Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Monday, April 10, 2017

FAIROUZAH

adsense here



[8/29, 2:19 PM] ✔: ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Baiwar Allah! Danallah kitsaya, tafiya take cikin nutsuwa tasaka kayan makaranta , kiranta yakeyi tayi amma bata kulasaba haka yasa takarasa makaranta tanashiga, kamal yanaganin haka yajuya yakara inda ya ajiye motarsa yashiga farouk yajiyo yakalli kamal wai kamal mai kidamunka ne yau sati2 kanabin yarinyar nan amma take kulaka Allah yayimaka arziki ga mata ga ilimi Dan Allah kakyale wannan yar talakawan ga matanan ya'yan manya kazo na rakaka dallah farouk iyimun shiru itah nakeso kuma sai na aureta inshaa Allah, farouk yace toh ai shikenan katawo mutafi kar murasa flight kai ni bazaniba saina San gidan su yarinyarnan na gayamaka toh ga masallaci mushiga muyi sallah yace toh sunayin sallah suka zauna a mota suna jeran atashi shisu daga makaranta, tazo tahuce taji kawarta fatima tana kiranta FAIROUZAH FAIROUZAH FAIROUZAH!!! tajeyo wai fatima mayi hakane ahanya zakidinga kirana habaa yihakuri muje! Ahaka su kamal sukabita har kofar gida haba kamal Danallah dubi gidansu mtseww. ...........urs nana diso💕 [8/29, 2:19 PM] ✔: 2 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Danallah dubi gidansu wannan akurkin, kamal yajiyo afusace wallahi zankaryaka banson iskance mairuwanka, okay naji baruwana amma kasani I have d right nagaya maka gaskiya malam tunda kaga gidan zo mutafi ba inda zanji sainaji makarantar su nayi tambaya akanta, farouk yace sai muje aikin banza kawai sunazuwa sukasamu wani ustaz sukaimai sallama ya amsa inda yakaisu wani office yace amma banganikuba sukace eh munzoni akan yarinya FAIROUZAH ahh mashaa Allah ku yan uwantane kamal yace eh kusan hakane yace toh mashaa Allah ni sunana malam haruna nine mataimakin mai makaranta FAIROUZAH gaskiya yarinyace mai nutsuwa ga girma ma na gaba da'ita agaskiya abunda zancemu ku akan yarinya kunyi sa'ar yar'uwa bangarin makaranta kuma tanada hazaka wanda hakan yasa makaranta naji da'itah wadda duk wata musaba kar daza'ayi da'itah akiyi kamal yace mashaa Allah mungode sai anjima.............urs nana diso💕 [8/29, 2:19 PM] ✔: 3 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Suna fita kamal yace alhamdulilah nasamu mata irin wacce nakeso , farouk ko kallonsa baiyiba suna isah gida sukai wanka sukatarar da hajiya a palour au ai'nazata kun tafi kamal haba hajiyar mu yaza'ayi mutafi bamu sanar da kiba haba hajiyar mu tayi murmushi toh ina kukaji farouk yace wallahi hajiya kamal ne wai yaga wata yarinya aikin banza bakiga yadda taki kulashiba amma yanaci itah yakeso gata yar gidan talakawa, hajiya tace zan batama farouk ya sota din saimai dama ranan nan nakejira kaduba yadda zainab take takuramai haka kurin yauwa hajiya kima kyafada ace mata kazama walhi hajiya ko wanka saitaga dama takiyi kullum gidan abace bataiyah girkiba ba abunda tasa agaba sai aikin zuwa office kuma takaicin ma rashin kunyah, farouk yace aisai kako ya yamata dallah malam shekarar mu 4 daitah fah, toh Allah ysawake inji hajiya yanxu kaga gidansu yace eh nagani anjema xamu tafi in nadawo inna dawo zanji, sukashirya sukatafi airport..........urs nana diso💕 [8/29, 2:19 PM] ✔: 4 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Umma nadawo sannu FAIROUZAH kishare tsakar gidan kikuma dorama na girke tohm umma bari nacere kaya jikina tachanja kaya tashare gidan ta douramusu girke tana gamawa tayi wanka tayi sallar i'sha tadakko tabarma tashunfuda tana zaune tana karatu umma tafito tayimata sannu da aiki FAIROUZAH tace ai babu komai ummata inbanyiba wazaiyi tace to Allah yayi muke albarka tace ameen ummata sunata hira wani yaro yashigo yace ana sallama da FAIROUZAH awaji tace jikace wanene yadawo yace wai Khalifa ne tace toh kace inaxuwa tasaka hijjabinta tafita yace daba zakizoba kenan tace nina isah Yaya Khalifa guda yayi dariya yace toh yakike tace lpytalou kaifa yace aibanda lpya subhanallhi inafata kasha magani yayi murmushi yace Ai tunda naganki nawarke daman kice cutar tawa nakasa sukuni tunsafe banga gimbiyar matava haskin idanuwana a bar alfaharine tai murmushi tace yakhalifa danallah kabari ni wallhi kunya nakeji hhh zama kidaina ni ina sonki FAIROUZAH tayi murmushi sai da safe nina tafi yace kigaida umma tace xataji tana shiga tatarar da ABBA tace abba kadawo lpya yace lpya lou ya mkranta lpya lou abba maganar makaranta ta yace FAIROUZAH kiyi hakuri baxan iyah barinki ki cigaba da makaranta ba Allah yayimuke surar daxaki fitini danamiji danhaka kiyi hakuri inkinyi aure kyacigaba tace toh abba bakomai Allah yasa haka yafi alheri sukace ameen. WACECE FAIROUZAH? ...........urs nana diso💕 [8/29, 2:19 PM] ✔: 5 ✨FAIROUZAH🌸 😯 Na nana Diso😯 Wacece FAIROUZAH? Yarinyace yar shekara 16 Allah yabata sura maikyau tanada hips wadda kowani kaya tasaka sai sun bayyana ga dukiyar fulani wadda akoda yaushe umma takicewa ciko takeyi! Mashaa Allah akwai kyau gata duguwa amma farace ba sosaiba tanada gashi gata da hanci amma kuma ba tada idoh zuna zaune agarin kaduna ita kadai mahaifanta su kahaifa yarinyace mai hazaka ga kokari duk inda tashiga sai ansota, mahaifinta alhaji umar berni Allah yayi mai Rufin asiri yanada ilimun addinin sosai wadda yakesiyar dakayan abunci su biyu mahaifiyarsu tahaifa shi da dan uwansa alhaji aliyu berni Allah yabashi arzuki Wanda yayi fuce ayan kasuwa yanada mata daya hajiya khadija wacce kafi saninta da anty tanada Yaya 3 abubakar shine danta nafarko kwararin likitani Wanda yayi karatunsa a London shekarar sa 34 yarone namamajo, sai ankwarsa firdausi wacce take karantar masscom a Cyprus shekararta 23 sai kaninsu ahmad wadda yake sa'a da FAIROUZAH yagama skul har yatafi china yana karantar public administration, sunan mahaifiyar FAIROUZAH hajiya samirah haifarfiyar garin kano Ci babanta yanada arxuki wadda su 9 ne agidansu FAIROUZAH tanason zuwa kano saboda kakallea tanasonta tanakuma kaunarta. Abba yace FAIROUZAH jiki kwanta kinji tace toh sai da safenku .............urs nana diso💕 [8/29, 2:19 PM] ✔: 6 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Da safe tana tashi tagyara gidan tadaura koko tana gamawa tafita taji tasiyomusu kosai kafin tadawo su umma da ABBA sun fito suna zaune a tsakar gida tanashigowa tadour kusa kasa tagaida iyayen nata abba yace FAIROUZAH Allah yayi muke albarka yabaki miji nagari suna karyawa akakirawo abba awaya yadauka dan uwansani na abuja alhaji aliyu suka gaisah yace yaushe FAIROUZAH zatazoni haba danuwana yazaka dinga hanata shiga dangi yace inakayi musu hutun islamiya zatazo dayakima zasuyi musabakar kasa kuma daitah, ah yaushe zasuyi ainima zanzo tohm Allah yakaimu ran laraba zaayi toh Allah yataimaka alhaji aliyu yace inasonka danuwana saboda kanada zuciyar nima kabawa yarka ilimi na addini nikuma nawa abba yayi saurin katseshi da bakomai saikazo yakatse wayar yakalli FAIROUZAH yace kinji...........urs nana diso💕 7 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Abba yakalli FAIROUZAH yace kinji dan'uwana abunda yakecewa tace amma ni wallhi wulakancin yayansani banaso su dingayimun kallon rashin mutunci, abubakar har matseyace ya yakici mun tafashi dakukah kuma wallhi abba muba matseya tabani darufun asirinmu bamurasa Ci dashaba ga ilimi umma tace bakomai FAIROUZAH watarana sai labari kidauki komai axuwan zai huce kiyi hakuri dakomai komai mai hucewa ni babu abunda yake dawwama sai zatun Allah, abba yace kwarai hakani kuma banda abun FAIROUZAH aini ina godewa Allah da danuwana bai manta daniba kidubi baa yini baikiraniba duk wata sai yazo Ai alhmdlhi baya cikin yanuwan dasukeyin kudi su manta da sauran yan uwan nasu duniya tarudesu, FAIROUZAH takalli abba Allah yakara rufamana asiri yakarimana imanin mu abba yace amin Allah yayimuki albarka tace amin, umma bari naji gidansu fatima zandan anso littafina umma tace to a gaishe mun da innarsu tace toh tana fita abba yakalli umma akoda yaushe godiya nakeyi ga Allah dayaban diya tagari umma tace ni surar jikinta ni nafiso tayi aure abba yace aishi aure lokacini in lokacinsa yayi saikiga har anyi yaxama tahiri umma tace hakani. ............urs nana diso💕 8 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 FAIROUZAH ta rangada sallama gidansu fatima inna tafito tana sannu dazuwa auta sannu dazuwa tagaida innah ta yasu umman taki tace suna lpya suna kuma gaisheki ina amsawa ya samari FAIROUZAH tarufi fuska aini ban'isah aure ba inna tayi dariya haba auta Ai aure yakamata daki yanzu Allah dai yakawo nagari ashi kuma ran laraba zakuyi musabakar toh ubangiji Allah yabaku sa'a ameen innata nagode ina fatima wai tashiga inna tace tana kuryar daki shiga mana tace toh tanashiga tatarar da fatima tanata karatun alqur'ani tace sannu da kokari kawa tagari yauwa sannu yaruwa harkin karaso eh wallhi fatima tace toh yanzu danallah FAIROUZAH falalar karanta fatiha, tace toh fatima ga kadan danasani daga falalar fatiha manzon Allah (Saw) yace: fatihatul kitabi waraka ce daga duk wata cuta "Baihakini ne ya ruwaito shi daga abdulmlik dan umar" bayan haka, manzon Allah (Saw): yace"fatiha da ayatul kursiyyu bawa ba zai karanta su ba aciki gida a wannan yinin kuma kambun bakan mutum ko al-jannu ya sameshi. Kinji kadan daga falalar fatiha tace toh nagode bari natafi lokacin makaranta yakusa toh sai mun hadu a makaranta toh Allah yakaimu, inna natafi toh ga zogale nan kikaiwa umma tace tohm mungode Allah yakara girma tace amin auta. ............urs nana diso💕 9 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Su kamal suna sauka a abuja yana isah yatarar da zainab tana kallo tatawo aguje tayi hugging dinsa swthart oyoyo kadawo lpya lou nayi missing dinki tace nima muje kayi wanka takaisa daki tafita yaja tsake yace mace sai fi'ilin tsiya da'iyayi yanzu takawoni daki tana zancin wanka amma bata hadan ruwan wankaba aikin banza yayi wanka yashirya ya fito ya tarar da abincinsa akan dining yace inah meelat tace tundazu data dawo daga makaranta tatafi gidan uncle yace toh nima bari nashiga zamugaisa saina tawo da meelat din to kagaida mun da kurwat yanafita yashiga gidan direct st rm dinsa yatarar yanata aiki sannu uncle ahh kamal yaushe kadawo dazu dazun nan nadawo yace meelat tatawo aguje ta rungumeshi dady oyoyo ina hajiya yace tabada sweet nakawomiki yauwa dadyna yakalli uncle mutumina nasamu mata fa ahh haba yar gidan wacece bayar kowabace kawai dai sunada rufin asiri ne thax good irin wadda akeso kasan yayan talakawa nan sai yadda kayidasu yace uncle ai bama takulani ba dallah kamal karkadamu tsowanta zamu siyi yace inyaki yarda fa uncle yace anan kuma matsalar take kamal yace danni wallhi in ban samitaba da matsala uncle yace toh yanzu yaushe zaka koma yace kafin mutani paris inshaa Allah, uncle yace kasan wani abun kunya dazu matata taki tambaya ta wai mainene falalar LAKADJAA'AKUM kamal yace amma kaji kunyafa kagani har godiya nakeyi da Allah dayasa nayi ilimin addini uncle yace kaidai..............urs nana diso💕 10 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Uncle yace kaidai bari wallhi ai wanda baiyi ilimin addini ba yayi asara wallhi kuma kasan dadin ilimin aci kana aiki dashi kamal yace hakani kam falalar lakadjaa'akum: Duk wadda yakaranta karanta ta ko ayarta ta karshe wato حسبي الله لا إله إلا هو عليه توكلتُ وهو ربُّ العرش العظيم Duk wadda ya karanta ta sau 7 ko wace rana da safe da yamma , lalle Allah Swt zai isarma sa dukkan damuwa ta duniya da lahira (ibn sunni). Uncle yace yauwa yasunan amaryar yace FAIROUZAH yace lalala kasan maanar sunanta ma kamal yace saikafa uncle yace toh FAIROUZAH:a precious stone.Daughter of al-mazfar she was a scholar, narrators of hadiths and a very righteous woman , she wrote a book of hadiths al arbaean Riwayat as salihat an as sahiheen. Kaji maanar sunanta thank you uncle sai da safe sa dauki meelat suka tafi, yana shiga gida yace au sai yanzu yace eh swthart yace zainab am in need takalli sa tace toh muje jarababbe ya dallamata harara who be that tayi dariya tace bakaiba...........urs nana diso💕 [8/29, 2:21 PM] ✔: 11 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Da sassafe kamal yatafi office yanazuwa yatarar da aiki sosai farouk yashigo yace au nazata aibazakazo ba kamal yace naxauna agidan nayimi sai kacewani mara aikinyi kalli files farouk yayi dariya aini har nagama nawa yace au haba yace walhi nima bakomai yanzu zangama suna hira wayar kamal tafara ringing yana dubawa yaga baba ni yadauka assalm baba inyini lpylou kamal yakukazo, yace lpylou baba dama nakera nagayama kayanka zunzo jiya alhmdlhi ka godewa Allah ansamu riba wacce takai 5mln wadda duk wayanda kukayi tafiyar dasu kafiso riba, kamal yace nagode baba Allah kara girma yace kaima Allah yaimaka albarka yace ameen sukayi sallama, farouk yakallisa danallah kamal kagaya mun maikakiyi danallah aduk lokacin damukayi tafiya sai kafimu guzuri kuma munfika tafiya da guxuri kamal yayi dariya yace babu komai kawai daga Allah ni farouk yace haba kamal danallah fa nacimaka to dandai kaini wallhi bakomai nakeyiba illah wani hadisi danaji...............urs nana diso💕 12 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 ...manzon Allah (saw) yace:"ya jabeer kanaso idan kayi tafiya kafi abokan tafiyarka kyakkyawan hali da kuma yawan guzuri? Toh ka karanta wadannan surorin guda biyar 1.kul ya ayyual- kaafirun. 2.izah jaa'a nasrullahi. 3. kul huwallahu Ahad.4.kul a'uzu bi Rabbil-falaq 5.kul a'uzu bi Rabbil-nasRabbil-nas. kowacce inzaka karanta da" بسم الله الرحمن الرحيم" kuma ka cikata da بسم الله الرحمن الرحيم. Jubair yace bayan kasancewar sa mai kudi mawadaci, duk lokacin da yayi tafiya sai ya kasance cikin rashi da rashi da bukata, amma dazarar yafara karanta wadannan surori na sama guda 5, kamar yadda annabi (saw) ya karantar dashi sakamakon haka, sai ya samu kansa cikin wadata fiye da sauran abokanan tafiyarsa har yadawo gida. (Abu ya'la dhiyau suka ruwaito daga jubair Dan muti'im (RA). To farouk kaji abunda nakeyi kai kamal nagode sosai Allah yakarama na son annabi kamal yace ameen nibari nayi aikina malm fita zanji nile zanduba wasu takardu okay bye sai gurin karfi 4 yagama aikin yana fita yahuce gida yana saka kafarsa yaga gidan kacha kacha haba zainab look yadda gidanki yayi datti amma ur busy watchn film tai mai shiru au inamiki magana kinyimun banza thax good na lurah gidan nan yayimuke girma kikwantar da hankalinki soon zankaro aure , tatashi dagudu haba sweery srry bari nagyara, dallah move karmaki gyara aurene saina kara' auren look at u duk kin lallata kanki dakazanta hmm, naji mai ruwanka inkatashi kara auren ka auro jaririya ba yarinyaba tohm zakigani kam yahau sama yayi wanka yafita WANENE KAMAL?...........urs nana diso💕 13 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Kamal yaroni matashi dan shekara 36 farine mai badidin kirji bashida tsawo sosai yanada hanci ga idoh Allah yayimai dukiya inda yakiyin business zuwa country's kala kala su biyu iyayensu suka haifa shida dan uwansa farouk yana da kyau yarone mai jinkai da takama ga kwalisah shibaya kula yayan talakawa sai masu kudi inda halinsu yazo daya da babansa babansu alhji sule shahararin mai kudine yanason masu kudi amma baiganin talakawa da daraja, matarsa hajiya faiza mace ce mai hakuri ga addini Allah yabata ilimi tanason talakawa taso danta kamal ya aure yargidan rufen asiri wanda hakan baiyuhuba sai ya aure zainab babanta ambassador ne Allah ya azurtashi da ya guda daya meelat shekarar ta 4 yanasonta sosai. Yana futa yahuce gidan anty rahama yayar abban su yana zuwa yahau sama anty inakike ganinan kamal yauwa Toh inah yini lpylou kamal yagida ya su zainab da meelat, suna lpylou Toh mashaa Allah inah raliya tazubomin abinci Ai raliya bacci takeyi gwara ma kaimata fada kamal aci kwata kwata mutum yayita bacci na cimata tadinga tashi daddari tanayin nafila amma batayi, haba raliya ina ilimin nake ai kobakiyi sallar dareba kyayi rakaa'tul fajri wannan sallah tanada lada baka danba kidaure koitace ki dingayi, kaimadai kafada yace anty kitayani da addua naga wata yarinya to Allah ya tabbatar da alheri............urs nana diso💕 14 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Yace amin ninatafi toh kagaidamun da meelat tohm zataji, assalamu alaikum umma nadawo gashi inji innarsu fatima tace akawomiki zogale lahh harda dawainiya haka toh angode Allah saka da alheri FAIROUZAH ga abincin kinan adaki tohm umma bari nagoge kayan makaranta ta sai naci toh kiyi saur i dan lokaci yakusa tohm tafara gogar umma tace FAIROUZAH dazu hajiyarmu tabugo tace yaushe zakizo, kicemata sai anyimana hutun makaranta tohm zangayamata, tanagama gogar tawanki hannunta tayi bsml tace abincin tana gama cin abincin tashirya tayiwa umma sallama tatafi makaranta.............urs nana diso💕 15 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Tafiya taki cikin nutsuwa har taisah makarantar tanazuwa tazauna a kunerarta malamin dayaki musu bulugul maram yashigo yabiyamusu malamin kurani yana shigowa yafarayi musu tajweed karfi 5:30 mai makarantar yashigo yasanar dasu musabakar alqurani mai girma daza'ayi ta state's awannan makaranta mai albarka daliban dazasuyi sune ahmad Ali ahmad sai FAIROUZAH umar birne akayi kabbara danhaka saikuxama cikin shiri sukace toh yanafita akatashisu tatawo hanya kamar kullum tagaida wani tsawo baifi 64 ba baban kawartani kullum a gurin yakezama toh duk lokacin dazata huce sai tagaisheshi amma yau yayi tagumi bai amsa mataba takara yimasa sallah ma afirgice ya amsa ahh FAIROUZAH ce sannunki yasu abban naki tace lafiya lou toh mashaa Allah, takallisa ciki da tausayi tace baban aisha maikida munka yace FAIROUZAH kima nadauki ki kamar yata duk abunda zangayawa Aisha wallhi bashi ake bina narasa yadda zanyi baba bari nagayama wasu kalmomi da aka koyamana amakaranta indai kalazimci yinsu inshaa allahu Allah zaiyayima bashin annabi (saw) yace: yanzu bana sanar dakai wasu kalmomi ba, da akanka akwai bashi kamar nauyin dutsen sabiru inka fadesu Allah zai biya maka Kkace:-Allahumma-kfinii bi halaalika 'an haraamika, wa aghninii bi fadlika 'am-man siwaka". (ahmad, tirmizi,da hakim suka rawaitoshi daga ali (ra) .gakuma wacce annabi yakoyawa Abu umamata ayayin dayaganshi a masallaci kuma ba lokacin sallahba, annabi (saw) ya tambayishi yace yarasullilah bakin cikine da yawan bashi ya dameni. sai mazon Allah (saw) yace: yanzu bana sanar dakai wasu kalmomi ba wadanda idan kafadisu Allah zai tafiyar da bakin cikinka yakuma biyamaka bashin dayake kanka! idan kawaye gari ko ka yammanta kace:-allahumma inni auzubika minal hammi wal hazan, wa auzubika minal ajzi wal-kasali,wa auzubika minal bukhli wal jubni, wa auzubika min ghalabatid-daina wa qahrir rijaal (Abu dawud ne ya ruwaito shi daga abi sa'idin). Kuma annabi(saw) yace kice:- اللَّهُمَّ رَبَّ السَّمَاوَاتِ السَّبْعِ وَرَبَّ الْعَرْشِ الْعَظِيمِ، رَبَّنَا وَرَبَّ كُلِّ شَيْءٍ، فَالِقَ الْحَبِّ وَالنَّوَى، وَمُنْزِلَ التَّوْرَاةِ وَالْإِنجِيلِ، وَالْفُرْقَانِ، أَعُوذُ بِكَ مِنْ شَرِّ كُلِّ شَيْءٍ أّنْتَ آخِذٌ بِنَاصِيَتهِ. اللَّهُمَّ أَنْتَ الأَوَّلُ فَلَيْسَ قَبْلَكَ شَيْءٌ، وَأَنْتَ الْآخِرُ فَلَيْسَ بَعْدَكَ شَيْءٌ، وَأَنْتَ الظَّاهِرُ فَلَيْسَ فَوْقَكَ شَيْءٌ، وَأَنْتَ الْبَاطِنُ فَلَيْسَ دُونَكَ شَيْءٌ، اقْضِ عَنَّا الدَّيْنَ وَأَغْنِنَا مِنَ الْفَقْرِ" (tirmizi, ibni majah da ibni hibban suka ruwaito shi daga Abu hurairah ra). Toh baba kakaranta wannan adduoin inshaa allahu Allah zai yayimaka tohm FAIROUZAH nagode ubangiji Allah yayi miki albarka tace amin ninatafi kar umma taji shiru tohm kigaida mun daita toh zataji.............urs nana diso💕 [8/29, 2:21 PM] ✔: 16 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Toh zangaya mata zataji, tafiya takeyi cikin nutsuwa da kamun kai har taisah gida, babansu aisha yajiyo yace kai wanna yarinya Allah yayi muki albarka yarnan yarinya karama sai tunani da ilimi Allah nima yabawa yayana yana shiga gida ya gaya wasu aisha abunda FAIROUZAH tayimasa umma tace Allah yayimata albarka aisha tace aidama baba FAIROUZAH tanada kirki Allah yayi mata albarka baba yace har kema tace amen. Cikin sallamarta takarasa cikin gidan umma takallita tafara fada a'ina kika tsaya banson shashanci awa daya datashi ranki zai bace FAIROUZAH takalli umma cikin muryar kukah tace umma kiyi hakuri shige kicanja kayanki ki kwashe tuwo nagama miya ki wanki bandaki nan sannan kigyaramun gyadar nan dawake tace tohm tana chanja kaya ta kwashi tuwo tawanki bandaki tana fitowa tatarar da hajiya nafi sannu dazuwa yauwa FAIROUZAH aiki aketayi, eh harna gama ma to sannun ki tashiga daki suka gaisa da umma sunata hira hajiya nafi takalli umma kikuwa hajiya wannan aikin yayiwa FAIROUZAH yawa umma takallita tayi murmushi toh ai babu gatan daya huce nakoya mata girki da aikace aikacen dan suni gatan daya dace nai mata Dan awannan zamanin inkakai ya bata'iyah komaiba walhi miji tsanarta zai domin girki shine mace uwa ubama tsafta wacce tafi komai, hajiya nafi tace hakane wallahi toh Allah yabasu miji nagari umma tace ameen to ni natafi ki gaida gida...............urs nana Diso💕 17 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Tana fita sai ga fati tashigo tagaida umma tataya FAIROUZAH aiki fati takalli FAIROUZAH kigayawa umma aikin nan yayi muki yawa, tace haba fati aikodan nasamu albarka bana fada mataba fati tace hakani kam dazu ummi tacemun taganki atsayi gurin babansu aisha, eh walhi fati kinji kinji abunda yafaru duk ta gayamata umma tajinsu tafito daga dakin yanzu FAIROUZAH kika bari naimiki fada banda kigayamun abunda yafaru toh umma jayayya daki ai ba abuni maikyauba tace toh kiyi hakuri FAIROUZAH kinji ai bakomai, suka gama aikin FAIROUZAH tazubomu su abinci sukaci fati takallita maganar musaba kace baanan zakuyiba a abujani dan haka kidage kidakko tadaya FAIROUZAH tace Allah yasa na'iya fati tace maizai hana, ni nazoni kigayan maganin karatu da hadda.........urs nana diso💕 18 ✨FAIROUZAH🌸 😯 Na nana Diso😯 Fati maganin karatu kuma eh FAIROUZAH dan Allah kigayamun, nifa bansan komaiba haba kawata kitaimaka to naji nafarko abunda yakesaka hadda tazauna shine rashin aikata sabo, mai dahankali, girmama alqurani, daukar malami da daraja bitar alqurani akai akai tazauna shine rashin aikata sabo, mai dahankali, girmama alqurani, daukar malami da daraja bitar alqurani akai akai Wani mutum yazo wajan Imam Malik yace: "Ya baban Abdullahi! shin hadda tanada wani magani mai temakawa wajan samunta ? Sai Imam Malik yace: "IN HAR AKWAI WANI ABU TO BAZAI WUCE BARIN SABON ALLAH BA" Yayin da Imam shafi`i ya zauna gaban Imam Malik yayi karatu a wajensa sai kaifin basirarsa da saurin haddarsa suka kayatar da Imam Malik sai yayi masa nasiha yana mai cewa: "LALLAI INA GANIN ALLAH YA JEFA WANI HASKE CIKIN ZUCIYARKA, TO KADA KA YARDA KA KASHE WANNAN HASKEN DA DUHUN SABON ALLAH" to kinji yawan karanta fatiha shimaa yana sa fahimta...........urs nana diso💕 19 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Nagode sosai FAIROUZAH tace babu komai, fati tayiwa umma sallama tatafi, fati nafita FAIROUZAH tayi alwala tayi adduointa takwanta barci. Kamal yana palour yana zaune yanata aiki meelat tatawo aguje dady yaushe sabuwar mum zatazo yace bayanzuba dad please kace mata tazo dawuri kaga zatadinga yimun wanka ko dad kaga mumyna ita batada lokaci, yace naji muje mukwanta , dasafe dasuka tashi yayiwa meelat wanka yashirya suka sakko kasa sukaga ba break fast zainab har tatafi office yadora masu tea da egg suna gama ci yace meelat dakko jakarki tana daukowa suka huce skul. ...........urs nana diso💕 [8/29, 2:21 PM] ✔: 20 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Suna isah skul din takallisa dady ka gaida mun da sabowar mumy yace zan gayamata meelat tace yauwa dady katawo muje gurin auntyta kaji ko inayin kokari yace anjema zanji yanzu nayi late a office okay zata fita yace meelat kiyi karatu abunda baki iyaba ki tambayi teacher kinji Allah yabaki fahimta hazaka da kokari tace ameen yace bye bye, yaja motarsa yaisah office yana zuwa direct office ya nufa yaciki wasu files yafito yakalli secretary yace farouk yazo tace eh yadanyi tafiya kadan ya isah office dinsa yayi sallama farouk ya amsa kamal yace bro katashi lpya yace lpylou walhi what about u yace same farouk nazoni akan maganar tafiya yace which one yace tazuwa kaduna man gobe zamuje farouk yace sai dai jibe dan gobe musa bakar na'im dan gidan uncle so sai dai jibe kamal yadallamai ha rara mlma kashirya gobe zamu farouk yace walhi indai gobe ne saidai kaji kai kadai uncle baxaiji dadiba in bamuje ba yace hakane Allah yakaimu jiben yace ameen karfi nawa za'afara mu sabakar yace karfi 2 za'afara kamal yace Allah sarki na'im duk shekara shiyake yi nasan shima zaici farouk yace daxu danaji yacemun akwai wata yarinya akaduna tafishi kokari kamal yace duk shirme aishi ma zaice farouk yace Allah yasa natafi gida dan nagama aikin office dinnan...............urs nana diso💕 21 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Okay kagaida mun meelat ok zataji ya huce office dinsa yadau key din motar sa yanufi gida yana shiga yaga gidan kacha kacha yahau sama yayi wanka yasaka wata blue din jallabiya yahuci dakin zainab yanashiga yatarar daitah tana aiki a system tace kamal sannu dazuwa har kadawo yace eh ina abincina tace Ai yau abincin an toreko nayi mana nasan kai kanka zakasoshi yace mayi kifadan yunwa nakeji tace yau beridi da lemon zogale nayi, yace what kinsan abunda kike fadi kuwa wannan aiba abinci bane tace toh dan kauye yasake baki yana kallonta nine dan kauyen tace tomayi kai daba kasan yadda akeyin lemon zogale ba zakazo kanayi mun ihu ohooo nike muke ihu yayi kyau har yaushi ki kaiyah abincin daxa kiyiwa mutane takama to kamal saika mutu dazu a office ankoya mun lemon zogale kuma nayi naji da dadi shi dayake amfani dayawa ajikin mutum kanajina yace ina jinki to dafarko dai LEMON ZOGALE 1. Zogale 2. Na'ana 3. Sugar 4. Citta 5. Kaninfari,,, Yadda za a hada shi idan kuka sami zogalenki dan dama,Sannan za ku sami 'yar na'anarki sai ku zuba 'yar kadan.Bayan kun gyara su kun wanke su sai ku markade su, Sannan Sai ki tace su,sai ku kawo sugarki ki zuba daidai bukatarku,Sannan sai ku kawo flavour dinku Sai ku zuba, Cittarki dama da kanunfarinki a cikin markade za ki sanya su don haka bayan kin markade kin sanya Sugarki,Sannan kin kawo wannan flavour kun zuba, sai ku sanya shi a gidan sanyi. To yanzu namu nasan yasa shi afirji inkaga dama kaji kai'ba yace Allah yashir yeki tashirya cikin red gown ta sakko kasa tatarar.............urs nana diso💕 22 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Ta sakko tatarar dashi yana dafa indomie yakallita ina zuwa tace zanje gida but kafin nakarasa zanji nadakko meelat askul sai muka karasa yace kigaida mumy xataji saida tayi gaba yace zainab waxai gyara gidan tace kakira baba maigadi yagyara yace dallah huce kitafi banza useless mace tayi aure sai shigen lalace Allah yarabu mu da auran matan daba su'iya komaiba tace oho nina tafii, bata dadi da fitaba sai ga farouk hahaha kai kamal mainaki gani kamar shara naga kanayi yayimai banza yagama shara yagama wanke wanke yashiga toilet zai wanke farouk yace haba kamal take it easy man bai kulashiba yakarasa yayi wanka ya sakko kamal yace harka karaso farouk yace eh gaskiya Yaya kakara aure toh ai matsalar ma yargidan talakawa zaka auro kar zafin yayi maka kamal yakallisa walhi farouk kakarcewa yargidan talakawa zan auro walhi sai yimaka rshin m farouk yace hahaha kaji da aikin gidanka ace matarka nata iyah komaiba sai dai tace taikashi Allah yaraba mu da'irin matan nan yace ameen kaga yanzu hargidan yayi kyan gani yace inna biyemata duk sai muhadu muzama kazamai farouk yace hakane mijin FAIROUZAH yace yauwa danuwa ko kaifa sukaci indomie ya dakko musu lemon zogale suka sha farouk yace amma fa dadi kai mai mata ya amfanika asassar jikn ka yace gskia kam suna hira sukayi sallah magahriba suna kallon ball akayi sallama..............urs nana diso💕 23 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Suna zaune suna kallon ball sukaji sallama zainab da meelat ne suka dawo meelat dagudu tace uncle farouk nayi fushi sai yau yace sorry natawo miki da alawa yauwa nagode uncle zainab takallisa yau kaine agidan mu yace nine naga kunyi sabon dan aiki tace eh walhi dubi yadda yagyara gidan walhi farouk ya sa dariya kamal yaji haushi yayi musu banza, zainab takallisa kamal kaga baba maigadi yagyara gidan yace yagyara ubanwa banza ka kwai wacce batada amfani agidan miji mara neman lada ohhh farouk waya gyara gidan yakalli kamal yace shine tace amma fa kayi kokari kamal yace sannu olodo kifita a palour nan koranki yabace farouk yace ka kara aure kawai zainab tace toh munafuki bazai karaba kai bakayi auren ba shine xaka zugashi bazaiyiba yace injiwa kina tunanin zancigaba dazama dake ahaka haba ai bazai yuhuba aure dole nakara sai naga yadda zaayi auren zakigani kazama wacce batasan mutuncin mijin taba tayi tsake tahaye sama kamal yakalli farouk walhi zan ballaka inkana yimun haka look at u shekara 2 nabaka amma baka girma mane kamai dani sa'anka dan kaga mutashi tari farouk yace haka aka tarbiyan tar dani yace yayi kyau tashi kafita yayi dariya haba Na FAIROUZAH yi hkr haka suka dinga hira yayi sallama yatafi gida shi farouk agidan uncle yake zaune, kamal yahau sama yayi wanka yazo yakwanta yanufi zainab ya rungumeta yabawa ba shiri ya saketa wani irin warin hamma ta takeyi mai juyar dakai yakallita zainab tace naam kidinga saka sure mana aci ne banda ranar dazan kusan cike naji dadi haba zainab kiyiwa kanki fada mana, kamal inasaka sure gashine yayi yawa agurin baya daukar sure yace toh kiyi aske man tace bazan iyaba yace haba zainab manzon Allah (saw) yace mu dinga aski kwana arba'in .............urs nana diso💕 24 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Haba zainab mai i'sah bazaki din aski hamma tar kiba haba bakisan wannan kazantar yakan kawo tsanaba daina barin hammata da gashi a yi kokarin aske shi a lokacin da ya fito. Domin idan da akwai gashi a hammata, zai hana gumi bushewa zai fara tara shi yayi ta ba da wani irin wari. Sai a ga koda an fesa turare, sai a ji kamshin turaren daban, warin hammata kuma daban. akwai hanyoyi da za a bi don hana wajen yin baki. Ababe da dama ne suke kawo hammata ta yi baki koda an aske gashin gurin. Yawan zufa da amfani da man cire gashi gashin hammata da yawan kiba da kuma amfani da turare masu karfi a hammata. Inbazaki iyah ba kisamu alimun kidinga gogawa zai kashe warin tace naji yace na hakura nisai da safe yaje ya yiwa meelat addua yakashe fitlar yayi addua ya kwanta. FAIROUZAH tanazaune tana hada kayan ta yaro yashigo yace wai FAIROUZAH tazo inji Khalifa tace kace ina xuwa tasaka hijjabin ta ta gayawa umma umma tace ki gaidashe Khalifa yakallita FAIROUZAH kwana biyu yagida yasu umma tace lpylou ashi gobe zaku tafi musabaka Allah yabada saa tace ameen nagode yace yauwa FAIROUZAH sonaki inkun dawo akawo kudin aurenmu kinga anyi albashi tace toh Allah yakaimu yace FAIROUZAH dan Allah karkiga yayan masu kudi nasan za sui yah cewa suna sonki tace kar kadamu Khalifa yace toh ga dubu 1000 kyasai wani abun tace aa kabarshi yace nifa nabaki ki ansa mana tace nagode yace toh kigaida umma Allah yabada saa tace ameen tashiga gida ta nuna wa umma tace toh mungode............urs nana diso💕 25 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Kingama shirya kayanki tace eh kwana nawa zakiyi tace umma sati daya zanyi umma tace toh kiyi hakuri banda fada kinga gidansu zakije tace toh umma inshaa allahu kinga gidan wan babanki ne, tohm umma zanji gidan su fati nayi mata sallarma umma tace toh shekinan kigaida innarsu tana shiga gidan tayi sallarma fati tace tafiya tazo FAIROUZAH Allah yabada saa tace ameen fatima daga chan gidan wan ABBA zanyi sati daya tace toh FAIROUZAH Allah yakaiki lpy yadawo daku lpya tace ameen, yauwa FAIROUZAH dan Allah ya akeyin LEMON KINDIRMO (NONO) fatima nafarko ki tana De 1. Kindirmo (nono) 2. Madara 3.Sugar 4. Dankali Yadda za a hada shi ne idan kika samu dankalinki za ki fere shi Sannan Sai ki markade shi. Sai ki kawo nonon nan Sai ki hada a cikin ruwan tataccen dankalinki, Sannan Sai ki hada bayan ki sake tacewa Sannan Sai ki kawo sugarki sai ki zuba daidai bukatarki sai ki zuba dan flavour dinki, saikisaka madararki kijuya kisa afirinji. Yauwa fati nagode FAIROUZAH tace nina tafi tace toh sai kindawo tana zuwa gida tatafi makaranta inda akayi musu karatu akabata wasu takardu tadawo gida tayi sallah tace abinci taji takwanta..............urs nana diso💕 [8/29, 2:23 PM] ✔: 26 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 ABBA yashigo umma tayimai sannu dazuwa yazauna takawo mai abinci sai daya gama Ci yakalli umma inah FAIROUZAH umma tace ai tayi barci, tadai hada kayanta koh eh tahada, sati uku zatayi umma tace aitace sati daya zatayi ABBA yace aa sai dai biyu yadda dan uwan nan nawa yadamu taje ai sati daya yayi kadan, umma tace kasanfa batajin dadin zaman gidan ai dama sai tayi hakuri umma tace Allah kaiku lpy yace amin. Da asuba FAIROUZAH tatashi tayi sallah tayi adduo'inta ta gyara gidan tayi musu abun kari tayi wanka tashirya abba yafito tatsuguna har kasa ta gaidashi har kin shirya tace eh toh nima bari na shirya suona zaune suna karyawa malama zainab tashigo tagaida abba ku kadai ake jira toh muje ai mun gama umma tayi musu addua'a tare dayiwa FAIROUZAH adduar samun nasara suka shiga mota aka dau hanyar abuja karfe 11 suka i'sah...............urs nana diso💕 27 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Daga nan suka huce gidan alhaji aliyu yayan abba suna isah hajiya khadija matarsa ta tarbisu da fara'a suka zauna tagaishi da abba takalli FAIROUZAH sai yau aini nayi fushi ma aa wallhi makaranta hajiya shiyasa toh FAIROUZAH bakomai aina huce ince dai wata daya za'aimana tace aa sati daya zanyi aa baki i'sah ba saidai sati 2 toh, karfe nawa zaafara musa bakar karfi biyu zaa fara tohm aiyanxu 12 tayi, abba yace ina yaran ne hajiya tace ai basu dawoba Abubakar ne kawai agari yana office, hankalin FAIROUZAH duk yatashi tasan zatasha wulakanci harma gwara aci firdausi ci tadawo, hajiya tace tashi kikai kayan naki daki kiyi wanka sai kice abinci kafin lokaci yayi, abba yace FAIROUZAH ni natafi tace ka gaida umma yace toh hajiya nina tafi abba tun yanzu yace eh mayi waya da alhjin tace toh agaida umma, FAIROUZAH tashiga daki tashirya tayi sallah inda tasaka aftrdrss tayi rln tadauki kur'ani tana tulawa..........urs nana diso💕 28 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Hajiya tashigo tace FAIROUZAH tawo mutafi karfi 1:30 tace toh hajiya tadakko key din mota takira rabiu driver suka tafi, Farouk yakirawo kamal wai kana inah kafito mutafi ina kofar gida kaml yace gani nan ya sakko yakalli zainab nina tafi meelat tace dady zan bika yace to tawo mutafi yana fita yaga Farouk yashiga motar Farouk yakalli sa mlm kaji ka wani dadi ka shanya ne saikace wani driver kaml yace sorry muje, suna tafiya meelat tace uncle yace ya'akai tace inayini yace lpya lou ya mumy lpyta kalou yace toh good, suna i'sah suka zauna manyan mutane sun halarci gurin harda governer hakimai da manyan masu kudi, suna zaune akafara jawabi cikin larabci inda aka kirawo NA'IM ABDALLAH yafito yazauna akujera yafara rairo karatu cikin sauti mai dadi, yana gamawa akajawo mai suratul anfal in da yadan kakari akajawo mai suratul ahzab innada a tajweedin yasamu matsala haka akadinga zamai karatu harya gama...........urs nana diso💕 29 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Cikin muryar larabci akakira FAIROUZAH UMAR BERNi cikin nutsuwa tatashi taji taxauna akan kujerar cikin wata irin murya mai ratsa jiki tafara karatu habawa sauti yadauka mashaa allah, nanda nan kamal yarikice bashika daiba iyaye dayawa kuwa da abunda yake sakawa acikin ransa, takarasa karatun inda akajawo mata suratul mumtahana takaran ta inda akaja mata tajweed duk tabiya akajawo mata suratul daha inda tabiya tari datajweed haka aka dinga yimata har aka gama karatun taji taxauna tana zama meelat tatafi dagudu gurinta FAIROUZAH tasakar mata murmushi, kamal yaji dadi, FAIROUZAH tace ya sunanki sunana meelat mumyna FAIROUZAH tayi dariya tace wacece mumynki tace kice tayi murmushi , nima allah yasa nazama irinki na'iyah karatu irin naki FAIROUZAH tace amen , haka akadinga kiran sunayen mutane har saida akakirawo mutum 8 ahaka akayi shiru anata lissafin maki, FAIROUZAH takalli meelat kar momynki tanaimiki fa tace aini da dady mukazo da uncle in angama sai kikaini gurinsu tace toh, inda wani balarabe yatashi yafara Kiran maki inda ya fara da na'im abdallah yanada maki 67 a tajweed inda yakeda maki 80 a qurani, shiya dauki nabiyu yafito shida farouk suka anshi kyautar sa akayi kabbara fatima auwal tanada 51 atajwd 67 a qurani itace ta uku tafito ta'ansa kyautar ta inda balaraban yace FAIROUZAH UMAR BERNI tanada maki 100 a tajweed tanada maki 98 a kur'ani itace ta daya akasa kabbara tafito tare da meelat akabata kyauta tare da daukar nauyin karatun da inda sarkai da manya sukayi mata kyauta aciki harda mota da kudi inda tayi godeya harda kukah taji taxauna, inda shk ahmed yayi magana cewa su ukune xasuyiwa kasa inda muki musu fatan alheri kowa yatashi akafir fita..............ur nana diso💕 30 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 A natafi yimusu addua'a inda meelat taja hannun FAIROUZAH takaita gurin su kamal FAIROUZAH tana kallonsa ta kauda kanta takalli farouk tace ina yini lpy allah sanya alheri tace amin meelat tace mumyna kiyiwa dady kwatancin gidanku saiya kayoni FAIROUZAH tayi murmushi niba anan nakeba a kaduna naki , kamal yace ai gidan da kikazo yanxu ta dallah mai harara yakashi mata ido tace meelat nagode sai anjema natafi mlt tafara kukah dakyar fark yace tayi shiru suka hau mota suka tafi a motarni hajiya takalli FAIROUZAH tace allah yayimiki albarka yabaki miji nagari tayi murmushi, su kamal suka bisu abaya har saida suka isah gida farouk yace ashima a maitama suke duk banisa dagidan ka yayi murmushi meelat tayi dariya, suna FAIROUZAH i'sah gida tayi wanka tasaka doguwar riga pink tasa hijjabi ta tafito falo tana ganin hajiya tashiga kitchen tace hajiya kifito nagirka aa FAIROUZAH kingaji kiji kihiya tace aa walhi hajiya tafita tabarta tagirka musu cous cous da miya tayi musu lemon kankana tajera a dining tafito taxauna hajiya tayimata sannu suna zaune sukaji sallama suka amsa yakalli FAIROUZAH inda tagaishe shi yace yau yan kauyene agidan hjya tace ubanka ni yayi shiru yaji dining yazuba abinci sai da yagama ci yace hajiya gaskiya abinci is so sweet takallisa toh am not d one who cook it nah ur village girl yace no wndr kinsan su basuda karfin daukar mai aiki so dkan su sukeyi hiya tace walhi kakiyayeni yakalli FAIROUZAH yace kee yar kauye kina zuwa makaranta kodayaki islamiya babu abunda kika'iya tayi murmushi hiya tace Abubakar kai kullum girma kakiyi amma bakada hankali yace haba hjya FAIROUZAH da taga abun yayi yawa tatashi zata shiga daki yace banxa bagidajiya dalhun kawai jiyadda kika kwama hijjabi................urs nana diso💕 [8/29, 2:26 PM] ✔: 31 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Tayi masa murmushi tashiga daki. Tana shiga tayi tilawar alqur'ani takwanta bata dadi ba bacci ya kwasheta, ba'itah ta ta shiba sai asubu tayi sallah tagabatar da adduo'inta tafara karanta alqur'ani har gari yawaye, tafito tashiga kitchen ta dora musu breakfast inda ta dafamusu shayi da chips tagama tajerasu a dining tble. Hajiya tafito same ta a palour, ohni yarinya mai kokarin aiki basai ansaka kiba dubi yadda kika gyara gidan Allah yayi muke albarka, Amin ina kwana Hajiya lpy lou FAIROUZAH kin tashi lpya, lpylou Hajiya jeki dakin abubakar kice yazo yakarya karya makara, jikinta duk yayi sanyi haka tatafi har ta'isa part tana shiga tayi sallama shiru. Sai kawai taji ance come in! Tashiga ciki^ yakalli ta look na lura bakida hankali ur still growing stupid, in baha kaba maiya kawoki bangarina kiyimun mai, idiot kawai ku dadina daku matsiyata baku san yakamata ba so kafin na karyaki ki fita adakina ................urs nana diso💕 32 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 "Takallisa" idonta ciki da kwalla yaya abubakar Hajiya ce tace nakirawo ka kar kamaka. Oh makircin dakikayi kenan banza "dalwo" kawai dubiki sai kace jaba kinsa wani hijjabi kamar mutuni yar arzuki abeg gtout frm my room banza jahila! budar bakinta sai cewa tayi yaya abubakar karka kara cemun jahila kagani banson wulakanci dankaga kunada kudi toh muma mungode wa Allah. Rashin kunya zakiyi mun bari kiga, yashiga wani room, da taga haka ba shiri ta shige tatafi tana shiga palourn ta tarar hajiya da alhaji suna breakfast dinsu, alhaji yawashi mata baki y'ata..............urs nana diso💕 33 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 FAIROUZAH tace ina kwana alhaji , yayi murmushi yace ina alfahari Daki allah yayi miki albarka hajiya tace amin, tawo ki karya kinji aa alhaji na karya ma anan yai'sah tom kishirya jibe abubakar yakaiki kiyi siyayya, alhaji siyayar mai, yayi murmushi kisani fa nima baban kine. Tace nagode alhaji allah yasaka maka da alheri yabiya bukhatu, ameen FAIROUZAH nina fita sai nadawo hajiya tace adawo lpya, bai dadi da fitaba abubakar yashigo ya gaida hajiya, wai mai yake damunka tun dazu na aika akiraka sai yanzu...........urs nana diso💕 34 ✨FAIROUZAH🌸 😯 Na nana Diso😯 Ayi hakuri hajiyar mu bazanka raba tayi murmushi, suna ta hira ta kallisa yanzu ace "bazakayi kayi aure ba" soka kiyi katsufa, kaga na kagu kayi nima naga jikoki na, hajiya ki kwantar da hankalin ki lokacine Ai aure, nasan lokacine amma ya kamata kayi kokari kaji "tohm hajiyar mu" za'akokar ta, To Allah ya'abaku Tagare amin, nina tafi office saina dawo. Abubakar yakalli FAIROUZAH nanne dai dai daki karki wado daga kan dining din kinsan yankauye basu saba ba, hakane nagode! Hajiya tace wallhi zan batama abubkr , yayi ficewarsa tatashi tawanke kwanu kan tashiga takwanta bata tashiba sai 1:30 tayi sallah tafito ta doura girki inda tayi shinkafa da miyar koda sai lemon madara tajera a dining takarayin wanka tasaka abaya orange tayi roln ....................urs nana diso💕 35 ✨FAIROUZAH🌸 😯 Na nana Diso😯 Meelat takalli mumynta, kinsan mai mumy? Saikin fada tayi murmushi yau naga sabuwar momyna ta iya karatu tanada kirki! Zainab tace ainah ki kaganta ta nuna kamal, dady mana Zainab takalli kamal wacece? Yace kishiyarki, ce tayi murmushi wai dagaske kakiyi yakalli nataba zolayarki, amma kamal kai butulune mugu azzalumi bata ankaraba sai mari taji, kina tunanin zan cigaba dazama daki baki'iyah komaiba danayi hakuri amma banda yanzu aci mace bataiyah komaiba ko girki batsafta inkinga dama kigyara inbaki dama ba bakarki gyra kizauna haka , meelat tace dady danallah Kyi hakuri. ..................urs nana diso💕 [8/29, 2:26 PM] ✔: 36 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Meelat tace dady danallah kayi hakuri, okay mutafi sama suna hawa sama, Meelat takalli sa dady mai'isah ka daki momy inasonta itace batada tyme dina, kiyi hakuri bazan karaba, toh dady! " tashi muji musha ice cream" yauwa dady danallah mubiya gidan anty tohm, yatashi yadauki key din motarsa suka tafi suna zuwa gidan anty dagudu Meelat tadane ta, a a oyoyo Meelat amma kwana zakiyi aa zandai zo nakwana Ai yanzu bankawo miki komaiba, au sai kinzo da abu zaki kwana? No anty gwara na tawomiki da wani abun sai kiji dady, wannan yarta ka tafiya surutu, yayi dariya. Anty ina raliya? Tana daki wallhi "kullum bacci" take sai dare yayi tadauki waya tayita chatting, Meelat jiki tasota kinji, toh dady! Tayi sallama anty raliya kizo inji dady, sai da Meelat ta tasota suna fitowa palour tanata mika, takalli kamal inayini uncle kamal yayimata banza takalli anty, anty kingama abinci. ...................ur nana diso💕 37 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Kamal yace wato kina barci sai dai ki kwanta kiyi bacci ita kuma babarki ta kawomi ki na kwance kice!!! Ki kwanta haba saikace baki da tausayi ki tunafa bikinki saura 1mouth! Kee raliya why not bazaki tsarawa kanki rayuwa mai kyauba mazan zamanin nan wallhi basa son mace mai sonjiki, basa son kazama, basa son mara kunya, basa son mara iya girke, basa son wacce bataiya kwalliya ba, ballan tana kuma jahila bata da addini? Toh ki bude kunnanki kiji wayan nan abubuwan dana lissafo dasu ake mallaki miji indai zaki juresu wallhi kin mallakisa. Mai yajawo zanyiwa zainab kishiya? Kisani fa babu abunda tayi mun rashin tsaftace ta isheni mata sai kazanta tsiya kuma ahaka wai yargayu batasan yadda ake maganaba, karshi kuwa batai'yah saka kayaba to which kynd of lyfe be this? Kigyara kidinga ibada danhaka kidinga.........urs nana diso💕 [8/29, 2:26 PM] ✔: 38 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana diso😯 Dan haka kidinga karatun alqurani wallhi kiraba kanki dayin chatting dinnan da da daddare Dan ba hanyar tsera baci kinfiso kiyi asarar daranki bayan kuma awannan lokacin ne Allah yake amsa adduar bayinsa ina mai naiman ilimi,arziki,aure,komai ma sai yace kuzo zan amsa muku, toh amma ke kina chatting Allah sawake haba danallah kidinga tashi kina sallah ko raka'a 2 kiyi addua allah yabaki zaman lapia da mijinki wallhi kika saba dakanki zakiji inbakiyi ba bakyajin dadi, ban hanaki chatting da daddare ba amma arage kinji raliya, uncle kamal inshaa allahu zan gyara nagode da wannan tuna tarwarta ka, bakomai kira womin meelat mutafi toh anty sai anjima toh kamal kagaida gida kagaida zainab zataje, Suna tafiya meelat tace dady yaushe zaka kaine gidan mumyta, meelat kibari sai gobe kinji toh, zuna zuwa zainab takalli meelat ina kukaji meelat tace da zamuji gidan mumyna amma munfasa sai goge, kamal kanaso kajawo wa kanka masifa da bala'i ko , ainafi karfinki kiyi duk abunda ranki yakeso, idan Kika isheni iya kace nace kitafi gida....................urs nana diso💕 39 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 I Yakace nace kitafi gidanku ai shekinan gwara ma kinutsu kisan mai kikeyi, lallai ne nayarda namiji bashida tabbas namiji dan akuyane maci amana kawai, kamal yafashi da dariya taya namiji bazai zama mara tabbas ba bace batayi mai abunda yakeso bata gyarashi duk iskancin namijj kusani mace tana iyah gyarashi amma ke acikin matan ma bansan mai zankira kiba, naji kuma zaku gani daka kai har'ita , munji allah yafiki. FAIROUZAH FAIROUZAH FAIROUZAH Na'am hajiya fito kigyara mun dakina kidura girke toh hajiya tafito tagyara mata daki ta wanke bandaki tafito palour ta tarar da hajiya da abubakar ta gaisheta takalli abubakar tace yaya abubakar inayini yar kauye ya zama a inda ba'a saba ba takallisa tare da harara tace lpya kuma harna saba dama aiku bakuda kunya tace aiyanzu munzu zaa ko yamana, hajiya takyal kyali da dariya wa da kyan warsa ni kunban sha'awa dubike dawani uban hijjabi malama cireshi ko tubeshi hajiya takallisa kul baruwanka da hijjabin............urs nana diso💕 40 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Ba ruwanka da hijjabin ta FAIROUZAH jike dura girke kinji toh hajiya, abubakar yace fried rice zakiyi mana tace ai yan kauye basu'iyaba yayi tsaki banza yar kauye kawai mtsw allah sawake tashiga kitchen ta dafamu su macaroni da miya sai salad sai ginger juice tana gama takai dinning. Tashiga tayi wanka tasaka red gown tasaka white hijjab tafito palour sukace abunci tayi sallah gurin 4:30 sunata hira da hajia mai gadi ya bugowa hajiya waya yace gawasu maza sunci Suna naiman FAIROUZAH tace toh kace musu sushigo. FAIROUZAH tashi kiji kishirya kisaka mayafi kigyara fuskar ki. Su kamal suka shigo shida farouk da meelat suka gaida hajiya har kasa tasa aka kawo musu ruwa da lemo. Ta shiga tace wa FAIROUZAH tafito takalli yadda tayi kyau wai yar nan dole kisaka hijjabi mashaa allah tayi murmushi. Tashiga palour tayi sallama tunda tatawo suke kallonta ta gaidasu meelat tazo tadaneta mumyna inayini meelat ygida lpylou tunda tazauna kamal yarasa tunanin ta sai kallonta yake farouk yace............... urs nana diso💕 [8/29, 2:26 PM] ✔: 41 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Farouk yace amaryar mu ina yini takallisa tace lpya kina lpya tace lpy yayi murmushi. Dama yayana kamal ne yaganki kuma kin kwanta mai aransa ya yaba da hankalin ki shiyasa yace kice irin matar daya dace ya aura, amma mu agurin mu bamuso hakaba dan munfison yarinya yargata, takalli Farouk idonta cike da harara tace to mai zai hana kuje kunime daidai daku kungane, kamal yayi saurin katseta haba FAIROUZAH banyi tunanin haka daga gari keba inasonki wallahi ina kaunar ki har cikin raina. Meelat tace kitaimaka mumy danAllah kinga dadyna nasonki kuma nima insonki, FAIROUZAH tayi murmushi takallisu kuyi hakuri inada wanda nakeso kuma ankusa auren mu, kuma daidai dani ne...........urs nana diso💕 42 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Kamal yace FAIROUZAH Ki taimaki ne am in lurv with u ki taimaka mun please, tace "am sorry "fa inada miji kuma shi nakeso Kuma shi zan aura so please lv my lyfe am alrdy in lurv yace oaky naji help me with ur number? FAIROUZAH takallisa tayi murmushi aini banida waya, haba danallah inji Farouk big girl kamarki, oh am not big girl, banda sha'awar waya so please karabu dani sai anjima. Tana tashi yabita dakallo yadda hips dinta yake juya, sai da Farouk yatabo kamal, kai kamal irin wannan kallo haka! Kamal yace kai wallahi FAIROUZAH tayi, Farouk yace hmm matsalar yayan talakawan nan kinan jiyadda take wulakan taka, malam yaisheka mai ruwanka. FAIROUZAH tashigo palour dauke da leda takalli Meelat gashi dota Meelat tace kin aminci da dadyna? FAIROUZAH tayi murmushi zanyi tunani akai............urs nana diso💕 43 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Zanyi tunani akai,kamal yace to mungode, kirawo mana hajiya muyi sallama dai'tah tace toh. Tana shiga takirawo ta, Farouk yace hajiya muzamu tafi tace toh Ya FAIROUZAH?Farouk yace damatsala hajiya take sauraran kamal kuma tanuna mana tanada wanda takeso! Hajiya tace aidama sai kunbi abun ahankali amma gaskiya FAIROUZAH batada saurayi amma bansa niba kaci gaba da gwada sa'arka indai Allah yayi kaine mijinta, saikaga ka aureta Allah dai ya tabbatar da alheri, sukace ameen suka tafi a mota Farouk yace ya zainab tayi dataji zaka kara aure kamal yace rashin kunya tadinga yimun har saida na marita Farouk yafara dariya anya dagaske kakiyi kamal? Kaine kaiyah marin zainab! Farouk yace mai ka maidani? Mai tsoron mace kamal ya harareshi hucenan wallahi Farouk yace adai dunga hakuri kuma afara adalci tun yanzu ....... FAIROUZAH tafito palour zata dauki book dinta sukayi karo da abubakar tahuce ko kallonsa batayiba tadauke littafin ta, tunda tajuya yaki kallonta yafara tunani wannan yarinyar tashana wace, tazo zata huce tahanyar palour yaruko hannun ta tafuncike hannun ta! Ya dakamata tsawa ke nisa'an kine ? Kaga saurara karkaga inayi maka wallahi ka kuskura kara taba hannu na wallahi sai na nunama banda m danhaka kanutsu taja tsaki, tsayawa yayi yana kallonta anya FAIROUZAH ce wannan.............urs nana diso💕 [8/29, 2:26 PM] ✔: 44 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Tun daga lokacin da abubakar yaga FAIROUZAH cikin wannan shigar yaji takwanta mai arai. Yana zaune Yana kallon NTA har zai chanja tasha yaga FAIROUZAH tana ansar kyauta yamurza idonsa Dan ya tabbatar da ita'ce? Yadafi kansa oh may god dama yarinyar da naraina nake cimata jahila dama tafine ilimi? Alhamdulillah irin matar danakeso amma bari naji gurin hajia...... Yayi sallama yashiga dakinta hajiyarmu barka da yamma yauwa abubakar barka kadae, hajia dama FAIROUZAH tanada ilimi? Lah abubakar kai baka saniba kenan kamaidata jahila kazata kukadai yayan masu kudi kuke da ilimi? A a hajia bahaka nake nufiba toh bari kaji yarinyar nan hafizaci kuma mahirace domun yadda tahaddace alqurani haka ta haddace hadisai dan haka kasani kawai dai Tanada hakurine! Yayi kyau dama daki nane ahargitse shine nace please kisa tagyaran zanje store nadawo, to kata womata da waya da sim card to hajia sai nadawo adawo lpya............urs nana diso💕 45 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana diso😯 FAIROUZAH Naam hajia, dama dakin abubakar zakije kigyara kafin yadawo, tohm tashiga tagyara dakin fes tana wanki bandaki yashigo kee village girl ko kallon sa bata yiba, kee FAIROUZAH badaki nake maganaba? tagama wanke bandakin tabude firinji zata zubamai fruit sai taga giya bashiri taja baya atsorace tana kiran subhnllhi........ Takallisa nagama gyara ma dakin sai anjima kee tsaya, ta tsaya batari da tajiyuba, wai FAIROUZAH mai i'sa kikeson yawo da hijjabi? Batare da tajiyuba tace ra' ayinane yace to yanzu agidan mu kike Dan haka sai kidinga cirewa tace ai gobe zanbar muku gidan naku tayi ficewarta...... Tunda yakwanta yake tunaninta muryarta mai dadi ita yakeji tanayi mai yawo akansa kardai ace son yarinyar nan nakeyi NO NO bazai yihuba, hajia tashigo daki tace FAIROUZAH gawaya nasiyo miki FAIROUZAH tace a a hajia kibarshi!! haba fairouzah saikace nima ba mahaifiyar ki bace ki ansa man toh hajia nagode Allah kara Bude ameen kishirya kamal yana hanya toh..... Tashirya cikin atampar ta blue da ratsen white tasaka mayafi white tayi kyau tafito palour tatarar da meelat da kamal ta gaida kamal kina lpya gimbiyata tace lpya, meelat tace ina yini mumyta FAIROUZAH tace lpya lou meelat ya skull lpya, kamal yace toh FAIROUZAH inafata zan samu guri azuciyarki walhi inasonki inakuma fata kizama matata tayi shiru yace yanzu yaushe zaki tafi tace gobe to shikenan nema gobe zanyi tafiya zuwa UK amma sai dare flight din mu zai tashi so zanzo kaduna sai mugaisa da abba, ko ba hakaba hmm tayi shiru, kikace mun bakida waya wannan fa, Ta taba fuska dazu hajia tabani toh bani number ki tagaya mai tana cikin fada abubakar yashigo yakallita dkyar ya kau da kansa yabawa kamal hannu suka gaisa yayiwa FAIROUZAH wani kallo yashiga dakinsa......... Yanashiga Yadafi kansa ya dakko giya yasha yakara dafi kansa am in love with u FAIROUZAH................urs nana diso💕 [8/29, 2:53 PM] ✔: 47 FAIROUZAH a nana Diso Ai kobakayi dan komaiba kayi dan kasamu lada! Toh wanene bai saniba kije kigyara mun har yafita yadawo ..... Kee FAIROUZAH wanene jiya naga yazo gurinki? Tadaga kai ciki da mamakin tambayar mijina ne! "Bangane mijinki ba" ina nufin wanda zan aure, ohoo u mean har samari kike kulawa? Zangayawa abbanki kuma karki kara kawo mana gardi gida kinajina, tace toh tatashi tashiga dakin sa tana gyara dakin wayanta yafara ringing sai da takusa tsinkewa ta dauka cikin sanyayi yar murta tayi sallama cikin fara'a dajin dadi ya amsa tare dacewa gimbiyata kina lpya tace lpya lou tana cikin fadar kana lpya abubakar yashigo yafi two minutes yana tsaye daga karshi ya fuzgi wayar ya rotsata akasa, azaburi tatashi malam wayasaka fasan waya wannan wane irin wula........urs nana diso 48 FIROUZAH Na nana Diso FAIROUZAH ta tashi afusace malam wannan wane irin wulakanci ne zaka fasan waya, abubakar yakallita cikin bacin rai toh waya sai miki wayar ko ancemiki nasiya miki ne danki dinga waya da samari kuma dan rashin kunya agabana, takallisa cikin tsiwa toh aini bansan kashigo ba kayi hakuri amma Ai da kamal mukayi waya, idiot dallah yimun shiru from today karna karaga ninki da samari koba kijiba atsorace tajiyo tagirgiza kai sai kuka tatafi dakinta tafara kuka tana hada kayanta....... Tana gama wa tasaka hijjabin ta tashiga dakin hajia tayi sallama hajia tamike FAIROUZAH lapia naganki da akwati ina zakije haba FAIROUZAH mai akai miki dana allah kiyi hakuri nasan bazai huce abubakar ba wani satin firdausi da ahmad zasu dawo danallah kizauna sai sun dawo muje gurin abubakar din saina batamai dan. .............urs nana diso [8/29, 2:56 PM] ✔: 48 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 FAIROUZAH ta tashi afusace malam wannan wane irin wulakanci ne zaka fasan waya, abubakar yakallita cikin bacin rai toh waya sai miki wayar ko ancemiki nasiya miki ne danki dinga waya da samari kuma dan rashin kunya agabana, takallisa cikin tsiwa toh aini bansan kashigo ba kayi hakuri amma Ai da kamal mukayi waya, idiot dallah yimun shiru from today karna karaga ninki da samari koba kijiba atsorace tajiyo tagirgiza kai sai kuka tatafi dakinta tafara kuka tana hada kayanta....... Tana gama wa tasaka hijjabin ta tashiga dakin hajia tayi sallama hajia tamike FAIROUZAH lapia naganki da akwati ina zakije haba FAIROUZAH mai akai miki dana allah kiyi hakuri nasan bazai huce abubakar ba wani satin firdausi da ahmad zasu dawo danallah kizauna sai sun dawo muje gurin abubakar din saina batamai dan. .............urs nana diso💕 49 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Abubakar nacima kafita harkar yarinyar nan banson takura haba dubi yadda tarami duk kasata a damuwa kuma ba ruwanka da samarin ta FAIROUZAH anshi wayata kinji kuma saura kakara fasawa tunda ban isah dakai ba ....... Hajia kiyi hakuri my lovely sister am srry takallisa da mamaki yau itace da wannan sunan, tatafi daki ta'ajiye kayanta adaki tafito palour tazauna abubakar yace hajiyata Nafi office yakalli FAIROUZAH yace my sister mai zan tawo miki dashi tace nothing........ Yana i'sah office yatarar da najib tunda suka fara hira kwata kwata abubakar baya fahimtar mai najib yake cewa sai da najib yace mutumina mai yafaru ne 2dayz bana gane kanka please mai ke da munka?? Hmm najib am in love walhi na mutu akan son FAIROUZAH yarinyar tayi ga ilimi ga kyau after that she's so gentle I fall in love with her!!! Tacire tuta a ya'ya'n talakawa saboda anutsu taki kai after that kudi baida mitaba, najib yace toh kagaya mata mana haba abubakar harnaji dadi da kafara zancin budurwa, kai najib FAIROUZAH ta tsaneni fa ........urs nana diso💕 50 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Abubakar garin yaya haka?? Walhi najib da natsaneta nayi mata rashin mutunci amma kuma yanxu babu macen danakeso sama daitah najib yace always abunda nake gaya maka kaga babu kyau wulakanta talaka domin sunada amfani kuma kasani Allah dayayi mai kudi kuma shine yayi talaka danhaka babu kyau wulakanta Dan adam, najib nagani kuskurina kuma inshaa Allahu nadaina yauwa mutumina kuma mutane basa........... Duba da hadisin Sayyadina Ali Allah ya yarda dashi yace "ina mamakin idan naji ance talauci yana damun mutane,alhali ga maganin talauci daga bakin da bayayin karya wato Manzon Allah. Annabi Sallallahu alaihi wassalam yace"fadar ASTAGAFIRULLAH WA'ATUBU ILAIH" yana kankare zunubai sannan yana kone talauci kuma yana bude kofofin samu ma'ana yana kawo arziki kuma yana yaye kunci.Dan uwa 'yar uwa daga yanzu mu yawaita fadain wannan zikiri ko Allah yasanyamu cikin wadanda yace AZKURNI AZKURKUM,WASH KURUNII WALA TAKFURUNI.Allahumma j'alna minhum.......... Haka ne kuma najib nagode daka tunatar dani dakayi zanbata hakuri kuma zangaya mata abunda kee cikin zuciyata yauwa abubakar allah yasa ta aminci amen...........urs nana diso💕 51 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Yau kasan cewa Jumma'a FAIROUZAH tagama abinci tazauna a palour tana karatu, abubakar yashigo tayimai sannu dazuwa yakallita ciki da kauna jike dakko mun ruwa taje tabude fringe tadakko mai suna zaune tacigaba da karatun ta sai wayarta tafara ringing tana dubawa taga kamal ne saida tasace kallon abubakar sannan tadauka cikin sallama suka gaisa kamal yace kina lpya gimbiyata gani agarinku zanje gurin abba ayi zancen mu yadda tatabe baki yasa abubakar yafara hararta haka sukayi sallama ......... Hajia tashigo sukayi mata sannu dazuwa wallhi dazu ahmad yayi mun waya wai ciwon mara kidamun firdausi sunji several asubuti but har yanzu babu sauki abun duk yadameni yanzu na hausa zan tambayar mata ....... FAIROUZAH tace hajia nasan wasu DUK MACEN DATAKI FAMA DA CIWON MARA YAYIN AL'ADA ku samu ganyen lalle, ajikashi tare da tsamiya. Idan ya jika sai arika sha. (amma ban da mai juna biyu) insha Allahu ciwon marar zai dena. Shi kuma yaron arika dafa masa garin hulba cokali guda idan ya dahu sai asanya zuma sannan arika bashi yana sha. Sannan ku samu Man Zaitun mai kyau ku karanta ayatushi shifa'i acikinsa tare da Qul HUWALLAHU, falaki da Naasi Qafa uku uku. Sannan arika shafa masa. Kuma ana bashi yana sha. Hajia inshaa Allahu zatadaina...........urs nana diso💕 52 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 FAIROUZAH Allah yayi miki albarka, dama inaso in tabayiki wai mayi amfanin na'ana'a dazogale naga kina yawan amfani dasu eh hajia sunada amfani sosai. ....... AMAFANIN MAN NA'A NA'A TANA MAGANCE CIWUKAN UWAR HANJI, TANA KARA KARFIN ZUCIYA, TANA HANA KUMBURIN CIKI TANA MAGANCE SANYIN KASHI IN ANSHATA DA ZUMA, KUMA TANA SAUKAKAMA MUTUM ZAZZABI, SANNAN TANA KARA BASIRA, TANA KASHE MAJINAR KIRJI, SANNAN TANA KASHE KURAJE IN ANSHATA DA RUWAN MA'UL KHl, Allah yayi muki albarka FAIROUZAH shikuma zogalen fa hajia zogale amfaninsa yanada yawa amma ga kadan daga ciki......... *Idan aka tafasa furen zogale da Albasa akasha kamar shayi yana maganin sanyi. *Hakama cin danyen zogale yana maganin tsutsan ciki ga yara. *Ana daka ganyen zogale da 'ya'yan 'baure asha da nono ko kunumaganin ciwon hanta ko koda. *Macenda ke shayarwa ta dafa furen zogale da zuma,don karin nono. *Ana dafa ganyen zogale da zuma asha kamar shayi,domin maganin Olsa(ulcer). * Ana shafa danyen ganyen zogale akan goshi,domin maganin ciwon kai............ Hajia bari natsaya anan domin in nacigaba sai mukai dare domin yana da amfani sosai, toh yar albarka nagode, abubakar yace hajia yazakice kingode mundai gode kunga ni likitane amma walhi na amfana da abubawa da dama sakallahu khair my lvly sis takallisa tayi murmushi tatashi inda hajiya tace ina zakije............urs nana diso💕 [8/29, 2:56 PM] ✔: 53 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Hajia tace ina zakije FAIROUZAH zauna muyi hira daman alhaji yace yanason magana dake dazu yakerawo ne kamal yaje yasamu abanki yace indai kinason sa toh bamatsala shine alhaji yace zai tambayi ki, "cikin kunya tarufe fuskarta" taruga daki aguje, Abubukar yatashi afusace haba hajiyar mu maikike cewa ne wannan yarinyar zaayiwa aure duodu du shekarar tanawa 19 fa take haba gaskiya su abba basu kyautaba abarta tayi karatun ta....... Hajia afusace tatashi to rasa kunya maikake nufi shekararta shatara amma aci bata girma ba wane irin girma kakeso tayi tunda tasamu miji aurenta zaayi ko kuma sokakiyi takai shekarunka tukunna ayimata ko fiddausi baka isah kayi iko akantaba ballantana FAIROUZAH karatu kuma idan tanaso taje gidanta tayi. ....... Duk FAIROUZAH tanajin abunda suke cewa abun takaici shi kamal din dayake ta rawar kai haka tace mai tanason sa bansan wata irin tsana ki tsakanin mu da abubakar ba bansan dalilin dayasa yatsane talakaba inhar inshaa Allah saina samai son talaka.............urs nana Diso💕 54 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Haka tadinga tunani tunane har lokacin sallah yayi tatashi tayi taje palour har hajia tagama abinci, tayi mata sannu da aiki taxauna suna hira abubakar yashigo tunda yashigo yazauna akan kujera bawanda yayiwa magana suna hada ido da FAIROUZAH ya dalla mata harara ta kau dakanta, hajia tace FAIROUZAH wayarki tana ringing fa lah hajia banjiba sai da takalli abubakar taga yana kallonta tadauki wayar ta marairaice murya assalamu alaikum kamal ya amsa ciki da rungome pillow my wife kina lpya tace lpya ta kalau inafata kaima kana lpya lpyta lou ina dawowa za'akawo kudi, tawani kashe ido daya tare da murmushi toni kamal yayi saurin katseta to kemai Ai nasan kinaso na Duk dadai ninafi sonki FAIROUZAH idan narasaki bansan yazanyi da rayuwata ba, tayi murmushi tace ina meelat?.......... Dazu da mukayi waya tacemun farouk zaikawo ta sai tadawo ran Sunday saboda skull, yauwa amma naji dadi sai tazo, sai anjema, yayi dariya au korata akeyi tace nina i'sa toh naji kin yadda anjima zankira woki tace eh yace sweetyna takecare of u slf fa tace don't worry I will takashi wayar takalli hajia kamal nagaishi ke lah ina amsaa banda kibani mugaisa...........urs nana Diso💕 55 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana diso😯 Abubakar yace kaii! hajia da namiji fa zaki gaisa! Tace Ai suruki nani FAIROUZAH tayi murmushi budar bakin abubakar sai cewa yayi saina gayawa abba kinyi waya dawani suka saka dariya, abba yayi sallama kuyi hakuri kunata jirana hajia tace bakomai suka taru a dinning table suna tacin abunci suna surutu abba yace FAIROUZAH mai akaye miki naji kinyi shiru ta ajiye spoon dinta........ Takalli abba tace abba ai babu kyau anacin abunci ana surutu gwara idan muka gama sai muyi hira yace hakane FAIROUZAH mungode da tuna tar warke bakomai abbana yayi murmushi wai mai isa ke kullum cikin hijjabi haba ya'ta, kai abubakar anjima kuje kusiyo mata irin kayan su fiddausi tace a a abba ni bazan iya saka kana nan kaya ba kaga ni inada girman jiki wannan kayan bai kamata nasa ba, abubakar yace toh shugabar sani da wa'azi sai ansiyo, abba yace a a ai gaskiya tafada Allah miki albarka kutashi kutafi abubakar yakalli FAIROUZAH nabaki 2minute if not tafiyata zanyi kuma nasiyo.............urs nana diso💕 [8/29, 2:58 PM] ✔: 56 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Kuma nasiyo abunda bakyaso dagudu tatafi ta dakko hijjabi tana fito taganshi yana tsaye abakin mota tafito, yakallita sai kace matar liman ya kauda kansa, tukunna yakallita amma yarinyar nan bakida hankali what do you mean nizan tafi daki haka bama kida kai abeg go and change this hijjabi in baha kaba sai dai afasa....... Takallisa cikin tsewa ai dama banyi maka dole ba dandai abba yace dole sai naji kuma in baza kaji daniba ahaka to na hakura, yana shirin bata amsa sai muryar abba yaji yana cewa katafi da itah haka ko naba tama ace yarinya tafika hankali Allah yasawake kutafi..........urs nana diso💕 57 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana diso😯 Abubakar yakalli FAIROUZAH yace zakisani shige mutafi zata bude baya yakallita wai ke mai kidamun ki eh wato kin maidani driver dallah malama ciga gabaa "cikin zolaya tace nibana zama kusa damaza tashiga tana dariya" aa ai dasaiki tafi akafa tayi dariya gaskiya kinayin kyau Idan kikayi dariya cikin murmushi tace nagode yaya......... Suna cikin tafiya tace yaya danallah tsaya, natsaya nayi mai cikin rarraunar muryar tace wani tsowo aka kadi kuma mai motar yagudu yatsayar da motar cikin sauri ta'isah tace baba kayi hakuri mutane basu san darajar talakawa ba sun maida talakawa mutane wayanda basuda amfani hakane jikata banji ciwo ba amma Allah natare damu tabude jakarta tacero dubu biyar tabashi yace kikuwa yar nan kinban banta da yayan masu kudi tace niba yar mai kudi bace kuma nasan darajar mu, ya sunanki jikata tace sunana FAIROUZAH yace Allah yayimiki albarka Allah hulakanta wanda ya wulakantaki tace amin baba ana jirana sai anjima toh jikata nagode..............urs nana diso💕 57 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Takarasa mota tashiga Abubakar yace kinshan yane saikace kayan wanke, kayi hakuri yaya walhi mutane basuda imani dubi yadda yakadi Dan tuwan nan amma yayi tafiyarsa kwata kwata basu dauki talakawa abakin komai ba "ubangiji ma yakarrama Dan adam" amma mutane suyita wulakanta mu kuma babu kyau amma ai akwai Allah, tunda tafara magana jikin Abubakar yayi sanyi yace hakane kam sister Allah yashiryesu amen yaya........... Suna shiga katin tayi siyar yarta duk yawancin after dress ne tasiya takalmi har 30 set masu kyau tazo biyan kudin aka cemata mijinta yabiya tace aini banida miji ya nuna mata yaya amota yace wancen tace hoo ai yayana ne yace okay ..............urs nana diso💕 58 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Tana isa motar yabude mata boot tasaka kayan, Suna cikin tafiya tace yaya akwai kudi fa a hannu kuma kabiya yace eh abba yabani dazu wasu kikashe na hannun ki kawai tace sunyi min fa yawa dubu 90,000 ne yayi dariya amma gaskiya bakisaba rike kudiba 90,000 sune sukai yawa bari su fiddausi su dawo zakiga manyan yara...... Ta tabi fuska ne walhi bazan koyi al mabazza ranciba yace kikeka sani sunyi wani layi taga wata mata tanayiwa danta masifa shigun yaya yazamuyi da ranmu mu talakawa kullum da bara mukesa mun abunci amma kwata kwata bakwa gani!!! Yaya yafita suyi musu tseri tasauka taji tagaida matar matar takallita tace lpya FAIROUZAH tace naji kina tayiwa danki fada harda zagensa ta yaya zamu maganci matsalolin mu mu talakawa sai mun guje son zuciya kuma sai munsa Allah aranmu yanzu kinata zagensa akan baizo da huriba baki tambayi shi mai yatsayar dashiba?..................urs nana diso💕 59 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Kinata zagensa kuma wannan zagen da iyaye sukeyiwa yayansu shine yake jawo yaro yadinga fitina kuma duk da yaki albarka amma fada bashine namuba waazi da addua shiyafi cancanta munayiwa yaran mu........ Naji kina zancin bakuda yadda zakuyi sai kunyi bara? Haba yaruwa mu muke jawo kanmu wulakanci kuma akoda yaushe acimana zuciyar mu tamutu wallahi mu talakawa mu muke dayadda zamuyi kisamu sana'a kidingayi karki raina karamar sana'a bakisan zata iya zama arzukin ki ita sana'a ba arainata ko biyar biyar kike samu riba kuduba kigane idan kika hada kudi zai baki mai yawa" gidan mai ma akan biyar sai suyi yajin aiki "............urs nana diso💕 60 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Dan haka baiwar Allah Dan Allah kisamu sana'a kidin gayi kiyiwa yayanki tarbiya kuma kidinga yimusu addua kisakasu a makarantar gwamnati karkibar ya'y'anki da jahilci bakisan wadda zakije dadi dashi ba, indai munayin haka bata yarda za'azage yayan talakawa kuma zuciyar yaranki bazata mutuba domin kin nuna musu talaka da mai kudi duk dayane FAIROUZAH tacero dubu ashirin da takalma guda 3 tamika mata! Matar tace yarinyar nan Allah yayi muke albarka bazaki hulakanta ba inshaa Allah FAIROUZAH tace bakomai babata sai anjima takarasa tashiga mota......... Mutanen gurin duk sun tsaya Suna kallonta, Abubakar jiyaye imani nadada shigarsa, masu tseri sukace amma yarinyar nan Allah yayi mata albarka Mutanen gurin sukace amin, wane alhaji yace wannan yargidan wacece? Wani matashi yace ai dakyar in yar garin nan ce shigarta taban banta da ta yaran garin nan, amma munje dadin wannan tunatar warta ta Abubakar baice musu komaiba yayi musu sallama suka tafi...............urs nana diso💕 [8/29, 2:58 PM] ✔: 61 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Suna isah Gida, Abubakar Yakallita Yace FAIROUZAH tace Naam Yaya, Dama Tamabaya nakeso nayi miki! Toh yayana Allah Yasa na sani, yayi murmushi Ai Nasan makin sani, " wato FAIROUZAH duk namijin dayasa miki amatsayin abokiyar rayuwa yadace Allah ya yimiki baiwa Ta bangari Daban Daban, "FAIROUZAH Afarko Nadauka talakawa jahilai ne, Nadau kiso marasa tarbiya mutane marasa Amfani Na daukiso, bana tunanin sunada ilimi in naji ankirawo yan daba ko yanshayi shayi Toh talakawa Nake dauka Ashi nayi musu gurba tacciyar fahimta Na jahilce su Ashe duk bahaka baniba.............. FAIROUZAH Takalli sa domin batayi mamakin Jin wayan nan kalaman daga bakinsa ba da Tayanki shawarar tayi shiru basai tabashi amsaba. Amma sai taga baidace ba! Gwara tasanar dashi, Cikin nutsuwa Tafara yimasa bayani tace Yaya Abubakar kenan "Nafarko kace kadauki talakawa jahilai? To kasani fa talakawa ba jahilai bane domin babu wanda yakaisu sanin darajar karatun su babu karya akwai jahilan wayanda basu da hanyar daza subi domin samun ilimin haka zasu hakura akwai kwauyeka da dama wayanda babu makaranta a garinsu amma kuma sunyi karatun addine wanda babu abunda yakai sa amfani, Amma duk talaka yanada kudirin yaga shima dansa yazama wani abun sai dai in bashi da yadda zaiyi, kuma inaso ka fahimta cewa dan talaka yafi Dan maikudi sanin darajar karatun sa domin shi Dan talakawa zai zauna yayi karatu Dan yasan irin rayuwar dasuke ciki kuma kasani azamanin nan babu jahili sai dai in kaikaso kazama kakuma duba tahirin wayanda suke mulkak ku ayanzu duk yan kauyen ne amma Allah bayadda bayayi da bayinsa, Abubakar Yace hakane.....................urs nana diso💕 62 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Dan haka kachanja tunanin ka na cewa Talakawa jahilai ne!! Na biyu kuma kace ka dau kisu marasa tarbiya babu wayanda basu da tarbiya sai dan da aka sangar tashi babu wanda bashida tarbiya sai y'ay'an daba a kwabe suba y'ay'an dabasuyi karatun addine ba y'ay'an da basu karanta tahirin magaba tan mu basan girman babba ba!!! Toh wa yannan ya'y'an sune marasa tarbiya, kuma in kaduba abubuwan Dana fada duk babu dan talakan dayake samu agurin iyayensa, amma kuma kasani ubangiji (SWT) baya hadawa mutum duka acikin y'ay'anka sai ansamu wane yafita zakkah Toh haka lamarin Allah yake................... Babu mutumin dazaka kirashi mara amfani sai wanda zuciyarsa tamutu, Amma kowa yanada nashi amfani kuma sai abunda Allah yarubuta mai, "zancin shayi shayi dakakiye komai da kaddara amma da sanadi kaduba kaga ya'y'an dasuke shayi shayin akarunsu da dalili kuma" Nafarko rashin samun kulawa ta iyaye wane yaron yana da matsaloli yanada damuwa amma babu wayanda zaigayawa saboda iyayensa basu damu dashiba, daga nan shaidan yake samun Damar yimai huduba haka zai hadu dawani abokin in bana kirke bane shikenan yaji fashi a shayi shayi, kuma rashin aikin yima yakan haifar shima, hakane FAIROUZAH bakamar mu yayan masu kudi from today nadaina shan komai FAIROUZAH tace Yaya yace mata ai nadaina cigaba da yimun bayani ................urs nana diso💕 63 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Toh zancen ta'addanci da kakiye in manyan mu basa cike kana tunanin talakawa zasu zama yan ta'adda batare dasaka hannun manyan muba, ubangiji mudai Allah yatsare mu yakarama tsoransa da imani. Abubakar yace hakane kam Ameen kanwata, ni bare naje masallaci sai nadawo tace to Yaya kardai kamanta adduar tafiya masallaci, yaka shimata ido daya toh karki damu. Ta dauke wasu kayan tatafi dasu ciki, tayi sallama tashiga, hajia tana zaune apalour tace sai yanzu FAIROUZAH kya biyewa wannan yaron dabaya girma, FAIROUZAH tayi murmushi haba hajia aikuwa ba yaro bane hajia tayi murmushi yau kuma kice kike karewa Abubakar gaskiya kinada aiki FAIROUZAH tace haba hajia nidai bare naji nayi sallah tace toh............... Kasan cewa yau talata tafito ta samesu apalour harsu baba tagaida su tazauna akasa baba yace haba FAIROUZAH tashi kizauna akujera, tace a a baba nan ma ya'isah Abubakar yace sai kace bakisan muba? Hajia tace ai tarbiyar kinan baba yace aikuwa kai dubika almost 33 amma kujera daya muke zaune baba yace kazauna karkayi auren, abubakar yace shifa aure lokacine in lokacina yazo zanyi kuma matar danakeso ana kokarin abawa wane kuma indai tayi aure ban tunanin zansamu irinta baba yace yar wacece? Abubakar yace zan fadama amma bayan zuba, hajia tace kaji dashi yayi dariya FAIROUZAH tana gife batace musu uffan ba wayarta tafara ringing tana dauka taji muryar ummanta tagaida ita umma tace na amsa kinji kinzauna saikace mai makarantar fa kinbiyewa babanki kinke dawo wa kina zaune mai kekiyi ga makaranta su fatima sunata zuwa kiba kyazuwa, FAIROUZAH tace umma dan Allah kiyi hakuri jibe zantawo tafara kuka mai zaki tsayaye bazaki tawo gobe ba................urs nana Diso💕 64 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Hajia ta anshi wayar to tadawo gurina gaba daya umma tafara dariya au hadani dake zatayi hajia tace aa ai inajinku yanzu dai nina hanata tawowa ayi mata afuwa sai nan da 2weeks kinga su fiddausi gobe zasu dawo umma tace toh ai bakomai ina abubakar yagujene ko baisan nina yayi shiba umma ta mika mai wayar abubakar yace Allah ja daranki hajiya umma ayimun afuwa kinsan FAIROUZAH tazo ina kwasar ilimin tayi dariya haka dai kace zanzo ma akan wata magana tace toh saikazo baba yagaisheki ina amsawa sai da safe, FAIROUZAH tayi tagumi abubakar yaja hannun ta kidaina damuwa nizankai ki tace ne kadaina tabani suka samata dariya tanashiga daki tayi addua takwanta.................. Kamal yana office wata baturiya tashigo yaciki mata wasu file's take gyamai zasu Bude wane sabon company so Suna bukhatar hadin kansa yagirgiza kai yace okay ..... farouk yashigo yace Kamal ninatafi gida dan am feeling sleepy Kasan gobe zamu tafi kamal yace sarkin bacci mutafi nagama nema, Kamal yadinga Kiran waya yar FAIROUZAH amma bata daukaba farouk yace please kakyaleta tazo abuja tawaye gashinan tafara wulakanta ka Kamal yaja tsake akagayama kowa irinka ne kuma gashi am in need farouk yafara dariya.............urs nana diso💕 65 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Meelat Meelat Meelat Wai bazaki fito bane eh mum ganinan sweet zan dakko toh kiyi sauri Meelat tace mum gurin new mum zaki kaine Zainab Cikin bata fuska tace wacece kuma new mum?? Meelat tace wacce dady yakeso dakyar tace zata aure dady har saida nayi kuka, Zainab tace are u serious tace eh mum, suka shiga mota bata dira ko'inaba sai agidansu mai gadi yabude mata gate............ Tana shiga tahuce palourn mum dinsu kannanta sukace anty inayini tace ba lpya wai kamal yadubi ne wai nizaiwa kishiya ummansu tace inba aimiki kishiyaba uwar mai za'aimiki mai kike takama dashi ba kudi bane toh gashinan aikin samu kwatakwata bakyajin magana dan ma kamal din yanasonki amma in wanene datune yasakike, Zainab tafashi da kuka umma bakisan mai yake munba umman su tace harsai kin gaya mun abunda kikeyi mai bayan nasan halinki karkimanta fa nena haifike, toh umma yanzu maizanyi? Umman su tace hakuri zakeyi Zainab tace aikuwa bazan iyah ba umma tace toh tunda ban isa dakeba kije kiye duk abunda kikaga dama! Meelat tace mum new mum bata fada daga hannun Zainab tawan kamata mari umma tace kika kara marinta wallahi ranke sai yabace Zainab takalli Meelat kika karayimun zancen new mum sai na karyaki tatashi tahau sama tana ta huce.........urs nana diso💕 [8/29, 2:58 PM] ✔: 66 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Umma tace kike sane Sai kin kishiyar tsiya haba nibanson shashance wallahi, Amma inbaki nutsuba zangayawa mahaifinki tunda abun hakane, meelat tace umma srry please kidaina fada tace toh jikalle Allah Miki albarka tace ameen................ FAIROUZAH fito mutafi jirgen su yakusa sauka Tom hajia ganinan tashirya cikin blue din afterdress tasaka black shoes da bag tayi kyau sosai, Hajia tace kirabu da wayarnan zomu tafi suka shiga harsuka zauna abubakar baisan sun shigoba, hajia tace Dan tabomin shi FAIROUZAH tace no bazan iyaba kamr an mutsene shi yace au a'she hajia tace Allah Dai yasawake inason ganinka anjima, yace toh hajia suna i'sah suka tarar da jirgensu yasauka firdausi tace hajiyata wacece wannan mai kama dani? Ahmad yace aitafike kyau yakallita cikin nutsuwa yace inayini sis tayi murmushi lapia Lau yakaratu yace alhamdlh, suka kama hanya Sai gida kowa yana shiga yatafi dakinsa..............urs nana diso💕 67 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Su Kamal yana sauka a Nigeria driver Yazo yadaukesu suka huce gida hajiyarsu tace sannunku dadawowa kowannen su yaji yayi sallah sukai wanka suka fito anata hira Hajia tace ina yartawa kirawo mun itah mugaisa yadanna kira 3miss call zainab tadauka! Tana dauka tace maiyi na kirana kakirawo amaryarka man yace ke naga damar kira tace Sai anjema takatse wayar yakera FAIROUZAH cikin murya mai dadi tayi sallama tagaidashi inafata kundawo lpya yace lpya lou tace toh ina hajiyata agaisheta zataji.............. Hajiya takalle su wato yarinyar nan daga jin muryarta kasan nutsatse yace wannan Kuma dakuke gani zaku amfana daitah Allah yayimata albarka kace inagaisheta inkunje ga kuma kaya chan kahada kakaimata yace toh hajiyar mu tunda akafara magana farouk baice komaiba hajia tace inafatan lpya farouk, wallahi hajia ban kaunar talaka tace wannan aibakada lpya Allah baka lpya Kamal yakyal kyale dariya...........urs nana diso💕 68 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Kwana atashi ba wuya gurin Allah ankai kudin FAIROUZAH ansaka wata 3 aure, umma kullum tunanin ta halin da FAIROUZAH takeciki gashi ita ba'abin takerata awayaba Abba yace batason yan uwansa, Kamal yaye sallama umma tace kushigo man saikace baki kamal yasosa kiya, takaisu daki suka zauna farouk yace inakwana umma tace lpyalou yamutan gidan yagurin hajiyar taku sukace lpyalou tace toh yayi kyau gashi kuma FAIROUZAN batanan kamal yace aidama zuwa mukayi mugaisheki tace nagode yayana allah muku albarka sukace amin,umma takawo musu ruwa da lemon da abinci gashinan kuci, duk sukayi shiru shikuwa farouk sai maganar zuci yake yanzu innaci wannan abincin aisai akwashine, sai kawai sukaji umma tace ko mu talakawa ba'acin abincin mu suka hada baki haba umma yakekiyin irin wannan zancin sukasa hannu suka fara ci saida suka cinye tas kowannen su yana santi sukayi mata sallama suka taf,i umma tayi tagume oh ne kowane rayuwa FAIROUZA zatayi agidansu ubangiji kashigewa yata gaba............ Abubakar tunda aka kawo kudin FAIROUZAH ya daina walwala kullum ramewa yakeyi iyayen sun kasa gani kanshi, yau asabar suna zaune Baba yace Wai ina FAIROUZAH ne? Firdausi tace hmm wannan ai kullum karatu sallah aikinta, Baba yace ai yafi haka Allah yayi mata albarka Ahmad yace amin Baba firdausi ta tashi taje takerawo ta....................urs nana diso💕 69 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Fiddausi tace kee kizo inje Baba FAIROUZAH uffan bataciba ta ajiye qur'anin ta tasaka hijjabi tafito tace Baba ina yini yace lpya lou FAIROUZAH kidinga kunshi kanki adaki kidinga fitowa ana hira tace toh Baba ana danyi kasan in zanci yayiwa saikaga anfara fadar karya yace hakane ya'ta yakalli Fiddausi jike kirawo mun abubakar tace Baba ita taje takirawo shi FAIROUZAH bataci komaiba tatashi tanufi dakin abubakar tana shiga tatarar dashi yana kuka tace Yaya abubakar mai yasaka kuka??? Yakallita yace "so" ne yaki wahalar dani taci wacece wannan Mara imani yayi shiru tace allah yasawake kazo inji Baba yace kice ganinan tafita tagaya Baba yace toh................ Tunda abubakar yashigo palour kowa yafirgita hajia tace subhnlhi mai yake damunka Baba ma abunda yafada kenan firdausi takallisa Yaya kuka kayi dubi idonka yadda yayi ja! Babu Wanda yatankawa yace Baba gobe zan kuma u.s, yace saboda me abubakar yace hakan shizai sa naji dadi hankalina yakwanta baikarasa maganarba wayar FAIROUZAH tahau ringing tadauka tatashi daga gurin, aikuwa abubakar sai tari yadafi zuciyarsa kowa yatsora ta, firdausi takawomai ruwa, hajia tace in maganar aurece kadaina damin kanka lokacine yayi shiru......................urs nana diso💕 70 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Baba cikin muryar fushi yace koshaye shayin kakarayi? Abubakar cikin raunin murya yace ta gyarane kuma tagujene nadaina shan komai tundaga haduwata daita tagyarane, kowa maganganun suka ratsashi saikuma sukaji abubakar yace ada natsane talaka a yanzu kuma babu wayanda nakeso saisu tatusamun akidar son talakawa tagyarane cikin siyasa da ilimi Amma yanzu wane zai aureta! Baba yace Amma yakamata nasanta kodan nagode mata datagyara mun D'ana, hajia tadauko mai chips da kwai dakyar yaci, hajia tace kakwantar da hankalinka komai zaihuce indai ba'akai sadakiba zanyi kokari, yace hajia na batasona nabiyu na musguna mata nauku takasance mafi soyuwa agurinku, duk basu ganiba Amma Fiddausi tagane FAIROUZAH ce take wahalar dashi............... Kamal yashigo yace hajiyarmu dama akwai wacce tafike iya abunci hajia takyal kyale da dariya kardai na surukaina kukace kamal yace eh farouk yace wallahi bansan talakawa sun iya abinciba kamal yace kaidai allah wadaran halinka burinka bai huce kace talakaba. .............urs nana diso💕 [8/29, 2:58 PM] ✔: 71 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Kamal ya cewa farouk burinka Bai huce kace talakawa ba Allah yahadaka dasu, hajiya tace Allah yashiye shi Kuma inaso ingayamaka kafito kaima da Mata ahada da dan uwanka, budar bakin farouk Sai cewa yayi aine Sai yar manya masu kudi hajiya tace kaidai halin babanka kayi Allah yashiryeka Kamal yace ameen Kamal yace hajiya nasiyo akwatu nafa saura kaya tace yau Kamal Allah yayimuku albarka haka suka shirya sukabe flight din yamma suka isah Abuja.............. Kamal Yana i'sah yayi sallama Amma zainab ko kallon inda yake batayiba ballanta na ta amsa meelat tarugu dagudu ta rungume Kamal, yazauna Akan kujera takallisa tace dadyna i miss you yace nima nayi missing dinki meelat, Kamal yatashi yakoma kujerar da Zainab take zaune yace nadawo batace mai uffan ba yace zanje nayi wanka ki kawo mun abinci tahau Sama yayi wanka yasaka jallabiya farayayi sallar isha'i Yana Kan bed tashigo habawa Sai taga yawane kara kyau gakwarjini daya yimata........... Tazauna agefan gadon tace sannu dazuwa yace kokifa haba zainab na dawo Amma ace ko oyoyo kinsan Yadda nayi missing dinki, takallisa tafara karamar masifa Yadda bakinta yake motse yasa ya sunbace bakin daganan yafara kissing dinta suka kashi futula yadadi yanayi Amma bayajin cikakkeyar gamsuwa............urs Nana diso💕 72 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Abubakar Yana daki akwance ansaka masa drip, fiddausi tashigo tazauna tace yaya sannu yace yauwa nagode, fiddausi tace yaya Mai isah zaka jefa rayuwarka acikin so karfa kamanta FAIROUZAH dakakeso Harma zunaciya kakirata ka hulakanta ta kacemata yartalakawa, Abubakar yadakatar daitah yace daina tunamin please yar talakawan dana raina tagyarane fiddausi tasamun son talakawa, tahanane shan giya, na amfana da abubuwa dadama daga gareta Kuma fiddausi inasonta ina kaunarta, fiddausi tace yaya Kai daka tsane talaka yau Kai kake sonsu................ Amma kasane amfakai kudinta Kuma bazata iyah soyayya dakaiba saura wata 2 dakwanaki bikinta kayi hakuri kawae Amma kayi zurfin ciki yaya yace nidai please ki kokarta mun tace to yaya Sai anjema Allah Kara sauki yace ameen................. Tana fita tahuce dakin FAIROUZAH ta tarar daita tana waya Fiddausi tazauna tana gama wayar fiddausi tace please sis inbazaki damuba zakidinga tayane kwana adakina tace to Amma gobe zantafi tace to ai bakomai................urs nana diso💕 73 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana diso😯 Hajiya tashiga dakin fiddausi tatarar da FAIROUZAH ciki hajiya tace yau kuma zumuncin ne yatashi FAIROUZAH tayi murmushi taje tazauna awata kujera tana duba hadisi azkarun nawawi tana ta karatunta anayin sallah tatashi tayi sallar la'asar ta tsaya tayi azkar da addu'ointa tafito tacewa umma maiza'a dafa umma tace couscous taji tadafa tayimusu lemon kankana da madara karfi biyar darabi tagama tajerasu a dinning tashiga daki tayi wanka tatarar da fiddausi ko sallah bata tashi tayiba.............. FAIROUZAH tace anty firdausi tace naam inda tambaya please tace to inajinki tace danallah jarabawa ce daku Kuma awa 1 yace jarabawar Sai mutum yakwanta yadinga barci Sai da yarage sura minti goma afara wata yaje akabashi faifa yafara Kuma bai gamaba akafara wata dakyar malamin ya ansa Kuma kasan baka ceba yazakayi???.............. Fiddausi tace kaikajawo Kuma kaine baka kyautaba kuma Kai kajawo a ke karba kuma akaran kanka kasan bama zakaci ba, FAIROUZAH tace shine misalin wannan ken sallar dakekiye saikinga dama kuma ba'alokacin taba anty firdausi sallah itace jigon rayuwa kuma ita zata haska maka kabari ita d.s............ FAIROUZAH tashiga wanka tana fitowa taga miss call 5 tana dubu sunan taga na umman ta fiddausi tace lpya kika rude tace ummata tafara hawaye takera ummanta tace umma kiye hakuri wallahi Ina wanka kuma gobe zandawo Dan Allah kiyi hakuri nabarki kinata aiki umma tace babu komai Allah yayimike albarka tace ameen tayi murmushi tashafa mai tashirya cikin less tayi masifar kyau................urs nana diso💕 74 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Fiddausi tace gaskiya anaji da Kamal dinnan irin wannan kyau cikin zolaya FAIROUZAH tace ai shine haskin zuciyata inasonsa fa sosai fiddausi tace Wai dagaske FAIROUZAH tace sa wasa kina tunanin wasa nake, fiddausi tayi shiru yayanta kawai take tunani dayake son FAIROUZAH, tace nina tafi anty tace toh masoya saikin dawo.............. Ta shigo palour tayi sallama kamal ya amsa, yafara maganar zuci yace gaskiya FAIROUZAH tana ruketane karfa tajawo watarana na rungumeta, saiji yayi tace tunanin maikakeyi yace tunaninki mana cikin shagwaba tace tunani nafa kace yayi murmushi ASHE YAYAN TALAKAWA SUNA DA ABUNDA ZA A"SO"SU KUMA A AMFANA DASU???............ FAIROUZAH cikin rashin damuwa takallesa tace bani yakamata ka tambayaba katsaya zakagani konace kafara gani kamal yace hakane, sunata hirarsu Abubakar yafito dakyar yai'ya mikawa kamal hannu sugaida yanata kallon FAIROUZAH saikuwa jikaye tim Abubakar yawa d'ee...................urs nana diso💕 75 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 FAIROUZAH tatawo aguje tadinga jij jashi yaya Abubakar katashi danallah tana kuka tana jij jigashi kamal yace Wai kee mayi haka dubi Yadda kike jij ji gashi, tace kamal ka kyalene dan uwana ne kamal ransa yabace yafita daga gidan, FAIROUZAH takwala kara hajia da su fiddausi sukafito, aka dakko mota akashiga dashi fiddausi tana driving FAIROUZAH kusa da'ita hajiya tana baya I'ta da Abubakar suna i'sah asubutin akashiga dashi emergency ............... FAIROUZAH tahango wata takawo tsowo Amma anke saura rarsu cikin bacin rai ta'isah kusa da doctor din tafara masifa Yadda kasan ba FAIROUZAH ba masifa take wai danallah maikuka maida talakawa saikace baku da imane kuna tunanin akwai wadda aka haifeshi da talauci ko arzuki toh fa kusane kowa ubangiji ne yabasa kudubi bawan Allah Nan rai ahannun Allah Amma kunki taimakarsa dan bashida kudi........... Toh inda mahaifin kune fa ko dan uwanku ai taima kwansu zakuyi agoje wallahi Kusane manzon Allah (saw) imanin dayanku bazai cikaba har Sai kunsowa kanku abunda kuka sowa dan uwanku, aikin likita fa mai Imani akeso! kuduba kugane Akan talaka da mai kudi kudinga nuna banbance kukasan inkun taimake tsowan nan ladan daza kusamu haba danallah........ FAIROUZAH ranta yabaci idonta yayi ja antabo talakawa, DR khalifa yafito yabata hakuri takallisa tace saina zama chanji agareku............... Dr khalifa yace ashigar dashi, FAIROUZAH tace no stop it!!! Dukan nunku babu wanda yayi niya so I need to pay it! Acikin zuciyarta tanata addua Allah yasa kudin sunkai dubu dari tana zura hannunta saitaji kudin dayawa taciro su tamikawa Dr Khalifa here it is so kubashi kulawa chanjin kubashi, matar tsowon tayimata godeya FAIROUZAH tace babu komai inna ku karfafawa talakawan mu gwewa ahaka za'a taimaki juna inna tace Allah Miki albarka, taje tazauna fiddausi tace am proud of you sister....... FAIROUZAH tace kema kiyi kokari kiga kin taimakawa nakasanki bawai ki proud of some one ba hajia Dai kasa cewa komai tayi, suka tafi office din Dr yace musu gaskiya danki yana.............urs nana diso💕 [8/29, 2:58 PM] ✔: 76 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Dr yace gaskiya yaron ki yana cikin wani Hali yanada hawan jini ga ulcer wadda in bai daina tunani ba da damuwa Zuciyarsa zata buga hajiya tafara kuka nashiga uku FAIROUZAH tace baki shiga ukuba hajia aduk sanda masifa tafaru Innalillahi wainna illaihir rajiun ake Kira haka aka bugawa baba waya yazo suka dubasa baba yace FAIROUZAH kutashi ku da fiddausi kitafi gida suka ci toh suna komawa gida FAIROUZAH ta dura girke tasa a asubuti Taji tayi wanka............ Yau kwanan abubakar uku a asubuti sunji sun kai mai abinci sukayi mai yajiki wayar FAIROUZAH tafara ringn zata dauka fiddausi tace dallah kije waje kidauka, haushi yaishita amma dole tayi hakuri ta dauki wayar Kamal yace kingama rungumar tasa dama yayan talakawa duk yawanci lalatattu ne, bashiri tace malam gyara bakinka in iskanci ne da wulakanci wayakai ku ya'ya'n masu kudi ai sune Yan iska su lalata yaran mutane saboda kunsan kunada abun biya, kakirane ne Dan kacimun mutunci toh indai kanason zama Dani karka Kara zagen talakawa in kuma kaga Baza ka iyaba karabu dani!!!.................urs nana diso💕 77 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Takatse wayar, Sai daya kirata kusan sau 8 daga karshe ma kashi wayar tayi, Allah sarki khalifa mutum daidai ne mai mutunci da sanin darajar mace yazaiyi idan yaji ankawo mun kudi,gwara ma natafi gida Har son fara gajiya dani............ Tashiga Dakin tace hajiya Nina tafi gida saikun tawo hajiya tace toh fiddausi kutafi tare, aa hajiya ni sai anjema FAIROUZAH tace yaya Allah Kara sauki ko kallanta baiyiba driver yakaita gida suna shiga filin gidan taga motar Kamal Taji ta gaida shi yace yamai jikin tace dasauki yace kiyi hakuri abunda nayimike kishine tace bakomai..............urs nana diso💕 78 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana diso😯 Yaushe Zaki tafi tace by tomorrow inshaa allahu yace meelat tana gaisheki FAIROUZAH tace Aida antawo mun da'ita Kamal yace intayi hakuri aikin kusa shiga gidansu tayi murmushi,sai ga motor su hajiya tashigo abubakar ne yafara fitowa sai fiddausi, Kamal yayimai yajiki abubakr yace lpya Kalam yadurkusa Har kasa yagaida hajia tare dayimata ya mai jiki tace lpylou alhmdlhi, fiddausi tamatso kusa da FAIROUZAH tace kardai a kashe shi FAIROUZAH ku kallonta batayiba saboda bata fahimce abunda take nufiba sukayi sallama da Kamal yace "My love for you is my only treasure, which on earth cannot be measured" FAIROUZAH tace love you to taruga aguje................ Fiddausi tashiga dakin abubakar tace yaya sannu yajikin yace alhmdlhi, fiddausi tace danallah yaya karabu da FAIROUZAH karta kashika kanaganin bata damu dakaiba, abubakar yace fiddausi wallahi Akan FAIROUZAH babu abunda bazai samu daniba insonta Ina kaunarta kidai tayani da addua tace toh yaya sai anjima............urs nana diso💕 79 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Yau talata FAIROUZAH tayi wanka tasaka doguwar Riga tayi kyau taja akwatin ta tashiga dakin hajia tace hajia na shirya zantafi, hajia tace kindai damu sai kintafi tace hajiya ai nadade kuma makaranta wallahi tohm shikenan kishiga kiyiwa yan uwanki sallama tashiga dakin abubakar tace yaya natafi yace haba sis kibari ba yauba tayi murmushi tafita yabiyota tashiga dakin fiddausi tace ninatafi fiddausi tace tsayane.................... Tare zamu tafi naji nakwana biyu FAIROUZAH tace danallah tace allah fiddausi tadakko trolly dinta da hand bag tabiyota suka yiwa hajiya sallama hajiya tadakko leda da bandir din kudi gashi inje baba FAIROUZAH tadurkusa ta ansa tace بارَكَ اللهُ لَكَ في أَهْلِكَ وَمالِك، إِنَّما جَـزاءُ السَّلَفِ الْحَمْدُ والأَداء hajiya tace ameen agaida umma sai munzo biki FAIROUZAH tarufi fuska.............urs nana diso💕 80 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Fiddausi tace kitawo mutafi ahmad fa yatafi zariya suka shiga Mota FAIROUZAH tace ya fiddausi muyi adduar ma tafiya fiddausi tace toh aine ban iyaba, FAIROUZAH tace ga adduar بِسْـمِ اللهِ وَالْحَمْـدُ لله، سُـبْحانَ الّذي سَخَّـرَ لَنا هذا وَما كُنّا لَهُ مُقْـرِنين، وَإِنّا إِلى رَبِّنا لَمُنـقَلِبون، الحَمْـدُ لله، الحَمْـدُ لله، الحَمْـدُ لله، اللهُ أكْـبَر، اللهُ أكْـبَر، اللهُ أكْـبَر، سُـبْحانَكَ اللّهُـمَّ إِنّي ظَلَـمْتُ نَفْسي فَاغْـفِرْ لي، فَإِنَّهُ لا يَغْفِـرُ الذُّنوبَ إِلاّ أَنْـت fiddausi tace nagode FAIROUZAH na amfana daki sosai wallahi talaka abun so ne ba abun kyamataba suka dau hanya sai kaduna.......... Abubakar duk yana kallon tafiyarsu yafito yacewa hajia visa sa tafito anjima zai tafi hajia tace tunda suntafi zauna kagaya mun matsalarka yace wato hajiya...............urs nana diso💕 [8/29, 3:01 PM] ✔: 81 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na Nana diso😯 Abubakar yace wato hajiya anjema zantafi, zanji nacigaba da aikina asubutu ce Sai naimana i need to go, hajiya takallisa cikin mamaki tuntuni bakasan dahakanba Sai yanzu sau nawa anayimaka waya, Abubakar kayiwa kanka fada kayi aure kaga yanzu dakayi auren sai katafi da matarka, yace hajiya ki kwantar da hankalinki zanyi tace hakadai kullum kaki cewa Allah yakawo ranar dazakayi yace ameen nashirya kayana zan biya office din baba nayimai sallama, hajiya tace haka zaku tafi duk kubarne yace nidai natafi ayimun addu'a, hajiya tace ai addua ma yanzu akafara Allah yakaika lpya yabaka Mata tagare Allah yatsareka ameen hajiyata natafi ne, to karkamanta da adduar matafiya tohm................ Karfe 4:00 su FAIROUZAH suka isah kaduna suna zuwa FAIROUZAH tayi sallama fiddausi tabiyota suka shiga daki FAIROUZAH tadurkusa har kasa tagaida ummanta fiddausi ma tayi mamaki yadda FAIROUZAH ko rungume ummanta bataiba sai durkusawa datayi, umma tace fiddausi dama kuna Zuwa gidan talakawa fiddausi tace Kai umma ai duk daya muke umma tayi dariya to kushiga daki mana kuyi wanka sai kuci abinci sukace tohm..................urs Nana diso💕 82 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na Nana diso😯 Suka shirya suka fito palour sukace abinci, fiddausi tace FAIROUZAH nifa bacci nakeji, FAIROUZAH tayi murmushi aikuwa goge Idonki girke zamu dura,fiddausi tace kee yanzu fa muka dawo FAIROUZAH tace toh sai me! aikin san mu talakawa bazamu zauna muna kallon iyayen mun suna aiki muna kallon suba rashin imani kenan tashi kinga mutafi, umma Mai zamu dafa? Umma tace duk abunda kukeso.......... Haka suka dura suna hira har suka gama, FAIROUZAH tace umma mun gama, umma tace Allah yayi albarka sukace ameen, sukaji sukayi sallah Kamal yakirata cikin nutsuwa tadauke wayar suka gaisa yace kun isah lpya tace lpyalou yace to jibe za'akawo tace haba yace inshaa Allah tace Allah yakaimu yace ameen kinsan me drln tace saika fada..................urs Nana diso💕 83 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na Nana diso😯 Wallahi na'dagu naganki Akan gadona tace hmm aikamar yaune ni bacci zanyi sai dasafe yace toh inasonki mata ta tace tukunna da! Yace toh sai da safe tace Allah yakaimu, fiddausi tace nimadai Allah yabani mijin, FAIROUZAH tace nagari ba dan mazan sai hakuri tashin muji abba yadawo suka fito tsakar gida abba yace yanzu nake tambayar ku Yan albarka, fiddausi kindawo lpya tace lpya Lou toh mashaa Allah, FAIROUZAH tace sai dasafe abba da umma sukace Allah yakaimu................ FAIROUZAH tayi alwala tafara karatun ta sai da tagama tace ya fiddausi kitashi kiye alwala fiddausi tace wacce alwala kuma ainayi sallah, FAIROUZAH tace monzan Allah (saw) yanayin alwala inzai kwanta kuma ya umarci mu damuyi domin kariyace agarimu fiddausi tatashi tayi alwala haka takwanta tayi rufda ciki................urs Nana diso💕 84 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na Nana diso😯 FAIROUZAH tace Yaya fiddausi tace naam, FAIROUZAH tace manzan Allah (saw) ya umarci mu damu kwanta da hannun dama kuma monzan saw idan zai kwanta Yana hadi hannayin sa guda biyu yakaranta suratul ikhlas, falaq, nasi sau 3 yashafi duka jikinsa, kuma manzan Allah (saw) yace wadda ya karanta ayatul kursiyu kafa daya babu wane Abu dazai cutar dashi har safeya, kuma manzon Allah Saw yace wadda yabiya ayoyin karshen bakara guda biyu to sun isheshi awannan daren babu abunda zai cutar dashi, kuma monzan Allah saw ya cewa idan zaku kwanta bacci to kuci سُبْـحانَ الله (33) الحمدُ لله 33 allahu akbar 34.............. Fiddausi tace zan dinga yi inshaa allahu, toh yanzu in nafarka daga bacci wacce addu'a zanyi FAIROUZAH tace wannan adduar zakiyi لا إِلـهَ إِلاّ اللهُ الـواحِدُ القَهّـار ، رَبُّ السَّـمواتِ وَالأرْضِ وَما بَيْـنَهـما ، العَزيـزُ الغَـفّار kuma in kika addua Allah zai amsa miki nagode yaruwa Allah yayimiki albarka ilimi yayi musamman Na addini ga riba biyu duniya da lahira ga Lada in kakaranta inkuma ka sanar damutune kasamu Lada Allah yasa mudace ameen..................urs Nana diso💕 85 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana diso😯 Kamal ya shirya yayiwa zainab sallama tace adawo lpya Nima in son zuwa kaduna sai da kirjensa yabuga Mai zakije kiye gidan momynku kibare zatazo No yakamata naji Kamal yace in banda munafurci maizakije kiye shekararki 4 rabanki da gidanmu sai yanzu dan munafurci zakice zaki toh ban yardaba................ Zainab tayi shewa hhh Kamal bafa hakana ce ka goyani ba kakaine a a nadai sanar makane dan kana mijina yace toh sai kindawo, anjima za'akawo mike nake akwatunan cikin gadara tace banson tsiyarka............urs nana diso💕 [8/29, 3:01 PM] ✔: 86 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na Nana diso😯 Mai zanyi da wasu akwatunan ka malam banson tsiyarka kuma anjima zantafi yakallita yayi tsaki ke dai Allah yashiryeki kinzaki shiryu, yakallisa ta harare shi tahau sama tasakko dawata small trolly ninatafi Idan meelat tadawo kakaita gidan uncle yace kigaida hajiyata.................. Karfe uku ta i'sah kaduna direct gidan hajiyar su Kamal tahuce, hajiya damurna ta tarbeta sannu dazuwa cikin isah dagadara tace aine nazata kindaina sona tunda kin sa danki ya karo aure kuma Dan cin mutunci talakama...............urs nana diso💕 87 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana diso😯 Hajiya tace lallai ne zainab ni kike gayawa wannan toh kisane ne 'ya'yan talakawan sunfi ke sau dubu, ne matsa nahuce hajiya tace Allah shiryeki tana shiga dakin takirawo kawarta kee faiza nafa iso tun dazu kizo muji, faiza tace ki kwantar da hankalin ki ganinan, cikin mintina dabasu wuce 5 ba ta'isa tana zuwa tace kee zainab na'iso kiye sauri kinga 5 tayi kar mijina Yadawo tace tohm shikenan zainab tafito kokallan hajiya batayi apalour ba tafice tashiga mota suka tafi.................. Suna isa gurin boka yayi musu wata irin dariya akan mai kuke tafi zainab tafara bayane wato boka kishiya mijina zaiyi mun shine nakeson Idan tashigo gidan mijina yatsaneta yace toh angama Kwantar da hankalin ki angama kudin aikinki dubu Dari biyu, haka zainab talaluba jakarta tadauko taajiye yace gawan nan aruwan wankansa zake sakamai tace angama boka sukayi godeya suka huce(ubangiji Allah yarabamu da shirka da bin bokaye ameen) Suna tafiya boka ya kyalkyale da dariya yace Allah yahadani da irin wayanda nakeso zanci kudinta hahaha..................urs Nana diso💕 88 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana diso😯 Suna tafiya a mota faiza tace Wai wacece wacca Kamal din zai aura? Zainab tace Wai watace FAIROUZAH faiza dasauri tazaro ido FAIROUZAH tace eh faiza tace lallaine tayi shiru, zainab tace ko kinsanta budar bakin faiza Sai cewa tayi nadai tabajin labarin musaba karta zainab tace kwarai kuwa wannan yar talakawan, niko ajikina saboda ba ajina bace faiza tace ainaga alama, Suna isa ta ajiye zainab agida.............. Direct gidan su FAIROUZAH tahuce tayi sallama suka amsa mata faiza tace FAIROUZAH harkin dawo daga makaranta FAIROUZAH tace eh tulawa ma mukeyi budar bakin fiddausi Sai cewa tayi karatu dai ake koyamun FAIROUZAH tayi dariya faiza tace dama zuwa nayi inbaki shawara kidage kishiyarki tana nan tana zabga asiri danhaka kema zama bai samiki ba kitashi tsaye FAIROUZAH cikin murmushi tace ai Dama atashi nake tunda kullum ina bautawa Allah kuma inayin ibada ta yadda ta kamata kuma Ina tsoran Allah so ne Allah ya isar mun kuma duk abunda kikaga yasamu Dan Adam dama Allah yarubuta, faiza duk jikinta yayi sanyi toh shikenan ni natafi sukace ki gaida gida tace toh.....................urs nana diso💕 89 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana diso😯 Suna gama karatun fiddausi takalli FAIROUZAH tace nagode yaruwa Allah kima yasaka miki da alheri ur such a nice girl FAIROUZAH tace never mind sukayi sallar isha'i umma tafito tace sannunku Yan albarka sukace yauwa umma budar bakin fiddausi ta Bawa umma labarin zuwan faizah umma tace toh Sai kikara dagewa da addua ne matsalata daki FAIROUZAH zurfin ciki kirage kinji tace inshaa allahu.................. Suka Sha hirarsu Har Abba yadawo ya sanar dasu gobe za'a kawo kayan lefe in allah yakaimu umma tace toh zan bugawa mai snacks Sai suye Abba yace toh Allah yakaimu kutashi kuje kukwanta allah yayimuku albarka, sukace amen suka tashi sukayi alwala suka kwanta....................urs nana diso💕 90 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana diso😯 Da asuba sukatashi suka gyara gida fiddausi tazama yargida Dan yanzu basai angayamata tayi wane abunba suka daura girke, Suna hira Kamal ya kirawo FAIROUZAH awaya tadauka tayi sallama yace matas tace tukunna tagaishe shi sukasha hira harta bawa fiddausi suka gaisa suka gama komai suka yi wanka Suna cin abunci mai snack's tazo takawo umma ta amsa suka sallama akabata kudinta.................. Karfe 4:00 aka kawo lefe akwati 14 kaya Na alfarma ansaka biki sati 2 mutane Sai zuwa akeyi ganin kaya Kowa Sai yabon FAIROUZAH yakeyi umma tace...............urs nana diso💕 [8/29, 3:01 PM] ✔: 91 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na Nana Diso😯 Umma tace mungode Inna ina fatima shiru kwana biyu Inna tace tatafi gidan ankawata Amma anjima zatadawo, ina FAIROUZAH umma takwalla mata Kira tafito tace gani inna yauwa diyata zauna kije shawara ce zanbaki kisane kishi bahauka bani hakuri yazamar miki dole Dan haka baruwanki daita nasan bakida hayaniya baruwanki da duk abunda zataci kiyi hakuri kireki mujin ki kiyimai biyayya nasan kin iya komai sai dai fatan kiyi amfani dashi................ FAIROUZAH tace inshaa allahu bazan baku kunyaba umma tace Allah yasa yakuma yimuke albarka sukace ameen, tana shiga daki fiddausi tace Kamal yanata kiranki tadauka tayi sallama yace amarya inayini cikin murya mai sanyi tace lapia lou ya aiki yace wallhi aiki badadi arayuwata kawai nakasance daki domin nasan ke alkhairi ce agarine inasonki sosai tayi murmushi yace yanzu nawa kike bukata kinsan za'ayi dinner tace aa ni banason dinner yace saboda mai sweety? tace just! yace tohm shikenan maikeki so ayi tace bakomai kamu Kawai za'ayi da yini yace tohm shikenan nawane zai i'sheki tayi murmushi sai da safe yace au korata akeyi tace aa yace tohm............ Tayi alwala tare dayin adduar kwanciya bacci takwanta, da safe suka shirya sukatafi kasuwa inda sukasiyo kaya head da takalma akasuwa sun gama siyayyar zasu fito sukatarar dawani alhaji yana marin wani Almajiri da sauri FAIROUZAH taji takwace almajirin daga hannun alhaji takallisa ido ciki da kwalla takallisa Wai mai i'sah ku masu kudi bakuda imani kun maida talakawa sai kace akuyoyi haba ko akuyoyi baikamata ku wulakantasu ba ballantana Dan adam mai kuka dauki kanku kusanifa................ Bawayon kune yabakuba aa ubangijine yabaku Kuma mu talakawa ba kaskantu baniba kusane fa akwai mutuwa kuma babu Wanda zai dawwama Kuma babu wanda yasan lokacin dazata zo gareshi kuma tafi karfin kuwa, mai i'sah bazaku hankalta ba kusan cewa duniya ba matabbaciya bace, kudin dakuki takama dashi kusane babu mai tafiya dashi halinka shi zaibika, toh mai Isa bazakuyi amfani da wannan arzuki naku ku amfanar da alumma kuyi sadaka kubada zakka kuciyar da muskinai kutaimaka wa nakasa daku, amma ina bazaku iyaba?FAIROUZAH cikin baccin rai tace kanena anshi kadinga hakuri komai zai zama tahiri kai kuma inkaga dama.......................urs Nana diso💕 [8/29, 3:01 PM] ✔: 92 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana Diso😯 Takalli tace inkaga dama kachanja halinka domin rayuwa batada tabbas Anas kasa cewa komai yayi duk isarsa da takama yau shine yayi Shiru, fiddausi tace danallah kitawo mutafi tace kinga babu inda zani aci inaganin ana wulakanta talakawa Kuma natafi haba fiddausi sai kace wata mara imani takalli anas tace nibanson awulakanta dan adam yadda allah bai wulakanta kuba yabarku cikin wadata to baku isah ku wulakanta nakasa dakunba............ Kukasance masu adalci, tausayi, jinkan talawa, tausayawa marasa shi, da taimakon al'umma, Anas k Yatako kusa daitah yace kiyi hakuri nagode da tunatarwar dakikaye mun kuma zanyi amfani dashi Kuma zansanar dawasu tace bakomai tadauki kudi ajakarta tabawa yaron yayimata godeya tace bakomai, suka dauki hanya suna hawa mota fiddausi tace FAIROUZAH ina mamakin ki wallahi dube yadda yaya abubakar ya wulakanta ki, FAIROUZAH tayi saurin dakatar daita nifa indai akan talakawa ne zanyi iya kokarina, fiddausi cikin Zuciyarta tace Allah sarki yaya abubakar yanacan yana wahalar dakansa yarinyar dabata damuda dashiba, ki uwar tunani saukko anzo suka shiga gida sunashiga suka tarar da umma tana Aiki tayi musu sannu dazuwa tasamusu albarka FAIROUZAH tahuce bandaki, fiddausi tana shiga daki ta kira hajiata suka gaisa fiddausi tace yasu baba da Ahmad tace sunanan kalau tace aigaishesu,hajiyata nabarki da aiki kiyi hakuri nakusa dawowa hajia abun yadaure mata kai yauwa fiddausi ki magana irin wannan? Hajiya tace bakomai aichanma gidane yauwa hajiata kinsan ba nason ranki yabace Bari naje zamuyi hajia tace toh fiddausi tayi saurin cewa hajia bakimun addua ba tace Allah yayimike albarka fiddausi tace ameen hajiata..................... Fu'ad yace Wai Abubakar maike damunka dube yadda kakoma duk ka kanjame, kasaka tunanin abubuwa aranka tunda kazo kakasa aikinyi haba Abubakar a beg please tell me what wrong? ? ko kulashi Abubakar baiyiba yatashi zaije yayi alwala sai dayakai gurin hanyar bandakin sai yawadi, fu'ad yajiyo zaiyi magana yaji mutum yawadi cikin hanzari yadaukeshi yasa amota sukatafi emergency, likitoci sukayi kansan Dr.hoengjen yakalli fu'ad yace mai yasa kuka barshi yana wannan tunanin and yanada ciwon zuciya, yanzu baisan waye akansa ba so please tll his parent, fu'ad yakerawo baba yagayamai yace zai biyo flight by tomorrow fu'ad yace baba Abubakar yana bukatar addua baba yace toh za'ayi tunda baba yakashi wayar yafara zageyi adakinsa mai yaron nan yarasa kudi, ilimi, kyau, tarbiya Amma yake wahalar dakansa?? Kusan kwanansa 3 sannan yafarfado yana farfadowa yace FAIROUZAH yakalli fu'ad kardai kucimun andaura, itace rayuwata itace komaina kowa yatsaya yana kallonsa, kwanansa 12 aka sallamesa alhmdlhi jiki ba laifi sa idai babu kwari fu'ad yace Abubakar wacece FAIROUZAH yakallisa yace watace yacigaba da karatunsa...................... Umma tace anshi FAIROUZAH zogale ne danyi na markada Miki karkisaka sukari kisaka madara kisa wannan kuma kankanace na yanka itama kisa mata madara, taci toh Umma Kamal yabugo yace matas tace tukanna inafata kina lpya meelat tadamu taganki fa, lpylou aita kusa tadinga ganina kullum yayi murmushi kiyimun addua gobe zamuje kauyen su dad tace tohm Allah yakiyaye ku yace ameen haka sukasha hirarsu, fiddausi tabugawa baba yagaya mata halin da Abubakar yake ciki dan ta tayashi da addua, take gayawa su Umma ta lura Kamar FAIROUZAH Bata damuba Amma tashari tare da jin tausayin dan uwanta........... Zainab taga magani yake ci tarasa yadda zatayi gashi ankusa kawo amarya bashiri takerawo kawarta murja, cikin mintu 50 murja ta dira a gidan zainab, zainab tace inacikin tashin hankali murja ina neman taimakonki kishiya za'aimun murja takalli palour dinta murja tace danallah kalli palour ki dubike haba zainab kinyi karatufa harkina aiki but look at how dirty your house is????? Sai kace ba maceba nafarko kiyi hakuri kisan cewa allah yahallarta mata hudu, na biyu yanzu ke sai ance kigyara jikinki? kikula daminjinki , kirike mutuncinki, kamun kai nutsuwa duk kidaina tace tohm nagode murja tayimata sallama tafita....................urs Nana diso💕 [8/29, 3:01 PM] ✔: 93 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana diso😯 Zainab tace Murja tafara hauka bataji abunda nace mata ba ne kishiya!!! Tayi tsaki tahau sama tana hawa taga meelat tana karatu, tace meelat yau kice kike karatun alkur'ani meelat tace eh momy inaso nadawo kamar sabuwar momyta dan taiya karatu, Zainab tace kema munafukar zaki zama ne akan wannan new momyn take sai na karyaki, meelat tace momy new momy bata fada kuma bata fadar magana Mara kyau Zainab ta daga hannu tawanka mata mari Har guda biyu, kamal yashigo dakin yaga Zainab sai huce takeyi tanayiwa meelat kashide, Kamal yace yanzu ke ko kunya baki jiba, da yarinya yar 7 years kike fada Wai Zainab wannan wane irin zalunci ne?? Kisane fa 'ya'ya suna da haqqoqi a kan iyayensu,dan haka karki kara dukar min 'ya tawo muje meelat yakama hannun ta sukabar dakin, yana shiga yakirawo mata FAIROUZAH suka gaisa ahaka har bacci yakwashita, yayi alwala yayi nafila yanata adduoinsa har 2 sannan yayi adduar kwanciya bacci yakwanta................... Dasassafe yatashi yadafa indomie yayi wanka, farouk yace mai Yana gate yafito, ya leka dakin Zainab tanata bacci yatashita, tafarka tana tsaki lpya katashine yace yanzu zantafi kauyen demuorter tace to maizan Maka yace addua man tace inkun mutu Allah yajikan ku baici komai ba yafita, farouk yace walhi kana shanyane haba, alokacin yakirawo FAIROUZAH tayimai addu'a Allah yakaisu lpya tace mai karsu mata suyi adduar tafiya yace karki damu zamuyi, suna cikin tafiya yaga wane store yayi siyayya aciki sosai harda kayayyaki, takalma, farouk yace hmm a kan talaka kaki wannan abun kodayaki matar dazaka aure ai talakawan ne, kamal yace ka iya bakinka idiot,basune suka isaba sai gurin 7:30, suna zuwa Garin mutane akaza gayesu anata kallonsu, farouk yace kalli matsalar talaka haka suka Shiga gidan suka gaida Inna tace yau kuma kune agarin talakawa, kamal yasosa kiya a a inna munata niyar muzo Allah ne baiyeba, tace uban naku wato yadaina zuwa shima, bazan yimai bakiba Amma addu'a zanta gayamai har Allah yashiryeshi, suna zaune wata bafulatanar yarinya tashigo tunda ta shigo farouk yake kallonta, tace ina kwana inna tace lahiya lou daman gwaggo nace tace kibata garin dawa mudu daya, inna tace gashi chan ibar muku yadda zai isheku, tace inna mungode totai, budar bakin inna Sai cewa tayi ga jikokina daga burni baki gaishe su ba, Maryam tace inna kiyi hakuri kinsan su yanburni basusan talakawa karna gaishesu ne su wulakantane, inna tace ai basu isaba, maryam tace toh sannunku tafita,Kamal yadake farouk kai lapia kake kallonta, yace kai dai Bari kawai, wato Kamal kasan wane Abu yawancin 'ya'yan talakawa sunada hankali ga nutsuwa dubi Maryam dinnan datafita kokulamu bataiba da'ya'yan manyane Sai tagyara murya ma zata gaidamu har number Sai ta ansa, Kamal yace kaidai kasane inna aina zamu kwanta tace ga bukka chan kuje kukwanta haka suka mike, tunda suka kwanta farouk yakasa bacci bafulatana Maryam yake tunani, kaddai nafada son diyar talaka? Haka yakwana Yana tunaninta....................... Fairouzah tace fiddausi kiye sauri zanje makaranta fa, ba'afi mintina goma ba fiddausi suna zuwa makaranta malamai maza da Mata sun hallara kowa wa'azi sukeyi mata tare da fatan Allah yazaunar dasu lpya akabata kyaututtuka, tayi musu godiya suka tawo hanya fiddausi tace gaskiya FAIROUZAH kina burgeni komai nake anutse ga fadin gaskiya FAIROUZAH tayi murmushi tace ba na burgeki ba kema kiburge kanki suna isa tayi wanka sukaci abinci, fiddausi tace FAIROUZAH mai isa ke bakya shaye shayin magunguna ne? budar bakin FAIROUZAH sai cewa tayi...........................urs nana diso💕 [8/29, 3:01 PM] ✔: 94 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na Nana diso😯 Budar bakin FAIROUZAH Sai cewa tayi ina shan wayanda suka dace kuma suka chan chanta nasha, fiddausi tayi murmushi, anty nae'ma tazo aka fara gyaran jiki abu kamar wasa FAIROUZAH tachanja takara wani kyau, Kinga FAIROUZAH Gobe kamu yakamata ace muntafi kunshi yanzu, gaskiya kibare muci abinci sai mutafi, umma tace ai kar ku makara kuma,kibansan irin kiba sai kace ba amarya ba suka saka dariya.............. FAIROUZAH tace tohm umma cikin gaggawa suka shirya suka tafi , suna zuwa bilkisu tace haba amarya inata jiranku tayi murmushi aigamu mun iso ko? Firdausi tace fara mata haka aka fara yimata janlalle abunka da maicin lalle kafar sunyi marun abun sha'awa, fiddausi tace uhum ai kin kwashe kyan, bilkisu tace aikuwa wayar fiddausi tafara ringing tana dauka taga abubakar ne tadauka tace yaya yajiki yace dasauki tace please bro kacireta aranka Allah zaibaka wacce tafita kaduba kaga soon zaa dauramata aure , yace you can't understand fiddausi wallahi kullum sai nayi addu'a akanta but kullum sonta Kara shigata yake, fiddausi tace subhnallahi yaya ka karadai hakuri kakuma fidda ita aranta, yace ke kanki dakike zaune daita kinchanja dubi yadda kike magana tace hmm yaya kenan Allah yahadaka da wacce tafita please karkisa ciwona yatashi sai anjima, fiddausi tanajin haka tasan ba shida lpya tace Allah yatabbatar muku da alheri yace ko kefa tayi dariya to sai anjema okay yakatse wayar....................... FAIROUZAH taga fiddausi tana hawaye tace lpay jikin abubakar dinne, fiddausi tace Ai da jikine da sauki wata yarinya yakeso kuma kwannan za'a daura auren ta, subhnallahi cewar FAIROUZAH yaudarar sa tayi, fiddausi tace a a Bama tasan yana sonta, FAIROUZAH tace Allah sarki sai yayi hakuri Allah yabashi wacce tafita, fiddausi cikin zuciyarta tace lallai ne yaya abubakar Yana halin taimako yana cikin wahala domin kuwa FAIROUZAH bata damu dashiba, FAIROUZAH tace yakikaye shiru tunanin mai kikeyi fiddausi tace bakomai, basubar gidan su bilkisu mai kunshi ba sai 4:00 daga nan suka zarce saloon akafara yiwa FAIROUZAH sannan akayiwa fiddausi su basu suka koma gidaba sai karfe 7:00, suna zuwa sukatarar dasu umma apalour sukayi sallama Abba yace kunje kunyi zaman ku, fiddausi tace ai mun biya saloon ne, Abba yace au yauwa FAIROUZAH tace naam Abba yace Gobe idan Allah yakaimu kamu banason akai dare anayi duk inda 6 take kutabbatar antashi ne bakowa bane ne talakane mai wadatar zuci tace to abba inshaa Allah.................. Umma tace gawayarki nan kamal yanata kira sukashiga daki sukayi sallah taji wayanta Na ringing tadauka taga tayi sallama tsinkayar muryar kamal tayi yanata fada wani irin abune wannan nayita kiranki kinaji haba ne wallahi abun yafara isata kenan dan kinga ina sonki tunda yafara bataci mai ba saije tayi ya matsalar Dan talaka kenan idan yasamu guri sai cikin masifa ta katseshi nibanason wulakanci da cin mutunci kana wane zancin talaka kukana tunanin da kudin ake haihuwar mutum takatse wayar yadinga Kira take dauka yakalli wayarsa yace wallahi inasonki FAIROUZAH son bana wasa ba..................urs Nana diso💕 [8/29, 3:01 PM] ✔: 95 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na Nana Diso😯 Kamal yakalli wayarsa yace ina sonki FAIROUZAH yayi murmushi, bashiri yashiga text message yafara rubuta mata kalamai kamar kamar haka: Ya gangariyar madarar zumar da bata da gauraye, ya tauraruwa a cikin jinsin taurari mai haske zuciyar masoyinta. Idona ya bude ya ga haske irin na walkiya don ya gan ki. Ziciyata na shan lawgadar zuma da madarar kauna Idon basira lafazin rayuwata Alfijir na quana ya keto, tsuntsayen soyayya sun tashi su na yayo a sararin samaniyar zuciyata, tana ganin text din takashi wayarta............. Fiddausi tace gaskiya abunda kikeyi FAIROUZAH baya da cewa kisane fa aure zakiyi kuma karkashin wane zaki zauna dole sai kinyi hakuri, ke kike sanar dawasu bai kamata ace kinayin haka ba? FAIROUZAH tace fiddausi shashanci kike fada bakisan darajar talakawa ba kintashi acikin kudi wadata da kwanciyar hankali, bakisan halin da nakasa dake suke ba, kin taba tunanin kiyi sadaka ita sadaka tana tunkude maka bala'o'i da cututtuka a nan duniya sannan ta ije maka wuta a ranar lahira."Sadaka da kyautatawa jama'a wani muhimmin lamari ne mai shafar rayuwar al'umma baki daya............... Dan haka kidaina ganin laifina kuma ki daina yimun fahimta ajuyi, fiddausi tace naji Allah yasawake, ne sai da safenki, FAIROUZAH tace kitashi kidaure kiye alwala, fiddausi tace ke kyaleni sanyi akeyi, FAIROUZAH tace lallai ne dama ba'agani mai ibada sai a lokacin Sanyi, An karvo daga Abu Hurairata – Allah ya yarda da shi – ya ce, Manzon Allah ( ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ ) ya ce, “Ba zan nuna muku abin da Allah yake goge zunubi da shi ba, kuma yake xaga daraja da shi ba?” sai suka ce, “Nuna mana ya Manzon Allah” Sai Manzon Allah ya ce, “Kyautata alwala a lokacin da ake qi (kamar lokacin sanyi) [Lokacin da ba a so shi ne lokacin da alwala take yi wa mutum wahala, saboda sanyi da makamancinsa], da yawan taku zuwa masallaci, da jiran salla bayan an yi wata sallar, wannan kuwa shi ne ribauta” [Muslim ne ya rawaito shi], fiddausi tace naji nakuma gode tatashi tashiga toilet tadaura alwala ta kwanta................. Su Kamal da farouk sunfito suna zaga kauye sunata hira farouk yace gobe da sassafe zamu tafi kakira Dj yazo Kamal yace alkawari ne ai zamu tashi suna cikin hira sukaga maryam tazo zata huce ta gansu, farouk yace kamar maryam tace lah sannun ku kuna lpya sukace lpylou suna cikin yin magana sukaga wane dan kauyen yaro yatsaya, maryam tace yanzu nakeson nazo gurinka,yace ai gidan naku zanji, mahadu chan tace ho sai na taho, farouk yace wanene kuma wannan maryam tace taurayina ne, kamal yakwashe da dariya tayi tafiyar ta, farouk yajiyo da masifarsa mayi haka kamal zaka yimata dariya kamal yakara fashewa dariya banfa gani makaba kaddai....................urs Nana diso💕 [8/29, 3:04 PM] ✔: 96 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na Nana diso😯 Farouk bangani Maka bafa kaddai wannan yar qauyen kakeso?? Farouk yakalli Kamal yace oho maka kai kasane yatafi yabar kamal yana dariya, suka huce zuwa gida, suna shiga inna tace ga abincin ku nan kudauka kuce Farouk yace wannan sumintin dakika tukamana kuma fa, danallah kamal kalli wani tuwo shiba shudiba shiba ba'ki ba, inna tace ja'irain da ubanka ma dashi yagirma Amma yanzu tafashi da kuka baya zuwa yana dubani sai shekara shekara bazan kamal yace kiyi hakuri inna,farouk yace nidai bazanciba, inna tace kamutu da yaunwa, kuma karka manta kowa ba ahaifarsa da azzuki a Dunia yake samun sa kuma yake barinsa, farouk yashiga yar bukka ya kwanta kamal yazauna suka sha hira da inna tace yanzu gobe zaku tafi ina maka fatan Allah yabaku zaman lpyia kai da matarka yace ameen inna sai da safe, yana shiga yaga farouk sai juye yakeyi yakasa bacci kamal yayi mai sai da safe ya kwanta, farouk yafito tsakar gida tunanin Maryam duk ya hanashi sukune , yunwa tadami shi bashiri yalallaba yadakko tuwo yafarace.................. Zainab takasa zama musamman ma dataji saura kwana uku adaura auran FAIROUZAH da kamal duk hankalin ta yatashi takira na Na'ima, tana zuwa zainab tagaya mata abunda ke faruwa Na'ima tabata shawara da tayi hakuri, Kuma tace mata Ki aikatar da Hadisin nan mai albarka wanda yayi bayanin cewa imanin ko wane Musulmi baya cika sai ya so ma danuwanshi abinda yake so ga kanshi, Kuma Ki toshe kunnuwanki daga duk wasu surutan mutane game da mijinki, kidinga tsaftace jikin Ki, kikuma faranta wa mijinki, Ki iya girke Ki dage da yin ibada indai kinayin haka wallahi babu abunda zai damike sai walwala da farinciki, zainab tace dallah jaka yimun shiru in banda dabbance dahauka ban kiraki kiyimun wannan shirman ba am telling you kishiya bawai nagaya miki dankiyi mun shirme ba nagaya miki ne dan kira kane gurin sabon boka, Na'ima tace dakata zainab ni banayin irin wayannan shirkar tafita daga gidan cikin masifa.................... Yau asabar Yau za'afara bikin FAIROUZAH!!! Mutane sun cika agidan su, yan kano sun iso, hajiya ta tawo daga Abuja anata hira wayarta tafara ringing tana dauka taga hamza ne abokin abubakar sai da suka gaisa yace hajia dama jikin abubakar ne yayi tsanani........................urs Nana diso💕 [8/29, 3:04 PM] ✔: 97 ✨Fairouzah🌸 😯Na Nana diso😯 Hajia dama jikin abubakar ne yayi tsanani shine nakira nagaya miki nakira baba ban same shiba, cikin tashin hankali tace hamza mai kidamunsa yanzu kuna ina kagayamun cikin rudewa take magana, Hajia kikwantar da hankalin ki jikinsa dasauki kuma muna asibiti ankwantar dashi Hajia tace hamza kaima doctor din wayar inason magana dashi, hamza yakaiwa doctor waya suka fara magana da hajia cikin turanci, tatambayi shi maike damun 'danta dr yace gaskiya zuciyarsa tana gab dabugawa, kuma ga tunani dake damunsa yakamata kubashi abunda yakeso, Hajia tace to ai bansan maiyakeso ba, Dr yace karki damu kibar komai ahannu na tace okay dr nagode sai nakira, takashi wayar ta zabga tagumi, umma tace Hajia lpya kuwa hajia tasaka kuka abubakar ba lpya nayi nayi yadawo yake, umma tace kikwantar da hankalin ki zaije sauki haka dai ta lallabeta, su fiddausi da FAIROUZAH suka shigo umma take gayamu su FAIROUZAH tace allah yasawake tayi wucewar ta daki fiddausi tayi shiru tashiga toilet tafi awa 1 aciki FAIROUZAH tace fiddausi maike damunki Dan Allah kigaya mun, fiddausi tajiyo afusace tace kice sila FAIROUZAH kisane k'iyayya yakan zama so, FAIROUZAH tace mai kike nufi tayi banza daita tafita palour cikin mutane suna hira...................... Dasassafe su kamal suka baro kauye, tunda suka tawo farouk yadamu basuyi sallama da maryam ba kamal yace anya farouk baka wad'a rijiyaba, farouk yace no kawai dai haduwar jini ce, kamal yace dakuma yar talaka a fusace farouk yace ba mutane baniba aka cema kamal yace wonderful naji dadin abun nan Allah kinanan da bayarda bayayi da bawansa,har suka e'sah garin kaduna bawanda yakara magana, suna shiga cikin gidan kamal yakalli farouk yace kakira toilor dinnan yakawo mana kayan mu, farouk yace haba ango irin wannan zumudi, suna shiga gidan suka tarar da baba, kamal yace sannu dazuwa baba hajia tace banda abunku aikune dasannu ko wanka basuyiba sukace abunci baba yakalli farouk yace yanaga kayi baki, farouk yace badole ba innarka tana durka min wane bakin tuwo,budar bakin kamal sai cewa yayi gaskiya abunda kakiye baba bai can cantaba mahaifiyarka ace sai shekara shekara kake zuwa gurinta umma tace gayamasa dai, baba yace kaji shasha sha dama haushinka nakeji kaji ka auro yar talakawa, kai farouk katsaya kazabe yar gidan masu kudi kaji kamal yatashi yace ai duk dayane talaka dai mai kudin kuma kabarin mu daya kuma Allah dayane yayimu yashiga daki. ................. Zainab tana zaune ita da kannanta hidaya da nafeesa tabasu kudi su siyo mata English wears, tayi murmushin mugunta ai zannuna mata tayi karanba nin auran kamal, uwan nan uban hips din Nawa dasu zan fitine su hidaya tace hooo antyn mu kikwantar da hankalin zamu koyamata hankali, meelat tashigo tace momy yau sabuwar mom zatazo kikaine naye mata siyayya? Zainab tace new mom din uwarki dallah matsa kona karyake.................... Karfe 4 daidai akafara yiwa FAIROUZAH kwalliya fiddausi tace ashe dai yau za'a rikirkita kamal sukasa dariya.......................urs Nana diso💕 [8/29, 3:04 PM] ✔: 98 ✨FAIROUZAH 🌸 😯Na Nana diso 😯 Mutane ancika a Moures events centre kowa yayi kyau, inda akaye decoration din gurin da silver and light pink, kuwa yana jiran amarya tashigo, kamal yakira fiddausi yace suna ina gasunan sun tawo tace suna gurin kwalliya na deexou number 6 nu'uman road yace tohm ga sunan cikin mintinan da baifi ashirin ba suka isah gurin Fairouzah tafito cikin kunya, even her enemy's sai sunce tayi kyau farouk kuwa kasa sukune yayi yakara kallonta aransa yace wazaice wannan yar talaka ce? Dasauri kamal yafito zai hugging dinta tayi sauri taja da baya tace subhnlhi maye haka, kamal afusace yace wai mai isah kike tauyi mun hakkina ne, yayi tsaki yashige mota fiddausi tashiga gaba FAIROUZAH tabude baya tashiga...................... Tunda kamal yashiga mota kokallanta bai karayiba, takallishi yafi sau nawa amma kokallonta baiyiba ana isa wurin zasu shiga hall din yariko Hannunta tayi saurin fincikewa, farouk yace Fairouzah mayi haka karki kwafsa mana ko kallansu batayiba, fiddausi tace kutafi haka suna shiga hall din masu camera da video suka fara kuga yagansu sai yace mashaa allah akakira abokin angon yafadi tarihin ango yana gamawa aka kira aminiyar amarya tayi sallama tafara bayani tana fadar halayar amarya, amare suka taso aka dinga hotona basubar gurin ba sai karfe shida............ Suna isah gida FAIROUZAH tabude mota zatafita kamal yariko hannunta tafusge yace wai maike damunki FAIROUZAH nifa mijinkine inada right din da zanyi duk yadda nakeso daki, tace kabari kamallaki tukun tafita a motar tana shiga tashige daki fiddausi tashigo tana masifa haba Fairouzah abunda kikeyi bakya kautawa kin batama na komai kinkore dj kokula fiddausi bataiba taji tayi alwala tawanke kwalliyarta tayi sallah, fiddausi tace kin maidani mahaukaciya ina magana kinyimun banza, FAIROUZAH tace mai kikeso nacemiki , fiddausi tayi shiru takira abubakar kusan kira 5 sannan yadauka cikin sanyin murya yayi sallama, tace yaya abubakar inayini? Sai da kirjin FAIROUZAH yabuga tarasa gani kanta a duk lokacin da aka ambace sunan abubakar sai kirjinta yabuga..................... Fiddausi takara yimai magana, Abubakar yace lpylou tace yajikin naka yace dasauki tadinga jansa da hira dakyar yake magana, FAIROUZAH taga yakamata tayimai yajiki cikin sanyin murya tace fiddausi bani wayar nayi mai yajiki, fiddausi tamika mata, FAIROUZAH tayi sallama ya amsa tace yaya ina yini yajiki yayi shiru yadda take magana yaji muryarta har cikin jikinta yayi shiru yakashi wayar tatashi tafita palour gurin hajiar kano tagaishita hajia tadinga yimata nasi'a..................... Kamal yakasa bacci sai juyi yakeyi ya matsu gobe tayi akai mai matarsa domin yana bukatarta ta sosai..............urs nana diso💕 [8/29, 3:04 PM] ✔: 99 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na nana diso😯 Yau lahadi yau yakasance dauren auren FAIROUZAH dangi antaru gida yacika da mutane, FAIROUZAH ta shiga tayi wanka, tana fitowa tasaka light blue din shadda da aikin silver stone, tayi kyau sosai, fiddausi ma tasha shaddarta kawayenta da yanuwa Duk suna zaune anata hira, kamal yasa farar shadda tasha aiki yayi kyau kowa yahallara a masallaci, karfe goma da rabi aka daura auren FAIROUZAH da KAMAL Akan sadaki dubu dare da hamsin, su kamal da abokanan sa suka huce gidan su FAIROUZAH suka gaisa da iyaye da kakanne akafara hotona, mai hoton taci kutsaya nayimuku kubiyo, kamal yariko hannunta bataci komai,aikuwa sai ya rungumota yakallita yayi murmushi itama takallishi takau dakanta, mai hoto tace FAIROUZAH itama tarungume kamal, uffan batace ba sai kokarin kwace kanta datakeyi, kamal daya lura dahaka yarada mata akunnanta ko ta tsaya ko ya kissing dinta agaban mutane, bashire tatsaya akagama hotonan su kamal sukatafi, suna cin abinci kawayenta sukace su FAIROUZAH anzama amarya wannan dai tauren kannaki sai ki ajiye, fati tace amarya zatasha bann FAIROUZAH tace banason iskanci malamai suka sa dariya tatashi tafita daga dakin................................. ♧ ♧♧♧♧ Tana fita daga dakin tashiga dakin umma, umma tace yanzu nakeso nakiraki abunda zance miki konaci nasihar da zan danyimiki itace:-Ki sani zaki shiga cikin ni'ima ta biyu arayuwa'' bayan rayuwa qarqashin mahaifa,ki qudurta aure ni'ima ne ga kuma rigane wanda yafi kowani riga daraja tsakanin namiji da mace, kisa ran aure shine hanya daya tilo wanda zaisa ki kasamce uwa tagari kuma mabudin gidan aljanna ga mijinta da zuri'ar da za'a samu nan gaba. "Yaku amare ku zamo masana ilimin addini da aikatashi a gidan aurenku… Allah ya albarka yasa ku zamo mata nagari a gidajen aurenku, hajiya tace ameen umma, Allah dai yabada zaman lpya duk sukace ameen..................... ♧♧♧♧♧ karfe biyu tashirya kowa yashirya saikuka takeyi manyan motoci nadaukar amarya sunzo tana kuka umma tana mata fada, kuka kamar mai sai da hajiya tarike hannunta, motoci 10 akayi aka huce gidan hajiyar su kamal suna shiga aka karbesu da fara'a hajiya takamo hannun FAIROUZAH tashiga da'ita daki tazaunar daita akan gado, tace 'yata kikwantar da hankalinki zan daukike kamar yata kuma kiye hakuri da kishiyarki,Idan za ki shigo gidan mai mata ya kamata ta lura da kyau kuma ta yi hakuri; domin su maza akwai su da tsananta doki, don haka kada ta dauka wannan dokin zai dore, domin in ta yi haka, bayan dokin ya wuce sai ta samu matsala, Allah yayimiki albarka tashi muje, aka kama hanya sai Abuja..................urs nana diso💕 [8/29, 3:04 PM] ✔: 100 ✨FAIROUZAH 🌸 😯 Na nana diso 😯 Basu i'sah Abuja ba sai karfe 6 kowa yagaji gashi ba'a tsaya a hanya ba , suna shiga wane tafkiken gida ne ana Bude gate din part biyu suka gane, suka fito daga mota suka shiga part din FAIROUZAH mashaa allah gida yayi kyau makiken palour ne guda biyu sai dakuna 5 da kitchen da bandaki, kowa sai yabawa yakeyi, kowa adduar zaman lpya yakeyi, wata tsuwowa tace dama FAIROUZAH mai taimakon mutane, itama allah yataimaki ta dubi wane makekin gida mashaa allah allah yatsari sharrin mutum da aljan kowa yace ameen, suka yi sallah, ba'a jimaba aka kawo musu abinci sukace suka koshi karfe goma kowa yaje yakwanta, fiddausi fatima da FAIROUZAH suna kan gado suna ta hira, fatima tace zamuyi missing malamar mu, za muyi missing fadakarwar ki, fiddausi ke dai bari fatima allah yasa kamal yayarda tayi musabakar fati tace ameen, FAIROUZAH tace ni kun ishine wallahi, fatima tace bari naji kitchen na markada miki zogalanki kuma karmuje babu madara, fiddausi tace ai gata natawo da'ita tana bag dina, fatima tatafi kitchen, FAIROUZAH tatashi tashiga toilet tayi alwala tayi sallah tafara karatun alkurani sai datayi izu uku zai tarufi alqurani, cikin mintina dabasu fi 5 ba wayanta yafara ringing tadauka tayi sallama kamal ya amsa yace matas tace naam yace au baza kice mijin naba tace daka samu na amsa maka, yanzu fa kinzama amaryata danallah kifada konaji dadi tace a'a bazan fada, yace dan Allah sweetie, zan fa yimike kuka, tace 'a'a fatima tace anshi fairouza nagama , FAIROUZAH tace banasha fatima kisha kiriker kita mana kamal, kamal yace yauwa fati, matas ki ansa kisha FAIROUZAH tace na ansa ai, yauwa matas kikara jikamun kanki tace hmm yace gobe da sassafe zantawo, wallahi ina bukatar mata ta akusa dani, FAIROUZAH tace ga anty zainab nan yace FAIROUZAH u can't understand yadda nake sonki wallahi duk motsina kinaki gani naso ace yau kina kusa dani na rungumeki sai yadda nayi dake tace sai dasafe takashe wayar yakalle wayarsa yayi dariya tare da cewa inasonki FAIROUZAH................... Hajiya takirawo abubakar awaya yagaisheta tace yajikin Naka yace dasauki tace kadinga yawan karanta alqurani da sauraran sa zuciyarka zatayi sanyi, kuma kagaya mun irin kallar matar dakakeso zan naimar maka, yace nifa hajiya ba yanzuba tace haba abubakar dina inbakayi aure yanzu ba yaushe zakayi? yace in lokaci yayi zanyi, tace mungama biki yau akakai FAIROUZAH, jiyaye hawaye nabin fuskarsa, kasa bada amsa yayi yakashe wayar, cikin mintina dabasu fi 30 ba yaji zazzabe yana neman rufisa yadauki maganin sa yasha amma abu sai yadawo sabo duk motsensa FAIROUZAH da lokacin datake mai magana yake tunowa, takaicen sa tazama matar wane, yakira Doctor ba'adadi ba yazo yace abubakar kadaina yawan tunani if not ciwon zuciya zai kamaka, nasan kai musulmi ne so kayita addua allah natare dake but wannan tunanin ba inda zai kaika so be patient please................... Da Asuba FAIROUZAH Tatashi Kowa Yayi sallah, suka yi wanka hajiya ta aiko musu da breakfast, karfe 9 kamal yakira FAIROUZAH awaya yace matas ina fata kintashi lpya, yara shina akusa dake, tace duk lpya, yanzu natawo around 2 nakaraso inshaa allahu tace Allah yakeyayi yace ameen matas love you so much yayimata kiss ta waya, takashi tayi murmushi, fiddausi tace haba FAIROUZAH when zaki waye abeg kidaina haka if he show you love, abeg show him to, FAIROUZAH tace bazaki ganiba wannan lokacin yakamata nanuna mai kunyata tahaka zai kara sona, fiddausi tayi dariya tace ai dama nasan kinsan komai FAIROUZAH tace hmm, yan rakiyar amarya sun shirya zasu koma kaduna, suka yi ban kwana da fatima harda kukan su, haka suka tafi, yarage daga ita sai fiddausi sunata hirarsu kamal yakirata awaya yace matas na kusa karaso wa sai kishirya tarbar dazakiyi mun kinsan......................urs nana diso 💕 [8/29, 3:04 PM] ✔: 101 ✨FAIROUZAH 🌸 😯Na nana diso 😯 Kishirya tarbar dazakiyi mun kinsan ne babu abunda nafiso irin nadawo daga unguwa kokuma nadawo daga office matata tatawo dagudu tayi hugging dina tabani lafiyayyen kiss, oh may God! daga nan tagama dani fa, sayadda tayi dani, FAIROUZAH tace yayi kyau sai kadawo, fiddausi tace ni fa yanzun nan zantafi gida fa kar angonki yadawo ke manta dani, FAIROUZAH ta kyalkyale da dariya yaza ayi namanta daki haba yar uwa tashi muji nadora girke dan nafi sauri, tohm suka shiga kitchen suna ta hira har suka gama, ta markada zogale da madara ta zuba zuma ta shanyi, fiddausi tace a dai sassauta kar a haukata kamal, suna cikin hira ta cewa fiddausi bari taji tayi wanka, cikin 1 hour FAIROUZAH tayi wanka tasaka wata doguwar riga ta kama jikinta, batayi wane makeup powder tasaka sai lipstick sai wane shaidanin turare, fiddausi tasaka ihu kut kinganki kuwa gaskiya dole kidinga saka hijjabi, hahaha look at ur hips......................... Zainab tana zaune sai zancin zuciya take tayi yadda zata fitar da FAIROUZAH daga gidan nan ta asiri da wulakance, sai ta mallaki kamal koda zata hau kandutse tayi wata muguwar shewa, cikin kankanin lokaci tajawo wayarta takira bilkisu kawarta, bilkisu tace ya'akayi zainab naga yau kinga dama kin kirane awaya, zainab shawara nakeso kibani kinsan kishiyata ta tare, bilkisu tace hmm nafarko dai kidinga tsafta kitson kunshi, kidinga ladabi ga mijinki yakasance English wears yanzu sune kayanki, domin yakara rikerki cewa daki, zainab tace yauwa tawan nagode tatashi tasaka riga da wando............. Fiddausi taji wayanta yafara ringing tadauka tayi sallama hajiya tace bazaki dawo baniba kinji kizauna agida sai kace kice amaryar , tace hajiya ganinan tawo wa, fiddausi tadauki jakarta tace na tafi fairouza a dinga hakuri, please kifita haka in kamal yadawo, tace toh fiddausi kigaida min hajiya da Ahmad tace zasuji, tana zaune akan kujera taji wayanta na ringing tana dauka kamal yace yana gate tazo tadauki bag dinsa, kafin taji zainab ta tawo dagudu ta rungume kamal tayimai kiss FAIROUZAH ta juya zata koma part dinta yakamal yakallita tun daga sama har kasa baisan lokacin da bag dinsa yawadi ba yadda hips dinta..................urs nana diso 💕 [8/29, 3:05 PM] ✔: 102 ✨FAIROUZAH 🌸 😯 Na nana diso😯 Yakalle yadda hips dinta ki juyawa,Zainab hankalinta yatashi dama haka FAIROUZAH take nazata wata ballagaza ya auro, FAIROUZAH talura sai kallonta sukeyi ta cigaba da tafiyarta zata koma part dinta, kamal yace matas bazaki zo kitare niba? ko juyowa batayiba tace ai matarka ta yimaka, zainab tawani shige jikinsa tace sweetie koda aka kawo ta batazo tagaida niba kodayaki 'ya'yan talakawa Basu da tarbiya, sai da kan FAIROUZAH yajuya saboda abunda zainab tace Amma batace uffan ba, kamal yace matas shige muji part dina tayi shiru, tace bari naji nadakko hijjabi na, kamal yace ahaka nakeso muji, ta marairaice kaga fa yan aiki a gidan, kuma duk maza, kamal yasan halinta da kafiya, yaji ya rungumota ta baya, yace muji to ta sunkuyar da kanta yayi murmushi , zainab sai kallonta takeyi, yazaunar da'ita akusa dashi, zainab tayi saurin cewa ya hanya, ya akabaro su hajiyar mu yace lapia, yakallita cikin fushi yace kin wane sunkuyar dakanki, kiyi magana naji dadi, tace bacci nakeji sai da safe, har tamike yariko hannunta yaci anan zaki kwana tace to ai ban dakko littafai naba yace anjima kya dakko jike hada mun ruwan wanka tatashi tahau sama tahada mai taiyi zamanta, zainab tayi mai sai da safe ta tafi, ya hau sama matas kin hadan tace eh yace toh help me remove my cloth tayi mai banza yayi murmushi zan ciremiki wannan kunyar yashiga wanka................ Yana shiga bandaki tayi sauri tasakko, takashi mai fitilo, ta huce part din ta, takashi nata fitlo duka tayi alwala, tayi nafila tanayin sallama tafara karatun alkurani cikin Suratul Ankabut, tadinga Raira karatun ta sai 11 tagama,dama tayi alwalarta, Karkade Shimfida sau uku kamar yadda Manzon Allah (saw) yakoya mana, Kwanciya a Bangaren Dama, sannan takaranta AYATUL KURSIYYU, tare da AMANAR RASULU takaranta Addu'ar Kwanciya Bacci بِاسْـمِكَ اللّهُـمَّ أَمـوتُ وَأَحْـيا ,Karanta Qulyaa Karanta SUBHANALLAH33,WALHAMDULILLAH 33 WALLAHU AKBAR 33,Qul-Huwa, Falaqi Da Nasi Kafa Uku Uku a Tofa a Tafin Hannaye a Shafa a Jiki. batasan lokacin da bacci yakwashi taba, yana fitowa daga bandaki yaga batanan yadauki wayarsa yakirawota amma bata dauka ba, yace Allah sarki matas har takwanta yayi addu'a yakwanta shima............. Zainab tunanin FAIROUZAH taketayi dama haka take gaskiya da aiki agabana, gobe zantafi gurin.............urs nana diso 💕💕 [8/29, 3:05 PM] ✔: 103 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na Nana diso😯 Zainab takira abida kawarta awaya tace abida kishirya gobe Zaki rakane gurin shigen, abida tace Mai yasamike hmm kee Ina cikin tashin hankali wato kishiyar da akakawo mun kinganta kuwa, ai dole mutafi gurin boka asan yadda za'ayi da FAIROUZAH yarinya Sai kyau ai dole Maza surikice akanta ga ilimi ga nutsu, ai ne nayi tunanin mahaukaciya ya auro, ashi yar talakawa ya auro yargata, abida tace karki damu boka zai yi maganinta, yauwa nagode sai goben,ahaka bacci yakwashita ko addua batayiba tadinga mugayin mafarkai............. FAIROUZAH tana tashi tafarka da salatin annabi,tayi zikirin tashi daga bacci ,tayi asuba FAIROUZAH tatashi tayi gyara gidan tagoge koina tadora breakfast, tadura tea tasaka na'an 'a, citta da kanin fari tasaka lipton, kanshi Mai dadi yaciki kitchen, taduba store babu komai gashi babu bread tayi tunanin ko takira hajiya Sai kuma tafasa,tashiga toilet tayi wanka, wata blue and white atampha da siket sun kamata tashirya tasaka turare Mai dadin kanshi............. Tunda kamal yatashi ko wanka kasayi yayi saiyaga amaryar sa, yasaka jallabiya yasakko daga sama yabude doors din, yahuce part dinta yayi sallama yaji shiru yana shiga daki yatarar daita tana danna waya yayi sallama ta amsa,yazauna akusa daita tasauka tadurkusa tace inakwana? Yace lpya yanzu abunda kikayi mun kin kyauta jiya wato har yanzu banda right akanki kidinga tauyimun hakkina haba FAIROUZAH kiye la'akari da son danaki mike, cikin muryar shagwaba tace to..to..yace to me yarike hannunta yanzu yunwa nakije jike dakko mun breakfast takallisa tace to tatashi cikin nutsuwa tafita, kamal yawane tashi yayi ihu nayi dacen Mata, tashigo da sauri tace lpya naji kana ihu?? yayi dariya tace idan abun farin yasamika kayi addua man kokuma kayiwa annabi salati kokuma kace allahu akbar, yace to, tafita taji kitchen gashi babu bread tatuna tana da bisket abag dinta tadakko tahada mai dashi, takaimai yana kallo ta ta ajiye mai, yace Allah yayi mike albarka tace ameen, zata tashi yarike hannunta zauna musha tare tace takoshi yace bazai yiwuba bansan musu, ni nafasa ci bari nabaki, tace a a nidai kafara ci kar mijina yazauna da yunwa yace toh dakyar tasha kadan, tatashi ta hada mai ruwan wanka, yayi wankan sa yafito yace tazo tashafa mai taki, yasaka kayansa yayi kyau, yazo ya rungumeta zai kissing dinta takwace tabar gurin, yace ni natafi office, tace adawo lpya yace Allah yasa............... Yashiga part din zainab ko kallonsa batayiba, tazauna da dauren kirji, kamal yace Wai which time Zaki daina kazanta look yadda kikaye sai kace mai aiki kalli kanki saikace daji oh look Wai ahaka kinada master har kina aiki nayardasa Mata kala Kala ne, mtswee taja tsaki kaga malam karkaga kayi amarya zakazo kanayimun ihu akanta, yarinyar ma yar gidan talakawa, yace even Dai yar gidan talakawar ce tafiki ilimi kee komaima, zai fita kinan tace Zanji unguwa yace inna dawo zan kaiki, Kai malam inada motata so aciki nakeson fita, ko kulata baiyiba ya fita................. Fatima takira FAIROUZAH awaya suka sha hira, Fatima tace wata friend dita za'ayiwa aure Please? Mai zan Bata shawara, FAIROUZAH tace bansaniba, Fatima tace haba aminiya , FAIROUZAH tace agaskiya kigaya mata:- lallai biyayya ga mijinki shine abunda yafi dacewa dake matukar ba umarni yayi miki da sa6awa Allah ba. Saboda babu biyayya ga wani mahaluki cikin sa6awa mahalicci. Amma in ba haka ba duk abinda ya kamata kiyi masa na kyautatawa kiyi masa,Ki bashi abinci a baki,Ki bashi ruwa ya sha,Idan ya dawo daga office/kasuwa ki tarbeshi, ki kuma kar6i abunda ya shigo dashi,Ki kai masa ruwan wanka,Ki kuma cuda masa bayansa,Kiyi hira dashi ki gaya masa dadadan kalamai,Ki kwantar masa da hankali,Kuma ki kasance mai yawan shagwa6a a wajen mijinki, da hakane xaki xama 'yar lele gurin mijinki, xai kula da dukkan bukatunki sannan kuma xai ringa faranta miki kamar yadda kema kike faranta mishi ko fiye, fatima tace yauwa FAIROUZAH ta godeya dubu sukayi sallama tashiga daki takwanta kafin ayi sallar azahar................ Muryar meelat FAIROUZAH taji tana new mum, FAIROUZAH tafito dasauri ta daukita, meelat tace nayi fishi tunda bakya sona kinsan mai momyna naji tace awaya.................urs Nana diso💕💕 [8/29, 3:05 PM] ✔: 104 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na Nana diso😯 meelat tace kinsan Mai mum naji tana cewa awaya? Wai asiri, FAIROUZAH tace kul babu kyau fadar zancan wane, meelat tace tohm new mum, ki koyamun karatu please , FAIROUZAH cikin sakin fuska tace tohm muje daki, haka ta koyamata Har ta'iya bacci ya kwasheta, fairouzah takira abbanta awaya suka gaisa yace ya mijin nake da abokiyar zamanki tace tanan kalou yace toh mashaa allah ayita hakuri da juna Allah Miki albarka tace ameen, tana kashewa wayanta yafara ringing tana dauka fiddausi tace amarya yakike tace lpyalou ya angonki inafata ansamu mar mana baby FAIROUZAH takashi wayar tasa dariya, takwanta kusa da meelat ahaka tana tunanin rayuwa barci ya kwasheta.................. Zainab tashirya tasaka wata riga look like kabila tafito tasaka key a kofa tafito Har zata shiga Mota Sai tafito, tashiga part din FAIROUZAH tayi sallama taji shiru takarayi FAIROUZAH ta amsa tafito, cikin sakin fuska fairouzah tace Ina kwana! Zainab tace lpya dama nasan meelat tana Nan so shiyasa nabiyo nagaya miki ki kula daita Dan nasan ku 'ya'yan talakawa kun iya aikatau, fairouzah tace ahaba aine bansan mun iyaba nadai San munada tarbiya , Zainab tace Bayan wanke wanken da shara dakukeyi , fairouzah tace ai nazata tsaftace, tashige daki, Zainab tafita tana surutai haka taja Mota ranta abace tabar gidan Bata tsaya ko i'naba Sai kofar gidan ibada taimata waya tafito, abida tace a a gaskiyane har kintawo wato dai kishiya ta tsorataki, Zainab tace ai dole? Kinganta kuwa wato yarinyar tayi kota'ina, ibida tace aikuwa yakamata a illata ta, suna isah gurin boka yace musu kishiya kishiyarki muminace kishiyarki hafizace kishiyarki tanada ibada sosai bazamu iya illata taba, Zainab tace Amma boka babu wata hanya daza abullo, boka yayi dariya a Kwai hanya daya wato in tasamu ciki, ga wannan ki tabbatar kinsaka Mata a alawa, in tasha shikenan hahaha kutafi suka ajiye kudin aikin su suka tafi, murna gurin Zainab ba acewa komai, yanzu nima zamfara zuba nawa rashin mutunci....................... FAIROUZAH tayi sallah ta dafa lafiyayyen abinci tajirasu a dining table, takunna turaren wuta daki Sai kanshi ga Ac ta ratsa koina, ta hau sama tashirya tace kwalliya tasaka English wears tayi kyau tafisa turare tasakko palour tazauna cikin mintuna dabasufi goma ba taji sallarmar Kamal ta tashi anutse za ta anshi jakarsa yaruko hannun ta kallonta yakeyi tun daga sama har kasa kawai taji yayi mata kiss dakyar tatureshi, matas kinyi kyau ya rungumota suka haye sama, tace sannu dazuwa yace wallahi nagaji hadan ruwan zafi tace tohm cikin mintuna kadan yayi wanka yafito daga shi Sai tawul yace amaryata tayi murmushi , yace tashi ki shafamun mai kisan Kaya tayi shiru, yace am talking fa , ahankali tace bazan iyaba, yace good yasaka kayansa yasakko kasa, takara fesa jikinta da turare tadakko abincin sa takawo mai palour ko kallonta baiyiba tace ga abuncin ka yayimata banza tafara kuka baikulataba yaga abun dagaske take, yace naji Amma abaki zakiban tazaro ido cikin shagwaba tace sallah zanji nayi yace okay Yana jiranta tahau Sama tunda tahau yake kallonta Har tashige daki, zainab tashigo palour tayi sallama Kamal ya amsa tace sannu da zuwa ashe kadawo yace eh gurin amarya nazarto, tace yayi kyau, Kamal yayi mamakin Yadda zainab tashigo Sai Kuma yace Mata ina meelat tace tana Dakin antyta inaji ko bacci takeyi, gaskiya abunda kayi jiya baka kyau taba so kakiye axagemu agari amarya guda baka kwana adakinta ba haba sweetie na ai Sai ace na gama dakai, yace bacci tayi that's why, tace toh gaskiya kagyara, Kamal yayi mamakin Jin zantukan nan abakin zainab Abu sai kace almara yace nagode toh sai da safe................. Farouk nagaji da ganinka haka,Dan uwanka har yakara aure alhaji kayimai magana dama ai halinka yayo, Farouk yace hajiya kikwantar da hankalinki nasamu mata, alhaji yace yar gidan wacece minister ko president,hajiya tace allah dai yasawake Kai Farouk kayi magana man, yace alhaji mai akeyi da 'ya'yan masu kudin dabasu da tarbiya basuda addini, alhaji yace to 'yar wa kasamu??? Farouk yace m......................urs Nana diso💕💕 [8/29, 3:05 PM] ✔: 105 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na Nana diso😯 Farouk yace ba 'yar kowa baciba, alhaji yace bakada hankaline naci maka kasamomin 'yar manyan mutane shine zaka samu min 'yar talaka kokuma kaima kazama mahaukacin ne? mai ake da talauci kayan hauka, Farouk yace ai talakawan ne masu hankali ai inma haukane yabi bayan maikudi, Dan haka duk abunda za'ayi saidai ayi NE maryam nakeso 'yar garin su inna Farouk yayi ficewarsa daga palour, hajiya tace alhmdlhi yaro yayi hankali, alhaji yakatseta da hankalin mai kajike anjima doctor zaizo yaduba kwakwalwar sa yafita cikin huce.................. Kamal yahau sama yatarar FAIROUZAH tana karatu Sai datagama yace tadakko mai abincin sa tace to, tatashi zata saka hijjabi yaruke hijjabin yace tafi haka tace toh Sai data sauko kasa tadauke abincin tahau kenan batai nisa ba, takalimin ta yajata tayi kamar zata wado, Kamal yayi saurin riketa ya kallita suka fara kallon juna wane irin lalataccen kallo dasuke yiwa junansu , duk jinkin FAIROUZAH yamutu batasan lokacin da Kamal yafara yimata kiss taturishi tace nace maka kabari karmu wado, yayimata wane mayataccen kallo Wanda ita kanta FAIROUZAH ta tsorata idon sa yayi ja, haka tamatsa zata fadi yakara rikota sannan suka sakko suka zauna apalour, yace tawo muci abincin tace nakoshi dazu nace yace from today karki kara cin abinci ke kadai tace toh, yan zuma Sai kince ko spoon biyu ne tunda ne bazaki iya baniba, yana bata cokali biyu tatashi tace sai da safe in kagama ka kashi mun fitila ka rufin kofa, ta waje uffan baiciba tahayi sama............ Yana gama cin abincin ya fita part din zainab, tana gado tanata waya, tayi saurin katsewa domin tasan shine ya shigo, yana shigowa yayi sallama yafara kallonta wata rikitacciyar rigace ajikinta yazauna kusa da'ita zai hugging dinta taja da baya mayi Haka Kamal? Wannan ai cin amana ne, Kamal yace nalura tun lokacin dana kara aure bakya kishina ko kadan?? Zainab cikin kissa tace haba mijina nakaina karfa kamanta babu macen data fara sonka saine kuma maganar kishiya kuma ai taimako na kayi domin kishiya ai abokiyar zamace kuma ballantana Wannan 'yar talakawan kasan su da bauta kaga tadinga taimako na yace hakane kuwa takarasu tayimasa kiss abaki katashi ka tafi gurin FAIROUZAH kaga Kar nashiga hakkinta yace to Allah yayimiki albarka zainab, tace ameen yafita part dinsa yashirya yatafi gurin FAIROUZAH yana shiga yahau sama yakunna fitala yaganta takwanta yakashe fitla yashiga bargon yarungu.................urs Nana diso💕 [8/29, 3:06 PM] ✔: 106 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na Nana diso😯 Yana shiga bargon ya rungumeta tanajin haka tafarka tafara kokarin takwace masa, yace Wai FAIROUZAH maye hakane Sai kace ba mijinki ba,yaji sautin kukah nafita, Kamal yace lallai ne ban miki komai ba harkin fara kuka,ga gadon Nan bari natafi wane dakin nakwanta, uffan batace ba, Sai daya fita taga abunda tayimai bata kyauta ba,Nan tatashi tayi sallah tare da adduo'in ta takwanta bacci ya dauketa, bangaran Kamal kuwa tunani yakeyi Wai mai isah FAIROUZAH take tsoronsa? Mai isah bata aminta Dani? Ko daman bata sona? Ko daman kudina ta aura? Haka yadinga saka abubuwa aransa Har bacci yadaukesa, da asuba FAIROUZAH tatashi bayan tagama sallarta tataso zata tashi Kamal ta duba dakuna guda biyu bata samesa ba Har zata koma sai kuma tashiga daya dakin , tana shiga Ta ganshi akwance sai barcin sa yakeyi, tunani takeyi tayaya zata tashi sa haka ta durkusa kusa da kunnan sa tace Yaya katashe kayi sallah yace to, yatashi yayi alwala yakalleta kala baice Mata ba, tace Yaya Kamal karka manta da adduar shiga masallaci:- أَعوذُ باللهِ العَظيـم وَبِوَجْهِـهِ الكَرِيـم وَسُلْطـانِه القَديـم مِنَ الشّيْـطانِ الرَّجـيم،[ بِسْـمِ الله، وَالصَّلاةُ وَالسَّلامُ عَلى رَسولِ الله]، اللّهُـمَّ افْتَـحْ لي أَبْوابَ رَحْمَتـِك Sai kuma wannan:- اللَّهُمَّ افْتَحْ لِي أَبْوَابَ رَحْمَتـِك yace to nagode Allah yayimiki albarka matata, Amma Na manta tafitowa daga masallaci, FAIROUZAH tace tafitowa daga masallaci itace:- بِسمِ الله وَالصّلاةُ وَالسّلامُ عَلى رَسولِ الله، اللّهُـمَّ إِنّـي أَسْأَلُكَ مِـنْ فَضْـلِك، اللّهُـمَّ اعصِمْنـي مِنَ الشَّيْـطانِ الرَّجـيم wannan, Kamal yace toh nagode sai Nadawo, tagyara masa dakin tasaka turaren wuta............... Hajiya Hajiya, Naam alhaji ina farouk din Wai Hajiya tace Yana dakinsa tace kiransa za'ayine? alhaji yace aa da likitana Nazo, hajiya tace Allah Dai yasawake wallahi haba alhaji da hankalin ka, yace dallah gafara, suna shiga dakin farouk sun tarar dashi Yana kwance , doctor yakalle farouk yace mai kakeso? farouk yace aure, doctor yakara cewa maikakeji? Farouk yace" So" doctor yace muna wane adakin Nan? Farouk ya kyal kyale da dariya yace mu dare ne, alhaji yace kagane Dai doctor yasamu matsala sosai, doctor yace agaskiya alhaji yaronka lafiyar sa kalau , ina tunanin akwae yarinyar dayakeso, alhaji yace Sha shancin banza dawofi wata yarinya yakeso yar talakawa? Farouk yace wai su waye talakawan ne kuma suwaye masu kudin ban bancin ku fa kadanne ku kunada kudi su basuda kudi, Amma sallar ku daya kuranin ku daya azuminku daya, haka kuma dukkanin ku babu Wanda aka haifa da arzuki kowa aduniya yake samu kuma aduniya zai barsa, kowa asalinsu talakawa ne, kuma dan nace inason 'yar talaka shine nayi laifi? Talakawan basufi hankaliba basufi addini ba ga kuma tarbiya, infa mutum ya aure mace yadda ya tan kwarata haka haka zatayi, yayan masu kudin ya wancen su duk san gartattune, daga fitsara sai bacci sai bako babu abunda suka sane sai suce zasuyi maka rashin kunya da turanci, toh maye ribar auran su? Doctor yace babu riba........................... Abubakar sauke ya samu yayi kyau yayi kiba abun sha'awa suka hadu da mubarak zai shiga office, mubarak yace Na FAIROUZAH irin wannan kyau haka yajikin Naka ina fatan da sauke yace alhamdulilah tunda Na fara karatun al-qurani wallahi duk damuwata tatafi mubarak yace sai kuma mata, abubakar baice masa kalaba...................... Yau kwanan FAIROUZAH takwas agidan Kamal, Abu babu wuya, Kamal fushi yakeyi daita, inda an raba kwana kowa zai dinga yin kwana biyu, suna zaune gaba dayansu suna hira itadai FAIROUZAH batasaka baki ba, Chan kuma tace Yaya dakyar ya amsa, tace dama maganar makaranta ta nakeso nafara naji, yakatseta kinji mai bazakiyi makarantar ba, FAIROUZAH tace Allah yabaka hakuri Allah yasa haka yafi alkhairi, zainab tace kina yar talakawa wacce makaranta zakiye inbanda fi'ile, meelat tashigo aguje new mum tazo ta dani FAIROUZAH, new mum mai yasameki FAIROUZAH Dai batayi magana ba sai hawaye meelat tagoge, Kamal yanata satar kallon su yaji Kamar yaji ya rungumeta yalallashi matarsa sai ku.................urs Nana diso💕💕 [8/29, 3:06 PM] ✔: 107 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na Nana diso😯 Sai kuma yashare su, FAIROUZAH takallesa tace sai da safe yaya yayimata banza tarasa Mai kiyi mata tadadi, meelat tabiyota aguje tace new mum ne agurinki zan kwana, fairouzah tarike hannunta,zainab ta dakawa meelat tsawa gidan ubanki zakije dawo dan ubanki,ke yar talakawa sakar mun 'ya kar kicinyeta, Kamal Har cikin kansa baiji dadin abunda zainab tayiwa FAIROUZAH ba ,yaji haushi sai yanuna Kamar baisan sunayi ba, FAIROUZAH tasaki hannun meelat taruga daguda tana kuka tashiga part inta Bata tsaya ko'ina ba Sai bedroom dinta tana shiga kuka takeyi kamar ranta zai fita, tace daman wannan ne auren nayarda aure ibadane yau abata maka yau afaranta maka, yau kwanana takwas Har Kamal yajuya min baya? wato mu talakawa ba mutane baniba daga a kyamace mu sai a wulakanta mu, masu kudin suna mana duk daya Allah yayimu, Kuma kabari daya zamu shiga,Amma basa ganin haka haka tayi sallar azahar tadura girke................ Fiddausi tana zaune ita da hajiya tana gayamata sabon saurayin datayi dakuma zamanta agidan su FAIROUZAH, wato hajiya ingayamiki wallhi na amfana agidan su FAIROUZAH, hajiya umman su fairouzah ta Kasance in danta yayi abu zatayi masa fada, hajiya kinsan ma wane abu Mai kyau datakeyi, hajiya tace sai kin fada? Wallhi hajiya abunda iyaye dayawa basayi basu damu dasuje matsalar 'ya'yan suba Amma ita kullum idan tashiga dakin FAIROUZAH dasafe sai ta tambayita lpyarta takuma tambayita game da ibadarta, haka da rana Haka da daddare, hajiya su FAIROUZAH sun kasance talakawa abun koyi, nafarko babanta talakane Kuma dan uwansa Mai kudine Amma kwakwata baya hangin kudin dan uwansa, aduk lokacin dasuka samu fatansu su taimaka wa na kasa dasu, dafarko nayi tunanin umma fada ne daita ashe bahaka baneba gata takeyiwa 'yarta muna zaune da FAIROUZAH umma takance karkiga na matsamiki FAIROUZAH, mu talakawa ne Kuma duk abunda zai rufamana asiri shi zamu dingayi, bansan rayuwarki tagaba ba,mutane ne da basu da SON ZUCIYA, fiddausi tace wato aduk lokacin dana zauna da FAIROUZAH takance Musulmi ya gane cewa mayar da hankali wajen taimakon matan da suka rasa mazajensu da matalauta da daukar nauyin marayu, ba kawai yana samar da gwaggwabar lada ba ne, a’a, har ma yana wanke zuciya; ya kara kyautata zamantakewa; ya tausasa zukata; ya sa a more gardin kyauta cikin kyauta-yi; ya karsasa yin ayyukan alheri cikin nishadi da annashuwa. Shi ya sa ma Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasallam) yakan zaburar da masu kuncin rai da zafin zuciya, su rika kyauta da ayyukan kyauta-yi, ta yadda zukatan nasu za su yi taushi su cika da rangwame, umma tace tabbas ne zan shedisu da wannan, nagode musu da suka zama silar gyaran rayuwata, da nakasance jahila ta kin talakawa, wulakanci, girman kai da ma'amala da maza............... FAROUK yace Hajiya ina kwanan ku? alhaji yace dabamu kwana ba zakagan mu, wato farouku bazakaji ka aure raayinaba sai ra'ayinka nagaya maka natsane talaka Dan iskance ma wai akauye zaka samo matar, Amma 'dannann, Farouk yace aa Baba wannan son zuciya har ina mahaifiyar ka tana kauye fa kuma kaima asalinka kauyen ne, kuma ka manta wulakancin da mahaifan zainab sukaye ma ?? yazaayi kadinga kyamatar mahaifarka da talakawa, allah fa yabaku arzukin dan kuciyar da marayu miskinai, kubada zakka kuyi hajji idan tasamu ku kuma yi azumi bawai yabaku arzukin dan kuyi abunda kukeso, kaima fa alhaji! Zakayi mun shiru kosaina ballaka, Farouk yatashi yace dama ai wane arzukin jarrabar mutum akeyi, farouk yace hajiya nina tafi kauye hajiya tace ga ledoji Nan kakaiwa sirikar mu yace to, alhaji yace sirikarki Dai na fahimci ke kike daure masa yanayi mun rashin kunya, tace aa alhaji kai ka lallata 'ya'yanka........................... A kwana atashi babu wuya gurin allah yau kwanan FAIROUZAH 23 a gidan kamal, rabonta da Kamal tun ranar lahadi tasama tafito xata shiga part din zainab sukayi karo ko kallonta baiyiba yahuce, tazama abun tausayi daga kuka sai karatu tayimasa text baya reply ta kirasa awaya baya picking, datasan hakane dabatayi kuka ba ranar Har yayimata wata fassarar, haka tayi alwala tayi sallah zazzabi taji yana rufeta dakyar takokarta taji tadafa indomie, takasa ci tanayin sallar isha'i a daddafe tayi karatun alqur'ani , taji tashiga bargo in banda kuka mara sauti babu abunda take fitarwa, wayarta taji tana ringing Allah yaso tana kusa da'ita tadauka cikin murya Mai rauni ta gaishe da umma, umma tace lpya FAIROUZAH ta, tace kantane kee ciwo umma tayimata fada tasha magani, suka yi sallama, gurin shabiyu takasa baccin taji kamar mutum abayan ta, sai tayi tunanin ko hucin zazzabi ne, Chan taji an rugumeta anfara shari mata hawayen ta, sabon kuka yazo mata, kamal cikin muryar kamar kuka yayi yakara rungume ta yace FAIROUZAH dan................. urs Nana diso💕💕 [8/29, 3:06 PM] ✔: 108 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na Nana diso😯 Kamal cikin muryar sa kamar kuka yayi yakara rungumeta yace FAIROUZAH danallah kiyi hakuri wallahi nasan ban kyautaba Amma kisane kekika jawo kika hanani hakkina, Fairouzah tace ne bakayimun komai ba nina yimaka laifi kayi Hakuri kayafi mun! Ya jiyota tana kallon fuskarsa yashare mata hawayen idonta yace nayimike laifi matata ki yafemun, nayafimaka mijina abun alfaharina, banaso kakasance daga cikin mazan dasuke kuntatawa matansu, wanda haka yakan jawo masa ranar lahira yatashi da barin jiki, Kamal yakallita yace Allah yayimiki albarka matata, tashi keyi wanka, cikin yatsinewar fuska tace ne bazan iyaba, cikin murna yace tashi to Nayimike tace nifa babu wankan dazanyi sanyi nakeji yace toh Bari kiga nayimike tafara kukan shagwaba Wai bazai mataba nebaza kaimun ba, datalura dagaske yake bashiri taruga bandaki................... Kamal yakyal kyale dariya, dakin tsaya ai dajingane, yahuce bangaransa yaji yashirya yadawo har ta fito, tasaka wata golden riga tadaukan hanakali, wai kuma Sai ta zudduma hijjabi, Kamal yakalleta yace tashi muyi sallah kugodewa ubangijin mu, tace toh, haka suka tashi suka gabatar da sallah raka'a biyu, suka Idar inda suka yiwa junansu addu'a inda Kamal ya dora hannun sa a goshin amaryarsa ya karanta wannan addu'ar, (ALLAHUMMA INNEE AS'ALUKA MIN KHAIRIHA WA KHAIRI MAA JABALTAHA ALAIHI WA'A UZHUBIKA MIN SHARRIHA WA SHARRI MAA JABALTAHA ALAIHI) (abu dawud ibn maajah al-haakim al Baihaki da abu ya'ala) haka yagama yabata milk yace tasha tace ita takoshi, ya'bata fuska haka tadaure tasha kadan da naman, ta tashi ta wanke bakinta tace yaya Sai da safe in kagama ka kashe mun fitila yakalleta baice mata kalaba saida yagama yakashe fitila sannan.................... Fiddausi kirawo mun hajiya tohm baba, tashiga daki takirawo ta, hajiya tazauna tace sannu da zuwa baba yau dawuri kadawo yace eh wallhi kinsan maganar danazo muyi tunda Fiddausi da mudassir gobe zasu turo magaba tansa, mai zai hada ahada abubakar da halima, hajiya tayi diris sannan tace eh hakane alhaji allah yasanya alheri yace ameen hajiya, zainab Murna taisheta yau burinta zai cika tadura turare yanata ci tanata karanci karancin haukanta..................... Kamal ya karanta ayatul kursiyu akowacce kusirwar dakunan, ya hau sama inda ya cire jallabiyar sa, Sai rawar jiki yake yayi kissing leban FAIROUZAH atake taji.........................urs Nana diso💕💕 [8/29, 3:08 PM] ✔: 109 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na Nana diso😯 Yayi kissing leban FAIROUZAH atake tafarka har zata tureshi sai kuma ta fasa cikin sigar shagwaba tace wallahi ne kabari tafara kuka, yace please FAIROUZAH kitaimakan karna haukace sumbatar taki ko taina zai cire mata Riga tafara tureshi kawai taji ya rungomota yafara بِسْمِ اللَّهِّ اللَّهُمَّ جَنِّبْنَا الشَّيْطَانَ وَجَنِّبِ الشَّيْطَانَ مَا رَزَقْتَنَا, bata karayi masa maganaba gaba daya yasakar mata dajiki, tana ihu tana kara, yaya kabari zan mutu Amma ko saura ranta baiyiba , cikin wani mugun dadi dayaji sai kamal yafara kuka sosai, sai ya lura Kamar bata Motse yace subhanallhi FAIROUZAH yaji shiru, yarikice yakira doctr nafeesa bata daga ba yakara kiranta ta daga yace nafeesa kina gida tace ya'akai yace kizo FAIROUZAH ce, yakashi wayar Yana kallonta wato Kawai irin niimar da Allah yayimata yake tunawa wato har kuka ayayi saboda dadi, nafeesa takirashi tace tana gate yashigo da'ita takallesa haba kamal karfe 5 fa yanzu walhi Dan inakan aikine da ko zuwa bazanyiba,yace yahakuri yaruwata, suna shiga ta kalle FAIROUZAH taji tana Numfashi, kamal ai ba suma tayiba tsabar walaha ce danallah kasassauta mata please, yace wallahi bazan taba iyawa ba, FAIROUZAH tafi, tace ne ba bayani zakayimun ba anshi maganin nan tasha yayi mata godeya tatafi, ya dauki FAIROUZAH sai bandaki tana kuka haka yagama yimata wanka dakyar take takawa tasaka wata blue din duguwar riga tayi sallah ta kwanta, yazo ya shiga bargon sai tattabata yakeyi bataci komai ba, yace Allah yayimiki albarka matas ban taba Jin dadi irin na yau ba, na aminci kifara zuwa university ,ahaka har sukayi bacci, dasafe Bayan tatashi tasha tea tahadiye maganin ta, suna palour sukaji anyi sallama zainab tashigo tace Ina kwana mijina ga breakfast Nan nakawo muku, FAIROUZAH tayi mata banza sai daga baya zainab tace kee yar talakawa baki i'ya gaisuwa ba, fairouzah tace sannu dazuwa masu kudi, tatashi tahau Sama kamal yace matas Ina zaki tace chanja murya cikin shagwaba tace zanje nayi bacci kasan bazan iya ba in banjika ajikina ba, kamal yace to muje sun ma manta dawata zainab, zainab tayi dariya tace lokaci yakusa .............. Yau aka kawo kudin fiddausi dubu Dari da hamsin ansaka Rana wata 1, fiddausi baki yaki rufuwa akaji anata gayawa mutane, takira FAIROUZAH tagayamata FAIROUZAH tace ya abubakar fa fiddausi tace shi anfasa, haka suka dinga hira har sai da kamal yakwace wayar, hajiya tacewa fiddausi takira mata abubakar awaya takirashi suka gaisa yace mata ashe ankawo kudin Fiddausi Allah yasaka alheri hajiya tace ameen yagurin naku yace lpia lou, abubakar ne mahaifiyar ka ce bakada Kamata Dan haka Ina kara gayamaka kayi kokari kafidda mata kasane fa ruyuwa sai da mace dan haka kayi ya'ke da zuciyarka yace inshaa Allahu hajiya. .................... Maryam tanata murna masoyinta farouk yazo yakalle ta yace kice ruhina in bangan kiba Bana iya sukune, maryam tace caddai dagaske kakeyi macoyina, tace duk wanda ya wulakanta talaka sai allah yasaka masa, gaskeya kika fada masoyiyata tace da gaske yace eh mana da gaske naki, jibe za'akawo kayan kudi asa ranar mu, dagaske kike ahi, alhandulilah nazata yaudaranta kakeyi yace ai..............urs Nana diso💕💕 [8/29, 3:08 PM] ✔: 110 ✨FAIROUZAH🌸 😯 Na Nana diso😯 Ai kisane inasonki sosai, kuma wallahi son danaki miki bakadan baniba, maryam ur always in my heart,so ina sonki Ina kaunar ki, ta rufe fuskarta cikin kunya, yashiga gidan kakarsa tace farouku Allah yayi maka albarka baka dubi talaucin su maryam ba kace zaka aure, kaji tsoron Allah karka tozarta ta, farouk yace inna kikwantar da hankalin ki ba son maryam nakeyiba kaunarta nake, inna tace alhamdulillah, farouk yashigo dakayan abinci yace inna gashi inji baba, inna tafara kuka dan nan karkayi mun karya babanka bai sona domin ne talakace kagaya min dai Kai kakawo mun, kiyi hakuri inna baba bazai taba chanja kiba domin ke mahaifiyar sa, kawai jahilci da Son Zuciya ki damun sa, inna tace Allah ya shirye shi Allah yayimasa albarka yayi masa, farouk yace ne natafi inna tace toh kagaida mutan gida............ Hello Fairouzah yagida, lpylou fiddausi yasu hajiya tace suna nan lpya, Wai yaushe zakizo gida ne FAIROUZAH tace zan tabbaya inshaa allah, fiddausi tace yauwa inajiranki danallah domin mufara shirye shiryen biki, fairouzah danallah ya mace tagari yakamata asameta??? Maganar gaskiya duk wani dan kasuwa riba yake nema,Mace tagari za a sameta da HAQURI, akan duk abin dazai bayyana daga miji, GODIYA, duk abin da yazo dashi ta nuna masa jin dadin zuwa dashi komai girmansa komai qanqantarsa, KUNYA, tariqa jin kunya, wannan ado ne gare ta, masamman idan tana tareda mijinta a cikin jama'a, wannan zai qara masa qaunarta, TAWALU'U, ta qanqar da kai gareshi koda kuwa tanada ilimi, arziqi da shekaru sama da shi, kamar dai Khadeejah (R.A) da Annabi (S.A.W), da sauransu ne zan daura girke Kamal yakusa dawowa, fiddausi tace nagode yaruwa allah yasaka miki da alheri sai anjima............... Yau FAIROUZAH tashirya zataji gidan uncle,farouk yayi sallama yashigo palour dinta tana zaune ba mayafi yana shigowa tayi sauri tasaka mayafinta, suka gaisa yace amarya ya amarci tayi murmushi tace daman gidan uncle zankaiki kitawo mutafi, FAIROUZAH tace ina amaryar taka yace tananan lpya wato anty FAIROUZAH zan kawota ki kuya mata abubawa kala kala, tayi dariya karkadamu, yace nagode suka tafi gidan uncle achan suka yini,Kamal yazo ya dauketa suna tafiya yahadu da wane abokinsa suna gaisawa yace kwana biyu najeeb wallahi kai dai Bari Kamal abunne sai ahankali sannunki amarya yagida fairouzah tace lpylou, yace wallahi in gaya maka Kamal nasamu yarinya Amma fa ne dan kyanta Na aure ta, FAIROUZAH tace subhanallahi najeeb ammafa kasane Mace tagari, ita zata iya zamar maka zinariya, duk lokacin da tayi datti in aka wanke sai qyalqyalinta yafito sarari, amma aure don kyau (wanda shi muke yi yanzu) kamar baqin qarfe ne da aka shafa masa kumfar zinare, yana daukan ido da ban sha'awa, da zarar kayi amfani dashi Daya, Biyu qyalqyalin zai fita munin kuma ya bayyana, daganan ba sauran sha'awa kuma, galibi qyalqyal banza dinnan su maza suka fi so, dan haka ina so kayi tunane kakuma naime shawara, yace nagode amarya allah yasaka miki da alheri, Kamal yace sai anjema suna tafiya Kamal yace agaskeya nafi kowa dacen mata.................. Kasancewa Yau girken FAIROUZAH tana dakin Kamal tana bashi abinci abaki,Kamal yace wai maike damunki kwana biyu fairouzah tace bakomai kawai ciwon kaine yace allah sawaki, zainab tashigo tace yar talakawa mayi haka kuma banson munafurci aci Kamal da girmansa saikin basa abunci, fairouzah tace inaga Kamal mujin mune mu biyu Dan haka kowa yayi abunda sai kara musu kauna, Kamal yace kee zainab mai isah bakida hankaline, zainab tace kee fairouzah Bari ingaya miki Zaki gani kuranki, banza haka mai kyawun sarari, fairouzah tayi wata bazawarar dariya aikuwu kyawun sarari shine:- Iya kwalliya, sa tozali, abin hannu, zobe da sutura mai kyau, lalle da turare kuwa suna da sirrorinsa na shigar da qauna da daga sha'awar miji da janyo hankalinsa da qarfi da matso dashi kusa, wannan yasa muslunci nan take yabayyana rufe qafa a sarari a maimakon fuskar da ake tsammanin ita ke fitar da kyawun mace, yahana mace saka turare tafita, har Annabi ya sifanta mai fesa turare tafita da MAZINACIYA! Kamal yace allah yayi miki albarka muje ke kyaleta zainab babu abunda taiya acikin su sai dumbin kazanta, zainab tafashi dakuka zakasan kayimun haka ka tozarta ne agaban kishiya, tafita tana kuka haka su fairouzah suka kwana sunsha soyayyarsu, yanzu sai abunda fairouzah tace Kamal yakeyi, domin wane tarar rayarta yakeyi........ Yau da gobe sai allah FAIROUZAH tana ta zuwa makarantar ta inda take karantar law, karatu takeyi Bana wasa ba, tadawo daga makaranta , tayi wanka tasaka wane riga da wando tana cikin barci taji kamar ana tabata tatashi atsorace Kamal tagane idonsa yayi jajir, tace maiya sameka, yace fairouzah sonki da sha'awar ki, kitaimaka min fairouzah tace haba Kamal kasan Yau girken zainab ne banson zalince katashi kafitar mu adaki, banjin dadin kowa saiki, tatashi aguje tabar palour tahau sama kafin yakaraso tarufe kofa, tatafi gurin zainab tace mai kaje nabarwa fairouzah girkena cikin zumudi yatafi har saida tayi kwallah, yana zuwa ya rungume fairouzah har tausayi yabata yadda kasan mayi, gurin karfe biyar ta sakko tayi wanka, tarike littafi amma hankalinta baya kai, abunda yake Bata tsoro da kuma mamaki duk lokacin da kamal ya kusanceta sai yayi kuka ahaka tadinga sakye sakye azuciyar ta............. Ranar sunday Kamal yadawo dawuri daga office, suna zaune suna hira shida FAIROUZAH yaga tarike baya da kai lapia matas? Taci bayanta ne yake ciwo nanda nan zazzabe sai amai Kamal yarikece sai asubuti................urs Nana diso💕💕 [8/29, 3:08 PM] ✔: 111 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na Nana diso😯 Suna zuwa asubiti akasa mata karin ruwa bashiri yakirawo zainab awaya yagaya mata, tace mai yasameta? nidai natarar tanata amai, hehehe matsalar talaka kenan kawai Kamal yatsince kansa dacewa eh wallahi takatse wayar tafara murna burinta yacika domin daga Kamal yatabbatar cikine daita aikin boka zai fara ci,doctors yafito yasamu kamal yace follow me lt meet in my office, Kamal yabiyoshi suka gaisa dctr yace yanzu mun samata ruwa, so around 5 in tafarka zamu fara gwaje gwaje Kamal yace thank you, ya hau Mota ya huce office, cikin dishi dishi taki kallon silin dakin cikin mamaki taki kallon dakin duba war daza tayi taga ansaka mata ruwa doctor yashigo ya au nata ya saka tayi fitsari cikin roba, suka gama test dinsu doctor nabel yace congrats hajiya kinada ciki, tayi murmushi yana fita tayi alwala ta godewa Allah Haka aka sallameta tataho gida ciki da godea ga ubangijinta.................. Mai ciki mai ciki, FAIROUZAH abun Yabata mamaki wacece take kiranta Haka, tasakko daga bine wacece babu sallama tashigo zainab tace nice nazo natayaki murna kuma nasanar daki ankusa rabuwa damijina, FAIROUZAH tayi dariya tace nafarko nagode na biyu kuma kisane bafa ke kika hadane da mijina ba akasarima gamuwa mukayi dashi ahanya ya likemun, ashi dama shine mijina, sumayya tace dallah dakata jahila kawai, FAIROUZAH tayi murmushi tace lallaine kinmasan wacece jahila to itace wacce batasan komaiba aikinta kullum sabo tana ganin daidai takeyi batasan ita jahilaba ce, Kuma bari ingayamiki? Kisani bazai ta6a yiwuwa kiyi addini da jahilci ba?Mace mai addini tana tareda iliminta ba jahila bace, duk yadda mijinki yakai da ilimi bazaisa kishiga aljanna ba sai in kinyi aikin dazai kaiki aljannar ، kamar yadda shima yakeyi, kowa ta kansa yakeyi a lahira,"Wannan nema yasa matar Annabi Ludht (A.S) tashiga wuta matar Fir'auna (L.A) tashiga aljanna" FAIROUZAH tace kuma yadda kike tunanin kingama uni toh alhamdulillahi nema nafara! Kuma mu talaka inshaa allahu saikun amfani damu tunda kun mayar damu wulakantattu!Zainab tace zakigane tafita daga dakin.................. Farouk murna agurinsa ba'acewa komai ankai kudi da Maryam gobe za'akai laife akwati shabiyu, hajiya sai murna takeyi Suna zaune Suna hira alhaji yashigo Farouk yadurkusa Har kasa yagaidashi, alhaji kokallansa baiyiba saima harara da tsaki, hajiya tace oh ni alhaji wannan wacce irin rayuwa ce? Ace kai bakason talaka! Ko kulata baiyiba ya huce daki, Farouk yayi dariya yace Allah yaganar da baba hajiya tace amen Dai, washigari akakai liefy inda akasaka sati 2....................... Assalamu alaikum umma inayini? lpyqlou lpya dazu nakirake baki dauka ba eh jiya naji asubutine sunci inada ciki, umma tace alhamdulilahi ubangiji Allah yaraba lpya yasaukeki lpya, kiyewa kamal murna, FAIROUZAH tace ai bangaya mai ba? Umma tace Wannan ai shashanci ne bansan fa Haka kigayamai miji aiyafi karfen wasa, to umma inshaa allahu agaida baba zaije sukayi sallama tashirya tatafi skull yau sunada lecture around 5, Bata dawoba sai 6 tashiga tadura girke tayi wanka inda ta markada zogale tasaka pick tashanyi, tana sallah kamal yashigo yace matas Ina abincina tace bari na dakko ma yanaga sai dariya kikeyi tace kaidai ci abunci, yayi wanka yadauke tea zai sakko kasa kenan FAIROUZAH tace al-bushirin ka! Yace goro matas, tace inada ciki, kofin hannun sa yawadi, what? how thy idiot are you which kyd pregnant? ?? Cik......................urs Nana diso💕💕 [8/29, 3:08 PM] ✔: 112 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na Nana diso😯 Ciki kinsan maikike fada kuwa? Haba kamal mayi haka daga nagayamaka abun farinciki sai ka firgice sai kace nace maka shige nayi, le me tll you infact kisane ne banason haihuwa daga auren sai Ciki? A'uzubillahi kamal Anya kana hankalinka kuwa, jitayi an wanketa da mari, tace innalillahi kamal FAIROUZAH ce fa? Kee kiyarda azubar da cikin nan ko kuma, ku kuma Mai daman ku haka kuke mazan, DAMAN BA KYAUNATA KAKIBA SONA KAKE? Lallaine Kamal yafita daga dakin in banda innalillahi babu abunda take fada kuka kuwa adaran tasha, sallah da karatun alkurani har yafi nada, haka kullum zata shirya tatafi makaranta Sai rama takeyi gashi zasu fara jarabawa, yau kwana 10 kenan batasaka Kamal a idonta ba ko takirashi baya daga wayarta hankalinta kullum atashi kullum addua takiye ubangiji Allah yaganar damijinta, tatashi tayi girke tagyara gidan, inda ta tsala wanka tasaka riga da wando, ga dan cikinta yafito abin sha'awa, Kamal Yana mota yana drivn saiya tuno FAIROUZAH sai kuma yaji wata tsanarta azuciyarsa shi yanzu ma bayason ganinta, koyaji muryarta, by 6 yashigo gida tanajin motarsa tafito da saurinta yafito zata rungume shi, yajuya zai rufe motar ta rungumeshi tabaya tana kuka, jitayi kawai ya han kadata kasa, yace what are you trying to do?a beg live me alone I hate you? Zainab tatawo tarungumeshi ya kalleta ya yimata kiss, inda zainab takalle FAIROUZAH tace dama su talakawa haka suke daga sunga maikudi sai su leki mai suyita haihu kamal yaci dan suci gado ba haka suka shigata suna soyewa,tamike ta shiga part dinta ....................... Yau za'a daura auren FAROUK da maryam acikin kauyen su Inna, farouk baki baya rufuwa saboda murna, su kamal da zainab sun'isa kauyen inda Inna tace Ina amaryar taka kamal yace haka tace bazata zoba, farouk yace aji tsoron Allah FAIROUZAH bazata taba fadin hakaba, kamal yace mai ruwanka? Haka yamma tayi akatafi da amarya garin kaduna gidanta yayi kyau inda farouk yace bazai kusanceta ba har sai tasaba dashi........................ Yau wata uku rabon FAIROUZAH da kamal cikinta yacika wata 7 kenan sun gama jarabawa suna cikin hutu kowa yakalleta yasan tana cikin matsala gashi batada kudi Abu duk ya isheta takara kiran kamal Amma yayi reject din call din, sallama taji fiddausi taji tashigo , tace a a sannunki daxuwa fiddausi tace mai zangani haka FAIROUZAH mai yafaru daki? ? Tace babu komai Haba FAIROUZAH kowa yaganki yasan kina cikin matsala kigayamun mana? Kee bakomai banida lpya shiyasa, okay to ne tafiya zanyi ga ankonki ga kuma kudi inji baba inyayi miki kadan kiye magana tace nagode, tana tafiya, taji tabawa masu gadi wane abun tayi sadaka tasiyo kayan abinci, tana zaune tana lazimi kamal ne yashigo dawata fefa ko sallama baiyiba yace Kee FAIROUZAH ,tatashi afurgice tatashi tace Haba kamal ko sallama bakiyiba bakasan halin danaki cikiba? Dallah ke yimun shiru inkin shirya azubar dacikin to? Cikin shash shakar kuka FAIROUZAH tace Kamal Anya lapiar ka kalou yaya za'ayi ciki Na yayi wata 8 azubar saikace ba musulma ba, haramcin zubar da ciki bayan an busa masa rai, saboda ya zama kashe rai ba da hakki ba, kamal yace FAIROUZAH kiji NA SAKI..............................urs Nana diso💕💕 [8/29, 3:08 PM] ✔: 113 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na Nana diso😯 FAIROUZAH Na saki ke saki daya yafita daga dakin, batasan lokacin da tazube akasaba, babu abunda taki fada Sai ina innalilahi wa'inna illahirraji'una, dataga kukan bazai amfani taba tatashi tashiga dakinta tayi alwala tayi sallah tacigaba da jan حَسْبُنَا اللَّهُ وَنِعْمَ الْوَكِيلُ , wayar ta taji tana ringing da kamar bazata daukaba chan Kuma tadauka muryar Fatima taji tana cewa, FAIROUZAH duk kin ganja kokira na bakyayi cikin dashashiyar murya tace kiyi hakuri Sai Kuma tafara kuka, Fatima tace subhanallahi fairouzah Mai yafaru tace mu talakawa ba muda inci kenan tabawa Fatima labarin komai sai daga baya tace ya sakine, Fatima tace innalillahi, lallai Kamal baiwa kansa adalciba, Kamal Bai kyautaba, FAIROUZAH tace karki gayawa su umma, zanje Na lallbe shi yamaidani, Fatima takashi wayar tare da jan tsaki, haka tatashi tana Fama da cikinta tahuce filin gidan ganinsu tayi sun dakko trolly meelat tatawo aguje ta rungume fairouzah new mum nayi missing dinki, mayi kike kuka tace bakomai, Kamal na fitowa FAIROUZAH ta durkusa tace kayafine Kamal in laife nayi maka ne mai baka hakuri ce, danallah mijina kayi hakuri, yadago kafarsa zai hankadita meelat tariga kafar tace dady karka zama azzalumi, new mum tafi mumy ta, Mari taji zainab tadauketa dashi, Kamal yakalle FAIROUZAH wulakanci toh 'yar talakawa indage sai kinci Gado dama abunda yasa kika aurene kike nan toh nabaki nan da gobe pack your tsiya kibar mun gida mu muntafi us nida matata, zainab takaraso kusa da fairouzah tace toh 'yar talakawa nagayamiki baa shiga gonata, yanzu burina yacika kinzama bazawara, FAIROUZAH tagoge hawayen fuskarta tac tace alhamdulilahi nagodewa Allah daya zaba min haka tun ban tara 'ya'ya dakaiba, zancen kudi da kakiye karka manta, kaika likemun inada wanda nakeso talaka dan'uwana, gado kuma inada ilimi inakuma da tunani wannan cikin najikina nasan i sharane ga masu kudi, meelat kibe iyayenki Allah yayimiki albarka, zainab tace aji dai!!! Zasu fita baba maigadi yace alhaji nema nabar aiki, kamal yace baba saboda mai? Saboda wannan yarinyar daka wulakanta, shaidan yarudeka kakuma sani danasani tanan tana bibiyarka!...................... Tana zaune tashirya komai nata duk abunda tasan kamal ne yasiya tabarshi tana shirin fita hajiya da babanta suka shigo, baba rai abace yace innalillahi Anya kice FAIROUZAH Anya? Hajiyar su fiddausi itama tace mai ya sameki ko dukanki yakeyi ? Cikin kuka tace wulakanta ne yayi! Suka shiga gidan, baba yace wato ban isa kigayamun matsalarki ba gawane yana wulakanta ki lallaine inbaki ajiyi zurfun cikinki ba Zaki illata kanki, tace baba banaso natayar muku hankaline Amma danallah kayi hakuri yace tashi muje suka kama hanya sai kaduna tunda suka isa umma tasata agaba tana kuka, ke kuma jarrabarki Kenan FAIROUZAH Allah yayimiki albarka tace ameen umma, umma tadage akan yarta kullum saita Bata dabino tace ta kuma Bata zamzam wanda take karanta mata suratul khafi aciki, akwana atashi babu wiya ga mai rai yau Har FAIROUZAH tayi wata daya ko suro batajiba tunda tadawo, kullum cikin addua takeyi ayatul kursiyu kuwa kullum yinta take ba'adadi dadad-dare umma tashigo dakinta tace kidinga rage wasu sallolin mana, FAIROUZAH tace umma kibarne nayi sai hankalina yakwanta a duk lokacin danayi karatun alkur'ani shine nakejin dadi wallahi, umma tace Allah yayimiki albarka yasaukeki lpya, tace amin, yau da safe tashirya zataji gidan su fatima tana fitowa taga ankadi wane tsoho haka ta tattaka takarasa gurinsa baba sannu, badai kaji ciwo ba , yace eh babu abunda naji walhi, madallah daki 'ya tagari, ga asirinan zai warwari, kin kasance mai tsoron allah, ma'abociyar al-azkar maabociyar karatun alkur'ani, allah yayi miki albarka tace ameen baba, yayi mata addua tabashi naira Dari biyu dakar ya ansa....................... Kamal yana zaune a refik hotel daki us, rabon shi dayayi sallah harya manta, tashi yayi yace subhanallahi, anyi la'asar banyiba, yayi sallah yace ina ita FAIROUZAH ina ta shiga, yana likawa yagan sa awani gari, meelat ce azaune tanashan ice cream, kamal yace meelat ina new mum ai ka saketa tana kuka tatafi, ke what are you trying to say??? Adaidai lokacin zainab tashigo kamal yace maiya kawone garin nan kigayamun, tace cool down mana, ina FAIROUZAH zainab tace u have divorce her, tayaya, bashiri yahau booking din flight to abuja, zainab takirawo boka awaya yace dama nacimiki zai karye yarinya ce hafeexa kuma maheera, tafi karfen mu,boka yanzu yaza'ayi? Babu yadda za'ayi yakatse wayar, haka sukabi flight din night, basu saukaba sai 11 na safe, haka suka dawo gida yanashiga Palour dinta yaga babu kowa aciki ankwashe komai, cikin shashshakar kuka yace ne ban saki keba FAIROUZAH, kuka kamar yaro, zainab kuwa Abu ya jagule mata, sai kiran bokayen ta take dayane yace zaiyimata aiki zaisa in kamal yaji gurinta ya illatata, cikin murna da zumudi tace yauwa shige boka, hada kayansa yafarayi kamal sai kaduna.................... Farouk shida maryam sukayi sallama a gidan su FAIROUZAH, umma tace maraba maraba, suka tarar da fairouzah tana karatu, tace a a sannunku dazuwa, Farouk yace mai ciki yaushe kikazo tace nakusa wata biyu, lala tayaya kamal yabarki, tayi murmushi takawo musu ruwa da lemo, suka Sha hira, umma ta dokko fefar tabawa Farouk, yana karantawa yace innalillahi garin yaya, kunya duk taishe Farouk yace FAIROUZAH kiye hakuri , suka tashi suka tafi, suna isa gidan hajiya suka tarar dashi , Farouk yace Amma kacuce kanka dan wallahi ba'ita ka cutaba, kamal yace ne ban saketaba hajiya tace sake, Farouk dagaske Farouk yace wallahi hajia harda rubutawa , hajiya tafara kuka lallai Farouk kaba dani Anya, kanada hankali cikin kuka yace ne bani Na saketa ba hajiya tace ubanka ne toh shasha Sha, haka ta dinga yimai fada................. Kamal yazo kofar gidansu FAIROUZAH yasa yaro ya kira masa ita, salamu alaikum, Wai FAIROUZAH tazo hajiya tace inaji idini jike anso sakon tayafa mayafinta dakyar take takawa, soransu duk duhu tana zuwa nakarshe, taji muryar kamal, fairouzah wallhi ina sonki, ko magana barayiba zata koma, taji kamal ya naushe cikinta wata mahauka ciyar kara tayi wayyo allah na sai ta wadi Akasa jini koina, umm...........................urs Nana diso💕💕💕 [8/29, 3:08 PM] ✔: 114 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na Nana diso😯 Umma aguje Umma tatawo fairouzah innalillahi wayayi mike Haka tafara fadin Kamal Kamal, sai kuma tasuma, Umma tasaka mayafinta takirawo yayan fatima yakaisu babban asubutin garin, suna isa aka cewa doctor's an kawo Mai haihuwa, sauran doctor din suna dakin tiyata Sai doctor nabeel kawai yafito cikin hanzari, ina take haka aka turata Sai labour room, tunda yashiga yake kallonta , jiyaye babu wanda yakeso, sai ita dakyar ya yaki zuciyarsa yafara dubata,doctor nabeel yaduba yaga haihuwarta sai nan da 9 hours, yayi kokarinsa domin yaga jinin ya tsaya Amma inna,inda yakira sauran doctors din kowa yakasa,doctor Nabil yafito Umma tace doctr ya ake ciki Kar 'yata tamutu fa, yace hajiya cool down abun yafi karfin mu kawai kiye mata addua, amma yanzu akwai babban likita inajin yana gari zamu kirasa muje ,haka baba yashigo Yana haihuwar ce? Umma tace nakudar dole ba, gaskiya hakurin ka yayi yawa baba, kanaganin yaron nan ya wulakanta 'yar ka yanzu kuma yazo ya daketa aciki, gashinan sai jinini yake zuba yake tsayawa, wallhi in fairouzah tamutu bazan yardaba yar tawa guda daya, baba yace Allah yasawake, inazuwa!!! Doctor nabil Yana shiga office yakira doctor olah inda yasanar dashi Yana america, amma yasanar da doctor abubakar jiya yashigo Nigeria, okay ataki yagayawa abubakar, dakyar yace gashinan zuwa, inbanda zirga zirga babu abunda kowa yakeyi, Umma tasanar dasu ummi mahaifiyarta ta kano, suma ba'ajima ba suka karaso, ummi tace ina fairouzah, Umma tace an hana kowa ganinta, Allah yasawake, ashe an saketa ko kigayamun yarinya kwata kwata batason masu kudi gidana sau uku tataba zuwa ina kakarta, Umma tace bahaka baniba ummi ita wulakanci ne bataso, ummi tace yimun shiru ai gashi ta aure Mai kudin ya wulakanta ta, ummi kiye hakuri Allah Dai yabata lpya sukace ameen,cikin kwarjine ya iso, kana ganin sa kaga namiji, kowa sai gaishe shi sukeyi, sauran doctors din suka firfito, inda doctor nabil yabiyoshe abaya yana yimai bayani, daga hannunsa kawai yayi, nabil yayi shiru yana shiga labour room din daga kansa dazaiyi yaga FAIROUZAH ce, kallonta kawai yakeyi sai da doctor nabil yace tana bukatar taimako, wata yar karamar alura yadakko yayimata yasaka mata ledar ruwa, aka kira maryam tagyara gurin aka rufeta da zani, gurin karfe 6 tafarka........................... Farouk yace Kamal yaushe kazo gidan namu yanzu mana, yunwa nakeji hajiya taki kulane akasari ma bata dafa abinci Dani, Farouk yace why not ka koma gidanka, Kai kyaleni sakin Zainab zanyi, Farouk yace no wonder nace kafara shayi shayi, saki kuma , kaji kabawa fairouzah hakuri,sai da Kamal yacire wularsa sannan yace naji dazu bansaniba Na buge cikin ta na barta cikin jini natawo, Farouk yace wannan ai iskanci ne, kai wane irin Mara imani ne, zuciyarka ta kekashi gaba daya, Kamal yace wallhi insonta kuma babu namijin daya isa ya aure ta ne zandawo da matata, farouk yace ai lokacin da alhaji yace aduba kwakwalwata kai yaka mata aduba, to Bari kaji daga ita Har abunda zata haifa bakada iko dasu,kai fairouzah tawa ce, wato taiya girke, kai ingaya maka in na kusanceta harkuka nakeyi dandadi fairouzah zumace, Farouk yace tashi malam banson iskance? Kafitar mun agida? Kamal yatashi yace zance ubanka farokuu, Farouk yace fita dai,Kamal yana fita ya shiga mota sai gidan habu bazaman lpya, yana zuwa yace Kamal dama kana gari yace wallhi gamunan dai, yabashi labarin komai, habu bazaman lpya yace karka damu zankaika gurin boka na fairouzah Kamar tadawo gurinka yace yauwa habuna, sai munyi waya natafi, yatsaya a gurin masu Nama zai siya, matar tace Na nawa za'a baka yace Na fairouzah matar tace am still talking malam, yace Dan uwarki na fairouzah nace, dakyar wasu bayin Allah suka taimaka ashiga dashi mota,tunda yaisa gida ya shiga dakin Umma yakwanta yadinga bacci Umma tana kuka tace katashi kayi magariba da isha'i yayi mata banza chan kuma sai yatashi yace to fairouzah tace nadaina wasa da sallah yayi sallah, chan kuma yace Umma ban alqurani FAIROUZAH tana karantu duk bayan sallar isha'i,hajiya hankalinta duk atashi, kowa yazauna zaice abinci kowa yafara ci sai Kamal yace FAIROUZAH tana bismillah inzatace abinci nima bismillah zanyi, suna gamaci ya tashi yaji ya kwanta, alhaji yace hajiya haka Kamal yadawo, farouk yabawa alhaji labarin komai,ahaji yace ai dama talaka bai ba, hajiya tace Allah ganar dakai, haka farouk yagaya mata abunda Kamal yayi dazo yace kuma hajiya aduba kwa kwalwarsa, alhaji yace kai gafara can kaidai zaa duba kwa kwalwar ka.......................... Nurse ta gayawa su Umma da ummi, cewar fairouzah tafarka da saurin su suka shiga, Umma fada take sannu fairouzah,tadaga kai ummi tace bani dabinon aka bawa fairouzah tanata sallati tanaci, sannu fairouzah tace to umma wayyo Allah "lailah ha illallah" ya Allah ummi tace sannu umma tafita tana kuka tazauna sai addu'a takeyi, nurse takalli ummi tace mata yakuka bata dabino? Ummi tace Allah yace Nana Maryam taci dabino to har dunia ta tashi babuwani abu da mai tsohon ciki xata ci dakuma lokacinda xa ta haihu wanda yafi wannan amfani, Allah yace Nana Maryam tacin to har dunia ta tashi babuwani abu da mai tsohon ciki xata ci dakuma lokacinda xa ta haihu wanda yafi wannan amfani, sannan kuma yana wanke ciki, domin duk abinda yake cikin na datti, zaqi da sauransu kashesu ike nanda nan zai rabata dasu, yakan kuma samarda magani sinadari amahaifa, wanda xaisa mahaifa ta dausashe, ta rage xubar jini nanda nan, yana hana ciwan cikin da mata sukeyi bayan haihuwa, nurse tace nagode hajiya kinga nakaru, umma tamiko musu ruwan hulba wacce aka dafa akan hada da zuma (amma wannan sai nakudar ta kankama sosai), dakyar tasha, tanata salati, ummi tadauke kofi tajuye zamzam tafara karanta wayannan ayoyin nacikin suratul a,araf, إِنَّ رَبَّكُمُ اللَّهُ الَّذِي خَلَقَ السَّمَاوَاتِ وَالْأَرْضَ فِي سِتَّةِ أَيَّامٍ ثُمَّ اسْتَوَىٰ عَلَى الْعَرْشِ يُغْشِي اللَّيْلَ النَّهَارَ يَطْلُبُهُ حَثِيثًا وَالشَّمْسَ وَالْقَمَرَ وَالنُّجُومَ مُسَخَّرَاتٍ بِأَمْرِهِ أَلَا لَهُ الْخَلْقُ وَالْأَمْرُ تَبَارَكَ اللَّهُ رَبُّ الْعَالَمِينَ(54)zuwa Aya ta 56 da kuma falaq da nasi tabata tasha,fairouzah tafara nishi sai kiran sunan Allah takeyi cikin kokari dakyar tadinga karatun alqur'ani tafara adduoi, cikin mintuna dabaifi 5 ba fairouzah tahaihu kukan jinjiri akije, su na Zaune aka gyara jaririyar baba ya anshita, yayi mata kiran sallah akunnen ta kuma sannan yatada iqama akunnenta na hagu, akuma gayamata sunansa nan ta, ya tauna dabino yasaka mata abaki, nurse tace alhaji mayi amfanin saka mata dabino abaki, baba yayi murmushi yace yaron zai zama mai albarka kamar dan dabino wajen qarko, yafara da bauri yaqare da zaqi, kuma dabino kowanne yanayi yananan kuma baya yankewa, tace nagode alhaji yakaranta mata inna anzalna, a kun nanta na hugu, domin allah yarabata dazina, fairouzah tashiga wanka tasaka pad tafito umma sai sannu takeyi mata tahada mata shayi mai kauri tasha, sallama sukaje Kamar asama muryar Kamal ce umma tace fita naci kafi..........................urs Nana diso💕💕💕 [8/29, 3:08 PM] ✔: 115 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na Nana diso😯 Umma tace fita naci kafita daga dakinnan, lallai Kamal idonka yayi tsaure, baba yace mayi haka? Kamal karaso yakaraso yatsugun na yagaida baba, baba yace lpya lou, ansamu karuwa, fairouzah miko Mai yaga 'yartasa, fairouzah tace baba tunda ka haifine yau shekara 21 kenan bantaba musa maka ba,Amma kayafe mun yau zanyi, baba yace ba daki nakeba , ummi tace bazafa tabayarba haba, fairouzah tace baba bakasan haka yace sai an zubar da cikinba kuma wai don dukiyarsa na auresa, kamal yace ne banciba! Ummi tace tashi kafita malam, haka kamal yafita saikace mahaukaci sai surutai yakeyi, haka yashiga mota yakefa kansa Kuka kawai yakeyi, yace nayi rashin fairouzah yau gashi nazama sha shasha don sonta? Wayar sa tafara ringing muryar zainab yaji tana kuka, kamal yace lpya kika kirane? Kamal Ina hospital munyi accident jiya hannu na yakarye, yace Allah yasawake yakashi wayar, direct gidan habu ba zaman lpya yahuce, habu yace har ka shirya, kamal yace eh, haka suka kama hanya sai da sukayi nisa, kamal yatsaya da driving yarike kansa wallahi tahanani, habu yace wacece tahanaka yace fairouzah tace babu kyau bin boka da tsafi, tuni yafige motar sai gida ya cewa Dakin Umma yashiga bandaki yayi alwala yayi sallah Umma tace GA abuncinka chan, yace toh haka yace abinci, yazauna yayi tagume, Umma tace lpya kamal yace gobe zai tafi abuja tace Allah yakiyaye, alhaji yashigo yana masifa talakawa yan iskane mataimakin gwamna, sunki zabata wai bazan musu aikiba, kamal yace ai alhaji katuba kaso talaka ka kyautata musu, domin babu wanda yafi wane agurin Allah sai Mai tsoron Allah, hajiya tace gaya mai Dai, alhaji tunda ya kwanta abunda ya'aikata kawai yake tunani yadda ya toxartasu, charbi yadakko yana istigfari............... Fairouzah tafito daga bandaki, tunda aka haifi jaririyar kullum sai fairouzah ta tufa mata Aya daya ta fatiha, nurse tamiko Mata jaririyar tace tabata tasha, haka fairouzah ta'ansa tafara bata, nurse tace ikon Allah ke bake ci breast dinki zai zube ba, fairouzah tayi murmushi tace ai wasu Matan sai ahankali, basu san falallar dataki shayarwa bane duk lokacin da tabawa danta Nono indai ya zuqa, ba wai yasha yaqoshiba duk tsotsan dayai sau daya Allah zaice arubuta mata ladan enta bawa goma, arana daya saita samu ladan enta bawa sama da dubu, wannan enta bawan shine wanda Ubangiji yakece damu //falaqta hamal aqba, wama adraka mal ahaqba, faqqu raqaba// lailai ilimi kogine ga abu karara Amma bansaniba,haka doctor yazo yadubata aka sallamesu, Sai dazasu tafi umma ta cewa doctor nabil ina doctor daya taimaka wa, 'yata nayimasa godeya aka Nuna masu office suka shiga umma tace abubakar sannunka, yace umma banyi tunanin harda ku ba, taci ai yanzu kagan mu yadurkusa ya gaidata, fairouzah adakile tace inayini yace lpya Allah yaraya yamijin nake, tayi shiru tabawa abubakar labari, yace Allah yasawake umma tace ameen mu muntafi, isar su gida kida wuya mutane Sai barka ake shigowa, Kamal yashirya yatafi abuja asubuti direct yahuce tunda yashiga zainab take kuka, Kamal kayefi mun Kuma kayi hakuri danallah nice silar rabuwarka da fairouzah, Kamal yace what??? Haka zainab tabashi lbrn komai, tana kuka tana ta tuba dakyar Kamal yace yayifemata, haka suka shirya Sai gida tagyara gidan tadura musu abinci Kamal yadawo Yana wanka yahaye gado, Sai bacci Chan yafarka yarungume zainab haka dai ya kusanceta, hmm baiji wane dandano ba............................ Yau sunan 'yar FAIROUZAH inda tace sunanta "Amina" Amma za'a dinga kiranta da Islam, duk antaro dange malaman makarantar su duk sun shigo, yarinya dai tasha addua ga kayan barka, Innar su fati tashigo tace ina yar albarkar akace tana daki tashiga takaimata mata kunan kanwa, fairouzah tace sannu innata inata jira akawo min sai yanzu, inna tace sai yanzu nagama, fairouzah tace Allah saka da alheri, inna tace aminatu tayo daujajjan hancenki, fairouzah tace ai zai miki, Inna tace kinyi wanka, eh nayi inna Amma wankannan zafi, inna tace haka zaki daure, ta tufawa Amina karshen fatiha, ta tufawa amina U’izu Bikalimatillahit Tammatin Min Kulli Shaidanin Wa Hammatin Wa Min Kulli Ainin Lamma,kafa3 uku domin naimar wa yarta tsare daga sharrin mutum da aljani, sai kuma takaranta wannan domin fahimtar karatu ALLAHUMMA ALLIMHU TA‘WIL, WA FAQQIH HU DEENA sau 41Sai a topah a Zamzam adinga basu, haka akasha suna farouk yazo shida Maryam inda maryam tacewa fairouzah danallah su zama kawaye, fairouzah tayi murmushi tace aiba komai, haka suka sha hira har dare........................ Yau sati 3 da haihuwa, yarinya sai Kara wayo takeyi, umma tana kitchen tana girke taji sallama wa zatagane kamal ne da zainab haka takaisu palour suka gaisheta zainab tace fairouzah kiye hakuri, abunda nayimiki sharrin zuciya ne, fairouzah tayi murmushi tace bakomai yahuce Allah yayafi mana, minal tafara kuka fairouzah tadauketa zata bata tasha, kamal sai kallonta yakeyi har idonsa ya canza zainab harta gani, fairouzah tanachan wane tunanin saiji tayi kamal zai taba mata breast ihu tasa tace umma, aguje umma tashigo da muci ya...............................urs Nana diso💕💕💕 [8/29, 3:08 PM] ✔: 116 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na Nana diso😯 Aguje umma tashigo da muciya innalillahi kai dai naga lokacin dazakayi hanakali inbanda iskanci ba kasaki taba mayi na tabata, ku fita agidan nan kafin ranka yabaci, zainab tatashi tsayi tace lallai ne, D'a akaso a haifa domin aci Gado, fairouzah tayi wane murmushi Wanda kasan na manyane,ta nuna Kamal da hannu tace indai wannan a mutumin Nan na barmiki shi har abada, domin Kamal, cikin fushi yace ya isa fairouzah kuma kisane sonki kullum karuwa yakeyi azuciya kuma kisane Dreaming of you makes my night worthwhile,Thinking of you makes me smile, Being with you is the best thing ever,And loving you is what I’ll do forever..... fairouzah tayi wane dariya Mai kayatarwa to kee zainab kinji abunda mijinki yake cewa akaina, wannan yakara tabbatar miki shiyake bibiyata bane nake bibiyarsa ba, kuma kasane Throughout life people will make you mad, disrespect you and treat you bad. Let God deal with the things they do,cause hate in your heart will consume you too, ina fata kun gane Kamal yace FAIROUZAH kisane Life without mistakes is like, education without books, tace that's good for you, zainab tace kee yar talakawa kikarya asirin dakika yewa mijina, FAIROUZAH tace kina nufin indaina sallah, to aine da Allah nadogara, kuma duk wanda tazalunci wane Sai Allah yasaka masa, Zainab tadaga hannu zata mari FAIROUZAH Kamal yayi sauri yarike hannun ya waskawa zainab mari, zainab tace ne kamara to wallahi allah zai sakamun tafita waji, fairouzah takallisu tace yaragi inaku tashige daki, Kamal zaibita umma tace ga hanyar fitanan, Haka yafita ciki da bacin rai gidan farouk suka huce....................... Suna isa gidan farouk maryam ta gaidasu takawo musu ruwa, da lemo , takalli zainab tace anty inayini ya hanya zainab tace lpya, Yaya kamal mai za'a dafamuku, kamal yace nop kar musa ke wahala wannan ma ya'isa, ina kamal dinne? Bari na kirawo shi, Yana sama muna karatu ne, tohm munajira, ba'afi mintina ba yasakko suka gaisa, farouk yace kunzo barkane yace eh wallhi wato farouk fairouzah take aminciwa tadawo dakinta, farouk yayi murmushi aikayi rashin fairouzah har abada, yanzu zaka gani bakudinka ta auraba, zainab tace kaga malam yimin shiru wannan ai cin fuskane, kamal yace iyimun shiru, kalleta farouk babu abunda taiya daya wuce , rashin kunya danuna isah, ita tasa nasake fairouzah, gata dai mace Amma Bata iya komai ba, babu tsafta, girki, kwalliya, harta gyara mijima, ita dai gatanan muna mace, zainab tafara kuka cemun fuska kakiyi agabana, kamal yace ko nayimiki karya kai farouk ingayamaka ko inazaune ne agida adinga yimun shagwaba da kalamai masu dadi bata'iya ba, Sai dai kaji muryata tafi tata dadi, itakam intadinga ihu saikace kare, lallai kamal baka da mutunci, kuma nayi din inka isa ka gyarane, wallahi fairouzah dakanta takemun shigar da innagani Sai kaina ya kusan fashiwa, akwai ranar datasaka wasu English wears mai bayyana surarta wallhi alokacin wata sha'awa ta nufone, babu yarda banyi daitava amma takafi wai ita ba girkinta bane, mace mai ilimi ai tayi, farouk ya kyalkyale da dariya anya kamal baka zautuba??? Kamal yace babu zancen zautuwa kai ne dan uwana dan haka kai zan gayawa, farouk yace katsai da sallah kakuma dinga istigfari, kamal yace nagode nakuma yarda talaka sunada abubuwa da dama daza'aso su, farouk yayi dariya yace nizan gayamaka haka, sukayi sallama suka nufi abuja, suna isa suka tarar da mahaifiyar zainab tazo, duk suka gaisheta tai musu banza, takalli zainab kedai turr da halinki, kin shiga kinfita an saki fairouzah kai kuma sha shasha kabiyi mata, toh gaka ga zainab............................ Umma takalli fairouzah tace ohh ni 'yar nan abun dana sani bashida dadi yanzu gashina kamar ya haukace, Don sonki fairouzah kikuma dakinki, baba suka jiyo yana cewa toh bangaji da itaba, yanzu ya wulakanta ta gaba kuma Sai duka, duk kudin mai kudi karya yake yace inada son abun duniya ne da allah na dogara, umma tace kayi hakuri alhaji ne wallhi tausayi kam........................urs Nana diso💕💕💕 [8/29, 3:10 PM] ✔: 117 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na Nana diso😯 Wallahi alhaji tausayin Kamal din nakeyi, baba yace lallai zakiji tausayin sa dakyau, Fairouzah dai babu inda zata koma, ai dama illar masu kudin nan kenan Sai son daukar talakawa Amma Kuma basu san darajar su ba, Allah Miki albarka FAIROUZAH kowa dajarrabar da Allah yakeyi mai Allah yabaki wanda yafeshi, ameen baba, hajiyar Abuja ce ta bugo ciki da fada Wai Ina fairouzah NE ko kukama bazatazo bikin fiddausin ba, baba yace ai gatanan Bari nabaki ita ta anshi waya suka gaisa, tabawa hajiya hakuri sukayi sallama baba yace yakamata kitafi gobe, umma tace wallahi Sai satin bikin Amma yanzu babu inda zataji, baba yace Allah sawake yafita, Maryam matar farouk cikinta ya tsufa in kaganta Sai kazata Yan biyu zata haifa, hajiya murna kamar me, yau suna zaune adaki hajiya tace bantaba tunanin zaka shiryuba farouk bantaba tunanin zanga 'ya'yanka ba saboda tsanar daka kewa talakawa, farouk yace astagfirillah hajiya kidaina tino baya mana, hajiya, ai wannan yarinya FAIROUZAH bani mantawa da'ita ita tacanjan komai tamai dani nutsatse, hajiya tafashe da da kuka kadaina tuno min da yarinyar albarka, mai hankali da nutsuwa, ga addini, Kamal yacuce mu,maryam tace ai wallahi yaya Kamal Bai kyautaba Bari nagaya muku abunda fairouzah tayimun alokacin da Nakirata awaya duk wasu halaye masu kyau dakaga Ina yimaka sadakar danaki cewa kayi duka ita take sakane nayimaka, tundaga lokacin dana dauke ciki tabani adduoi dakuma shawarwari, kwana ki dakayi mun fada akan rashin son nayi kallo, ina gayamata tace Nabi ra'ayinka tunda bazunubi kace na aikataba, hajiya tace Allah yaraya mana islam sukace ameen................... Yau watan islam 5 Don har tafara rarrafi,kowa yaganta sai kaji yace taburge shi, duk inda kaga islam kaga kamal, fairouzah tashirya zata tafi gidan su fatima, wayanta taji tana ringing take dauka, umma tace kinaji ana kiranki shine bazaki dauka ba, fairouzah tace bansan number ba shiyasa, umma tace dauke wayar mana, fairouzah tadauka tayi sallama kawai taji muryar kamal yace yau zanzo naga 'yata tace malam wacce 'yar taka, kamal yace islam mana, takashe wayar tace umma wanene? Fairouzah tace kamal ne, mun tafi umma to kugaida inna zataji, fitar fairouzah babu wuya, baban su fiddausi ya kirawo ta a waya yace mata gobe fairouzah tatawo umma tace toh, washigari karfe 2 umma tace tashirya tatafi abuja, fairouzah tace amma umma kekikace sai ankusa biki islam fa koyar tafiya takeyi umma tace bakomai kishirya kitafi, fairouzah har hawayen takaice tayi, haka suka shirya suka nufi abuja..................urs Nana diso💕💕 [8/29, 3:10 PM] ✔: 118 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na Nana diso😯 Haka suka shirya suka nufi hanyar abu, karfe hudu suka isa abuja,tayi sallama tariqu hannun islam fiddausi aguje ta taso ta rungumeta fairouzah dama zakizo, tayi murmushi , fiddausi tadauki islam aa yarinya tayi wayo,Ta karaso cikin palour tagaida hajiya, takalli abubakar da tunda tashigo yake kallonta, tace yaya abubakar inayini, yayimata shiru, duk sai taji babu dadi, hajiya tayi shiru itama tace ya kika baro su umman suna nan lpya fairouzah tace suna gaisheki, islam tace momy Ina awawata, fairouzah tace ina gaisuwa, ta gaida su hajiya da gwaran cen ta,abubakar Sai kallonta yakeyi yarinyar taburgeshi, azuciyarsa yace dama ne fairouzah ta haifar wa, suka shiga daki itada fiddausi, fiddausi tace jiran ki nake tayi kizo kiyimun lecture Amma shiru, fairouzah tace ai gani nazo, yunwa nakeji suka shiga kitchen suka dura abunci haka suka dinga hira, baba yazo suka gaisa, fairouzah tace Islam tashi muje mukwanta, islam tace momy nida uncle zan kwanta, fairouzah ta daka mata tsawa, hajiya tace mayi haka, haba fairouzah, abubakar yasaukar daita daga cinyar sa taja hannunta suka shiga daki, fairouzah tace islam, tayi shiru can tace naam momy nadaina tace yauwa Inna kiraki kidinga zuwa, yadda islam take magana kace kamal ne Har dariyar ta, hawaye fairouzah taji yana zuba tace rayuwa kenan, yaya abubakar yadawo Kuma da halinsa, Allah ka dai dai ta tsakanin talaka da mai kudi haka tayi musu adduoi takwanta........................ Kamal Yatawo kaduna tunda yazo Yahuce gidan hajiyar sa Yatarar da baban sa Yana hawaye, yatsugunna yagaida su, hajiya tace yaushe kashigo kadunar yace dazu nazo hajiya, baba lafiya kake kuka yace lpya kake kuka? Ina lafiya kamal abunda na aikata nadaga jahilce, girman kai tsana ga talaka yanzu shi suke bibiyata,babban abun dubawa shine kayana da'aka rike na miliyoyi, duk aboka nai na sun guji sunkiyi mun komai, wannan sanusi danake cemasa uban talakawa wanda yataba zuwa taimaiko na koresa, shiyasa aka sakarmun kayana, ban taba tunanin talaka yanada amfani ba, Allah ya Yafemun Abunda Na Aikata, hajiya har kukan dadi tayi Tace dama alhaji zanga wannan ranar alhamdulilahi nagodewa allah, alhaji yace ya maganar Fairouzah takoma gidan naka,kamal yace aa, alhaji yace karka damu zan ma mahaifin ta waya yanzu, haka yakirawo abban fairouzah sai da suka gaisa yabashi hakurin duk abunda yayi musu Kuma yana biko Dan Allah fairouzah tadawo dakinta, Abba yace ne banida matsala Amma su sasanta kansu sukayi sallama, ya gayawa kamal, kamal yayi godeya yace yatafi daga nan zai huce abuja hajiyarsa tace Allah yakiyaye hanya, ya huce kofar gidan su fairouzah yafi minti talatin bata dauke wayarsa ba sai ya aika yaro akace batanan tatafi abuja yadauke hanyar abuja yana isa yaje yayi wanka zainab tace ina zakaji, yace biko zanji, kai kamal karaba kanka da wahala wallhi in fairouzah tadawo ya'kin Daba ayiba shiza'ayi , Kamar yayi banza ya ficewar sa, lallaine yayi rashin mata fairouzah bata zagensa ko rashen kunya sai dai fadar gaskiya, tunda yaisa yakara kiran wayarta dakyar tace hello yace gani nazo kikawo mun 'yata,Abubakar yaga tadauke ruwa da lemo Kamar Yasan ba'ko tayi sai daf dazata fita yace koma daki..........................urs Nana diso💕💕💕 [8/29, 3:10 PM] ✔: 119 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na Nana diso😯 Abubakar yace koma daki nace miki? Fairouzah tajiyo kamar zatayi kuka tace 'bako, nayi awaje, abubakar cikin bacin rai jike, fairouzah tana fita,fiddausi tace gaskiya yaya bazaka taba samun soyayyar fairouzah ba domin batason mai wulakanta tata, anya yaya kana sonta kuwa?? Yafara tari yace wallahi in nace miki ga son dana keYiwa fairouzah nayi karya, yanzuma duk a cikin so ne, hajiya tafito palour tace agaskiya kacireta aranka kuma shashancin banza kakiye? Dama itace wacce ka dinga cuta saboda ita, fiddausi tajuya tabata labari idon sa harya ka'da yafara hawaye innalillahi abubakar kuka? Wannan bakon lamarin naka yayi tsaure, ya kakeso muyi, ka hakura da Fairouzah kasamu wata matar, abubakar yace danallah hajiya kidaina fada itace matata ita nakeso, duk su kayi shiru, fairouzah tayi sallama tazauna, islam tadani cinyarsa momy yasunan wannan fairouzah tace sunan shi dady, dady ina yini, ya sunbace ta yace lpylou, islam tace dady mai yasa kai baka gidan mu, yace zandawo islam, kaga Sai muyi hira, in akasaka ne a makaranta ka dauke ni ko yace eh, Allah miki albarka islam din dady, fairouzah kawai kallonsu takeyi cike da takaice da ban haushi, yace fairouzah tace naam fairouzah kije tausayi na ki koma gida , wallhi ina sonki, kizo mubawa yar mu tarbiya mai kyau, tarbiya? Anya kamar kasan mai kake cewa kuwa? Lokacin daina da ciki kamanta kyamatata dakayi? Kamanta tsanata dakayi? Tuntuni bakya Tarbiyar tar da itaba Sai yanzu? Kaifa kace baruwanka da abunda Nahaifa, kiye hakuri sharrin shaidan ne, fairouzah ina son Islam, babu 'yar dazan so sama da'ita itace duk inda aka ganta anganni, kitaimaka fairouzah, Bayan taimakon danayi maka nafito? Kaga sai anjima kagaida 'yarka meelat, yadakko yar tsana yabawa islam da alawa, islam takalle fairouzah tace momy Na ansa? Tace eh tarike hannun suka tafi cikin gida, tana shiga takalle su duk sunyi tsit, islam tace uncle kaga dady yabani abubakar yayi dariyar takaice yace ne zanbaki wacce tafita, fairouzah tace hajiya Kamal Yana gaidake tace Ina amsawa, Takalli abubakar ya dallah mata harara da jajayen idonsa........................ Tun A Motar Sa yake Tunanin Ya Rasa Fairouzah gaskiya bazaiyu huba, inasonta ina kuma kyaunarta, yayi parking yahuce part dinsa yayi sallar yayi adduo'in sa ya kwanta yanata tunani na duniya dakuna irin yanayin dayake ciki, zainab takira abida awaya zainab tace kawata da matsala fa wallahi Kamal sai ahankali Kiban shawara mana? Abida tace aikawai mu koma gurin bokan, zainab tace ina ai nida boka Har abada wallahi aikin boka cikinsa tashin hankali ne da jawowa kai azaba, ita fairouzah dazanyi dan ita ba a zaune take ba gurin addua ga karatun al'qurani kinga kuma kullum gaba takeyi, Shima Kamal din yanzu naga yakara addua Akan da, abu yadawo kaina Na haukace ai bazai yuhuba nida boka Har abada takashe wayar, ta huce bangarin kamal tana zuwa ta tarar dashi yana kwance tace kai Kamal nagaji wallahi haihuwa nakeso, kawayena wasu 'ya'yansu 6 wasu har sunyi 5 bazai yuwu ba, Dama kaika cuceni nake shan magani baka hanani ba, azzalume kawai to kasani chajar laptop dinsa yaciro yadaga hannu zai............................urs Nana diso💕💕💕 [8/29, 3:10 PM] ✔: 120 ✨FAIROUZAH🌸 😯Na Nana diso😯 Kamal Yaciro chajar laptop dinsa yadaga hannu zai zab Gawa zainab kenan sai yatuno lokacin da fairouzah take gayamasa babu kyau dukan mace, kayimata adduar kawai Allah yashiryeta, ya fita yaja motar sa sai gidan uncle, yashiga yazube akan kujera, meelat tatawo aguje ta rungume shi, anty tafito tace sannunka dazuwa saukar yaushe? Lapia kuwa? Kamal yace wallahi anty ba lafiya ba, fairouzah take amincewa tadawo gidana narasa yarda zanyi, anty wallhi nakusa haukace wa, bazab iya rayuwa babu fairouzah ba itace rayuwa inasonta so ba karami ba, anty tace dallah yimun shiru kasan kana "sonta" ka sake ta ko kayi tunanin kowanne talakawa ne basuda zuciya, ko kuma abun duniya ya damesu, anan kukazo kaida fairouzah, ta durkusa tagaidane r akuma zauna mukasha hira har tayimun girke, anty tace ko ta gayamaka yace aa bata gayamun ba, to in ba mace tagari ba kana tunanin akwai wacce Zata dinga son yan uwanka, kaduba zainab Har zagen hajiya takeyi Amma duk baka duba wannan ba kasake ta gashinan ai, kuma zan baka shawara kacireta acikin ranka, yafara zubda kwallah meelat tafara gogemai dady ne kakaine gurin new mum zata dawo gida kadaina kuka dady, yace to meelat tashi mutafi tace aa kabarni gurin anty yace toh................... Su firdausi suna zaune a palour Suna kallo, abubakar yashigo yazauna, fiddausi tagaishe shi yayimata banza, yamikar da kafafuwan sa Kan kujera, kuka yakeyi Mara sauti, sai kallon fairouzah yakeyi abun yabata tsoro, jikinsa yaji duk ya mutu, wasu hawaye ne suka Kara zubo masa, wato in yarasa fairouzah akaso na biyu yatabbar mutuwa zaiyi, wayar tace tafara ringing tadauka cikin wata narkar kiyar murya tayi sallama, Kamal yace kiyiwa muhammad rasulillahi (saw) kidawo gareni wallahi inasonki,tace yayi kyau sai anjima, takatse wayar, fiddausi tace gobe mukhtar zai zo fa, bakiga yadda nake murnar ganinsa ba, fairouzah tayi murmushi tace masoya, sukasa dariya yahuce dakin Su fiddausi yadauke, islam yatafi dakinsa suka kwanta, basu tashi daga hirar sai 10, fiddausi tana zuwa bacci yadauketa, fairouzah taduba dakin Su bataga islam ba, taduba dakin hajiya batanan gabanta yawadi kardai tana dakin abubakar? Yanzu yazanyi? Ainasan ma yayi barci tana shiga tagansu akwance abun ya burgeta gashi abubakar ya rungume islam batasan ta inda zata dauketa ba, kawai Jan kafarta tayi idon sa biyu, yayi shiru suna shiga daki, islam tafarka tace momy tun dazu uncle kee yake kira, yafadi wannan I love dakike cemun, fairouzah tayimata addua suka kwanta..................... Hajiya Tabawa baba duk yadda sukayi da abubakar, baba yakerashi ataki yace yashigo dakinsa, abubakar da murnarsa yatawo domin yasan hajiya zatayi mai kokari akan ya aure fairouzah, yana shiga dakin ya gaida baba, baba yace lallai abubakar bakada hankali inba rashin hankaliba kace fairouzah ka kikeso, kamanta mijin ba mutuwa yayiba, kuma kamanta kyamatar dakayi mata ada maiye bakace mataba, kana tunanin zata soka, Abubakar yafara kuka wallhi inasonta, baba katausaya mun ku aura mun fairouzah da wuri, baba danallah Dan annabi ka aura mun ita wallahi nayi hakuri shekara 38 bana Zina, zanfada halaka in bakuyi mun aureba, baba yace fita Mara kunya Baza a aura makaba bazaka fita ba sai na ballaka, abubakar yafito yana ta tari, fairouzah ta fito daga kitchen kenan taji taga abubakar ya wadi suma, aguje tatawo tana Yaya abubakar tana Jijjigashi kowa yafito sai asubuti....................urs Nana diso💕💕💕 [8/29, 3:16 PM] ✔: 121 Ana isa asubiti, nurse suka tawo da sauri sukace lpya aka shiga da abubakar daki, Haka aka dinga Kiran likitoci awaya Allah ya taimaka doctor usman yashigo alokacin, dr usman yakalli nurse yace wa aka kawo, nurse tace Kamar doctor abubakar subhnallahi, what wrong dazu muka rabu dashi, dasauri yashiga dakin da aka kai shi yagama dubi dubinsa , ya fito FAIROUZAH tayi sauri tabisa tace dr mai yasame shi , dr usman yace damuwa ce take damunsa kuma akwai yarinyar dayakeso ita take ta wahalar dashi tun muna USA, yanzu dai doguwar suma yayi, zaku iya shiga, suka shiga dakin, Abu duk yadamu fairouzah ta yaya tayi kuka mai yashafe ta? Harda kukanta, tana cikin tunani sai kuwa jitayi islam tace mumy mai ya samu uncle, fairouzah tace babu komai, hajiya tana chan duniyar tunani, inda tace lallai allah daya ne yakan janja kiyayya zuwa soyayya yau dai ga abubakar wacce ya tsana yana sonta, baba yabi Dr usman office suka gaisa, Dr usman yace baba mai yasa Baza a aura masa wacce yakeso ba, baba yace wacce yakeso ma batasan yanayiba, subhanallahi! Gaskiya baba abubakar Yana bukatar taimako saboda zuciyarsa tana gab da samun matsala, baba Yana hawaye yace usman ba kowacce yarinya bace ba illa yarinyar daka gani awaje, Dr yayi saurin cewa fairouzah, baba yace tabbas itace Kuma batasan abubakar yanayiba yanzu ma mijinta Sai bikonta yakeyi, baba yace Bari naji dakin suna zaune duk sunyi shiru FAIROUZAH tace lallai wannan yarinyar da yaya abubakar yakeso batada imani? Wacece ita? Fiddausi tace ai bama tasan yanayiba? Fairouzah tace kusanar Dani ko wacece ? Domin zan sameta ko dan dalilin halin dayake ciki zata so shi, kowa yayimata shiru.......................... Zainab tace wallahi kafito asan abunda za'ayi ni haihuwa nakeso nagaya maka? Kamal yakallita yace nina hanaki haihuwa? Kokuma ninace kisha maganin planning? Eh Naji bakai kace Nasha ba, Amma ai yanzu kadaina kusanta ta? Kamal yakalleta wallahi tallahi bazan illatar dakaina ba, nataba ganin kazamar mace irinki kwata kwata bakya gyara kanki, hakurina ya isa kullum na kusance ki sai raina yabaci, kifarayin aski tukunna, kaga malam karka dameni na hakura bazan aske ba, naka ne? Kamal yace kidai kinfita zakkah amata bansan abunda ki damun kiba, muna mace kawai, ya dakko wayarsa zai fara waya, ta fizgi tace wallhi baka isa kayimun waya agidan nan ba, yace jiki dai Haka yashirya cikin kayan sa turare sai gaurayi gurin yakeyi, ya sakko zai fita Zainab tace Ina zakaji yace zance zanji? Toh wallahi sai ka koma shige muji, Kamal ya kyal kyali da dariya kafin nazama mijin ta sai kin fara tsaftace kanki yayi ficewar sa........................ Abubakar yana farkawa yafara kiran sunan fairouzah, baba yace dan rashin hankali kafara kiran sunan allah shine zaka kira sunan fairouzah, abubakar ya kallishi hawaye yana zuba afuskarsa hajiya tace dan albarka daina hawaye fairouzah takace, wallhi alhaji Karka kashe shi da masifa! Abubakar yace hajiya wallahi fairouzah ce rayuwata ku tausaya mun kubani ita, hajiya tace karka damu kaji 'Dana, ta hada masa tea yasha, akayi mai allurar bacci ya kwanta, Fairouzah tagama wanka tana kan gado, Zata shafa mai Amma Ina tatafi wata duniyar tunani yanzu su hajiya har sun fara yimata banza ku suna tunanin ita tasa abubakar ya suma, banyan ita kawai ganinsa tayi, wannan rayuwa mu talaka ba'ason mu kowa burinshi yace talaka! Fiddausi tayi sallama fairouzah ta amsa, sannu anty fairouzah har kin gama girken, fairouzah tace gashi harnayi wanka, Fiddausi tace danallah mukhtar ne yace Na tambayi ki,Ranar alkiyama wadansu mutum bakwai daga cikin bayin Allah,da Allah zai sanya su a inuwarSa Ya girmama su, Ya natsar da zukatansu, Ya kwantar musu da hankali a wancan rana da ake halarta,Su wane ne wadannan mutum bakwai? FAIROUZAH tace Manzo (SAW) ya ambace su daya bayan daya, a cikin hadisin da Shaihunnan Hadisan nan biyu da Ahmad da Nisa’i suka ruwaito daga Abu Huraira (RA) cewa: “Mutum bakwai, Allah Zai sanya su a cikin inuwarSa, a ranar da babu wata inuwa sai inuwarSa:Watoshugaba adali damatashin da ya taso cikin bauta wa Allah, da mutumin da zuciyarsa ke ta’allake da masallaci, idan ya fita daga cikinsa har ya dawo gareshi,Sai kuma mutum biyu da suka so juna don Allah, suka hadu a kan haka, suka kuma rabu a kan haka, sai mutumin da ya tuna Allah yana kebe shi kadai, amma ya zubar da hawaye, da kuma mutumin da wata mace mai matsayi da kyau ta neme shi da zina,amma yace, ina tsoron Allah Ubangijin halitta, da kuma mutumin da ya yi sadaka, ya boye ta, ya zamo hannunsa na hagu ma bai san abin da dama ta bayar ba, fiddausi tace amma fairouzah allah yasaka da alheri mungode tashi kishirya mutafi asubiti, tohm ganinan................. Islam sai murna takeyi yauza taga uncle, Fiddausi tashiga motarta suka tafe cikin 20 minute sun isa zuwa asubiti, suka gaida hajiya sukaye mata yamai jiki tace da sauki, fairouzah takalle abubakar tace yajikinka kallonta kawai yakeyi baice kalaba, hawaye taji yana kokarin zubo mata tayi saurin fita daga dakin, abubakar yafara hawaye yace hajiya dam.......................urs Nana diso [8/29, 3:16 PM] ✔: 122 Abubakar yafara hawaye yace dama hajiya batasona, Kinga fita tayi tabar dakin, wallahi hajiya inason FAIROUZAH kutaimaka min ku aura mun ita, koda kuwa bata sona hajiya ina sonta wallahi ina kuma kaunarta, fiddausi kice mata tashigo koda kuwa kallonta ne nadingayi, hajiya abun yafara Bata tsoro irin wannan so da abubakar yakeyiwa fairouzah, fiddausi tafito taga fairouzah azaune ta rungume islam, fiddausi tace lapiya fairouzah kika fito, kin wane rungume yarki mayi haka, fairouzah kukan datake makalewa sukafara bin fuskarta , fiddausi tace lpya? Wato fiddausi bansan irin kiyayyar da Yaya abubakar yakewa talakawa tagaishe shi sau dadama yayimun banza bayason ganina, ne bazan kara zuwa asubutin ba, fiddausi tace this is serious o! Bansan tayaya zan fahimtar da keba but all what I what you to knw Yaya abubakar Bai tsaneki, fairouzah tace how thy you zaki fadi haka bayan ga kiyayya nan kurukuru, bansan wacce irin mata zai auraba cuz ina tausaya mata hali irin nashi, fiddausi Dai shiru tayi suka shiga dakin, abubakar still Bai daina kallonta ba fairouzah tace umma ne bari nakoma gida domin mudanyi aikace aikace, umma tace aa kiye zamanki kee mu da fiddausi sai mu koma, jin maganar tayi kamar akanta shi kuwa abubakar Sai murna yakeyi, tace tohm hajiya, suka tafi suka barta atakure, doctors ya shigo yace madam kibashi abinci yaci, tace ai ne ba matarsa bace! Haka zaki zuba mai, za'abarshi cikin yunwa ne, abubakar yace aa nakoshi, yadda yafada yabata tausayi, tatashi tazuba, tamika mai kawai hawaye taga Yana zuba a idon sa, tone ya kakeso nayi wallahi bazan iya baka abaki ba Sai tasaka kuka, abubakar yace kidaina kuka...................... Tsinan ne wallahi Sai ka sake ni bazan iya zama da wanda baya haihuwa ba? Kamal yace ahaba? Ai kin cuce kanki walhi, haihuwa sai dai wane ikon allah! Kagani akanka mugu azzalumi, gaki ga rayuwa kiye duk abunda kikaga Zaki iya, in kingaji to kitafi gidanku, babu wanda yarikeki, naji zantafi, fuu ta hau sama cikin mintina ta sakko,natafi gidan mu inakuma jiran takarda ta, uffan bai cemata ba don takaice, Tana fita yadafi kansa jiyaye jire yana daukar sa, dakyar yadafa indomie yafara ci, yana gamawa yasha magani, zamayayi tunanin rayuwarce da mata tagari fairouzah yakeyi baisan lokacin da hawaye yabi fatarsa ba, shikenan yanzu shiya shiga uku, rayuwar shi talallace bashida wane gata, wayan sa tafara kara yana dauka farouk yace maryam tahaifi namiji, Kamal yace allah yaraya yakirawo wayar fairouzah, take dauka sai da yakira sau uku tadauka tayi sallama, yace ya hasken rayuwata kina lpya, bata wane tsaya bashi cikakkeyar amsa ba tace lpia, yagamata maryam tahaihu cikin fara'arta mai ciki da damuwa tace allah yaraya, Kamal yace fairouzah in kinawa allah kidawo mu cigaba da zama danallah, tace Kamal kenan bak'inka nayiba in har kaine wanda zancigaba da rayuwa sai kaga nadawo takashe wayar, abubakar yana kallonta zuciyar sa kamar tacire Abu ya i'she shi yadameshi da wannan tsanar da fairouzah tayi mai dama mutuwa yayi, yakalleta ciki da abin tausayi yadafi kirje yaci magani na tayi saurin dakko mai, zata bashi, ruwa, yarike hannunta takalle shi ciki da abin tausayi idon sa yayi jajir, tace ne banson haka gobe ma zantafi gida wannan Abu Har ina!!!......................urs Nana diso 123/124 Tana fita da 'yar karamar masifar ta, doctor usman yashigo da fara'ar sa, yace oh dubi yadda manyan likitoci soyayya take wahalar dasu, sannu na fairouzah, abubakar cikin karfin hali yace usman please ka sallami ne yau, Dr usman yazaro ido ai bazai yuhu ba, kaganka fa ko cikakkiyar magana bakayi, abubakar yace please, Dr usman yace toh,yafita fairouzah tashigo tayi sallah, tana karatun alqurani, abubakar yace nema kitaimaka min nayi alwala, tace ta yaya? Abubakar yace kirik'eni na tashi tazaro ido, tare dacewa wallahi bazanyi ba, Bari nakira Dr cikin mintina Suka shigo tare da dr yataimaka mai yayi alwala yayi sallah, Dr usman yakalli fairouzah yayi murmushi yafita, su baba Suka shigo fairouzah tagaida su, hajiya tace sannunki Allah yayi albarka, tace amen, sukayi wa abubakar yajiki? yace naji sauki, fiddausi tace islam Sai kuka take Sai taga uncle, gashi kinyi shiru suka saka dariya, fairouzah ta lura tsoron ruwan da'aka saka mai takeyi, tace islam tace naam mumy na walhi nayi sallah, kitabbayi anty Suka saka dariya, lallai kinga sai fairouzah tabarmin ki, Dr yayi sallama yagida su baba yace yamaji sauki zai iya tafiya yau, fiddausi tace haba Dr ina sauke anan dube shi akwance, cikin karfin hali yace nafa warke,itama dai fairouzah tayi mamakin sallamar nan tashi, baba yashiga office Dr usman yayi mai bayanin abubakar ne yace Sai an sallame shi, baba yace toh mungode, baba yace su sunyi gaba suka kwashe kaya sukatafi, sun fito kenan abubakar yarike hannun Islam jiki babu kwari, aka shigo dawata yar aiki, zata haihu Sai ihu takeyi tuni aka shiga labour room da'ita fairouzah takalli Dr oluom tace bakaga Mai haihuwar da aka kawoba? Oloum yace bazamuyi komaiba domin talakace bazata iya biyan kudin haihuwa ba? Fairouzah cikin masifa tace ai inta mutu batada asara? Ko ku jesus dinnaku baice kuyi taimako ba? Gaba daya dubu 60 ne kudin haihu, duk wata kana daukar dubu diri biyu da hamsin? Amma bazaka iya taimakon poor ba innalilahi, fiddausi dama tasan sai tayi, abubakar kuwa kallon ta kawai yakeyi, fairouzah tace bakasan in kataimaki ta ranar daza taimaka arayuwa ba, why can't you hate rich people sai poor kuntsani talaka don't know why??? Kudai ku kunta ta musu, ku zagesu ko kun manta asalin iyayenku? Wallahi in har tamutu sai na kaika koto Kuma sai an rufe asubitin, zan nuna maka y'ancin talaka! Amfaninsa ! , Dr oluom jikinsa asanyaye yashiga labour room, tuni har Dr abubakar yataimaka mata ta haihu, yafito yace madam Dr yataimaka Mata tahaihu, tana shiga dakin tadauke baby tayi masa addu'a taga abubakar yajin gina kansa, ta dakko wayarta tace hello Abba ina yini lpya Lou yagida tace lpylou abba dama, wayarta ta mutu, kamar tayi kuka tace yanzu yaya zanyi banda kudi, abubakar duk yajita, yayi sauri yakira dr oloum yace aji abayar da kudin haihuwa, abubakar yafito yazauna a mota suna jiran fairouzah taji tace wa Dr oloum yanzu zanzo nabiya, Dr oloum yace ai an riga anbiya? Tace wanene yace Dr abubakar tayi murmushi ta tafi mota, abubakar har yashiga zai fara driving yaga kwata kwata bazai iyaba, fiddausi tace nikuma konewa nayi dazu walhi, fairouzah tace toh Bari na 'tuka Haka suka isa har gida................................ Zainab badai zaman gidan kika zaba ba to wallhi gaki kagashi, Kuma kinfi Kowa sanin halina, idan mahaifinki ya ragwanta miki wallhi ne bazanyi ba, kin zama yar iska wato babu mai mike fada kullum aikin ki gantali, da bin kawaye, sai kazanta darashin yiwa miji biyayya, Zainab tace bafa haka bani ba umma, zakiyi mun Shiru ko sai na karya ke, Wai ke kin tsane talakawa ko kin manta asalin ubanki? Ko kin manta babanki har gadi yayi? Shugaban nin dakuke gani duk yawancin su talakawa ne Amma gashi yanzu su suke mulkal mu, alhaji yace yau kuma Zainab ce, umma tace wacce zainab Wai so takeyi ya saketa? Saki! Toh wallahi sai dai kinai mi wane gidan, yahayi sama, tatashi tashiga dakin kannanta suwaiba, da husna! Zata kwanta akan gadon husna tace Zainab karki lallata mana yanzu nagyara , Zainab cikin mamaki tace ni kuke gayawa Haka, suwaiba tace to menene bam bancin mu? Dama aure shine mutuncin ki, kuma kin fito aikinga kafadun mu daya yanzu, kullum da fitsarar daza suyi mata, kullum itace bauta, dama alhaji baya amsa gaisuwarta kwatakwata, yau bayanta ki ciwo, kawai ta dafa musu indomie, suna dawowa daga makaranta kowa yace bazai ci ba, umma tace tatashi tadura ruwan zafi ta dafa tuwo, Zainab tace umma danallah kiyi hakuri wallhi banda lpya, hakuri ai ke bakiyi shi ba, dan haka yarage nake, tana tuka tuwo abunka dabata saba ba, gaba daya tukunyar takwaro mata a hannu ta kwalla Kara................................ Yau fairouzah tagama dafa dankali kenan, abubakar yace tadafa masa taliya da miya, tace toh kiyi mun drinks da kuma, simple snacks haka tadau aiki fiddausi tashigo ta tayata ahaka suka gama, sukayi wanka wata duguwar riga takasa duk takama jikinta, kawai ta zauna a palour hajiya, tana karatu abubakar yashigo yakalle ta, yadda kirjenta suka yi bul bul jikinsa yayi wane yar har cikin kansa yazauna yanata kallonta, suna can suna breakfast shikuma yasata agaba sai kallonta yakeyi, baba yace nadaga bikin fiddausi sai nan da wata 1 daya kuka tafarayi tatawo gurin fairouzah, tana kuka tace lpya? Wai ankara daga bikin na, fairouzah tace Allah yasa hakan yafe alheri, ta anshi hijjabin hannun ta, tana kallon sa, haka tashiga daki tahada kayanta kaf, ta rike hannun islam tafito, sukayi karo ahanyar shigowa palour, abubakar yace fairouzah mai i'sa kika tsaneni? Ta firgeta da tambayar amma sai cewa tayi tabbas na tsane wanda yatsane talaka, shikuma yazata haka tace tabbas natsaneka, yafara taren shi mai ciki da azaba tana fita ta cewa hajiya tatafi hajiya tace a a haba fairouzah ai bazai yiwuba, wallahi hajiya dagaske nake haka Tafita tasamu motar kaduna, abubakar yanacan Yana tarin jini hajiya tace nashiga uku yadda taga yana aman jini fiddausi tana bandaki tana fitowa ta sume, hajiya takara rudewa ta............................... Hajiya rudewa tayi sai asubitin, fiddausi tana driving, hajiya takira waya hello baba, ga kamal nan yanata aman jini ko daran ko yamutu Allah ne yasani, lokacin da suka shiga asubutin manya manyan likitoci ne suka fito, aka shiga dashi emergency, sunfi awa uku basu fito ba, baba yashigo afirgi ce, Mai yafaru dashi inayake, umma tace sun shiga dashi daki, alhaji fairouzah batada kirke batada hallacci, 'dana Yana sonta amma ta kyamace shi, wallahi yamutu sai Nakaita kara,fiddausi cikin masifa tace ita takashe shi? Toh wallahi hajiya FAIROUZAH batasan duk abunda akeyi ba karku dauke alhakin ta, Bata taba sanin ya abubakar Yana sonta ba, akasari ma sai dai yace mai yasa tsaneta? Innalillahi yanzu bata saniba, nashiga uku wayyo 'dana baba yace ba ihu zakiyi ba addua zakiyi, tsakanin uwa da 'da sai Allah sai suntiri take tayi, doctors victor yafito yakalle yadda idon umma yayi jajir, yace zaku iya biyo ne, suka shiga office din ya kallo su, kowanne yayi zuruzuru, yace gaskiya kuna sakace almost 4 year's yana fama da Ciwon zuciya, jiya fa aka sallame shi, garin yaya kuka kara barinsa ransa yabace? Hajiya tana kuka tace wata yarinya yakeso kuma ita yarinyar batasan yanayiba, doctor yace yanzu dai sai nan da 2days zaku samu ganin sa kafin lokacin kuma atabbatar antawo da yarinyar domin itace a ziciyar sa ganinta zai karfafa mai gwewa, hajiya tace angama inshaa allahu, doctor zai dai je sauki, baba yace shine yake bada saukin ne, haka kurin yaro yadura wa kansa masifa gaba daya yajawo wa kansa cuta Wai shi so!!! Hajiya tace kauna dai wannan ai yafi so? fiddausi tace addua yakamata Dai ayi masa............................. Tunda fairouzah tafita take faman shan wahala, bata samu taxi ba, Chan taji ana fairouzah tana juyawa matar uncle tagani, tagaishe ta, ina zuwa haka, fairouzah tace kaduna zan tafi, matar uncle tace yanzu kina Abuja ko kikawo mun, Islam naganta, tace kiyi hakuri in nadawo zan kawota, matar uncle tace aa yanzu zantafi da'ita tayi mun 1day gobe zan shigo kaduna sai nakawo ta, fairouzah bataso ba sai kuma tace to gata nan, matar uncle takalli Islam tace zaki bine, Islam tace indai zanyi sallah ki koyan karatu Toh zan biki, fairouzah tayi murmushi, matar uncle tace Na manta ban gaya Miki ba wallahi kamal ne babu lafiya abun yake kariwa, subhanallahi mai yafaru dashi, Toh fairouzah komai kice Sula domin yadawo mahaukaci saboda ke komai zayyi sai yace kikeka koya mai kokuma yace ai gakinan kinzo kusa dashi, Innalillahi Allah yasawake ne Bari natafi , sukayi sallama ciki da jajanta abunda kamal yake ciki, bata dadi tana tafiya ba sai ga wane mai taxi tace mai kaduna yace hajiya mina zani inzaki hakura nafara zuwa chan sai nadawo na dauke ki, Toh malam mutafi, tafiya sukeyi babu kakkautawa Bayan awa 4 akace tatashi sunzo mina, takalli driving cike da takaice tace bawan allah aina zanyi alwala yanuna mata ruwa haka tayi sallarta, aka saka mutum 4 a motar suka dauke hanya sai kaduna, ga wayarta babu charji ballanta na takira, sai da sukayi wata kwana siti yarin mota yacire, Abu bu yaga gara, sai gangarawa sukeyi wane daji, kowa yatsorata, fairouzah addua kawai takeyi, da motar ta tafi tabugu a jikin wane dutse kara takeyi tana naiman dauki, duka sun mutu, fairouzah kanta yafashi ga hannun ta yakarye, tafara tafiya amma ina babu alamar titi sai cikin daji duhun dare yafarayi kuka takeyi ga hannun ta duk ya kumbura, wasu mutane tagano, duka matan da dauren kirje wanda mazan sunyi dauren zani,samari da yanmata sai hira sukeyi kowa dai harkarsa yakeyi a garin abunda yatayar mata da hankali yadda takula da dattijo yana rungume da wata yarinya da bata fi shekara14, ba tayi musu sallama suka tsaya suna kallon juna tace mlm danallah ina zanbi nafita zuwa ga kaduna, suka saka mata dari kadduna banmu santaba, tafara kuka wani saurayi tagani kyakyawa, ya tsugunna yace hannunki yakumbora, kawon na dauran miki, tace karkasaki katabani, ne najeeb nake nasamu k..................... ......urs Nana diso 125 Hajiya rudewa tayi sai asubitin, fiddausi tana driving, hajiya takira waya hello baba, ga kamal nan yanata aman jini ko daran ko yamutu Allah ne yasani, lokacin da suka shiga asubutin manya manyan likitoci ne suka fito, aka shiga dashi emergency, sunfi awa uku basu fito ba, baba yashigo afirgi ce, Mai yafaru dashi inayake, umma tace sun shiga dashi daki, alhaji fairouzah batada kirke batada hallacci, 'dana Yana sonta amma ta kyamace shi, wallahi yamutu sai Nakaita kara,fiddausi cikin masifa tace ita takashe shi? Toh wallahi hajiya FAIROUZAH batasan duk abunda akeyi ba karku dauke alhakin ta, Bata taba sanin ya abubakar Yana sonta ba, akasari ma sai dai tace mai yasa yatsaneta? Innalillahi yanzu bata saniba, nashiga uku wayyo 'dana baba yace ba ihu zakiyi ba addua zakiyi, tsakanin uwa da 'da sai Allah sai suntiri take tayi, doctors victor yafito yakalle yadda idon umma yayi jajir, yace zaku iya biyo ne, suka shiga office din ya kallo su, kowanne yayi zuruzuru, yace gaskiya kuna sakace almost 4 year's yana fama da Ciwon zuciya, jiya fa aka sallame shi, garin yaya kuka kara barinsa ransa yabace? Hajiya tana kuka tace wata yarinya yakeso kuma ita yarinyar batasan yanayiba, doctor yace yanzu dai sai nan da 2days zaku samu ganin sa kafin lokacin kuma atabbatar antawo da yarinyar domin itace a ziciyar sa ganinta zai karfafa mai gwewa, hajiya tace angama inshaa allahu, doctor zai dai je sauki, baba yace shine yake bada saukin ne, haka kurin yaro yadura wa kansa masifa gaba daya yajawo wa kansa cuta Wai shi so!!! Hajiya tace kauna dai wannan ai yafi so? fiddausi tace addua yakamata Dai ayi masa.......................... Tunda fairouzah tafita take faman shan wahala, bata samu taxi ba, Chan taji ana fairouzah tana juyawa matar uncle tagani, tagaishe ta, ina zuwa haka, fairouzah tace kaduna zan tafi, matar uncle tace yanzu kina Abuja ko kikawo mun, Islam naganta, tace kiyi hakuri in nadawo zan kawota, matar uncle tace aa yanzu zantafi da'ita tayi mun 1day gobe zan shigo kaduna sai nakawo ta, fairouzah bataso ba sai kuma tace to gata nan, matar uncle takalli Islam tace zaki bine, Islam tace indai zanyi sallah ki koyan karatu Toh zan biki, fairouzah tayi murmushi, matar uncle tace Na manta ban gaya Miki ba wallahi kamal ne babu lafiya abun yake kariwa, subhanallahi mai yafaru dashi, Toh fairouzah komai kice Sula domin yadawo mahaukaci saboda ke komai zayyi sai yace kikeka koya mai kokuma yace ai gakinan kinzo kusa dashi, Innalillahi Allah yasawake ne Bari natafi , sukayi sallama ciki da jajanta abunda kamal yake ciki, bata dadi tana tafiya ba sai ga wane mai taxi tace mai kaduna yace hajiya mina zani inzaki hakura nafara zuwa chan sai nadawo na dauke ki, Toh malam mutafi, tafiya sukeyi babu kakkautawa Bayan awa 4 akace tatashi sunzo mina, takalli driving cike da takaice tace bawan allah aina zanyi alwala yanuna mata ruwa haka tayi sallarta, aka saka mutum 4 a motar suka dauke hanya sai kaduna, ga wayarta babu charji ballanta na takira, sai da sukayi wata kwana siti yarin mota yacire, Abu bu yaga gara, sai gangarawa sukeyi wane daji, kowa yatsorata, fairouzah addua kawai takeyi, da motar ta tafi tabugu a jikin wane dutse kara takeyi tana naiman dauki, duka sun mutu, fairouzah kanta yafashi ga hannun ta yakarye, tafara tafiya amma ina babu alamar titi sai cikin daji duhun dare yafarayi kuka takeyi ga hannun ta duk ya kumbura, wasu mutane tagano, duka matan da dauren kirje wanda mazan sunyi dauren zani,samari da yanmata sai hira sukeyi kowa dai harkarsa yakeyi a garin abunda yatayar mata da hankali yadda takula da dattijo yana rungume da wata yarinya da bata fi shekara14, ba tayi musu sallama suka tsaya suna kallon juna tace mlm danallah ina zanbi nafita zuwa ga kaduna, suka saka mata dari kadduna banmu santaba, tafara kuka wani saurayi tagani kyakyawa, ya tsugunna yace hannunki yakumbora, kawon na dauran miki, tace karkasaki katabani, ne najeeb nake nasamu 'kawa, tashi muje gidan mu babu musu taga babu mai citon ta sai allah, suna shiga akafara Cewa najeeb ina kasa muta, najeeb yace 'kawa nasamu, inna gama, zanbaka ka dana ta, fairouzah sai dataji kanta naciwo, kirjinta sai kara yakeyi tac..................... ......urs [8/29, 3:17 PM] ✔: 126 Fairouzah da taji wane mugun ciwon kai, kirjenta sai fat yakeyi tace najeeb ka taimaka min kakai ne garin mu garin mu cikin kuka takarasa maga mar kowa acikin gidan ya fito yana kallonta, wata yar budurwa dabata huci sa'arta ba tafito najeeb ina kasa mu wannan kaga arzuki yazo har inda muke, baba zaije dadin harka, Fairouzah cikin ihu tace harka dawa? Wacce harkar? Bazan zauna da mugayi ba gwara nata tafiya akasa Har Allah yasa nasamu titi, tayo hanyar fita yayi sauri ya riketa, cikin tsawa tace kai karka kara tabani banason iskance, haba kitsaya kisaura ri ne wallahi tunda naganki naji ina sonki saboda malam ya suffanta mun matar dazan aura Kuma wallahi yadda ki kaganki haka ya sun fanta min, kai dakata fadar malam fadar Allah ce, wahayi akeyi maka ko kuma sanar dakai akeyi duk rashin tsoron Allah ya yimuku tasiri acikin zukatan ku takalli kowa tari da nunasa da dan yatsa agidan nan tace wallahi kutuba tunkafin Allah yasaukar da fishin sa akanku, Mari taji gigitacce inalillahi take takira, najeeb ne yace Yaya sahro ba ruwanka da mata ta kadaina tabata, Fairouzah cikin hanzari tatashi tace matarka? Sadaki kabiya, sahro yace mu bamasan mahaukaciya, kaji kasamu mana ita har tana zancen sadaki kokuma tsoron allah ko menene su kuma? Wata 'yar tsohowa ce tafito bakuwa tawo bukkata Fairouzah tashiga tasamu guri tazauna kuka takeyi, Inna tace kidaina kuka yarinya karki illata kanki kisake jikin ki dan nasan kafin gobe maza goma sunyi amfani dake, Fairouzah tace innalillahi wa inna illahir raji'una nabar 'yata ga mahaifiyata, ga abbana shikenan rayuwata talallace, wallahi danayi zina gwara ubangiji yadauke raina, Inna tace lallai yarinyar nan atafi daki akwai alheri, yaya sunanki? Tace fairouzah, yauwa Fairouzah ko zanji tahirinki? Inna banyi sallah ba tun daga asuba har zuwa isha'i Inna tace itama sallah labari ne? Fairouzah tace innalillahi sallah ce baku saniba? Inna ta zubo Mata ruwa acikin koko, tayi alwala kowa sai kallonta yakeyi tazo tana sallah kowa yashigo, najeeb yace bakuwa ina kike? babu Wanda takula tafara karatun al qur'ani cikin suratul nur kowa sai dayaji dadi, mutane sai shigowa sukeyi, dakar najeeb ya kore su............................ Hajiya tace fiddausi kunyi waya da fairouzah kuwa? A'a Hajiya wallahi ba muyi ba nakira wayarta tun jiya switch off, to kirawo mun ummanta dole mulallabata agayamata yadda abubakar yake sonta kada murasa sa! Fiddausi takira wo umma bugu daya ta dauka, Hajiya tace kuntashi lpya? Lpylou yagida walhi umma lpya kalou, umma tace nakira wo wayar fairouzah tun shekaran jiya akashi, abani ita muyi magana, Hajiya tace Mai kikace? Hajiya tayi saurin kashe wayar fiddausi, tace fiddausi fairouzah bataji gida ba? Hajiya yau fa kwanan ta uku da tafiya, haba ai ba yau tafara zuwa ba, Hajiya ta jingina hawaye nafita a idon ta, fiddausi nace miki fairouzah Bata son abubakar shiyasa tagudu, so takeyi ta kashe shi, indai ne na haife abubakar dole yarabu da'ita, fiddausi kuka ta ketayi, hajiya kije tsoron allah!!! Umma tayi ta kiran wayar fiddausi Amma shiru a taki! takira baba awaya sai da suka gaisa tace baba danallah fairouzah nakira wayarta bansamu ba dazu nakira wayar hajiya muna magana takatse, baba yace fairouzah ai yau kwanan ta uku da barin abuja kardai Bata karaso ba, nashiga uku ina fairouzah ta tsaya wallahi baba bata karaso ba, aka dinga bazawa gidan yan uwa Amma kowa yace batazo ba Abba yashirya yatafi abuja, tun ahanya yake zub da hawaye! 'Yar sa tillo guda daya, dakyar yakarasa, yana shiga yace an ganta? Hajiya tace ka zauna tukun za'aganta, fiddausi takawo Mai abinci yace badanshi nazo ba, ina abubakar baba yace tashi muje, suna isa asubuti yaga sun shiga tafiya kadan yaga sun shiga wane daki, Abba yace innalillahi Amma baka kyauta mun ba! Yanzu abubakar acikin wannan Hali Amma baKu gaya mun ba, abubakar sai kallon su yakeyi da ido, doctor yashigo yaduba su, yakalli umma yace ina fairouzah, am telling you ku tawo da yarinyar in bahaka ba zai rasa rayuwar sa, domin da'ita yafarka, sunanta kawai yake kira, kuma I'dan ya tuno bata kusa dashi zuciyar sa takan yi zafi daga nan sai tare , dan haka yana bukatar addu'a, baba shidai ba'ko yazama domin yakasa fahimtar lamarin yakalle baba yace yimun bayani, baba yagaya mai komai, Abba yace lallai fairouzah bata cika 'ya tagari ba so take ta yanki mana zumuncin mu shine tagudu, to ku shaida ne nabawa abubakar ita har abada!!! kuma fiddausi tace Amma baku kyauta wa fairouzah ba wallahi allah batasan abubakar yana sonta ba, kuma baba wallahi fairouzah bazata taba guduwa ba ba, koda kuwa arne zaka aura mata, ka ma fini sanin halinta, baba yace ba'ayiwa budurwa auren dole don haka sai ta amince in bata aminci ba wallahi bazata aure abubakar ba!!! Hajiya tace ku kashi mun shi.................... Alhaji yajikin Kamal din dasauki hajiya, yafara dawo wa hankalin sa a'a har yanzu dai, da zuma haka yace ayi masa allura yayi ta bacci har sai fairouzah taji sauke, hajiya tace allah yabashi lpya, farouk yakalli hajiya yace mafita guda daya ce kije kisamu iyayen fairouzah abasu hakuri Kinga in allah yarda zata dawo,ta shirya ta dauke babbar motarta, ta tafi zuwa unguwar su fairouzah tana isa tashiga gida umma ta tarar tanata kuka, tashari hawayen ta, suka gaisa da hajiya tace umma kuyi hakuri abunda yafaru fairouzah tadawo dakinta wallahi Kamal yana cikin wani hali, yasamu matsalar kwa kwalwa sunanta kawai yake kira, umma tace subhnallhi, to atakaice dai yau kwana uku baa ga fairouzah ba, ne Islam ma nakeji, hajiya tace shikenan kamal yarasa ransa, nashiga uku, umma tace kitayamu da addua aganta, ataki hajiya tadinga kiran station ko'ina aka baza, umma tace in har aka ganta fairouzah zata koma Dakin ta,hajiya tayi godiya tatafi, Abba yashigo yace wa umma Bari yatafi gurin yan Sanda tace basai kajiba , an riga an fada, Abba yace mahaukaci yar yarinya tagudu saboda karnace zan aura mata abubakar, umma tace a'a Abba gyara bakin ka wallahi kowa zaka aura mata bazata taba guduwa ba........................... Fairouzah kitaimaka kibamu labarin ki cikin rashin aminta tabasu labari, sukace atare daki akwai wane babban al'amari, inna tace mu talakawa ne garin mu yafi kowanne Gari talauci, kuma gari ne da kullum ake haihu, fairouzah tace haihuwar shigu ko? Inna ce tace kwarai muba musan menene aure ba munzata kawai saduwa da mace shine aure, kuma wannan dauren kirjin da mukeyi munayi ne koda mun hadu da wanda yace yanason mu to basai ya wahala ba, kuma kaf garin nan bamusan alwala ba ballanta na sallah, bamayin komai sai sha shance, fairouzah tana fidda hawaye tace lallai kuna cikin masifa, Amma Kuna cikin duhun jahilce, tana cikin magana najeeb yazo zai rungume ta tace........................urs Nana 127 Tunda Kamal yakwanta bai tashi ba Sai gurin karfe 9, atsora ce yatashi yafito palour ya tarar da farouk da alhaji, yazauna Akan kujera babu wanda ya kalla, farouk yace yajikin ka, kamal ya kallishi yadalla mai harara, farouk yace haba Kamal ai abun batashin hankali bani ba, Kamal yace alhaji? Yace Naam kamal Dina ya akayi, alhaji mai isa katsani talakawa wanda muma kadura mu akan hakan gashi dukka nin mu sai da muka aure 'ya'yan talakawa, Kuma sun amfani mu munsan darajar su, alhaji yace tabbas nayi kuskure Amma Na tuba bazan karayiba,nema nasan amfanin su, ku yafe mun 'ya'yana nayi badaidai ba, Allah yayi muku albarka ku sani talaka shine abun so Kuma abun kauna, matsayin ku daya domin duk a kasa za'atura ku, Allah yayi albarka su kace ameen hajiya tace dama wannan ranar zatazo to alhamdulillah, kamal abunda nakeso dakai yanzu kaji kadawo da zainab , Sai da gaban sa ya duka........................... Tunda zainab taji labarin ba'aga fairouzah ba hankalin ta yatashi kullum addu'a, yau tana Gama karatun ta tagyara dakin taji tadura girke, Amma yanzu a tsorace takeyi saboda konewar, ahaka tagama abinci tayi wanka tashirya tatafi islamiyya, umma murna ba'acewa komai 'yarta tagyaru haka tadinga shi mata albarka, zainab tana dawo wa tace wa umma tadawo akwai aikin dazatayi umma tace aa, zauna muyi hira tun daga lokacin zainab tashiryu duk wasu halayen fairouzah duk su takeyi, yau asabar tana zaune tana tilawa sukaji sallama, kamal ne da farouk, kamal Yana daga kansa yaga karatu Takiye azuciyar sa yace anya zainab ce, suka zauna suka gaida umma, zainab ta sakko Har kasa tagaida su takawo musu ruwa da lemo, takalli kamal ciki da nadamar abunda ta aikata da, kamal kayi hakuri wallahi na shiryu a haka suka daidaita tsakanin su, yatafi da matarsa, gida duk yayi kura, tagyara ko'ina, tana gama wa tayi wanka tasaka Riga da siket, tayi kyau kamal kuwa babu abunda yakeyi sai kallon ta suka tafi daki suka kwanta daganan Kuma sai suka gabatar da sunna............................. Abubakar yace hajiya tace naam abubakar , hajiya wallahi bazan iya auran kowa ba in ba fairouzah ba, wallahi hajiya na matsu nayi aure, ina bukatar mace akusa dani kitaimaka danAllah, hajiya tace ya kakeso nayi, yarinya tagudu tanuna bata sonka, danhaka karabu daita, to hajiya naji zan koma america zanyi duk abunda nakeso, haka aka sallame shi yadawo gida kullum cigiyar fairouzah, ba dare ba Rana,fiddausi kuma burinta Kawai ayi mata aure, yau tasamu baba tagaya masa Amma baba sai yayi shiru, baice uffan ba............ Fairouzah ta dage sai koya musu karatu takeyi babu dare babu Rana, gari sai gyaru wa yakeyi, kullum cikin istigfari suke, fairouzah tana daki tana karatun alqurani najeeb yashigo yace anty malama sannu dakokari tace yauwa yace Amma Kamar kina cikin damuwa tace hakane najeeb bazan maka karya ba, iyayena tare da 'yan uwa na wallahi nasan yanzu Suna nima na, banson ta Yaya Nazo nan ba haka bansan ta yaya zanfita ba, najeeb yace ki kwantar da hankalin ki zan fitar dake babban titi, tayi masa godiya, haka tadakko jakarta , Yan gari suka dinga kuka zasu rabu tace suyi hakuri zata zuyarci inshaa Allah, dakyar suka fita titi suka samu Mota najeeb yace zakaji kaduna mai Mota yace eh Amma ku kawo dubu biyu, fairouzah tace to tabawa mai Mota tabawa najeeb dubu daya suka kama hanya tafiya ce bata wasa ba, sai karfe 8 na dare suka isa, ta nuna masa layin gidan su, tafito tayi masa godiya, tashiga gida tarangada sallama umma tafito da sauri tace fairouzah sai yanzu kikaga damar dawowa, da nashiga wani hali fa? Tana shiga palour umma ta dinga yimata fada kuka takeyi Kamar ranta zai fita ga yarinya da zurfin cikin tsiya take gayawa kowa, tabawa umma hakuri tashiga daki tayi wanka tachanja Kaya tasaka hijjabi duniyar tunani tashiga mai su umma suke nufi kardai suce guduwa nayi sai kuma kuka, abba yashigo dakin wato fairouzah ne kikaye wa haka, zaki sa alumma su zageni, atake wasu zafafan hawaye suka wanke fuskarta, Abba yace to kisane wanda kika gudu danshi ina nufin abubakar, to wallahi sai kin aure shi, tace ab............................urs Nana diso [8/29, 3:20 PM] ✔: 128 Abba yace to kisane wanda kika gudu danshi Ina nufin abubakar, to wallahi sai kin aureshi, fairouzah cikin hawaye tace Abba wallhi banason Yaya abubakar, kayiwa Allah karka aura mun shi, lallaine fairouzah kin chanja halinki maiye da abubakar din? Abba abubakar baida a take taji an wanka mata Mari, kuka takeyi babu kakkauta wa, Umma tausayin 'yarta yasa tashigo dakin kamar ta rarrashita sai kuma tafara yimata fada, tunda tadawo take kuka, take fita ko'ina wayarta tasaka a charji, takira fatima tana Kuka tana gayamata, umma tashigo zata kawo Mata abinci taje tana gayawa fatima hatsari sukayi a hanya, sai da umma tagama jin komai sannan ta shigo, tazauna umma tace fairouzah ni wacece agurinki, tace ke mahaifiya tace, Amma fairouzah bazaki daina zurfin ciki ba, in baki sanar daniba wazaki gayawa, yanzu kinsa nadauke alhakin ki, tace umma babu komai kiyafemun nima...... Abubakar kayi hakuri kada katafi, za'aganta yanzu idan Katafi Ina zaaga fairouzah, Haka suka dinga bashi hakuri, sallama sukaji kowa yayi shiru fairouzah ce itayi sallama ta shigo su umma suka zauna, fiddausi aguje tazo ta rungumeta inakika shiga fairouzah? Tace wallahi wane kauye ne, tagaida hajiya da kowa ko kallon abubakar batayiba, abubakar yace fairouzah wallahi Ina kaunarki, domin kaunarki nake basonki ba danallah zaki aureni, fairouzah tana kuka tace kamanta abunda kace mun? Kace ne yar talakawa mijin daya aureni yashiga uku, to kuma sai gashi kafada cikin son 'yar talakawa, abubakar ya sakko kasa yace danallah kiye hakuri danallah kiyafemun,ba tace komai ba baba yatashi suka tafi masallaci Ana idar dasallar jumma'a aka daura auren fairouzah Umar da abubakar akan sadaki dubu dari da ashirin, sun koma wa gida aka sanar daita ita dai haushi takeji Amma wane dadi ke ziyartar ta, fiddausi tace nema gobe zaa daura nawa, fairouzah tace aike wanda kikeso zaki aura, Nikuma an hadani da, fiddausi tace Amma Bai kamata kice hakaba saboda kee yahadu da ciwon zuciya haba fairouzah dafa iliminki kije tsoron Allah....... Yau wata uku kinan Amma kullum fairouzah tana daki ko fita batayi, Yau tashirya zataji gidan uncle tatawo da islam tasaka black Abaya Amma tana bin jikinta, taji taga yawa hajiya tace to ga mukullin motar fairouzah nagode dakika amince da auren abubakar kada Na rasa shi, tayi murmushi ta fita tazo fita daga palour su kayi karo da abubakar yakallita tun daga Sama Har kasa, gakuma yadda iska take bin kayan, jawota yayi ya rungumeta uffan batace masaba , abubakar cikin murya Mai sanyi yace inasonki fairouzah, tace nikuma Na tsaneka aikuwa yadda ta turo bakin yakara tayar mai da sha'awa yasaka bakinsa acikin nata, wani yar taji ajikinta tayi saurin tureshi, takaice ya isheta, abubakar kuwa hankali ya tashi zai kuma rikota tayi saurin fita, taja Mota sai gidan uncle tana shiga Islam ta tawo dagudu tace au nadaina kulaki kika gudu kika barni, fairouzah tace sorry my dear inasonki, Haka ta zauna sukadinga hira da anty sai 9:30 takoma tace abinci, tana fitowa taga Kamal da zainab tayi musu sannu da zuwa, suka Bata hakuri akan abunda yafaru tace bakomai, sukayi sallama suka tafi tashiga dakin hajiya sukai tayin hira, fairouzah zata dauke Islam hajiya tace Barta Anan, to hajiya nikadai zan kwanta, eh Haka tatafi tana ma gagi tacanza kayanta tasaka wata karamar rigar bacci dakyar takai addua'ointa, abubakar Yana murda kofa yaji abude take kallon surarta kawai yakeyi, yakashi fitala yahawo Kan gadon Yana rungumeta tayi saurin farkawa zata saka kuka, yace kibarni na rungume ki ko kuma ki sumbaci ne Dan naji sa'ida, batace komai ba, tayi shiru karfe 5 suka tashi sukayi sallah tana gamawa tazauna abubakar yanata kallonta suna breakfast............urs Nana diso 129 Suna zaune akan dinning suna breakfast abubakar yace baba angama gyara gidan anyi jire, yaushe fairouzah zata tare, baba yace sai lokacin da taso, gaban abubakar tafara faduwa,hajiya tayi magana, Abba yakira waya yace karfe hudu fairouzah ta tare adakinta baba yace to, abubakar murna taishe shi sai karfe 7 akakaita umma tayimata fada, fiddausi Bata tafiba sai da su abubakar suka zo tukunna tatafi, soyayya mai dadi abubakar jiya keyi kamar anyi mai tukwuici da aljanna, Haka sukayi sati biyu babu mai kula kowa, ranar talata yadawo daga office yatarar da fairouzah tasaka yankanti sun kamata, tace sannu da zuwa yazauna yace wash nagaji cire mun takalmina tataso ita yaketa kallo, tashi muje ga kaza nan nasiyo Miki tace to tafara ci tana gamawa tace Yaya bari naji nayi wanka, yace a a ga bandaki anan tace to yafita duba wasu files tayi saurin tafiya dakinta tasaka wasu fitannan nun riga da siket, wayanta yafara kara abubakar yace zo Ina nimanki tace to ganinan wane turaren ta tasaka tatafi tana shiga yace yi alwala muyi sallah babu musu Haka sukayi, bacci yafara i barta tafada Kan gado abubakar yakashi fitila yarufa su da bargo, ahankali yafara shafata yakai hannusa Kan bra dinta yafara cirewa ta rike hannun sa, abubakar cikin muryarsa da Bata bita idon sa yayi ja yace, mayi haka fairouzah so kikeyi na haukaci shaawarki zata kasheni kokuma so kikeyi nafara bin Mata, tace a a mijina Na amince kayi duk yadda kakeso dani, ahaukaci yafara sumbatar ta ko taina, fairouzah ta rufe jikinta, abubakar yace danallah kibarni nasamu nutsuwa karkiyi mun haka kibarni naji ni'ima kinsan inasonki inakuma kaunarki wallahi ke dayace macen danaki so saiki, danallah kitaimaka min kidinga kula Dani, kidinga kashe mun kishirwa ta, kinuna min kulawa sai na kasance nake Har abada, budar bakin fairouzah sai cewa tayi inasonka ina kuma kaunarka, alokacin yadinga sarrafata, wane mahaukacin kuka yakeyi sai karfe Kusan 4 yarabu daita, haka tashiga tayi wanka sai tayi sallah, Allah yayimiki albarka matata tace ameen, taso mu kwanta cikin shagwaba tace office dinfa nida office sai Nan da 3week's tasa dariya, wata daya kenan suna gabatar da soyayyar su cikin jindadi da tattalin dadi....... Yau suka shirya sai kaduna umma tayi murnar ganin fairouzah cikin farin ciki, tashiga gurin innar fatima itama ta hadota da abun arzuki,Abba Yazo suka gaisa Haka suka kama hanya sai abuja, washe gari suka tafi zuwa gidan hajiya Haka suka dinga gabatar da rayuwar su gwanin sha'awa kullum cikin taimakon talakawa da marasa lafiya, Islam tadawo daga makaranta tagirma tafara zama yan mata, abubakar yashigo yace fairouzah tace naam yace Allah yayimiki albarka yayi wanka yashirya cikin kayan bacci yakwanta tazo ta fada jikinsa sunata soyayyarsu ahaka suka wada wata duniyar, da safe fairouzah take cewa Yaya lafia kaki kuka idan kana tare dani, abubakar yace lallai dole kamar ya nace miki, bakomai nakeyiwa kuka ba Sama da Ni'imar da Allah yayimiki, ashe dama talakawa suna da amfani ashi dama suma sunada baiwar su, fairouzah tace tabbas, Bayan shekara 1 fairouzah tahaife kyakyawan 'danta Wanda yace suna Aliyu haidar, kowa ya cika agidan Ana gabatar da suna,abubakar kosan kowa yason sa saboda halinsa na kirke daddare fairouzah tashigo tace Yaya Please kabarni nacigaba da makaranta yace gaskiya bazan iya barinki ba tafada jikinsa tace mijina abun alfaharina ina sonka ina kuma kaunarka yace Allah yabarmu Har mutuwar mu tace ameen...... FAIROUZAH Littafi Ne Mai Amfani, Domin Yanuna Yadda Mahimman Cin Talakawa Da Kuma illar Wulakanta Su, Da Kuma Mutane Su Sani Talakawa Suma Sunada Abunda Za'aso so, Sa Kuma Amfani Da ilimi Ba Ma Ace Na Addini. Ya ku ‘yan uwana musulmi ku sani cewa addinin musulunci addini ne na ilimi, Umarni da neman ilimi shi ne farkon abin da Allah Madaukakin Sarki ya umarci Annabinsa (SAW) da shi, yayin da ya saukar masa da fadinsa : ( ﺍﻗْﺮَﺃْ ﺑِﺎﺳْﻢِ ﺭَﺑِّﻚَ ﺍﻟَّﺬِﻱ ﺧَﻠَﻖَ 1 ﺧَﻠَﻖَ ﺍﻟْﺈِﻧْﺴَﺎﻥَ ﻣِﻦْ ﻋَﻠَﻖٍ 2 ﺍﻗْﺮَﺃْ ﻭَﺭَﺑُّﻚَ ﺍﻟْﺄَﻛْﺮَﻡُ 3 ﺍﻟَّﺬِﻱ ﻋَﻠَّﻢَ ﺑِﺎﻟْﻘَﻠَﻢِ 4 ﻋَﻠَّﻢَ ﺍﻟْﺈِﻧْﺴَﺎﻥَ ﻣَﺎ ﻟَﻢْ ﻳَﻌْﻠَﻢْ 5 ‏) ‏[ ﺍﻟﻌﻠﻖ : ١ - ٥ ]. Ma’ana : (Ka yi karatu da sunan Ubangijinka da ya yi halitta,Wanda ya halicci mutum daga gudan jini, Ka yi karatu kuma Ubangijinka shi ne mafi karamci,Wanda ya sanar da alqalami. Ya sanar da mutum abin da bai sani ba). (Alaq : 1 – 5) , ya zo a hadisin Abu Hurairata Allah ya yarda da shi Manzon Allah (SAW) ya ce : “Duk wanda ya nemi ilimin da ake nema don Allah (wato ilimin addini) ya zama bai koyeshi ba sai don ya samu duniya, to ba zai ji qanshin Aljannah ba ranar alqiyama”. Abu Dawud ya rawaito, uwana neman ilimin addini wajibi ne, (dolene) saboda fadlin Manzon Allah(S.A.W) ga dukkan musulmi baligi kuma mai hankali duk da cewa rayuwar mafi yawan yan uwa rayuwa ta lalace ta wajen kokarin kwaikwayar turawa ta bangaren salon magana ko tafiya ko sa tufafi sannan ga wani babban kalubale da yake fuskantar, ga Dai yadda rayuwar fairouzah takasan ce koina taji sai an amfana daita... Ita duniya akwai ma'a zurta kuma akwai matalauta, dan Allah ya wadata ka ba'a ce ka wulakanta talaka ba, babu Wanda yafi wane agurin Allah Sai Mai tsoron sa, Kuma duka kasa zamu shiga, wanda saboda wulakanta su dasukayi Kamal da farouk tare da mahaifinsu Kuma daga karshe suka taimakesu sukazama abokanan rayuwarsu.... GA yadda rayuwa tayi da zainab takasance Mai girman kai takama dakuma fitsara, wanda Kuma a cikin wasiyyar Lukman ga dansa ya ce: “Kada ka karkatar da kundukukinka ga mutane, kada ka yi tafiya a cikin kasa kana mai fadin rai. Lallai Allah ba Ya son dukan mai takama, mai alfahari.” (k:31:18) Babu wata dabi’a abar zargi kuma abar ki face ma’abucin girman kai ya makale mata domin ya tsare izzarsa da girmansa. Saboda haka ne ya zo a cikin Hadisi cewa duk wanda yake da misalin kwayar zarra na girman kai a cikin zuciyarsa ba zai shiga Aljanna ba, Allah dai yarabumu da girman kai.... TSAFTA na kawo natsuwa acikin zuciyar ma’aurata, idan mace ta kasance mai kula da muhallinta kullum kullum tsaf da shi, idan mijinki ya shigo yaga gidansa ba kazanta sai kanshin turaren wuta, ke da kanki idan kika tsaftace muhallinki zakiji wata natsuwa da dadi na ratsa zuciyarki, bare shi kuma ubangayyar, Ubangiji dakansa, yace ‘’Bama karbar Abinda bashi da tsafta, yana son abu mai tsarki’’ kazanta nadaga cikin abinda ke nesanta ma’aurata ga juna, duk wanda daga cikin ma’aurata yake kazami to kuwa akwai cutuwa ga dan uwansa, duk macen data san ciwon kanta zata san abunda zatayi yanda bazata gidan mijinta da dattiba, amma galiban wasu matan suna sakaci da hakan, basa gyara jikinsu, bare muhallinsu, kana shigowa gida sai kaci karo da uban wanke wanke, duk kuda nabi ga kuma gasu kuma kusa da kwata, idan ya shiga daki sai zarnin fitsarin yara ke tashi ga kayan wanki an anjiye akan gado ba inda miji zai zauna, sai ya ture kayan gefe, hakama wajen wanke baki da aske wuraren daya kamata, wan nan koda miji bayayi matarsa zata iya taimaka masa akan yarinkayin hakan, cikin salon tarairaya irin namata, kunga zata samu ruba biyu kenan, ZAINAB saboda kazantar ta kullum zani akirji, ba wanka bare kwalliya, idan mijinki ya kusantoki mai makon yaji kanshi na tashi, saidai yaji warin hayaki, da kinyi magana kuma sai doyi ke fitowa daga bakinki, ga hammata duk wari, shin taya miji zai sha’awar kusantarki, wanda daga karshi sai datayi danasani...... It is a beautiful thing to be on fire for justice… there is no greater joy than inspiring and empowering others especially the least of these, the precious and priceless wretched of the earth! May god bless all of us and open our minds and hearts so that we can help each other; regardless of who they are; remember blessing has no color; god bless us all.when some one cries for help dont look the other way, you may be in a good position today but you never know what tomorrow brings;ku tuna mutuwa tananan tare damU ya Allah Bless the congregation of your poor For those who suffer innocently, I pray that you will sanctify their endurance of the wrongs worked on them, keeping their hearts free of bitterness. Cheer with hope all discouraged and unhappy people, and help those who are tempted into sin by their poverty;though they be troubled on every side, suffer them not to be distressed; though they be perplexed,save them from despair ALHAMDULILAHI NE NANA DISO Anan na ajiye bairo na tare da kwadayin yadda rayuwarsu zata kwasance cikin ilimi da soyayya FAIROUZAH Ku kasance dani a sabon littafina DAN SARKI AMNEEF adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *