop well_ _gaskiya yyi nisa ina lefin ko sahad stor amman dan yawo har kabuga_ daker ya yarda xataje sede fa suna tafe suna waya kuma cikin siri yasa su Blus (security's) din gidan sune su uku malam idi ne ke jan motar ^°=^°=^°=^°=^°= fakaki ne ya kira virus yake gaya masa yaude da alamun nasara dan suna bisu ta baya yalabai yau xan kawo maka ita har gida yaran fakaki su uku ne se shi na hudu haya suka kama kusa da gidan su kamal dan jin ddin harkallolin su suna sane da duk wani shiga da ficenta bata fita ita kadae shiyasa basa nasara _kin san wani abu wlh bana son fitar nn taki gabana faduwa yake_ murmushi tayi _ka cika kule wlh d kushi_ _ki koma gobe sekije kinji_ _haba dan Allah muma bar hotoro fa kuma nafasa xuwa kabugan zoo road xani shop rite_ badan yaso ba yace _ki kularmin da kanki_ _to mijina kuma *dalibin* na_ takashe wayar tana dariya shima dariya yyi dama yana kwance a kan gado ya mike toilet ya shige cikin sa yau tab kasala ga wani mutuwar jiki da yakejin shi. Bayan wasu mintina ya gama shirin sa su bash ya kura dan yawo yake son xuwa ko xuciyara xata rage masa xafi haka kawae yakejin wani irin tururin haushi koda suka je a mota yabar wayan Abdul ne cikin xolaya yace mijin Antynmu beya farune kasamu a gaba se doka tsaki kke ko Antyn tamu ce tsaki ya sakeyi wlh jikina ne ban gane masa ba kuma gaba na yanata faduwa Bash ne yace ka ringa innalillahi... to kurum yace musu se gab da magarim suka bar gurin 16 mss cl ya gani seda gabansa ya fadi tukun ya dau wayar sexy Anty 3 blus 2 dad 3 baba 4 mom 2 mama 1 😳gaban sane yyi mumunar faduwa seda ya dafe barin da xuciyarsa take danji yyi kamar sata antayo waje mom ya fara kira batayi pkn ba haka dad baba mama jikinsa na rawa yakira yusra ita wayarma a kashe yake da karfi yace meke shirn faruwa dani wlh akwae abinda ya faru idanun sa jajir yake mgn cike da fargaba su bash suke tambayar sa lafiya gaya musu komai yyi suma hakalinsu ya tashi amman suka danne suna kwantar mai da hakali kasani ko sallah suke inji bashi hk sukaci gaba da kawo masa uzuri iri na dan adam badan hakalin sa ya kwanta ba yyi shuru sums shirun sukayi kowa da abinda yake sakawa aranshi ranar tare suka kwana duk dinsu gidan kamal shi kuwa kwana yyi kiran waya da yaga dare yyi ya takura da kiran yusra har yanxu baya shiga sallah ya fara yana yin sallama xe kira wayar yusra da asusuba ya kuma kiran su dad batama shiga wayar a kashe hankalinsa ya dugunxuma xuciyar sa kamar ana gobara dan xafi kirjinsa kamar ya tsage don sanin halin da ake ciki ya tusasa a gabs sede wani barin xuciyarsa yafi gaya masa matarsa ce bbu lafiya. ^°=^°=^°=^°=^°=^°= suna gama wayar ta kwantar da kanta kan kujeran tana tunani futina irin na kamal ga wani irin kewarsa da take kwan nn batabda buri irin ganinta kwance jikin mijin nata yana binta da salon sonsa me kashe mata gabai kuma nitsewa tayi cikin kujarear se murmushin luv din mijin nata take su Blus dake binsu a baya wata mota ce camary baka wuluk hatta glass din motar tinted ce me ba'in duhu suka bi motar da kallo dede nn wata motar tashiga tsaka ninsu cikin mitinan da baxa su wuce biyar ba sukaji harbi a gigice su blus suka ka fito dan motar da take kusa dasu ta tsaya wani katon mutum ne yake kokarin sa yusra bayan motar nn wace bata da maraba d gawa sanadin wata powder da suka sheka mata kafun su Blus suyi yunguri motar ta manna a guje suma matarsu suka shiga suka mara musu baya fakaki ne yaga ana bisu harbi ya farayi su Blus ganin hk suma suka fara nasu harbi [1/18, 5:37 PM] Haleema Awwal 👌: dede nan police suka sha gaban su fakaki suka kamesu akayi asbiti da ita rai hannun Allah Blus yakira kamal har 2 mss cl be dagaba dad ya kira yake gaya msa suna asbitin nasarawa a kude me dad yake neman baba ya kira kamal sabo da kidima cen ya katse ya kuma kiran baba yake gaya masa bayan sun baro asbitin suxo gida cikin tashin hankali da jin jina lamarin a falo suke maganar tattanawa suke kan maganar baba ne yace jikin idi yakeji harbin sa sukayi a hannu fa dede nn mom ta shigo cikin tashin hankali tace wa aka harba a tunanin ta kamal dad ne yace ki nutsu abin ma ai yaxo da sauki... ai bata bari ya karasa ba tayi dakin ta wayarta ta dauka ta kira kamal har sau 2 be daga ba dede nan dad ya shigo kinitsu mana mmn kamal anan yyi mata bayani kuka tasa muje asbintin nagano lafiyar yata ya jikin nata basu deyi mata ila bade ko mama gani yusra ta kai yamma bata dawo ba hakalinta ya tashi gashi ta kira wayarta baya shiga kamal ta kira ko yana da masaniyar rashin dawo war tata takira be daga ba xata sake kira mom ta shigo agigce tana kuka take gayawa mama abin da ya faru itama mama kuka tasa hk suka tafi asbitin har iyya da samira kuka suke ai hankalin su be tashi ba seda sukaga yusra kwance ko motsi batayi kamar gawa su dad ne masu rarrashi da ban baki amman suma hakalin su atashe yake baba ne yacewa su mom karsu gayawa kamal dan yaxu yaji xetada ma kansa hankali suna cikin asbintin kamal yake kiran su basu daga ba lkc su baba d dad suna guri dr kabir yana yimusu bayanin kan cewar cocaine ( hudar iblis) sukayi amfani suka wajen sheka mata a hanci se karar bindinga itama ta rudata dad ne cikin tashin hankali yace to yanxu xata kai kamar kwana nawa bata tashi ba fuskarsa cike da damuwa eh to Allah masani amman xan iya ce muku kwana shida xuwa sati daya 😳 har yaxata kai irin wnn lkc bayani yyi musu sosae kan bbu wata matsala insha Allah san nn yyi musu bayanin malam idi shima an cire harsha shin kuma ana bashi kulawa yadda ya kamata kudi aka baiwa dr kabir saboda kula da marasa lafiya yadda ya kamata su mom ne masu kula yusra duk sun taho asbiti sun tare suki komawa gida iyya ce da samira ke kawo musu abinci tsakani mom d mama ka rasa wadda tafi kula da yusra sukin daukar wayan kamal dan sun sann seya tambaye su yusra cewarsu basu san me xasu gaya mai ba ^°=^°=^°=^°=^°=^°= kamal kai ya dau chaji kusan yau kwana biyar baba ne kurum ke daukar wayarsa ina tambayi su mom se yace kowa lafiya ranan daya tambayi yusra cewa yyi tan nn kalau abin fa yadame sa dan ko abincin kirki bayaci ga rashin bacci yau kwana hudu ke nn duk ya rame ya hanawa kansa sukuni kayan sa ya fara hadawa a jakarsa washa gari se nigeriya bbu wanda ya gayawa bare a hanasa xuwa kuma da kudirin seya tafi da matarsa inkuwa ba hk ba vaxe komaba yana sauka daga jirgi gabansa ya fadi ya shaki iskar kasar sa bare yaji ni'ima se wani xafi da barkono ya shaka inalillahi yake tayi nasarawa hsptl aikin su mama kulum kuka bare in sukaga yusra kwance bbu motsi ga wasu na'orori ta hanci ta baki tann take ci take sha iyya ma yau daker su baba suka lallamata tayi gida turus su iyya sukayi ganin kamal a tsaye kofar gida samirace ta balle murfin mitar ta fita da gudu se gun kamal ta baya ta rugume shi tana kuka me tada hankali da sauri ya jiyo ganin samira ce yyi saurin jiyowa tambaya yake mata a gigce ina yaya yusra? tana asbiti..... [1/18, 9:53 PM] Haleema Awwal 👌: be bari ta karasa ba cikin dimuwa yace wanne asbitin ne iyya ta kece da kuka tana kara sowa iyya meyasa meta? tun yaushe ne take kwance a asbitin? tana magana? tana cin abinci ? bema san meyake cewa ba iyya abu 2 suka hade mata tausayin kamal sena yusra ganin iyya bata da niyar magana yasa yyi gun motar da su iyya saka sauka kaini asbitin kaae yace gani yake kamar ba tafiya suke ba babban burin shi toxali da ita yaga halin da take yaji meke damunta gani yake kamar basa gudu kuma sharara gudu drvr yake dan Allah kara sauri kamal yacewa drvr aiko gudu yake ida nuwansa ya rufe jinshi yake wani hk hk drvr ne yyi musu jagora har wld din da aka kwantar da ita su mom ya hango da sauri yyi gun mama ya durgushe a gabanta s dan tsorace ta dago idonta tabb kwallah ga wani jajaxur da idonta yyi tare gabansu ya fadi ita mmkin kamal da farga bar xuwan nashi take tana ina? wani daki xan ganta hawayen da suka makale mata ne suka sauko hannunsa ta kama kamal kayi hakuri baxa ka samu damar ganinta ba mikewa yyi kwata2 baya cikin haiyacin sa bbu wanda xe hanani ganinta sena ganta se lkc mom taga kamal din a firgice taje gunsa yaushe kaxa? waya gaya maka? me kaxo yi? bema tsaya bata amsa ba kai bema san meta ce bare ya bata amsa hankalin sa da tunaninsa duk yyi gaba wajen son sani wani hali take ciki kallon daku nn yake yana kallon wadda take ciki yyi gun su mom suna kiransa ko waewayowa baiyi ba a sukwane yyi kanta ganita kamar gaya wanirin kuka yake meta da hankalin kowa kasan sa ya daura kan cikinta hannunsa ya danke nata kamkam surutae yake cikin xarewar hankali _plss ki te maka ki tashi rawuta bbu ke shekakkiya ce_ _inbaki tashi xan fiki kwan ciya xaki rasani xan mutu dan rayuwata bata da wani amfani batukar bake a duniya ta_ _ki temaki mijinki kanin ki kuma *dalibinki* kamal_ dede gurin su mom suka shigo harda baba d dad su dad cikin tausayi suke kallonsu kowa hawaye yake sun kasa karasawa gurin wasu noses ne suka shigo tare da dr kabir cikin sauri _ina sonki karki barni ki tausaya wa mijiki kaninki kuma *dalibinki* kamal_ sama2 taji ana cemata kamal xe tafi baxe sake dawowa ba a firgice tace 🕯🕯DALIBINA🕯karka tafi ka barni ka dawo da sauri kamal ya dago kai yana kallonta tabbas ita ce tayi maganar ga idonta bude sede wani irin numfashi take da sauri2 da sauri dr kabir da sauran nss suka yo kanta tana rike da hannun kamal gamm hamdala su baba sukeyi cikin farin ciki da jinjina al'amari irin na Allah *muna masu kundumo muku hakuri bissa rashin jin mu kwana biyu abubuwane suke xuwa baxata* ~amman isha Allah komai yyi nomal xakuna jinmu kulum ko bbu yawa xamu suburbudo muku~ _masu kiran waya da masu binmu ta prvt kota grp dan jin lafiyarmu muna godiya kwarai da kulawar ku Allah ya barmu tare_ FASAHA WRTRS 🖊🖊 4r cmment 08161594233 luv u ol [8:58PM, 27/01/2017] Maman Ubaidu: [1/23, 6:20 PM] Haleema Awwal 👌: 🕯🕯DALIBI NA 🕯 92 by Anty Rukie ( mmn Abdlj) & Halima Auwal 6:30 ya turo kofa kwance ya sameta tana bacci cikin nutsuwa tana kallon kofa sede jikinta a rufe yake da hadaddan bargo iya fuskarta ce a waje fukar nn ta danyi ja saman idonta ya kumbura alamun tayi kuka sosae ( *dalibin* mesa antyn sa kuka lol..) xuwa yyi gaban gadon dede kanta ya tsugunna ya kura mata ido bakinta ya dan lasa da harshe motsi tayi taci gaba da bacci kallonta yake kamar ya hadiye ta bakinta ya xubawa idocikin shauki abinda ya faru jiya ya fado masa a rai sabonsan memeci ne ya kamasa ga wani irin kaunarta dake cafkar mai xuciya fuskar ya shafa a hankali ta bude idonta dede nn mom ta turo kafar be juyaba kallonta yake idon nn nata fall bacci f gajiya da mmki mom ta kallesa yaushe ka shigo kamal? mikewa yyi yakalin mom san nn ya kali yusra data rufe ido kamar me bacci ga kunya gabanta se dukan 50_50 yake ya kalli mom tun jiya.. yusra da batasan lokacin da tayi mgn ba mom yanxu ya shigo kamal ya jiyo yana dariya keda kike bacci harara ta wurga masa kallon mom yyi yace bata da lafiya ne naxo dubata ni lafiya ta kalau wani kallo yyi mata na ashe xa'a kuma da sauri cikin tsoro dan yanxu tsoro yake bata tacr ai na warke au kin warke ke nn ( irin to xan maimata) cikin in inna tace saura kadan to ( ayya ta xama dalibar yau shine uncle) ya kasa kunshe dariyar sa seda ya dara mom dake tsaye ta fara xargin wani abu game da dan nata fita yyi itako se binsa take da kallo dan su hada ido ko ta gasgata xarginta aman sam yaki dan shida mom suna matukar karatar juna ta ido dakin tabi da kallo san nn ta kalli kan gadon taga ancanxa xanin gadon mayar da idonta tayi kan yusra da bata taba xuwa ta sameta a kwance ba yusra kanta a kasa se wasa take da bedsht din yanxu iskanci kamal yakai akan gadona....... ( bakece kike ganin be girma ba kka hanashi matarsa 😀😀) ta jinjinawa rashin kunyar kamal tayi kamar bata gane ba ta nufi wajen kayanta da sauri yusra ta sauka daga kan gadon ji take dama ta mutu ta huta dan kunya ta gefan ido mom take kallonta harta fice ikon Allah ah lailai kamal bashi data ido a dakina akan gadona 😂 sede wani barin xuciyar mom dadi taji dan insha Allah ta kusa xama kaka xataga ya"yan kamal & yusra wayarta ta dauka mama ta kira kinga binta dubamin yata wan nn yaron dan rashin kunya a gadona.. se tayi shuru harda gwafa abika da manya har mama gane seda mama tayi dan dariya tukun tace ba nace miki kibashi matarsa ba kince seya girma da rabon a dakin ki xe girman cikin wasa ta karasa tode naji dubamin yariya ta ko yaji mata ciwo dan naga kamar tafiyar ta ta cenxa sukayi salma har daki tasami yusra datayi laushi meya faru naganki kamar baki da lafiya kuka tasawa mama dan jin mm take kamar ita ta haifeta hakuri mama take bata dayi mata nasiha cikin hikima wani ruwan dimin tasake hada mata dawasu magun guna ta kuwa ji ddin jikinta koda sukaxo karyawa yasha harara gun mom yamasan tanayi ne hankalinsa yana gun yusra data kasa hada ido da kowa gani take kamar sun gane kunyar yau tafi na kulum abincin ma cacakala tayi ta gudu sintiri yake tsakanin dakinsa dana mom sede mom taki bashi damar ganawa da matar tasa sewani korarsa take haushi ya kamasa shifa yagaji bbu wanda yasan irin karar da yakeyi ne mom bata tausaya masa ta dena sonsa da ji dashi tsaki yyi ya mike toilet ya shiga ya fito shi burinshi kasan cewa da ita sam hankalinsa yaki bashi hadin kai inya tuna daran jiya shi yasan yadda yakeji kwadin seke xuwa duniyar nn ta jiya yake ( basa bamba ) gashi mom tayi kane kane karfe 10:00 dede ya tura kofar mom cikin sanda bega mom ba ddi yaji sosae gadan gadan yyi kan gadon ga bedsht din mom a hannusa kofar toilet yaji an bude mom yagani turus ya tsaya cikin ji haushi ya ajiye mata xanin gadon ta kalli xanin gadon ta kalleshi me wan nn yajeyi dakin ka shuru yyi mata yana sosa keya kuma meya kawoka daki na duk bbu amsa amman kamar yyi kuka yakali yusra san nn ya kalli mom hanyar fita ta nuna mai kamar yyi kuka yafita a bawa mutum matarsa an hana se angama gasawa mutum aya a hannu bayan ya fita ne ya goge kwallar idon sa tsusayi ya bawa mom sede gaskiya ta bashi yar mutane wahala xe bata dan bata warke ba kuma ta gane dan nata bbu wasa 😉 beyi wani bacci kirki ba se juyi yake tsabar wuya harda share kwallah tashi yyi yana sallah dukda alwala bata xamar masa haka yaketa sakewa da safe suna brkfs fushi yake da kowa abincinsa kawae yake ci dad ne ya kirasa ya amsa yana kallon dad din da idonsa fall bacci da damuya gobe xaka koma scul insha Allah tean daya hadiye ya dawo dashi yakali inda yusra take tabb yace anxo gurin a ransa a fili kuma cewa yyi.. tare xamu tafi ke nn? dawa inji dad yusra kamal ya nuna da yatsa tunda ya furxar da tea kowa yake kallonsa hakan ya bawa kowa damar ganin abinda yake nuni din baba yyi saurin cewa to..to.. masha Allah ai hakan yyi yaushene tafiyar da xumudi yace aini a shirye nake ko yau ma 😂😂 mom ce tace to ai bamuyi bikiba kuma bbu lefe xata tare mufa bamu shirya ba yaje inyaso daga baya ma rako ta ko nn dawata 2 ne 😳😳 tare da marairai cewa haba mom ai lefe nace nixan mata edan nafara aiki dan baana son ace komai yimin akayi kuma ni biki nafasa yinsa baxan kuma bari tashiga taroba inde da maxa a gurin kina ganin abinda ya faru ( harin da viru ya so kaiwa yusra) nide kawae a bani mata ta... tunawa yyi su baba na gurin yaja bakinsa babayyi murmushi rukun yace to ai shike nn duk lokacin daxaka tafi se ku wuce tare kunya ta kama kamal sede yaji ddin hk k ^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°= mom ce ke lallaba kamal kan ya bari se nn da sati biyu se sutafi inkuma yanaga ganin xa'a wuceshi a karatu ya tafi ta kawo masa ita daga baya emm shi kenan Allah ya kaimu sati biyu mom tunda ga sudan mom tasa akawo mata me gyaran jiki jiki da waje ake gyara yusra. a kwanaki biyar yusra ta canxa tayi jajir da ita fatan nn ya kuma laushi kyanta ya dada fitowa fatar nn ts murje tayi fresh da ita ga wani cika datayi dirin nn me haukata kamal yasake baiyyana. mamace ta shugo lkcin yusra nashan roman kan raugo da yasha haddin wasu [1/23, 8:39 PM] Haleema Awwal 👌: kayan itatuwa na gyra jiki. mama ta karaso cikin dakin lkcin mom tana waya da wata mata me make_up suna lissafin kayan kwaliyar da mom xata siya kuma a koyawa yusra kwaliyar sati daya seda suka gama wayar tukun suka gaisa da mom din mama tayi murmushi cikin wasa tace irin wan nn haduwa hk ai seku haukatar min da yaro nifa ban gane yusra ba seda ta gaishe ni. mom tace barni yaron naki ne nafahimta seda hk yusra kunyace ta kamata dan matar me gyaran jiki ta fahimtar da ita magungunan menene. dama gashi kwa nn nan wani irin nauyin mom takeji. mama tayi dariya tode jiya ya kawo min karar ki kin boye masa mata kin hanashi ganinta wae har wayar ma kin ki bari ta rike yana kira ke kike dauka. mom ta shere maganar da cewa ya jikin idi ( wadda su fakaki suka harba) da sauki sosai daga hk aka fara hirar duniya ^°=^°=^°=^ 11 da wasu mintina na dare yusra kwance kan gadonta yaukam son jin muryar kamal take dan tasan yanxu hk yana cikin rashin kwanciyar hankali kuma tana son suyita da wajewa kan wan nn sharadin da tace xatayi masa kafin aure din nn wayarta da mom take kashewa inxata fita san nn ta rufota mata kofar ta waje ( jimin karfin hali) kunna war tayi kira ta danwa kamal har yanxu wacen sunan ne *dalibina* dede kamal yana kwance kansa ya tusa cikin filon yyi rufda ciki yana aikin kulum wato tuna ninta. so yake yyi fushi dasu daga ita har mom yadena nemanta kuma ya dena tunaninta amman xuciyarsa taki basa hadin kai kukan wayarsa yaji kin dauka yyi harta katse aka sake kira mikewa yyi yaje gaban mirror din inda ya ajiye wayar yyi tunani ko su bash ne fans dinsa na scul 😳 sexy anty yagani (shima de tsohon sunan nn ne) cikin dauki da marmari ya dauki wayar salama tayi masa gaskiya yyi kewar muryar ba kadan ba seda yaje bakin gado ya sauna tukun ya amsa salamar tata wani sanyi taji lkcin da muryarsa ya daki kunnenta shuru sukayi se gaban kowannesu dake lugude _kinyi shuru_ inji kamal dake lumshe da idonsa _daman magana nake son muyi_ ta fada cikin sanyinta seda gabansa ya fadi _uhhmm inajinki_ _ka tuna lkcin da nace xan aureka amman bisa sharadi_ mikewa yyi tsaye _eh ai ban mantaba ena sane_ _karkace naso kaina da yawa inde baka yarda da sharadi na ba sede nacewa su dad na fasa auran_ gumine ya karyo masa hankalinsa ya jagule tunaninsa ya tsaya cikin karfin hali yace: _enajin ki menene sharadin naki_ kuka tasaka masa _nasan ba yarda xakayiba bayan ka gama cita ta_ cikin tsanani tashin hakali da kums yada kukan nata yake cixar masa xuciya yace: _ki nutsu gaya min plss bana son kukan nn gayamin nayi miki_ _alkawarin xanyi inde be sabawa Allah_ _da dokokinsa ba_ seda ta sharce majina _ba tsani inganka da mace bana son kowace mace ta rabeka matukar ba muharra marka bace_ _karka ga na girmeka kaje kayimin kishiya yarinya ko kace na tsufar maka_ _tunda kasan da sheksruna ka yarje ka aureni ka cuceni Allah seya sakamin_ ta kuma fashewa da kuka tunda ta fara maganar ya sauke ajiyar xuciya shi bema dauka hk xata ce masa ba yana daga tsayan ya fada kan bed dinshi cikin axabban farin ciki dankuwa kalamata xallarsu kishine ke nn tana son sa _yanxu de dena kukan bana so_ kamar yana ganinta tagode hawayen _kintaba jin nace inason wata macen bayan ke??_ kai ta girgixa _to kwantar da hankalinki *dalibinki* na nakine malamar sa_ murmushi tayi mai sauti har yaji _sede fa in ana nunami irin wan nn halin na ko inkula xanyi wata_ _to menayi yanxun kuma_ _oh ke baki sani ba kenn ko_ _yanxu fisabilillahi yaushe rabon mu hadu dake kuma konemana bakyayi_ _ta kayi hakuri nadena kuma xan kiyaye wajen kula da kai_ ddi kamal yaji jinshi yake kamar bashiba itama ta cenxa masa hira suke sosae da juna ckin shauki da ishki kamar tsofafin masoya suka koma tunda ga ranarkulum suna cikin waya da kyar ta shawo kansa na barinta se ranar da mom ta yarda yaganta tukun yau kwana goma rabon dasu hadu kuma mugun son ganin nata yake yyi iya dauriyar daxe iya wayarsa ya dauka kiranta yyi _bani da lafiya_ _nalillahi meke damunka_ ya wani kwantar da kai _xxxabi ne da ciwon kai_ _ya salam kasha magini kuwa_ _nida ko abinci banci ba tun fa safe nake kwance_ _ayya to sannu bari na kawo maka abinci da magani_ kadan ya rage yyi ihun murna yade daure _to amman karki gayawa mom fa_ to tace ta katse wayar tashi yyi tsaye yana taka rawar shokin wae barka da xagawo war amarci kashi na biyu 😀 bude kofar tayi ta shiga da sallama..... [2:35PM, 28/01/2017] Maman Ubaidu: [1/27, 12:12 AM] Haleema Awwal 👌: 🕯🕯 DALIBNA🕯 93 by Anty Rukie ( mmn Abdljll) & Halima Auwal _mun kyautar da page din nn gareku ma'abota karanta *dalibina*_ kofar ta rufe akan gado ta hango shi lulube da bargo sede yyi mata guntu kamar ba mutum ba to kode sanyi yakeji ya nade tana ajiye tiren hannunta taji anyi sama da ita ta kuwa tsorata oyoyo amarya ta taji muryar kamal ( wato filo ya jera ke nn) kafin tayi wani yunkurin har ya kaita bed tsayawa yyi yana kallonta kamar an canxata itama kallonsa tayi ta hararesa daman ashe lafiyarka kalau tafada tare da son tashi sake riketa yyi hijjab din yakama xe cire itama ta rige ya shagwabe dan Allah ki barni naga abubuwa na ( lallai kamal shi wae mantawa yake da malamarsa yake) hannunsa ta kama da wan nn hannun nata me uban santsi da laushi kara danke hannun yyi gamm! cikin shammata ya fige hijjab din a xabure ta mike xata gudu kuma rukota yyi...... bayan ya fito daga wanka ne dede kanta ya tsaya fuskarta yake kallo eyelashes dinta masu tsayi da wara2 amman yau duk sun hade sanadin kukan da tayi saman Idonta yyi ja abin tausayi. kum (comb) ya dauko a drssn mirror sa a dede fuskarta yake taje kan nasa haka ruwan dake fita a kan nasa yake disar mata afuska a hankali ta gama bude idon ta kan kamal deke ta kyalin amarci na 2 😀😀 yake shekawa murmushi yake mata cikin tsan2 farin ciki, shauki da ishki rarra ta gallaka mai tukun ta juta kanta cen gefan tsugunnowa yyi a kunneta yake yimata magana cikin son xolaya yace Anty me kuka kitashi kiyi wanka ankusa shiga msllaci banxa tayi masa sanin baxata kulasa bane yasasa tashi yyi shirin masalaci... yana fita itama ta mike dakyar dan jikinta ciwo yake mata dan jiya ango bema amaryar tasa da wasaba tana murda kofa tajita a rufe kamar tayi kuka hk ta shige toilet din nasa yakuwa hada mata ruwan wanka me dubi. tana sallame sallah ya shugo inda take ya nufa kai ta kawar kunya da haushinsa takeji hannunta ya kama _dan Allah kiyi hakuri bani da niyar takuramiki to amman sonkine yyimin yawa ki_ _rikamin uxiri bantaba so ba sedaga kanki_ _bantaba ganin wata mace naji wani avu game da itaba se ke_ _bansan me xance ba bakumani da abunda xan iyayi bbu wasu kalamai da xan nuna_ _miki tsantsar sallar farin cikina da jin ddi na dare biyun nn_ _daren daxan adana na ajiyeshi matsayin taurarin daren rayuta_ _ki rikeni amana karki gujeni karki horani ta hanyar sonki duk rada na rasaki arayuwa xan mutum rayuwaya takare_ _ina miki sonda baxan iya atsitsita miki yanayinsa ba_ tunda kamal ya fara magana take kallonsa wani irin tausayinsa takeji kanajin muryarsa kaga wanda luv ke gasawa aya ahannunsa xamewa yyi ya kwata a ciyarta hawayen shauki yake xubarwa hannunta tasa tana shafa gashin nn daya tara himili guda ido ya lushe ya kuma kankame cinyarta mikewa yyi yamiko mata hannu kafada ta makale (naki) dan fa yaron yafi yadda take tunani kila yace seya maimaita dan Allah ka budemin kofa xan fota kada mom ta taxo taka bana nn shima shagwabewayyi yana mata magiya kan cewarbbu abinda xeyi mata tukun ta yarda amman a dan tsorace tana kwanciya bacci ya debeta tashi yyi ya fuce.. iyya yasamu afallo ita da mama da alama mama dakinta xata shiga ganinta tsaye bayan sun gaisa mama tayi daki iyya a kace kamaluu au kamal 😂 yaushene xaku tafi kaida asra ohh iya menene wahala a yusrahh suna me ddi duk ki bata mata suna ji nawa wae kamaluu ohh de ai inama kokari ita samira meyasa ban bata nata su nn ba saboda sunan kwanun da akemana jere ne da a daki (hhhhh) samira ta tura baki kamal kam dariya yake buaetyn mu da bake kike mana dariya ba.ashe gyara kowa a kanki seda yaga ta fara kukane fara lalaminta san nn yakecewa iyya jibine insha Allah Allah sarki iyya jikinta duk yyi sanyi kewar jikar tata ya kamata. tare kamal da samira suka shiga dakin yusra suka debo mata kayan sawa harda na kwaliya haryanxun baccinta take cikin jin ddin baccin kuma futa yyi gun mom. ko gaesuwar bata amsa ba ta jeho masa tambaya ina yusra kai ya sosa tare da kasa da ido san nn yace tana bacci. wato kamal anya xan baka yar mutane katafi da ita kuwa a raxane ya dago me nayi mom kai ta kada san nn tayi gwafa xanyi maganinka ai jeka taso min ita mom na dena dan Allah karki hanani... ta katsesa da cewa ka kawomin ita nace ko ya mararice san nn yace mom tana bacci to tana tashi ka turomin da ita to mom dan Allah kiyi hakuri shuru tayi masa fallo ya fita yana jijina kahurin kwana 11 da yyi aman mom bata gani ai yaci a bashi labar yabo 😰 : bata tashi farkawa ba se 9:8 am akan kamal ta bude ido wanda ke gaban drsn mirror daga shi se towel yana hango sanda ta bude idonta ta mudubin kasan cewar yana kallon gadon ( shi mirror din) yyinda kamal kuma yakan dago yana kallonta yadda take baccinta ciki nishadi cikin tsokana yyi kamar xe xare towel din da sauri ta mayarda kanta cikin bargo shima murmushi yyu yaci gaba da shirinsa seda tajuma tukin ta leko da kanta lkcin ya gama shirinsa yana sanye cikin wani yadi medan duhu dan baka hango ta ciki ba rigar iya gwiwarsa ya tsaya tayi masa ciff ( oh sumafa maxa yanxu damewa sukeyi hips dinsu ya fita 😜😀😀) wandon nn yadan matsu kadan daga kasa (pencil) gawani farin yadi dayasa daga ciki rigar kwallar ta leko se karshen hannun ma farin yadin nn ya leko buhari's dressn ( wankan buhari ai nasan duk wani matashi yasan wankan) kasan cewar rigar coffee colour akayi mata aki da milk din xare hula ya dauko milk ya daura tsakiyan gashin nn dayasha mai (masha Allah ) turaruka fesa san nn yaje gurin da yake ajiye ta kallaman sa shims milk & coffee (ruwan kasa da ruwan madara) da ido kawae take binsa dan yafi da ita ba kadan ba banda ranar daurin auransu bata taba ganinsa da manyan kaya ba ta shagala gurin kallonsa sejin kanshinsa tayi kusa da ita na caxane kai ra dauke kanshinsa na dukan hancinta ki tashi ki shirya muyi brkst xamu fitane kinsan jibi xamu tafi insha Allah seda gabanta ya fadi shikuma daga hk ya fita dan inya kusa da ita jiyake kamar mayen karfene ke fuxgar karfe ^°=^°=^°=^°=^°=^°= seda ya kare mata kallo atanface riga da sket pink & white se hijab pink ( ruwan hoda) bbu kwaliya a fuskar tata aman bakaramin madarar kyaune ke xuba a fuskar ba godiya yyi ga Allah tukun yace gaskiya kisa nikap bani dashi tace to ko baxa ki shiga gaban mota a hkaba kowa yyita kallemin ke [1/27, 9:08 PM] Haleema Awwal 👌: iro ya kira yyi drng dinsu su kuma suna baya kallonta yyi kulum yarinya kike komawa kwata2 shekarun ki basa kama dake gaki raguwa yafada cikin kasa2 da murya ko kallonsa batayi ba karkacewa yyi ya daura kansa a cinyarta kamal son jiki kamar mage. ta fahimci yana jin ddin kwanciya a cinyarta. yana kallon fuskarta ko xata tankashi jifa kwana kikayi kinamin kuka shuru ta kumayi shi kuma gamanar yakeson sata yanxu ke ba abin kunya bane kina malama *dalibin ki* yasaki kuka ya kaita karshe tureshi tayi ya kuma kangameta cikin muryar hasala tace ai kaima kayi kukan nagade tare mukayi kuma niba malamar ka bace kaine malamin na barmaka ta karashe da narka masa harara seta dawo masa kamar samira ita bata yardaba ta mayarda martani hhhhhhhh dariya kamal yake cikin dariya yace haba ashe nima nayi kuka wlh kinga bansani ba eh kayi mana itafa seta kular dashi dole shiko dariyarsa yake shekawa kuma na fasa binka mom xan gayawa bbu inda xani tunda kai baka tausayi na idonta harya ciko da kwalla aiko da sauri ya hadiye dariyar shakiyancin da yake mata muskar nan ta koma abin tausayi xama yyi ya kamo hannunta. nadena wlh na dena ai kulum hk kake cewa tuban muxuru ne dakai _kiyi hakuru ba lefina bane sonki ne ya gama ilatani wlh harmuna tare kasa hakuri nake dake inajin kamar xan mutune_ _dan Allah karki gujeni kisamin duk wani sharadi xan kiyaye dan Allah_ kamar ba kamal din daya yake sheka dariya daxuba harya bata tausayi a xuciyarta tace matsala ta tausayin kamal yyimin mugun kamu.. ya katseta da ki yafemin dan Allah karki gujeni plsss yana rike da hannunta gamm idonsa ta kalla yyi narai2 to naji gaskiya ni a sati saudaya kawae ranar juma'a inkuma ba hk ba inyi xamana ita kanta batasan sanda ta fadin hkan ba gaskiya ta shamace shi da yawa amman yyi saurin boye raxanarsa da tashin hankalinsa anything 4r u my sweetie cikin dauriya da jarumta yace to amman se muntafi dokar xata fara aiki ko kai ta gyada mishi ( eh) ddi takeji sosae ina xata iya irin wan nn fitinar shiko jikinsa yyi sanyi sede ya boye dede nn suka karaso supermarket din iro yafita waje ki xauna bana son ki bini kalli yadda kkayi kyau kowa xe ta kallar min ke, ni kuwa xucyata xata buga. kin yarda tayi hakan yasa cewa suje se muxurai yake kar a kallan masa mata hk suka gama siyayar ya kuwa jumgo mata kaya suko sha yawo wajen cin iri2 sukaje harda suyo mata gasassun kaji da lemuka wai na amarcinta datake binshi bashi. se wajen 5:00 sukayo hanyar gida tundaga hanya taga taketaken sa se wani shigewa jikinta yake yana wani shinshinota hannunta ya riko dakina xamu ko kinga se mu shirya eh kawae tace masa kwanciya yyi a cinyarta ya lumshe idonsa se kanshinta yake shaka. suna shiga falo tayi dakin mom da sauri da murmushi ya bita be kuma nemanta ba sede a waya dan kar mom taga takurawarsa ga yusrar. Ranar daxasu tafi iyya tasha kukan rabuwa da asra ta hk samira mom da mama se lalashin su suke dukda sudin ma dauriya suke. kamal ne yaxo jikin mom xanyi mssn naki bbu wani se murna kake Allah mom da gaske hmm tace taja hannunsa suka falo inda su iyya suke nasiha sosae akayi musu wanda yasa jikinsu sanyi yusra kuwa kasa daurewa tayi se kuka take kamal ji yake kamar yaje ya rugomata yyi mata lallashi na musamman har mota yusra bata dena kuka ba hakuri kamal yake bata dan jin kukan yana cixonsa a xuciyar sa da hakuri da ban baki tayi shuru