[8/28, 2:14 PM] kùbŕieh ciè bèrvier✨: *1-5*
ĎUNIYA CE
*NA NANA DISO*
Tsawar da mumy tayi shiya rikirketa tunanin ta! "Ke Fatima ina tunanin dake nake magana, " a
tsorace ta sauka kasa babu inda ta nufa Sai bangarin Yaya Arif sallama tayi ya amsa, da kyar ta'iya
hada ido dashi.
Cikin gadara da isa yaja wane guntun tsaki sannan yace lafiya? " fatima tace hajiya ce tace k'ak'aine
asubuti!. " malama fita in nagama abunda nakeyi zan fito.
Tafiya takiyi babu laka ajikin ta "Shamsiya taje tana ke fatima kizo inje Alhaji Kuma kiyi sauri bawai
kina tafiya Sai kace wata mumina ba.
Tana shiga ta tsugunna domin gaida alhaji, " Bama Sai kin gaida ne ba nagaya miki kifito da miji
nagaje Nabaki Nan da sati daya wallahi in baki fito dashi ba Sai Na hadaki da duk Wanda nayi niyya!
" hawaye ne yafara Bata fusarta da cutar daki damunta zataji ko kuma da matsalar gidanan? " au
kuka kikeyi kema shirya kuka ba yanzu ba? Suka saka dariya har mumy ai kam kuka ma Sai an
hadata da D'an baba Mai gadi, tashi kibane waje banza sha-sha-sha.
Da sauri ta karasa dakin ta zuciyar na k'una chan kuma Kuka tafarayi oh ni fatima wai indai babu ran
iyayenka babu abunda Baza ayi maka ba, wayyo ne bansan so waye iyaye ba bansan dadin su ba?
Tun shekaran jiya nake fama da ciwon hakuri Amma kullum Sai ace naji gurin Mai chemist, Duniya
kenan!!!
Kiran da taje ya tabbatar mata da Yaya arif ne mayafi ta dakko da wayarta, tana isa Mota yace " kee
mike Damunki? " ciwon hakuri ne, " aikin kenan baki da wata cuta Sai hakuri aikin kenan Sai shigen
son zuwa asubuti Sai kace mayya ai ne da kinbarne nacire miki da gudu ma, " kuka takara fashewa
dashi, " han bareta yayi, " babu shiri tayi shiru ga azabar hakuri ga azabar duka sun kuyar da kanta
tayi har suka isa.
Dr ammar ne ya kalleta fatima Mai isa ba kizo asubuti da hure ba, ga azabar hakori haba fatima Sai
kace ba y'ar alhaji ba, " Da taga alamun zaiyi mata fada tace Dr ammar wallahi nafada akawoni
asubutin aka k'i Sai yanzu suka ga dama, " bakomai fatima komai Mai hucewa ne yanzu ban number
ki zan kiraki ko ciwon kai kikaje kiyimun flashing kinje? " to ya bata magunguna yariko hanun ta har
bakin kofar mota, " ya Arif ga ya ammar, " da kamata tsawa yayi shige mutafi Dan uwarki.....
Urs Nana diso
_Taqabba lallahu minna wa minkum_
_*May ﺍﻟﻠّﻪ Subhana Ta'ala grant us the opportunity to witness many more Ramadan...*_
[7/14, 2:15 PM] .: *5-10*
DUNIYA CE
*NA NANA DISO*
Haba yaya arif menene na zage? " Nima kike tambaya mari ya wanka Mata , " fatima ta rike fuskarta
tace lallai mutum bashida tausayi duk wahalar danayi maka Amma Har da kai atsanata? Mai natsare
maka a rayuwa? Ku bakwa tsoron wannan duniyar?? " Malama yimun shiru cewar arif Sai Dai muje
tsoron ubanki ko uwarki, ke bari kije daga yau nadawo da gyaran part dina in bahaka ba zakiyi bayani,
" banza tayi masa inda ta cigaba da tunani.
Suna i'sa gida ta cewa mumy sun dawo ta huce dak'in ta akwatin ta tagani duk an hargetsa da
alamun an taba Mata kayanta, tasan bazai huce shamsiya ba, gyarawa tayi sannan tasha magani,
sakkowa tayi ta shinfida tabarma ta zauna tana karatu, Kamar daga sama taji an taka mata kafa,
shamsiya ce tace ke Fatima nasaka kayanki tunda ubana ne ya siya miki, " fatima tayi murmushi ai
shamsiya ba yau kika fara ba Dan kin saka kayana ai Mai sauke ne da baki dauke kin bayarba, "
dallah munafuka yimun shiru bari ma na tafi gurin mumyna uwata ta kaina," Hmm Allah muma
yajikan namu iyayen, " shamsiya tace oho dai ba'adasu, " fatima tayi murmushi ta cigaba da karatun
ta.
Yau tana karasa girke d'akin ta ta nufa domin ta gaji, gashi Yau baa kunna inje ba, da taga alamun
baza'a k'un na ba wanka ta fada tana fitowa ta saka wasu kayan baccin ta.
Arif Yana chan Yana waya da Ameera gashi charging wayar sa saura kadan, " sweetheart rike wayar
bari na anso wayan fatima, " wane irin lamshashiyar murya tasaki nifa nifa banson kayi nesa dani my
arif, " Haba ameera cool down yanzu zankiraki fa, " to to inajeran ka karka dadi masoyi na.
D'akin fatima ya buga Amma shiru, tsake yayi ya budi kofar ko'ina duhu ga wayansa babu charge
lalubar wayanta yafarayi akan gado, daga bisane yaje hannun sa ajikin ta, wane irin shork yaji, fatima
ce ta tashi wanene a dakina ko shamsiya ce, " Sai muryar arif taji yace bani wayar ki, " bazan bayar
ba, " ko kibane ko nadanneki na amsa, " Sai kace Dan iska? " Yana kokarin riqe hannun ta ta hankada
shi waje sauri tayi ta rufe kofar da key tana huce sai kuma kuka wallahi yaya Arif kusani *DUNIYA
CE*......
*ASALIN SU*
_urs Nana diso_
[7/14, 2:15 PM] .: *10-15*
DUNIYA CE
*NA NANA DISO*
Alhaji munzali yana daga cikin manyan 'yan kasuwa wanda duniya tasan dasu, yana da mata guda
daya hajiya sadiya shekarar su talatin basu taba haihu ba, su biyu mahaifiyar su ta haifa daga shi Sai
hajiya sumayya wacce itace mahaifiyar fatima, ita kadai ce 'yar ta mace Sai yayan fatima wato
mudassir Yana Bangaren baban su Dan achan yake karatu, mahaifiyar su Allah yayi mata rasuwa
kusan shekara goma sha shida bayan mutuwar mijin ta da shekaru itama tarasu daga baya sanadiyar
ciwon zuciya.
Alhaji munzali yana son ta sosai sanadiyar son da yake yi mata, Bayan rasuwarta shine ya dauke
Fatima Bayan fatima tana gidansa har yanzu Allah Bai bashi haihuwa ba ya riketa tun tana yarinya,
bayan shekara 4 Allah ya basa haihuwar shamsiya Allah yabata tsewa ga mugun son ace tana da
kyau, aduniya babu wanda ta tsana irin fatima shiyasa kwata kwata bata sonta takan yi mata abunda
takeso ga wulakanci da bori.
Fatima bashir kenan yarinya ce duguwa idanu wanta suna da haske ga manyan hips dukiyar fulani
kuwa ba'a magana, atakaice Dai yarinya ce mai kyau kuma yar lukuta tun tana yarinya Allah yabata
kokari ga hankali Amma kuma bata son hayaniya, ko yaya take Nan da Nan Sai ciwon kai, Tunda
tafara makaranta take samun ta daya, hakan yakan burge baba Amma kuma hajiya sadiya ta matsa
mata kullum sharri, Abun yana batawa fatima rai Amma babu yarda za tayi haka take hakura
Wataran idan hajiya.
sadiya tayi mata sharri alhaji yakan harzuk'a ya zane fatima, Amma fatima bata taba jin haushin sa
ko kuma tayi masa Allah ya'isa ba, masu aik'in gida almajirai k'owa son ta yak'eyi saboda nutsu-war
ta da kokarin taga ta taimakawa talaka, hakan yasa tayi kokarin karantar mass com wanda a yanzu
tana level 4 ita kuma shamsiya tana bangaren english, fatima takan zauna tayi ta tunani wane sa'in
tayi tayin murmushi idan ta tuna burinta ya kusan cik'a.
Arif D'an abokin alhaji munzali ne mahaifin sa a canada yake azaune wanda kowa ya sane da alhaji
bello cikakken Dan boko ne ga kudi ga mulki, y'ay'an sa biyu a duniya daga Arif Sai affan, Sai
mahaifiyar su hajiya rahama wacce suke kira da mumy, Arif matashi ne da baifi shekara talatin da
biyu ba fari ne Amma siriri ne baida kiba, ga hanci Sai lip dinsa pink yanada fushi ga fada ga nuna
isa baya kula yara a 'yan matan sa Sai wacce ta gama uni, kullum cikin naiman aure yake Amma Har
yanzu bai samu mata ba, ga son aure da Allah ya jarrabe shi, yadade da gama karatun sa wanda
yanzu haka yanada kamfanoni, abok'anan sa suna yawon tsokanar sa da "ka kiyaye mai nema!
Kullum in k'iyarsa kenan, idan Arif yayi murmurshi hushiryar sa ta k'an bayyana yan mata sukan
muto akansa, affan kuwa likita ne Amma shi bashida girman kai sai surutu...
*Cigaban labari*
Tun lokacin da Arif yabar dak'in fatima yake tunani domin Kasa bacci yayi,yanzu haka yana rungume
da Filo tunanin ta kawai yakeyi har yaushe yarinyar nan ta girma? Mik'ewa yayi ya tafi k'asa domin
yin breakfast yana sauka ya tarar duk suna zaune gaidasu yayi, " Arif yau ka makara ko sallah baka
fito ba lafiya? " wallahi alhaji ban k'wanta da hure ba shiyasa, " shamsiyya ce ta narke murya yaya
arif " kallanta yayi Kamar ya marita yace lapia? " turo bakinta tayi sannan tace ice cream nakeson
sha da daddare zaka Kaine, " alhaji ne yace in bashi da abunda zaiyi ai Sai ya kaiku, " fatima ce ta
shigo da dankali ahannun ta ta zubawa Kowa shayi ta mik'awa ya arif Nashi a hankali tace ina
kwana? " jiyayi jikinsa ya mutu a hankali yace lpya "shamsiyya da take hararar ta, " alhaji danAllah
zanje gidan goggo ya mudassir yadawo, " shamsiya tace dallah malama bakije nace ya arif zai fita
dani ba sai dai ko gobe, " bakomai yau da goben duk daya ne Allah yakaimu, " hajiya tace to
munafuka uwar mata uwar iya magana, " ke fatima ya zancen mijin kin fitar, " baba danAllah kabari
nakarasa makaranta tunda saura wata 2 inshaa Allahu zan fito dashi kafin lokacin, " na amince
Amma kisane in baki fito dashi ba lokacin da kika saka wallahi da kaina zan baki wanda nakeso? "
tohm na amince, tashi tayi ta tafi sama.
Tana fitowa daga wanka wane material tasaka na gown ta dakko mayafe ta yafa wayarta ta dauka
sai zumudin ganin yayanta takeyi, sallama tayi hajiya na tafi " a wacce motar? " ta haya zan hau, "
Dama ai itace kalarki, tana fita taga yaya arif da shamsiyya zasu shiga mota ko kallon su batayi ba
ta huce, " fatima arif yafara kiranta, " banza tayi mai " zata fita kenan ya fun ciko ta nan da nan ta
wad'a jikinsa....
*Urs Nana diso*
http://nanadisoo.mywapblog.com
[7/14, 2:15 PM] .: *15-20*
DUNIYA CE
*NA NANA DISO*
Lok'acin da Fatima ta wa d'a jik'in sa bai an k'ara ba ya rungume ta sauri tayi ta ture shi tare da
fad'in ya arif wai Mai nayi mak'a ne? So na k'eyi naje naga d'an uwana Amma k'a tare ne, "
shamsiyya da tayi sororo duk jikinta ya mutu ga bak'in cik'in ya arif bai zage fati, da taga haka kawai
Sai tace lallai fatima bak'ida da k'unya ya arif k'ik'e gayawa hak'a jak'a mahaukaciya, " hawaye ne
yafara wank'e fusk'arta cik'in k'uk'a tace ya arif k'ayi hak'uri in na bata mak'a duk acik'in zumude
ne, " shamsiyya tace 'kaji munafuka kai k'ace gaske ne hmm, " wata razanan niyar tsawa wacce Sai
da ta tsorata, kai ba itaba har ma shamsiyya Sai da ta k'oma cikin mota, " har ina k'irank'i k'ina wane
takama da i'sa banza kowanne bunsurun ne sai so'ki gwara alhaji ya bak'i duk wanda yaga dama, "
shamsiyya da murna ta isheta Sai cewa tayi ya Arif katawo mu tafi tohm sis gani nan.
Wane matsanan cin k'uk'a ta fashi da shi daga bisane ta futa, bata dadi da tsayuwa ba ta tsayar da
mota k'uk'a ta k'eyi acikin ta bai ban tausayi, " Mai motar daya gaji yace hajiya sai dai kiye hakuri
d'an nasan bazai huce rayuwar duniyar nan ba kowa hakuri yakeyi ko kuma kiyita add'ua komai zai
huce, " tohm nagode, yauwa ai kowa ya cuceki k'arki damu *duniya ce* shiru tayi masa tana k'ana
nan tunanin ta sai da suka k'arasa ta bashi kudin motar.
Sallama tayi da murya mai sanyi goggo ce tayi tsaki sannan tace oh fadimatu ke dai Allah ya
wadaran ki sai da kikaje Dan uwanki yazo sannan kika zo koh? " shiru fatima tayi nadan wane lokaci,
ta matsa kusa da goggo tace inayini? " tsaki taja sannan ta kalle mudassir tace ga bak'ar kanwarka
nan in banda bin maza babu abunda takeyi, " mik'ewa mudassir yayi Sannan ya shige dak'in sa
batare da waiwayan goggo ba, " hakan yasa fatima ta bishe jikinta duk ya mutu da kyar ta'iya
sallama ta shigo, " dariya ya sakar mata au babu murna nadawo? Rungume shi tayi sannan ta fashi
da kuka, " au Har yanzu baki daina kukan ba? Haba fatima kinsan bazan taba yadda da zancen su ba,
Duniya ce k'i kyale su ta ishe kowa, nema da Nadawo bata kyale niba Sai da ta cimun mutunci dan
haka ki cigaba da hakuri, " share hawayen ta tayi sannan tace to yaya, tafara bashi zancen auren, "
karki damu Allah Yana tare daki gobe zaki koma makaranta kinga jarabawar karshe kike dan haka ki
dage kinje? Kuma wa kikeso a samarin nake? " cikin kunya tace Dr ammar nakeso, " tohm Allah
tabbatar da alheri, " haka suka dinga hira Har sai da Arif yazo suka tafi tare.
Tunda ta shiga mota takeyin waya da Dr ammar sai murmushi takeyi, " Ya arif yace Wai mune ko wa
zai k'washek'i ya k'washe asara, ki dinga adduar barin jiki ya fishe da dariya, " kallon sa tayi maganar
tai mata ciwo Amma tayi masa banza, kiran Dr tayi tana wane Nan narka murya, batasan sun shigo
gida ba, " Arif yace banza karya Mai bin maza wayasan ma...
*Urs Nana Diso*
http://nanadisoo.Mywapblog.Com
[7/14, 2:15 PM] .: *20-25*
DUNIYA CE
*NA NANA DISO*
Arif yace banza karya Mai bin maza wayasan ma.. " baba Mai gadi ne yace Arif yaushe ka kuma
haka karka manta yarinyar nan marainiya ce, " Fatima ce tace haba baba ba sai kayi magana ai
Duniya ce! " tabbas 'yar nan kinyi magana Allah ya ganar dakai, " arif wane mugun kallo yayi musu
sannan ya kalle Fatima ki kaimun abinci inajeranki " to tace sannan ta nufi kofar shiga gida, wanka
tayi sannan ta nufi dak'in hajiya a k'an gado ta sameta, sannu da hutawa mai za'a dafa ne? " tuwo
zakiyi sannan kiyi lemo kishirya anjima zan aiki ki gidan zainab k'anwata, to hajiya.
Kitchen ta shiga tafara girke sai gurin karfe 4 tagama jirasu tayi a dinning, tafara wanke wanke arif
yashigo dak'in ta tana zaune tana ta waya ita da Dr ammar Sai dariya takiyi, lokacin da arif ya shigo
tunda ta kalleshi ta cigaba dayin wayarta.
Hakan ya batawa arif rai baisan lokacin da ya k'wace wayar ba yace wato bakida da tarbiya ko?
Natsaya ina yimiki magana kina chan kina waya da Yan iskan samarin ki, " haba ya Arif kafi kowa
sanin wanene Dr ammar Kuma yanada cikin wa yanda nakeso a rayuwa ta kuma wanda nake burin
kasance wa tare dashi, kuma lokacin da ka shigo ba kayimun magana ba, " tsake yayi sannan ya
cillar da wayar ta wannan ce wayar da k'ike waya da Dr ammar na fasa ta inda abunda zakiyi sai
kiyi, " k'walla tafarayi sai tayi gurin wayar tana kuka dubi yadda ka fasamun waya bakomai duniya ce,
" banza kawai nafasa ko kinada wane gata ne, " banida kowa sai Allah, " dallah tawo mutafi.
Dak'in hajiya ta huce ta sanar da'ita ta gama aik'in ta bata sak'on gidan anty zainab, " ga sak'on nan
in kinje sauran k'ike yi mata girke daga nan kubiya gidan usman matarsa zata bada ank'on ku, " tohm
hajiya.
Arif ta tarar a mota ya nata hira shida amira awaya, abunda k'un nanta yajiye mata shiyasata zama
amotar tare da k'allon ya arif, " amira kinsan dai ina bukatar mace kullum mumy maganar ta yaushe
zanyi aure, kullum azumi da shan magunguna, " amira tace karka damu bikin nawa ai baife sati biyu
ba kadaina damun kanka, ni ta kace, " tohm sweetheart sai nadawo mayi waya, "okay " fatima ce
tace gidan anty zainab zaka kaine, lokacin da ya dago idon sa yayi jajir, " sauri tayi ta kau da k'anta,
" fati I can't drive! Jiki na yayi sanyi, " fatima cikin tsoro tace tohm cikin kankanin lokaci suka isa
gidan ta, " arif sai kallon ta yakeyi, suna isa gidan da saurin ta tafita, dan k'ota yayi tanata fizge
hannunta, kokari yakeyi ya rungumeta " kuk......
*Urs nana diso*
http://nanadiso.mywapblog.com
[7/14, 2:15 PM] .: *25-28*
DUNIYA CE
*NA NANA DISO*
Arif ne yak'e k'ok'arin rungume ta " k'uka ta sak'a tana k'ok'arin tureshi sai ga sadik d'an gidan anty
zainab ya fito, Arif ne yayi saurin sak'arta, " itama ta gyara mayafin ta da ya wado, " a'a fatima sai
yau ak'aga damar zuwa? " Arif yayi saurin cewa ai ne na matsa mata ma da bazata zoba, " gaskiya
ka k'yauta yaya arif, " murmushi tayi ta gaida sadik suna hira suka shiga cikin gidan, " Fatima bari
naji nadawo ana jirana a office Amma ak'wai maganar daya k'amata muyi which is very important, "
okay Sai kadawo, arif yana zaune yana jinsu a palour sai sake sake yakeyi yadda fatima ta kida farin
jini, " tashi tayi ta shiga dak'in anty zainab sai sallama takeyi Amma shiru a hankali ta bud'e dak'in
anty zainab ta gani a zaune tayi ta gumi, zama fatima tayi ak'usa da'ita ta janye hannun sannan ta
kalleta da manyan idanun' ta "yaushe kikazo fatima, " hmm kikuwa anty zainab maik'e damun k'e?
ana ganin fuskark'i anga damuwa a cikin ta duniyar nan dole sai muna hakuri, " anty zainab ce
takalle ta sannan tace fatima rayuwar gidan nan tafara i'sata kullum Hakuri nakeyi Amma Abu yace
tura, baban su sadik ne yak'e neman mata ga kuma shaye shaye, " subhanallahi cewar fatima garin
yaya anty zainab tuntune baiyiba sai yanzu, " wallahi fatima nayi hakurin nayi fadan Amma har yanzu
na rasa yadda zanyi kullum addu'a na k'eyi amma shiru..
Haba anty zainab k'i cigaba da hak'uri k'owa da irin kaddarar sa Kuma ki cigaba da addua komai
zaizo karshe, k'i dage da sallar dare da yawan sadaka kinsan tana maganin masifa, Kuma gaskiya
kema ki gyara shi namiji dan lallama ne k'i dage da tsafta kwalliyar nan irin ta zamani, yawan kunshi
da gyara kanki, Kuma ki dinga tararrayar shi karkiga wai kin kwana biyu, wallahi ahaka karuwai suke
kwace muku mazaje gurin kwanciya dai kinsan komai banda abunda zance k'in fine sani, " gaskiya
fatima Allah miki albarka mijinki yaji dadi nutsuwar ki da hankalin k'i kullum suke k'ara burgeni Sai
naji Dama Sai k'uma tayi shiru.." fita sukayi palour arif yana zaune takaici duk ya i'she shi, " anty
zainab ce tace au tare da arif kukazo ai baki gayan ba, " arif cikin fushi yace ina zata gaya miki ai
burinta ya cika tunda kun shanya ni yadda tak'eson, " ki tashi mu tafi kafin na k'wade ki, " anty zee
bataji dadi ba tace ga dubu uku kyasaka kati, " angode Sai anjima..
Tunda suk'a dawo gida hajiya k'e faman yi mata masifa wai ta dad'i, " hajiya kiyi hakuri danAllah
banson rank'i yana baci domin k'in zamar min kamar tamk'ar uwa, " hajiya tace ke dai da kinada
kishiya ta shiga uku yarinya karama sai kissa, " shamsiya tace hajiya gobe zamu fara exam need
your prayers, " karkida mu shamsiya za k'ice ai ke kuwa Fatima naga ta inda zakice tunda bakida mai
yi miki addu'a, " kuka fatima tasaka tana fita taga Dr ammar ajikin mota karasawa tayi ta gaidashi, "
fatima kina lpya tun jiya nakasa bacci saboda banji muryar kiba, ina wayarki? " kuka ta saka masa, "
ai nasan hakan zai faru ga wata nasiyo miki, " wane satin za'a kawo kudi, ina tayi miki addu'a zakice
jarabawa kinje, " dariya tayi wanda yakara k'awata fuskarta " wane dadi Dr ammar yaji azuciyar sa, "
banda bak'in yi maka godiya, fatana na kasance tare da k'ai yadda zan nuna maka k'auna, " wane irin
ajiyar zuciya yayi kice tawa Kuma kinake so, yanzu inada aiki zamuyi waya later Tohm bye yace bye
darling....
D'uk an cik'a a palour din hajiya 'yan gidan su duk sun taro, fatima tana kitchen tana ta girke tana
gamawa ta k'ai musu daga mai harara sai mai habaice, babu wanda ta k'ula, dak'in ta ta huce wanka
tayi sannan tasaka wata gown tayi mata kyau, fitowa tayi a bene ta hadu da arif " ke ina abinci na? "
Yana kitchen, " jan hannun ta yayi har tsakiyar palour hajiya wannan 'yar ta k'e ta raina ne abinci ma
bata kawo mun, " abdul ne Yace woow perfect match gaskiya kyan ta ace matarka ce, " arif ne ya
kalleta daga Sama Har kasa, " Amma abdul ka cuceni Mai zanyi da 'yar iskar nan? " ai batada
masoyi, " hahaha suka saka dariyar kowa yace gaskiya kam, " Fatima batasan lokacin da tafara k'uka
ba, Allah kadai yasan miji na, Kuma karku manta ne ma mutum ce, " shamsiya tace kinsan dai ya arif
yafi karfin ki, " dariyar ta k'aice fatima tayi sannan ta nuna arif, " haha wannan tuzorun mai zanyi
dashi? " ai Kowa yanasan ya samu miji nagare amma ya arif na tsane shi ban sonshi, " wane wawan
mari ya sakar mata.....
*Urs nana diso*
http://nanadisoo.mywapblog.com
[8/28, 2:14 PM] kùbŕieh ciè bèrvier✨: *28-30*
DUNIYA CE
*NA NANA DISO*
Wane wawan mari Arif ya sakar mata, " rike fuskar ta tayi sannan tace lallai ashi kaje zafin maganar
da nagaya maka? Hmm d'uk'an k'an ku da k'uka dage kuna yimun dariya, ya arif yafi karfina Kuma
shi ba sa'a na bani ba, Kudi, dukiya, kyau, ilimi duk yanada su! Ke da Ke da ke shamsiyya dukanin ku
burin ku ku same miji kamarsa ko kuma ku kasance tare dashi, " to let me tell you na tsaneshi
natsane ya arif babu wane Abu da zanso atattara da kai, " duk palour sunyi shiru, " barin palour din
tayi Sai data hau Saman bene taji an hankado ta, " firgeta tayi tayi saurin rike karfin gurin, " Arif ne
ya kalle ta yadda kika gayan maganar Nan Sai kinyi nadama, " tsake tayi tashige dak'inta.
Hakan yakara batawa arif rai dak'in sa ya huce, duk lokacin da ya tuna maganganun da fatima tagaya
mai zuciyar sa hassala takeyi, wata muguwar dariya yayi wacce ta k'awata fuskar shi wanka yayi ya
shirya zuwa gidan su amira, Lokacin da ya'isa abban ta yana waje yana hutawa, Arif ne ya tsugunna
har kasa ya gaida shi, " cikin sakin fuska suka gaisa. sun dad'i suna hira sannan ya shiga cikin gidan,
" amira tana dak'i tana shiryawa ta saka wane yadi pink tayi kyau sosai ta shiga dak'in ummi, ummi
na kallon ta tace ke yarinya karki raga masa gurin ansar kudi in da hali ma ki ce masa miliyoyi karki
raga masa, domin da Dan kudin zamu karamiki kayan dak'i, " tohm ummi karki damu indai arif ne zai
bani.
Tana shiga palour ya cika da kamshi ita kanta sai da ta lumshi idanu wanta, " ayayin da arif ya daga
k'ansa ya kalle amira gajeriya ce kuma bata da kiba, Amma fara ce kal ga hanci sai dai idanun ta
kanana ne, shekarar ta 21 tagama makaranta Amma mahaifinta bayason cigaba da secondary ba
yadda batayi akan yabarta ba Amma yace ko da zata shekaru ahaka sai dai tayi Amma makaranta Sai
bayan ransa, hakan yakan batawa itada mahaifiyarta rai saboda, saboda duk wane plan nata ya warga
zamata.
Wane kallo tayi wa arif Wanda ya harge tsa shi, murmushi yayi mata, bashiri ta matso kusa dashi, "
my sweetheart ykke? " yadda kike haka nema nake, " opps Har naji wane dadi kullum son k'a k'ara
shiga zuciya ta yakeyi, haka suka dinga soyayya ya bata katin dinner da na kamu, " Amma katin yayi
kyau, " yanzu mai kike bukata na biki gobe zanyi tafiya, " kamar 2million sun i'sheni, " hmm Amira
komai fa nayi Miki hatta turare nasiyo zan bada dubu d'are biyu, " Bata rai tayi haba arif gaskiya
sunyi kadan, " mik'ewa yayi in bakyaso Sai in mayar, " tsake tayi sannan ta ansa.
Fita yayi straight gida ya huce, kowa Sai shirye shirye suke, hajiya anatayi mata kunshi, " shamsiyya
tana gwada kayan su, " arif yace yayi kyau d'ink'in ko? " eh ya arif Amma gaskiya banso aka yimana
tare da fatima ba, " anty zee tace ki dai kije tsoron Allah sannan ta fizge kayan fatima, tana dawo wa
ta shiga daki anty zee tagano, a'a saukar yaushe, " safe, ya jarabawa Ana final year Allah yabada
sa'a, " lpylou jarabawa babu dadi Allah dai ya bamu sa'a, " Arif yace ai dama ita jarabawar bata
dak'ik'ai bani ba, " shamsiyya tace kwarai kuwa, " ko kallon su batayi ba, " hajiya ce tace ke bawai
kina jarabawa ba ban dora abinci ba, " anty zee cikin mamaki tace haba Yaya tun zuwa na yakamata
kigayan da tuni nagama, Amma fatima ta gaji, bari naje na dora, " aa ba sai kinje ba anty zee
kibarshi ne zan dora, " kitchen din ta huce taji ta dora.
Ke fatima ke fatima dallah malama ba kirank'i nak'eyi ba, " Wai shamsiyya ya kikeso nayi karatu fa
nakeyi, " kayan ta k'waso ta watsawa fatima to jaka gashinan na ankon ya Arif ne, " hmm wai
shamsiyya mai nayi Miki? " Arif Yana kallon su jira yakeyi yaji mai fatima zatace, " ubanki kikaye
mun banza jaka kayan bikine ko bakyaso? " haha ai basai nafada ba Mai zance nayi abikin ya Arif
banda lokacin zuwa cux natsane Naga fuskarshi, " zuciyar arif ki bugawa ya rasa mai zaiyiwa fatima
gaba daya kwarfota yayi bata ankara ba ta wadi tim...
*Urs nana diso*
http://nanadisoo.mywapblog.com
[7/16, 1:46 PM] .: *30-33*
DUNIYA CE
*NA NANA DISO*
Sa na d'iyar fad'uwar da fatima tayi hak'an yasa bak'in ta ya fashi sai jini! Nan da nan hankalin arif
ya tashi ya matso Yana kokarin rike hannun ta ta fisge, cikin kuka tace karabu dani, " bai san lokacin
da yaja hannunta sai bandaki ba, cikin k'ink'ina yake magana sannu fatima kuskure ne, ya wanke
mata bakin, " kallon sa takeyi cikin tsana da kyamar sa, ahankali ta fizge hannun ta tayi hanyar waje,
sannan tace da kasan yadda natsane ka wallahi bak'aso k'allon fuska ta ba, juyawa tayi hips dinta
suka wane kad'a " arif ne ya rike k'ansa ciki da takaice, fatima wallahi sai kinso ne ko ki naso ko ba
kyaso..
Sama ya hau ya d'akko jak'arsa sallama sukayi da alhaji, sannan ya shiga part din hajiya tana zaune
tana waya katse wayar tayi da taji ya shigo, " ango tafiyar ce? " eh hajiya jibe da huri zan dawo, "
tohm akwai wasu kaya aleda adak'in fatima ka dauka katafarwa da mumynk'a, " tohm hajiya ina
shamsiyya tazo ta rakani airport, " kiranta hajiya tayi tace bari ta shirya, " shi kuwa arif dak'in fatima
ya zarce ko kallon sa batayi ba karatu takeyi, sak'on ya dauka, " shamsiyya ta shigo ta dauki mayafin
fatima cikin gadara tace ke na dau mayafin ki, " Fatima ko kallon ta batayi ba, " arif ne yayi dariya
sannan yace idiot sai girman k'an tsiya ni kuwa zanga mai aurenki, " shamsiyya ce tace ai ya arif sai
talaka irinta shi zai iya auren ta, kuma ai mai uba shi zaiyi alfahari, " arif yaja hannun shamsiyya, "
Fatima cikin kuka tace kafin a dau abun mutum ake tambayar sa ba bayan an d'auka ba, " shamsiyya
cikin masifa tace ubanki ne yasiya miki, ko kuwa uwarki? " fatima tace a a alhajin kine ya siyamun, "
arif ya jata suka tafi, "wane sabon kuka tafashi dashi ahaka Har bacci ya dauke ta...
Lokacin da ta farka karfe hudu, wanka tayi ta saka kayanta ta sauka kasa, tabarma ta shinfida
sannan ta fara karatun ta, kamar daga sama taji muryar maryam, daga k'an da zatayi taga maryam
ba yadda ta saba ganin taba, " fatima ce ta janyo ta maryam lafiya mai yafaru? " kuka ta sakar mata
sannan tace fatima danAllah mai nayiwa baffa ya tsaneni? Fatima kinfi kowa sanin banda samari
amma idan a kazo gurina baffa sai yakore su, ya kai ya kawo ko girke nagama sai anty atine tace na
sace nama, ga auwal ya takura mun sona yakeyi? Komai zan taba agidan nan sai an mun sharri
yanzu ma zaneni sukayi wai na sace sabulo, walhi ne zan gudu.." dak'ata maryam *Duniya ce tafi
bagaruwa iya jima* ki godewa Allah wallahi dama ya jarrabi ke, komai komai mai huce wa ne, kanin
mahaufin ki ne kiyi hakuri Dan Allah wataran sai labari, " ke fatima nifa dadi na dake bawa mutum
hakuri, " mtsew kinga maryam rashin hakuri baya haifa komai, koma guduwar da kike anbata an
gayamiki abune mai kyau? Wallahi kiyiwa kanki fada kikama maraicin ki, kuma kidage da addu'a
duniyar ce dole sai da hakuri, " tabbas fatima zan cigaba dayi nagode, bari na tafi Kar nayi laifi, "
tohm ki gaida gida, " zaije sai munyi waya...
Suna exam hall an kusa fara jarabawa nasir yazo gurin ta, sallama yayi mata, " amsawa tayi fuskarta
a murteki, haba sahiba ta wannan bata rai haka ai saike sa nayi zawaye, " murmushi tayi tace lpya
karatu nak'eyi kuma kazo ka tsare ni? " haba gimbiya ta yaza ci haka danAllah Fatima ki sone karki
illatar da zuciya ta Fatima shekara uku ina fama da dak'on soyayyar ki amma k'ink'e ki amince, "
hmm yanzu inada exam later mayi magana, " tsalle yayi nagode nagode, zanzo gidan ku later, "
dariya ya bata, karfe 5 suka gama exam, gida ta tawo...
Lokacin da ta Isa gida baba mai gadi yayi mata sannu da zuwa, Allah yabada sa'a uwar dak'i na, k'in
kusa zama y'ar jarida, " aikam baba nagode da addu'ar ku, " ya mudassir ta hango atsaye sauri tayi
ta karasa, yaya yaushe kazo walhi dazu nazo ashe kina exam, " eh yaya, " haka nakeso naji ga lesi
da material nakawo miki naje bikin Arif za'ayi, " eh yaya dama baka kawomin ba walhi Dan bazani
bikin ba, " banson sha shanci kizauna agida kiyi me? Komai kije sobada ita duniya baka sakawa
mutum da sharri, " tohm yaya zanji, " ga dubu biyar Nan kya yi leki dasu, " tohm nagode dan uwana
Allah yabar zumunci, "Ameen ga wannan kudin zara'u ce tayimun waya in kin samu lokaci k'i kai
Mata, nina tafi kiyita addu'a, " tohm cikin murna ta amsa sannan ta shiga cikin gida...
Yau sunday su fatima basuda exam, shiryawa tayi domin zuwa gidan zara'u, hajiya ta sanar
"shamsiyya tayi huff tace karta hau mata mota anjima zata fita, " kallansu tayi taji ta hau ta haya,
cikin muntuna kad'an ta'isa gidan zara'u, " wannan kazanta ta zara'u tana batamin rai ashe mijinta
yana soro, gaisawa sukaye " fatima ai bakiga komai ba sai kin shiga ciki, wallahi in banda wari babu
abunda takeyi, " fatima tace hakuri zakayi, " hmm ya kusa karewa, " sallama ta dinga yi amma shiru.
Cikin takaice tashiga Dakin tana kwance sai karatun littafi takeyi, innalillahi zara'u anya kuwa kinada
lafiya? wannan wacce irin kazanta ce? " hmm Kinga in zaki zauna kizauna, " ne Allah yakeya yi na
zauna, " dubi tsakar gidanki sai kace Ana bikin kudaje ga bandaki zarne miji kin barshi bakya kula
dashi, " kinga fatima banson cin fuska, " dallah yimun shiru kidubi kan gadonki look at your bra kana
ganin ta kasan bata samun ruwa, miji yanason ya kasance daki but wari ya ishe shi, wallahi in zaki
farka ki farka kitarbe mijinki ki kula dashi in bahaka ba kishiya tana hanya, " jikin zara'u duk yayi
sanyi, wallahi fatima rashin mai bani shawarace amma nagode, " oho miki kowa yayi da kyau kansa,
karatun littafin ki Bai amfana miki da komai ba, abunda akeso ki karanta ki amfana ki samu dabarun
rike miji, Dana rayuwa, gashi inji ya mudassir, " nagode nagode Allah yabar mana ke, " sai anjima..
Tana isa gida gate din da zata Bude taji tayi Karo da ya Arif, wane irin kallo yayi mata wanda sai da
ta sun kuyar da kanta, Chan kuma ta tur......
*Urs nana diso*
http://nanadisoo.mywapblog.com
[7/17, 1:58 PM] .: *33-35*
DUNIYA CE
*NA NANA DISO*
Tana i'sa gida gate din da zata bud'e taji tayi k'aro da ya arif, wane irin k'allo yayi mata sanadiyar
haka ta sun k'uyar da k'anta, Chan k'uma ta tureshi, huce war da zatayi arif ya rik'o ta, " menene
haka ya arif ka sakeni nagaji Ina bukatar hutawa, " hutu ai sai d'an gata kije dak'ina ki gyara mun
k'uma akwai kayan da mumy ta bak'i, " nagode mata, " what about me??? " ai Ana godiya ga Masoyi
ne ba mak'iye ba so ka daina shiga rayuwa ta, " arif ne yagyara tsayuwar sa common inajinki mai
kikace?? Kin tsaneni? " ohhh how many times zangaya maka? Na tsaneka, " Arif baison lokacin da ya
matse mata wuya ba, i'don sa duk yayi ja, kika Kara cewa kin tsane ni sai na karya k'i ya hanka d'ata
ta wadi, " wayyo Allah na wallahi bazan daina gaya maka na tsaneka ba wane kuka ta saka...
Shirye shiryen bikin *Arif* ake tayi, fatima ko ajikin ta, ita jarabawar ta ce a gaban ta, yau tana skul
last paper zasuyi, friends dinsu suna ta amma sai dai tayi murmushi bata kula kowa Hakan yasa Yan
class sai tsiya suke mata, gurin 2 suka gama jarabawa suna fitowa ta huce k'asuwa siyayya tayi, a
hanya ta hadu da hamid abokin ya arif tsayawa yayi, " kanwar mu ykke? " oo ya hamid kana lpya
yagida, " duk lou k'asuwa kikazo ne? " eh , " dama gidan naku zani tawo mu tafi, " bude gidan baya
tayi taga alamun mutum agaba amma bata ga fuskar sa ba, " fatima kunata shirye shiryen biki kenan,
" suna dai tayi, " fati kenan ai nina zata dak'e za'ayi, " ne walhi kafara batamun rai mai zanyi da ya
arif ne natsane shi ma, " arif ne yace kema mai zanyi dak'e dan uwarki? " ya hamid sauke ni na
karasa, " arif yace kina fita zan karya ke, " hmm Wai shi mutum baka damu da shiba amma ya takura
maka, " hamid ne yayi dariya wallahi kuyi a hankali, " suna i'sa gida taga Dr ammar murna agurin
fatima kamar ta
Rungume shi, " Dr na mai yafaru naga fuskar ka haka? " wallahi ina sonki Kuma ina kaunar ki, zan
tafi ba don son rai na ba, " hawaye ne ya wanke fuskarta cikin shash shek'a mai kak'e nufi dr, "
fatima zan tafi karo course a Germany, "tohm Allah ya kiyaye amma duk abunda kadawo ka tarar
karkaga laifi na, " arif da hamid sun sak'e baki suna kallon su, " juyawa fatima zatayi Dr ammar ya
riko ta, " cikin k'uka ta rungumesa, " zan dawo fati kidaina kuka, " na daina na daina, cikin gida ta
ruga aguje, " motarsa ya koma ya fita daga gidan, " lallai Arif fatima tayi ashe Dr takeso, " kai malam
sai fa ta sone ko ta naso ko bataso, " hahaha lallai kana da aiki..
Sama ta hau kuka takeyi ma cike da tausayi, ka tafi kabarne Dr in sonka ina zan kai sonka, zan jira
ka ko da kuwa za'ayi shekaru, " Arif ne yasa dariya sannan ya zauna kusa da ita hannun ta ya rik'e, "
malam banson iskance kadaina rike ne Wannan ai, " ke dakata zanyi maganin ki zaki zama tawa zan
kuma tabaki Sai yadda nayi da k'e, " in ka i'sa na kasa nafara son ka, " zakiyi zakiyi fita yayi yabar
dak'in wanka tayi tafara sallolin ta cike da kai k'ukan ta gurin Allah ..
K'owa ya k'alli fatima yasan ta rame, duk ta canza ta koma shiru shiru, aikinta takeyi kafin ma ayi
mata zancen, yau ranar jumma'a gida ya cika da mutane ga wani ciwon ciki da ke damunta, karfe
biyar zaa tafi, janan gurin kamu, " shamsiyya ce ta wanka wa fatima mari k'owa na gurin sai da ya
jiyo, " me nayi miki zaki mari ne? " ke yar iska tun dazu ina jiran ki bak'i dura abinci ba...
ikon Allah yanzu Akan abinci kika mari ne? " eh akansa Kuma kika kara magana kije saukar wane
banza wacce bata iya komai ba, " ke shamsiyya dakata ke bansan irinki Ba babu abunda kika iya sai
tsanar mutane, babu abunda kika iya tunda nake agidan Nan bantaba ganin kinyi girke ba, ke bakisan
kowanne namiji burin sa macen data iya girke wacce ta kida ilimi yar kwalliya mai hankali, hmm
babu abunda kikasa agaba sai cin mutuncin mutane, " wani wawan mari hajiya ta sakar mata yar iska
mai bin maza ke maga mai aurar ki, " fatima murmushi tayi tace *Duniya ce* kuyi mun duk abunda
kukeso tayi tafiyar ta, " nan fa kowa yafara maganar shamsiyya, " Arif yana can ya kasa zama burin
sa gobe tayi ya kasance tare da matarsa, wane mugun feeling ki damun sa, Amira ya kira awaya sai
kuka tak'eyi masa nan hankalin sa yakara tashi, " Amira please aina zamu hadu, " dariya ta saka kai
da gani na sai an daura, " please ki taimaka min " sorry dear ta kashi wayar, " sallah ya tashi yayi....
*Urs nana diso*
http://nanadisoo.mywapblog.com
[7/18, 4:54 PM] .: *35-38*
DUNIYA CE
*NA NANA DISO*
Tun k'arfe biyar moto ce suka cik'a a k'ofar gida kowa Sai shirya shirye yakeyi, shamsiyya ta saka
wane material purple anyi mata wasu matsatsun d'in ki, sai iyaye takeyi hajiya ce ta shigo dak'in ta, "
kai shamsiyya irin wannan kyau haka, " hajiya ai dole na dau wanka kinsan aboka nan ya Arif sun
hadu, " gaskiya Kam ne munyi gaba sai kin tawo, " jabir ta kirawo awaya cikin yace mata yazo,
sakk'owa tayi daga Sama taga su mumy duk sunzo, " mumy tace ina yar uwartaki, " mumy sauri
nakeyi bansan inda ta shiga, Sauri tayi tafita a gate ta hadu da rufaida, " yayi yar iska kinyi kyau
sosai batsalar ba hips ba gaba, " dallah yimun shiru bakin ciki kikemun, ta shige mota, " Allah
sawake Miki, cikin gida ta shiga duk an tafi babu kowa dak'in fatima ta shiga ganin ta tayi akwance,
ke Fatima mayi haka mutane kowa yana tambayar ki, mai isa bake shirya ba? " ke rufaida kyaleni
wayannan mutane ai basu da kirki naji nayi musu me? " lallai fatima dole suce bakin ciki kike musu,
malama kitashi ki shirya danAllah sai mutafi tare GA uncle chan a mota yana jira na, " fatima cikin
Sauri ta shiga wanka, tana fitowa turare ta fesa sannan ta dakko wane less din ta, " rufaida ce tace
woow wannan lesin ya hadu Anya bazaki fi Amaryar kyau ba, " fatima tace wallahi kika kara damuna
zan fasa Kaya ta saka, " wayyo Rufaida kiba nakeyi, haha hajiyar hips da.." dallah yimun shiru zokiyi
mun kwalliya cikin lokaci kankani fatima tayi kyau sosai head ta dora orange sai sarka da takalmi, "
wane mayafi ta d'akk'o zata yafa, " haba fatima danAllah karki yafa please, " yaza'ayi na fita haka
god'e god'e.." malama kibawa makiya kunya, " hmm muje to, wata hadaddiyar mota suka shiga, " ai
bangani kiba nazata amaryarce, " kai uncle inayini? " Lou, Amma kinyi kyau, " nagode uncle...
Arif Da Amira sunyi kyau shigar blue and white su k'ayi, amarya sai iyaye take tayi masa, a mota sun
kusa karasawa tace " Arif baka bani kudin leki ba, " kallon ta yayi jiya ba nabaki kudin leki ba? " na
rabawa kawaye na, " hamid ne yace to ga 20k kiyi lek'in, " ko godiya batayi ba ta ansa suna isa kofar
janan event aka bude musu gate, " masu hotona sai faman yi sukeyi, " Kowa ya kalle Arif sai yakara
saboda k'yan da yayi, " Amira sai shishige masa Takeyi, kowa sai hotona akeyi musu suna shiga hall
suka zauna a kujera, masu kida sai yi sukeyi, " su shamsiyya kuwa sun dadi a filin rawa gani take tafi
kowa kyau, hajiya kuwa murna ta isheta 'yarta tayi kyau, sunaye aka fara ambata wanda zasu zauna
a dinning....
Kowa sai kiran sunan ta akeyi da saurayin ta, ankira sunan fatima shiru cikin mintuna fatima suka
fito daga mota, gaba ta danyi, " uncle yayi saurin jawo rufaida tace naam wallahi ina son fatima tana
da wanda takeso, " to zan gwada sa'a ta " tohm, " sai da zata shiga Hall taga basu karaso ba, baya
tayi uncle katawo mutafi, " tohm kanwata, ajeri suka shiga, kowa kallonta, karasawa tayi gurin momy
ta gaida ta, " ai Har raina ya bace, " gaba daya hankalin Arif Yana kanta, " hakan yasa Amira tace
waccan wacece yace tawace, " cikin gyatse nan fuska tace oh itace wacce ka tsane ta ashe, " yayi
dariya, " masu kida suka fara yawon fatima yar masu kyau 'yar asalin kyau uwa ilimi ga wajen
zamanki, sai ku tawo tare da mijinki, " uncle ne ya rike hannunta suka tafi gurin zamansu sai leke
yake mata, " taji dadin hakan da yayi mata sai kallon sa takeyi, rada mata yayi a kunne nayi kuskure
but ayimun afuwa, " kashe masa ido tayi bakomai, " cikin mintuna kuma fuskarta ta canja, Bakowa
take tuna waba daya huce Dr ammar, " momy ce ta katse Mata tunanin ta.....
Fatima kitawo muje kiyi rawa, bikin d'ana guda, " ne ne momy ki kyaleni bazan iya ta shiba, " oh
fatima nah sokike aji kanmu? " uncle ne yace tashi mana kitafi, " to tace suna shiga filin, "
shamsiyya da hajiyar ta kamar su mutu dan bakin ciki, bama e kayan jikin fatima yadda take daukar
hankalin mutane, " l'eke taketa yiwa amarya, Masu kida Sai washe ta sukeyi, " Arif ne yajata gefe
kamar zai Bata kudi, " Wai maye haka ya arif, " idiot ina mayafin ki ahaka kikazo kowa sai kallon ki
yakeyi, " tsake tayi tashiga filin tafara rawa, " Arif hankalin sa yakara tashi.." fatima ce tafito domin
tagaji da rawa, " Arif yayiwa ameera karya ya biyo fatima hannun ta yaja ya jefa ta a mota, wane irin
gudu yakeyi Har Sai da ya'isa gida dakin ta yakaita wasu mari ya sakar mata, kuka tafara yi, "
iskancin nake Har yakai kidinga shigar nan kalle ki? Wallahi kika kara fita haka saina ballaki idiot
Mara kamun kai wawiya, " wayyoo Dr ammar Wallahi ina sonka, " Arif cikin fushi yace za kuma kirabu
dashi ba, " Mota ya koma baa tashi daga dinner ba sai 10, " fatima tunda tayi wanka tafada gado sai
bacci.....
Yau lahadi aka daura auren *Arif bello*da *juwaira (amira)* Akan sadaki dubu dari, " Kowa murna
yakeyi aka zarce gidan amarya akasha hotona, " su shamsiyya bakin ciki ya i'sheta kullum gaba
fatima takeyi amma ita tana baya, " affan sun shigo tare da ango Sai hotona sukeyi " shamsiyya ina
fatima, " tana daki, aguje ya shiga kanwata kina ina? " akujera ya sameta da wata gown Jan hannunta
kawai yayi ya affan bari nadau mayafi, " cikin zumudi ya kaita cikin Yan hoto, " jiyowar da Arif yayi
yaganta take ya daka mata tsawa, " affan yace mayi haka Arif, " tabar gurin nan, " fatima cikin bakin
ciki tabar tsakar gida kuka takeyi mai tsanane ahaka ya muddassir ya kirawo ta mayafi tasaka ta
sakko, " gaisawa sukayi suka sha hira da Dan uwanta........
Karfe bakwai aka kai amarya gida yayi kyau haka akayi siyan baki aka barta ita kadai, " Amira murna
agurin ta ba'a cewa komai gida 3 part ga motoce, wanka tayi sannan ta saka kayan bacci ta kwanta,
" Arif ne yashigo yace tatashi suyi sallah, sukayi yayi addu'a suka kwanta, " han da nan hankalin Arif
ya tashi shafata yakeyi ko ta'ina kayanta yafar........
*Urs nana diso*
http://nanadisoo.mywapblog.com
[7/20, 12:02 PM] .: *38-40*
DUNIYA CE
*NA NANA DISO*
Nan da Nan hankalin arif ya tashi, shafata yakeyi a hankali, cikin mintuna kalilan ya furgeci Sai da ya
rabata da kayan jikinta, " amira Har tausayi arif yake Bata yadda yake da mugun feelns, Amma Kuma
wane yariga shi! Kuma mum tace bazai gani ba, Wane irin kukan shagwaba takeyi masa hakan yasa
yafara aikata sunnah, " ina ranshi ya bace da yaji ta abude atake yasake ta, " kuka Takeyi mara sauti,
" arif kuwa rigarsa yasaka yabar dakin cike da bakin ciki da nadama.
Acikin daren amira takira mumynta awaya tayi saa kuwa ta dauka, " Amira lapia da tsakar daren nan?
" momy Arif yagani wallahi yagane! " oho yanzu dai kisame shi kibashi labarin komai, " tohm momy
dak'in sa ta nufa Amma yasaka key, " arif wallahi ina sonka please ka bude kaji wayoo arif, " Arif da
yayi wanka zuciyarsa Sai faman tafarfasa takeyi, " mai isa amira tayi mun haka tasan ina bukatar ta
Yana saki sak'in bacci ya kwashi shi...
Da asuba yafito zai tafi masallaci yaganta akofar dakin tana bacci haushi da kyamarta yayi banza
da'ita yayi tafiyarsa masallaci, tana farkawa taga bayanan wanka tayi sannan tayi sallah wasu kaya
ta saka sannan ta hau kan gadon sa, " Arif Yana dawowa sanadiyar fitilon akashe suke gadonsa ya
hau, "Yana hawa ta rungume shi tana kuka wallahi kayarda kaddara ce Arif, " kaddarar bin maza, " a
a arif karkace haka lokacin da ina ss3 a Kwai wane yaro da muke soyayya, anyi anyi arabamu dashi
Amma dayake ina sonsa duk wanda yace na rabu dashi haushin sa nakeji, watarana yajani zuwa
gidansu muna shiga baba mai gadi yace yarinya kituba kirabu da yaron nan, nan nace masa kaga
tsoho shiga hurumin ka, " bakomai yarinya DUNIYA CE!!! " ahaka ya yaudari ne Har ya rabani da
budurci na, " wallahi tun alokacin na tuba, ina sonka Arif, " rungumeta yayi ahaka har suka gabatar
da sunnar su.....
Fatima ke fati dan ubanki ba daki nake magana ba? " hajiya banjiba ina wanke toilet ne, " to arif ne
yakira yace adafa musu abinci? " abinci fa hajiya kin manta dangin Mata kiye, " ke kek'i yayi ne, to
anan zaa dafa musu kuma ke zaki dafa, " hajiya danallah shamsiyya ta dafa, kinga ko gama gyaran
dakuna banyiba ga gogar Alhaji, " muryar shamsiyya taji tana wallahi bazan ba, " Amma karfe hudu
graduation din mu, " ke yar iska sharhin mene haka? Sai kin dafa, " cikin hawaye to, ahaka takarasa
aikin ta, " ta dora girke sannan ta shiga wanka, bai fi awa daya ba tagama komai ta saka riga da
wando, Fatima tayi kyau sosai, " Dakin hajiya ta huce hajiya zan tafi , " ita kanta hajiya taga kyan
fatima amma saboda bakin ciki takasa nunawa, " ke mai kike nufi ne? Ko ne zan kai musu abincin ?
Dallah malama shige ki tafe ki kai musu daga nan kya huce skull din, " cikin murmushi tace to hajiya,
" takai kofa kenan hajiya tace karta dauke kowacce moto Sai civic, " tohm hajiya....
Driven takeyi cikin nutsuwa, al'qurani ne yake tashi acikin motar a hankali ta'isa gidan Arif lallai gida
yayi kyau sosai, horn tayi aka bude fitowa tayi tarike basket din abincin, sallama tayi taje shiru, "
Amira ce tafito daga daki, " cikin yatseni tace oh yama sunanki, " am sorry bashi nazo fada ba, " Arif
ne yashigo kin kawo kenan" tace kaduba kagane, " har zata fita yace ga wanken toilet dina, "
ficewarta tayi tare da Jan tsake, " amira ce ta shiga daki cike da tunanin kyan da Fatima take da, "
Arif ne ya bita mota, " excuse me please zan tafi, " ja motar tare zamuje batayi wane magana ba taja
mota sai jami'a kowa yasa kayan grad abin sha'awa tana fita taga ya mudassir murna duk ta'isheta
haka akadinga gabatar da kyaututtuka murna gurin Fatima ba'acewa komai hotona sai yinsu akeyi, "
shamsiyya Kamar ta mutu duk yawancin kyautukan Fatima ce tasamu, a haka a kabawa kowa
certificate ya tafi gida, tare da ya muddassir suka tawo, agida ta sauke shi Arif kuwa gida ya huce....
Tana shiga baba mai gadi yace yar jarida Allah miki albarka tace amen alhaji kuwa sai haushin ta
yakeji yadda tafi 'yarsa kokari, " wanka taje tayi ta zauna ta nata tunanin rayuwa, " hajiya ce ta shigo
tafara dukan Fatima da waya dan uwarki ina kudina jiya alhaji yabani har kin sace du k'anta takeyi ko
ta'ina ahaka Arif ya shigo hajiya kibarta haka mana, " nezan biya kudin tohm tohm walhi da saina
karya ta, rungumeta yayi yana Bata hakuri, malam ka kyaleni *Duniya ce* komai sukayi mun Allah zai
sakamun, kallonta kawai yakeyi cike da burgeshi da kuma kwadayin ya so ta, " hajiya tashiga Dakin
shamsiyya ta tarar tana wanka, tana bude jakar shamsiyya tana kudinta shiru tayi takasa magana, "
Arif ne yace.....
*Urs nana diso*
http://nanadisoo.mywapblog.com
[7/22, 1:24 PM] .: *40-42*
DUNIYA CE
*NA NANA DISO*
Arif ne yace dama ai gashi nan wanda baka tunani shi yakeyin abunda yaso, kun lalata shamsiyya
bata ganin kowa da mutunci, Wai kuma ahaka take fatan samun miji nagare ai duk mace ballagaza,
shasha sha wacce bata kame kanta da mutuncinta ai ba abar so baci ba, " hajiya ce tayi tsake kai
arif ai kasan shamsiyya k'in kowa k'in wanda yarasa ce! kuma kudi nasan Fatima ce tasace.." kafin
takarasa maganar ta Sai ga shamsiyya tafito daga bandaki,cikinta ne ya kada kafin bisane tace dama
dama hajiya, " arif ne yace yimun shiru munafuka, " Wai Dan na dauke dan wannan kudin shine kuke
mun ihu? " kafin takarasa maganar taji mari, " shiru tayi takama kumatun ta, " hajiya tace arif harda
mari? " kadan ma tagani wallahi tunda iskance tasaka agaba, kuma kidafa abinci akaimun nawa
office akaiwa amira nata, " wallahi bazan dafa ba Sai dai kayimun duk abunda zakayi, " Dallah yimun
shiru mai kika iya dama inbanda rashin mutunci, " dai dai bandaki ta tsaya eh naji tunda matarka ma
haka take ai wallahi bakayi sa'ar mata ba," kada kai yayi yafita, " shamsiyya kuwa Sai masifa takeyi
wa hajiya Amma hajiya hakuri ta k'e bata...
Arif Yana fitowa yagano Fatima atsaye kusa da baba maigadi da alama wane abun take tambayar sa,
" karasowa yayi ke ke ke..." banza tayi dashi, " baba mai gadi ne yace uwata daki yak'e, " baba ai
naji ance ke kuma Naga fatima aka samun ko dabba mutum baya kirata da ke ba, " ke malama
kidafamun abinci anjima, " abinci? ina matarka, bazan iya ba inada guga ta alhaji, " nadai gayamiki
ya shiga mota yabar gidan, " baba mai Gadi yace duniya ce duk abunda kayi wanga shi za'ayi maka
kuma duk wannan wahalar da suke baki gani sukeyi wahalar dake sukeyi? To wallahi uwata agurinki
Gata ne dan haka karki damu, " murmushi tayi to baba Bari na shiga kar na makara a aikin, " to Allah
miki albarka...
Lokacin da arif ya i'sa office tunanin Fatimah kawai yakeyi ta'ina zai fara nuna mata soyayya? In
baiyi wasa ba wallahi Sai ta subuce masa amma kuma matar mutum kabarin sa, " aikinsa ya karasa
ya huce gida, amira ya tarar tana kallo, " ko kallon sa batayi ba kawai saije yayi tace nifa yunwa
nakeji, " shiru yayi mata sannan ya huce dak'in sa, dakin tabishi Wai arif ba dakai nake ba, " bargo ya
shiga tazo ta ja bargon, banza yayi mata ga takaici daga auren, " masifa ta dinga yi masa...
Hajiya da shamsiyya suna palour sai hira sukeyi, fatima kuwa Sai gyaran gida takeyi dan fulani ya
shigo hajiya Wai fatima tazo, " shamsiyya tayi saurin cewa inji wa, " banganin sa Amma wane a mota
katuwa kukanku baku da'ita, " hajiya tace sauri kije ko zaiganki yace yafasa da waccar jakar, " yanzu
ma kuwa hajiya dan ko mayafi bazan sa ba, " yauwa tafi, " tunda ta'isa hankalin ta ya tashi yadda
taga hadadden saurayi ga ilimi, suka gaisa " ta wane kada ido naji ance kana naima na, " uncle ne
yace ko dan aikin Bai jine bani Amma ne fatima nace, " shamsiyya tace Wai dame fatiman tafine, "
yace bakomai amma please kituromin Fatimah, " to tace tana tafi tana yanga, Har ta shiga ciki "
hajiya tace yaya hmm hajiya Bari nakira mai fatiman, " ke banza ga yan iskan ki Chan a waje, " hajiya
tace tafi haka, " fatima ta kalle jikinta duk ruwa Amma sai tace to, tana fita tace uncle ina yini? 'lpy,
" fati babu wata dugowar nagana wallahi fati haduwar mu dake yasani son kasancewa daki ina sonki
Kuma ina son nazama uban 'ya'yanki, " uncle sai Dai kayi hakuri domin inada Wanda nakeso, " fati
kenan zan jarraba nawa sa'ar, wasu ledoji yabata take ansa dakyar ta ansa tana zuwa hajiya ta
k'wace komai tare da shamsiyya zaki raba dan ubanki.....
Yau yinin nabeela hajiya sai masifa takeyi wa fatima tagama aikin ta wayan ta taji Yana kara
dubawar dazatayi Wata number tagani kwatakwata bata ganita ba, " hello salamu alaikum, " waalaikis
salam gimbiyata, " cikin mamaki taji muryar Dr ammar kuka tafashi masa dashi, dama baka sona tun
tafiyarka baka kirane ba, ammar How can I stop myself from loving you!!! Bayan baka damu dani ba I
try na cire ka from my heart but you know I will never? " cool down dear karki yimun mugun fassara
walhi aiki ya rike kine, but soyayyar mu tana nan saboda am truly, madly, deeply in love with you, "
wane dadi taji azuciyar ta, " kafin ta bude bakinta wane zage taji hajiya ta sakar mata, " sauri tayi ta
kashe wayar, " muna can muna jiranki ke kuma k'ina nan kina waya shige dan ubanki kishirya, " jiki
babu kwari ta shige....
Tunda sukaji gidan bikin kowa sai mamakin girman fatima yakeyi, " sai murmushi takeyi dak'in
amaryar ta shiga kawayan amarya ancika kan bed, nusaiba tatashi ta rungume fatima, " wallahi nayi
fushi ko kamu baki zoba, " ayimun afuwa haka ta gaisa da kowa, "suna zaune Ana hira amarya tasa
ihu shikenan yazo na banu, " kowa yace menene? " period d'ina kawayen ta sai cewa sukeyi tasha
magani gwara kisha magani, " fatima K'uwa ta bisu da kallo, " nusaiba ta lura da hakan, fatima yaya
kikaye quit please say something, " ai basai tayi magana ba gaskiya ce baro baro kisha magani, "
bamco kiyimun shiru fati please kiyi magana haba yar jaridar mu, " dariya tayi to gaskiya kar kisha
wane magani? " duk sunyi saroro suna jinta...
Karki sake kisha maganin dauke jini saboda wai first night, kibar jininki yayi addadin kwanakin sa,
karki yadda kisha magani, Kinga nusaiba period baya hana komai sai saduwa dan haka wallahi karki
sha magani, magungu nan wasu suna da illa wasu Kuma sai su riketa Miki al adark'i, " tabbas hakane
fatima, " idan kin chanja pad din kisamu turare mai dadin kanshi, kifesa ako ina ajikinki har cinyarki,
Na farko dai kisiya pad ishash shiya kitafi daita, dazarar ankaiki kafin ango yazo kichanja karki yar a
inda zaigani ballanta na yafara kenyaminki,
Kuma karki saki kibar pad tayi awa biyu, dazarar kinji dumi kije kichanja, dazarar kin janja pad to
kifesa turare, Kuma karkiyi tunanin wai aikina period babu harka hahaha anan kuwa za'afara harka
walhi dazarar zaku kwanta karki sake kiyi nisa dashi ki rungumeshi, tukunna Sai ku rufa abargo,
alokacin kidinga yimai kiss nabazata, wanda zai narkar da jikinsa, kikuma yi adduar kwanciya idan
za'ayi bacci, kitufa ahannunki, kishafi duka jikin'ku kuma dazarar kin kwanta to muryarki ta koma
kasa kasa
kiyimasa romance yadda zai gigice, karkisaki a kwana biyu, ki saba masa tunda aka kaiki, babuma
aci kissing karki sakace dashi
idan kuntashi da asuba ki tsugunna kigaida shi, sannan Sai kishiga wanka ki wanki ko ina ki chanja
pad, kina fitowa kisamu atamphar ki wanda sukayi kyau wanda Kuma suka kamaki, ki sakasu kifesa
jikin ki da turare, kiji cikin shagawaba kice kin hada mai ruwan zafi yana shiga, kigyara dakinki, da
gadonki kisiya wannan gawayin Dan naira dare kitafi dashi, in kuma kinada abun turare to ki kunna
saiki turara turaren, ki dakko masa kayansa Wanda kikaga sunfi sauki, kibasa kice yasaka, " tohm
fatima, " kawayen amarya ihu suka saka lailai zama da mai ilimi yayi..." hmm fatima tace...
Narantse miki da Allah gurin farantawa miji babu kunya, babu kunyar data huce ki kama kanki awaje
yanzu Kuma kin shigo gidan miji duk wane motsi nake Allah zai baki lada, danhaka kisaka Allah
aranki to Shima zai faranta miki..
Karki yarda bakinki yayi doyi haryaji kina wari, kinajin bakinki yafara wari to yimaza ki dauke brush
da maclin kiwanke, karkizauna babu kamshi, Kuma kizauna ki karance halayyansa tsaf...
Yawaita sallah dare ko da sau biyu ne a sati kiyi addua Allah yabaku zaman lpya ke da mijinki
yadauwamar muku da kauna tahar abada yakademuku sharrin mutum da aljan..
Ki kuma tsai da sallah danallah karkiyi wasa da sallah duk mai tsayar dasallah daban yake agurun
Allah..
Wallahi in har kina karatun alqurani toh haske zai dawwama agarike....
Hakane nagode, " kinje yar air mun dai gode ahaka akasha yini da daddare aka kai amarya...
Amira ce take kwance Akan gado wai batada lpya, arif ne yake wane lallabata yazata cike ne, " kawai
sai cewa tayi nefa banson haihu....
*Urs nana diso*
http://nanadisoo.mywapblog.com
[7/25, 11:38 AM] .: *42-45*
DUNIYA CE
*NA NANA DISO*
Amira ce k'wance Ak'an gado, bata da lafia, arif ne yake lallabata ya zata ciki ne, " budar bakin
Amira Sai cewa tayi nefa banason ciki, wannan cuta tawa masu ciki Naga sunayi, " Arif ne yayi dariya
haba amarya ai inshaa Allah ciki ne, " kaga Arif tsaya nifa ingayama wallahi bazanyi dak'on ciki
yanzu ba Dan ban shirya haihuwa ba, " haba Amira kinsan yadda nakeson yara kidaina irin wannan
wasan, " oh kana ganin Kamar wasa nakeyi? So let me tell you banson na tsufa yanzu.." Amira
kidaina magana Sai kace wata jahila, " budar bakin ta ke da wuya Sai amai..Arif ne ya tashi da gudu
ya biyo ta, kamar zata amayar da kayan hajjinta dan amai, sannu amira " malam dallah ka kyale ne
wallahi in ciki ne sai na zubar afusace tabar dak'in, Arif kuwa hankalin sa ya tashi kar taji ta zubar
Yanzu ta'ina zai fara lallabata.....
Shamsiyya tana zaune a palour tana k'allon American film, " fatima tayi sallama Amma ko kallon ta
batayi ba, sharar palour tafarayi tana gama wa tahau yin guga, fatima tanata gogar table aikuwa
wane ashar taje Wanda sai da ta tsorata, " ke fatima bazafa kizo gidan ubana ba kuma kidinga yimun
iskanci, ina kallo Amma kin dage sai kaikawo kikeyi ki bare in nagama kyayi, koda yake ko marayu
bakuda mutunci, mtseww tsake taja, " Fatima da take aik'in ta ko kallon ta batayi ba, " alhaji ne ya
shigo a'a 'yar lele kallo kikeyi ne? " eh, " fatima tace sannu da zuwa baba, " yauwa ke Wai bance ki
fito da miji ba? Nagaya Miki wallahi zan badak'e, " shamsiyya tace gwara Dai kabayar da ita dan
batada mai son ta, " nagaji da ganin ki cikin gidana tun kina yarinya fa haba, " alhaji inshaa Allah zan
fitar kayi hakuri, " banza yayi Mata ya cigaba da hira da shamsiya, " fatima data gama aikinta fita
tayi tabar musu palour, girke ta karasa sannan ta huce zuwa dak'in ta domin tayi wanka....
Sai da ta shirya cikin abaya tayi kyau dak'in hajiya ta huce, " sallama tayi sannan tace hajiya zanji
gidan goggo, " ko kallon ta batayi ba tace kidawo da wuri, " tohm tace sannan ta tafi, " Mota ta hau
cikin mintina ta'isa unguwar, " goggo ta tarar sai aiki takeyi tana karasawa ta ansa, " oh ne yau kin
tuna da talakawan kenan, " fatima tayi murmushi haba goggo ai ne daku nake alfahari, " wannan
kuma ke kaka sani, " fatima ce ta samu kujera ta zauna, ina yini goggo, " lpya ke fatima karki
maidani Sha sha sha mana wato kinje an kusan auren ki shine kika wanke kafa kikazo ko? " to Abu
na farko kisane kudin gad'on ku baya hanuna ko ficika ban dauka ba, ke kisane babu abunda zanyi
miki inzaki shiga duniya ke naima yafi yayi miki! " fatima cikin wane yanayi tace haba goggo mai ya
'kawo wannan zancen ne wallahi nazo na gaidake ne, " dallah yimun shiru ne zaki mayar karamar
yarinya? Eh tashi kitafi dan bazanyi girke dake ba, " haba goggo.." ki tafi nace ubanki na haifa bake
ba, " hawaye ne ya wanke fuskar fatima wato kowa baya son su! ahaka tafita daga soron sukayi karo
da ya mudassir, " mai yafaru fatima kike kuk'a? " murmushin kuka tayi masa sannan tace bakomai, "
Haba fati ki dinga Hakuri kinfi kowa sanin DUNIYA CE! !! Abunda kayi shi zaka girba, Yanzu yaya
danAllah ina zan samu miji, shi aure lokaci ne Amma sunk'i su gane, " kai bakomai kiyita addua, "
tohm yanzu muje na kaike tohm tace sannan suka tafi...
Arif Yana shiga cikin gida ya tarar da magani Ak'an table wanda ya tabbatar mai na zubar da ciki
ne,a fusace ya shigaa daki, " wata dariya amira tayi kai kana tunanin bazan iya bani, to an zubar an
wanke cikin am not ready for that, " arif da zuciyar sa kifaman tafarfasa masifa ya farayi, mayi
amfanin auren jahila bashida amfani wallahi kwata kwata yanzu da mai kike farantan babu Amma kin
barar da ciki Wanda is the only way dazan sok'i but your totaly idiot, " dariya tayi call me what ever
you want!!! Ciki dai is out, in ka i'sa ka karo ta biyu, " soon ma kuwa....
Dr ammar ya sanar da iyayen sa domin akawo kudi gidan su fatima, " mahaifin sa yace ai gaggawa
daga shidan ce kabari kadawo, " lokacin da ya sanar da fatima bakomai Dr Allah kadai yasani in ne
matarka ce, " hmm kidaina zancen nan am Urs inshaa Allah, " jitayi an bude dak'in ta Arif ta gani
cikin fushi ya shigo, " ja da baya tafarayi cikin rawar murya tace mai nayi maka?? Sai da sukaji
karshen bango sannan ya kalli ta, sonki nakeyi kuma sai kin aure ne, " wallahi na tsaneka ban sonka,
yadda bakinta ki motse yasa yayi kokarin kai nasa tun kude shi tayi , wannan wane irin iskanci ne
haka, matsowa yafarayi please ina cikin wane hali ki taimakan just to kiss you dear, " inkai dan iska
ne to.....
*Urs nana diso*
http://nanadisoo.mywapblog.com
[7/26, 1:14 PM] .: *45-47*
DUNIYA CE
*NA NANA DISO*
In kai Dan iska ne to ne ba'i taba ce, kazo har dakina kana kokarin rungume ne, kamanta da
haramcin dake aikata hakan, can kuma Fatima tafashi da kuka, danAllah Idan laifi nayi muku kuyi
hakuri, saboda wannan kiyayya da kukeyi mun tayi yawa.." dakata fatima son ki nakeyi kuma nace
miki komai nayi miki kiyi hakuri Amma kin dauke tsana kin duramin?? Why fati wallahi am in love
with you, " Dr ammar nakeso kuma shine mijin da nake fatan nakasan ce dashi, Dan haka kadaina
cewa kana sona, bayan kasan na tsaneka!!! "Murmushin takaice da bak'in ciki yayi sannan yabar
dak'in..kasuwa yazarce yaraba kayansa sannan ya wuce gida.....
Shamsiya da take faman bacci hajiya tazo ta tashita, " haba hajiya yaya zaki ta shine tun yanzu, ke
malama kishirya yanzu za'a tafi danbermu garin su babank'i, " tsake taja sannan ta tashi ta wada
bandaki, " hajiya ce ta huce dak'in fatima tana shiga ta ganta kan dadduma, ko sallama batayi ba
tace kishirya zakuje kauye, tohm hajiya bari nataso na kara gyara gidan karmu tafi mu barki da aiki.."
ke malama kishirya nace ba haka nace kinuna min kinada d'a ba babu abunda zan dauka ko nayi
agidan nan har sai kin dawo.." murmushi fatima tayi tafara shiryawa....
Arif dak'e faman surutai ak'an gado bai san lokacin da yak'e furta maganar afili ba, fatima nasan
nayi miki kuskure amma ki sone Koda kadanne.." muryar Amira yaji tace to karamun dan iska Mara
mutunci, " baisan lokacin da yatsunsa biyar suka sauka afuskarta ba.." nika Mara dama anci namiji
ba dan goyo baniba kwata kwata bakuda tabbas amma wallahi zakasan nika mara?" Kina kara
magana zanci maki mutunce, kafin kishigo gidana kin nuna min babu mai hankali irinki ashe baki da
tarbiyya? kin nuna min kin iya girke ashe baki kikeyi ba? Uwa da uba ma soyayyar da k'ika yaudari
ne da'ita, " eh nayi din in kagaji dani kasake ne!!! Duk wannan cin mutuncin akan na zubar da ciki
ne? " arif yace dama haka duniya take wasu nada hankali wasu mahaukata ne! Yanzu in banda jahilce
yana damunki mutane dubu nawa kiso su samu haihuwa amma Allah baibasu ba, dubu nawa kida
cikin amma baya zama, ke Allah yabaki kinje anzubar dashi danme dan karki tsufa acewar jahilcin ki,
bakisan matsala ta ba bakisan damuwa ta ba, na tashi da safe bakisan yadda natashi ba cina shana
duk bakisani ba, ina da bukatarki banda bukata wannan ba matsalar ki baciba, kusan sati daya kinaso
ki bugamun kwakwalwata kibarni naji dadi dake amma kinke, ko so k'ike nafara zina yadda duniya
zata tu humeni ko kuma nafara shaye shaye yadda duniya zatayi mun tofin Allah tsine wallahi ki tuba
kisan menene aure ki kuma koma makaranta...." tsake tayi tabar dak'in...
Lokacin da fatima ta shirya hajiya ta sanar, " hajiya tace mata shamsiyya zataji unguwa sai ta dawo
tukunna zasu tafi, " to tace kafin ta koma daki uncle yace mata yazo, kujera ta dak'ko masa da lemo
sannan ta tawo, " ina yini uncle yasu rufaida, " ai ne nayi fushi ace ko flashing kwata kwata bakya
yimun, shiyasa nace Bari nazo naji ko lafiya? " dariya fatima tayi lafiya lou uncle nayi laifi amma
ayimun afuwa, " hahaha ai masoyi ya bata laifi fatima, bansan mai isa baki kwadayin soyyaya ta ba?
Ki tausaya mun ko dan halin da nake ciki, nayi 'Yan mata dayawa amma kowacce saboda kudina take
sona, wato wane zamani muke ciki iyaye ma sunfi son mai kudi a 'ya'yansu dalilin Hakan yajawo min
bakin jini acikin yan uwana, fatima nayaba da hankalin ki shiyasa nace ina kaunarki, " uncle kenan
bakomai in ne matarka ce zan aure ka addua Dai zamuyi tayi, " shiyasa nakeson ki.." ta saka
dariya.." a lokacin arif ya shigo ya lura yadda ta sake jikinta suke hira, cikin gida ya shiga da masifar
sa hajiya tace lafiya?? " ya za'ayi abar fati tana zance a waje haba hajiya Ya za'ayi adinga barinta, "
kaga arif gwara ta samu mijin ta bar mana gida, " hajiya Kenan shamsiyya zakiyi fatan tasamu miji
tunda ita ce ta addabi ke, amma fatima dake faman wahalta mana..." shiru hajiya tayi tace yaushe
zaka tafi canadan yace yanzu zan tafi, sukayi sallama yafita...
Lokacin da Arif ya'isa canada farouk ne Yazo ya dauke shi, suna isa gida hutawa yayi sannan ya fito
palour, suka gaisa da su momy dady yace kabarmu anan ka koma wane Gari na daban, " hahaha ai
dady chan yafi dadi, " wallahi ina fama da matsalar shiyasa nace bari nazo, " suka hada baki mai
kuma yafaru.." Arif yace aure nakeso nakara, " mumy tafara fada har yaushe kayi auren? To tsaya
wama kakeso ka aura? "yace fatima.."mumy tace zancen banza kenan ai wahalar da kanka kakeyi, "
wallahi ina sonta dady kayi magana mana, " arif zamu tayaka da addua Idan da alheri Allah yasa ka
aure ta, " su kace ameen.....
Mota suka shiga zasu tafi k'auyen hajiya tace to sai kun dawo, " shamsiyya ta wane bata rai wai
hajiya bikin wa akeyi ne? " bikin bintu ne.." hmm ne kyankyamin su nakeji wallhi dan kwana daya
zamuyi.." hajiya tace tohm Allah ya kiyaye agaida su, " fatima ce tace zasuji, " tunda suka kama
hanyar kauye basu tsaya ba sai da suka i'sa kofar gidan, suna shiga dak'in baffa fatima ta shiga
shamsiyya tabita, " zama tayi kusa dashi ta gaida sa, " yar albarka saukar yaushe? "Fatima tace
yanzu baffa ashi biki yazo Allah yasanya alheri, " yace amin.." baffa ya cewa shamsiyya ke jaera
bazaki zauna ba ne? " shamsiyya ta wane ya mutse fuska ai dak'in ne banga gurin zama ba, wane
kayansa ta gano kana gani kasan sababbe ne ta dauka zata zauna, " haba Shamsiya bari naciro miki
dan k'walina? " fatima zata shinfida mata kusa da baffa sai kuwa shamsiyya cewa tayi ke malama
bazan shake warin bak'i ba bani nan? " baffa yace ubanki ma da haka yake mara mutunci gaki ga
duniyar zakigani, " haba baffa danAllah kayi hakuri kaji, " shiga cikin gida sukayi bintu tana cikin
kawayen ta, ta matso kusa da shamsiyya maganar da zatayi wane warin baki yadoki ta, " shamsiyya
tace dallah malama matsa ne wannan wari baki haka, " inna tace dama aike bakida mutunci, " fatima
taja bintu dak'in ta domin kar ayi fada, amarya bakya lefi, " haha fatima kenan uwar dabara, hmm
nidai naji suka gaisa da inna shamsiyya kuwa k'an gado ta d'ane sai bacci.....
Bintu da kawayen ta suna dak'in baffa azaune fatima ta shigo, " budar bakin bintu sai cewa tayi
fatima ki daure kiyimun bayani ak'an tsafta kinga anjima da dare za'a kaine, " tohm ya bintu gaskiya
tsafta tana nufin kawar da dauda ko datti da kuma mummunan wari ko kawar da duk wni abinda baya
da kyawun gani, Don haka tsafta ta shafi abubuwa dayawa, " tohm fatima wallahi ina kokar tawa, "
nasani ya bintu kiyi kokarin gurin kin tsaftace bandaki, dakin girke, tsakar gida, kayan sawa, dakin
kwana.." tohm fatima nagode, " Haba ai babu godiya tsakanin mu, kinga tsaftar Jiki ana nufin wanke
gangar jiki da ruwa da sabulu ko abinda zai tsaya a matsayinsu su wanda zai taimaka wajen kawar
da dauda da wari, yawan shafa turare idan kingama girke kiyi wanka, in zaki kwanta ma domin
gujewa mijinki Jin warin jikin ki, " tohm.." tsaftar baki kuwa i tace karshe idan mutum baya gyara
bak'in sa to fa akwai matsala,aqalla a wanke bak'i da maganin wanke baki ko aswaki sau biyu ko uku
a kullum, kuma dadi akan haka ya kamata mace ta riqa amfani da alawa mai dadi mai bada
daddadan qamshi, idan babu zata iya cilla kanin fari abakin nata a duk lokacin da zata kusanci
mijinta, " kai amma mungode..." ki yawaita yin aski wurin da suke tara gashi, kamar hammata, mara
da sauransu, wanda dama yana cikin fitra guda biyar da Manzon Allah S.A.W ya fada, aqalla mace ta
tabbatar tana yin wannan aski duk bayan kwana arba’in, idan Kin aske dan gudun wari sai kishafa
alumun, yawan yin kitso kunshi da sauransu..." fatima Allah yabiyake cewar kawayen ta, da daddare
aka kai amarya gidan ta mai kyau....
Da safe akazo daukar su suka kama hanyar birni lokacin da suka isa gidan kaca kaca gaba daya ya
bace nan fatima tahau aiki, lokacin da ta tsaya a bak'in bene da ruwan guga ahannun ta shamsiyya
na zuwa ta cillo ta, fatima batasan lokacin da ta fara gangarowa ba,
Shigowar arif kida waya ta saka wata irin k'ara, aguje ya sureta sai asubuti....
*Urs nana diso*
http://nanadisoo.mywapblog.com
[7/27, 2:02 PM] .: *47-50*
DUNIYA CE
*NA NANA DISO*
Aguje Arif ya sureta Sai asubuti, gudu yakeyi a cikin bai dira a ko'ina ba Sai filin asubutin Nan da
Nan likitoci sukayo kan fatima Sai emergency, " Arif dak'e zagayi agurin yarasa Mai kiyi masa dadi,
ayayin da zuciyar sa ke faman tafarfasa,ga zancen zuci daya keyi shamsiyya in har fati takaryi wallhi
saina karya ke, " Yana cikin sunbato Dr fahil ya dafa k'a fadarsa, " afirgice arif yajiyo ya kalle dr, Mai
Yafaru da'ita? Ka gayamun?? " Arif cool down your mind cikin i'kon Allah nothing happen to her jikinta
Dai yayi tsame sai kuma zazzabi, k'anta yaso ya bugu but Allah yakiyaye babu abunda yayi, " wata
irin hamdala Arif yayi, " yanzu zata iya farfadowa Nan da 3hours munyi mata allurai ga magungunan
da zaka siyo, " takardar ya amsa, acikin hanya yake sanar da alhaji abunda yafaru amma Sai alhaji
yace bashida lokaci yakatse wayar wanda hakan yayi mutukar batawa arif rai, ahaka ya siyo maganin
ya koma asubutin.....
Ameera ki zaune a palour momynta ce tayi sallama tashi tayi ta rungumeta, " oh amira dubi yadda
kikaye kyau ba'acewa komai, " hmm kikuwa momy auren arif wasa ne komai ya tanadar mani banda
wane problem sai kwana biyun nan da mukayi fada akan cikin Dana zubar, " mumy tace kyale wawa
sai kin tara abun duniya tukunna sai ki dau cikin, kinga amira kidaina barin yana yawan ma kusantar
ki, " haba momy kin manta nine, amma fa da matsala? Dan kuwa kishiya zaiyi, " momy ta dafe kirjinta
ki..me aikuwa wallahi bai isa ba dole muba zama gurin bok'a..." dama zancen sa nakeso kiyimun
yanzu yaushe zamuje?.." momy tace jibe kishirya da safe kinsan garin nada nisa Dai? " eh zan shirya
yanzu ga dubu goma anjima zan aiko miki da nama da kuma kayan abinci..." tohm sai anjima....
Baba Mai gadi ne yaketa cigiyar fatima aikuwa yaji mummunan labari hakan yasa ya koma gida
domin ya sanar da matansa cewa fatima ba lafiya, " amma yana shiga gidan yaga Ana fada da
lubabatu uwar gidansa da hadi k'anin sa, " yana shiga yasan ankai lubabatu bango shiyasa, " hadi ne
ke zunduma ashar ita kuwa lubabatu sai Dai takalle shi, " baba yace Mai yafaru luba kike kuka?"
Malam bantaba gaya maka ba amma kullum kasaka kafa ka fita kullum da cin mutuncin da hadi Zaiyi
mun, rannan kashi yayimun akasa, rannan kuma jefana yasa anayi har cikin dak'ina, haka yazauna
jiya yanata yimun addu"oin jafa'i da masifa, malam wallahi bansan Mai nayiwa k'anin kaba?? Mijina
bai takura min ba sai kanin Miji na? " hadi yace munafuka karya kikeyi zaki hadani da dan uwana, "
baba Kuwa yace yimun shiru munafike, to daga yau ko akofar gidana naganka wallahi saina hadaka
da hukuma, kaji chan duniya ce!!!....
Lokacin da fatima tafarka idunta a hankali ya bude, ya mudassir tafara gani sauri yayi yace sannu
fatima, komai mai huce wa ne! " murnushi tayi tace bakomai yaya Allah ya riga ya kaddara ne,
wanene yakawo ne asubiti? " Arif ne, " kau da kanta tayi adaidai Lokacin arif ya shigo, " washe
bak'insa yayi fati sannu kinje, ya jikin da sauki duk ya gigice, " hakan yasa ya mudassir yagane
amma kuma sai yayi shiru.." sai gurin magariba aka sallame su gurin karfe shida Suka isa gida
lokacin da suka shiga dukkanin su suna palour, sallama yayi fatima tana bayan shi...
Shamsiyya ce taja wane tsake shikuwa alhaji dakyar ya'iya amsa salamar hajiya kallon ta ta cigaba
da kallon, " fatima ce tace hajiya nadawo, " au baki karye ba?? " shamsiyya tace shigeya ba, " arif ne
ya wanka mata mari yakara wanka mata mari har sai da ta koma kujera ta zaune, wai ke mara
mutunci bakisan kemar mutane ba Dan uwarki fatima ai itace rayuwarki naga lokacin da kika cillota
daga binnen ai gugar daki zatayi, sha sha sha, wallahi da Ace wane abun ya sameta saina karya ke, "
alhaji nakiraka awaya kace bakada lokaci ina tunanin da shamsiyya ce take asubuti ko da kudi zaka
karbo sai k'afasa, wannan yarinya amana take agurinku, " hajiya kinfe kowa sanin rabonki da shara da
wanke wanke ballanta na girke, na tabbata da abinci za'ayi babu nama saik'in ji kinsiyo, amma
fatima rai ahannun Allah kunyi mata banza, " duk jikin su yayi sanyi, " shamsiyya tace ai gidan ubana
ne, " Arif yace inje wa?? " fatima ce ta matso kusa dashi tace danAllah ya arif kayi shiru, " rike
hannunta yayi sannan yace fatima kice kina sona danAllah Dan annabi?? " lokaci daya tayi wane diris
kukan dake idanun ta suk'a k'afe na tsaneka ya Arif Na tsaneka, alokacin tabar Dak'in..." jikinsa ne
duk ya mutu....
*Urs nana diso*
http://nanadisoo.mywapblog.com
[7/31, 2:39 PM] .: *50-52*
DUNIYA CE
*NA NANA DISO*
Fatima ce tace danAllah ya arif kayi shiru?? " rike hannun ta yayi sannan yace fatima kice kina sona
danAllah Dan annabi..." lokaci daya tayi wane diris k'ukan dake idanun ta suk'a k'afe, Na tsaneka ya
Arif! Na tsaneka!! a lokacin tabar dak'in... " jikinsa ne duk ya mutu sannan yace zaki sone nayi miki
nema dole kiyimun " shamsiyya ce tayi wane tsake tare da wata dariyar mugunta lallai ne bure yayi
kama da mutum! " Hajiya tace shiyasa yake wane Nan nan da ita, ga shamsiyya anan amma kafak'e
da fatima mahaukaciyar yarinya, yar iska Mai bin maza! " wane kallo yayiwa Hajiya wanda Hakan
yasa tayi shiru, " arif ya kalle alhaji, ne zan tafi afara shirye shirye, " da sauri alhaji yace to....
Fatima tana shiga dak'in ta sai kuk'a, tana ta sinbatu..arif bak'a sona na tabbatar cutata ka keson yi,
tana cikin kukan taji sallamar maryam shiru tayi sannan ta dago k'anta, " fatima Mai ya sameki kike
kuka haba Fatima kidaina saka damuwa aranki, " maryam kenan kinfi kowa sanin halina, wannan
matsalar daban take! " wacce matsala kuma?? " Wai ya arif ke sona!!! " subhnalhi arif kuma?? " shi
dai maryam tafashi da k'uka.." Fatima ba k'uka zakiyi ba komai na rayuwa hakuri ya gada kuma
kinsan wane hanin ga Allah baiwa ne, k'i daina damun k'ank'i kitashi ki nemi zabin Allah tare dayin
sallah raka'a biyu kiyi addu'ar da annabi ya koyar damu wato istikhara, inshaa Allah komai zai
daidaita, " tohm maryam amma kinsan ya arif ba sona yakeyi ba, " haba fatima in ma ya aure ki Dan
ya wulakanta ke, *DUNIYA CE*..." nagode da shawarwarin k'i...
Alhaji nifa bangani maka ba? Ina k'adosa ne? " to ya zanyi hajiya tunda yaron Nan yariga ya furta da
bak'in sa ban i'sa na hanashi ba, " shiyasa tun farko naso na aura Mata Wanda nakeso, amma baiyu
huba.. naso ace shamsiyya ya aura a matsayen ta biyu amma rashin kunyar ta da Rashin tarbiya
yasa ba'a son ta, " a a Alhaji karkai Mata wannan muguwar shaidar yanzu dai wannan yarinya in an
tashi kasa Mata katifa da kujerar roba da murhu.., " hahaha gaskiya kam....
Yau laraba ankawo kudin auren Fatima da arif dubu dare, an saka biki nan da wata daya, " fatima da
hankalin ta yatashi ga wane mugun zazzabi daya rufeta, " shamsiyya kuwa tsabar bakin ciki ba'a
cewa komai.." fatima tana cikin bargo jikinta duk yadau zafi ga wane hawaye dayake wanke fuskarta?
Jitayi an bude dak'in ta sallama yayi ya tsaya Yana kallon ta, fatima kenan banyi mamaki ba da
naganki kina k'uka, matsowa yayi ahankali yazauna kusa da'ita Yana kokarin yayi bargon yaji jikinta
zafi? Fati Mai ki damunki kisanar dani komai, kuma kitashi mutafi asubuti? " malam baruwanka dani
babu inda zane taja tsake..." Murmushin takaice arif yayi ba shiri ya huce zuwa office Dan anata
jiransa....
Mumyn Amira tana gida sai faman jiranta takeyi, wayarta ta dauka sannan ta bude dakin arif da
mukullen ta ta dau dubu dare, cikin kananan mintuna ta'isa gidan su.." ke Amira k'in barne atsaye
inata jiranki wannan Garin Mai nisa.." oh momy sorry tashi mu tafi nan suk'a hau mota momy tana
Shiga mota tafara driven, suna tafi akan hanya suna kara ahada makirci k'ala k'ala, " momy kenan ai
ke dai kibare Amma banson boka ya yiwa arif Imani yagama mun dashi.." hahaha shiyasa nake son
k'i domin halina k'i kaye.." lokacin da suka Isa mutum daya suka tarar sai da ta fito sannan suk'a
shiga.." shige uban shigu ya haukatar yayi iskanci da yadda yakeso kafin wuta tace ubanka..."
hahaha wata irin dariya yakeyi wacce babu imani a tattare da'ita, " keh!!! " Tayi saurin tsorata
maganar kishiyar ki hahaha yarinya ce Mai addini asiri zaiyi wuyar kamata amma mijinki zan baki
magani sai an kai amarya zaki zuba a ruwan Shan sa.." hahaha zakuyo mamakin yadda zaki gama
dashi, " godiya mukeyi boka..." ku ajiye kudin ku achan..." suk'a huce zuwa gida....
Amira na shiga palour arif ya wanka mata mari, daga ina kike?? " bansani ba.." kinfara Sata kenan
Har da bude dak'ina, " haba arif kudin ka ai kudina ne! " dariya yayi yace au haba da gaske?? Masu
miji manya, " eh man domin kuwa wanda zasu shigo sune baiwa domin na riga nagama da mijina.."
dallah yimun shiru a wannan kazantar ko kuma arashin dafan abinci " ai gashinan zaka auro Mai dafa
mana...
Tunda yaje gida suke hira da alhaji, " sai aiki Fatimah take tayi, ta dauke botiki zata zubar da ruwan
gogarta sai ga arif ya rik'e mata hannu wai k'e bak'ya gajiya da aik'i ne? " dagowa tayi cik'e da tsana
kadaina rik'e ne? " gaba dayan k'i zaki zama tawa ba wai hannun k'i ba, " tsake tayi sannan ta bar
gurin.. " tsayawa yayi yanata kallon ta.....
*Urs nana diso*
http://nanadisoo.mywapblog.com
[8/28, 2:15 PM] kùbŕieh ciè bèrvier✨: *52-54*
DUNIYA CE
*NA NANA DISO*
Arif ne ya tsaya yana kallon ta yadda hips dinta yake moving shi yakara tayar masa da hankali Bai
bar gurin ba Sai da ya tabbatar ta shiga ciki, wane irin hamdala yayi da Allah yasa fatima zata zama
matarsa bazai iya jurar ganin ta da wane ba, shiga cikin gidan yayi sunata hira da hajiya Akan
business din da zata fara, " hajiya nifa yunwa nakeji.." hmm kasan halin fatima batasan hakk'in
mutane ba kaji ka tsawa tar Mata tay'i sauri ta gama.." Hajia kenan danAllah k'i dinga gyara k'a
lamank'i! " oho Maka Dai ba yunwar kak'eji ba, " a a wallahi bari naje, shigar sa cikin kitchen din ya
tarar da ita tana waya ga wani kuka shagwaba da takeyi, hankalin sa bai tashi ba Sai da yaji tace" Dr
ammar k'aine ruhina, banida kamarka, kuma wallahi soyayyar ka tanan azuciyata.." kafin takarasa
maganar afusace arif ya wanka mata mari sannan ya fizge wayar yafasata, " from today nakara ganin
ki kina waya da wani wallhi Sai ranki ya bace idiot kawai.. yafita aguje yabar dakin motarsa yaja Ya
bar gidan, " fatima daki faman kuka a kitchen, hajiya ce ta shigo yarinya kenan ai bala'i da masifa
yanzu suka fara bibiyark'i, ta dun guri mata kai sannan ta huce...
Goggo ce take Faman mita.." haba goggo tun ina bandaki nakejin maganarki lafiya? " kadai mudassir
kyaleni naji da takaicin rashin mahaifin ku yanzu gashi za'ayi auran fadima bani da ko sisi, " mamaki
ne ya cika mudassir duk uban kudin da goggo kida Amma saboda bakin ciki da takaici yasa tace
batada ko sisi lallai duniya abar tsoro ce..." karki damu goggo ni zanyi mata kayan kitchen ko labeli
kya saka mata, " Kai mudassir banda hali ko da nasamu gudun mawa addu'a zansa ayi mata.." Allah
yasawake ne natafi kasuwa, " yana fita goggo tayi tsake banzayin 'ya'ya ficikata bazan kashi ba.....
Arif ya akeyi kwana biyu na ganka cikin murna? Ko dai ansamu karuwa ne? " haha ai kasan nakusa
angon ce wa jira kawai nakeyi najine tari da fatima, every beat of my heart ita nakeji..kai nagaya ma
bakajin yadda nakeji? " hmm gaskiya da aiki agabanka domin kasan soyayyar su da Dr ammar? "
fahad kenan bazaka fahimta yadda nake sonta ba, Bata sona but ahankali zan koya mata yadda zata
so ne, " okay arif Allah yabada zaman lpya..." Ameen fahad...
Wai Fatima bazaki Yadda da kaddara ba? Kullum cikin tunani, ki gode Allah dayasa arif mutumin kirke
ne to gashi jiya nema ankawo kudina wai abdul za'a aura min! " da sauri fatima tajiyo abdul ince ya
daina shayi shayin, " inafa jiya ma Sai daya zani ne dubi jikina akan nace bana sonsa, k'awu yace
wane satin za'a fara bikin.." innalillahi Allah yabaku zaman lpya maryam amma wallahi k'awu Bai
kyauta ba.." to fatima babu yadda zanyi nayi hakuri kema kiyi hakuri muyita addua kawai! " hakane
maryam.." fatima ga wannan zaitun ne da dilka da lemon tsami k'i hadi su guri daya ki shafe jikin ki
zakiga Yadda zaki murji, da safe in kin tashi kishafa Zuma ajikin ki gaba daya..." hmm maryam nifa
bason sa nake ba so babu abunda zanyi.." tsaki maryam tayi malama ke da k'ike da kishiya wallahi
ki gyara kanki, " shiru fatima tayi tana zare ido, " hahaha zaki zare ido da kyau kuwa ga wannan
Zuma ce da zogale sai madara ki hada kiyita Sha..." hahaha su maryam anraja'a nagode.." malama
nema sai kidan ban wane sirrin please! " to nidai abunda zance miki a matsayina na aminiyarki shine
Kinga al'azkar dinnan na safe da yamma ki dinga yi karkiyi sakace,domin tsarene daga sharrin
abubuwa da dama, "Abinci karki sake kiyimasa abunci batare da kinyimasa Dan drinks ba,"maryam
addu'ar da akeyi ayayin da zaku sadu da juna koda mijinki baiyiba, ke kiyi ﺑِﺴْﻢِ ﺍﻟﻠَّﻪِّ ﺍﻟﻠَّﻬُﻢَّ ﺟَﻨِّﺒْﻨَﺎ ﺍﻟﺸَّﻴْﻄَﺎﻥَ ﻭَﺟَﻨِّﺐِ
ﺍﻟﺸَّﻴْﻄَﺎﻥَ ﻣَﺎ ﺭَﺯَﻗْﺘَﻨَﺎ domin indai harciki yashiga wannan saduwar, to shaidan bazaiyi tarayya dashiba,
Kankana, abarba, Zuma, zogale su kasance abincinki domin suna kawo ni'ima sosai, " Na gode yanzu
kasuwa zantafi sai nadawo...
Yau arif ya tafi canada, lokacin da yaji yayi murna dayaga yadda dady ya hada lefe akwati goma kaya
sunyi kyau, mumy ce taketa yi masa fada arif Naga kanada saurin hannu ga kuma fushi katuna duk
abunda zakayi Allah Yana ganinka Kuma babu abunda yake narkar da zuciyar mace irin kulawar d'a
namiji Dan haka kaji tsoron Allah ka kasance mai adalci tsakanin matanka, " Tom mumy I will try my
best.." yauwa son Allah yayi maka albarka Ameen, " suka dauke hanyar gida....
Amira hankalin ta yatashi yadda taga part din fatima hakan yasa duk ta gigice wanka taje tayi tasaka
wasu kayan bacci sun kamata zuwa tayi ta kwanta, " lokacin da arif yadawo yayi mamakin Har ta
kwanta dak'in sa ya huce yayi wanka Har ya kwanta a gadon sa Sai Kuma ya huce zuwa dak'in ta
kwanciya yayi yafara shafata nan da nan hankalinsa yafara fita daga nan suka gabatar da sunnar
su....
Yau jumma'a ankawo lefen fatima akwati goma ansaka sati daya, " su hajiya harda kuka ita da
shamsiyya tsabar bak'in ciki, mutane duk sun gani, " fatima ce ki zaune a Kan kujera tayi tagumi
tunanin duniyar kawai takeyi jitayi an janyi mata hannu, " dago fuskar ta taga arif ne wane irin kallo
yayi mata itama ta kada idon tace lpya? " dariya yayi sannan yace haba fatina kinga ankusa bikin nan
1wk kawai yarage kigayamun abunda kike bukata, " wane guntun tsake tayi sannan tace bana bukatar
komai sai dai danAllah karabu dani, bakinsa yayi kokarin Kai nata sauri tayi taja baya mayi haka? "
wallahi kikara yimun rashin kunya sai kingane kurank'i.." tashi tayi zata bar gurin ya riko hannun
ta.......
*Urs nana diso*
http://nanadisoo.mywapblog.com
[8/3, 1:49 PM] .: *54-56*
DUNIYA CE
*NA NANA DISO*
Tashi tayi zata bar gurin Arif ya rik'o hannun ta Wai k'e mai k'ik'a mai dani? So k'ik'e na hauk'ace k'o
k'uma me? several time ina nuna mik'i yadda nak'e son k'i but Sai k'i dinga share ni? Why fati?
Wallahi Wallahi ina sonki K'uma I can't explain how I feel!!! " hannun ta ta fizge Malam cik'a ne
wannan ai iskanci ne ai ban zama matar kaba da zak'a dinga taba ni, " hahaha in dai k'ece k'i
fadamun duk abunda k'i k'ayi niya, Amma banda abunki saura kwana nawa?? " wannan agurin ka
kak'e ganin Kamar ba zunubi baniba, Dan haka Sai kashirya domin zuciyata ta Dr ammar ce! Amma
gangar jikina zak'a aura, " wane mugun k'allo yayi Mata Wanda alokacin yaji wata muguwar sha'awar
ta, " tsake fatima tayi sannan tabar gurin......
Motar sa ya shiga daga Nan ya huce gida Yana shiga ya tarar da amira ak'an gado da alamun bacci
ne ya kwashi ta, Bai tsaya komai ba Sai jawo ta tayi a hankali yafara shafata, " i don ta ta bude Arif
manene haka? " ina cikin wane Hali amira please kibarne nayi, " kai ka isa? Dallah malam kyaleni ai
bari ingayama ka riga kasiyar wa kanka rashin mutunci, "haba amira nifa mijin ki ne? Please k'i
taimakan.." zancen k'ak'eso kaji Chan kajira amaryar ka, " bazan iya ba janta yayi tana ihu......
Ke fatima Dan ubanki menene haka? Mai kike nufi ko ne zan dafa abincin wallahi uban ki zance mara
mutunci, ga kayanan kije ki goge mun, wallahi hajiya ciwon ciki ki damuna, " lallai kin girma bari
yanzu nayi maganin ki janta tayi ta dinga duk'an ta " hajiya danAllah kiyi hakuri zan dura, " shamsiya
ta shigo ki miki damunki? Yau baki gyaran dakina ba, " duniya ce kuyi mun abunda k'uka ga dama
wannan ai zalince ne wallahi k'uje tsoron ranar da Allah zai k'ama k'u, " dallah jak'a yimun shiru
agidan ubana k'ik'e k'uma baki isa kice bazamu mure ki ba, " eh naji arzukin alhaji naki ce, Amma
wallahi ko me za'ayi mun bazan komai agidan nan ba ai sai da lafiya ake yin komai dan haka ke kije
kiyi..." hajiya tace yar iska mara mutunci dadinta na haifa bari ita taje tayimun taja shamsiyya suka
fita, " fatima tasaka kuka ita kanta tausayin kanta takeji bashiri dataga kukan baida anfani tayi alwala
tazo ta tayar da sallah....
Arif ne ya kira mudassir awaya sai da suka gaisa yace yazo yaga gidan fatima.." cikin Rabin awa
ya'isa gida tunda ya shiga hawaye ya zubo masa yanzu wazai cik'a mata wannan dak'una hudu ga
sama ga katon palour, "Arif ne ya shigo Yaya mudassir naga k'ayi shiru ko akwai abunda baiyi ba? "
ina ai sai dai mugode Allah Amma gida yayi kyau, " to mungode b'enen na wane anjima ma odar
kayana zasu zo, " to mashaa Allah zuwa yamma inshaa Allah za'a fara jeran nata, " okay to ga
muk'ullin, " tohm mudassir yana fita motarsa ya fada Yana cikin driving ya tsayar da motor yanzu ya
zaiyi kawai na cike mata daki biyu yanzu bari naji kanfanin daman nasayi kayan dak'i, sai labulaye,
Jan motarsa yayi ya dinga zirga zirga karfe 4 akafara saka gado ka godanta yayi kyau sai kujera duk
anshaka mata purple and milk akasaka mata, "kayan kitchen duk masu gyaran suka saka, yanzu frige
da tv ya rage sai agogo chan yahuce duk ya siyo lokacin da yake saka wa sai yafara kuka.. "najif
yace muddasir maye na kuka? " yanzu da bananan akayi bikin fatima ya zatayi? Kasan babu mai
yimata komai, " mudassir kenan ai Allah yana tare da kowa, yasan zuciyar kowa, D'an hak'a k'awai
k'a godewa Allah daya baka yadda zakayi domin lamarin Allah yafi karfen wasa, " hakane wallahi
nagode abokina....
Yau asabar k'arfe uku za'a fara k'amun fatima, shara tagamayi sannan ta dafa abinci daga nan ta
huce dak'in ta, zama tayi ak'an gado yanzu ko wacce rayuwa zatayi a gidan arif? Ya ubangiji
kowacce kaddara idan zata huce mun kabani ikon hakuri da juriya, " anty zainab ce ta turo kofar
dak'in sauri tayi ta goge hawayen ta, " amarya bakya lefe.. "murmushi fatima tayi nifa babu abunda
zanyi anty zee yau ma atamfa ta zan saka, " haba Fatima ai haka bazai yihuba gashinan wannan
material ne na dinka miki wannan shadda da less kisaka ranar dauren aure, " anty zainab banda
bakin yi miki godiya nagode nagode sosai, " haba fati ai ke yarinyar daya kamata ayi wace, anjima
mai kwalliyar zatazo "tohm nagode, tashi tayi ta gwada kayan sunyi masifaffin kyau cirewa tayi taji
tayi wanka....
K'arfe hudu aka cik'a agidan.. " shamsiyya taci kwalliya sai iyaye takeyi sai gayawa kawayen ta
takeyi zakuga amarya Kamar mahaukaciya don ko kayan sawa bamu bare alhaji yayi mata ba, " a a
kice zamu sha dariya, " farida ce tayi wane tsalle kinga yadda kikaye kyau yarinya mai hips da boobs
gaskiya arif ya dace, " danAllah k'i daina k'arki sane kuka, " tohm zauna na nad'a miki head din..
"tohm,Ana gama wa rike hannun tayi suka fita kowa k'allon su yakeyi sunyi kyau Bama aci fatima, "
shamsiyya kasa tsaya tayi sai burin kunya takeyi.."haka aka dinga hotuna.." k'arfe shida su arif su
kazo shida abokanan sa yayi kyau shima rike hannun ta yayi zo mu dauke hoto Jan hannunta tayi
"dallah ka kyale ne... "rungumota yayi mai hoto ya dinga daukarsu kudi ya d'akko a hannunsa ya
mika mata k'allon sa tayi ta hau bene, " farida kun gani ko " hahaha bita Dakin nata," a a kyale ta
gobe zamu hadu ina bukatar hutawa....
Yau lahadi an daura auren ARIF DA FATIMA ak'an sadak'i dubu Dari Sai rabon goro da alawa akeyi.."
su Fatima ne suka shirya cikin shadda tayi kyau sosai tana zaune Sai kuka takeyi arif ne yayi
sallama ta shigo, bai lura da kukanta ba rungumeta yayi sannan ya zira hannun sa acikin rigarta
afurgice fatima ta....
*Urs nana diso*
http://nanadisoo.mywapblog.com
[8/5, 5:32 AM] .: *56-58*
DUNIYA CE
*NA NANA DISO*
Arif ne ya rungumeta, sannan ya zira hannun sa a cikin rigarta Afurgice fatima ta tashi, menene
hak'a?? " ya zak'azo har dak'ina ka dinga yimun wannan abun k'ai Wai bak'ajin kunya ma, a hankali ta
zauna a kasa ta sun kuyar da kanta sai k'uka! " ina da right da zanyi yadda nak'eso dake dan haka
karki k'ara ihu akaina, ya sak'ko kasa mai isa kike kuka fatina ko Dan na tabaki? Kinsan shekara ta
nawa ina jeran jikin ki kuwa? kinsan irin hakurin danayi, please ki daina kuka kinje, " d'ago fuskar ta
tayi cikin yatsena fuska tace ai dole inyi kuka tunda gidan ka za'akai ne.." nafa zama mijinki fati
kidaina gayamun irin kalaman nan, ina sonki ina Kuma kaunar ki, " ni kuma har yanzu na tsaneka ban
son ka kuma Bana kaunar ka, " fita yayi cikin k'unar rai.....
Alhaji ne ya shigo dak'in fatima tana zaune ko sallama baiyi ba ya zauna a k'an gado, " jiyowa fatima
tayi ta gaida sa, " niba ansar gaisuwa yakawo ne ba zuwa nayi domin nayi miki kashid'e tunda aure
zakiyi inason kisane kin bar gidana har abada idan kika k'aso auren k'i karki dawo mun gida, Kuma
kisane karki kawo mun k'ara, kayan daki ma sai za'a kaik'i za atafi dasu dan haka nasan kin fara
kwasar k'uncin rayuwa kenan, " kowa yasan asiri kikayewa arif dan ya aure k'i, " alhaji duk abunda
kayimun tun ina karama har zuwa girma na nagode Allah ya biyaku da aljanna duk abunda nayi muku
danAllah kuyafe mun, " Kuma naji magan ganunka inshaa Allah zan kiyaye.." munafuka yarage naki
wannan tashi yayi yabar dak'in anty zee ce tashigo dak'in yabaki shiga wanka ba? " hawayen fuskarta
ta goge bari na shiga tana fitowa tasaka lesi sannan ta yafa mayafi anty zainab da inna suka riko
hannun ta aka shiga dakin hajiya da'ita to ga 'yar taki zamu tafi da'ita " hajiya ce tayi wane tsaki
acikin jama'a to ku tafi da'ita man na hanaku, " inna tace *Duniya ce tafi bagaruwa iya jima* motar
da aka kawo ta daukar amarya suka shiga kowa sai shiga yakiye daga nan aka huce gidan fatima.."
hajiya da shamsiyya sai dariya sukeyi hahaha hajiya bari na tafi naga yadda zaa saka mata kujerun
roba.." kafin shamsiyya ta karasa maganarta sai ga sadiq babbar yaya ga kayan ku can mundawo
dasu.." hajiya tace me kake nufi sadik? " wato kallo yabarku kunga kayan dakin fatima kuwa, gaba
daya gidan Kamar a waje yak'e, " anya yarinyar nan bata bin bokaye, " kin jike hajiya ai nutsuwar ta,
hakurin ta, biyayya, shi yak'e bibiyarta, " wannan yar iskar shamsiyyar zaki gyara wallahi in bahaka
yanzo kuka fara ganin takaice da bakin ciki....
Lok'acin da suk'a i'sa k'ofar gidan magan ganun maryam ne Suk'a wad'o mata " yauwa fatima K'uma
ga adduar da zak'i k'aranta i'dan zak'i shiga gidan k'i tundaga waje har zuwa, shigarki ciki,tun agida
in zak'iyi wanka k'i daura alwalar k'i, Qulhuwallahu Ahad, da Falaqi da Nasi, da Ayatul kursiyyu, da
Amanarrasulu don k'ari k'anki daga sharrin shaidanu da mutane idan anzo k'ofar gidan k'i to k'i shiga
gidan da qafar dama tare da (isti'aza da basmalah don neman tsari) sannan k'iyi sallama in
zak'i shiga gidan koda kuwa ba k'owa Hak'a k'uma ki shiga da dakin nak'i da sallama, "ahaka ta
karanta addu'oin sannan inna ta shiga, gaba daya amira ta kulle part din ta K'arma ace za'a ci za'a
kawo amarya, bagaren fatima suka huce gidan ta yayi kyau kowa Sai addu'ar zaman lafiya ake yi
musu, masu nasiha sunayi masu addu'a suma sunaye ahaka akatafi aka barta ita kad'ai ango da
abokanan sa suka shigo dak'in sukayi musu addu'a sannan suk'a tafi daga shi Sai amaryar sa wayar
sa ce tayi ringing ya dauka amira ce ta kira tashi yayi ya fita....
Part din amira ya shiga lafiya k'ik'e k'irana? "Lafiya ga kaza nan dazu farouk ya shigo part Dina
shine yace na baka, " oh Amma ya kyauta dama na bar kazar da nasiya a motarsa, Amma ke da
bakwa shiri da farouk taya ya shigo, " oho masa..." to sai da safe.." Yana fita amira ta dak'a tsalle
yanzu aikin boka zai fara ce..." sallama yayiwa fatima a zuciya ta amsa, " fatina tashi muyi sallah, "
bude fuskarta tayi idon ta yayi jajir sallar me? " ki tashi muyi.." bazanyi ba.." kallon ta yayi yadda ta
k'wanta to sak'ko muce kaza da frsh mlk, " banaci please ki sak'ko, " banza tayi masa tayi kwanciyar
ta.." bude kazar yayi ya dinga ci har sai da yaji ya koshi, " yana gamawa yayi wanka bargon fatima ya
shiga " tana jin ya tabata tayi saurin tashi, kuka tafara yi, " danAllah fatina kibarne wallahi ina bukatar
k'i, " kasa ta dawo ta zauna biyota yayi tureshi tafarayi yana kokarin rungumeta yaji wane Abu kamar
ya fasa masa kai cik'ata, " can taje yace banza mai ya kawone gurin k'i tunda inada amira mai zanyi
dak'i kafarsa yake kokarin maka mata tabar dakin aguje.." saina lahan ta ki yar iska, " wane sabon
kuka tafarayi.....
*Urs nana diso*
http://nanadisoo.mywapblog.com
[8/5, 1:30 PM] .: *58-60*
DUNIYA CE
*NA NANA DISO*
Wane sabon k'ukan fatima tafara, data ga k'ukan bashida wane amfani ak'anta tashi tayi, ta shiga
bandaki alwala tayi sannan tafito, sallah raka'a biyu ta gabatar, cikin murya mai dadi tafara karanta
al'qur'ani cikin suratul bakara bata tsaya ba Sai da ta tabbatar ta i'ddata, sannan tayi addua Allah
yabasu Zaman lapia ita da mijin ta da kishiyarta daga nan barci ya kwashi ta.....
Arif kuwa tunda yace kazarnan kansa yake faman yin ciwo daya shiga bandaki domin gabatar da
sallah sai ya k'asa ga zuciyar sa yadda take hassala, a haka bacci ya kwashe shi, " ita kuwa amira
tana chan murna ta'ishe ta, chan kuma dataji karatun da fatima takeyi shi yakara tayar mata da
hankali, gani takeyi Kamar tasan abunda ta k'ulla...
Da asuba fatima tayi sallah sannan ta shiga tayi wanka atampha ta dakko ta saka d'ink'in yabi jik'in
ta, sannan tafito palour gyarawa tafarayi duk d'ak'unan ta ta gyara ta kunna turaren wuta, " cikin
dakin ta ta shiga cik'in mamaki taga Arif ak'an gado a hankali ta matso kusa dashi ya Arif katashi
kayi sallah, afirgece ya tashi ko addua bai yiba jatayi da baya, can kuma ya rike k'ansa, wannan wata
irin tarbiya akayi miki? Shine zaki ta shine ina bacci, " cikin saurin murya fatima tace Naga bak'a
tashi kayi sallah ba shiyasa, " Amma yarinyar nan jaka ce ke wato ke kadai kikasan Allah nakasa
alwalar dan haka bazanyi ba, ya tashi yabar dak'in, " innalillahi fatima take Kira chan Kuma ta fara
sharar dak'in ragowar kazar ta gani gaba daya tasha magani lallai ansa wane abu acikin kazar nan,
Amma sai ta tattara ta k'aita shara haka tagyara gidan daga nan ta huce kitchen shayi ta dafa, ta
duba taga babu bread ballantana ta hada dashi dining takai masa ta samu guri tanata lazuminta har
ya sak'ko ko kallon dining din baiyiba ya samu guri ya zauna ko kallon ta baiyi ba.....
Suna zaune su k'aji sallama Amira ce ta saka wata gown, fatima ma sai dataga k'yanta ballanta na
kuma Arif, kafin takaraso Arif yaji ya kamota matata kinyi kyau, ta wane langwabe kai, ga breakfast
nakawo maka dan ban sonka da yunwa, " fatima data sake baki, sai kuwa cewa tayi uwargida ina
kwana? " cikin isa tace lpya, " Arif yace shiyasa nake son k'i saboda k'in son ci na da shana, " haba
sweetie na kasan bazan barka da yunwa ba ai, dan nasan ba lallai a k'ula mun da Kai ba, " fatima
taga abun nasu gaba yakeyi tashi tayi zata bar gurin Arif ya dak'a mata tsawa ke karki kara tashi
idan ina guri, " yauwa fatima kije ki gyara mun gurina, " tsaki fatima tayi zata shiga dak'in ta a
fusace Arif ya mik'i, " Amira ta riqesa haba mijina kadaina ta yar da hankalin ka, " wannan yarinyar
batada hankali agida ba kikeyin komai ba? Kije kigyara mata, " fatima cikin takaice tace zanje basai
ka Bata ranka ba, " a hankali cikin nutsuwa ta shiga part din daga idon ta dazatayi tayi kirjinta sai da
ya buga yadda taga gurin ya kazance ahankali ta dinga gyarawa.....
Da ma ba haushe yaci ba k'asanin Amfanin k'ayan k'a sai bak'a dashi! Yau hajiya ta tashi taga gidan
duk yayi kacha kacha tsintseya ta dauka tafara shara tanayi tana hutawa da kyar ta'iya karasawa
tana zama sai hak'i, alhaji ne ya sak'ko da Alama da yunwar sa ya tashi, hajiya lafiya, "kadai bari
alhaji dan wannan aik'in da nayi sai hak'i nak'eyi, shamsiyya ce tafito daga dak'in ta kallon dining
tayi taga bakomai, hajiya ina break fast? "sha sha sha kidai bansan wacce irin 'ya bace to ke muke
jira kidora mana, " ne? Kunsan Dai ban iya komai ba, " alhaji ne yace yanzu sai asamo mai aiki ai, ke
kuma shamsiyya kiyewa kanki fada wallahi in bahaka ba k'ina cikin wane hali, " tsake tayiwa iyayen
sannan tabar dak'in, gurin karfe hudu tabar gidan motar ta taja sai gidan fatima tana zuwa bangaren
Amira ta shiga uwargida ran gida, " aa shamsiyya yau kece agidan namu hahaha nice mana, ince Dai
k'ina gasa mana amaryar, dan banson kiyi mata imani, dan mallaki miji ta hanyar biyayya agurinta
baida wuya dan haka sai ki dage " karki damu ai nagama da mijin! " fatima fa tanada ibada sosai da
sosai, " nagani da ido na ai, " kinga yunwa nakeji kin Gama abinci? " ai ne bana abinci sai abunda
fatima ta girka nakeci, " muje to ko ta gama? " suna shiga palour dinta su kagan ta a zaune tana
karatun al qur'ani ko sallama basuyi ba, " shamsiyya kuwa data raja'a gurin kallon gida, " Amira ce
tace kin gama abinci ne? " fatima tace yace kar na girka, " aikuwa baki isa ba sai kin dafa mana, "
fatima ta kalle ta why not kekije kidafa I think yau girken ki ne kuma kema mace ce dan haka bazan
girka ba tunda bayai bani umarni ba, " shamsiyya da tak'e ta kallon fatima yadda tayi kyau....
Karar motar da taje yasa tafita ya mudassir ne Yana bak'in mota, " aa Yaya ka shigo mana, "a'a
bazan shigo ba nan ma ya'isa, haka kika dawo yar lukata, " hahaha k'aji ka yaya yasu goggo ince
lafiyar su kalou, " lafiya lou fatima kije tsoron Allah ki zauna da mijinki lafiya kiye masa biyayya
kinje, kiyi hakuri aduk halin dak'ike watarana sai labari, " tohm yaya Amma Yaya yaushe zakayi aure?
" fatima kenan kina akwai wane abun ne? " Yaya dan Allah ka aure shamsiyya, " haba fatima
shamsiyya fa kikace? " eh yaya please.." tohm zanyi tunani akai.." yauwa Yaya nagode suna cikin
magana Suk'a fito, " shamsiyya tana ganin mudassir ta karaso gurin yaya mudassir inayini? " lafiya
kalou, " kasan me yaya? " sai kin fada..." duk girman gidan nan babu wacce tayi abinci, " dariya
mudassir yayi kar dai kice mun abinci ne ya k'awoki? " haba yaya huce nan wallahi, " to ai sai ki
dafa musu, " hmm kyalesu kawai.." kin manta yau alhamis fatima ai tana azumi, " lah naman ta fa, "
Amira datake tsayi jikinta yakara mutuwa, " haka sukayi sallama Suk'a tafi shida shamsiyya....
Yau da sassafe ta tashi ta gyara gidan sannan taje na amira shima ta gyara, wanka tayi ta saka
duguwar riga sannan ta samu guri ta zauna Yana fitowa yaganta kau da k'ansa yayi, sannan yace ki
dafaman dankali da nama da daddare toh tace masa..
Tunda ya shega Mota yaje jikinsa da dadi bakamar kullum ba domin jiya zam zam din daya sha yaji
dadin sa,
Karatun alkur'ani ya kunna tunda yafara ji jikinsa yaje kamar Ana gasa masa shi, ahankali yaje yayi
dadai fatima ce kita wado masa ahaka ya karasa office....
Tana zaune tana duba littafin tafsir dinta wato (safwatul tafaseer) taji anyi sallama daga kanta da
zatayi taga Maryam ce da sauri ta mike ta rungume ta, sannu da zuwa zauna na kawo miki ruwa da
lemo, " a'a fatima irin wannan kyau haka? " kuka fatima ta saka Maryam bakisan cikin halin da nake
ba tunda nazo gidan nan kullum cikin walaha, wallahi nagaji ga zagina da sukeyi, nasha wahala a
chan gida yau ma gashi ina fama arif baya sona bakuma ya kaunata, so nakeyi ya sawwake mun
wallahi, " fatima Anya kuwa? Haba Fatima halin da kike cike kawai kika sane ki tuna mutanen da
suke da kudi Amma basu da 'ya'ya? Ki tuna marayu marasa uwa da uba basuda komai, " ki tuna
miskinai da gajiyayyu, ke kuwa duk wahalar dakika sha akwai ci da sha kuma kinasa kaya, wasu
nema sukeyi amma Har yanzu basu samu ba? " Allah yabaki lafiya, Amma wasu tsabagen wahala
suna gadon asubuti, " kuma Allah Yana tare dasu, wacce wahala kike sha fatima? Wallahi ki gode
Allah domin wasu matan ma mazajen su dukan su sukeyi wasu neman Mata wasu shaye shaye ke wa
suma basa basu komai daga ci har sha, ke mijin ki yana yimike daya daga cike? " a'a baya yimun, "
Amma kike kiran wahala kullum? Ko kin feso Allah yabarki haka babu wata jarrabawa? Kinfeso yau
kiyi dariya gobe kiyi? Haba fatima duniyar har nawa take ki tuna duk abunda ya samu mutum alheri
ne? Kuma arif shine mijinki ba Dr ammar ba, Dr kunyi soyayya ne amma kuma arif ne mijin k'i kije ki
tambayi mudassir yagaya miki yadda arif yake sonk'i, kuma matar mutum kabarin sa dan haka ki
nutsu kiyewa mijinki biyayya ku zauna lafiya, ki manta da Dr! " inshaa Allah zanyi abunda kikace wato
in banda kin tunatar dani inason saka kaina acikin masu nadama, " fatima kenan dama ita kishiya
idan Allah Bai hadaki da tagare ba to fa zaki hadu da Mai shirka ko kuma mara mutunci, Dan haka
kowacce ce kishiyarki nidai shawarar da zan baki ki zauna da ita lafiya kuma karki cutar da ita, "
wato lokacin da aka kaine gidana Abdul yayi shaye shaye yazanine ahaka kuma ya kusance ne,
amma dana zauna nayi tunanin yariga ya zama mijina banida wata mafita sama na dage da yi masa
addu'a gashinan yanzu idan ya tuna abunda yayi da har kuka yakeyi, Dan haka kema ki kama mijinki,
wallahi fatima kin ban haushi fa kida mijinki yasaba da abincin ki da kuma kingaya mun arif babu
abunda yakeso sama da yasamu kulawar mace, " hakane maryam indai zaki kula da arif kin gama
dashi kuma.." ai fatima k'owanne miji yana son kulawa, gake da kayan aiki amma kin zauna, " bani
da bakin yi mike godiya wallahi kin tunasar dani nagode da shaidan yayi mun busha amma yanzu ya
gudu, " yauwa kawas ko kefa, ga wannan aya ce ki markad'a ki tace Sai ki zuba zuma 4 spoon, "
wannan kuma kwa-kwace da madara ki markada ki shanye kiyi kwadan zogale da kantu kicinye hmm
bayane ma bata bakine sai kin bane labari dai, " sakallahu khair godiya Mara adadi Allah yabarmu
tsare.......
Maryam tashi mu shiga kitchen mijina yace yana son dafaffen dankali da nama, " hahaha masu miji
manya.." duk'a fatima takai mata, dankalin ta ibo suka ferayi fatima ta wanke ta dura gishiri tasaka
Dan k'adan, sannan ta dak'ko nama ta yi fadi dashi ta yayyanka a tsaye sannan tasaka mai a kasko
ta juye naman ahankali ta dinga juyawa albasar da ta yanka ta juye, sai attaruhu da tafarnuwa sai
tumatur Dan kadan ta markada shima ta juye ahaka suka dan soyu ta zuba ruwan naman da curry sai
maggi kanshi ne kawai yake tashi.., " fatima irin wannan girke, " Maryam sai abdul yama ci tukunna,
yanzu mik'omin kankana da abarba sai ki mikon mangoro, ta hada tayi blending dinsu sugar kadan ta
saka sai flavour, " a haka suka Gama abdul yazo daukar maryam sai da sukayi sallama ta tafi...
Gyara gidan tayi sannan tayi wanka, yau tafara period so bata sallah turaren wuta ta saka a Dak'in
ko'ina gwanin sha'awa, tana zaune tana jiran shigowar arif sai baba Mai gadi ya shigo aguje hajiya
alhaji yayi accident, " da sauri ta dak......
*Urs nana diso*
http://nanadisoo.mywapblog.com
[8/9, 4:36 AM] .: *60-62*
DUNIYA CE
*NA NANA DISO*
Gyaran gida tayi sannan tayi wanka, yau tafara period so bata sallah turaren wuta ta saka a Dak'in
ko'ina gwanin sha'awa, tana zaune tana jiran shigowar arif! Baba Mai gadi ya shigo Aguje hajiya
hajiya alhaji yayi accident, " Da sauri fatima ta dauke wane Dan mayafin ta fita waje, tana fitowa taga
babu key din mota tayi saurin tawa dak'insa domin dak'ko key tana dauka ta sauka, Har zata shiga
mota sai Kuma ta jiyo baba Mai gadi ina fatan Amira tatafi tun dazu? " ina ai bata tafi ba dazu ma
dana gaya mata ahaka tace nabar mata dak'i nazo nagaya miki kice baiwarsa, " wane yanayi fatima
taji tashiga kawai sai ta rufe motar tayi hanyar cikin gida, " baba mai gadi da mamaki ya kamasa
yarasa mai zaiyi sai cewa yayi fatima ina zakije, " jiyo wa tayi ta danyi shiru na lokuta sai cewa tayi
matarsa wacce yakeso yake kauna bataji asubutin ba saine da ko ganinsa banason yi, " baba yace ai
bantaba tunanin ke yarinya bace ba sai yanzu mijin nake? Ko kin manta aljannar ki tana tafin
kafarsa? " baba bazaka gane yadda natsane Arif ba banason sa kwata kwata, ta fashi da kuka, " kiyi
hakuri kije ki duba sa danAllah, " tohm baba....
Mota tashi takama driving cikin mintina ta'isa asubutin babu kowa agurin sa sai hajiya, sallama tayi, "
hajiya tace yar iska sai yanzu kika damar zuwa ki duba sa, " waya sani ma ko wanne abun kikaye
masa yaji ya buga motar? " Fatima da mamaki ya'isheta kallon ta tayi tace hajiya ina yini? " tsake
tayi waje sai ki kula da mijinki ne ga tafiya ta, " hawaye duk ya cika i'don fatima, Dr ne yashigo tayi
saurin gogewa, " karin ruwa yasawa Arif sai Kuma magungunan da yakawo, " madam ga shinan in ya
farka yaci abinci sai a bashi maganin sa, ki kuma kula domin jininsa ya hau, Amma babu wata
matsala sai 'yar buguwa itama a hannun sa, " kad'a Kai tayi sannan Ta koma gida ta dak'ko abinci,
tana isa asubutin ta tarar dashi ya tashi, tunda ta bude kofa yake kallon ta, sai kau da kanta takeyi, "
zama tayi Sannan tace sannu Allah yakara sauke, " A hankali yace amin, " Arif zuciyar sa sai
tafarfasa takeyi jin sa yakeyi Kamar ya rungume matarsa su tafi Amma ina yasan bamai yuhuwa bani
ba, " a hankali taji sautin maganar sa zan shiga bandaki, " ko kallon sa batayi ba tace ko fita zanyi
ne in kafito nashigo? "Ki taimaka min bazan iya mikewa ba, " okay Bari nakira Dr Sai ya kaika, " zata
bude kofa Arif yace indai ne mijin ki ne to ki taimaka min na tashi, " sai da ta tsaya na Dan lokaci
sai Kuma tazo ta tsaya ya riqeta takaishe toilet tukunna ta jiyo, " kafin ya fito ta gyara gurin ta zuba
masa abinci da lemon ta koma ta zauna, " da kyar yafito daga bandak'in, " kollon ta yayi yace ina
Amira, " tana gida, " tasan ina asubuti kuwa, " eh mana ta sani tunda Wanda ya gayamin ya sanar
da'ita, " k'ad'a kansa yayi sannan ya dauki abincin da hannun haqu, hannun daman sa kuwa ko motsa
shi baya iya yi saboda zafi, sai kallon abincin yakeyi ga yunwa gashi babu ta inda zaice, " Dr ne ya
shigo Arif yagani sai kaĺlon abinci yakeyi, sai ya bashi tausayi, " Dr yace madam mayi amfaninki
I'dan bazaki taimaka masa ba? " damai Kuma zan taimaka? " ai nagaya miki hannun sa a kunbure
yake bazai aiki ba, " tashi tayi batare da wata magana ba ta dau abincin tafara bashi abaki, " Arif
Dadi Kamar ya kashi she, can sai cewa yayi kince abinci? " eh, " yawane girgiza kai anya kuwa? Bari
nashafa cikin ki naji, Har zaisa hannunsa " tace karka soma malam.....
Ke mansura Har yanzu baki gama aikin bani ba, yunwa nakeji Dallah malama kiyi sauri kigama kije ki
wanke mun bandaki, to shamsiyya ai saurin nakeyi, " mtsw wannan kuma matsalar kice " wallahi
hajiya wannan Mai aikin ta k'i jakace lokacin da fatima take gidannan karfe shabiyu angama girk'i
Amma yanzu karfe biyu ko gyaran gida bata gama ba, " hajiya tace yar bura'uba ce ke mansurah.."
Naam hajiya gani, " wai ke wacce iri ce nace tun dazu nace kiyi sauri, " shamsiyya tace ai kinsan
jahilace shiyasa, " haba hajiya tun safe kina ganin aiki nakeyi ban zauna ba, tunda shamsiyya da
girman ta ta dinga tayane wane aiki, kinga itama macece, " ai biyanki kudi mukeyi dan haka kikara
hada 'yarta dake Sai kince ubanki, " Allah Baki hakuri hajiya, Amma gaskiya bazan iya aiki agidan da
basu san darajar mutane ba, karki manta shamsiyya mace ce gidan wane zataji, a hankali mansurah
ta dauke kayanta ta bar gidan, " shamsiyya ai gashi nan kowa Sai ya gudu saboda halinki wallahi
kichanja halin ki, " suyeta tafiya mana bakina da kudi ba sai k'i kara kawo wasu, " kitashi kishiga
kitchen ne yunwa nakeji.....
Fatima ce tayi sallah tana zaune akasa tayi tagumi, " Arif kuwa so yakeyi yayi sallah Amma bazai iya
tafiya ba sai an rik'e shi.." sallamar su mumy sukaji da dady sai farouk, " mumy tace sannu Arif
garin yaya haka yafaru..." fatima tace ina yinin ku.." mumy ta amsa da lafiya, " farouk ne yace yaya
ya jikinka? naji sauki anjima zaa sallame ni, dan taimaka min nayi alwala, " arif tun dazu bakayi ba
saboda me? " dady babu komai.." fatima dataga hirar su sukeyi sai tabar Dak'in tunda tafita tunanin
Dr ammar kawai takeyi.." Arif kaga abunda nake jiye maka gashinan fatima bata sonka mukan mu
fita tayi tabarmu, " mumy Kenan ne ina sonta Kuma ina kaunarta, please karku bata mata rai, " haba
Arif ya naga kuka mayi haka? " dady ina sonta, " farouk cikin tausayin dan uwansa yace yaya itama
tana sonka.." mumy kuwa zama tayi cike da tausayin dan nata.....
Shamsiyya daman nazo akan maganar najanyi auren mu dake, " innalillahi saboda me abubakar, " a
gaskiya shamsiyya kinada matsaloli dayawa kwa-kwata baki iya komai ba common gyara gida baki
iyaba ballantana girke, kuma azamanin nan babu mai auren mace ahaka dan haka kiyi hakuri, " wayyo
Allah na shiga uku tafara rusa kuka, tana shiga gida hajiya tace lpya? " ya janyi wayoo ya janyi baya
sona...
Tunda aka sallame su, suka tawo gida tare da su mumy suna isa amira ta fito oyoyo sweetheart, "
mumy ce tasha kunu, me yasa bakije asubutin ba? " lah fatima bata gaya muku ba ai haka tace min
na zauna zataji, " Fatima ta kalle ta cike da mamaki amira karkiyi mun karya akan mijinki indai Arif
ne na barmiki shi tunda kike sonsa....
*Urs nana diso*
http://nanadisoo.mywapblog.com
[8/9, 1:46 PM] .: *62-64*
DUNIYA CE
*NA NANA DISO*
Fatima ta k'alli Amira cik'e da mamak'i, Amira k'ark'iyi mun karya Akan mijink'i indai Arif ne na
barmiki shi tunda naga alamar k'e kina sonsa, ni kuwa..." mumy ce tace ya'isa haka ke fatima ko a
mafarki naga kina wannan rashin kunyar nayi sadaka amma a gabana kike fad'in haka, anya kinsan
tahirin rayuwarki kuwa? Kiji k'i tuntuba k'ije wanene arif? " jikin Fatima duk yayi sanyi kayansa ta
dauk'a mota ta huce bangarin ta dasu, " Amira kuwa da take jiran kadan tace ai mumy bakiga komai
ba amma zaki gani da idonki, " Arif daya kasa cikakkiyar magana ahankali Amira ta rike shi suka tafi
bangaren sa, su mumy suk'a bita abaya....
Farouk ya tafi part din fatima Yana shiga yaga tana k'unna turaren wuta Matar yaya yunwa nakeji, "
yanzu na d'ura abincin amma ka jira yanzu zan gama, " tohm, matar yaya " Naam.." Na tambayi ke
mana? " ina jinka, " akwai abunda yafi soyayya? " farouk kenan babu abunda yafita soyayya tana da
dadi tana kuma da d'ace a rayuwa! Rabuwa da masoyi bashida dadi kwata kwata, " tabbas haka yake
amma ita kuma k'iyayya fa? " bakaje sunan ba babu dadi, I'dan mutum ya tsaneka a rayuwa, Sai kaji
dama k'a bar duniyar! " ta yaya k'ik'asan haka ? " saboda mutanen Dana tashi dasu sun tsaneni, "
ashe mutum ya soka abune Mai mutukar kyau? " Tabbas abune Mai kyau, " Mai i'sa kika tsane ya Arif
bayan kinsan yana sonki? " maganar da fatima Bata taba tunanin Zata fito daga bak'in Farouk ba,
farouk kenan bantsane yayank'a ba illa son sa da nakeyi, " yaudarar ran so? Ko kuma me, " jikinta
duk ya mutu inada aiki yanzu, maganganun da yagaya mata su suk'a dinga yawo a k'anta, " farouk
mik'ewa yayi ya tafi masallaci, " Arif tunda yayi wanka yayi sallah ya kwanta ak'an Gado Dan ya huta,
Amira ce ta shigo sannu arif dama inason magana dak'ai, " ina jink'i hope lafiya? " eh lafiya dama
account dina yayi low siyasa nace zangaya maka, " me zakiyi dasu? " kaya nakeson siya kuma inason
yin abubuwa K'ala K'ala..." okay kamar nawa kikeso? " dubu dari biyu, " dubu dari zan baku ke da
fatima kuraba, " haba Arif yayi kadan, " eh nabawa mukhtar ya siyo muku kaya da lesuna, " tohm sai
ka turon ta account dina kokuma kabani check okay zanturo miki kawai......
Hajiya na rasa yadda zan zuba rice din, " sau Nawa fatima takeyi agabanki, " tohm Hajiya bari na
dafa, " yauwa ko kefa.." ruwa shamsiyya ta dura sannan tasaka waken da shinkafa, Sai da takara
ruwan kusan ciken tukunya shinkafar da bata fi 1cup ba, tunda ta tafi dake Sai datayi k'usan one
hour ta koma kitchen din, tana bude tukunyar gaba daya shinkafar ta chabe ta juyo haka, " alhaji yace
ko kefa munada budurwa Amma bata iya girke ba, " ai yau zakaci, kowa na zubawa ya tashi, " alhaji
mai yafaru? Kizauna ke kici, " gaskiya shamsiyya kinada matsala kin cuce kanki, " turo baki tayi oho
oho nidai....
Mudassir ne yake kwance juyi kawai yakeyi, maganganun fatima yake tunawa lokacin da take cewa
ya so shamsiyya, wata zuciyar tace ya sota wata kuma tace mai zakayi da ita, alwala ya tashi yayi
sannan yafara neman zabin Allah......
Fatima tana gama abinci ta zuba, Har zata saka kayanta ta tuna suna jin yunwa ta bar vest da dogon
wandon ta, mayafi ta rufa ta dau abincin, ta huce part din Amira tana shiga palour ta gansu azaune
gaba dayan su, zama tayi tace sannunku da hutawa momy, " yauwa, ki shiga kikera arif din cewar
amira," tana tashi ta shiga dak'in a kofar dak'in ta tsaya kafito kace abinci, " Yana dariya yace yunwa
nakeji Amma bazan iya ta shiba, " matsowa tayi ya riketa cham ya tashi Yana dariya, " fatima tace
ashe k'aji sauke, tayi gaba ya janyi mayafin ya wadi, kallonta yayi gaba daya ta riketa shi, breast
dinta sunyi tunbul tunbul matsawar datayi Zata dau mayafin ta hips dinta suka kada, Nan da nan Arif
hankalin sa suka tashi, tana yafa mayafinta ya riko ta, ta fizge hannun ta ta tafi palour, " biyota yayi
abaya Yana dariya, su mumy har sun kusa gaba cin abincin, " farouk yace Matar Yaya dad'ina dake
iya girke, " Amira ta bata rai bari na zuba maka abincin, " tohm.." yauwa fatina tace " Naam ga
kudinan ko zakiyi amfani dashi, " a a da kudi na, basu kare ba, " aa.." inada kudi bari naji inada
aiki...
Tana fita tafara hira da salusu mai wanke, " Arif Yana fitowa ya ga Sai dariya takeyi ga jikinta sai
kadawa yakeyi.." wane tsawa Arif yadaka mata...
*Urs nana diso*
http://nanadisoo.mywapblog.com
[8/10, 2:15 PM] .: *64-67*
DUNIYA CE
*NA NANA DISO*
Fatima tana fita tafara Hira da salisu mai wanke, " Arif yana fitowa yaga sai dariya takeyi ga jikinta
sai kadawa yakeyi.." wane tsawa Arif yadaka mata batasab lokacin data shiga parta dinta ba, " Arif
ne ya karaso gurin salisu, yace ina fatan kanason aikinka agidan nan? " kwarai kuwa oga inaso dama
tambayata tayi shine na bata amsa..," from today komai ta tambaya karka bata amsa kabar gurin if
not zan sallame ka, " a'a oga zan kiyaye ayi hakuri danAllah, " a hankali arif yahuce part din fatima
yana shiga yaga bata palour daki ya bita ya tarar tana saka riga, tsayawa yayi yana kallonta, " jitayi
kamar alamar an shigo, tana jiyowa ta saka ihu, da sauri Arif ya motso yasa bakinsa anata nan da
nan ya k'idemi, tureshi tayi tafito palour tana masifa, nifa banason nace please karabu dani mana, "
fitowa yayi idonsa har sun chanja, kallon sa tayi sai da kirjinta ya buga, " fatina kinkasa fahimtar
halin danake ciki, ina bukatar ki akusa dani karkisa hankali ya gushi ko kuma nafara naiman mata
please kitaimaki ne wallahi ina sonki, " kallonsa tayi ta k'ada idonta, ya Arif please karabu dani nema
nahuta mana, kullum aikinka k'ana sona, to wallahi da sauranka tunda sona kakeyi ba kaunata kake
ba, Kaji gurin matarka amira but ne har yanzu dr ne araina, dak'in ta ta shiga ta kulle.........
Arif da yak'e tsayi jiyaye zai fadi ahankali ya zauna, daga bisane kuma ya tashi k'ansa ki juyawa,
ahankali ya shiga motarsa yafara tuk'e, " yana isa office kowa sai ya jike yake yimasa, " yana cike
wasu files, mubarak ya shigo yanata sallama bai amsaba, sai daya buge tebur sannan yadan firgeta, "
haba arif mai ke damun ka? Tun dazu fa nazo amma kana duniyar tunani," mubarak wallahi nayi
kuskure, " name fa? " son maso wane nakeyi, fatima bata sona ko kallona batason tayi kwata kwata,
she hated me dont kno why!!! " hahaha daman ai nagaya maka kaji tsoron ranar da sonta zai shigeta
gashi nan, " malam ne kabani shawara kaji? " na farko dai kasan mace babu abunda tafiso irin
kulawar d'a namiji dan haka kalura da wannan, sannan duk abunda takeso kayi kokarin ganin ta
samu, " yau karkaci abinci in dare yayi karike cikin ka kace ciwo yakeyi nan ma hankalin ta zai
chanja, " wayar da ka hanata yanzu kasiyar mata irin text dinnan kamar I trust you with anything, you
know everything about me, we have been through so much, you are closer to me than anyone else, I
love you! Please don’t hate me, ka dinga turamata cool kuma ka dinga shamtarta kamar kissing dinta
daukar ta irin dai suprise haka, " Kai muktar kana wuta fa, amma nagode sosai...
Baba mai gadi mota ta tayi datti ka wanke min kamin na shirya, " tohm shamsiyya, " hajiya tana kallo
adaki gidan sai k'arne yakeyi, "anty zainab tayi sallama, babbar yaya yanaga gidan nake haka? " ina
shamsiyyar? " hmm ne bamasan ma me zanci miki ba, a kalla tafiyar fatima ankawo yan aiki sun kai
7 kowacce tace bazata zauna ba saboda halin shamsiyya, " ai hajiya ke kikaye sak'ace Tun farko,
shamsiyya ko shara bata iyaba sai rashin kunya, kidube gidanki haba haba sai kace bakida 'ya, " to
yazanyi tafi karfi na, " tabbijan da aiki agabanki, " shamsiyya tace kinga anty zee idan Zaki dafa
mana abinci kidafa mana banson surutan da kikeyi! " ai ne nagama da iyayena lapia sai kiyi fatan
kema kigama dasu lpya waweya kawai tayi ficewarta.....
Farouk farouk, " Naam matar yaya ya'akayi Please kakiramun ya Arif kace zanje asubuti zanga likita
kaji, " okay no matsala sai k'in dawo, " to motarsa ta shiga taja sai asubutin tana isa tatarar babu
mutane sosai, aka bata number ta 7 anata shiga Ana fitowa, " wane mutum ne ya shigo da matar sa
da cikinta alamun nakuda takeyi sai zubar jini takeyi, " fatima da ke zaune hankalin ta ya tashi yadda
taga matar, mijin nata sai magiya yakeyi wa likitocin amma babu wanda ya kula ta, " hakan yasa
fatima ta mike tatafi gurin likita ta gaya masa, " kinga inada marasa lafiya please kifita, idan number
su tazo sai su shigo, " please doctor ka taimaka musu wallahi zata iya rasa ranta, " kifita nace
idan..." cikin fushi tabar office din nurse ta dinga bi tana musu magana amma babu wanda ya kulata,
Ana kiranta, tace bayin Allah nan su shiga, da kuka yafito ya rike matarsa, " fatima ta taso aguje me
yasa kake kuka? " yace tunda banda kudi na k'aita gida takarasa, ranta abaci tace doctor's kowa ya
fito, nu nasu tayi da hannun ta tana magana k'ai kuwa Dr fahad wanne irin imani ne dakai? Anya
kuwa kanada tausayi? DanAllah ka dube yadda take zubar da jini amma baka tausaya mata ba Dan
basu da abun duniya, yanzu idan mahaifiyar kuce bakwaso ayi mata haka ba, ku tina itama uwace
tana da 'ya'ya k'uma uwace ta haife ku, kuma mace zaku haifa kuma wataran sai kun aurar da mace,
haba yan uwa mayasa muke manta mutuwa? Wallahi *Duniya ce..* A duba ta zanbayar da kudin, " Dr
fahad yace a'a ne zan bayar kuyi hakuri, " fatima ta matsa kusa da Mai cikin ga wannan Allah yaraba
lafiya, " nagogode...dakyar take magana mijinta kuwa addua kawai yakeyiwa fatima, " haka fatima ta
koma mota ko likitan bata gani ba ta jiyo gida...
Tunda fatima ta koma gida girke ta dora takaiwa kowa nasa sannan ta shiga wanka, tana fitowa ta
saka duguwar riga ta kamata sosai , tayi kyau hula tasaka ta kunna turaren wuta ta zauna tana duba
wane novel , " sallama taji tana amsawa taga ummi ce, " Amarya yanzu Haka akeyin rayuwa biki ko
gayyata? " hmm ummi naji gidanku lokacin akace mun kina nijar, " eh naji gidan kawu kinga yadda
kikaye kyau lallai Arif ya'iya k'ewo ko ma ciki ne dake, " hahaha uwar zolaya katin k'ika kawo, " eh
shi ne bikina wane satin, " kai Amma naji dadi Allah sanya alheri " ameen please kiban wane sirrin
mana, " hmm ne mai zan gayamiki? " haba teema please!....
Ummi kisane shi aure hakuri ne, " fatima nasan wannan duk anyimun wannan kibane na mallakar sa
cikin ilimi da fahimta, " tohm ummi idan an kwana biyu da daddare gurin 6 kisaka da zarar zaku
kwanta saiki saka fitinannun kayan bacci, " yauwa hajiyata wannan karatun nakeso, " hahaha Allah ya
shirye ki, ummi idan ankaiki dole ne yanzu zakifara domin ki mallaki abunki dawuri, daman jiran da
kikeyi kishiga kuma kin shiga, kuma kidinga saka masu fito da bbs, " tohm, " Ki kasanci mai girmama
iyayen mijinki, `yan’uwanshi, da dangin shi gaba daya, domin biyayya da ladabi zai qara miki mutunci
a idan mijianki da `yan’uwanshi baki daya, " Ki Kasance mai gyara gida, jikin ki, abin cin ki, da komai
na ki,ummi Ki kasance ma’abociyar kwalliya da zata qayatar da mai gidanki, don nisantar dashi shiga
halaka..."inshaa Allah zanyi yadda kikace nagode sosai Allah bar zumunci ne zan tafi ki gaida Arif, "
zaije..
Sai karfe 8 arif ya shigo, yana dawowa wanka yayi ya sak'ko kasa ya kwanta, akan kujera yunwa
kawai yakeji, " fatima tafito takalli dinning baici abincin ba, " ya arif ga abinci Akan dining nan, " ko
kallon ta baiyi ba yace na koshi, " haba ya arif please kaci kar.." ke na koshi nace miki, " daki
tashiga, gurin karfe tara ya kwallara wata k'ara, aguje fatima tafito lafiya ya arif tana jijjiga shi, nace
maka kaci abinci gashinan ruwa ta zuba masa ahankali ya bude idonsa abinci ta zuba masa tafara
bashi Sai da ta gama bacci ya kwashe shi, " kallon sa kawai takeyi, kasa daga shi tayi Sai kallon sa
takeyi.....
*Urs nana diso*
http://nanadisoo.mywapblog.com
[8/12, 12:09 PM] .: *67-69*
DUNIYA CE
*NA NANA DISO*
A haka Arif ya kwana ajikin fatima, " da asuba yatashi ya ganta ajikin kujera ta jingina, Nan Arif yayi
hamdala ya kuma godewa Allah domin gani yakeyi Fatima tafara son sa, a hankali yafara shafata, "
arazani ta tashi tana k'allon sa, " bari naje masallaci nadawo, " dak'i ta shiga tayi Alwala tayi sallah
gidan ta gyara, ta dora breakfast, tafere dankali ta gama ta dura akan dinning, wanka tayi sannan ta
zauna tunanin ta inda zata samu waya takeyi, " Arif Yana dawo wa daga masallaci ya rungumo fatima
tabaya, " a tsorace tace wayyo, " oh tsorona ma kikeyi, " please ka aramun wayarka, " me Zakiyi
daita? " uhm uhm zankira Maryam ne, " tana fada yagani karya takeyi kawai ya mik'o mata, " washe
baki tayi cike da murna, ba wanka zakayi ba? Gwara kaji kayi sai ka sakko kayi breakfast, " ko dariya
baiyi ba ya hau sama, " fatima tayi wane tsalle harda juye tatafi dak'i, " Arif a hankali ya sak'ko, ya
bita dak'in abakin kofa ya tsaya, " wasu numbers ta danna sannan takara a k'unne, hello Dr, " fatima
ykke ygd, " ba lafiya ba, haba Dr kamanta soyayyar da tak'e tsakanin mu wallahi nakasa cire sonk'a
a raina, " fatima dole mu yadda da kaddara ina sonki amma Allah yasa ne ba mijinki baniba, actually
ya kamata ki zauna da mijinki lafiya, nema dady ya hadani da 'yar kanwarsa bikin mu saura 2weeks, "
Amma kabani mamaki.., k'amin takarasa magabarta Arif ya wanka mata mari, ya kara wanka
mata..Yana huce Ne zaki mayar dan iska Ne zaki yaudara, ko k'in manta neni mijinki, to wallahi Sai
nayi maganin ki waweya, ke kike cewa wasu duniya ce to wallahi kiyi hankali Akan hakkin mijin ki
kada duniya ta tambayi ke, samansa ya hau, Sai kaiwa yakeyi Yana komowa, fatima why Ina sonki but
sai azabtar dani kikeyi kansa ya rike yanata surutai, " k'an gado tafada Sai k'uka takeyi Mai ci k'e da
Nadama......
Hajiya please kisanar da alhaji yakaine umrah, " lallai bakida kunya mekike mana agidan? Babu
faranta mana dakikeyi shine zakice abiya miki umrah, " hajiya please kitaimaka walhi bazaki gani ba,
" hmm zancen kikeso tashe kibane wuri, " hajiya kitaimaka? Ne bari Natashi nabaki gurin Mara kunya
kawai, " sallamar habiba shamsiyya taji, " higeyar gari sai yau kika ga damar zuwa, " kidai bari
shamsiyya wallhi dad Ne ya matsa min akan maganar aure shiyasa, anjima ma za'a kawo kudina, "
dagaske? Oh ne shamsiyya sai tafiya kukeyi Ne har yanzu babu tsayayye, " Allah sarki kawata kidaina
damun kank'i aure nufi ne na Allah, Kuma gaskiya ki gyara halayenki walhi, iyayenki kidinga taimaka
musu, kusan 23 Amma kink'e kiyi hankali, dubi gidan ku? " hmm habiba bar zancen zomuje nasiyo ice
cream " hmm dadina dak'e gudun gaskiya....
Wanka Arif yayi ya shirya cikin shaddar sa blue yana fitowa palour yaga fatima batanan ga yunwa da
yakeji amma haka ya kalle abincin yafita, part din Amira ya huce yana shiga tafara masifa sai yanzu
zakazo baka damu daniba kwata kwata, " haba sweetie kina raina nafison idan nashirya sai na shigo,
ya rike hannun ta kiye hakuri idan nabata miki, " bakomai bari nafesa Maka turare naga kamar
amaryar taka bata fesa, ta dak'ko ta fesa masa kaga yadda kayi kyau, " really yau ki dafamun tuwo
shinake sha'awa, " tohm sai kadawo...
Yana fita gidan su ya huce suka gaisa dasu dady, " mumy ce ta kalle sa tace Arif karka manta fatima
yarinya ce duk abunda zatayi Maka kuruciya ce, " tohm mumy, " kasuwa ya shiga kayansa sunzo ya
rarrabawa mutane, yasa mubarak ya fitar masa da k'ala bakwai bakwai na matan sa...
Fatima tana zaune tayi tagume, maganganun Dr su suketa yawo a kwaryar k'anta, " Arif zankula dakai
kuma zan zauna dakai komai rintse komai wahala, " bene ta hau ta bude dak'in Arif gyarashi tafayi
sai da ta tabbatar ko'ina ya gyaru sannan tak'unna turaren wuta ta sak'ko, kasancewa bata sallah
zuwa tayi ta chanja pad sannan ta feshi jikinta da turare, " dariya tayi sannan ta huce kitchen tuwo ta
dora, tafara gyara danyar kubewa, cikin awa daya ta gama tuwan ta da miyar kubewa danya tasha kifi
suk'un biya, Amira ta zubawa nata sannan baba Mai gadi da sunusi, takai nasu dinning table...
Baba ga abincin ku uwar dak'ina tun yanzu sannunki da kokari Allah yakawo 'ya'ya nagari, " dariya
tayi sannan ta huce part Din Amira, " amira tana zaune tana tunanin inda zata samo tuwo ko bayarwa
zatayi asiyo mata? " fatima tayi sallama, " da kyar ta amsa, " uwargida inayini ga abincin ki, " lpya
yaza'ayi kiyimana abinci tun yanzu? " karfe 6 ne tun yanzu? " eh mana salan ya sandari? " fatima
tace idan ya sandari sai ki dumama, " akagaya miki kowa ne yak'e cin dumame, " haha ai sai kidafa
wane, " sai anjima, " excuse me fatima inason kike kowa? Please ki daina barin mijina ba kulawa,
tunda naga bakisan darajar miji ba, " k'allon ta fatima tayi tabar dak'in, wane kuka tasaka tana shiga
part dinta, Allah kasamin son mijina da kaunar sa.....
Amira tana bude wa taga tuwo ne wane murna ya'ishe ta, flsk ta dak'ko ta zubawa Arif duk da tasan
ba girkin ta baniba, amma ta haka zata gama dashi, dariyar mugunta tayi sannan ta huce dak'i, "
fatima kuwa lemo tayi masa sannan ta k'ara gyara jikinta tunda tayi sallar isha'i take jiran shigowar
sa, " Arif Kuwa yadade da shigowa yana part din Amira yana cin abinci, Kai rabona dana ci tuwo Mai
dadin wannan Har na manta, " amira tayi dariya nema naga ya kamata nafara yiwa mijina abinci
that's why, " shiyasa nake sonk'i wallhi, " Amira takara murna yadda taga yana haba haba da'ita, " sai
gurin karfe 11 ya shiga part dinsa .. fatima tana zaune a palour tayi ta gume, " sannu da zuwa, "
kallon ta yayi yace sannu, " Ina ka tsaya inata jiranka, " me zakiyimun? " idon ta ya ciko da kwallah
tace ga abincin ka, " Na koshi, "me kace? Sama ya hau ya kyaleta, "dak'i ta shiga, ne Najawo wa
kaina....
Da safe ta hada breakfast, " Arif ya sak'ko.." ina kwana? " lafiya lou, " ga breakfast Nan karka tafi da
yunwa, " wane dadi yaje a cikin ransa sannan yace na koshi, " please kace kaji, " dariya yayi sannan
ya tafi, " yaya please zanje gidan Maryam, " 2hours kawai Zakiyi, " tohm nagode.." shiryawa tayi
sannan ta tafi tana zuwa maryam ta rungumeta, zauna wa su kayi, " irin wannan zuwan bazatan? "
haha wallhi, " muryar Abdul su kaji, sweetie nakasa saka rigar, " ina zuwa Fatima bari nagama da
mijina, " tohm sunfi awa daya, " fatima Har tagaje.." taji sun fito, Sai kadawo, " haba amaryata baki
hugging Dina ba, ta rungume shi much love dear.." tayi dariya, fatima ce tatashi na tafi mijina 2hours
yabani.....
*Urs nana diso*
http://nanadisoo.mywapblog.com
[8/13, 5:15 AM] .: *70-72*
DUNIYA CE
*NA NANA DISO*
Ke Fatima har yaushe k'ikazo? " maryam zan biya gidan farida shiyasa kuma yace 2hours zanyi,
Amma nayi miki alkawari zandawo, " tohm shikenan ga zogale Nan kitafi dashi.." yauwa daman
kamar kisan inaso, " hahaha anfada soyayyar Arif, " kinga sai anjima, " k'i gaida gida..
Tunda ta fara driving mai ta tsaya tasha sai tayi gaba, dakyar tagani gidan farida tana shiga taganta
a tsaye tasaka wasu english wear, " lallai ne amarya irin wannan shiga haka? " yanzu mijina ya fita
Kuma shigar yakeso, " ya gida kina lpya, " lpy lou bari na kawo miki ruwa, " nagode azumi nakeyi, "
gaskiya abunda kikeyi fatima Bai kamata ba Arif yazo gidan nan yafi a kirga..., " Fatima tayi saurin
katse ta hmm farida Arif din da ko abinci na yanzu baya ci, " hahaha kenan ke kikace yarabu dak'e, "
nasan nayi kuskure but bansan ta ina zanfara ba, " ke kuwa k'ek'asan ta inda zaki fara Dan haka k'i
zauna da mijinki lpya k'i kuma gama dashi ta hanyar kisisina, " in bahaka ba sai kishiyar ki tagama
dashi, " farida inason Arif Ina kuma kaunar sa, idon ta ya cika da k'wallah banson inason sa ba sai
this day's, " haha gaskiya naji dadi ga wane sirri na gyaran jiki k'i jik'a lalle idan ya kwana sai k'i
hada lemon tsami da turare k'i wanke jikin ki dashi for good 3 days zakiga yadda fatarki zatayi, "
nagode bari na tafi, tohm sai nazo.....
Tana koma wa gida wanka tayi tasaka duguwar riga duk tabi jikin ta, girke ta dura Cikin awanne
tagama ta hada mai lemon abarba da kwakwa tajera komai a dining, baba mai gadi ta kaiwa nasu, ita
k'uwa amira sai bayan sallar magariba nakai mata, qurani ta dak'ko tafara karatun ta, duk ta damu
Arif ba halinsa baniba Amma yanzu yana dadi wa, dankwalin ta ta daura ita kanta sai dataji kunya
yadda kayan suka bita, abincin ta dauka ta tafi kaiwa amira sallamar da zatayi taga arif sai soyayyar
su sukeyi shida Amira, " kallon ta yayi shi kansa yaji babu dadi, sai kuma yace sweetie kiyimun
tausa, " Amira ta wane kad'a ido, tohm ina zuwa..." fatima kuwa ajiye abincin tayi ta ruga aguje, kuka
ta saka sai da tayi mai isar ta sannan tabar palour..." yana shigowa yaga batanan lemon ya dauka
yasha, da asuba fatima ta tsugunna har kasa ina kwana yaya? " lpylou.." please kayi hakuri in nayima
lefe.." bakomai, " zanje gida yau.., " a'a baza kije ba, " kusan wata hudu fa kenan Amma banjiba, "
zakije Amma ba yanzu ba, " Zama tayi akujera tana satar k'allon sa wane kyau yakara mata , " yau
dai zaki fita daga girke ko? " eh yaune.." yauwa....
Shamsiyya tana kan gado sai juye takeyi, wayarta ta dak'ko waya ta kai waya amma babu mai kirana,
ga yunwa nakeji, " palour tafito taga hajiya tana waya, abinci tagane akan table dauk'a tayi ta cinye.."
abincin k'i ne? Da zaki dauka, " wallahi yunwa nakeji hajiya Amma kiyi hakuri, " wayar shamsiyya ce
tafara kara dauka tayi muryar muddassir taji " aa yaya mudassir yau k'aine ka kirane? " eh.." haka
suka gaisa tana kashe wayar.. hajiya tace kinsan dai yafi karfin muddassir? " haba hajiya ki dinga
fadar alheri mana dama inasonsa...
Mudassir dakai fa nake magana, " goggo ya akaye? " dama kauye zanji shine nakeson kabani dubu
dari, " me zakiye da dubu dari, " Dan ubanka ne kake tambaya Kai kasan tun lokacin danake rainon
ka, to tunda bazaka bani ba ka biyane kudin rainon ka, " goggo ba wai bazan baki baniba, " yimun
shiru kaji ka dakko min, " tohm in naje kasuwa zan bayar
Akawo miki, " kayi wa kanka arzuki da yau kagane k'uran ka, " dak'in sa ya shiga ya sawake wannan
duniya....
Mansura banaci kidinga hakuri ba? " haba mai gida wannan Abu da akeyi mun agida wallhi na gaji cin
mutuncin yau daban na gobe daban, " anyi miki din k'o shi mai gidan Bai isa ya tanka ba, " *Duniya
ce* dai...
Amira ki zaune ita da mumy, ga giyar nan nakawo miki amma kizuba masa kadan fa Kar agane, "
tohm mumy daman kinsan yarinyar nan naga Kamar tafara gamawa dashi, amma idan na zuba giyar
nan kinga yaje mata ahaka zata kara tsanar sa , " hakane Amira ai Sai mun fitar da'ita kota halin
yaya ne, " gaskiya ne mumy yanzu k'i tafi yanzu zai dawo, tohm sai anjima.." gurin karfe shida Arif
ya shigo wanka yayi sannan ya fito palour, " amira ce ta rungume shi duk kagaji ko eh wallhi, bari
nakawo maka lemo, tana kawo masa bashi tayi, " Arif yace wannan wane irin lemo ne mara dadi? "
amira tayi dariya, " bacci nakeji Bari na tafi, dakyar ya karasa part din fatima Yana layi dak'in sa ya
shiga, " da sauri ta bisa tana kuka, " ya Arif mai kasha ya Arif, " ahankali yake magana ba kince
bakya sona ba, " rungume sa tayi ina sonka Allah....
*Urs nana diso*
http://nanadisoo.mywapblog.com
[8/14, 12:51 PM] .: *72-75*
DUNIYA CE
*NA NANA DISO*
Ya Arif Mai kasha, wane kuka fatima takeyi mai cike da tausayi, Ya arif kagayan abunda kasha? " A
hankali Arif yake magana ba kince bakya sona ba?? " Fatima ce ta rungume shi, cikin kuka harda
shash shek'a tace ina sonka Allah inasonka, tanata surutin ta bacci ya dauke sa, " rungumesa tayi
tana ta surutai abunda nayi maka ban kyauta ba, arif nayi kuskure kanuna min soyayya amma na
banzatar da'ita, nayi kuskure Amma ina sonka ina kuma kaunar ka, ahaka ta gogi hawayen fuskar ta,
" sallama taji a palour sauke Arif tayi tafita, " mumy tagani azaune ita da amira, " mumy ina wuni? "
Lpya tun dazu mukazo munata sallama Amma kinyi mana banza? " uhm uhm Daman Bana Jin dadine
ban kuma jiku ba, " to shi ina Arif din cewar amira, " Fatima Tarasa me zata ce Sai can Kuma tace
bacci yakeyi, " Amira tace kinje ko mumy Daman nacemiki giya take bashi Amma..." kafin ta karasa
mumy tace dakata amira Arif d'ana ne, Kuma a duniyar Nan duk tsanar da Fatima zatayi masa bazata
bashi giya ba domin tasan illar datake tattare da'ita, " Amira tayi tsake Daman ai nasan za aruna! Ta
fita..." Fatima duk tsorace tace mumy bani nabashi giya ba, " nasani Fatima Amma ina neman wata
alfarma agurinki please! " Mumy ki fada ina jinki, " Fatima please kiso Arif koda kadanne acikin
zuciyarki, " Fatima tace to mumy, azuciyar ta kuwa tace ai nadadi da son abuna, " to ne natafi gida
Idan ya farka kice yaje gida ina neman sa, mumy ki gaida gida......
Taliya Fatima ta dura Sannan ta gyara dakin Arif tana tsaye agurin dinning taje an rungumeta, "
juyawa tayi tana kallon sa harka tashi? " kallon ta kawai yakeyi yakasa magana, " iskar bakin ta ta
hura masa? Yaya dakai fa nake, " ohh ai naje maganar ne kamar amira kigayamun ba fatima ba, "
gashi kuma wacce baka tunani itace tagaya maka, zanfi jindadi kaje kayi sallar ka sai kazo kace
abinci, " kai har anyi isha'i? " lah yanzu fa karfe goma," subnlhi ne Kuwa wane irin bacci nakeyi? "
yawan magana banaka baniba kaje kayi sallah.....
Shamsiyya tana kwance acikin bargo wane zazzabi takeyi dakyar take magana," alhaji ne ya shigo
dak'in sannu shamsiyya, " hawaye takeyi..."ki daure kisha maganin ko kyaje kwarin jikin ki, " hajiya
tace abunda naketa fama kenan amma tak'i, iyayena nasan kunyi mun gata kunkuma nunamin so,
Wanda Hakan ya jawomin girman kai, da rashin bin nagaba Dani, " lallai na yarda *DUNIYA CE...*
abunda kayi shi zaka gani nasaba muku Amma danAllah ku yafemun? " alhaji yace na yafemiki, "
hajiya da hawaye ya ciko a i'Don ta tace nema haka amma kidaina zance kamar wacce zata mutu, "
hajiya nema zanso aci nagyara mugayen halina........
A a mudassir yau k'aine agida na lah alhaji Kenan barka da asuba, barka k'adai, " ya jikin shamsiyya?
" jiki dai babu dadi, " Daman alhaji maganar shamsiyya cr ina sonta Kuma inason bikin Kar ya huce
wata biyu, " kai alhamdlhi amma naji dadi, bakomai ka kwantar da hankalin ka na baka shamsiyya
halak malak, " tohm anjima za'a kawo kudi, " to madallah " Bari na shiga gidan, hajiya ya samu a
palour suka gaisa ya shiga cikin dak'in, sallama yayi sannan ya shigo, " ahankali tace ina yini? "
sannu kinje lpy lou ya jikin, " naji sauki, " haka Dai kikace shamsiyya zaki aure ne? " eh, " murmushi
yayi yace Bari natafi ana jirana a kanti, " tohm kadawo lpya I love you....
[8/28, 2:15 PM] kùbŕieh ciè bèrvier✨: *75-80*
DUNIYA CE
*NA NANA DISO*
Fatima tunda tayi wanka ta saka wasu sleeping drss but riga da wando ne, turare ta fesa, sannan ta
hau Sama tana shiga ta ga arif Har ya kwanta, a hankali ta kwanta a bayan sa ta rungume sa, "
kamshin turaren ta ne ya dok'i hancin sa, a hankali yajiyo Yana kallon ta, Bude bakin da zaiyi yafara
yi mata fada..." kafin ya karasa tafara kissing din sa, Nan da nan hankalin arif ya tashi, fatima kuma
a hankali ta zare bak'in ta daga nashi, " lokacin da arif ya bude idanu wansa sun chanja gaba daya, "
hakan yasa fatima ta Dan tsorata, tashi yayi chak ya fita yabar dak'in, " hakan yasa fatima tashiga
rudu ko daman arif ba sonta yakeyi ba yaudarar ta yakeyi, hakan yasa ta fashi da kuka har bacci ya
dauke ta.." Arif kuwa yadda yaje hankalin sa yatashi alwala yayi yazo yafara gabatar da sallah, addua
yakeyi Allah yasa fatima ta kauna ce shi fiye da dr......
Shamsiyya tana zaune a palour tana shan magungunan ta, cikin sanyin murya da girmama shamsiyya
tace hajiya zanji gidan ya arif, " yaushe zakije? " tunani na gobe amma gwara na bare jikina yakara
sauki, " da hakan Dai zaifi, " zanje gidan anty zee.., " ki gaida ta, " tana fita suka hadu da baba mai
gadi ta gaida sa, " cikin mamaki ya amsa, naji bakice a wanke motar ba, " eh yanzu zan kaita wanke
anjima, " tohm Allah yakiyaye hanya, tana Isa gidan anty zee ta gaida ita " anty zee tace yau kuma
kice agida na ko abincin kikazo ci? " anty zee ankawo kudina gobe za'a kawo lefe, " hmm.." anty zee
na chanja halina yanzu duk abunda kikasan inayi nadaina, kema abunda nayi miki kiyafe mun kinje? "
Amma naji dadi Allah yayi miki albarka...
Karfe 8 Arif ya sak'ko, yau sauri yakeyi suna da meeting a offices" ita kuma fatima tana kitchen yau
ta makara Sai sauri takeyi tagama breakfast gashi yanzu ta dura tea, bandaki tayi saurin fadawa cikin
mintuna ta fito red din atampha ta saka sun kamata duk yawancin breast dinta awaje suke, kitchen
din ta koma ta juye tea din, " lokacin Arif ya lek'o, " fatima tace yaya yanaga Har kashirya? " eh
bakigama breakfast din ba kenan Bari na tafi naci gurin Amira, Har ya fita tayi saurin shan gaban sa
ne wallahi yaya banason abunda kakemun tanayi tana wane shagwaba ko kana tunanin tafi ne sonka?
" Kinga kibarne naji Chan kidaina batamin lokaci, " idonta duk ya ciko da kwallah daman bakasona,
dama tace kafi sonta, tafara tafiya, " jiyaye takara masa gajiya, lallai idan Yana tare da fatima zai iya
rasa hankalin sa, " hannun ta ya rike ina zakije? Kinfi kowa sanin yadda nakeson ki domin soyayyarki
ta daban ce, " wane kallo tayi masa to muje kaci banson mijina ya zauna cikin yunwa, " a'a da
sharadi idan kinaso naci, Sai kinbani abaki kinje, " wane k'ayataccen murmushi tace tohm muje, hada
masa tayi tafara bashi gaba daya hankalin shi Yana Kan kirjinta, taga hannu yayi zai taba, " tayi
saurin cewa yaya maryam ta haihu jiya namiji, " shiru yayi nadan lokaci yace Allah yaraya, " yanaji
kayi sanyi, " Arif yayi murmushi jinayi daman ne aka haifarwa, " fatima tace hmm.." fatima please
k'ibani hakkina kinje? K'ar k'isa na shiga halak'a? " when zak'i gama period? " tausayin mijin ta taje a
hank'ali tace gobe, " key dinsa ya dauka yace sai na dawo, " mik'ewa tayi a hank'ali ta sunbace sa, "
dariya yayi ya tafi, " part din amira ya huce tana zaune tace sannun ka sai yanzu Kinga inada
meeting Sai na dawo....
Yau sunan maryam fatima da wuri ta tafi, Dan gurin 12 ta isa gidan ko'ina ya cika da mutane haka
suka dinga gaisawa, har sai data shiga cikin dak'i da sauri ta dauke d'an mashaa Allah kamarsu daya
da baban sa, " maryam tace ga mahmud nan mai kama dak'e, " fatima tayi dariya ai yafi ne kyau aka
saka dariya, " kawayen maryam su kace saura ke maijego Allah yaraba lpya, " fatima tace ko nifa
banda komai kodaina jiran ma kayan suna, " suka saka dariya, " maryam ce ta kalle hauwa alamun
tana cikin matsala, hauwa me yake damunki ne? Tun dazu bakya cewa komai, " maryam matsalata
karamace amma tana da hatsari mijina Yana sona, tunda mukaye aure yau wata 5 amma nak'i na
yarda ya kusance ne? " fatima jikinta duk ya mutu ji takeyi kamar daita ake, amma sai tayi shiru, "
nabeela tace gaskiya bakida hankali hauwa, ke wato bakisan illar hakan ba yanzu da yafara neman
mata fa yaya zakiyi? Wallahi ki nutsu inba haka ba *DUNIYA CE*" yanzu yayi fushi dani baya kulani, "
maryam tace dama bai sakeki ba, da farko dai kidinga saka kaya masu kwashe hankali, kuma ki
dinga kwanciya kusa dashi..." maryam ta tabo fatima yimata bayani.." fatima tace ai kin riga kinyi ta
dai gyara halinta....
Maryam tace amma nabeela kin bani mamaki kin fasan yana daga cikin haqqin miji shine idan yayi
miki umarni dole kiyi biyayya in dai bai sabawa Allah ba wannan dole ne wajibi ne, shiyasa iyayen
mu tsofaffi idan zasu kaimu gidan miji suna cewa `to yi nayi bari nabari` saboda hakkin daya ke
kanki..
Bilkisu tace ku gaku da ilimin amma bakwa aiki dashi ko kin manta hadisin annabi (saw) da yake
cewa `jin dadin duniya dan kadan ne amma wanda zai fi kowa jin dadin duniya shine wanda yasamu
mace tagari ! sai sahabbai su kace ya mace tagari take? Sai annabi yace wacca iddan mijinta ya
kalleta zaiyi farin ciki..." naji duka shawarar ku kuma nagode nasan nayi kuskure tun kafin nayi dana
sani zan gyara kuma zan nime yafiyar sa, haka suka dinga hira fatima ta shirya sukayi sallama ta
tawo...
Tunda ta tawo a hanya taga Wane yaro Yana Bara kudi ta dauka ta bashi, " yaron yace nagode Allah
yasaka da alheri, " fatima tace "ALLAH yana Taimakar Bawa, Matuqar Bawa yana Taimakon Dan
Uwansa, " yaron yayi dariya.....
Tunda ta isa gida wanka tayi ta saka wane wando gajere sai vest sun kamata sosai, ta dura abunci,
tana zaune a palour taga amira ta shigo ke fatima har yanzu baki gama abincin bani ba? Kinbe ki
asirin ce min miji banza mai bin bokaye, " kana ganin fuskar fatima babu alamun dariya Amira kike
ko? Yanzu ne lokacin cin abincin ne? Kuma maganar bokaye da kikeyi Ubangiji madaukakin sarki
yace: hakika Allah ba ya yafewa a tara wani da shi, shirka, amma yana yafe abinda ke koma bayan
haka, ga Wanda yaso," ( suratun Nisa'i ), yanzu idan nasan wannan shine zan dinga bin mushiru kai?
Kuma Allah madaukakin yace: hakika Wanda ya tara wani da Allah, wajen bauta ubangiji ya haramta
Aljanna gare shi, makomarsa ita wuta, Azzalumai basu da wasu mataimaka ( A ranar kiyama ) Suratul
ma'ida, malama fitar mun daga dak'i, " Amira tace munafuka zanyi maganin ki banza kawai...
Arif yana dawowa ya zobe Akan kujera, fatima kuwa Bata lura dashi ba sai Kai kawo takeyi, kallonta
kawai yakeyi ta saka wasu kaya masu rikirkitar dashi tun yana jurewa, tazo zata huce ya riko hannun
ta ahankali ta dawo kusa dashi ta zauna, sannu da zuwa yaya, " wannan wane irin kayane? " ta turo
baki nefa zafi nakeji, " fatima look karki haukata ne please tunda kinke kibane hakki na dan Allah
kidaina saka irin kayan nan kada na haukaci, " uffan batace ba ta tashi tsayi rek'ota ya karayi, tana
sani ta wada kansa, ahankali taji bak'in sa a hanata ga hannun sa da yake kokarin tab.....
*Urs nana diso*
http://nanadisoo.mywapblog.com
[8/17, 1:27 PM] .: *80-90*
DUNIYA CE
*NA NANA DISO*
Fatima ta zauna a k'usa dashi tace sannu da zuwa yaya, " shigar da tayi duk tasa tunanin sa na
kokarin guduwa, a hankali yace wane irin kayane kikasaka haka? " turo bak'i tayi cikin shagwaba tace
ne fa zafi nakeji! " Fatima look karki haukata ne please! Tunda kinke ki bani hakkina please kidaina
saka irin kayan nan kada kisa nazare, dubi lokaci guda na rikeci, " uffan fatima batace ba ta tashi
tsayi, rek'ota Arif yakarayi cikin sanyayyar murya yace ina zakije, " fatims ta wada kansa, hakan
yabashi damar jin kanshin turaren ta ga breast kamar ya wado," bak'in sa taji a nata ga hannun sa
Yana kokarin taba vest dinta, " sauri tayi taja baya, " fatina help me please karna zauce, " haba yaya
yau fa girken amira ne banson a shiga hakk'in ta, " lallai na yarda bakyaso na amma ya sun kuyar da
Kansa, " Fatima tayi saurin chanja kayan jikinta ta tafi kitchen, Har tsawon lokacin Yana sunkuya da
kansa, " Bata kulasa ba Har ta gama ak'inta, tana shiga daki ya fita....
Lokacin da ta arif ya shiga bangarin amira, dak'i ya zarce amira tana zaune abak'in Gado yadda taga
arif kwakwata ba halinsa bani ba, idon sa kuwa ya chanja kala gaba daya alwala taga yayi tace sannu
da zuwa, " kwanciya yayi ak'an gado sannan yace yauwa, " Arif me ki damunka? " kamar tasan bazai
amsa mata ba, kaya ta chanja ta kwanta akusa dashi," taji dadi sosai yadsa taga yana rububin ta,
ahaka suka jidadin su....
Arif kuwa kawai Har yanzu k'ansa bai daina ciwo ba, " yayi alwashin Bazai kara yiwa fatima magana
ba har sai tafara son sa da k'anta, lokacin da ya shirya Amira ta miko masa tea yana gama sha suka
tafi ya ajiye ta a gida ya huce office Amma tunanin fatima ya hanashi suk'une, lokacin da amira
tatafi gida tatarar da dad agurin gate zai fita, dad ina yini? " lpya dama inason ganinki duk da sauri
nakeyi wallahi Amira kije tsoron Allah kiso mijinki da kishiyarki in bahaka ba kina tare da nadama, "
tohm dad nagode, tana shiga cikin gida ta tarar da mumy Sai kuka takeyi, " lpya mumy kike kuka? "
amira wato nayi asara da na kasance ba uwa tagare ba nasa kina aikata abubuwa kala-kala nayi
nadama na tuba babu abunda yafi tsoron Allah da gaskiya kisamu kishiyarki kinemi yafiyar ta, " tohm
mumy inshaa Allah....
Fatima har karfe 3 taji arif bai shigo ba, Hakan ya mutukar bata mamaki dan haka ta wayar daya bata
ta k'unna kusan ta kirasa gurin sau uku Amma bai dauka ba! a na hudu ma rejecting din Kiran yayi, "
hakan yayi mugun bata mata rai, " arif kuwa danna zuciyar sa kawai yakeyi dan bazai iya jurar ganin
fatima tana kiransa ba kuma bai dauka ba, kashi wayar yayi, " fatima ta fito part din Amira taje ta
gani akulle hakan yasa tayi tunanin ko jikin arif ne yatashi, bakin gate taje ta samu baba Mai fadi,
lafiya uwar dak'i na, " uhm arif yafita ne baba? " ai tun karfe 8 suka fita shida uwargida, dan lokacin
ma sunata dariya, " wane iri taje tayi hanyar ban garinta tana zuwa ta zauna Akan Kujera wane kuka
tasake Mai cike da tausayi da kauna, wayar tace tafara ringing sallama tayi sannan ta dauka, "
shamsiyya ce tace sister wallahi baki kyauta ba ace biki saura sati daya amma baki zo kinga lefe
ma? Haba fatima, " kidai bari shamsiyya nasan nayi kuskure sosai amma kiyi hakuri gobe zanzo,
yauwa munajiran ki " tohm....
Tana idar da sallah taje sallamar goggo, da sauri ta tashi tana sannu da zuwa goggo, yauwa suka
zauna, inayini goggo? " lpylou fadima kinga yarinya kin fashe kin koma kamar mahaifiyar ki, " hahha
kiba nayi ko goggo? " mashaa Allah Dai ga k'inan shar, " Daman Abu biyu yasane zuwa nafarko na
baki hakuri abisa son zuciyar da na nunamiki, " haba goggo ai babu komai ya zama tahiri kidaina
damun kanki, " fadima bazaki gani baniba wato hakk'in maraya abune Mai nauyi sosai Dan haka nake
kara baki hakuri, " bari na kawo miki ruwa da lemo, ta zuba mata takawo mata sannu ko dai ciki ne
daki? " aa banida komai, " fadima wata shida fa? " shiru tayi ba takara magana ba, " to fadima dan
fadan da zanyi miki nasan anyimiki sai dai nakara Dan kad'an wato Asma'u bnt Kharijatul Furaziy
take cewa 'yarta ranar budar kanta cewa: "Yanzu fa kinfita daga sheqar da aka qyanqyashe ki zuwa
shimfidar da baki santa ba, da abokin rayuwar da baki san shiba, ki zamar masa qasa
sai yazamar miki sama, kizamar masa shimfida
zai zama miki turaku, ki zamar masa baiwa, zai
zama miki bawa...
kar ki nace wajen neman abubuwa domin karya gujeki, kar kiyi nisa dashi domin karya manta dake,
idan ya matso, ki kusance shi, Ki zama mai riko da addini a gidan mijinki kada ki zama mai
kauracewa shimfidar mijinki, Ki zama mai hakuri da halayyar mijinki.." tohm goggo inshaa Allahu
zanyi amfani da abunda kikace Kuma nagode Allah kara girma, " Ameen ne bara natafi yauwa kisa
Arif din yasiyo miki hanta Sai ki dafa da zogale Shima wane shirri ne na daban, " rufe fuskarta
tayi.....
Shamsiyya tana zaune ita da mudassir sai hirar soyayyar su sukeyi, " yauwa inaso in tambayi ke ko
kinason dinner, " opps gaskiya banaso yadda akeyi na sister haka za'ayi nawa, " yanzu mai kuke
bukata kudi da kaya? " gobe fatima zatazo duk yadda mukayi da ita zamu fada maka, " tohm shikenan
bye bye....
Amira ce taketa zunduma sallama a palourn fatima, sai daga baya taji tafito, kiyi hakuri ina dak'i ne
banji ba, " bakomai.." yadda tayi maganar yabawa fatima mamaki, yanzu nake kokarin dora abincin, "
Amira tace yauwa Gara da baki fara ba, gwara mu dinga yi tare kinga nema na'iya, " fatima tace ba
matsala muje, " haka suka fara girken Amira tana ganin yadda akeyi, gurin 1 hour suka gama
shinkafa da miya, " Amira tace please fatima ki koyamun pancake wallahi ina sonsa sosai, " tohm da
farko Dai zaki samu Fulawa gw2, sugar, madara gw1, kwai4, fulebo, mai bakar hoda bc1, gishiri
kadan, Zaki hada fulawa da madara da kwai da sukari kisa Dan gishiri kadan kisa bakar foda da ruwa
kiyi kwabin kamar ta wainar fulawa amma yafi na wainar fulawa kauri sai ki dura frying pan a kan
wuta ki zuba kadan kuna soyawa, nagode....
Arif yana dawowa ya tarar da amira a palourn fatima suna ta hira yana shigowa wane murna yayi
acikin ransa, " sannan yayi sallama yana zama amira tace sannu da zuwa yauwa, " fatima tace sannu
da zuwa a hankali ya furta, " suka tafi dinning duk sunata cin abinci fatima tana loma biyu tace
yauwa please Yaya gobe zanje gida kaga biki ya kusa, " amira tace to ai nema zanje, " Arif baici
musu komai ba, " fatima ta tashi tace sai da safe ku.....
Da safe arif ya kai su gida achan suka yini suna ta hirar biki Har yamma, " shamsiyya ce tace please
fatima yakike yin cake dinki, " kinga mijina yazo daukata kibare in kinzo jibe mayi, " okay....
Suna gama cin amince Amira tayi musu sallama arif kuwa sama ya hau wanka yayi ya hau son da
yakeyi wa fatima yana furgeta shi, tunani kawai yakeyi, " fatima kuwa tayi wanka ta shafa misk a
pant dinta turare ya runtsata wasu kaya tasa shara shara baifi gwewarta, sama ta hau tana shiga tayi
sallama, " Arif yace lafiya? " zama tayi kusa dashi, ya arif nasan nayi maka laifi amma k'asan cewa
ina sonka kuma na mallaka maka ne, " azabure arif ya tashi da gaske? " rungumeta yayi yasa suka
gabatar da sallah raka'a biyu, " surar ta yayi sai kan gado gaba daya hankalin sa ya gushe tunda
suka shiga bargo fatima take ta kukan shagwaba, " gaba daya jikinsa rawa yakeyi yadda yafara
sunbatar ta, ihu yadda yake sarrafata yakara sa cikin ta ya k'ada lokacin da zai gabatar da sunnar ihu
tayi takara rikeshi, Nan ma arif yakara gigicewa tare da cigaba, suna kashe fitila nayi saurin guduwa
don ne banason duhu, da asuba naga fatima ko magana batayi Arif kuwa daya ti sata agaba wanka
yayi mata sannan ya bata magani, " rungumeta yayi fatina, " dakyar tace naam, " yace nakar.....
*Urs nana diso*
http://nanadisoo.mywapblog.com
[8/19, 12:58 PM] .: *90-95*
DUNIYA CE
*NA NANA DISO*
Fatima? Dakyar tace naam, " sannan ya kalleta ciki da kauna da soyayya nakara ko sau biyu ne?
Kafin ya Karasa maganar idon ta ya ciko da kuka, " girgiza kansa yayi karki damu na hakura, kiyi
baccin ki ki huta, " Sai da ya tabbatar tayi bacci sannan yaji ya shirya ya tafi office, tun a office suke
ta hira shida abdur kadir, abunda yake gaya masa yabasa tsoro, " arif kana ganin magana ta tamkar
karyace ko? Wallahi duniyar nan abunda akeyi kwata-kwata mutane basa kyauta wa rayuwa ta zama
abunda ta zama gaba daya Son zuciya ke damun mutane, ka dube alhaji auwalu duk kudinsa Amma
ka duba kaga yadda alhaji jameelu yake shan wahala bai damu da dan uwan sa ba rannan matar
jameelu ta mutu dalilin babu kudin yimata aiki, Amma ne kullum ina gaya masa yayi hankali da
rayuwar Dan *DUNIYA CE TAFI BAGARUWA IYA JIMA*" tabbas hakane abdur kadir yanzu ga kudi nan
ka Kai masa ko zaiyi bukata, " tohm arif nagode Allah yakara bude ne na tafi.....
Lokacin da fatima ta tashi wanka takarayi jikin nata babu kwari sosai ahankali ta gyara gidan tana
kokarin shiga kitchen Amira tace mata tatafi gidan cousin dinta, " itama fatima taji kamar tatafi gida,
sukayi sallama, tana gama girken ta, sallamar shamsiyya taje, tashi tayi ta tarota, Kai amaryar yaya
kinga yadda kikaye kyau ga wata kiba da kikeyi, " fatima tayi murmushi kinje ki ta tsokana to mashaa
Allah, " haha kinga dink'una na nak'arbo, " kai amma sunyi kyau, " ga nake Suma ya gama, " fatima
harda dankaramin tsallen ta kai amma sunyi kyau wanna cif cif zaimun ajikina, " alhaji ne ya dinka
mana, takalmi Kuma hajiya ce, " amma mungode Allah yakara arzuki, " sister kinsan yau me nagani, "
Sai kin fada? " hmm wallahi wata mata nagani a asubuti tanata kuka mijinta ya gudu tun tana da ciki,
" Allah sarki ai hakuri zatayi, " nema haka nace mata wallahi, rayuwar Nan in ka dogara da wane
zakaga kwama chala, " shamsiyya kenan mijinta ne abunda yayi Bai kyauta ba, yanzu wazai bata
kayan jariri da sauran abubuwan, " hakane, Allah ya karama na soyayya mu da mazajen mu, " to
amen, kinga anjima Mai kunshin zatazo ga abunci kizuba kice ne Bari nayi wanka, " tohm, sai karfi 3
mai kunshin tazo shamsiyya tafara yiwa daga karshe akayiwa fatima, dakyar kunshin ta ya bushi
tanata tsoron kada Arif yadawo bata dora girke ba, " Mai kunshi tace ko masu mazajen ma, " fatima
tayi dariya Kuma Allah zai baku, shamsiyya Ana gama miki kiyi sallah, " kai anty fatima shamsiyya za
kicewa tayi sallah, *Duniya ce* fa dai dai take da kowa, wallahi babu abunda yakai ibada dadi babu
ma ace tsayar da sallah, kunsan Allah da kullum cikin cuta nake amma tunda nafara azkar din safiya
da yamma ga kuma idan zan kwanta, yanzu jikina Alhmdlhi, " hakane, a daren shamsiyya ta tafi
gida......
Amira bata dawo ba sai bayan magariba, hmm kinganne yanzu ko? Hira muka tsaya yi, " fatima tace
ai ga abinci nan ki zauna kici, " tohm amma fatima wanene yake yimike dinki? Dubi yadda ki Kaye
kyau, Kuma kikabar mai kunshin tatafi? " mansur keyimin, gobe zatazo tayi miki fa, " yauwa Bari naje
nayi wanka kafin mijin namu yadawo, " tohm sai kin dawo, bayan fitar amira, fatima tana ta danna
waya taje sallamar arif da sauri tatashi sannu da zuwa yaya, kallon ta yayi wai menene sirrin kyau
dakikeyi? Murmushi tayi Tace kaine sirrin ai, ta riko hannun sa, kayansa tafara cire masa taga duk
yasake jiki,da wayo ta zame, Bari naji nadawo, " a Kwai inda zakije da yahuce gurina mahimmaci?
Zama tayi agefen gadon tace babu shi, rungumesa tayi a hankali tace yaya Arif ina sonka ina kuma
kaunarka! " Har cikin ransa sai da yaje magabar ta dagota yayi sannan ya sumbace bak'in ta, "
murmushi tayi sannan ta jashi ta kaishi toilet, tayi saurin fitowa a palour taga amira tana zaune, duk
da taga amira ta dan bata rai amma ahaka ta kyale ta ta zauna, " Arif ne yadawo ina ciki shiyasa
banji motsenki ba, " amira tace yayi kyau haka shiyasa kika barne a zaune "fatima tayi dariya to kinje
inda akace in miji yadawo akula dashi? " amira tadan dara tace wato ki biyayya? " amira kenan
Biyayya ga miji ba mai iyawa sai mace ta tagari, kuma ina fata muna ciki, da yawa mata suna so ace
sune wadanda Annabi
(S.A.W) ya sifanta dinnan da (Nagari) sai dai biyayyar itace tayi qaranci, ko za ayi saidai a gabansa,
idan ya matsa an watsar, Wallahi na taso naji ada iyayenmu mata
magabata suna kwatantawa, kuma nema zanyi kokarin kwatan tawa, " hakan yayi kyau bari naje na
kwanta sai gobe ki tambayar mana shi kwana, " tohm....
Da safe suna karya wa, fatima tace yaya " yes sweetie na ya akayi? " dan Allah kabarmu mu kwana
ran lahadi sai mudawo please, " ban amince ku kwana ba, " haba yaya bikin shamsiyya fa? To ita
amira ta dawo ne sai na kwana, " umarni na baki ba shawara nace kibane ba, kuma sai hudu zaku
shirya na kaiku, " gefe fatima tayi tace to shikenan, " Amira ma dataje abunda Arif yace bataji dadi
ba, karfe hudu ta saka les dinta yayi mata kyau sosai, jakar ta ta dak'ko da wane mayafin ta mai
shara shara, " tana fita palour taga arif kallon ta yayi tunda Sama Har kasa nan jikinsa yaje Yana yar,
yar, " yaya mun shirya fa " ina zakije? "Bikin mana ko har kamanta, " ai nazata kayan jikinki ni kadai
ya halatta kisawa, " kyau sukaye maka ne? " ga dukkan namiji zaiso yaga matarsa da shigar nan dan
haka kichanja su yanzun nan, " na chanja fa kace? Chan kuma ta chanja abisa bataso ba, duk da
hakan tayi kyau amira tayi kyau suna zuwa kowa yacika amarya sai hotona takeyi, shiga sukayi suka
gaida hajiya, hajiya tace sannu da zuwa mai ciki, " dariya fatima tayi tace dan Allah hajiya kisa
yabarne na kwana, " nagaya masa yake, " ran fatima duk abace tarasa yadda zatayi....
Gurin 8 ango yazo sukayi hotuna, " Amira tun bakwai ta koma dan arif yayi mata kashide, gurin 10
Anata hira wayar ta ta dinga ringim sai ta kashi, " kawayen amarya sai hira akeyi, fa fatima hartasa
doguwar rigar bacci hajiya ta shigo tace taje inji alhaji, " hijjabin shamsiyya ta saka tatafi tana shiga
ya rufeta da fada mijin nake Bai barki ba kika tawo to gashinan ba shida lpya kije ki kula dashi ga
usman Chan yakaike, " jiki duk babu kware ahaka ta shiga Mota, " tana shiga part dinta Sama ta hau
arif tagane kwance hijjabin ta tacire ta kwanta a kirjen sa lpya yaya? " a hankali ya bude idanun sa
da suka k'ada yace yaushe zaki sone? Kinsan ina bugatarki sosai, kafin takarasa magana taje
hannunsa a rigarta nan ya fita hayyacin sa, addua yafarayi daganan ya fara rabata da rigarta," duk
sunbatun da Arif yakeyi fatima taji wane dadi kamar zata sume....
*Urs nana diso*
http://nanadisoo.mywapblog.com
[8/22, 5:49 PM] .: *95-97*
DUNIYA CE
*NA NANA DISO*
Duk sun batun da Arif yakeyi fatima taji wane dadi kamar zata sume, Nan hankalin su duk ya
gushe..da asuba kowanne su yayi wanka sukayi sallah, " Fatima tanayin littafin ta na azkar Arif yajiyo
ya kalle ta, cikin murya Mai sanyi yace fatina kice farin cika my heart long for respect and adoration
to flow to you as I gently catch ur glimpse, with all the love of my tender heart, " murmushi fatima
tayi ta cigaba da addu'ar ta, Arif gado ya koma ya cigaba da bacci fatima datake sauri gurin gyaran
gida, tahada breakfast wanka ta shiga tana fitowa ta saka shaddar ta tayi mata kyau sosai sai 7 arif
yafarka yana tashi wanka yayi yashirya don karfe 9 zaa daura auren, " fatima tana kan kujera azaune
Akan kujera tana danna waya, kamshin turaren arif taje, dagowa tayi tace Har ka tashi yaya, " yeah
natashi Kar na makara ne, tohm katashi muje kayi breakfast, " okay ta zuba mai, yana gama ce yace
to ne zan fita, wannan shaddar tayi miki kyau sosai, " nagode yaya mutafi yanzu please sunata jira
na, " kallonta yayi cike da isa, ina zakije ? " dariya tayi tace kataso mutafi mana, " Amira ce tayi
sallama ta shigo inata jiranku Baku fito ba, " arif yace fatima babu inda zakije kije kigyara mun
kayana, anjima zan aiko da nama sai ke dafa mana, " batasan lokacin da tafara kuka ba, yanzu ya
arif bazanje gida ba bikin fa dan'uwa na akeyi wanda babu kamarsa, " ransa abace yace ban aminci
kije bani amira taje abak'acin ki, " kuka takara fashe wa dashi tare da fadin dama nasan zaayi haka,
daman baka sona, " rike hannun Amira yayi suka fita, " fatima tace *DUNIYA CE...* kayimun duk
abunda kaga dama " Amira tace amma yaya gaskiya.." kafin takarasa maganar yace kema zaki zauna
fa, " hakuri tabashi suka tafi.....
Fatima takasa sukune mayafin ta ta dauka da jaka Har tafita ta tuna tsinewar da mala'iku zasu yi
mata, saboda tafita bada izinin mijinta ba, koma wa tayi ta zauna tarasa me yakeyi mata dadi,
wayanta ta dauka takira shamsiya tayi saa bugu daya ta dauka, " fatima kidaina kuka tun jiya yariga
ya gaya kowa bazaki zoba, kiyi hakuri please karkiyi fushi dashi? " amma kinsan Bai kyauta ba ya
za'ayi.." ki daiyi hakuri kinje, " tohm takashe wayar da kuka..
Gidan biki ancika sai sha'ani akeyi kowa yana ta murna babu kamar hajiya, shamsiyya kowa duk ta
kideme tana mamakin Wai yau ita zatayi aure, Allah mai iko, dariya tayi sannan ta shiga wanka....
sai da tayi sallar la'asar sannan ta hau sama ta gyara masa kayan sa da aka kawo daga guga, nama
tagyara taje ta dafa tagama abincin wanka tayi sannan ta zauna tana lazimi sai karfe goma suka
shigo suna ta dariya.." ko kallon su batayi ba, sunacin abinci amira tace amarya mun dawo fa, " wane
irin kallo tayi sannan tace sannun ku, tana jinsu suna hira bata kulasu ba, " Arif ne ya matso kusa da
kunnen ta ne Baza ayimun sannu da zuwa ba ko? " kallon sa tayi ta tashi tabar dak'in Har zai bita
Amira tace girke nane fa, " ribos yayi ya bita....
Karfe 11 ango ya shigo shida abokanan sa, murna gurin mudassir bata misiltuwa, abokan sa sukayi
addu'a suka tafi, " yana dawowa yace su tashi suyi sallah ahaka sukayi sallama ya dora hannun sa
akanta yayi addua daga nan Kuma aka fara angwance wa wa, da asuba yayi mata wanka su kayi
sallah..
Arif bai shigo dak'in fatima ba Sai sha biyu na rana, tana zaune tana kallo ya shigo, " ahankali ta
gaida shi, " ya amsa mata yana dariyar mugunta, kinga ban fito ba sai yanzu ko ina can Ana nunamin
soyayya, " uffan batace masa ba, " yauwa kishirya kije gidan mukhtar matarsa ba lpya, " ai bansan
unguwar ba? " dakko hijjabin ki zan kaiki, " fita su kayi yanata janta da hira tayi masa shiru gashinan
kishiga anjima zanzo na dauke ki, " Bana jin dadi idan bakazo da hure ba zan koma da kaina, " yace
to, zata fita ya rike hannun ta au haka zaki tafi ba kiss ba hug, " hanunta ta fizga tayi ficewarta tana
shiga tayi sallama nan ta Tarar da ita apalour haka suka gaisa tayi mata yajiki sannan tafito.....
A hankali take tafiya wane jire jire takeji ta rasa yadda zatayi, gashi babu abin Hawa , mota ta gani ta
tsaya lekowa akayi fatima taji muryar uncle taje dagowa tayi aa uncle inayini ? Lpylou amarya ya
angon nake naganki kina tafiya ke daya lpya? " walhi gida zani Kuma babu mota, " okay tawo muje na
kaiki tohm, " arif ya shigo da mota kenan ya ganta ta zata shiga, wane tsake yaja yabisu abaya yana
ajiyeta tayi masa godiya, ta shiga gida tana zuwa part dinta tashiga tazauna Akan kujera sai hak'e
takeyi Arif ya shigo Wai mai kika mai dani ne? Motar wanne dan iskar kika shiga? kwata kwata
bakisan hakkin aure ba, ko Dan kinga inasonki, " daga idunta tayi da yayi jajir wallahi yaya.. " kafin
yakarasa yace dakata bason Jin komai a bakin ki, kuka tafarayi ya fita yabar dakin......
Da safe fatima ta dinga jiran arif ya shigo Amma bai shigo tagama abinci sai ga Amira ta shigo haka
suka dinga hira Amira aka kira tana dauka taje bilki ce, bari naje nadawo fatima, " tohm..
Wai kina ina Amira tun dazu inata jiranki Wai kina bangaren kishiyar ki.." eh ina chan mu shiga to
yagida? " lpylou, " gaskiya baki da hankali kishiyar kika mayar yar uwa wallahi kina cikin wahala, "
haba bilki zancen me kikeyi? " to ki zauna miji yafe son ta kawo kunnen ki kije " tohm ahaka suka
karasa hirar su tayi sallama tatafi....
Arif yana dawowa Amira tasha kuka ta rungumeshi sweetie yau kaga cin mutuncin da fatima
tayimana ko abinci hanamu tayi baba mai gadi ma yana ta meta, " fatima ci tayi miki haka? " eh "
part dinta ya huce yana shiga yaganta atsayi wanka mata mari yayi ne zaki matar mara mutunci wato
abincin ma bazaki bawa su Amira ba ke kika kawo, " wallahi yaya karyane nagama abinci tun tazu,
iyimun shiru wannan shine na karshe, " tohm Allah yana tare dani kuma *DUNIYA CE...*
Tun daga ranar fatima bata da lpya zazzabe ga jire, ga tashin zuciya jiya da arif ya shigo baiganta
ba, yau dakinta ya shiga yaganta akwance fatina what wrong yana taba jikinta yaji zafi, " haba fatina
mai isa baki kirane ba, kiyi hakuri raina ne ya baci" hucin kuka yaje ya rungumeta yayi daga nan ya
dauketa sai.....
*Urs nana diso*
http://nanadisoo.mywapblog.com
[8/23, 3:21 PM] .: *97-98*
DUNIYA CE
*NA NANA DISO*
Daga nan Arif ya dauketa Sai asubuti, suna zuwa suka ga likita yace sai anyi mata test dawa su aune
aune, " Arif yace babu matsala bari naje nadawo kafin nan angama, fatina me kikeso nasiyo Miki? "
murmushin takaice tayi sannan tace babu komai " Arif tunda ya fita hankalin sa yake kwanciya wane
sabon son Fatima ne ke kamasa Amma duk abunda yakeyi mata yanaso ya nuna mata darajar shi, "
likita da ya kalli Fatima madam sannu Abunda nake zargi shiya tabbata, " Fatima ta zaro ido da
alamun tsoro! " cool down am hppy for you, cuz abunda mijinki ke bukata a yanzu, kina da ciki, "
murmushi tayi sannan tace please doctor kayimun promise bazaka gayawa Arif ba, " why?? Ai idan
bangaya masa ba nace amanar sa saboda babu abunda yakeso sai 'ya'ya, " actually doctor ba wai ina
nufin aboye masa ba, i mean ni zanyi masa albishir, " ohh I understand stand! That's good ai here zan
rubuta miki magunguna sai asiya ki dinga sha, Kuma ki yawaita shan fruit sosai da su hanta and co.."
Arif ya shigo doctor I hope my wife is wll, " yeah she's okay, " Arif ya rike hannun ta suka tafi a
hanya suka siya magani, suna koma wa gida tayi wanka ta ci abinci sannan ta tasha magani, " Arif
yazo Kan kujerar ta ya rungume ta Fatina ina sonki, " tana jinsa Amma tayi luf ajikinsa.." hannun sa
yafara turawa cikin rigarta.." aguje ta tashi tatafi toilet, " Arif kuwa daya bita abaya ransa Har ya
bace yazata ko bataso ya tabata, tarar da'ita tare k'i ciki tanata Amai riketa yayi tagama ya wanke
mata baki rigarta duk ta jike zai cire mata kuma sai ya fasa saboda yanzu hankalin sa zai tashi gashi
kuma jikin ta kamar wuta, " gado ta wada " Arif yace mai kikeso nasiyo miki, " a hankali tace k'antu, "
da mamaki Arif yace kantu sai kace wata mai ciki, " Amma bari na cewa ummi tatawo miki dashi.....
Amira da ta rasa me yake mata dadi sai zirga zirga takeyi a tsakar daki, " tunda taga arif ya fita da
Fatima hankalin ta ya tashi atake ta kira bilkisu awaya ke dafa matsala wallahi, " me Kuma yafaru? "
arif Naga Ya dauke Fatima,.." dallah banza yimun shiru daman Bana gaya miki ba to kina zaune sai
kije ciki ne da'ita, " la kuma hakane fa innalillahi, " karki damu ta kintsa mata abubuwa sannan sukayi
sallama, Amira ta chanja kaya ta saka riga da siket, " Arif ne ya shigo lafiya amira ga Fatima can ba
lafiya shiyasa tun safe ban zauna ba, " uhm nima dama inason ingaya maka ciki ne dani, " arif cikin
murna ya dauke ta, sweetie are you serious? " yes mana daukan ta yayi cak cikin daki kissing dinta
yakeyi ko ta'ina nan fa suka siga shafin soyayya, " amira taje dadin hakan sosai cuz tasan Fatima
zataje haushe sosai, tunda girkin ta ne......
Lokacin da hajiya ta tazo amira tagane ita kadai ce a zaune tana kokarin tashi " hajiya tace zauna na
karaso yar albarka, " tohm, " sannu kinje Allah yasawake ina Arif din yake? " yana part din amira in
banda sha shanci banda ya zauna ya kula dake, " ai bai dadi da fita ba, " ga zogale nan bare na dafa
miki kyaje kwarin jikin ki, tohm cikin a wanne tagyara dak'in ta zuba mata, fatima Dai taje dadin
zogale Dan tas ta cinye shi, Sai bayan isha'i Arif ya shigo amira tana ganinsa duk idon sa yayi ja, "
hajiya tace anya arif matar taka batada lafiya tun dazu kana gurin Amira, " hajiya ai dole amira ciki
ne da'ita fa, dan haka dole na kula da'ita ko ran girken wanene, " fatima dai batace komai ba, in
banda kirjenta " hajiya tace muje karaka ne, fatima Sai munyi waya, " tohm nagode......
Arif yana dawowa yatarar fatima tasaka kayan bacci rungume take ya rungume ta ya kaimata sun
bata abaki, " am very happy dear nema na kusa samun baby ina ta yaka murna yaya, bacci ne ya
kwashe ta, Arif kuwa wayarsa ya dakko yakira amira suka dinga waya....
Shamsiyya tana zuwa ta rungume fatima sister ya jikinki? " naji sauke, to mashaa Allah ga hantar
nan nadafo miki, " yauwa sannun ki, " gakiya fatima ina bukatar kiyimun lecture please, " hmm to
abubuwan dazan gayamiki baifi one to three ba...
Yauwa sister inajin ki kinsan mijina yana son kulawa " Ai matakan tsaro ya kamata ki sawa mijinki
idan ki k'a lura safiya tayi sai ki saka kayan daukar hankali yadda ko yarinyar tazo bazata sak'i ba,
ballanta na tayi tunanin bakya kula da mijinki, " hakane sister " lokacin zafi ki dinga saka gajiran
wando da Vest, da dai kayan daukar hankali in ba haka ba kuna zaune za kuga yafara waya, Dan in
sun fita Sai sunga masu saka riketaccen kaya, " hakane Kam batima dan yanzu din k'unan sai
ahankali, " ashi kin gane, in bahaka ba yadawo gida yatarar daki da atamba dinkin buhu ta yaya bazai
yi ma'amala da mataba Kuma in yayi kuji haushi kunji matsalar ko, Inzafi yazo kije a wanki miki
kanki arangada miki kitson ki
Kiyi Jan kunshi da baki
In baki da kudin shiyan kanana kaya jike gwanjo kisiyo dazarar yana gida saka kidinga barar da galan
din da Allah yabaki, " hahaha amaryar yaya arif kina bala'i fa, " aa bala'in lafiya ai gaskiya ce....
Ai wallahi shamsiyya ki dinga aske karkice zakiyi dabi'arki ta gida dan k'o ni alokacin na matso naji
wari wallahi naji babu dadi, " ai fatima da kenan, " to dai ki dinga Saka turare in ba haka ba Kina gani
zai fita wata ta gifta turaren ta ya rikir ki tashi...
Kuma kisane Rashin aske gashin gaba shi ke jawo dattin pant yana jawo infection da sauran su, ko
agurin yar uwarki mace bakyaso taje zanin ki taji wari ballanta na mijinki, kina matsowa yazata
mosheni, " hahaha aikuwa zan kiyaye," yauwa in bahaka ba kishiya tana haya in baki gyara ba miji ya
bude Mata tashigo aguje, " hahaha
Gaskiya ne sister dan ban manta malamar mu ba lokacin da take cewa *DA KAZAMAR MACE
GWANDA KWA-NA DA YUNWA!* *WATA KO ZANI BATA IYA DAURA-WABA,BALLAN TA NA
KWALLIYA*....
Kuma shamsiyya mace ta gama al'ada, tana gama wa ta sami auduga tasa turaren miski tasa a
al'aurarta zuwa wani dan lokaci ta cire tayi wanka..
Rashin yin wanka da wuri yana haddasa wa mace rashin gamsar da Maigidanta Dole ne mace ta kula
da tsaftar tufafinta da na ‘ya’yanta da na Maigidanta, ki
sani cewa yawan kayan sawa wata baiwa ce daga Allah, amma tsafta da wanki da guga da fesa
turare idan ana gida shi ake nufi da tsafta, da wannan ne mace zata amsa sunanta na mace...
Apple matsayinta a jikin ki zai kara miki ni’ima a jiki har ka sauki kuma jikinki ya ringa laushi yana
kyau ba kamar wasu matan ba inka taba jikinsu ka ji tauri.." hakane sister " " kuma Ana so mace ta
kula da gabanta domin Allah ya sa namiji ya
kwallafa ransa gare shi, Barinsa ya lalace kamar zubar da kimarki
ne a wajen sa kada ki bar shi ya yi wari, kada ki bar shi ya yi fadi.." godiya nakeyi yar uwa Allah ya
bar zumunci muje na tayaki girke kafin yazo, haka suka shiga kitchen suna ta girke har ya mudassir
yazo suka gaisa suka dan taba hira sannan suka tafi....
Fatima ta kasa zama yau Arif bai shigo dakin ta ba kuma tasan girke tane, yana shigo wa ta tareshi
yaya Arif me nayi maka please kwata kwata baka bani kulawa, " hmm haba fatina kinsan me ciki sai
da kula wa dan haka kidaina damun kanki, " murmushin ta kaice tayi...
Kusan watan ne 5 kenan cikin fatima sai girma yakeyi Amma Arif rabon shi da'ita tun lokacin da
amira tace zata bugar mata ciki, " a lokacin ya dauke Amira suka je abuja, yau Friday suna kan
hanyar su ta dawowa Amira tana ta kuka wai cikin ta kwantacce ne, " sai lallaba ta yakeyi direct
asubuti suka isa, " baban unborn kaddai matar ce ba lafiya but jiya tazo awo, " no doctor amira ce
cikin ta baya girma fa? " which amira wannan madam kake nufi? " amira duk ta gigece, " ai wannan
matar taka mahaifarta a daure take, since last 2year tasaka doctor john, " what?? Amira dama
yaudara ta kikeyi, " cool down Arif mana Fatima ta kusa haihuwa baifi 4 mouth ba, " tsake yayi ya
fita, " Amira ta bishi, wata tsawa yadaka mata sannan yace kije na saki ke sak'i daya, " wayoo Allah
na Arif please katsaya wallhi sharrin shaidan ne.....
Motarsa yaja ya nufi gida baba mai gadi shikansa yayi mamaki, Yana shiga yaga gidan babu kowa
ko'ina a kulle yake, " da sauri ya fito ya tambayi baba mai gadi ina fatima, baba yace ai watanne 4
kenan tana gidan ummi, " motar sa yaja Sai gidansu yana zuwa yatarar da ummi da dady azaune, dur
kusa wa yayi yagaida su, " ummi please kuyafe mun wallhi duk acikin son 'ya'ya ne, kuma da
makircin amira, " oh haba?? Cewar mumy, " fatima ce tafito zata bawa mumy waya tasaka riga da
siket cikinta yafito gwanin sha'awa, " rike hannun ta, " fizgewa tayi ta nufi Sama, " zai bita dady yace
karkasaki ka.......
j
*Urs nana diso*
http://nanadisoo.mywapblog.com
*98-100*
DUNIYA CE
*NA NANA DISO*
Rik'e hannun ta arif yayi .." fizgewa tayi ta nufi sama zuciyar ta cik'e da bak'in ciki da k'una.." Arif
ne yak'e k'okarin binta.." dady ransa a bace yace karkasaki ka hau mun sama, "Arif yadawo da baya
please dady kuyi hakuri matata tana bukatar kulawa daga gareni, " dady yace ai naga kai har yanzu
bakayi hankali ba kuma lokacin da k'uk'a gudu kai da daya matar taka, kai kak'e kula da Fatima??
Banson zancen banza dana wofi fa, baza ka mai damu sha sha sha ba, " dady please kayi hakuri
wallahi sharrin macce ne Dan Allah please dady wallahi zan iya rasa raina in kuka hanani fatima, "
ummi tace kaga wannan 'yar marainiya ce ba uwa ba uba amma kwata kwata bakaji tausayin ta ba
to kaji *DUNIYA CE TAFI BAGARUWA IYA JIMA* " haba ummi karki hadani da duniya danAllah
kuyafemun, " tashi kabar min gida stupid wanda baisan mutuncin mu ba...
Fatima tunda tahau Sama dak'i tafada tanata kuka, tana son mijinta Amma abunda yayi mata bazata
iya yafewa ba itama mace ce Kuma sai ta nunamai kuskuren sa, cikinta ta shafa tana kuka baby
cikina baban ku yana sonku...
Arif Yana fita awaje ya zauna yayi tagumi .." farouk ne ya janyi hannun broz lafiya naganka anan, "
farouk su dady sunk'e su yadda dani wallahi inason fatima, " haba Arif kaima dai kasan kayi kuskure
yaza'ayi kayafe kabarta bako sallama kuma kasan tana da ciki? " wallahi bansan tana da komai ba!
Boye mun tayi Amma ne bansaniba, Kuma su dady sunfi kowa sanin yadda nakeson haihuwa dan
haka Amira dashi ta yaudari ne, " ita ina amiran? " Na sake ta.." haba Arif sake fa? " shi yafe chan
chanta da'ita, " to yanzu katafi gida zanje nasamu ummi Sai tabawa dady hakuri, " yauwa to
nagode....
Assalamu alaikum! " wa'alaiku mus salam, " ummi barka da hutawa, " barka lafiya dai naga yanayin
ka wane iri, " ummi dole na damu kun hana dan uwa na matarsa, wallahi ummi yana sonta sharrin
mace ne, " farouk Kenan ni kaina nasan da hakan Amma Sai yagane k'uran sa tukunna, " ummi
kinsan bashida lafiya fa, " wannan da muwarsa.....
Mara mutunci ke a mata ma banga da k'ikeya irin ki ba kwata kwata baki da hankali, yanzu kin kaso
aure kinje dadi, " mumy sharrin shaidan ne? " dallah yimun shiru karyar kina da ciki ko to kibare
babanki yadawo yau zakiyi bayani, " Dan Allah mumy kiyi hakuri .....
Darling..." yes so nake na biya muku aikin hajji ke da fatima, " anya yaya Arif zai yarda, " hmm ai
kinga tana gidan ummi bata gidan ta, " kasan ummi da son jikoki bata son taga Fatima ita kadai
shiyasa, " mudassir Sai yaje dadi ya rungume shamsiyya kema kinkusa ki haifa mana ko? " cikin
kirjen sa ta shiga ciki da kunya Nan kuma salo ya chanja....
To tunda kin kashe auren ki to sai kifara wank'au agidan nan Ana biyan ki kina siyan abincin dazaki
ce, " dady kayiwa Allah kayi hakuri? " bana magana biyu dayar nan itace karbabbe ya..." mumy
please kisa baki, " tsake tayi tabar dak'in..
Fatima tana zaune a palour tana k'allo " Arif kuwa ya dadi da shigowa kallon ta kawai yakeyi a
hankali yakaraso kusa da'ita tana ganin sa tafara kokarin mikewa, " Sai data tashi hankalin sa ya
koma kan kayanta yadda suk'a kamata, Fatima, " ko kallon sa batayi ba tace amira zakace ba fatima
ba tunda itace matarka, ta hau sama.." Sai daya bari ta dadi da hawa sannan ya bita, dakin ya bude
tana kwance tana hawaye Fatima yazakiyi mun haka kinsan inasonki ya zanyi da sonki to? " cikin
kuka tace yadda ka yaudari ne na fara sonka haka zaka cire sona da kaunata, " rike hannun ta yayi
bazan iya ba, " kaga malam fitar mun adaki, " Babu inda zane, " mikewa tafarayi yayi saurin rungume
ta ya saka bakinsa anata tanata kokarin kwace wa amma ina yafi karfin ta, yadda taga ya sa
k'ank'anci ta tureshi tayi saurin bude kofa, " kasa tashi yayi gaba daya wata narkakkeyar kasala tabi
jikinsa, Chan Kuma ya mike yace dole abani mata ta, Yana sauka yaga dady azaune tsugun na wa
yayi yace ina yini dady, " karka kara shigo min gida fita, " kayi hakuri dady, " fita a hankali ya fita.....
Amira da take ta wanke, duk tayi baki ta rame.." mumy ce tafito, in kinga ma ki dura abince mumy ku
taimakan kuyafe mun nayi nadama dan Allah, " daman nagaya miki idan bakiyi a hankali ba *Duniya
ce..* maganin ki zatayi sosai wallahi, " kuka ta saka mai cik'e da tausayi.....
Yau satin Arif daya baya shiga gidan su, idanun sa sunyi luhu luhu saboda kuka, ga zazzabi, ga
zuciya datake suka, " yana koma wa gida, ya zauna Akan dadduma baba mai gadi sai tausayin sa
yakeyi, mintuna baifi 10 ba sai yafara tare nan da nan jini yafara fita, baba mai gadi aguje ya tafi
gidan ummi, " lafiya cewar farouk ga Arif chan yanata taren jini, " what aguje suka fita ummi batasan
lokacin data ja hijja binta ba suk'a tafi gidan sa, kafin suje yana kwance duk jini ya bata sa, " Mota
suka saka shi, gudu farouk yakeyi sai da suka i'sa asubutin emergency aka shiga dashi, " nan ummi
takira waya ta gayawa dady yace kundai kaishe asubuti gani nan, " farouk yace kunga irinta ko? "
innalillahi cewar ummi ai ne nazata abun Bai kai haka ba, " doctor John ya fito, " ya mutu ko cewar
ummi? " no Bai mutu ba amma d'anku yana cikin mugun hali zamuyi masa aiki zuwa anjima akwai
inda zuciyar sa jini yataru sai mun kwashe, so you need to be careful, " tohm doctor Allah yasawake
bari naje gida....
Tunda ummi taje gida takasa zama, dady yana zuwa yace ki kwantar da hankalin ki anyi aikin, sai dai
mujira zuwa gobe muga yadda jikin nasa zaiyi, " fatima dataje kuka tasaka dan tasan itace sanadi, "
ummi da taketa sallah kasa bacci tayi, " fatima na sai addua takeyi...
Arif tunda ya farfado sunan fatima kawai yake fada.." farouk yace ka kwantar da hankalin ka zatazo,
"ummi tana zuwa tace Arif kadaina saka tunani please Kar murasaka, " ummi fatima, " jikin ummi
yayi sororo saboda dady yace Kar fatima tazo, tun daga lokacin ya koma bacci...
Ummi da farouk sun dawo gida, " tace dady zanje awo, tohm shikenan sai kin dawo, tunda fatima ta
hau titi bata tsaya a ko'ina ba sai asubuti, tana tambayar dak'in Sa ta wada kuka tafarayi a halin da
ta ganshi rungume sa tayi yaya katashi please bakin ta tasaka anasa a hankali ya bude idonsa,
fatima a hankali ya fada, dagowa yayi tana kallon sa, kinsan cewa Kece madubi abar duba wata duk
safiya, kin zamo min tamkar fetur a mota, rayuwat ba ke lami ce ya rabin raina, Amma Mai isa bakya
nunamin kulawa? Kunne ya kurmance saboda rashin jin kallamen quanar ki kullum, baki ya daina
magana dai dai saboda rashin begen zumar rayuwata kullum, " mijina ina Sonka ina kuma kaunar ka,
zan kuma zauna dakai, kayarda da hakan mijina, " na yarda, " to bari naji na dafa maka abinci, "
fatima ki zauna ki kula dani please, " tohm bari naji nadawo motarta taja ciki da farin ciki da son
kasancewa da mijinta.....
Amira da safe ta yanke shawarar taje tabasu hakuri, " tace mumy natafi kai wanke tohm sai kin
dawo, tunda tahau mota ba a ajiye ta a ko'ina ba sai kofar gidan ummi sallama sukayi fatima da
dady da ummi duk suna zaune, " har kasa tagaida su ummi tace lpylou, " daman nazo neman yafiyar
ku abisa abunda nayi danAllah fatima kiye hakuri, " hmm ai ne dama ban kullace ki ba, amma dai
inaso kisane Allah
Madaukaki Ya ce: “Kuma Allah Yana shaida lallaimunafukan hakika, makaryata
ne” (k: 63: 1) da kuma fadinSa
“A cikin zukatansu akwai wata cuta; sai Allah Ya kara musu wata cuta, kuma suna da azaba mai
radadi saboda abin da suka kasance suna yi
na karya (k: 2:10)
Kuma karki manta fadin Abdullahi bn Amir (RA) ya ruwaito cewa mahaifiyarsa ta kira shi tana cewa
zo ka karba,sai Manzon Allah (SAW) ya ji ta, ya ce mata: “Me za ki ba shi? Sai ta ce “Zan ba shi
dabino ne.” Sai Annabi (SAW) ya ce, “Da ba ki ba shi komai ba, da an rubuta miki zunubin karya” Abu
Dawud da Baihaki suka ruwaito....
Nagode fatima Amma dady kayafewa Arif danAllah,tayi sallama tatafi, dady ya kalle fatima kina son
Arif tayi murmushi tabar gurin, " yayi dariya yace ja'ira tashirya gobe takoma gidan ta, " ummi tace
yauwa alhaji....
Tunda aka sallamo Arif suka tawo hanya, yaga farouk ya kaishe gida, " malam kakaine gurin mata ta,
"farouk yayi dariya kamanta dady yace Kar akara barinka ka shiga, " oh hakane fa namanta anjima
zanji na bashi hakuri, Yana shiga yaga gidan a Bude wa zai gani in banda fatima karasowa tayi ta
rungumesa, " dadin dayakeji baya misal tuwa Nan ta huce dashi daki yayi wanka daga nan salo ya
chanja suka wada sunnah...
Yau fatima tashi tayi da wane azababbin ciwon ciki zamzam ta dinga sha, " Arif Yana zuwa akace
yah dauketa Sai asubuti, ta shiga labour sai addua takeyi wane salati da tayi sai ga baby ya fito Yana
inya inya inya, " nurse tafito aguje tace congrats matarka ta haihu namiji, Har zai shiga akace ya dan
tsaya a gyara shi...
Ya kira waya ya dinga sanar da mutane Nan da nan dangi aka cika asubutin anan yayiwa dan Kiran
sallah ya kuma yi masa hudu ba...
Ana sallamar su suka tafi gida, da daddare jariri ya hana bacci, nan ya dinga raino, abun Har dariya
yake bawa fatima, " a kwana atashi Yau sunan fatima amsa wa d'a (Aliyu) kowa ya cika sai suna
akeyi yaro yasha kayan barka.....
Fatima tana kwance kusa da Arif tace Yaya please kadawo da Amira, " ya kalle ta yaga zatayi kuka
yace tohm shikenan, washe gari ta dawo zuka zauna lpya cike da soyayya, Arif yasa dariya dama
nagaya miki *DUNIYA CE TAFI BAGARUWA IYA JIMA*
*Gudu nakeyi domin naga ko nagama littafin ashe nakai karshen bango, wallahi mutane muje tsoron
Allah mu aikata aiki Mai kyau domin DUNIYA CE Dai Dai take da kowa komai ka Aikata sai kagani
kuma kome kayiwa wasu sai fa anyi maka,Kai mutane musa tsoron Allah aran mu, mu guje kuntatawa
bayin Allah*
*ALAMOMIN TSORON ALLAH GUDA BIYAR NE: FADIN GASKIYA DA CIKA ALKAWARI DA RIKON
AMANA DA JIN TAUSAYI D KYAUTATA MA MUTANE. YA ALLAH KA SA MU CIKIN MASU TSORONKA*
*A wuri biyu ne ake gane kirkinkaYin Hakuri idan ka rasa,dabayarwa idan ka samu*
Throughout life people will make you mad,disrespect you and treat you bad Let God
deal with the things they do,cause hate in
your heart will consume you too...
Always Do Your Best. Your best is going to
change from moment to moment; it will be
different when you are healthy as opposed
to sick.Under any circumstance, simply do your best, and you will avoid self-judgment, self-abuse
and regret.
ALHAMDULILLAH
(27/8/2016)
Sai mun hadu a sabon littafina *MATA NAH*
Urs NANA DISO(mutanen madina)
http//:nanadisoo.mywapblog.com
Email:[email protected]
Gmail:[email protected]
adsense 2 here
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).
Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.
Abubuwan da za a bukata: •Fulawa • kwai • Suga •‘Baking powder’ •Ayaba •Madara •Bata Hadi: A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire. Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.
MAJNOON hausa love novels
Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more
Mutane uku ne a duniya
1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}
Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.
Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!
kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).