da xe iya seya fasa tafiyar dan baya kaunar kukan amman kashhh baxe iya hkn ba tun a mota ya kira su Abdul d Bashi kan yanxu xasu taso insha Allah seda suka tsokane sa kan ya kula musu da malamarsu dariya shima yyi ya kali yusra dake jikinsa se ajiyar hrt take karku damu yanxu nine malamin tace ta barmin nine uncle kai ta daga tana kallonsa yaci gaba da hirarsa... samira ta rige hannunsu tajasu alamar su tsugunna dede tsayinta tsugunawar sukayi idon nn yaji kuka harda majina yaya kamal yaya yusra ku rike juna amana yusra tasa kuka dan tana matukar son kanwar tata kamal ne yace to bueaty mu haka yyita rarashinsu har sukayi shuru jigirgin su kamal ya daga se *U.K* ( unatat kingdom) Egland suna sauka Abdul yaxo daukar su har kasa dan shakiyanci yake gaishe da malamar tasa kunyar irin wan nn abun takeji Bash yana daukarsu ya fara waya hy guys gamunan xuwa fa nan da kamar 13 mns xamu karaso kamal dake baya ya xage se tausa yakewa matar tasa wae yasan ta gaji sosae munxo inji Abdul yana ajiye wayar wata matashiya ta fara nokin kamal ne yago yakali inda suke bbu shaka hotel ne Abdul me xamuyi.... kyakyawar mudurwar nan ce ta bude kofa hannun yusra ta kamo lkcin Bash ya karaso shima hannun kamal ya kama suka nufi gurin budurwar nan ce taja hannun yusra har wani katon shago be cike da dogayen riguna irin na amaren nn ( wedding gown) wata farar riga me dogon hannu antsuke daga sama xuwa gwiyarta kasa kuwa sha budi se budurwar ta dako yusra da bin matar kawae take kamar ragumi da akala taji rigar ta tafi da ita ta mikawa yusra riga ciki harshenta tace _u may enter this rum nd put on the cluth 2 see we xer it fits u_ tana mata nuni da dakin da yatsanta bbu musu tashiga seda ta tsorata da irin kyan da tayi se kallon kanta take kwan kwasa kofa ne yasa ta fahimci ta dade _madam i can help u ??_ taji wan nn matar na fada bude kofar tayi woww!! matar nn tafada tare da wasu su uku ai nn da nn suka fara mata make_up ita yusra mmki ne ya kamata to me xasuyi maya kuma ita ina take hk tagaji da tabayar kanta. har gaban mirror suka jata gabanta ya fadi anya itace kuwa kamal ma hk aka hadesa a wani black suit bakin takallimi kusada wuyansa aka manna masa bowtie gaskiya yyi kyau har ba'a magana tambayarsu yake ina xasu bash ne yace bikin fan dinmu ake to ina matata tana guri su glory xe kuma mgna suka ja hanunsa da badan duk inda tashiga ba ko fata aka canxa mata xe iya ganeta ba da yace ba ita bace tawani rike flower gashin nn yasha gyara andaura mata net akanta wayyo kamal sun haukata shi don yakasa dena kallonta gurin ba karamin tsaruwa yyi ba ( bash da Abdul ne suka hada masa wan nn surprised dinner din su shine nasu gudu mawayar ) anci ansha an gabatar mata da fans din mijinta sun gaigaisa dasu sede sam duk wanda ya miko mata hannu inde namijine sede ta daga masa hannu matako su gaisa anyi musu fatan alheri bayan anutsu suka yanka katon wedding kace dinsu give kuwa anata basu fans din kamal na scul ne. cikin farin ciki taro ya watse sede ango da amarya angaji sosai suna xuwa gida wanka kawae sukayi aka baje se baccin gajiya me cike da tsantsar farin ciki... tun bayan sallar asubahi se 8: 30 tamike tana mika tare da hamm takarato adu'ar tashi daga bacci dakin ta fara kallo komai white & blue gaskiya ya tsaru bbu kamal a inda ya kwanta mikewa tayi cikin kayan bacci pink iya gwiwarta ya tsaya kasa kunne tayi a toilet bbu motsi fitowa tayi turus ta tsaya dan ba wancen gidan bane yadda kalar falo yake yyi matukar burgeta sosai komai lemon green ne se dan ratsin white kadan kadan motsi taji a wata kusurwa gurin ta nufa kamal ta gani yana soya kwai hardasa A4rm a jikinsa motsinta yaji ya jiwo seda ya kare mata kallo tukun tukun ya murmusa kafin yyi magana yaji tace my student yes my Anty mrnng tayi masa dede ya gama soya kwai din cure A4rm din yyi kamar xe wuce ya hadata da bango ya mastota AUUCH!! ka matsen ciki matsawa yyi wae shi xayiwa wayo to dan kinga jiya na daga miki kafa shiyasa yau xakicemin *dalibinki* ko ya fada yana shafa mata gashin daya barbaje a bayanta inayi sake nan gaba kande ko adama xaki fara kirana..... _mun gode masu kira ko su bimu ta prvt da yan grp dinmu fasaha wrtrs da adu'ar ku Amin amin Allah yaji kansu da rama_ adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *