Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Monday, April 3, 2017

Haleesah

adsense here [7:47pm, 7/30/2016] ☄DEENY☄SHOMAR☄: [7/29, 5:46 PM] ‪+234 703 716 4511‬: [3/31, 11:59 AM] ÑÀÑÀH FIRDÀUSEeee: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com part 1⃣ BISSIMILLHIRRAH- MANIRRAHEEmm Alhaji sageer haifaffan jahar adamawane fulanin yola mai kudine sosai duk dacewa iyayensa sunrasu shikadai suka Haifa yataso ahannun kanin mahaifinsa malam kabeeru da matarsa babah rabi subasu da dah ko daya hakan yasa bayan rasuwar mahaifansa sukadaunauyin dawainiyarsa alhaji sageer yayi ilmi sosai yafada kasuwanci haryatara kudi sosai ya auri matarsa mai suna karima itama iyayenta balaifi masu haline "yayan alhaji sageer biyu duk mata sajeedah itace babba sai haleesah sajeedah Nada shekaru ashirin yanxu haleesah kuma sha takwas tsiran shekaru biyune tsakaninsu yaran suntaso cikin gata awajen iyayensu da danginsu sosai saika kasa ganewayafi sonsu "ammy wane kayaxansa" tana daga daki take tambayar mahaifiyarsu sajeedah dake kwance agado tadubeta "waike yaushe xaki girmane kullum sai anxaba maki kaya komai sai anmaki" halee taturo Baki gaba tafito data dakin ammy tana falo tadan kishingida akan kusun tana kallon alzajeerah halee tafado kan cinyarta "ammy kinga adda sajee koh ita kullum tai tayiwa mutum fada" ammy tai murmushi auta kece tabararki tayi yawa inajinku ai gaskiya tafada shekara sha takwas amma komi sai anmaki kamar meshekaru uku " halee tamike tana bubbuga kafa ammy taimurmushi tajahota jikinta tana bubbuga bayanta kamar wata baby jeki maxa auta dauko Riga daxani kisaka mai kyau tamike tayi daki dagudu tabude wardrope tafara jeho Mayan kasa ita adole Neman kayan daxata saka take sajee tana kallonta bata kulataba tamai dakanta akan game din datake awaya halee tajuyo takalli sajee "addana tayani duba kayan da ammy tace sajee tadubeta takau dakai wlh kin bami da wahala komi sai dai aimaki ga tsinanniyar rigimar tsiya halee tasa kuka taiyo falo ammy nibanganiba kuma addana taki duban cikin kuka take maganar ammy takwalawa sajeeda kira sajee tafito gani ammy ammy tadubeta maxadaukowa auta kaya tasa sajee tadubeata "ammy wlh kixo kiga abinda tayi gaba daya taxubo dakayan kasa taya mutum xai duba mata" ammy tadubeta autana waihaka halee ta turo baki ammy tai murmushi takwalawa nanyinsu kira wata babban mace tashigo falon tadurkusa ammy tadubeta to nany ga ertaki tana abida tasaba nany tadubeta muje nadauko makin kinji autan ammy suka shigo dakin tadaukomata riga da xani na atanfa yaluwa dayake halee farace dinkin yakarbeta sosai tare suka fito many tace hajiya autan takin tayi aiki sosai tahargitse kayan gaba daya ammy tajaho kunnan halee auta bakiji wlh nany taimaka kininkemata haka xatasasu nikenan aikin bada gugar kayanta sajeedah tai dariya wlh ammy duk kukuka shagobata haka kudinga xaneta xata nutsu halee taxaro idosabida arayuwarta tatsani duka tatsani abinda xaitaba lafiyarta gafatarta ba kwari shiyasa take lallaba jikinta taxo taxauna kusa da ammy ai ammyta baxata dakeniba ko ammy ammy tadaga kai kawai sajee tafashe da dariya harda rike cike dayake kinji xancen duka kinxo kina er murya mana 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com [3/31, 12:05 PM] ÑÀÑÀH FIRDÀUSEeee: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com part2⃣ kashe gari ranar Monday sungama shiryawa da wuri dataimakon nany domin insuka dakata halee saisunyi late halee na ss 3 ne amma kamar er primary idan taiwata wautar sai dai kuma akwaita da kokari sosai shiyasa ammy da dady suke sonta sajee na university level one dayake dadynsu da wuri yasakasu a Skul sabida suntaso da surutu ga wayo "driver yana jirankufa" "ammy ninagama shirtawa wlh haleesah nake jira" "ni wlh barima dady yadawo yasa akoyan mota ko Asamamin driver wannan yarinyar kullum saitasa mutum yayi late haleesah tafito tanasa safa tokifadamana tamurgudawa sajeedah baki tafice da gudu sajeedah tai murmushi Allah yashirya "ammy muntafi sajeedah take fadawa ammy tanafita to Allah kiyaye yabada sa'a suka tafito tashiga mota driver yaja sai anfara sauke haleesah sannan awuce Da sajeedah haleesah nasauka Frnd NATA suka tareta tare da rungumeta huxaima da khairat khairat ta dubi haleesah sarkin en makara yaukece da wuri haka huxaimata karbe ga shegen tsoron duka haleeta tura baki to sa idawa INA ruwanku suka sheke da dariya halee taifushi tawuce class suka bibayanta suna bata hakuri 💞 by kurratul-aini💞 [3/31, 12:16 PM] ÑÀÑÀH FIRDÀUSEeee: 💝💝💝HALEEESAH💝💝 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com part 3⃣ haleesah CE xaune aharabar gidansu ga fruit a wani hadaddan kwando agabanta tadan kishin gida akan kusun tanacin tufa wata galleliyar motace tadanno kai cikin gate din yayinda gateman kedagawa nacikin motar hannu haleesah tadubi motar da murmushi can kuma tabata fuska wani kyakkyawan mutumne ya xuro kafarsa yafito dakaganshi kaga babban mutum ga kwarjini fuskarsa dauke da farin glass namanya kana dubansa xakaga tsantsar kama da yake da haleesah alhaji sageer kenan haleesah tataso da gudu ta rungumeshi tana fadin "oyoyo dad nayi fushi kai dakace 2wk xakai amma har 4wk" dady yaimurmushi yadago fuskarta dake kirjinsa yadubeta sorry autan ammy haleesah tai dariya kai tsaye part din ammy suka nufa sajeedah naxaune afalo sukai sallama tataso takarbi jakar tarungumeshi tare dafadin "oyoyo dad dady yaja kumatunta sajeedan dady yakike tai dariya am fyn dady munyi missing dinka dady yace gani nadawo yanxu haleesah tadubeshi amma dady saika Dade xaka koma yace sosaima auta saikin gaji dani INA ammyntaku ammy tafito tanafaadin sannu daxuwa dady yanemi guri yaxauna kan kujera yanafadin ammy yayshe autan takixata girmane naga sajeedahna tafita nutsuwa ammy tau dariya aikasan shekaruma badayaba dady yace harda shagobama haleesah taturo Baki tayi daki sajeedahce tashigo dauke da tire tadora kan centre table taxubawa dady drink din dayafiso yakarba yasha ammy tace ertaka taburgeka kane dady yace sosaima kuwa bakaman autankiba daga xuwana akahaau korafin bandawo da wuriba ammy tace itama xata dainane amma yanxu munafama da rigima kam sajeedah tafito daga daki lalalah ammy kinga abinda haleesah tayi tahargitse dakin baki daya ammy tadubi dady haushin maganar dakayi taji dady yace kiramun ita tare sukafito da sajeedah hawaye shabee Shabee afuskarta harda majinaa abin dariya dady yajahota haba autana aike tawace kuma kinfi addanki tunda kekikafara taroni haleesah tawashe danbakinta yauwa goge hawayen kije kigyara dakin nanfa haleesah tadada tabarbarewa ni dady ban iyanba dady yadubi sajeedah ergidan dady jeki gyara auta kekuma jekiga yanda takeyi danwataran ki gyaran dakina suka tashi suka tafi haleesah naxunburo Baki dady yadubi ammy maiyasa bakya koyamasu aiki ammay tai dariya Alhaji kenan indai haleesahce bbu abinda bata iyaba sai kiwar tsiya kawai 💟after wata shidda💟 yaune takama saura one WK haleesah akammala secondry haleesah naxaune afalo namatsar kwalla ammy tashigo falon tadubeta tadauke kai mene kuma auta rigima ammy ba dadybane kinsman saura onewk candynmu amma yaki dawowa ammy abinyabata dariya to banda abinki auta kinsman dady ko ana igobene xaidawo koh kirashi kitambayeshi mana yaushe xaidawo haleesah tadubi ammy toba addana taki aran wayartataba nima Allah dady yadawo yasiyamun nagaji ammy tace todauki tawa mana tadauka tashiga daki tadubi sajeedah togashi ammy taban ke kuma kicinye waya sajeedah tai dariya ita yanxu batasan biyewa haleesah dadane dayanxu sunafada intana wani abin dariya takebata daayake sajeedah akwai hakuri bugu daya dady yadauka da sallama sai kuma yajishiru daga can bangaranyai murmushi domin yagane wace yace yadai auta sabida indai takira waya sai tai shiru saidai kafara magana tafara shagoba tobakaineba dady saura onewk candynmu amma kaki dawowa yayi dariya to auta rigima da yau xandawo wani abu yatsareni amma yanxu gobe xandawo insha Allah nan haleesah ta buga tsalle kowayenbata kasheba tawurga kan gado tafice dagudu sajeedah tasaki baki tana kallonta tadauwayar sukagaida dady yace da Ita gobe xaidawo tace ashe shiyasa tafice da gudu dady yai dariya sunyi hira yatambayeta karatunta sannan yakashe wayar yajingina da kujera yana dariyar haleesah da addu'ar Allah yaraya masa "yayansa amin 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com [7/29, 5:48 PM] ‪+234 703 716 4511‬: [3/31, 12:21 PM] ÑÀÑÀH FIRDÀUSEeee: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 💞 by kurratul-aini💞 Part4⃣ Yaune wkend haleesah sun mammala exam lfy suna xaune abakin hall din huxaima tadubi haleesah " yanxu nasan xumuncinmu xai nisa haleesah musamman make dabaki xuwa gidan mutane sai dai axo wajenki Haleesah tad'aka mata duka abaya to sarakan sharri wayacemaku xanyadaku insha Allahu xamuncinmu xai d'ore suka amsa da "amin. Kashe gari ba skull jibi kuma walimar haleesah ammy ta aikesu gidan aunty nainah Kanwartace uwa d'aya uba d'aya tanada 'Yayanta uku hilal shine babba ya girmi sajeedah da shekara d'aya sai twince mata hassana da husaina sa annin haleesah Sajeedah ce taja motar dayake yanxu ta iyasosai haleesah tadubi sajeedah "addana Dan Allah kinaso kije kitadda YAYA hilal agidan". Sajeedah "tace ehh,. Mene haleesah "tace wlh mugune jitai anbugemata baki Ashe addantace aikuwa tafasa ihu sajeeda takulle glass din motar tasa kida taikaman batasan tana kukanba Suna ISA gateman nabude gate kokarasa parkin sajeedah bataiba haleesah tafice da gudu tana kuka jitai tayi karo da Abu da sauri taja dabaya tabud'e idonta hilal tagani yahade face Xata gudu yadankota yakamo gashinta yajah haleesah tafasa ihu yai saurin sakinta tamurguda mai baki tana fadin Allah ya ISA tai ciki da gudu xaibita sajeedah tashigo yadubeta da murmushi "tare kukaxo Ashe "tace ehh Suka jero har xuwa falo sukai sallama haleesah nakan cinyar aunty naina tana rarrashinta twince na kallo sukai sallama suka shigo ya du'beta ke wakike yiwa Allah ya ISA yakawomata duka aunty naina tatare " kaiba aikenka nayiba maiyadawo dakai fice kaban gu" Hilal ya harareta yajuyo yadubi sajeedah sister sainaxo nasan kafinnadawo kuntafi sajeedah tace " wlh kuwa saikaxo d'in yafice kokallon haleesah baiba Sajeedah tagaida aunty naina " me tamaki kikadakanmata baki" kai auty naina wlh kidaina biyewa haleesah cewa taifa hilal mugu kuma aiyayantace aunty naina " tace daba mugun bane ji abinda yaimata daga xuwanku". Twince sukai dariya MAMY Indai akan autane bataragawa kowa shiyasa take shagobanta son ranta komu MAMY bata lalla'bawa haka. Basubar gidanba sai yamma harsuka tafi hilal baidawoba. 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 💞 by kurratul-aini💞 Part5⃣ Gobene walimar haleesah ammy " tace suje suyiyomata shopping haleesah damurnarta dama tason xuwa itama xatasiyo coculate dakayan kwalamarta Nan da nan haleesah tashirya sukabar unguwar awani makeken mall sukatsaya suka shiga Sajeedah tafara diban Aiken ammy haleesah kuwa kayan xakinta take jida sajeedah bata luraba Can sajeedah da xagayo wajenta waime kikene agun nan haryanxu " au abinda ammy tace asiya kenan wlh kima gama kwasa amma baxan biya" Haleesah taturi Baki tafice adai dai lokacin dawani matashin saurayi yashigo yana waya wata murya yaji nakiran haleesah Haleesah kuwata gefansa tawuce Saurayine iya had'uwa yahad'u dakaganshi kaga d'anhutu kyakkyawane ajin farko sai dai bashida haske sosai Kai tsaye Indayaji muryar yanufa tsayawa yayi yanakallon tsantsan kyau karasawa yayi ahankali yaimata sallama sajeedah tadubeshi suka had'a eyes wani abutaji daga tsakiyan kanta xuwa yatsan kafarta Tai saurin kauda kanta Inbadamuwa intambayeki mana batakalleshiba "tace inajinka " Yai murmushi sunana Faisal koxan iyajinnaki "sajeedah" tabashi amsa atakaice Wowww NYC name sunan momy nane " tace nagde" Yadubeta inason muyi maganata nutsuwa kuma kinga baidaceba natsai dake anan " tace hakane Koxan iyasamun address nd phn number naki xuge port tayi taxaro wani karamin card Tamika mai yakalla yai murnushi" yace nagode saikinjini yajuya yafita. Koda tagama siyayyar taje biya akace ambiyamata tai murmushi akarakota dakayan akasa a but taxagayo wajen driver taxauna tadubi haleesah itakuwa kau da kai tayi titi sajeedah "tace kyayi kyagama en mata mutum baxa' aimasa fad'aba taja mota sukabar gun. 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com [4/1, 3:21 PM] ÑÀÑÀH FIRDÀUSEeee: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com Part6⃣ ®Wisdom Hausa writer's®✍📝📚 Suna ISA gida sajeedah tai parkin motarta haleesah tafito tabuga kofan motar tashige ciki sajeedah ta girgixa kai kawai Haruna yaron gidan yadan taho da gudu ganin sajeedah nafito dakaya yakar'ba yashiga ciki tabi bayansa Haleesah nashiga falo aunty naina tagani takarasa da gudu "mamy yaushe kukaxo inasu twince ." koba tare kukaxoba" Ammy ta harareta bagaisuwa sai surutu kuma bakiga yayankiba sai lokacin haleesah tadubi kujeran gefanta ta gallamai harara tajuya INA "wuni" yai banxa da ita MAMY tai dariya "kingani ammy inkika dakata wadannan sai ki hawan jini nishinafi bawa laifi yana babba amma bayajan girmansa". Ammy "tace sai suyi tayi ai Sajeedahce tai sallama ta shigo da murmushinta wajen hilal taje taxauna " tana fadin washhh" yadubeta da dariya "kingaji my sister "wlh kuwa my brodana " Tagaida mamyn twice haruna ya aje kayan yafice MAMY tadubi haleesah to mage tashi daga jikina twice nadakinki tamike da dariya tawuce dakin sajeedah "tace au kin gama fushin ammy "tace fushi take daman sajeedah tace wlh akan nahanata diban kayan xakin" MAMY "tace gwanda dakika hanata Hilal yasa dariya yau kuma MAMY "aunty nauna taharareshi tashi kafice min dagani hilal yana dariya yau dai munjiku ba ason aimata fada yau kuma anmata anayabawa maiyi MAMY tajefoshi da Jakarta yafice yana dariya Duk wani Abu da xa'ai ranar anti sunyi aiki sungaji sai goma nadare su MAMY sukabar gidan Adaran dady yadawo Kashe gari da wurisu aunty naina sukaxo anshirya komi aharabar gidan kamar biki xa ai agidan Komi antsara yayi kyau sosai best colour na haleesah akai decoration pink and light green Make - up ma haka akaimata tayi kyau sosai kaya MAMY tadauko mata Wanda xatasaka Wanda batama sandasuba haleesah tadau kyau twince da sajeedahma anko sukai En'uwa duk sunxo haleesahce tahangosu huxaima da khairat da sauran Frnd dinta da gudu ta kwasa xataje gunsu jitai anrike hannunta tajuyo hilalle yadubeta "kin manta takalmun dake kafarki kitafi ahankali en'mata inkin fadi kinkarye naga mai jinyarki." Ya lakuce mata hanci harara haleesah tabugamai tafixge hannunta "kuma banyafeba rikona dakai tawuce " yai murmushi Angama walima lafiya haleesah tasamu kyautuka sosai agun en'uwa da abokan arxiki bakinta yaki rufuwa dady kyautan mota yaimata da waya masu kyau. 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com [4/5, 2:31 PM] ÑÀÑÀH FIRDÀUSEeee: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com Part7⃣➖8⃣ ®wisdom Hausa writer's®✍📝📚 Ba atashiba sai daf da magariba kowa yawatse sai wadanda ba'arasaba haleesah daki tashiga ta cire kayan jikinta tafada toilet tayo wanka da alwala Tana fitowa gaban Mirrow taxauna tadan shafa lotion kadan ta gyare gashinta da yasauka har gadon bayanta haleesah kyakkyawace ajin farko kar kumanta bafulatanace tako INA tana da yalwan gashi daga farkon goshinta da saje yakwanta luf luf har xuwa tsakiyan bayanta Ga dogon hancinta Wanda ke kayata siririyar fuskarta da dara daran idonta kamar madara masu kama da maijin bacci Bata da jiki sosai sai dai hips farace tas Ba kaman addanta sajeedaba tadanfita duhu itama dai bawata mai jiki bace fari kawai da ido haleesah xatafi sajeedah Haleesah dake jikin mirrow takarewa kanta kallo tai ajiyan xuciya gaskia INA tsoron kyauna kamar aljana Ta jawo wata riga pink tasa mai stone fari tas sai walwali take iya gwiwa tasa ta kamata tafidda duk wani shaf nata tadauko dogon wawando green tayi kyau ainun tasa hijabi tashinfida sallaya tahau sallah Kafinta idar anyi sallar isha'i tamike tayi hade da shafa'i da wutiri tayi addu'ointa tahau gado tagaji sosai twince ne suka shigo "aukenan harkin kwanta lallai dan Allah yau kixo muje gidanmu ki kwana kinji haleesah tamike kada kudameni malamai waye xaije gidanku da wannan mugun nagidan naku hassana ta marairaice dan "Allah kije baga mamynmuba xata tare maki" haleesah tai shiru can tai murmushi "To xanje " Tare sukafito haleesah wani dan karamin mayafi tayafa akanta dako dankwali bbu suna fitowa falo hilal yabisu dawani mugun kallo "Kukuma kun shanya mutane wlh dani kadaina tafiyata xanyi da Hallah kuwuce mutafi haleesah ta nufi dakin ammy take cemata su twince xatabi ammy tace"Allah kiyaye amma kidawo gobe"tafice da gudu Hilal yaxagaya xaishiga gurin driven yaganta ta fito tsayawa yayi yana kallonta takama murfin motar tabude xata shiga hilal yabuga mata tsawa "ke kuma ina xaki" ta dube shi tamurguda Baki gidanku xanje "what" aikuwa Baki isaba haleesah tagallamai harara MAMY tafito meye haka hilal kana biyewa kanwarka kamar wani karamin yaro kaima wuce mutafi ke kuma shiga hilal yaimata kallon xakisani ita kuwa tafaki idon MAMY taimai gwalo yayi kwafa yashiga mota bata ko gama shugaba yaja motar haleesah takuwa datse kafa ta kurma ihu kamar kafarce tacire MAMY "tace wlh ranka xaibaci hilal."yi hakuri auta kinji Allah yasa bakajimata ciwoba haleesah taturiba Baki yajimin MAMY bakiji kafanba har kara tayi MAMY "tace yishiru to muje gida hilal kuwa dariyarsa yake axuciyarsa fadi yake kadan kikagani in junanki ranshin kunya Koda suka ISA gida haleesah kasa taka kafartayi tanata kuka MAMY "tace saika dauketa kakaita mugu kawai haleesah kin tsayawa tayi yadauketa MAMY "tace yi hkr yadauke ki yakaiki auta inkika taka kafar da karfi saita kara ciwo haleesah taturi Baki " to"hilal yai dariya yarinya sai kace kwai yakinkimeta yadauka xaijita da nauyi yaji sakayau yawuce su MAMY yana tafe yana mintsi ninta tana Allah ya ISA tana kuka duk tace Allah ya isa saiyakara ita kuma bukinta yaki mutuwa yana xuwa falo yasaketa akan kujera tafada kan kafar ta Dada kurma ihu abbansu yafito da gudu hakama MAMY da sauri suka karaso Abban yace lfy haleesah kuwa fadi take Allah ya ISA mugu MAMY ranta yabaci wlh hilal ka kiyayeni kasheta kakesonyi Mara mutunci Abba yace wai menene Su twincene suka fadi abinda yafaru Abba yaitamai fada kuma yace yaje yasiyomata magani hilal yafita ransa abace shi duk abunda take masa ba'a gani ammashi abukan kani yaxamana fada Yayi fice Warsa yaki dawowa yakashe waya har haleesah tayi baccin wahala tana ajiyan xuciya hassana ta dubi MAMY "wlh sai da tace baxataxoba sabida ya hilal muka matsamata amma ji abunda yayimata MAMY dan haushe kasa magana tayi "tace suje sukwanta Itama tanufi shanshin Abba . 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ®WHW® [7:47pm, 7/30/2016] ☄DEENY☄SHOMAR☄: [4/6, 10:03 AM] ÑÀÑÀH FIRDÀUSEeee: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com Part9⃣--🔟 ®wisdom Hausa writer's®✍📝📚 Koda gari yawaye haleesah kasa taka kafarta tayi tadinga kuka ita akaita gun ammynta mutuwa xatai MAMY da Abba hankalinsu yatashi Abbane dakansa yafita dasafiyar Neman me gyara baisha wahalaba sukataho tare aka fito da haleesah falo mai gyaran ya duba nanyace targade tayi yagyara mata tana kuka tana komai Hilal kuwa gidansu abokinsa yaje yaikwanciyarsa sai da gari yawaye yataho gida yana lallabowa domin yasan fadan abbansu." suna daining suna breakfast yashigo da sallama Kansa akasa yaxo yadurkusa yaidasu bbu Wanda ya amsa mai sai kuma jikinsa yai sanyi Abbane yahaufada ta inda yake Shiga batanan yake fitaba. Hilal hakuri kawai yake basu harda kama kafafuwansu kunsan da da mahaifi sai Allah nan suka hakura yaxauna ana break dashi sai wani faman lallaba haleesah ake haushi ya cikashi shi arayuwa yatsani mutum mai shagoban tsiya shiyasa basa shiri da haleesah suna hada ido tamurguda mai baki shikuma ya harareta shiya rasama maixaimata tadaina masa wannan rashin kunyar Sajeedahce xaune kan dressing mirrow wayarta na kukan Neman agaji kamar baxata daukaba takai hannu tadaga taga sabuwar number bata daga number dabata saniba amma saitaji number taburgeta tadaga hade da sallama Daga can bangaran aka amsa "nasan Baki gane mai maganaba sunana FAISAL munhadu a hamdala store harkika bani address da phn number naki" sajeedah tace "OK nagane yakake " ya amsa da lfy klau Daman nabugone naji muryanki sannan aban ixnin xuwa dafatan bantakurakiba "sajeedah tace "badamuwa kana iya xuwa" Faisal yai dariya to "albishirinki"tace goro "yace gani a harabar gidanku "dan Allah da gaske "yace wlh kuwa kifito mugaisa "to ganinan takashe wayar Nan da nan tashirya tafito ammy tagani a falo take sanar da ita tayi bako ammy "tace to adawo lfy ki kula da kanki amma wayeshi sajeeda tai murmushi xanbaki labari ammy bara nadawo tafice Tsaye yake bakin motarsa yasha kyau sajeedah takarasa da murmushi afuskarta tai mai nuni dasu karasa wajen fararen kujerun dake harabar gidan suka xauna Sundan taba hira kadan Faisal yafara xaiyane Mata abinda yake xuciyarsa ya dubeta amincewarki kawai nake bukata mai aikin gidansuce wadda shekarunta baxasu wuce sha biyuba takatsesu da sallama ta aje tire akan table din dake gabansu tajuya sajeedah taxuba mai drink shiko binta kawai yake da kallo komainata burgeshi take Tamika masa yakarba yadan kurbi lemon Bakice komaiba sajeedah Sajeedah dake wasa da yatsun hannunta tai murmushi xanyi tunani yace "kamar xuwa yaushe tace "ko yaushe Faisal yadubeta baxan takurakiba amma xanso naji matsayina yanxu sajeedah tai dariya kada kadamu Haleesahce tatubure ita adole ammynta MAMY sai rarrashinta take taki MAMY tadubi hilal "dan Allah ka kaita gida kuma wallahi xan tambayeta idan kaimata wani abun ranka sai yayi mugun baci kaji narantse hilal ya gyada kai MAMY tace tashi kutafi tamike xatabishi yajuyo ya kalleta MAMY kinga Mayan dake jikintafa Riga da wandone hadaddu tai rolling din kanta ita haleesah arayuwa tatsani manyan kaya tun tasowarta sai kanana acewarta daurin jani da dan kwali wahalene MAMY tace tomeye daga gida sai mota sai gida bafa titi xatabiba ahaka Hilal yai kwafa yafice tabi bayansa MAMY nafadin kigaida ammy Tabude mota tashiga yaja sukatafi ko kallanta baiba bare magana Faisal yayiwa sajeedah sallama tarakoshi bakin mota yashiga gateman yabudemasa yafito su haleesah nadanno kai faisal yadagawa hilal hannu shima haka Hilal yashiga ciki yagaida ammy da suka danyi hira da sajeedah yatafi nan haleesah tahau bada labarin abinda hilal yaimata ammy tai dariya "banji kina fadin naki laifinba sai nasa" haleesah tabata fuska kai ammy ni mai xan masa wlh ya hilal mugune ammy tace "kema da halinki 💟after two days💟 Bayan kwana biyu sajeedah nayiwa ammy yankan farce haleesa na game dinta ammy tadubesu "wai Ku yaushe xaku gidan babahne "haleesah tamike ehh wlh ammy Nima inason xuwa nakwan biyu banga en tsoffiba "ammy takaimata duka bakida kirki auta sajeedah tai dariya "ammy gobe sai muje"ammy tace Allah yakaimu lfy Kashe gari da wuri suka shirya dayake wkend ne sajeedah ba skul wuni xasuje suyi Sukayiwa ammy sallama suka fito sunsha kyau dogwayen riguna suka purpole light sukai rolling da dan kwalin rigar sajeedahce tai driven nasu har kofar gidan kakanninsu da gudu haleesah tafito daga mota tayi ciki Babah rabi na xaune afalo tanacin goro taji anfado mata Babah rabi tace"dagani ke karki karasani tsofai tsofai dake haleesah tai dariya kai Babah nicema tsohuwar bakeba kinaganina Sabon jini Sajeedahce tai sallama tashigo INA tsohuwar take kinhanamu cin gunba Babah rabi ta kalleta sai dai naci taki badai tawaba suka kwashe da dariya Suka gaisa take tambayan mutan gida haleesah tadubi Babah INA malam yakene banganshi a kofar gidaba "yaje kasuwa ernan nansukaita hira har malam yadawo Shima sukaita tsokanarshi sai bayan la'asar sukai shirin tafiya Babah Rabi tabasu kuka daddawa kubewa su kanwa duk tahadomasu sukaiwa ammy Dayake unguwan banisa kafin magariba sun ISA gida 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ®WHW® [4/6, 10:42 PM] ÑÀÑÀH FIRDÀUSEeee: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 💞By kurratul-aini💞 Part 11-12 ®Wisdom Hausa writer's® Kafin sallar magariba suka ISA gida suna shiga haleesah toilet tawuce taiyo wanka hade da alwala Sajeedahma toilet tafada bayan haleesah tafito Haleesah na idar da sallah tana addu'a wayar sajeeda tahau kuka kamar baxata dagaba sai kuma taduba screen din wayar HEARTY taga anrubuta takai hannu xata daga sajeedah tafito tamika mata wayar tanabin addan tata da kallo yanda take sarrafa kalmomin love haleesah sakan baki tayi duk Inda tayi tana kallonta sai da taji anbushe mata ido taga addance haleesah tatabe baki "masoya shi kuma wannanfa daga ina"sajeedah taharareta to "yayankine "Tabb wlh aah bayayana taya yaxama yayana"sajeedah tai dariya "sabida mijin addankine "kamarya?."yaushe akai auran "xa'ayine en'mata haleesah tai dariya Allah yakaimu da alama xamuga love"sajeedah tajefeta da pillow taiyo faloda gudu Dadyne kishingide a falonsa ammy nagefe yadubeta da murmushi "uwar gida ran gida kullum baki tsufa "ammy tace ahakan na aje en'mata biyu kace haka ."abindama ka kusa samun jika". Dady yai dariya agunwa xansamu jikan "ammy tace gun BABBAR diyarka"dady yatashi yaxauna nan ammy tabashi labarin Faisal dady yaji dadi sosai Yace to "saura autan taki " ammy tace anya kuwa auta ita kullum xancan karatunta take "Dady yai murmushi irin namanya "haka nakeso in ason 'yayana suyi ilmi sosai Haleesace da sajeedah ammy duk sun hadu afalon dady dady ya dubesu sajeedahna Sajeedah tadago kai "inaso kicewa Faisal yaxo inason ganinsa" domin NASA an bincikamin shi yaron kirkine Auta rigima kuma nasama maki islamiyya a nan kusa kudinga xuwa haleesah taturo Baki "nifa dady university nakeso kasamamin admission " dady ya kalli ammy "king a rigimar autar taki" ammy tace "kai kaga xaka iya "dady yace"haka kikace koh" Ammy tace "nimexance tsakaninkune" dady yai dariya xonan autata haleesah tamatsa kusa da dady " university kikeso koh haleesah ta gyada kai xaki university amma ba'ananba haleesah tadubi dady "to sai a INA dad?. A kano dady yabata amsa "kano?. Kuma dady yace "ehh " kano xamu koma da xama kinga saiki fara a can koh haleesah tawashe dan bakinta tarungume dadynta tana murna "Nagode dady daman inason kano wlh najidadi sosai ammy "tace ji ja'ira kamar ba ita tabata raiba" sajeedah tace to "karki karyan dady "haleesah tabata fuska dady "kaganta koh'dady yace yi hakuri ke komai kuka After onewk sajeedah tasanarwa Faisal sakon dadynsu yaune xaixo anshirya abubuwa kala kala haleesah batasan me akeba dan agidan Babah Rabi takwana da yamma tawuce islamiyya anatasowa tadawo gida taikwanciyarta Dadyne yake sanarwa da Faisal yanason yaturo iyayensa domin baison yawan hirar nan yanaso ASA biki wata shidda kan sannan suntare akano a can yakeson ayi auran Faisal daman jiran kadan yake nantake ya amince Bayan sungama sajeedah tashigo dashi falon ammy xai gaidata yana xaune Ita kuma tahau bene Kiran ammy Haleesahce tafarka taji wani irin ishi yakamata kogama watstsakewa bataiba tafito tanufi frige tana murxa ido wata karamar rigace ajikinta mai hannun best sai dogon wando iya gwiwa kunsan haleesah batasa many an kaya Jitai tai karo da Abu taibaya xatafadi taji antareta tabude ido faisalne idonsa kuri akan fuskar haleesah Tai kokarin janye hannunsa daga rikon dayaimata takoma daki dasauri Taxauna bakin gado "shi kuma wannan yana saurayin addata sai kallon tsiya "nanta tuna shigar dake jikinta ta dafe kai "wayyo Allahna danasan yaxo aidanasa doguwan Riga ko hijabi laifin addane data kawoshi falo axuci take wannan xancan Shi kuwa Faisal mutuwar tsaye yayi axuciyarsa yana aiyana wacece wannan kyawu kamar aljana Ammy CE tasauko tare da sajeedah yadurkusa yagaidaya cikin kunya irinta surukai Yaimata sallama sukafito Tare da sajeedah xaitafi hargun mota tarakashi tadubeshi "yadai naga jikinka yamutu yai murmushi INA "kewan rabuwa dakene "sajeedah tai dariya aimuna tare kullum axuciya "yace hakane Yashiga mota tana daga mai hannu gateman yabude gate yafice 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ®WHW® [4/7, 7:36 AM] ÑÀÑÀH FIRDÀUSEeee: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com Part 13-14 ®Wisdom Hausa writer's®✍📝📚 Dadyne yadubi ammy "kinji wani iko na Allah ashe yaronnan dan gidan abokinane"ammy tai murmushi "ai lamarina Allaha hakayake ."Allah daiyashigemana gaba "dady yace 'amin" Koda dare yayi Faisal kasa bacci yayi daya rufe ido suran jikin haleesah yake gani yayi yacire abinda xuciyarsa kerayamasa yakasa adaren bacci sai barawo Kashe garine xaitaho kano xuciyanshi takasa daure shi kuma yakasa tankwarata adole yadawo gun sajeedah dasunan xaimata sallama amma akasan xuciyarsa takwadaitu dason ganin haleesah Faisal yadubi sajeedah "daman kina da kanwa amma bakitaba gayamun mungaisaba "sajeedah tai murmushi ai haleesan tawace sai ahankali."bari nakirata taxo kugaisa" Faisal saida yamaimaita sunan axuciyarsa "haleesah"suna mai dadi Sajeedah tadau waya takira haleesah tana ta ringing bata dagaba sai da takusa tsinkewa tadaga tare da fadin "it a addan nan mexan mata take kirana"tai sallama"sajeeda tace kixo falon kasa xaku gaisa da faisal"takashe wayar. Haleesah taturo Baki "gaisawa kuma?. addan nan tana da damuwa . ni inaruwana da saurayinta dasaimun gaisa Doguwan Riga blackberry tasaka tai rolling kanta tafito tana tafe tana mita Shi kuwa faisal tunda sajeedah tace gatanan yaxubawa kofar ido . Sajeedah kuwa kanta nakasa tana wasa da wayan hannunta batasan meyakeba Haleesah tacikaro da ammy akofan falo xatashigo ammy tadubeta"ke kuma Maine haka.?" Kina tafe kina surutu kina kumbure kumbure" Ammy"addacefa wai sainaje mungaisa da faisal "ammy takaimata rankwashi,shine namita kuma sokuwa kawai xaki sakiranki kokuwa wuce kibanguri" Haleesah tafito tacika tayi FAM sallama tayi tashiga falon fuskarnan bayabo ba fallasa ta surkusa tagaisheshi,shi kuwa yatsareta da ido mikewa tai xatafito yasa hannu a aljihu yadebi kudin dabaisan yawansuba yamikomata "gashi kyasha sweet"haleesah taki karba sai da sajeedah tasa baki takarba taigodia tafice Shima yai sallama da sajeedah yatafi Watanni sunja abubuwa da dama sunfaru Soyayyar sajeedah da faisal Takara karfi sosai amma kuma yana yawanjin felling akan haleesah kullum inyaxo sai yasa ankirata sungaisa dahaka suka fara sabawa sukan danyi yira kadan haleesahcema taki sakewa dashi sosai Yaune aka kawo lefan adda sajeedah da kayan sarana akwatuna goma sha biyu da makullin mota Ansa biki wata biyu masu xuwa bayansun tare kano da wata guda xa'ayi bikin Kowa ya yaba da lefan sajeedah sosai Hilalne yadubi haleesah "to sarkin rashin kunya saurake." naga mai tsautsayin daxai kwasheki 6ter nadai tayi gaba yai mata gwalo Haleesah tai dariya "kwantar da hankalinka in aure bayanxu kasanma Wanda xan aura maibi yafima na adda "hilal yai dariya en'mata kixo narufamiki asiri naimaki ko akwati gudane "haleesah taharareshi ka auri wa?.Allah yakiyaye kai mummuna dakai ga shen mugunta aikasheni xakai" Ai kuwa hilal yabita da gudu tatsere sai gun mamy 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ®WHW® 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com [4/7, 9:25 PM] ÑÀÑÀH FIRDÀUSEeee: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com Part 17-18 ®Wisdom hausa writer's®✍📝📚 Komawatai dakin dady nasama takwanta sabida bataso takuma ganin bakinciki anatashiri ba ita annemeta anrasa baccine yafara dibanta wajen karfe tara da wani Abu jitai kamar anatabata tamike xunbur Hilal tagani murmushi yasakan mata yamikamata ledan dake hannunsa "tashi kishirya kinji inajiranki awaje kixo mutafi "juyawayayi yafita tabude ledan ankon tagani ke kyace dinkawa akai amma nakantine sunsha adon stone maishegen kyau Saukowa tayi da sauri tanufi dakinta taji gidan shiru alamar bakowa duk suntafi dinner agurguje tai wanka tasheka make-up tasa kayan mai makon dankwali kayan wata hulace maishegen kyau tai murmushi "kamar ya hilal yasan ban iya daurin dankwaliba" tadorata karkuso Kuga Kyan da haleesah tayi gashi daman tasha kunshi Baki dajah tatufke gashinta akasan hulan tayi donut Da Sauri tafito daga gidan tai waje kunsan haleesah da tsoro Mota daya tagani aharabar gidan ita tanufa tabude baya tashiga maikama da larabawan nan tagani agun driven hilal agefansa Hilal yajuyo yakalleta woww beautiful auta rigima haleesah tarufe fuska wai ita kunya shi kuwa bai maganaba yajuya kan motar sukabar gidan haleesah axuciyanta fadi take "wannan wane irin mutumne baya magana ko kurmane "tatabe Baki takalli titi Shi kuwa kamar yasan abinda tafada naga yayi murmushin dake kara masa kyau dinfull dinsa yaloba Suna bakin motarsu abakin gurin kowa yaxubo wa mortar ido anajiran aga waxai fito Haleesahce taxuro kafarta tafito hannunta ruke da pot dinta da waya tana taku daidai wasu sundauka yangace itakuwa haleesah kallone yasa tacanja tafiya domin tatsani kallo kamar xata fadi Hatta ammy adda MAMY twince sakar Baki sukai suna tunanin indataje haka hartasamo anko hilalma dasukaxo tare suna daga mota kallonta suke wasuna fadin "tsarki yatabbata ga Allah makagin wannan kyakkyawan halitta Shikanshi angon xuciyarsa harbawatake "tofa"(kallo Yakoma sama) Haleesah Neman gutayi taxauna nan akafara shacewa haleesah Nagani can tsakiyan fili tana rawa mai burgewa "wai damanta iya rawa haka"(kubani amsa inkunsani) Hilalne yaratsa tsakiyan filin ya jahowa tana tirjewa amota yasata yakulle haleesah tadinga bubbuga mota tana kuka da ihu tana Allah ya isa Juyowa tayi taga waannan mai kama da larabawan a wajen driven da headphn akunnansa idonsa arufe hannu takai xata cire headphn din taji anrikemata hannu 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ®WHW® [4/7, 9:44 PM] ÑÀÑÀH FIRDÀUSEeee: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com Part 15-16 ®Wisdom Hausa writer's®✍📝📚 Akwana atashi bawuya agun Allah gobene su haleesah xasu tashi daga adamawa xuwa garin kano tadabo 'Yan uwa da abokan arxiki sai xuwa suke gidan Yakoma kamar gidan biki saboda Alhaji sageer wato mahaifinsu haleesah maiyine sosai akwai kyauta da sadaka Kashe gari da asuba suka dauhanyar kano haleesah Baki yakirufuwa ita duk murnar xatafara university take mota goma akai daya dady da mutanansa,daya ammy da MAMY da nany da sajeedah daya kuma babah Rabi da malam da haleesah sai twince sauran kuma en'uwa Koda suka iso kano haleesah harwani lumshe idotake usaina tadaka mata duka "jibi abinda kike kamar wata er'kauye" murguda mata Baki haleesah tayi tamaida kanta ga titi tana kallon kano Sharada phase two suka tsaya bakin wani kangameman gida sukai hon gateman yabude wani buxun mutumne fuskarnan tasha nadi na buxaye Aharabar gidan duk akai parking motocin tundaga nan kowayafara cantin gidan domin gidan yahadu sosai komai nawajane fadan irin kyawun gidan kauyancine (amma mai karatu kahasko kyawun dakanka) Afalon gidan anan aljannar duniya take Kowa da dakinsa saiyiwa haleesah tsiya ake alwala sukai sukai sallah akahau daining daman hilal dady ya aika yayomasu take away Kashe gari dady yasa aka maida kowa gida su Babah rabi part dinsu daban, na en'aiki daban, ammy da iyalanta sai kuma part din dady dakuma bangaran baki Bayan suntafi haleesah kuma sai kewan su twice takata sosai taxama wata silent adda sajeedah taita tsokanarta Gobene satin bikin adda sajeedah xaifara sai hidima ake dady aike motoci yayi xuwa Adamawa adebosu duk Wanda xaixo sai yamma suka iso haleesah rungume MAMY tayi da twince cikin farinciki da kewansu Da dare su twince dayake suna dakin haleesah Haleesahce tadubesu "wai kuwa INA ya hilal ?"hassana tai dariya "mutuminki nadauka kinmanta dashi ai."sai ranar daurin aure yace xaixo tare da abokansa " tatabe baki "yaji dashi" usaina "tace kwaji dashi dai" Kashe gari mai hanne taxo tunsafe taimasu kunshi aka gyare amarya duk suna falon kasa tamkar ranarne bikin Faisal yashiga busy sosai nabiki ga kuma abinda kedamunsa arai na haleesah yakasa sanarma kowa har sajeedah tafahimci yana cikin damuwa amma yakance da ita hidiman bikine kawai Yau dinner xa'ai ankawo dunkunan anko amma bbu na haleesah kuma gashi ba'atashi kawo kayanba sai bayan magariba Haleesah kuwa xamatayi tahau kuka sosai kamar ance iyayenta sunrasu kowa yayi lallashin yagaji gashi dare wane telane xaiyi dinki maikyau cikin awaguda karshema cewatai baxataba dataga xa'atakurata tatafi falon dady nakasa tai kwanciyarta dan baxata xama ware bare acikin dangiba kowa da anko ita babu Taikwanciyarta tamkar mai bacci hawaye nabin gefan idonta jitai ana tabata ana kiran sunanta firgigit tafarka hilal tagani ai kuwa tadada fashewa da kuka "ke wai lafiyarki kuwa" kike kuka haleesah tashagwabe fuska tana gayamai Abin yabai hilal dariya haleesah ganin yana dariya Tamara rusa ihu Hilal yai saurin to she mata baki "kesokuwa karki taran jama'a "Baki ganin tare da baki nake suma saikin nunamasu halin naki Sai lokacin haleesah tadubi kujerun falon maxane xaune su hudu dayan gunsa daban yanata danne dannan wayarsa tamkar balarabe kyakkyawane karshe haleesah kuwa faditake aranta "yaushe kuma ya hilal yafara Hulda da larabawa kodayake ai awaje yake karatunsa sauran ukun kuwa kallon diramar haleesah da hilal suke Tai saurin goge hawayenta sukuwa dariya suka hauyi tamike tamurguda musu Baki tafice day an yadubi hilal "amma kanwarnantaka bata da kunya" Dayan dariya yayi "ni kuwa kunga wlh taburgeni" Dayan yace "kungafa yabata rai kodai tuwona maina xa ai "hilal yajefeshi da pillown kujira Dayan kuwa aikin wayarsa kawai yake yana dariya kamar bayajin abinda suke fadi haleesah tana tafe tana tunanin "yaushesu ya hilal sukaxo?" Harsukaje falon dady suka iskeni"sai lokacin tatuna kayan dakejikinta kodankwali bbu akanta 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ®WHW® [4/8, 8:00 PM] ÑÀÑÀH FIRDÀUSEeee: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 💞by kurrarul-aini💞 Part 19-20 ®Wisdom Hausa Writer's ®✍📝📚 Rike hannunta yayi sosai kuma idonsa arufe haleesah tayi-tayi takwace takasa,tasa daya hannun nata takasa Dataga badama kukatafashe dashi tana magiya baikulataba,baikuma budude idonsaba kuma yaki sakinta Hilal ne yaxo bakin motar yana buga glass din motar Bude idonsa yayi ahankali kamar mai bacci wani irin kyakkyawan ido haleesah tagani harda digon xaiba xuge glass dinyayi yadubi hilal Hilalne yaxuro kansa "yace prince ammy naneman haleesah"haleesah tamaimaita aranta "prince gaskia no Wonder" juyowa yayi yadubi haleesah kamar xaice wani Abu kuma sai yacikata haleesah tabude murfin motar tajuyo takalleshi taga yana kallonta murguda mai baki tayi " kuma banyafeba wlh"tafice da gudu"shikuwa murmushi yayi yafito daga motar shima tare da hilal suka dawo wajen dinner Haleesah takarasa da gudu tarungume ammy,ammy "tace nikada kikaryani"mamyce tadago fuskar haleesah taga hawaye arude take tambayarta "lafiya take kuka kowa yanacikin fariciki "haleesah takara shagobewa MAMY ba ya hilal bane dawani mugun abokinsa suka hanani rawa suka kulleni amota"MAMY "tace rabudasu auta xamu koma gida ransa saiyayi mugun baci akanme xaidinga takuramaki" share hawayenki maxa kije gunsu twince "haleesah tagoge hawayenta Karasawa tayi wajensu twince rugumeta sukai suna tambayarta inataje?, waye ya bata anko tasa?.nan haleesah take fadamasu ,"hassanace tadago kai "tanafadin woww gaskia guy duncan yahadufa" Haleesah da hassana sukajuyo suna kallon indatake kallo wani mugun tsaki haleesah taja"tana fadin aishine Wanda nake Baku labari "usaina tace Allah da gaske amma Indai sonki yake ki amince wlh kundace kuma"samun miji kamar wannan wuya gareshi" Duka haleesah tadaka mata "Allah yakiyaye akan na auri wannan uban miskilancin gara na mutu ba aure wlh mutumin da maganama gagaranshi take dagani halinsu daya da ya hilal Don sai hali yaxo daya ake abota"su twince suka kwashe da dariya Hotunan da akene yatayardasu daga wurin anyi hotuna sosai amarya da ango sunsha kyau ba'atashi daga dinnerba sai shadaya Akafara maida mutane gida haleesah kuwa sawatayi su twince suka boyeta amotar dasukaxo dan karta koma amotar su hilal Hango hilal tayi yana duba mota mota koxai ganta suka axalxali drivensu yafice daga gun Haleesah tai dariya sai dai kanemi wata haleesar badai Niba 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ®WHW® 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com [3:11pm, 7/30/2016] Ummu Afra: [7/29, 6:43 PM] ‪+234 703 716 4511‬: [4/8, 9:07 PM] ÑÀÑÀH FIRDÀUSEeee: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com Part 21-22 ®Wisdom Hausa writer's®✍📝📚 Suna ISA gida haleesah tahau cire kaya ta daura towel usaina "tace to kifin ruwa"hassana tai dariya ai haleesah tafi kifin ruwa"bata kulasuba taishige wanta toilet Tayo wankanta hade da alwalarta suma wankan suka shiga Suna kwance kangado suna hira hilal yabude kofar dakin yashigo daman haleesahce bakin gado hannu yasa yakaimata wani mugun rankwashi haleesah tafasa ihu Yadubeta "wannan hukuncin wahalar dani dakukaine ."waima waye yabaki ixinin tahowa awata motar hakeesah taharareshi "INA ruwanka kuma mutum bai ISA yahanani abinda naga damaba tamurgudamai baki"yakai hannu xaikara mata rankwashin ammy tashigo "ammy tadubeshi kai kuma maikake adakin mata"hilal yasosakai bakomai ammy "yatashi yafice Haka al'amarin bikin yakasance anyi dinner uku party biyu duk hanyar daxata hada haleesah da hilal haleesah batabi prince kuwa haleesah tadaukama yatafi Yaune ranar daurin aure ayaune kuma xa'akai amarya dakinta daf da magariba haleesah tataho da gudu xatashiga falo suka cikaro da ammy Ammy "tace yauwa auta maxa jeki falon dady nakasa kidaukomin kula haleesah "tace to" Tasauko bene xuwa falon dady falon bakowa daman batai tsammanin taradda mutaneba dabaxataxoba tasan anan su ya hilal sukaci abinci tadauko kulolin kenan tajuyo jitai tayi karo da Abu tayi baya xatafadi taji antareta bude idonta daya tayi ahankali saikuma tabudesu duka ganin Wanda kerike da ita yasa tai saurin kwacewa ta matsa shi kuwa murmushi yayi Dasauri tanufi kofan fita wata murya taji daban da muryoyin datasaba saurara "tsaya"taji anfurta takuwa tsaya Sak takasa juyawa kuma takasa daga kafa tatafi Takowa yayi ahankali yaxo dai dai inda take suna duskantar juna jitai xuciyarta nabugawa da sauri da sauri hannunta yarike Mara kulan yana murxa xoban dake hannunta wani iron abutaji tai saurin fixge hannun tadubeshi da tsiwa "kai waye.?meyasa kakeson takuramin ?? Ido ya xuramata itakuwa tadauke kanta Tabata fuska yayi murmushi yabude baki kamar wanda akamai dole maganarma kamar koyanta yake "sunana prince hasheem"kina Tambaya wayeni ?. Xakisan koni waye amma ba yanxnba." yalakuce mata kumatu yafice"tatabe Baki kaji dashi dolene nasan kokai waye" Haleesah takawowa ammy kulan tawuce daki danyin sallah Motocin daukan amarya sunxo kowa yashige ana jiran fitowan amarya Anyiwa adda sajeedah nasiha sosai tanata kuka rungume ammy tayi da kyar akasata amota akanufi kaita sharada N.N.D.C quarters aka kaita gidane nahaduwa sosai Anzubawa adda sajeedah kaya nagarari kowa yayaba da gidan adda sajeedah lokacin daxamu taho tayi kuka sosai harsai da tasa haleesah dasu twince kuka Angwaye shadaya suka raka ango anyi barkwanci sannan sukai siyan baki abokan ango sukataho dakawayen amarya Faisal bayan yarakosu komawa yayi yashiga dakin sajeedah nanan inda yabarta yayaye lullubin da murmushi dakagansu kasan suna dauke da farinciki Faisal yace da adda sajeedah taxo suyi alwala suyi sallah dan nuna godiya ga Allah Bayan sun idar da sallah Yakama kan sajeedah yayi addu'a'i yayimata en'tambayoyi akan addininta sannan yabude ledan dasukaxo da ita dazu yaje kitchen yadauko plate da cup ya axa kasa daya yaxubamasu madaran hollandia kadan sajeedah taci tace takoshi shine yaci yakoshi yamaida plate da kofunan kitchen yadawo anan al-amari yacanja 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ®WHW® [4/9, 9:39 AM] ÑÀÑÀH FIRDÀUSEeee: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com Part 23-24 ®Wisdom Hausa writer's®✍📝📚 Faisal baisan aduniyar dayakema saida yasamu nutsuwa sajeedah tawahala sosai Baccin wahalane yadauketa shima rungumotayayi yahau baccin Da asuba yafarka yayo wanka sannan yatadata itama shiya hadamata ruwan wankan yayimata sannan yafito yace tayi na tsarki Yafita masallaci kodaya dawo tayi sallah takoma bacci shima gadon yahau sukacigaba da baccin Karfe shadaya nasafe wayansa tatasheshi dagawayayi yaji muryan auntynsa sakeenah Tace yafito yakarbi breakfast dinsu Janye sajeedah yayi yakwantar da ita yamike yasa jallabiya yafito tana tsaye ita da yar aikin gidansu Sosa keyayayi yagaidata Aunty sakeenah tai dariya Mara kunya nikarbi kayan "Yadubeta baxaki shigoba"aah sai anjima madawo kada mutakuramaku yanxunma dolece takawoni"tajuya tatafi faisal dariya yi yajekan daining table ya ajiye kulolin yashige daki Acan gida kuwa suhaleesah saijuyi suke agado waisu gajiya MAMY CE tashigo tadubesu "ikon Allah jibesu kamarsune sukai aikin bikin Baki daya"tashinsu tahauyi sukahau murxa ido tanunamasu agogo da Sauri sukamike sukaxare ido "bamuyi sallaba MAMY "tace saiku tashi ai" Rige rigen shiga toilet sukahauyi nan da nansukai alwala sukai sallah Dakin ammy haleesah tanufa tagaidasu nantaji MAMY nafadawa ammy gobe xasutafi dan jibi xasuwuce malesia dayake acan abbansu twince yake hilal xaiyi master nashi sutwince kuma xasukarasa university nasu Haleesah tai narai,narai da ido "yaushe xaku dawo mamy"sainan da two year amma xamudinga xuwa MAMY dan Allah nabiku"MAMY tace aah auta da daikinfara ananne saimuje kikarasa amma yanxu inmuntafi dole mubaroki can "ammy tace dadynsu kuwa baxai yardaba wlh itama tasani ya akai da sajeedahma datafiki nutsuwa kinbari yayi taje bare kuma ke" Haleesah batai maganaba tatashi tafice ita adole fushi tai gaiden tatafi bakin ruwan kifi taxauna tana kallo abinya burgeta yanda kifayen sukeyi aruwan sai murmushi take Jitai andafata tajuyo dasauri hassana tagani haleesah tamaida kallonta kankifayen hassana tadawo gefanta "taxauna kitashi muje xa'atafi gidan adda sajeedah"haleesah takau dakai "baxaniba' Hassana "tace sabida mai dan Allah taso mutafi" "Shine xakuyi tafiya kokufadamin koh"hassana "tace ayya sorry wlh bikinnan yamantar dani yi hakuri tashi mutafi Hassana tajata sukabar gun Sajeedah kuwa Bayan faisal yayi wanka yakarya yafitayiwa abokai bangajiya Wankatasheka tadau make-up tana xaune falo tana game awaya su haleesah sukai sallama sajeedah tataresu da murnanta bayan sun gaida aka kaimata kayanta daki nan suka Dada dan gyaremata gidan Kashe gari da wuri sumamy sukadau hanya "haleesah tasha kuka kamar sunrabu kenan" bataga hilalba kuma bata tambayaba Shi kuwa prince hasheem tuni tama manta da al'amarnsa 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ®WHW® [4/11, 8:32 AM] ÑÀÑÀH FIRDÀUSEeee: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com Part 25-26 ®Wisdom Hausa Writer's®✍📝📚 💟After 4wk💟 Haleeesah tafara xuwa university hankalinta kwance. Dakanta take driven taje tadawo dayake yanxun ta iya mota sosai idan tatafi tun bakwai shabiyu da rabi tana gida Soyayyar sajeedah kuwa da Faisal sai abinda yakaru Sajeedahce kwance gefan Faisal tajuyamai baya juyo da itayayi tana fuskantarsa yai murmushi "maisona haryanzun fushin xuwa gidanne sorry kinsan banison fushinki koh."amma inaso kifahimceni kinkasa fahimta bawai banason xuwan haleesanki gidannan ba .....!"amma maisona innafahimceka haka kake nufi mana"gaskiya ni inaso tazo kagani exam xamufara kuma final banadawowa sai Bibar nayamma kuma nadawo agajiye bana iyakomi itakuwa shabiyu da rabi take dawowa kaga intadawo tayimaka girki da sauran aikin gida please dan Allah ka amince."nibaasan abinda yasa bakason xuwan haleesahta gidannanba?"cikin shagoba takemai magana,"Faisal yaimurmushi bakomi tashi kishirya nakaiki bana son fushinki"sajeedah tamike da murna tarungumeshi taimai kiss tashige toilet"yayi murmushi tare da shafa kumatunsa yakwanta gefan gado Haleesahce take hon bakin gate,gateman da sauri yabude gate din tashigo tai parking motarta tashiga ciki Doguwar rigace ajikinta mai ado milk agaban rigar,mayafin ma milk maimakonta yafa saita daura aka jakar hannuntama milkce da takalmin kafarta maidan tudu kadan tana tafe yana kada key din Mortan Daka ganta Kazan tanacikin farinciki Takara kyau taikiba kadan taxama budurwa sosai Sallama tayi Afalon ammy tashiga ganin sajeedah yasa tayarda jakan tarungumeta oyoyo addana."sajeedahma rungumeta tayi tadubeta haleesah kinyi kyau kinyi kiba wlh"haleesah tai dariya kai addana amma aibankaikiba" Ammyce tai gyaran murya"haleesah taje tai hug dinta"ammy tajanyeta nimatsanan yaukinga er'uwarki kosannu da gida bakiminba"haleesah takaryar dakai"haba dai ammynah am sorry"ammy tai dariya ja'ira jeki kiyi wanka ciki abinci inada magana dake"nasan wankannan naki ka'idane"haleesah tawuce daki tanafadin "kai ammynah" Xaune suke falo Baki daya ammy kegayamata xataje gidan addanta taxauna harta gama exam Haleesah xare idotai taturubaki "kai ammy niba indaxani nabarki"ammy tai dariya idan Baki jeba yanxu ai akwai aure dole kitafi kibarni"aah ammy nikam xanmayi aure"? nibanson Barin gidannan"ammy tabuge mata Ba ki"kebanson sakarci"sokuwa kawai wakikaga yanayiwa Kansa mugunfata" shiyasa ashe baki kula kowa Ashe sakarcin da kika aje aranki kenan"aah ammy nifa bayanxuba saina gama karatu "ammy tace mabadake sadaka kuwa"haleesah taxaro ido" ni dai maganar danakemaki yanxu kitashi kidebi kayanki Faisal inyaxo kutafi tare"haleesah tamike tana bubbuga kafa da murxar ido Sajeedah tabi bayanta ta taddata bakin gado tadafa bayanta Am sorry my little sister "kinsan inbakeba wanake dashi daxaije yaxaunamin nikuma kinsan tun anan banason yar aiki."kitaimaka kije ina gama exam sai nadawo dake"haleesah tadubeta nibawai banason xuwabane banason rabuwa dasu ammyne sajeedah abinyabata dariya taimurmushi "naji nafahimceki amma ki taimaka kije kixaunamin "Haleesah tadubeta harxuwa yaushene xakugama exam din sajeedah "tace wata gudane kawai"haleesah tai murmushi tagoge hawayen tahau debo kaya Ammyce tashigo dakin saura kuma kidebi kananun kayannaki "kidebi kayamasu kima kinji koh"haleesah tagyada kai" Ammy "tace dadyn naku yadawo kije kugaisa sajeedah tabi bayan ammy suka fita Haleesah tadebi kayason ranta amma dai dogwayen riguna sunfi yawa amma sai da tadebi kananun kayan Karfe biyar Faisal ya dawo yadaukesu sukatafi gida 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ®WHW®✍📝📚 [7/29, 6:43 PM] ‪+234 703 716 4511‬: [4/11, 10:08 PM] ÑÀÑÀH FIRDÀUSEeee: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 Part 27-28 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ®Wisdom Hausa Writer's®✍📝📚 Suna isa gida adda sajeeda tanunawa haleesah dakin daxatasa kayanta Ita kuma kai tsaye kitchen tanufa Haleesah bin dakintayi da kallo komai akwai kuma irin kalan datakeso murmushi tayi "tana fadin addana kenan" Cire kayan jikinta tayi tawatsa ruwa tayo alwala tana idar da sallah takwanta bacci mai dadi yadauketa Ammy ce xaune falo wayarta taikara tadaga "mamyce tai sallama"ammy ta amsa naany kuna lfy ya malesian yasu twince"MAMY tai dariya lfy klau wlh ammy"ina auta rigima kuma?"ammy tace tana gidan sajeedah jiyataxo sukatafi xataxaunamata saboda exam"mamy tace to Allah yataimaka."xankira sajeedan sai mugaisa", agaida alhaji"ammy tace xaiji insha Allah.takashe wayar Yau satin haleesah guda a gidan addanta tana karatunta lfy Addanta take daukanta da safe ta ajeta a Skul ita kuma tawuce in antashi kuma Faisal kedaukota sai asannan yasan haleesah sokuwace karshe Inda kasan 'yar fari hakatake abin yana bashi dariya ashekarun datake yanxu yaci aceta ta nutsu amma sokwanci yaimata yawa shikuma ya biyemata suyi tayi Ita keyimata komi intadawo daga Skul amma da safe sajeedah dakanta takeyi hakama da wkend dan sajeedah naji da kanwarta guda daya Faisal ne kwance kangado idonsa arufe babu Wanda xaice ba bacci yakeba amma idonsa biyu hankalinsa baki daya yakarkata tunani neman mafita yake tako ina mikewa yayi xunbur kamar antsikareshi yahau xarya adakin yazagaya yakai sau goma Yakuma dawowa gefan gadon yaxauna yayi tagumi xuciyarsa naraya masa abubuwa da dama Yasan tunda ya auri sajeedah babu Wanda xaibashi haleesah yanzu sai dai in sajeedahce tamutu dafe kaiyayi "nooo"baxata mutuba" Yakuma mikewa yaje gaban mirrow yatsaya yakurawa kansa ido kamar maison gano makusarsa Can yai murmushi yadaki hannunsa da dayan yanafadi "yess "yes Baxata ganeba"kuma babu Wanda xaigane"daya tuna sokwancin haleesah dadine ya lullubeshi ganin yasamu mafita xaicikawa xuciyarsa muradinta(ya Allah kakaremu daga Sharrin xuciya katsaremana imaninmu kasa mufi karfin xuciyarmu amin) Yanatsaye bakin mirrown sajeedah taturo kofa tashigo hade da sallama faisal yakuramata ido kamar baitaba ganintaba said a taxo tahure masa ido sannan yai murmushi yajahota jikinsa Sajeedah takalleshi hade da harara "wannan kallonfa" shima kallonta yayi yakwaikwayeta tajaho pillow tajefeshi dashi yabude kofa yayo falo yana dariya itama tabiyoshi 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ®WHW®✍📝📚 [4/13, 3:29 PM] ÑÀÑÀH FIRDÀUSEeee: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com Part 29-30 ®Wisdom Hausa Writer's®✍📝📚 Falo suka nufo sajeedah tafad'a kan kujera tana dariya Faisal yazauna gefan suna jefe-jefan pillow kokad'an basu lura da haleesah ba amma itakuwa kallonsu tayi takau da kai a zuciyarta kuma tana fadin "kai adda na itama takoyi irin wannan iskancin na 'yan film tashi tayi tawuce d'aki duk basu lura da ita ba Kashe gari suna daining suna breakfast faisal ya kalli sajeedah gobe in Allah yakaimu zanje london amma bazan dad'eba kwana uku zanyi indawo Sajeedahce tami'ke tayi d'daki faisal yafahimci maitake nufi binta d'akin yayi Haleesah tata'be baki taci gaba dacin abincinta Faisal nashiga d'aki yatarad da sajeedah abakin gado 'karasawa yayi wajenta ya durkusa a'kasa yadago fuskarta "mai sona ina fatan bafushi kikaiba"sajeedah tajuya mai baya juyo da ita yayi yakalli kwayar idonta "kiyi hakuri mai sona tafiyarce tazo da gaggawa kiyi hakuri kwana uku nefa kawai" Sajeedah tai murmushi karka damu " Allah yakaimu goben "ya amsa da amin Tashi yayi yashirya yafice domin yau lahadi ba Skul "Ammy kuna lafiya wallahi nayi kewarku sosai ammy nah Kome akace daga daya 'barin? Haleesah tai dariya "ammy kenan wallahi ina karatu sosai Allah karki damu"amin ammy to kigaida dady" Haleesah takashe wayar tana dariyar farinciki Yaune faisal zaiyi tafiyar tun karfe shida yagama shiri dayake jirgin karfe bakwai zai tashi. Sajeedah duk taiwani iri Haleesah kuwa tai mai Allah yakiyaye takoma daki shirin Skul Karfe tawas suma suka nufi Skul Baki d'ayansu 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ®WHW®✍📝📚 [4/15, 8:44 PM] ÑÀÑÀH FIRDÀUSEeee: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com Part 31-32 ®Wisdom Hausa Writer's®✍📝📚 💠After 4days💠 Bayan kwana hud'u sajeedah na falo wayar ta tai 'kara tami'ke tad'au wayar murmushi tayi ganin number da aka kira. 'Daga wayar tayi da sallama,shima ya amsa cikin shago'ba take magana "mai sona yaushe zaka dawo ne kace kwana uku gashi har kwana hud'u. Faisal yai ajiyar zuciya! " kiyi ha'kuri mai sona wallahi Matsala aka samu bangama abin da naje yi ba amma gobe in sha Allahu zan dawo kiyi ha'kuri......! Sajeedah tai dariya "to Allah ya dawo min dakai lfy" ya amsa da amin". Nan suka cigaba da hiransu cikin so da shau'kin juna nan take tambayarsa zataje gida yau"? yace taje bakomai Allah kiyaye" amin Ta kashe wayar. Haleesah tahau kwalawa kira! Haleesah tafito tana murza ido,sajeedah ta dube ta jeki kishirya zamuje wajansu ammy. Haleesah ta buga tsalle "da gaske addana"? Sajeedah ta gyad'a kai,rungumeta haleesah tayi,tashige d'aki da gudu sajeedah tai murmushi, itama tawuce daki,domin ta shirya. Babah rabi ce tadubi haleesah,"a'ah auta!haka kika kara girma da kyau"? Haleesah tai dariya "kai baba,baki cewa addana ba sai ni," "Kinji min ja'ira ke bakyaso ace kin girma' "Ehh babah ni nafi so kullum in tazama a 'karamata,"su kai dariya baki d'aya ammy "tace to Allah kyautamaki ke dai,girma kuwa ya zama dole agareki,ke kullum sai sakarci" Haleesah "tace amma ba yanzu ba ammy"? Ammy "tace oho maki keki kasani." Ranar wuni sukai gida cikin farinciki, sunsha hira sosai,sai magariba suka koma gida. 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ®WHW®✍📝📚 [3:11pm, 7/30/2016] Ummu Afra: [7/29, 6:53 PM] ‪+234 703 716 4511‬: [4/15, 8:44 PM] ÑÀÑÀH FIRDÀUSEeee: 💝💝💝HALEEESAH💝💝 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com Part 33-34 ®Wisdom hausa Writer's®✍📝📚 Yau ne faisal zai dawo, tun safe su sajeedah sai aiki suke agidan, da yake saukar yamma zaiyi. 'Karfe biyu sun gama ,sun share gidan tsaf sun gyare ko ina sunyi girke-girke da drinks kala-kala. Sai karfe biyu suka gama suka fad'a toilet Dan yin wanka su shirya,haleesah na fitowa ,sallah tayi ta danyi light make-up taxira wata doguwar riga mai kyau sosai Daga saman rigar zuwa cikinta ya kamata ,daga dai-dai hips kuma tabud'e,ta nad'e gashinta tad'aura dan kwalin rigar,karkuso kuga Kyan da tayi,tabi gado tai kwanciyarta . Sajeedah kuwa tana yin sallah gaban mirrow ta tsaya ta shafa wancan ta goga wancan Haka ta'bata lokaci wajen make-up kawai Ta dauko wata atamfa maikyau ta saka tayi daurin dankwalin (tiwa) ta zubo da gashinta Ba 'karamin kyau adda sajeedah tayi ba sosai falo ta fito ta kunna kallo tana jiran zuwan mai gidanta. 🌤3:30🌤 'Karfe uku da rabi,sajeedah taji saukar motoci mi'kewa tayi tazo tabud'e window ta hango Faisal tai murmushi ta koma ta zauna. Da sallama ya shigo,sajeedah ta tashi da sauri taje tai hug dinsa,shima rungumeta yayi sosai yayi mata kiss agoshi Abokansa ne suka shigo ya saketa yana murmushi takar'bi jakar hannunsa takai d'aki tadawo Tai masu nuni da daining,can suka nufa sajeedah ce tai serving dinsu su hud'une abokan sai Faisal Suna ci suna tsokanar Faisal da sajeedah,sajeedah batacewa komai,faisal ne ke amsar bakinta yake tare mata,faisal ne yakalli sajeedah,"mai sona ina haleesah takene ban gantaba" Sajeedah "tace yanzu haka tana can tana aikin baccin nata, kasan halin"? "Bari naje nagani"d'akin haleesah ta nufa,tana shiga kuwa baccin ta tad da ita ta nayi ,murmushi tayi ta fito daga d'akin ta rufe mata 'kofar. 'Daya daga cikin abokan nasa mai suna sageer yadu'beshi,"wace haleesah kuma"? Sajeedah ta dubeshi da hararar wasa "haleesan tawa ce ba kasani ba,ko dayake aiba zumunchi kuke ba ,yanzu ma kama watayi kuka zo ." 'Dayan yace aah wlh kinsan rayuwarce sai ahankali,ko yaushe muna busy wlh" sageer yace"to sarkin tsari" sukai dariya baki." 'Karfe hud'u suka gama suka nufi masallaci,faisal na dawowa wanka yayi,yazauna falo yana kallo. 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ®WHW®✍📝📚 [4/15, 8:48 PM] ÑÀÑÀH FIRDÀUSEeee: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com Part 35-36 ®Wisdom Hausa Writer's®✍📝📚 Haleesah tai mi'ka da salati,tami'ke zaune kallon agogo tayi ta ga hud'u da rabi,tsaki taja "kai addana shine kota tasheni inyi sallah" Fitowa falo tayi tatsaya tana mi'ka,tana kiran "addana! Faisal dake falon yana zaune akan kujerar dake fuskantar d'akin haleesah yadu'beta wani abu yaji yatsar gamai yayi saurin kau dakai. Sajeedah ce tafito daga d'aki "lafiya kike kirana"?haleesah ta'bata fuskar Har yanzu ya faisal bai dawo bane "? Sajeedah tai dariya bakya ganine autar ammy"? Baga faisal d'innan agabankiba Sai lokacin haleesah ta kalli inda addanta take nunamata Dariya tayi ta'karasa ta gaisheshi tare dayi mai sannu da zuwa ta koma d'aki Shi kuwa faisal tunani yake. Kwana hud'u daya barta harta kara kyau da girma haka"?murmushi yayi lokacin daya tuna wani abu. Sajeedah ce ta da fashi "mai sona tunanin mai kake haka"?inata magana " Faisal yai dariya bbu komai maisona" Ranar monday,baki d'ayansu sun gama shiryawa sunyi breakfast,faisal yake cewa sajeedah tabar motarta yaushi zai kaisu gaba d'ayansu yad'aukosu. Sajeedah "tace bamu takura makaba kuma"? Faisal dariya yayi meye abin takura mai sona?"daman ai hakkina ne nakai kukoh"sajeedah tace hakane". Sai da yakai haleesah,sannan yawuce da adda sajeedah,suna tafe suna hiransu ya ajiyeta askul d'insu ya wuce gun aikinsa. 💠12:30💠 Sha biyu da rabi aka tashisu haleesah,ita harta riga taraya yau kekenep zata hau ,amma ga mamakinta! tana fitowa tahango motar faisal. 'Kara sowa tayi da sauri,tale'ka motar taga shid'inne kuwa"? dariya tayi data ga shine ta shiga ta zauna ta dube shi "aina d'aukama bazaka samu damar zuwa dauka naba"?faisal dariya yayi "aah zanzo mana tunda nace zanzo"nasan baki saba hawa motar haya ba,kuma nina kawo ki dole nazo d'aukanki. Haleesah murmushi tayi "tace hakane nagode"takalli titi Har suka isa gida. Tana shiga gida d'aki ta nufa ta ajiye jakarta ta fito falo frige tanufa zata sha ruwa,faisal ta gani zaune afalo,tadubi shi "Baka koma ba kenan"? "Yace yanzu zan koma ina d'an hutawane,garuwa nasan zakisha yau anazafi,"haleesah tace wlh kuwa yaya,takar'ba tasha. Jitai kanta na juyawa idonta na tafiya ,faisal ya dube ta "yadai lafiya kuwa"? Dubansa tayi idonta yayi ja,"bacci! Kawai ta iya ambata "yace jeki kwanta mana nima yanzu zan fita idan kintashi kyayi girkin. Mikewa haleesah tayi da 'kyar kanta na juyawa sai bin bago take,tana shiga d'aki ko gama hawa gadon bataiba bacci yad'auketa. Faisal yana ganin tashiga d'aki,shima nashi d'akin ya shiga yana murmushi"yau ne burinsa zai cika..........! 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ®WHW®✍📝📚 [4/17, 6:09 PM] ÑÀÑÀH FIRDÀUSEeee: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 Part 37-38 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ®Wisdom Hausa Writet's®✍📝📚 Zama yayi bakin gado yana murmushin jindad'i, wani gefe nazuciyarsa kuma na 'ko'karin kawo mai illar hakan,sai yayi saurin kau da wannan tunanin.(wanda yayi nisa baijin kira). Murmushi yasakeyi akaro na biyu,ya mi'ke yatsaya jikin mirrow,wani 'ban gare na zuciyarsa naraya masa babu abinda zaifaru,domin yariga yagama toshe duk wata hanya da wani zai gane bama haleesah ba. Kuma kallon kansa yayi a mirrow yai dariya "doctor faisal"! Ya girgizakai,"su duk sunyar da naje londonne dan wani muhimmin aiki,abinda basu saniba najene dan samawa xuciyata muradinta,ako dayaushe inna wayi gari naga haleesah hankali bayata'ba kwanciya,tun daga ranar dana fara ganinta nakasa samun kwanciyar hankali. 'Karar agogo yaji yaduba minti goma shabiyar ta'karu,nan yayi saurin rage kayan jikinsa yanufi d'akin haleesah. (kash naso jiyo maku me faisal yayi a London haka da zai cika muradinsa cikin sau'ki haka haryana fad'in babu Wanda zai gane gashi agogo ya kwafsa amma karku damu kubiyoni). Ko da yashiga d'akin tananan inda yabarta,daukanta yayi cak ya ajiyeta a'kasa,ya cire bedsheet d'in kai,naga yashin fid'a wani mara nauyi ya dauko haleesah ya mai da ita wacce tariga tazama kamar gawa. Nan faisal yacire komi na jikinta tsayawa yayi ya'kura mata ido,yaji wani Abu naratsashi tako ina,hawowa yayi kan gadon yashiga sarfa haleesah son ransa wanda ita baiwar Allah bata San ma meyakeba. (Ni dai ganin abin naneman fin 'karfin idona waje naiyo,harna fito natuna ashe tare da Zahra mukazo da Sauri nakoma najahota daga Inda muka 'buya tana kuka tare da yiwa faisal Allah ya isanta). 'Karfe biyu da rabi faisal yadawo haiyacinsa,'kurawa haleesah ido yayi wani abu nasake dawomai,duban agogo yayi,yadafe kai had'e da tsaki,ya mayar mata da kayan jikinta tsaf,yasauketa 'kasa kamar d'azu ya dauke bedsheed d'in dayasa d'azu yamai da nada,yagyareshi kamar inda yake,yad'auki haleesah yamayar kan gadon yafice da sauri. Yashiga d'aki wanka yashiga toilet yaiyo,yayi sallah (Zahra tace sai kace mutumin arzi'ki?"saurin to she mata baki nayi kada yajimu). Mai da kayansa nad'azu yayi ya d'au key din motarsa had'e da bedsheet d'innan yafice daga gidan cikin nishad'i yaujinsa yake tamkar wani saban ango,adai-dai wata bola yacilla bedsheet d'in dake d'aure cikin Leda yawuce abinsa. Haleesah bata farkaba sai wajen hud'u,bud'e idonta tayi da 'kyar taji jikinta duk amace,ta zuro 'kafafuwanta tami'ke tashiga toilet,sperm tagani shiru tai tana tunani,it a dai tasan batai mafarkiba,ga kuwa wani irin ciwon jiki,ta'be baki tayi had'e da d'aga kafad'a,ruwa tahad'a mai zafi tayi wanka tayo alwala tai sallah,sannan taji dad'in jikinta,kitchen tafad'a agurguje ganin hud'u har da mintuna tasan addanta takusa dawowa. 'Karfe biyar haleesah tana kitchen taji shigowar motar faisal tasan kuma tare da addanta yake,da sallama sajeedah tashigo ganin haleesah a kitchen yasa ta 'karasa "aah haleenah yau girkin yayi yammane?"tana murmushi take maganar"haleesah tashago'be,wlh addana baccine yad'aukeni,inafarkawa natashi agajiye naga hud'u harta wuce"sajeedah tai dariya gajiyar Skul ce tasaki ciwon jiki,bacci kuma aidaman ke sarkin baccice,"kai addana wlh banda sharri"sajeedah tai dariya bawani sharri gaskiya nafad'a tawuce tashiga falo. Faisal ne yashigo haleesah tai mai sannu da zuwa"shine nai bacci baka tasheniba nad'ora girki haryamma ko"faisal yai dariya yasosa 'keya sorry autar ammy mantawa nayi ina sauri inkoma office,anatayimin waya"haleesah tai dariya tamai da kai ga abinda take. Faisal yawuce yana dariya "gaskiya yarinyar nan sokuwace kamar wata 'yar fari,kodayake plan d'in dana shirya babu wanda zai gane bare kuma haleesah datake sokuwa yayi murmushi yashige falo. (Wannan wane plan ne haka!?) nima kaina zanso ji Karku Gaza kubiyoni 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍ [7/29, 6:53 PM] ‪+234 703 716 4511‬: [4/17, 6:11 PM] ÑÀÑÀH FIRDÀUSEeee: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 Part 39-40 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ®Wisdom Hausa Writer's®✍📝📚 Kashe garima shiya kaisu Skul, (zahrace ta dubeni anya kuwa ba'a wata cakwakiya a asibitin faisal,"shiru nayi nima ina tunani,can nadubi Zahra "yakamata yau mubi faisal zuwa office d'insa dan ganewa idanunmu,muka bisu). Faisal nasauka daga mota office d'insa yanufa,managernsa yakar'bi jakarsa yabud'emasa office d'in yashiga yazauna,"duban manager yayi kace patients su shigo"can aka fara biyo layi,maza da mata,amma abin mamaki faisal ko kallan mutane baifiya yiba sosai aikinsa kawai yake, (duban Zahra nayi da alama wannan bazai bari musan komaiba anya ba memoryn Kansa zan bincikaba"Zahra tace haka xa'ai) 💠mudan koma baya kad'an💠 Daga lokacin da faisal yake tunanin mafita,idan bakumantaba faisal doctor ne yayi baki d'ayan karatunsa a London,yana da frnd acan dayawa abokan karatu,hakan yasa yashirya tafiya london,ya sauka awajen wani abokinsa mai suna stefen yake sanar dashi damuwarsa, Stefen dariya yayi "yake sanar dashi aiyazo adai-dai, dan yanzuma shirye-shiryen had'a wata kwaya suke,wadda take d'auke zafin sex da sa bacci,kuma indai akabawa mutum koda anyi sex dashi babu Wanda zai gane,har Wanda akayiwa,zakai tayin amfani da mace amma bazata budeba kuma baza'a ganeba. Faisal dayaji zancan yacika da farinciki sosai,yakashe ma'kudan kud'i sosai, cikin kwana uku aka kammala komi,stefen shine ya'kara shiryawa faisal komai.(kunsan bature). Shine arana ta hud'u yataho gida cike da barinciki domin yasamo abinda yaje nema.....! Kash (amma faisal yaci amanar matarsa,iyayensa,surukansa,masoyan haleesah,da haleesan kanta,ko dayake ai akwai Allah muje zuwa),"duk Wanda yaci amanar wani shima Allah zaici amanarsa,Allah baya barin hakkin wani,akan wani Allah kasa mudace,kasa mufi 'karfin zukatanmu amin). Yau faisal sai shidda yatashi,daga office yadawo gida agajiye,dayake yau bashi yakaisuba,a motar addanta suka fita,dayake yau dawuri zata gama exam shine tabiya tad'auko haleesah. Bayan kwana biyu,yau wkend addanta Nada exam,tatafi tun safe haleesah tanata aikinta,gazafi tagaji ga wata irin mura dake damunta kwanan nan. Faisal yana falo yana kallon duk wani shige da fice datakeyi,bayan tagama aikin frige ta nufa taga duk ruwa da lemon sunyi sanyi sosai,tsaki taja faisal yadubeta"lafiya kike tsaki?"wlh ya faisal duk lemon sunyi sanyi da yawa ni kuma sonake nasha"ki d'auka kikai d'aki mana kafin kigama abinda kike yahuce sai kisha"haleesah tai dariya hakanefa"tad'au lemon da cofi tayi d'aki Tad'ora kan drower gado ta tsiyaya acofi,tacire kaya tad'aura tawol tashiga wanka,faisal yanajin tashiga wanka ya lalla'ba yashiga d'akin,yaga ta tsiyaya lemon a cofi,yayi murmushi ya jefa gwayar nan aciki,nan da nan ta narke yayi maza yafito daga d'akin,haleesah tana fitowa ta dubi lemon tata'ba taji yadan huce d'auka tayi takafa baki tahausha(Zahra namata ihun kartasha,kartasha)amma ina haleesah tashanye lemo har da 'karawa nan ta 'bingire sai bacci. Sai bayan mintuna goma da shanta,faisal yashigo yayi abunda zaiyi da ita yafice. 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍ [4/17, 6:11 PM] ÑÀÑÀH FIRDÀUSEeee: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 Part 41-42 ®Wisdom Hausa Writer's®✍📝📚 Haka faisal ke amfani da haleesah aduk sanda yaso,alokacin yarage yawan felling akan haleesah,shima sai yanzu yafahimta bason haleesah yakeba,sha'awace kawai. So guda d'ayane yasan sajeedah yakeyiwa,(uhmm namiji kenan). Sajeedah sun samu hutun kwana biyu,gidansu faisal sukaje,mama takar'besu da farin cikinta domin ita dama tad'auki adda sajeedah ne tamkar 'yarta. Sun tadda aunty nanah tazo,nan aka hadu akaita hira har abban faisal yadawo sukaje suka gaidashi a d'akinsa,yake tambayar dady?"dan yanzu dady baya zama sosai. Sai yamma faisal yazo d'aukansu,aunty Nanah tanata mitar basa zuwa gidanta,sajeedah "tace laifin faisalne baya barinna fita,kuma yanzu exam nake fama,yanzuma d'an hutu tasamu,aunty nanah tai tayiwa faisal tsiya,"wato kulle yakewavaddana wlh bata yarda"hakuri yabaya yace zai kawosu da wkend"maman faisal tahad'omu da tsaraba maiyawa,abbansa kud'i yabamu,mukai godia mukataho Kashe gari gurin ammy sukaje,anata yiwa haleesah tsiyar 'kibar da tayi dakyau,ammy "tace wai me kike bawa autar tawane sajeedah?" Sajeedah dariya tayi hutune kawai ammy dan bata da aiki sai bacci"haleesah taturi baki "ammy tace lalalah!"kada kucinyemin autar tawa da baki"bata da 'kiba kuna mata tsiyar ci ba 'kiba"yanzu kuma tayi 'kibar bazaku bartaba" haleesah tai dariya 'rabu dasu ammy nace bazan koma gidan nataba"babah rabi tace aikuwa saikin koma,daba kya nan gidan yafi dad'i kun nanmu shiru"haleesah tafara hawaye ammy tahau rarrashinta,suna dariya 'kasa-'kasa,sai da 'yan malesia suka kira sannan haleesah taware sunsha hira sosai,sukai sallama . Wuni guda sukai faisal yazo yadaukesu bayan yataso daga office. 💠After 2 week💠 Yauna sajeedah zata gama exam,tun lokacin da haleesah tafarka takeji jikinta babu dad'i,da 'kyar tasamu tadan sha ruwan tea,sajeedah kamar karta tafi amma haka ta d'aure tafita. Karfe hud'u suka gama exam,sajeedah gaba d'aya hankalinta yayi gida,ana fitowa kuwa adaddafe tabari aka 'karasa sauran abubuwan daza'ai ta nufo gida. Tun afalo taga inda tatafi tabarshi yana nan ahaka,d'akinta tanufa jin kakarin amai yasa tadawo da sauri tanufi d'akin haleesah,kwance tatarad da ita a toilet tana malele kuwa,da kakarin amai kamar zata mutu,zaro ido tayi tadafe 'kirji tana bad'in "subhanallahi"my haleenah maike damunki?" Da sauri ta'karasa tad'agota tazaunar da ita,amma duk dahaka kakarin amai take kamar zatazubo kayan cikinta,addanta tacire mata kayan tad'aurayeta,dan ita takasa d'aga koda d'anyatsa,saboda galabaita,lokacin aman yatsaya,tafito da ita daga toilet d'in ta d'auko wata doguwar riga tasamata,ta fito da ita falo,ta tafi d'akinta tacanja kaya tafito tajata zuwa mota sukabar gidan. Tafiyatake amma duk hankalinta atashe bata ta'ba ganin haleesanta,tayi irin wannan ciwonba. Suna zuwa asibiti kwajin farko doctor kesanar da ita "haleesah nad'auke da ciki sati uku"What.........!sajeedah ta amta cikin rud'ewa tana gir-giza kai.........! 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍ [4/17, 6:43 PM] ÑÀÑÀH FIRDÀUSEeee: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 Part 43-44 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ®Wisdom Hausa Writer's®✍📝📚 What......!sajida tafad'a agigice tana girgiza kai,no...!"doctor kaduba da kyau kuwa,bakuyi mistake d'in result ba,"doctor yayi murmushi file d'in yami'kamata. Hannun sajida narawa takar'ba taduba,kwalla fal idonta,haleesah kuwa tunda aka ambaci kalmar ciki takasa tan-tance a duniyar datake,saboda tsabar kad'uwa. Likitan ya dubi sajida "hajiya inbaki yardaba zaki iya zuwa wani asibitin dan tabbatar da gaskiya"amma munan iyakacin gaskiyar abinda muka gani kenan. Sajida kasa furta kalma d'aya tayi, jan hannun haleesah tayi wacce tsabar kad'uwa tasa tazama tamkar gawa,wani asibitin suka nufa nanma dai maganar guda d'ayace,sunje asibiti uku amma duk result d'ayane,har magariba suna hanyar asibiti faisal yakira wayar adda sajida yafi a 'kirga amma bata d'agaba hankalinsa yatashi sosai. Sajida ce tayi parking gefan titi ta dubi haleesah dake aikin kuka,takifa kai acikin cinya,"haleesah"!addan ta ta ambaci sunanta da rauna nanniyar muya,wadda daga ji kasan daurewa itama kawai take,haleesah tad'ago idonta wanda yakad'a yai ja zabar kuka,sajida tai ajiyar zuciya "waye yayi maki ciki haleesah?"kuma kina me hakan tafaru?"haleesah tahau girgiza kai takasa maga"addana wallahi bansaniba,addana taya zanbari hakan tafaru agareni bayan nasan illar hakan" [7/29, 6:53 PM] ‪+234 703 716 4511‬: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 Part 43-44 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ®Wisdom Hausa Writer's®✍📝📚 What......!sajida tafad'a agigice tana girgiza kai,no...!"doctor kaduba da kyau kuwa?,bakuyi mistake d'in result ba,?"doctor yayi murmushi file d'in yami'kamata. Hannun sajida narawa takar'ba taduba,kwalla fal idonta,haleesah kuwa tunda aka ambaci kalmar ciki takasa tan-tance a duniyar datake,saboda tsabar kad'uwa. Likitan ya dubi sajida "hajiya inbaki yardaba zaki iya zuwa wani asibitin dan tabbatar da gaskiyar lamarin"amma munan iyakacin gaskiyar abinda muka gani kenan. Sajida kasa furta kalma d'aya tayi,tabi doctor d'in da kallo,dan ita gani take kamar 'karya yake fad'a mata"jan hannun haleesah tayi wacce tsabar kad'uwa tasa tazama tamkar gawa. wani asibitin suka nufa nanma dai maganar guda d'ayace,sunje asibiti uku amma duk result d'ayane,har magariba suna hanyar asibiti faisal yakira wayar adda sajida yafi a 'kirga amma bata d'agaba hankalinsa yatashi sosai. Sajida ce tayi parking gefan titi ta dubi haleesah dake aikin kuka,takifa kai acikin cinya,"haleesah"!addan ta ta ambaci sunanta da rauna nanniyar murya,wadda daga ji kasan daurewa itama kawai take,haleesah tad'ago idonta wanda yakad'a yai ja saboda tsabar kuka,sajida tai ajiyar zuciya "waye yayi maki ciki haleesah?"kuma kina me hakan tafaru?"haleesah tahau girgiza kai cikin kuka "addana wallahi bansaniba,addana taya zanbari hakan tafaru agareni?"bayan nasan illar hakan,addana ni kuma 'kaddarata kenan"kukane yaci 'karfinta. Itama sajidan kuka take sosai,can haleesah tad'ago kai tashare hawayenta,addana bansan ya akai hakan tafaru daniba,bansan waye yayimin hakanba,addana kinsan cewa ko saurayi bani dashi,addana meyasa 'kaddarata tazo aha?"mai yasa ban mutuba kafin zuwan wannan ranar"tasake fashewa da kuka,sajida tai saurin to she mata baki,kada kece haka haleesah,ko wane bawa da irin tasa 'kaddarar,kiyi hakuri kishare hawayenki,yanzu mu'karasa gida sai musan abinyi. Sajida taja motar suka nufi gida,bakajin komai a motar illa shashshe'kar kukan haleesah. Faisal kuwa zama yayi afalo tunani barka tai aransa,yarasa ta Inda zai fara,"ina sukaje haka?"kuma nakira wayarta bata d'agaba,anya lafiya kuwa,can dai yami'ke yad'au key d'in motarsa,zaije gidansu yaji ko lafiya?"ko sunje can?. Suna zuwa gida gateman yabud'e gate faisal zaifita, sukuma su sajida suna kawo kai, sajidah tayi parking d'in motarta,kallo d'aya taiwa faisal tawuce ciki,dan hankalinta ba ajikinta yakeba,daka ganta zakaga tsan-tsar damuwa kwance a fuskarta. faisal yadawo da baya yai parking d'in motarsa,yabi yosu saboda ganinsu da yayi ba'ahaiyacinsuba. Haleesah d'aki tawuce tacigaba da rera kuka maicin rai,faisal yana shigowa yatarad da sajidah afalo tayi tagumi,zama yayi shima ya dubeta "lafiya sajidah?"meye yake faruwa?"naganku cikin damuwa gaba d'ayanku?"kuma nayita Kiran wayarki baki d'agaba". Sai Lokacin sajidah ta tuna da waya,ta tuna Ashe baisan sunfitaba jawo jakarta tayi ta fito da wayar ta duba "10 miss call"ta ajiye wayar gefe,faisal dubanta yasakeyi bakiban amsar tambayataba,kin hau duba waya kinshareni?". Sajidah batai mai maganaba,illa me'ko mai ta kaddun gwajin datayi,yakar'ba yafara dubawa,sosai hantar cikinsa ta kad'a,wata zufa tafara tsats-tsafo mai,mi'kewa yayi tsaye yaji tsaiwa baza tai maiba,Yakoma yazauna yadafe kai da hannu bibbiyu. 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍ Zaharaddeen $homar whatsapp 08168575100 [7/29, 6:53 PM] ‪+234 703 716 4511‬: [4/18, 4:46 PM] ÑÀÑÀH FIRDÀUSEeee: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 Part 45-46 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍📝📚 Sajidah tsayawa tayi, tana dubansa,zuciyarta tafara rayamata wani abu,amma taimaza takau da wannan tunanin,faisal ya lura zata d'agoshi, saurin wayen cewa yayi,ya dubeta"yanzu mai nene mafita?"sajida ta kalleshi ta kau da kai"ni da nake neman mafita agunka,kana tambayata maine ma fita?. Faisal yayi shiru,can yad'ago ya kalleta,"mafita kawai a zubar da cikin,tunda bai kwariba, sati ukune". Sajidah murmushi tayi wanda yafi kuka ciwo,"a zubarfa kace?"haba faisal yazamuyi da hak'kin wannan cikin,ga kuma laifin zubarwa. Faisal dubanta yasakeyi"tabbas zubarwa ita tafi dacewa,tun da ba'asan mai cikinba?,sajida tai shiru"ni duk ba itace damuwataba,babbar da muwata itace"mai zancewa dady?"da wane ido zan kalli ammy nai mata magana?"haleesah amace agaremu,"dady bai da saurin fushi,amma nasan in ransa ya'baci ban San mezaiba?"ina tsoron fushin dady,ina tsoran hukuncin da zai dauka akan haleesah!,kukane yaci 'karfinta,ta kifa kai ahannun kujera tahau rera kuka,maicin rai. Faisal ne ya d'ago da ita yahau share mata hawayen,zuciyarsa na 'kuna,idonsa yakad'a yai ja,saboda har cikin 'kahon zuciyarsa yakejin kukan. "Shiyasa nace dake mafita azubar komai zaizo da dau'ki" sajidah ta girgiza kai,"bazaka ganeba faisal in mun rufamata asiri ayanzu, nan gabafa?" wane rufin asiri zamuyi mata?"ranar alkiyama mai zamuce da mahalicinmu?"kayi tunani faisal. Tashi tayi tashige d'aki da gudu. Daran ranar sai bacci 'barawone yad'aukesu,babu wanda yakawo maganar ci,domin kowa da damuwarsa,faisal gaba d'aya hankalinsa yagama tashi sosai,juyi yasakeyi agado ya kalli cilin,mur mushi yayi"mai nema zai dameni?"haleesah batasan wayayimata cikiba,nasan kuma babu Wanda zai gane" duk a zuciyarsa yake wannan zancan,da wannan tunanin ya 'karfafawa zuciyarsa. Jawo sajidah yayi jikinsa yana aikin lallashinta,sai wajen uku na dare bacci ya d'aukesu gaba d'ayansu. A gun haleesah kuwa takasa rintsawa ko kad'an dataga ba mafita d'auro alwala tayi tahau sallah,har asuba tayi,tana kan sallaya. 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍E.H.W✍ [4/18, 5:29 PM] ÑÀÑÀH FIRDÀUSEeee: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 Part 47-48 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍📝📚 Kashe gari sajida da taimakon faisal tasamu tahad'a masu breakfast,d'auka tayi tanufi d'akin haleesah,akan sallaya ta tarad da ita ta kefa kai tana kuka, sajida ta d'agota tashare mata hawayen,ta hau lallashinta taci abinci,haleesah ce ta kalli sajida cikin shashshe'kar kuka"addana maiyasa ban mutuba?"addana ya akai nakawo wannan lokacin?"addana na gwammaci mutuwa!"akan intuna ina dauke da ciki,addana ki taimakamin, addana azubar da cikin nan"sajidah ta to she mata baki,"haba haleesah kada kizama jahila mana,inaso kikasance mai d'aukan 'kaddara aduk ta Inda tazo maki"ki 'kaddara aranki haka Allah ya 'kaddaro maki,sannan kizamo mai yarda da 'kaddara,kuma kiyi imani da ita,ta hankane zaki zamu damar cinye jarabawar 'kaddararki,kada kimanta Allah na kallonki aduk halin da kike,dominshi mai jine,da gani daba irin namuba,kuma baya barin hak'kin wani akan wani,har sai yayi maku sakayya,domin shi Allah ba azzalumin bayinsa bane. Kiyi ta addu'a Allah ya baiyana mana wanda yazalunceki haka,domin Allah na amsa addu'ar Wanda aka zalunta da gaggawa,nima kuma ina nan,inayi Allah ya baiyana manashi kowaye?. Haka sajidah taita tausar haleesah da kalamai masu dad'i har tad'an war-ware taci abincin kad'an. Haleesah"tace addana yazanyi idan su ammy sukaji wannan zancan?"sajidah tai murmushin 'karfin hali karki damu 'kanwata insha Allahu komai zaizo da sau'ki,ke dai kiyita addu'a kin dai ji abinda nafad'a maki?"haleesah ta gyad'a kai kawai. Sajidah tafito daga d'akin,tadawo falo tai tagumi,tama rasa abinyi,illa tausayin 'kanwar tata dake mamaye ko ina na jinta. Haka suka cigaba da rayuwa agidan,cikin 'kunci tamkar gidan mutuwa,faisal yazamana bayajin dad'in gidan koka d'an,harya farajin haushin kansa,domin yasan shine silar komai,shine ya wargaza farincikin gidansa da son zuciya,wanda babu Inda zai kaishi sai tsantsar nadama,amma haryanzu yananan akan bakansa na babu Wanda zaisani,shi kuma yayi al'kawari babu wanda zaiji wannan sirrin nasa. (Uhmm faisal kenan,muje zuwa mugani,faisal zai furta dakansa ko kuwa?ko zaibarmu aduhu kamar zuwansa london? Mai zai faru da haleesah? )kar ku gaza kubiyoni. 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍📝📚 [4/18, 7:11 PM] ÑÀÑÀH FIRDÀUSEeee: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 Part 49-50 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍📝📚 💟After 3mnth💟 Bayan wata uku abubuwa da dama sun faru,haleesah bataci,bare sha,rayuwa tai mata kunci,ammy nayawan kiransu danjin lafiyarsu,sajida takance babu komai haka takesa haleesah ta danne damuwarta su gaisa,ko skul haleesah ta daina zuwa,hakama 'yan malesia. Ammy tanaji ajikinta kamar akwai wani abu dake daruwa,dan takanji gabanta nafad'uwa ko da yaushe,gashi Babah rabi da malam sun tafi adamawa,watansu biyu da tafiya sunce daman zasu dad'e wannan zuwan. Ammy ce tad'au waya ta kira dady,bugun farko ya d'aga suna cikin hirane taishiru,tambayarta yayi "lafiya kuwa?"ajiyar zuciyatayi sannan tafara magana"Alhaji kan al'amuran yaran nanne,yau wata uku fa da wani abu, babu wanda yazo gidan nan,ni inaji ajikina kamar ba lafiyaba,"haba maiyasa kike wannan maganar bakwayin wayane?"Alhaji ya Tambaya"munayi mana"to kinji sunce ba lafiya?yasake Tambaya"aah" tabashi amsa,"to kingani ki daina damun kanki insha Allahu lafiya 'kalau suke"kidinga yimasu fatan alkhairi mana"Alhaji kenan wallahi inaji ajikina ba lafiya,kuma ina yawan fa d'uwar gaba,shiyasa kuma ni bansaba hakanba. Ajiyar zuciya dady yayi,"karki damu kicigaba da addu'a,yanzu kuma karkije domin banaso yazamana ana takura masu,nima muna waya amma 'kalau nakejinsu,kiyi hakuri zan dawo nan da wata biyu sai muje in basuzoba,domin nasanma kafin lokacin zasuzo,"ammy ta amsa "to Allah yasa"ya amsa da amin"haka yayita kwantar mata da hankali,sai da yaji tasaki ranta,sannan sukai sallama ya kashe wayar. Akwana atashi babu wuya agun Allah,ayaune Alhaji sageer mahaifinsu haleesah yasauka a'kasarsa nigeria,cike da farinciki ya dawo ga iyalinsa. Sai da yakwana ya wuce gajiya,da dare wajen bakwai,ammy tasameshi a d'akinsa ta dubeshi "su malam sun koma gida sun'ki dawowa sun barmu da kewarsu"dariya dady yayi "wallahi kuwa kinsan halin 'yan tsoffin sai a hankali,daman niyata dana dawo naje nad'aukosu,inba hakaba bazasu dawoba"ammy "tace wallahi kuwa"shiru tayi "dady ya dubeta dafatan lafiya?"ina tunanin yaran nanne Alhaji haryanzu basuzoba yau wata biyar kenan,yakamata muyi wani abun akai,alhaji amma gaskiya ina cikin damuwa.Dady yayi shiru yana dubanta,"gaskiya kam yakamata muje muji lafiya kuwa?. Dauko mayafinki ai dare baiyiba,ammy tatafi d'aki tadauko mayafi suka fito,driver yaja motar suka d'au hanyar gidan sajida. Haleesah nafalo kan kujera akwance, tana aikin kuka domin yanzu shiyazama cinta da shanta, cikinta harya fara baiyana, su sajida suna sama. Drivernsu yai hon a 'kofar gidan gateman yabud'e gate suka shigo,driver yayi parking d'in motar suka fito,kai tsaye cikin gidan suka nufa,da sallama suka shiga falon,haleesah kamar amafarki taji sallamarsu mi'kewa tayi zumbur kamar wadda aka tsikara,dai-dai lokacin da sajidah da faisal suka sauko daga sama,kallan-kallo aka hauyi 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍ [7/29, 6:54 PM] ‪+234 703 716 4511‬: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 Part 52-52 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍📝📚 Faisal ne yayi 'karfin halin 'karasowa, yana masu sannu da zuwa, Sajidah 'ka 'kalo murmushi tahauyi, "Ammy sannu da zuwa kuzauna mana"Ammy hannu ta d'agawa Sajidah, ta'karasa gaban Haleesah ta'karemata kallo daga sama har 'kasa, kallon Haleesah tayi wadda tariga tagama tsurewa, hawaye harya fara ambaliya afuskarta, "me nake gani Haleesah?"ciki! "Ammy ta girgiza kai, 'karasawa tayi gaban Sajidah, tajefeta da zafafan ttambayoyi "meye yake faruwa?"mai kuke 'boye mana?"waye yaiwa haleesah ciki ?"kuna me hakan tafaru?"daman kund'auko tane domin haka kome?" Sajidah tarasa mezatace da Ammy, domin duk wata dabara tata da tunani nemansu tayi tarasa, hawayene taji itama nabi mata kunci, bud'ar baki tayi zatai magana, Faisal ya rigata"ba haka bane Ammy wallahi muma kanmu bamusan ya'akai hakan tafaruba, aranar da addanta tagama exam, tadawo ta tarad da ita tana amai, takaita asibiti nan suka tabbatar mana tana d'auke da ciki, babu irin tambayar dabamuyi mataba "tace batasan wanda yayi mataba,tun daga ranar farinciki yad'auke mana, abin nadamuna kullum ita da addanta sai aikin kuka"Ammy ta kalleshi amma mai yahana kuzo kufad'a mana?. "Mun kasa zuwane saboda bamusan tayadda zamu sanar da kuba, bamusan mezamuce da kuba,bamusan........!"dakata!" Ammy tatsai da shi, juyowa tayi gurin Haleesah"waye yayi maki ciki?" Haleesah tad'ago jajayen ida nuwanta, "Ammy wallahi bansaniba, wallahi bansan wanda ya cutar dani haka, Ammy.....!kukane yaci 'karfin Haleesah, itama Ammy kawai tsintar hawaye tayi nabin fuskarta. Dady ne da tunada suka shigo baice komaiba, yata ko zuwa gaban Haleesah, jika ke "tasssssssssss! Ya d'auketa da wani wawan mari, gaba d'aya suka d'ago kai cikin firgita! idonta bai gama wayewa daga duhun marin farkoba, ya kuma d'auketa da wani, wanda yasa takifa har'kasa, wuta tagani ta gifta mata ta ido, had'e da wasu taurari tagani namata yawo, cikin 'karaji Dady yake mata magana"ciki! Badai agidanaba Haleesah, zaki fad'an inda kikaje ki kaiyo cikinki, ko saina karyaki?"Haleesah tahau girgiza kai tana fad'in"wallahi ban saniba Dady! wallahi ban saniba, kayi ha'kuri Dady, tari'ke 'kafarsa 'kam tana kuka, Addantama dur'kusawa tayi tahau bawa Dadyn nasu ha'kuri, itama ri'ke 'kafar tasa tayi, hankad'esu yayi baki d'aya, yad'ago Haleesah wasu gigi taccun marikan yasakar mata,ya hankad'ata tafad'i 'kasa, yasa 'kafa yatake 'kafarta, Haleesah ta kurma wani irin ihu,natashin hankali. Ammy ce tazo gun da gudu tana kuka"kasheta zakayi Alhaji? kayi ha'kuri,kada kayi hukunci cikin fushi Alhaji" Dady cikin huci ya kalleta aigara nakasheta nahuta, duk danginmu babu Wanda yata'ba irin wannan abin kunyar, sai jinina! Bazai yuyuba tashi kifice daga gidan nan, keme taurin kai koh? karnasake ganinki, kinemi wani uban baniba, nima zansa araina banta'ba haihuwar 'yaba maikama dake, natsaneki Haleesah kin cucemu"kificemin daga gidan nan nace! Banason ganinki! Faisal ne yazo yadur 'kusa "kayi hakuri Alhaji karka yanke hukunci,cikin fushi please Dady" ko kallonsa Dady baiyiba yaje yad'ago Haleesah ya hankad'ota waje,Ammy da Addanta sukabi bayanta zasu ri'keta, maganar Dady sukajiyo da kakkausar murya"wallahi duk Wanda yataka daga bakin 'kofar nan da sunan ya hanata tafiya, toyaje shima na sallamashi,ke kuma Hajiya abakin auranki.....! 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍ [7/29, 6:54 PM] ‪+234 703 716 4511‬: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 Part 53-54 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍📝📚 Su Ammy tsayawa sukai cak! Daga inda suke,Haleesah tami'ke da 'kyar daga hankad'a tan da Dady yayi, goshin ta harya fashe, ta juyo tana dubansu hawaye kamar ruwan famfo yake bin fuskarta, zatai magana wata tsawa da Dady yayi mata yasa tafice da sauri tana d'ingisa 'kafa, kumatunta yayi jajur, gefan idonta kamar me ciwon ido, ga goshinta na zub da jini, haka tafito harabar gidan, megadi natambayarta lafiya? Amma kojinsa bataiba ta bud'e kofa tafice. Dady ya dubesu baki d'aya, cikin 'bacin rai kada wanda na jiya kuma ambaton mai sunan Haleesah ma bare kuma ita.........!duba agogo Dady yayi yaga 'karfe sha biyu, duban Ammy yayi idan kingama kukan?"zaki iya tashi mutafi,beko kalli su Sajidaba yafice, Ammy ta dubi Sajida " kiyi hakuri kidaina kukan Allah zai kare mana ita ,fatana kitayi mata addu'a, zan kiraki da safe"Ammy bataji mai adda zataceba tafice da Sauri tana kuka, Driver yaja motar suka tafi gida, Sajidah najin tafiyarsu takifa kai acikin cinya tahau aikin kuka mai cin rai,Faisal yahau aikin lallashi,domin shikansa daurewa yake, dan jikinsa tuni yagama sanyi, tausayin Haleesah yagama mamayeshi. Haleesah kuwa nafita daga gida, tafiyatake tana tangad'i, saboda ciwukan dake jikinta, 'kafartama ta kumbura, fuskarta sai dad'a hawa take, gashi bata iya gani sosai da ido guda d'ayan. Haka take tafiya batasan inda takesa 'kafaba, ga dare har tai tafiya mainisa tsakaninta da gida, bata san kuma hanyar da takebiba, harta hau kantiti bata saniba, wata motace takawo kai tanata tsala gudu akan titin, kodan ganin darene? ko kuma sauri suke na motar? oho! Sunata yiwa Haleesah hon, amma ina batasanma anaiba, tafiyarta kawai take, kan ace me? Tuni motar tai gaba da Haleesah.......................! 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍ [7/29, 6:54 PM] ‪+234 703 716 4511‬: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 Part 55-56 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍📝📚 Subhanallahi! "Kinga abinda nake jiye maki kenan" wata mata kefad'i tana kokarin fitowa daga motar, sai wata budurwa tafito daga gurin driver zatai sa'ar Haleesah tana fad'in "wallahi Mama hankali nane atashe" tabiyo bayan matar dake 'ko'karin d'ago Haleesah, budurwar ta juyo da fuskar Haleesah ta 'kura mata ido, Haleesah! Budurwar ta ambaci sunanta, matar ta kalli 'yartata kinsantane, budurwar ta gyad'a kai tana 'ko'karin goge 'kwallar idonta. Matar tasake ta'ba Haleesah tai hamdala, budurwar tadubeta, "mama da ranta?"matar "tace ehh kamata musata amota, tunda garin bakowa" suka sata amota budurwar tazagaya gun driven tazauna, Mamar tatama haka, budurwa kallon mamanta tayi, Maman tata "tace mukaita gida kawai, budurwar "tace mama bansan gidansu bafa" amma kikace kinsanta?" Ehh nasanta Mama, amma tun lokacin suna adamawa" matar tai shiru can tanisa muje airport d'in, dare na'karayi" Mama malesian zamu tafi da ita?" Ehh mainene?" Kinsan dai tana bu'katar taimako ahalin yanzu, sannan yanzu darene taya zamu nemi gidansu?" Kuma tunda kika ganta awannan dare bacikin hayyacintaba babu lafiya, muma inba laluraba maizai fito damu yanzu. Mama ni ina mamakine yaushe Haleesah tai aure?" Gashi harda ciki, waye yaimata haka?" Inko mujinne ayanda nasan Haleesah 'yar gata, konifa Mama bamkaita gataba wallahi, zaiyi danasanin abunda yaimata, domin dadynta bazai yardaba wallahi. Kinga kija mota muyi muje, aimata taimakon gaggawa muwuce da ita malesian, inyaso koma maine maji inta farka, taja mota sai airport, acan akaimata dressing d'in ciwokan dake jikinta, akasata ajirgi sai malesia. (Abin mamaki ba visa ba komai, wai suwaye wad'annan, muje zuwa?). Suna sauka a airport d'in malesia ambulance najiransu, tare da bodyguard su kusan ashirin, akasaka Haleesah sai hospital, suma wata mota naga sun hau zungureriya sunbi bayansu, suna isa asibitin wani d'aki naga sunnufa, wani kyakykyawan mutum nagani zaune kan gadon marasa lafiya, kamarsu d'aya da budurwar sai daishi namijine ga jikin girma, budurwar da gudu ta'karasa ta rungume mutum min"hankalina yatashi sosai Abba danaji ance ankwantar da kai" ainaji sau'ki 'yar gidan Abba" sannu yajikin, naga bakasan ma ina d'akinba?" Yayi dariya aah ina gaisawa da d'iyatane, kinsan intana kusa bana ganin kowa" Mama "tace ainaga alama" sukai dariya baki d'aya . Budurwar ta dubi Maman tata "Mama bari naje wajen Haleesah" ta amsa da to" tafice daga d'akin. Abba ya dubi Mama wace Haleesah kuma?" Mama tai ajiyan zuciya, tabashi labari, fad'a ya hauyi "meyasa tabata mota ta tu'ka" meye amfanin driver, ha'kuri tahau bashi, take fad'a mai "driver bayanan, yaje garinsu anyi rasuwa, ni kuma kasan banfiye ganiba da dare, wallahi daman ina tayi mata fad'an tarage gudu, ban rufe bakiba abin yafaru, daman Allah ya 'kaddaro hakan, yace "hakane". Tana fita wata nurse ta tambaya, tanuna mata d'akin da aka kwantar da Haleesah, tashiga tazauna ta 'kura mata ido ansamata oxygen da ruwa, tausayinta na kamata. Babban yatsan 'kafar tane yafara motsi, sai yatsun hannunta, sannan tafara bud'e ido ahankali, dishi-dishi take gani bayan mintuna tabud'e idonta gaba d'aya, akan fuskar budurwar ta saukesu, sai gani nai ta bud'e baki da 'kyar ta ambaci Huzaimah! "Na'am Haleesah kinfarka?" Mi'kewa tayi , tafice da gudu tana kiran doctor da mama" kusan tare suka shigo, harda Abbanta, doctor ya duba Haleesah yaja Mama gefe meyace mata?"oho" yafice. Suka hauyiwa Haleesah sannu, ita ko amsawa batai sai hawaye, "Mama tace nayi fariciki da cikin nan bai zubeba wallahi , naji dad'i kuma da babu abinda yasameki. Sai lokacin Haleesah ta tuna tana da ciki, kuka tahauyi sosai tana fad'in " mai yasa bai zubeba?, mai yasa haryanzu nake raye?, menene makomata idan har d'an cikin nan yazo duniya?, wayyo! Ammy nah, Addana, nasan mutuwa zan, bazan kuma ganinkuba, zanbarku Dady kuna dana sanin zuwana duniya...........! Kuka tafashe da shi tana buga kai, Huzaima, Mama, Abba, abin yad'auremusu kai sosai, rirri'keta sukai da 'karfi tana tirjewa da kuka tana buga kai a bango. 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍ [7/29, 6:54 PM] ‪+234 703 716 4511‬: [4/22, 2:58 PM] ÑÀÑÀH FIRDÀUSEeee: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 Part 57-58 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍📝📚 Doctor sukakira, yayi mata allurar bacci yafita, Mama ajiyar zuciya tayi, Abba yadubeta "gaskiya yarinyar nan tana cikin matsala sosai, ni duk tasani aduhu" Mama ta nisa "addu'a zamuyi mata koma mene Allah yakawo mata sau'ki, domin doctor yace sai ankula da ita sosai adaina bari tana yawan tunani jininta yakusa hawa, sannan wai sai da suka gyarawa d'an cikinnata kwanciya sabida bata zuwa awo" Huzaima tafashe da kuka tana fad'in " amma wannan mijin anyi mugu wallahi Allah zaisaka maki Haleesah, domin nasan babu laifin iyayenki kokad'an" Mamace tarufe mata baki, tahau lallashinta. Ansallami Abban Huzaima, amma kullum suna wajen Haleesah, tausayi take basu sosai. Sai da Haleesah tai sati guda a asibiti ranar suna zaune tare da Huzaima, tanata bata labarin abin dariya tana dariya, doctor yashigo yadubata yaga tawarke sumul yarubuta mata sallama, suka taho gida. Tun a hanya kanta yakwance ganin girman da ake basu, sai d'ago masu hannu ake, Gidane nagani nafad'a ga bodyguard da sojoji sai zarya suke kan Haleesah yad'aure d'am, tunani take waye mahaifin Huzaima, domin duk iyazamansu bata ta'ba nuna Mata cewa ita 'yar gidan wani bace, a'karshe Haleesah tasadda'kar Huzaima babanta wani babbane a malesia Haleesah kasa daurewa tayi, suna shiga d'aki take tambayarta dariya Huzaima tayi "ina zuwa yauzakisan ni wacece" tafice. Haleesah zama tayi tana 'karewa d'akin kallo yau sai tazama 'yar 'kauye, turo 'kofa akai Huzaimace d'auke da tire ta ajiye gaban Haleesah, tadawo kusa da ita tazauna, "bismillah" Haleesah "tace al-hamdulillah" kema kinsan na'koshi" Huzaima tai dariya "bari nabaki labarina. Kinsan sunana 'Huzaima Abdallah 'Dan fillo" mahaifi haifaffan jahar adamawane, tare da mahaifiyata, yayi karatu mai zurfi yari'ke mu'kamai dayawa yanzu yana matsayin Ambassador a nan malesia, mahaifiyatama tayi karatu sosai Barristerce itama mai zaman kanta, a nan malesian, sabida mahaifina nanan yasa take aiki anan, yayuna biyu duk maza, Nasser da Nazeer duk sunyi aure ya Nasser 'yayansa uku, ya Nazeer, d'aya, suna nan tare da iyslinsu" to kinji tarihina" amma naga a adamawa kikai karatu wajanwa kike zaune?"Haleesah ta tambaya"wajen ya Nasser nake amma kafin nazauna gunsa a gun kakannina nake". Kiran sallah akai suka tashi gaba d'aya dan gaida Ubangijin talikai. (Nima na aje birona dan naje nagana da uban gijina.) Inayiwa d'aukacin masoyana dana Haleesah fatan alkhairi, tare da dukkan al'ummar musulmi. Ban manta da kuba, "Extreme Hausa writers". "Wisdom Hausa writers" Allah yabar so da kauna amin ✍E.H.W✍ [4/22, 9:21 PM] ÑÀÑÀH FIRDÀUSEeee: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 Part 59-60 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍📝📚 Sun taru a falo baki d'ayansu, Abba, Mama, Huzaima, Haleesah, Abba yadubi Haleesah, "inaso yau kifad'amana abinda ke damunki da haryakeson sakaki hawan jini, da alamu kina bu'katar taimako, saimusan ta Inda zamu taimakamiki, Haleesah shiru tai hawaye suka fara zarya a kuncinta, tana tunani "baikamata ta'ki fad'asu gaskiyaba, domin sun mata halacci sosai, d'ago kai tayi hawaye fal idonta, mama "tace inmun takuramiki kiyi ha'kuri Haleesah, kibar abin aranki, may be sirrine agareki" Haleesah tagirgiza kai tana share hawayen fuskarta" zanfad'a maku Mama, amma taimako d'aya zakuyimin, dan Allah koda kunji labarina kada kunemi iyayena" gaba d'aya suka dubeta, akanme zakice kada anemi iyayenki?"saboda mai?" Haleesah tashare hawayenta nidai kumin al'kawari dan Allah, idan nakoma garesu Dady kasheni zaiyi" kisa! Kamanya?" Akanme mahaifi zai kashe 'yarsa?" Wai mekikai masu haka?" Abba yafad'a, Haleesah ta d'ago jajayen idonta" nidai kuyimim al'kawari" Mama zatai magana Abba ya katseta "mun muki insha Allah bawanda zaiji kina nan" Haleesah tai ajiyan zuciya had'e da godiya. Tafara basu labari, tun daga farkon rayuwarta, harzuwa sanda takoma gidan Addanta, da korar da Dady yayimata, shiru falon yayi bakajin komai sai shash she'kar kukan Haleesah da Huzaimah, Abba da Mama kasacewa komai sukai suna jimami, tausayin Haleesah naratsasu , Abbane ya nisa"Haleesah bakuka zakiyiba addu'a yakamata, Allah yabaiyana wanda yaimaki wannan zaluncin kota wane hali, domin ya cuceki iya cuta ya kuma zalunceki, ke da iyayenki taya Allah zaibarshi" Mama takarbe "zamu tayaki addu'a Allah yabaiyana koma waye, Allah kuma ya saukeki lafiya, kicigaba da ha'kuri, ki d'au wannan wata jarabawace a rayuwarki, domin Allah nanan wanda baya bacci shine masani akan komi, Allah yasa mudace, yasa mucika da imani" suka amsa da "Amin". A'bangaren Addanta kuwa takasa ci da komi, kullum cikin kuka take, tana kaiwa Allah kukanta, dayabaiyana wanda yatarwatsa farin cikinsu lokaci guda, Faisal yayi rarrashi harya gaji, ya kira aunty Nana tayi nata lallashin, iyayensama sunyi 'karshe Dadynsu yafad'awa hargida yazo yayiwa Addanta tatas, sanin halin Dadynsu yasa tarage damuwa. Ammy ma haka abin yake a 'bangaranta, amma ita dayake babbace batafiye nuna damuwaba, tasan Dady yayanke hukunci cikin fushi kuma hakan bai daceba, amma babu halin fad'a mai, hakan yasa tad'au ha'kuri da dangana tasawa zuciyarta, amma kullum dare takanyi kukanta ya isheta, tatashi tahau sallah da addu'a. Malam da Babah Rabi kuwa koda suka dawo daga adamawa suka tsinci ba'kin labari, malam yayi fad'a sosai yanunawa Dady kuskuransa, daga baya kuma yahau nasiha, sai jikin Dady yai sanyi, tausayin Haleesah yarufeshi ainun, yagane kuskuran da yayi narashin bincike da baiba, yatashi yakori 'ya mafi soyuwa aransa, ina zaiga Haleesah yanzu?"wane hali take ciki?..........!wannan tambayoyin yakewa Kansa akullum, kuma babu amsarsu, babu mai bashi amsa. Karku kaza kubiyoni danjin 'karshen wannan CAKWAKIYAR yanda zata 'kare. 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍E.H.W✍ [7/29, 6:54 PM] ‪+234 703 716 4511‬: [4/25, 10:49 AM] ÑÀÑÀH FIRDÀUSEeee: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 Part 61-62 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍📝📚 Watanni sun ja, Haleesah nazaune agidan su Huzaima cikin jindad'i, sai abinda takeso ake mata, suna kula da ita sosai, basasan damuwarta kokad'an, damma kada tunani ya dameta basa barinta ita kad'ai, fahimtar hakan da Haleesah tayi yasa tasaki jikinta sosai, tana girmama Mama da Abba tamkar iyayenta, kamar yadda suma sukad'auketa tamkar 'yarsu. Mamace take zama taitayiwa Haleesah fad'a da nasiha kullum, domin tana tsoran kada 'bacin rai yasa tayenkewa kanta hukuncin dabai daceba, lokaci-lokaci suna zuwa awo, amma sai Mama tayi lallashi da nasiha take zuwa, acewar Haleesah adaina duba lafiyarta da abinda ke cikin, domin tasan bazatai raiba, tariga tagama fidda rai da duniya mutuwa take jira, sai Mama tasata gaba sannan sutafi. Cikin Haleesah harya shiga wata na tara, haihuwa ko yau ko gobe, Huzaima nakan kujerar d'akinsu tana waya, Haleesah nakwance kan gado, bin Huzaima take kawai da kallo abin yana burgeta sosai, jitai inama ace itace, jin hawayen datai nabi mata kunci yasa tai saurin sharewa, dan karta gane, Huzaima tagama wayar cikin farinciki, duban Haleesah tayi "wannan kallonfa" murmushi Haleesah tayi " soyayyarce taburgeni" Huzaima "tace yau kuma, barima nabaki labarinsa wallahi yana da kirki gashi da fara'a, ga kyau, ke gayen yahad'u, 'kannansa yakai Skul d'inmu 'yanbiyu kyawawa acan muka had'u, kuma kinsan wani abu........! Ganitai Haleesah hartai bacci, tsaki taja "wai ita wannan cikin bacci yakesata haka, mintuna kad'an bacci kamar bayanzu tafarkaba" fitowa falo tayi tana mita Mama "tace ke kuma kedawa?" Wallahi Mama ni daHaleesah mana, hirafa muke ko mintuna biyar bamuyiba tai bacci" Mama tai murmushi kidinga yimata uzuri mana, kinsan balaifinta bane, data sauke zata daina" Huzaima "tace Allah yasa ammani wannan baccin naban haushi wallahi". Cikintane yamurda jitai kamar fitsari zatai, da gudu tafad'a toilet, taji fitsarin bai zoba, marar tace tai wata irin murd'awa, wanda yasa Haleesah tasaki wani raza nan nan ihu, Wanda ba Huzaimaba, har Mama dake sama sai da tajiyo da gudu ta sauko, Huzaima ma toilet d'in tashiga, dai-dai sanda Mama tashigo, Mama tadubeta "haihuwace Huzaima maza jeki kira driver muje asibiti" Huzaima da hankalinta yatashi tai waje da gudu, Mama ta gyare Haleesah dai-dai sanda Huzaima tadawo tana fad'in "gashican yana jiranmu Mama" kamo Haleesah sukai suka sata a mota, sai kuka take Mama "tace tadaina kuka taita addu'a, dahaka suka isa asibitin, kai tsaye labour romm aka wuce da ita. 🌤3:30🌤 Narana a malesia, wanda yai dai-dai da 🌙3:30🌙 Na dare agida Nigeria, likitocine suntaru akan Haleesah, salati take da dukkan addu'o'in da sukazo bakinta, kalmar shahada tahauyi batakai 'karsheba tasaki wani razanannan nishi, had'e da sunkuto kyakykyawan boy, fad'owar yaran yai dai-dai da farkawar Ammy tana salati sabida fad'uwar da gabanta yayi, hakama Adda Sajeedah, baccin dabasu komaba kenan. An gyara Haleesah had'e da baby boy d'inta sannan aka kawowa su Mama d'an, ita kuma aka kaita d'akin Hutu, Mama da Huzaima duban yaron suke cikin so da 'kauna, nurse tafito take fad'a masu zasu iya shiga, da fara'a suka shiga d'akin, amma sai murnarsu takoma ciki dan ganin Haleesah na kuka sosai, Mama ta 'karasa tahau aikin lallashin data saba, sannan tai shiru Mama takar'bi yaron daga hannun Huzaima tami'ka mata, takar'ba tana hawaye, kokad'an yaron baya kama da Haleesah, farinta kawai yayi, sukansu sunkasa tantance dawa take kama. Doctorne yashigo yad'an dudduba Haleesah sannan yace Mama tabiyoshi, a office d'in doctor ya dubi Mama yake sanar da ita akwai matsala amma ba wata babbaba, yanzu sai anyiwa Haleesah wankin mahaifa natsawon sati guda, sabida wasu kwayoyi datasha sunso suyi mata illah, kuma kwayoyin nagwajine ba'a fara amfani dasuba sai akanta, nan doctor yahauyiwa Mama bayanin kwayan, Mama shiru tai tana tunani "to kuwa indai hakane dasu akai amfani wajan cutar Haleesah?" Dasune akasamu damar yimata ciki" in kuwa hakane , waye wannan?"waye da wannan aikin?" Tunanin da Mama taitayi kenan had'e da tambayoyin da babu amsa. 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍E.H.W✍ [4/25, 2:20 PM] ÑÀÑÀH FIRDÀUSEeee: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 Part 63-64 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍📝📚 Mama nafitowa daga office d'in doctor, fitowa tai daga asibitin takoma gida, domin duk sunbar wayoyinsu agida, Abba kuma baya 'kasar, tana isa gida sama tahau tad'auko wayarta, taga miss call d'in Abba, kiransa tahauyi bugu d'aya yad'aga, yake tambaya lafiya yaita kira bata d'agaba, nan take sanar dashi haihuwar Haleesah, hamdala yahauyi yana fad'in gashinan zuwa gobe-gobe, Mama batafad'a mai komaiba sai haihuwar dan karta tayar mai da hankali. A asibitin suka kwana kashe gari wajen 'karfe shad'aya, sai ga Abba yakar'bi jariri yaimai addu'a, ya dubi Mama "wane suna za'adamai" Mama duban Haleesah tai "dawane suna kikaimai hud'uba" Haleesah tasunkuyar dakai "banyimai hud'ubaba" Mama "tace sabida mai?" Sabida bashida uba Mama" Haleesah tafad'a cikin kuka, Abba ya girgiza kai "kidaina cewa haka Haleesah haryanzu bazaki yarda da 'kaddataba, nizanzamo maku uba dake da d'anki, Mama kuma kid'auka tamkar itace mahaifiyarki, kinji" Haleesah ta gyad'a kai, Mama "tace asamasa Abul-azan" Huzaima tace woww Mama kin iya za'bin suna wallahi, Abba asa yai dad'i koh Haleesah?" Haleesah tai murmushi, Abba yakara kunnan yaron abakinsa yaimai hud'uba. Yaune aka gamawa Haleesah wankin mahaifar, tawarke ras doctor yarubuta masu sallama, ranar ne yakama Abul-azan yacika sati guda, Abba yasa aka yanka raguna da shanu yayita sadaka, Haleesah taci kuka, saboda duk bidirin da ake yana tuna mata gidane, inta tuna takan shiga toilet tarufe kanta, taci kukanta ta'koshi, tawanke fuskarta tafito, idan dare yayi taita sallah tana ro'kon Allah yakawo mata sau'ki, yayi mata sakayya. Mamace zaune afalo, take bawa Abba labarin abinda doctor yafad'a mata akan kwayar da akaba Haleesah, da taso yimata illah a mahaifa, Abba yace "amma al'amarin darikitarwa Hajiya, ammake barrister ce mekikai tunani akai?" Mama tai murmushi "bawai barristerba amma duk wanda aka bashi labarin Haleesah da kuma bayanin kwayar indai zai iya tunani mai kyau tabbas zai gane wane yayiwa Haleesah ciki, Abba shiru yayi yana tunani "to taya za'a gano hakan?" Mama takalli table d'in dake falon ta dubi Abba, "daga sanda Faisal yabawa Haleesah ruwa zuwa irin baccin datai, da kuma yanayin data tashi" kinaso kice mijin yayartane yaimata ciki?" Abba ya tambamya, Mama gyad'a kai tayi "kwarai kuwa". Abba yagirgiza kai da murmushi "kidaina fad'in haka Hajiya, kada kishigar da zargi kan al'amarin yarinyar nan" amma Alhaji.........! Katseta Abba yayi "kibar maganar nan kawai, nidai bansan surutu da zargi, kidingayi mata addu'a kawai Allah ya bayyana koma waye" Mama "tace amin....................! 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍E.H.W✍ [4/25, 6:36 PM] ÑÀÑÀH FIRDÀUSEeee: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 Part 65-66 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍📝📚 Ammy ce zaune a falo tai tagumi, duk tarame tai duhu, duk wanda yaganta yasan tana cikin matsanan ciyar damuwa, tai zurfi cikin tunani, bataji sallamar suba, jitai andafata tad'ago afirgice, ganin Mamy tayi, tare da Hilal dasu twince, saurin goge hawayen tayi, ta'ka'kalo murmushin dole tana fad'in"yaushe kukazo, kuma saukar yaushe?"bawaya sai zuwan bazata?" Mamy neman guri tayi tazauna, suma suka zauna, kallon Ammy tayi "lafiya Ammy, meye yake faruwa?" Ammy taishiru, "please dan Allah kifad'a mana damuwarki, ko wanine yamuti?" Ammy tagirgiza kai, Adda tace tai sallama tashigo, itama yanayinta kamar na Ammy, tarame sosai taiba'ki, tana ganin Mamy ta'karaso da gudu ta rungumeta, tafashe da kuka, Hilal dasu twince sakar baki sukai, dansun fara tunanin ko Haleesah ce tarasu, Mamy tad'agota tasharemata hawaye, tana tambayarta "wai lafiya kuwa, Haleesah ce ta mutu?" Adda ta girgiza kai tana fad'in "Dadyne yakoreta.......!"what! Mamy tafad'a arazane, Hilal dasu twince mi'kewa sukai zumbur kamar wad'anda aka tsikara. Muryar Ammy sukaji tana fad'in "kuzauna kunutsu zan sanar daku, komawa sukai duk suka zauna jiki a sa'bule, Ammy tabasu labarin kaf irin korar karan da Dady yayiwa Haleesah akan cikin daba'asan konawayeba, tsit falon bakajin komai sai kukan Adda dasu twince Hilal kuwa rasa abinyi yayi domin hankalinsa yakai 'karshe wajen tashi. Mamy tagoge kwallar idonta "amma shine Ammy kokiyi mana waya kisanar damu?" Ammy tanisa bawai na'ki fad'amakibane ina gudun tayar maku da hankaline" Hilal da 'kyar ya iya furta" Ammy kuma anyi cigiya?"Ammy "tace anyi sosai Hilal amma kowanda yaji labarinta bamuganiba. Hilal tashi yayi yafice, domin yafi kowa shiga tashin hankali, yatafi 'kara sanarwa TV da gidan redio, Mamy " tace amma maiyasa Dady yayanke hukunci cikin fushi haka?" Ammy "tace nima abinda nace kenan kokad'an abin baimin dad'a" Mamy tanisa "yanzu duk abinda zaifaru yariga yafaru addu'a kawai zamud'ingayi, Allah yabayyanata"suka amsa da "amin. Ranar wuni sukai kamar gidan makoki, kashe gari dawuri Hilal yamatsa suka koma Adamawa, nanma sanarwar yaje yayi, kwan dasu mamy ma suna daurewa amma hilal rasa gane kansa sukai. 💞by kurratul-aink💞 ✍E.H.W✍ [7/29, 6:54 PM] ‪+234 703 716 4511‬: 💝💝💝HALEESAH💝💝💝 PART 67-68 💝by kurratul-aini💝 ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍📝📚 Haka aka shafe wata guda, ana cigiyar Haleesah duk wani gidan sadarwa babu inda Hilal baikaiba. Daga baya wajen malamai sukaje, duk inda sukaje ana saidamusu Haleesah naraye cikin kwanciyar hankali, sai dai aita addu'ar Allah ya bayyanata. Faisal ne zaune a office d'insa yai shiru, yana lissafin watannin auransu da Adda Sajida, Wanda sunkusa shafe shekara, amma ko 'bari bataiba, mi'kewa yayi yana zaga office d'in, tunani yake sosai, danshi yanzu zuciyarsa ta karkata akan ganin d'ansa, yana wannan tunanin baisan lokaci yatafiba, takaddunsa ya had'a yabar asibitin, kai tsaye gidan Aunty Nana yawuce, tana zaune falo tatsinci sallamarsa, da farinciki ta tarbeshi, tana fad'in "sai yau aka tuna dani, kwana biyu ko waya banu" murmushi yayi yana sosai kai"wallahi abubuwane sai a slow busy nashiga sosai" yafad'a yana zama kan kujera, tai dariya "kullum haka dai kake fad'a, ya Sajidan take?" Lafiya kalau wallahi" mai aikin tace tashigo da tire ta ajiye ta gaidashi ta fice, ya zuba lemon ya kur'ba, yayi shiru yana kallon kofin, " lafiya kuwa meke damunka Faisal naganka yau wani iri?" Ajiyar zuciya yayi " wallahi aunty wani Abu kedamuna" namefa?" Takuma tambaya," akan haihuwa mana yanzu aiyaci ace na ajiye d'a ko 'ya?" Aunty Nana tai murmushi" daman ai 'kyaleka mukai, ko momy da baffa shiru sukaima, dankarsu takurama, amma kaima Kasan yakamata ai, idan wata matsala gareku kusanar damu munema maku magani, in addu'ace sai mu tayaku" wallahi nidai Aunty bansan matsalarba" tokuje a dubaku mana sai agano komaine, inkuma lokacine baiba saimuyita addu'a" Faisal yace hakane Aunty na insha Allahu zamuje" yadad'e sosai suna hira sannan yaimaya sallama yatafi gida. Kashe gari daya fita office wucewa yayi wani asibitin domin a gwadashi, inyaso daga baya yakai Adda Sajidan, yana zaune office d'in doctor yanajiran result, doctor yashigo yazauna, yad'anyi rubuce, rubucansa sannan yad'ago yadubi Faisal "gaskiya kana da Matsala, kwan haihuwanka guda dayane aduniya, kuma abincikin damukai ayanzu babushi" Faisal yami'ke arazane mai kake nufi?"kana nufin bani ba haihuwa?" Doctor ya girgiza kai kokad'an haihuwa aita Allah ce nidai iyakacin abinda muka gani kenan ga result d'inka nan" Faisal yai mai mugun kallo yafice daga office d'in, ko result d'in baikar'baba, gida ya koma, Adda Sajida na kitchen taganshi yafad'omata, kamar mahaukaci, ko sallama babu yawuce falo, binsa tayi ta taddashi yanata faman shan ruwan sanyi, tambayarsa tai lafiya?" Baiko kalletaba yace lafiya" yin duniya yafad'a mata abinda ke damunsa ya'ki fad'amata, tashiga damuwa sosai. Kashe gari yace tashirya kayanta kala biyu zasu d'anyi tafiya, baijira mai zataceba ya fice, haka tahad'a kayan cikin fargaba da zullumi. Kashe gari dawuri yad'auketa, sai Airport 'karfe shida da rabi jirginsu yad'aga, ita dai Adda Sajida idone nata. A wani had'add'an hotel suka sauka, d'aki mai lamba 22 Yakama masu, wanka tayi tai alwala tai sallah tana addu'ar Allah yasa lafiya. Tunda Faisal yai wanka yafice baidawoba sai dare, d'akinsa yanufa yai kwanciyarsa, kashe gari kuwa dawuri yasata ta shirya, bata tambayeshi inda zasuba, ganitai sunshiga asibiti, hantar cikintace tajuya tana tunanin waye ba lafiya haka?" Sai da taga sun isa office d'in doctor wani irin Abu taga and'auko ana aunata, anshafe wajan awa guda ana aunasu aimata, aimasa sannan doctor yafita, yadade sannan yashigo. Zama yayi sannan ya dubi Adda Sajida, yake sanar da ita mahaifarta lafiya klau take, sai lokacin tafahimci, abinda yakawosu London kenan, duban Faisal tayi, dai-dai sanda shima doctor d'in yadubeshi, matsalar agunka take " bincike yanuna, kwan haihuwanka d'ayane, yafitane tahanyar sex, amma kuma matarka bata d'auke da pregnant" shiru Faisal yayi yadubi Adda Sajida, yami'kawa doctor d'in hannu, ya kar'bi result d'in suka fice, Faisal rasa sukuni yayi, damuwa fal azuciyarsa, jiyai komai badad'i, da 'kyar yabari suka 'kara kwana a'kasar, dawuri kuwa sukatawo gida, Adda Sajidace mai 'karfin halin rarrashinsa tana kwantar mai da hankali. Tana nunamai yafawwalawa Allah komai, dominshi maijine, mai gani, yafikowa sanin halin da bawansa yake ciki, take tunasar dashi mahimmancin addu'a, ta hakane Faisal kesamun sukuni aransa, yake d'anrage damuwa. Yake sanar da ita "shibawai yarda da 'kaddararsane baiba, yana fargabane karta gujeshi, ko iyaye sufahimci haka surabasu" murmushi Adda tayi" karka damu Allah ne yahad'amu, babu Wanda zai rabamu, nayi al'kawarin duk runtsi duk wahala ina tare da kai" Faisal rungumeta yayi, kamar zai mai da ita ciki, sabida farincikin al'kawarin datai..........! 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍E.H.W✍ [7/29, 6:54 PM] ‪+234 703 716 4511‬: [4/27, 9:15 AM] ÑÀÑÀH FIRDÀUSEeee: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 PART 69-70 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍📝📚 Watanni sunja, abubuwa da dama sunfaru, Haleesah nazaune gidansu Huzaima cikin kwanciyar hankali, da yaronta sunyi bul-bul gwanin ban sha'awa, suna samun kulawa sosai. Hilal kuwa har hutunsu ya'kare babu labarin Haleesah, haka suka koma malesia, cikin damuwa, al-amarin Ammy kuwa dad'a gaba yake, tadamu da 'Batan Haleesah sosai, Babah rabi takan zauna taita kwantar mata da hankali da nasiha da lallashi, domin duk wanda yaga halin datake ciki zai tausaya mata. Adda Sajida abu biyune yahad'an mata, ga kewar 'yar'uwarta, ga matsalar gidanta datake fuskanta, narashin haihuwa, dan Faisal Yakoma wani iri, shi dai burinsa yasamu haihuwa, badanma Adda Sajida nakwantar mai da hankaliba ba'asan mai zaiyiba. Haleesah ce zaune falo ga Abul agefe antara mai kayan wasa, yanata wasansa dayake yanzu ya iyazama, Mama tataho nigeria zataje Adamawa gun 'yan'uwanta, Abba kuma baya 'kasar, shine akabarsu ita da Huzaima, Huzaimace tashigo, tadawo daga skul, tatarad da ita tayi nisa cikin tunani, dafata taji anyi tad'ago afirgice, Huzaima tai dariya "to sarkin tsoro, tunanin mai kike haka?" Haleesah tad'an harareta babu komai, sarkin sa ido" Wallahi banyardaba kowa yaganki yasan akwai abinda kike tunani" to naji" Haleesah tafad'a. Huzaima tai dariya Allah bazancan wasaba, natambayeki?" Haleesah ta gyad'akai," dan Allah mai yasa ba kyaso anemo maki su Ammynki? nasan sune babbar damuwarki "hawaye taji nabin fuskarta, nan take tafara tunanin maganganun Dadynta, alokacin dayake korarta, takalli Huzaima"inajin tsoran Dady domin baya magana biyu" Huzaima ta nisa, tana sharemata hawayen fuskarta, Abul sukaga ya rarrafo yana d'age zaihawo kujerar Haleesah ta d'aukeshi, tad'orashi kan cinyarsa, gani sukai shima yasa hannu afuskar Haleesah, kamar yadda Huzaima tayi yana sharemaya hawayen, dariya suka saka baki d'aya, shima dariyar yahauyi, Haleesah "tace wallahini wayon yarannan tsoro yakeban" Huzaima tai dariya "wane irin tsoro,?"ni burgeni yake , au kinga namanta kunsha shantar dani, ba'kofa zanyi, dan Allah Haleesah mushiga kitchen tare" Haleesah tai dariya na'kid'in, anawa?" Huzaima ta marai-raice "to muje badan halinki, amma wazaizo haka?" Naga alama kinaji dashi" murmush Huzaima tayi "Hilal d'ina mana kokin mantashi?" Danake Baki labari" Haleesah tace ohh natuna, cewa zaki mai sunan yayana" sukai dariya Haleesah tashiga kitchen, Huzaima d'aki tanufa dan canja kayanta. Suna aiki Haleesah tadubi Huzaima, "wai kuwa ya labarin Khaira?"Huzaima "tace tanan wallahi ai ba'adad'e da bikintaba muka had'u dake" Ina aka kaita?" Nan adamawan ne ba nisa da gidanku da kuka baro" Allah sarki Khairat tawa" Huzaima "tace bari mugama nakirata kugaisa, nima nadad'e bamuyi wayaba. Sai yamma suka kammala aikin, Abul yayi bacci, Huzaima nan da nan taiwanka tai sallah tahau ca'ba kwalliya, itama Haleesan wanka tayi tai sallah tai kwanciyarta, wayar Huzaimace tai'kara, taduba number Hilal tagani, dafarinciki tad'aga yake sanar da ita gashi yazo, takashe wayar, duban Haleesah tayi "bari na fita yazo" Haleesah "tace kigaidashi" tatashi tafita. Tarad dashi tayi abakin motarsa, 'kananun kayane jikinsa, yayi kyau sosai , 'karasawa tai da murmushi, shima murmushin yamayar mata, tagaidashi tana tambayarsa Mamy dasu twince 'kalau yabata amsa, yanafad'in suna gaisheta"tace kace masu nayi fushi bayan sun'ki zuwa" dariya yayi babu ruwana kunfi kusa" tai dariya haka kace, mushiga daga ciki" suka jera zuwa setroom yana fad'in"ai gaskiya nafad'a. Hirasuke jefi-jefi, yakanyi shiru, harta lura da hakan take tambayarsa lafiya?" Shiru yayi yanisa, "wallahi wata matsalace kedamun danginmu" wace irin matsalace har duka danginku?" Cize le'be yayi zan fad'a maki amma sai komai yayi normal" Huzaima "tace to Allah shige gaba, yatabbatar da alkhairi" ya amsa da amin. Haka suka cigaba da hira, takawomai girkin dasuakai da lemuka, kala-kala yaci yana canti baisaniba, Huzaima nata dariyarsa, sai daf da magariba tarakoshi bakin motarsa, kamar karsu rabu, yatafi suna kewar juna. 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍ [4/27, 12:23 PM] ÑÀÑÀH FIRDÀUSEeee: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 PART 71-72 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍📝📚 Ammy ce zaune a falo, tasa TV gaba kamar tana kallo, amma azahiri ba kallon takeba, tayi nisa cikin tunani, Adda Sajida tai sallama tashigo, tadad'e tana kallon Ammyn, tausayinta naratsata, tana tausayawa mahaifiyarsu, tanason fad'a mata damuwarta, amma tana fargaba, domin batasan halin dazata shigaba, goge kwallar data tararmata gefan ido tayi, tazauna gefan Ammy, firgigit Ammyn tadubeta, tana'ka'kalo murmushi, "yaushe kikazo?" Ammy ta Tambaya, "yanzu Ammy" Sajida tabata amsa, tadur'kusa tagaisheta, tana tambayarta "ina Nany bangantaba?" Ammy "tace taje garinsu, 'yarta tarasu "Allah sarki Allah yaji'kanta" Ammy ta amsa da amin, shiru sukai Addace takatse shirun"Dady kuwa yana nan?" aah sati guda baya 'kasar"Ammy tabata amsa. Sunyi hira jefi-jefi, har Ammy tasaki jikinta dan kar Adda tagane haryanzu tana cikin damuwa, itama ta tayar mata da hankali. Wuni tai cur tayiwa Ammynta gyaran d'akuna da falon, sunyi kyau sosai, Ammy taji dad'in zuwanta, dan har abinci taci maiyawa, bata saniba. Adda na kitchen, Faisal yatafi office, Aunty Nana tai sallama, Adda Sajida takaita falo takawo mata d'an snack da drink, tazauna suka gaisa, Adda Sajida take tambayarta "inasu kamal da sayyada ?" Aunty Nana "tace suna skul" Aunty Nana tadubeta "daman zuwa nayi nabaki ha'kuri" Adda "tace namefa?" Murmushi Auntyn tayi "bakomai na juriya da halin da kuke ciki, nasan haka Allah ya 'kaddara maku, amma kada kufidda rai dasamun rahmar Allah, addu'a ita yakamaceku ayanzu, Faisal a kullum yana tsoran kice zakibarshi, saboda yanasanki, domin yasan ke kad'aice macan dazaki juri zama dashi ahalin dayake ciki ayanzu narashin haihuwa, tabbas koni nayaba da hakurinki, da babu wanda yaji halin dakike ciki ko iyayenki, kicigaba da hakuri bamusan alkhairin da zai faruba agaba" nagode kwarai da 'kaunar da kikewa d'an'uwana. Adda Sajida tagoge kwllar idonta "karki damu Aunty ai biyayyar aurece, Allah yana tare damu, nima nagode da kulawarku Aunty. Haleesah! Haleesah, Huzaima keta kwalamata kira, fitowatai lafiya kike kirana haka, nuna mata kan kujerun falon tayi, Haleesah tawashe baki tana dubansu " Mama" dasauri ta 'karasa tadur'usa tagaida Mama, "Mama yauzaki dawo ko waya babu" Mama tai murmushi zuwan bazata naimaku" ga yayunku kugaisa, sai lokacin talura da sauran mutanan, mazane guda biyu kamarsu d'aya da Huzaima, nanta tuna da yayunta, sai mata biyu da alama matansune, da yara hud'u sai 'karami sa'an Abul d'inta, gaidasu tayi gaba d'aya, suka amsa da fara'a, Huzaima tashigo d'auke da Abul tana fad'in " gad'anki nan sarkin jin yunwar tsiya" Haleesah ta kar'beshi, Mama "tace bani jikannawa, nayi kewarsa, takar'beshi yanata yimata dariya. Huzaima tazauna tana fad'in "yaya bakusantaba koh 'kawa tace itama 'karwarkuce, d'ayan yace "to sarkin surutu mun tambayekine" Mama "tace kai kuma tsokanaba, daga zuwa kafara" akasa dariya. Yaran d'aukan Abul sukai suna wasa, shi kuwa kamanyasansu sai dariya yake yanabinsu da rarrafe. Haleesah taji dad'in zuwansu sosai domin suna ragemata kewa, da sukaji labarinta sun tausayamata, suna addu'ar Allah baiyana koma waye, da wannan zaluncin, babban yayansune yabi Mama d'aki, yacewa" amma yakamata anemi iyayenta, baikamata kubiye mataba, domin ita yarinyace" Mama "tace nima nayi wannann tunanin, insha Allah zamu nemo iyayenta, muzamu ganar dasu gaskiyar lamarin, ni babu wad'anda nake tausayawa irin mahaifiyarta da yayarta, wayasan halin dasuke ciki. Satinsu guda a malesia, suka koma gida nigeria yaran kamar abarsu, saboda Abul domin yarone maishiga rai, suma iyayen jisukai kamar sutafi dashi, Abul kuwa ganin zasu tafi harda kukansa..........! 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍ [7/29, 6:54 PM] ‪+234 703 716 4511‬: [4/28, 1:36 PM] ÑÀÑÀH FIRDÀUSEeee: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 PART 73-74 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍📝📚 🏵After 1yrs 🏵 Bayan shekara d'aya, Ammy tana shiga d'aki ta tarad da Dady kwance 'kasan carfet, yanata tari, da sauri tayi falo tana kiran driver, shigowa da gudu yayi jin kiran Hajiya da sauri ya'karasa sukad'aukeshi, sai asibiti likitocine suka hau Kansa, bayan wani lokaci babban likitan yafito, "yace Ammy tabishi office" anan yake tabbatarwa da Ammy hawan jini ne yakamashi lokaci guda" mainene yajawo masa haka?" Ammy shiru tai tana hawaye, tasan hawan jininsa bazai rasa nasaba da 'batan Haleesah, nan doctor yarubuta mata magunguna, da allurai yace asiyo, sannan zata iya Shiga taganshi, tana fitowa driver tabai takardar maganin, Allah yasa tadauko 'karamar jakarta dan gudun hakan, zaro kud'i tai tami'ka mai, yakar'ba yafita, ita kuma kai tsaye d'akin da aka kwantar da Dady tanufa. Nan da nan driver yadawo d'auke da ledar magungunan yabawa Ammy, Ammy "tace yaje gida yasanarwa su malam yataho dasu, sannan yad'auko mata wayarta nanan a falo, driver yajuya yafita da sauri, Ammy office d'in doctor tanufa takaimai magungunan da alluran, tare suka dawo d'akin da Dady yake kwance kamar gawa, numfashima ta oxygen yake, ansamai 'karin ruwa. Doctor nagama abinda yake yafita, su Babah rabi nashigowa, Babah harda kukanta zama sukai suna tambayar jikin nasa, Ammy "tace da sau'ki"Malam ne yake tambaya "mene yake damunsa?" Ammy "tace hawan jinine" shiru Malam yayi "yace nasan damuwarsa bazai wuce Autaba, kuma duk shiyaja koma maine, kamata yayi kafin yayenke hukunci ya nutsu ba'asan yanke hukunci da fushi" hausawa nacewa saurin fushi shike kawo dana sani, suka amsa da hakane" Babah Rabi tad'ora "duk abinda zaifaru yariga yafaru, addu'a zamuyi yanzu, Allah yabashi lafiya, yabaiyana mana Auta aduk inda take"Ammy "tace amin. Ammyce tad'au waya takira Adda Sajida, take fad'a mata halin da Dady take ciki, Adda Sajida hankalinta yatashi sosai, adaddafe tagama aikin datake, tazauna jiran Faisal, sai hud'u nayamma yadawo, ta tareshi da fara'a, kamar bata da wata damuwa, tasashi yai wanka yaci abnci, yai sallah, yad'an kishin gid'a a falo, suna hira tana yimai tausa, canyaji taishiru, tashi yayi yazauna, yana tambayarta lafiya?" Wasa dayatsun hannunta tahauyi, tana fad'amai Dady aka kwantar asibiti" dubanta yayi da mamaki "amma shine bakifad'anba sai yanzu, gaskiya Sajidah Allah yai maki albarka" (haka akeso mace tagari takasance, bayana zuwa kitareshi, da zance mai muniba, ko yazo yatarad bakinan, Allah kasa mudace amin). Nan yasa tad'au mayafinta suka fito, asibitin suka nufa shiyake driven ita kuma na gefansa. A malesia Hilal ne shida Huzaima zaune harabar gidan can gefe wajan wasu en ciyayi, kan wasu fararan kujeru, suna hira cikin nishad'i, daka gansu kaga tsantsan masoya, dubanta yayi da murmushi" mai kikeson tambayata?" Dagowatai suka had'a ido tai saurin kau da nata sabida kallin daya jefeta dashi, "daman kan maganar dakace zaka fad'anne, gashi har anshekara, kullum kace zakafad'an" shiru Hilal yayi yad'ago kai, ganitai nan da nan idonsa yakad'a yaijah, " bawani abu bane illa akwai wata.....! Fitowar Abul daga gidan yagani yana doka ball, yasa maganarsa tama'kale a ma'koshinsa. mi'kewa yayi dasauri yana duban yaron, itama Huzaimar mi'kewa tayi , takalli inda yake kallo, Abul da gudu ya'karaso yana fad'in anty da kwarancinsa, daukanshi tayi, tana fad'in "zauna mana" mai makon yazauna hannu yami'ko yakar'bi Abul, yakoma yazauna ya'kura mai ido, "wanene wannan" Huzaima tazauna tana dubansa da mamaki, " d'anane"amma maiyasa kamin wannan tambayar?" Cije le'be yayi" najishi arainane, naji ajikina wannan yaron jininane, suna kama sosai wallahi da mijin 6ter d'ita, kamar antsaga kara" murmushi Huzaima tayi "ai kasan aduniya irin mutum bakwai ne" Hilal yadubeta bawasa amaganata wallahi" wayarsa yaciro daga aljihu, ya bude hotan bikin adda Sajida ita da Faisal, yami'komata takar'ba takalli photo Faisal ta dubi Abul dake ta wasa da da boturan rigar Hilal" gaskiya kamar ta'baci Allah mai iko" wannan ranar auranne?" Tatambayeshi " yace ehh" ai duk folder hotunan bikinne" 'kurawa Sajidah ido tayi "kamar nasan wannan" Hilal "yace a ina tad'an ta'be baki namanta wallahi" bari naga hotunan sunburgeni wallahi" Hilal "yace to, amma gaskiya yaronnan yashiga raina kamar natafi dashi" Huzaima "tai dariya nabarma, baka fad'aminbafa" yace mefa?" Abinda ke damunka mana" tokigama kallon hotunan. Huzaima tamai da kai sosai tana kallon hotunan, wani hoto tagani harta wuce tadawo dabaya, Ammy ce da Dady Adda Sajida, twince Hilal, Faisal Mamy sa Haleesah, mi'kewa tayi da sauri tana fad'in Haleeeesah.................! 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍ [4/28, 3:12 PM] ÑÀÑÀH FIRDÀUSEeee: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 PART 75-76 ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍📝📚 Dubanta Hilal yayi da Sauri, kar'bar wayar yayi, yadubi hoton ya dubeta, "zauna amma ina kikasan Haleesah?" Huzaima "tace nikai nasan Haleesah, wannanma d'antane"amma ya Haleesah take agunka?" Hilal baibata amsaba, aJiye Abul yayi hamdala yayi ga ubangiji, yadur'kusa yayi sujjada, yadawo kan kujera yazauna, ya kalleta " Haleesah itace matsalar baki d'ayan danginmu, ita mukashafe shekara guda da rabi muna nema" nan yafara bata labarin 'batan Haleeesah, da kuma matsayin Haleesah agunsa, shiru Huzaima tayi, ta jinjina abin" Allah maiyanda yaso, kasan inabawa Haleesah labarinka, amma bata ta'ba kawowa kaineba, tana dai cemin sunan yayanta gareka, Hilal murmushi yayi "ya akai kuka sami Haleesah, har kukatawo da ita malesia, itama nanta fad'a mai komai, har kwalla yayi, sabida tausayin Haleesah. Dubanta yayi, "kiyi maza kikiramin ita, namatsu naganta, koma kawai natafi da ita, gaskiya mungode maku, bakowane zaiyi abinda kukaiba, bamuda abin sakamaku, sai dai Allah yasaka maku" Huzaima " tace amin amma kagodewa Allah" murmushi yayi"kullum cikin godiyarsa muke" d'aukan Abul tayi "tace ina zuwa" cikin gidan tayi tana kwalawa Haleesah kira. Da Mama sukai kaci'bis a 'kofar falo, Mama takalleta "lafiya kike mata wannan kiran" da dariyar take fad'in "Mama ashe Hilal shine yayan Haleesah......?" Mama tai saurin to she mata baki, hannun Huzaima taja suka hau samanta, dubanta tayi "da gaske?" Wallahi kuwa Mama" toke ya'akai kikasan haka?" Huzaima tahau fad'awa Mama abinda yafaru, Mama ajiyan zuciya tayi, ta girgiza kai " kada kisoma bari Haleesah tasan wannan maganar" sabida me Mama?" Mama dubanta tayi " akwai Matsala in Haleesah tasani zata iya barin gidannan, kibar komai a hannuna, abinda nakeso dake kawai kiyi shiru, kada kinunawa Haleesah ma akwai wani Abu dayake faruwa" Huzaima takalli Abul ta kalli Mamanta" to Mama" yauwa 'yar albarka yanzu abinda nakeso, kije kice da Hilal d'in yazo falon ba'ki yajirani, inason ganinsa" Huzaima "tace to" tafito jiki a sabule. Hilal kuwa 'kurawa 'kofar ido yayi, yana jira yaga ta inda Haleesah zatafito, sai ganin Huzaima yayi tadawo d'auke da Abul, mi'kewa yayi 'ta'ki zuwa koh?" Huzaima ta girgiza kai, " mushiga daga ciki Mama zatai magana da kai" dubanta yayi Allah yasa dai lafiya?" Huzaima "tace lafiya 'kalau maganar Haleesan zakuyi, tarakashi falon baki na 'kasa tadawo sama "tace da Mama gashican yana jiranki" Mama tami'ke ta sauka falon 'kasa. Hilal yadur'kusa yagaida ita a kunyace, murmushi tayi " Huzaima tafad'a min duk abinda yafaru, gaskiya nayi farinciki sosai, da komai yazomana da sau'ki, ninace da Huzaiba karta fad'awa Haleesah zancanka, inajin tsoro karta bar gidannan, ba'asan kuma hannun dazata fad'aba, domin sai da Haleesah tatabbata bazamu nemi dangintaba sannan tabamu labarinta, inaso kaje gida kasanar da Mamynku inyaso gobe kazo sai muje gidannaku, sai muwar ware komai da mamyn Ku. Amma kai yakake gani?" Hakan yayi, duk yanda kuka yanke dai-daine, mungode sosai, Mama "tace karka damu kagaida Mamyn. Yauwa karku sanar da 'yan Nigeria domin zasu iya tawowa suwargaza mana plan. inasone komai yatafi dai-dai". Sallama yayimata yatafi, ko sallama baiwa Huzaimaba tsabar farincikin ya isa gida dan yau jiyake tamkar anmai bushara da aljanna. Tofa muje zuwa 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍ [4/28, 4:12 PM] ÑÀÑÀH FIRDÀUSEeee: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 PART 77-78 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍📝📚 Da safe da wuri sai ga Hilal, Mama kamar tasan za'ai hakan tashirya da wuri, taiwasu Huzaima sallama, bata fad'a masu inda zataba, "tace da Abul yau zata tafi, Haleesah tashiryashi tsaf suka fita, acan bakin gate, Hilal yai parking yana ganin Mama tafito yazo da sauri yad'auki Abul yabud'e mata murfin motar tashiga ya rufe yazaga tare da Abul ya ajeshi kusa dashi yaja mota. Basuyi tafiyar mintuna talatinba suka iso gidan gateman ya bud'e gate, yashiga yai parking mota yabud'ewa Mama tafito, yana gaba tana binsa harfalo, da sallama tashiga lokacin Mamy nafalon su twince suna d'aki aikin bacci, ta amsamata da fara'a taimata nuni da kujera, Mama tazauna suka gaisa, Mamy tad'au Abul tana fad'in "ikon Allah, jiya da Hilal kefadamin kamar wannan yaron da Faisal na'karyata, nad'auka kallon tsoro yaimasa" Mama tai dariya, "ikon Allah kenan". Mamy takalli Hilal, yasan abinda take nufi Sosa 'keya yayi yafice, Mamy ta kalli Mama "bari nakawo maki abin ta'bi, murmushi Mama tai wallahi kibarshi da safiyar nan, nagode wallahi, muyi dai abin da yakawoni, shad'aya zanshiga aiki, Mamy "tace to inaji" Mama "tace nasan yabaki labarina da komai koh?" Ehh yafad'amin" Mamy tabata amsa" amma yanzu aganinki wane yayiwa Haleesah ciki?" Mamy shiru tai"ni banaceba domin bamanan komai yafaru, kuma da mukadawo da akabamu labari babu Wanda yasan abinda yafaru, da zamanta nagidan Addanta, sai fitowar ciki, da barinta gidan. Mama tai murmushi" mu muntambayeta tabamu labari kaf, bayan labarin data bamu nida 'yayana da Abbansu, nakirata d'akina nayimata tambayoyi sosai kuma taban amsa, babu Wanda yasan wannan sai Allah sai ni da ita" nan Mama tafara fad'awa Mamy tun daga sanda Faisal yafara kai Haleesah makaranta, da baccin datake da yanayin datake tashi, harzuwa inda Dady yakoreta da tsintarta dasukai, harta haihu, haryanzu. Mamy ajiyar zuciya tayi, tai shiru tai tana tunani, takalli Abul dayake tawasansa, Mama tadubeta "bakice komaiba" dubanta Mamy tayi "abinne yad'auremin kai, yafi 'karfin kwakwalwata, yanzu dai Faisal shine yai ciki?" Mama "tace kwarai kuwa gama shaida nan agabanki" amma gaskiya Faisal yacucemu, yacuci Kansaa da matarsa, da kowama, Allah yayiwa Haleesah sakaiya" Mama "tace Amin. Wayar Mamy ce tai'kara taduba, number Ammy tagani, suka gaisa nan Ammy kefad'a mata, akwantar da Dady yau kwana biyu tayita kiran nunberta ta'kishiga, Mamy taimai Allah sauwa'ke ya'kara lafiya zasuzo, tai mata sallama takashe wayar, duban Mama tayi, "mahaifin Haleesah ne kwance a asibiti, nasan ciwon bazai rasa nasaba da 'batan Haleesah ba" yanzu mene abinyi? Mama "tace wannan damace tasamu, kufara tafiya koda kunje karku nuna kunga Haleesah, mukuma zamuzo kashe gari, zan lalla'ba Haleesah" Mamy "tace to Allah doramu akanta" amin Mama taiwa Mamy sallama ganin goma da rabi, Hilal naharabar gidan yana jiranta, tashiga motar ya mai da ita gida, ajiye Abul kawai tayi tafito driver yawuce da ita gun aiki. Hilal kuwa gida yakoma danjin yanda sukai, yatarad su twince suntashi bai kulasuba yanufi d'akin Mamy. Dan yamatsu yaji abinda suka yanke 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍ [4/28, 5:30 PM] ÑÀÑÀH FIRDÀUSEeee: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 PART 79-80 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍📝📚 Sun isa Nigeria lafiya, gidan Ammy suka aje kayansu, suka nufi asibiti 'yan kwanakin da Dady yayi tamkar yasheka akwance, Mamy tatausaya mai sosai, gaisakawa suka hauyi sukayiwa Dady yajiki,da 'kyar yake amsawa, Ammy takoma kamar ba itaba tai ba'ki tarame, Mamy natausayawa 'yar'uwarta sosai, su twince wajen Adda suka koma suka zauna, Babah Rabi takallesu" yau kuma guduna kuke koh?" Dariya Hassana tayi "aike kin tsufa, waxai so kishafamai tsufa" akasa dariya, da dare zasu tafi dayake indare yayi Ammy da Babah rabi ake bari, su twince sukace Adda Sajida zasubi, Mamy tarasa yazatai tanajin tsoron kada abinda yafaru da Haleesah yasamesu, Hilal ne yafahimci hakan, duban usaina yayi "kuje gidan Ammy kukwana kunga ita kad'aifa zata kwana" kunji kaisuka gyad'a Mamy tai ajiyar zuciya, Faisal yad'au Adda Sajida sukatafi, sukuma MAMY da su twince Hilal yakaisu gidan Ammy. Haleesah ce zaune falon Mama, Mama tana tafama da ita akansuzo nigeria, "tace batasan zuwa ita tatsani Nigeria" shiru Mama tayi dabara tafad'o mata, takalli Haleesah "Abban Huzaimane baya da lafiya" d'ago kai Haleesah tayi da sauri, Allah yabashi lafiya, yaushe zamu tafi?" Gobe insha Allah" Allah yakaimu" tashi kije maza, kishirya Haleesah tami'ke tanufi d'akinsu, murmushi Mama tayi "tasan mai mata kenan ,har tayarda Abbane ba lafiya" mi'kewa itama tayi tashiga d'akinta. Haleesah duban Huzaima tayi d'an iskanci kokifad'an Abba ba lafiya koh?" Shiru Huzaima tayi harzata Musa, saita tuna may be shirin Mamane" ayya sorry nasha'afane" dariya Haleesah tayi baki da kirki wlh, Allah yashiryeki" Huzaima "tace amin. Suna sauka airport, Haleesah tasha'ki 'kamshin 'kasarta wani irin murmushi tasaki, haka kawai takejin farinciki, driver natsaye najiransu, motar sukahau kai tsaye asibiti yawuce dasu, nan da nan kuma Haleesah taji wani irin faduwar gaba, addu'a tahauyi, Tambaya Mama tai aka nuna masu d'akin da sallama sukashiga, Mama tafara Shiga, sai Huzaima Haleesahce ta'karshe hannunta ri'ke da Abul, kanta na'kasa gaba d'aya dakin kowa yami'ke, Mamy, Ammy, twince, Hilal Babah Rabi, malam, Dady dayake zaune kan gado, Adda Sajidace babu yaubatajin dad'i batazoba, Faisal yazo dasafe yagaidasu yatafi, gaba d'aya suka had'a baki HALEEESAH! Jin muryoyin tai tamkar mafarkin data saba, d'ago kai tayi arazane, binsu tai d'aya bayan d'aya da kallo wasu zafafan hawaye suka kwaranyo mata, girgiza kai tayi ta toshe baki, tajuya zata fita jitai muryar Dady nafadin "Autar karki................! Muje zuwa kubiyoni 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍ [7/29, 6:54 PM] ‪+234 703 716 4511‬: [4/29, 8:34 PM] ÑÀÑÀH FIRDÀUSEeee: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 PART 81-82 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍📝📚 Muryar Dady taji, yana fad'in" Auta karki tafi kibarmu, rashinki yawargaza dukkan farincikin mu, ha'ki'ka nayanke hukunci cikin fushi, domin Allah yayi hani gahakan, nayi nadama Auta, kawai nadanne abinne dan babu yadda zanyi, gashi kuma harya kai ganakwanta a asibiti, kiyi ha'kuri, kidawo garemu karki kuma tafiya, kiyi duba ga halin damukashiga, ki.........!" Tawowa tai da gudu tarungume Dady tana kuka maiban tausayi, duk gurin sai da sukai kwalla, Abul ne yarungume 'kafafuwanta yana kuka, yana kiran "Anty Nah" da gwarancinsa, sai lokacin suka lura da yaron, inbanda Mana, Huzaima, Mamy, Hilal sukad'ai sukasan da Abul agun, amma Ammy, Dady, Malam, Babah Rabi, Twince, babu Wanda ya lura dashi bin d'an sukai da kallo. Dady ne yasa hannu yadagoshi, duban Haleesah yayi" wannan kuma d'an waye?" Haleesah tad'adasa kuka, Malam ne yayi gyaran murya, "yakamata kibar kukan haka, ki nutsu kifitar damu duhu, munga kina tare da ba'kin fuska" kowa ya zauna, duk da dai nan asibitine, amma munaso kimana bayani" Haleesah share hawayenta tayi, "Dady wad'annan sune suka tsinceni" nan aka hau sabuwar gaisawa, had'e da godiya "amma ina kuka samu yaro maikama da Faisal" Ammy ta tambaya, shiru Haleesah tayi takalli Abul, sai yanzu itama tagane dawa yake kama, muryar Mama taji tana fad'in "shine d'an data haifa" Haleesah runtse ido tayi, kowa yamai da kallonsa ga Abul, Babah Rabi "tace abin mamaki, amma yaron kamarsa ta'baci sosai da Faisal wallahi" Malam yace " duk yanda akai akwai wani boyayyan al'amari" Mamy "tace kwarai kuwa, munsan komai" kowa dubanta yayi, itama dubansu tayi, "Haleeesah basu labarin had'uwarki dasu Huzaima" nan Haleesah tafad'a masu komai, Dady da Ammy dasu Malam godiya suka hauyiwa Mama, Dady ya kalli Mamy,"da alama dama kunga Haleesah kenan?" MAMY "tace ehh" Dady yace mai yasa bakifad'a manaba?" Mamy duban Mama tayi, Mama "tace nina hana afad'a maku, amma kugafarceni, banayi hakane dawata manufaba, illa kawai inaso kugane Wanda yayiwa Haleesah ciki" bakowa bane kuma illa mijin Addanta, dammm gaban Haleesah yafad'i jitai kwakwalwarta tadaina aiki baki d'aya, Dady yace"kamarya?" Mama "tace gashaidanan a hannunka" kowa yaishiru Ammy mi'kewa tayi tazo gaban Haleesah, tadafata"sanar damu Auta ya akai haka tafaru?"da saninki ko kuwa?" Girgiza kai Haleesah tahauyi tana kuka, Malam yace "ba kuka zakiba kisanar damu komai" wallah Ammy nibansan komaiba, bansan ya'akaiba, kada kukuma korata?" Babu mai korarki Haleesah" Mama tafad'a, "Abul kad'ai shaidane, amma tunda Baku yardaba ga abinda bakusaniba" nan mama takunna record d'in tambayoyin dataiwa Haleesah, shiru akai ana sauraro harzuwa 'karshe, Haleesah tafashe da kuka yanzu ya tabbata mijin Addanta yaimata ciki, Faisal yacuceta, kowa tunani yahauyi, Malam "yace yanzu maine abinyi" ganin Dady akai yacire 'Karin ruwan dake hannunsa, ya ajiye Abul, yasauko daga gadon yanufi 'kofa Malam "yace ina zaka?" Yakamata kadawo kabari kaji sau'ki, sai asamu Mafita" kai Dady yagirgiza nawarke"amma Kasan inbaka iya kama 'barawoba saiya kamaka, tunda tunfarko Faisal baibari anganeshibaa, kana tunanin yanzu zai amince?" Shiru Dady yayi, "malam yace kadaiyi tunani" nayarda da maganarka, amma gaskiya nagama kwanciyar asibitinnan, muje gida masan abinyi" baijira maizasuceba yafice, kowa yasan Dady baya magana biyu. Da sauri suka bishi, dansunsan bawarkewa yayiba kawai 'karfin haline, kansuje haryashiga motar, da gudu Hilal ya'karsa yari'ke murfin motar, yana magiya dole Dady yafito yazagaya, shi kuma yashiga gurin driver, Malam da Babah Rabi da Ammy suka Shiga, sauran motar da su Haleesah sukazo sukashiga. 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍ [4/29, 9:20 PM] ÑÀÑÀH FIRDÀUSEeee: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 PART 83-84 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍📝📚 Suna isa gida Dady zarya yahauyi afalo, kowa zama yayi, shiru kakejin falo, Dady waya yad'auka, yahau kira, "inba abinda kake dan Allah kai da iyalinka inaso muhad'u agidana"kome akace gad'aya 'bangaran, ba lafiya ba gaskiya kawai dai kuzo"Dady ya amsa to nagode inajira". Kuma kirayayi, bugu d'aya"kai sauri kuzo gida kusameni, inason ganinku yanzu" yakashe wayar. Dubansu Ammy yayi, "iyayen Faisal nakira dashi kansa Faisal d'in" inaso......! sallamar da akai afalon yakatseshi Baffan Faisal ne da Mamansa, guri akabasu sukazauna, aka gaggaisa, Baffa "hankalinmu yatashi, dawowata kenan daga Dubai, meye yake faruwa?" Dady jaho hannun Abul yayi yami'kawa Baffa gajikanka nan" Baffa yad'auki Abul"bangane nufinkaba Alhaji?" Dady "yace duba dawa yake kama" Maman Faisal tadubi Abul "da Faisal d'inmu" Dady yai murmushi "to jikankune, Faisal yacucemu, yazaluncemu, iya zalunci,"Baffa yace banganeba?" Dady "yace d'ankune yayiwa 'yata Haleesah ciki" sauran bayani kubari su'karaso. Mintuna talatin da biyar saiga sallamarsu Faisal, binkowa sukai da kallo, Faisal gabansane yafad'i, yaji gumi na tsatstsafomai, Adda Sajida sauke idonta tayi akan Haleesah da gudu ta 'karasa, suka rungume juna Suna kuka, "Dady yace "ya isa bakuka mukatarakuba, kubari muyi abinda zamuyi, Faisal, "Dady yakira sunansa, d'ago kai yayi "Dady yace ga d'ankanan" Faisal yadubi Abul, yaron yaburgeshi, yaga tsantsar kama dasuke da yaron, Abul yatawo dagudu yarungume Faisal, yana fad'in "Dady" wani son yaronne yaratsashi , "daman aduniya akwai yaron dazaikirashi dasunan uba, ashe da rabon zaisamu d'a aduniya?"azuci yake wannan zancan, Dady "yace Faisal kaji tsoran mahaliccinka, kadubi girman iyayenka, kaji tsoron mutuwarka, kakuma ji tsoron had'uwarka da Allah" Baffa ne yakatse Dady, "daina yimai magiya, Faisal kaban kunya ina girmanka yake, ina ilminka Faisal, Faisal ayau nayi tir da haihuwarka" d'ago kai Faisal yayi"Dady mainayi haka?"Mamansace tadubeshi"idan bakasanar damu gaskiyaba wallahi, wallahi, yau saina tsine maka"wasu zafafan wahaye yaji nabin kuncinsa"kiyi Ha'kuri Mama, Baffa kayi ha'kuri, Dady, Ammy kugafarceni, tabbas nasan nazalunci kaina, nabiye son zuciyata, kuma nayi nadama daga 'karshe, ni naiwa Haleesah ciki! Gashi sakayyar da Allah yaimata bazan ta'ba haihuwaba.....!. Mi'kewa sukai baki d'aya gaba d'ayasu Ammy kuka suke sosai, su Dadyne kawai sukai dauriya Adda Sajidace tatako gun Faisal tadubeshi"kacuceni, kazalunceni, nayi nadamar auranka, nayi danasanin saninka danai, nayi nadamar amince maka, tahakane kakesona, azzalumi kawai, d'aga hannu tayi tawankeshi damaruka guda uku, natsaneka Faisal, banason ganinka....! Bud'e baki yayi zai magana, sai ganin Sajida akai zata zube 'kasa dasauri kowa yatashi dan tareta, Dady ne yari'keta, yadubi Faisal dakeson ta'bata"karka soma ta'bata, kuma idan wani Abu yasameta............! 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍ [7/29, 6:54 PM] ‪+234 703 716 4511‬: [5/1, 5:27 PM] ÑÀÑÀH FIRDÀUSEeee: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 PART 85-86 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍📝📚 Babu wanda yabi takan Faisal, ruwa Ammy tadauko a rofar faro mai sanyi aka she'kawa Adda Sajida, wata irin ajiyar zuciya tasauke, tana numfashi sama-sama, Dasukaga abin badama, Abbab Faisal "yace kawai akaita asibiti, su Ammy suka kamata akasata amota, sai asibiti gaba d'ayansu, suna zuwa akayi emergency da ita, likitocine har uku manya akanta, sunshafe awa guda dawani abu, sannan sukafito, duk mi'kewa sukai doctor yadubesu "wace Haleesah ?" Haleesah dake hawaye tamatso gunsa, "kece" Kaita gyad'amai, "yace biyoni" Dady ne yadakatar da likitan, "bakace komaiba doctar" likitan yadubeshi "karka damu Alhaji munshawo kan matsalan, kawai tatakurane akiramata Haleesah, jirani infito" yajuya Haleesah tabishi, bawai Dady yayarda bane, yanaji aransa doctor yafad'i hakane dan hankalinsu yakwanta. Idonta arufe yake sai hawaye dakebin kuncinta, tafita haiyacinta sosai, Haleesah dasauri ta'karasa tari'ke hannunta, tana hawaye, ido Addanta tabud'e da 'kyar tare da bud'e baki tadubeta, "Haleesah !, Addan takira sunanta, batajira ta amsaba ta d'ora, kiyi ha'kuri akan abinda yafaru, nasan Faisal yacuceki, kisani Allah baya yafiya ga wanda yazalunci wani, nasan Faisal ya aikata abinda duniyama zata tsinemasa, tayi Allah wadai da halinsa, amma Allah yana yafe zunuban wanda yakasance maiyafiya, yana afuwa ga mai afuwa, yanajin tausayin maijin tausayi, Haleesah zanyi amfani da wannan damar, domin inaji araina bazanyi tsawan raiba, inaji ajikina bazan tashi daga gadon nanba, Haleesah! Nayafewa Faisal duniya da lahira, kema inaso kiyafemasa, domin Allah dakansa yace yanason mutum maiyafiya da afuwa" Haleesah tunda Addanta tafara wannan maganar kuka take sosai, batai maganaba jitai Addan tata tamatse hannunta da'karfi, sai da Haleesah ta tsorata, d'ago kaitayi ta dubeta idonta yai jajur hawayene kawai kefita, " karki tafi kibarni Addana nayafe mai, wallahi nayafemai Adda kinji" murmushi Addantayi, likitan Yakama hannun Haleesah yafita da ita tana kuka, suka koma kan Addan. Sun shawuya sosai kafin sukuma dai-daita tsayuwar numfashinta, likitanni Yakuma fitowa da damuwa afuskarsa, yadubi Dady "ya akai zuciyarta tai wannan mummunar bugawar?" Dady "yace tamutune?" Likitan yagirgiza kai "bata mutuba, amma zai wuya gaskiya tarayu, domin zuciyarta tayi buguwa mafi muni, sai dai kuyi ha'kuri mudai munyi iyakacin 'ko'karimu" Ammy "tace zamu iyaganinta doctor, kada 'yata tamutu bansata a idonaba, kataimaka doctor" doctor yai ajiyar zuciya"zaku iya ganinta, amma banda surutu sosai, kuma karku bari tayawaita magana" yawuce yabarsu. Dasauri suka nufi d'akin da Adda kekwance, Abban Faisal ne yadubi Faisal kada ka kuskura kashiga d'akin nan, inkuwa kashiga bakai bani, yajuya yabar Faisal daya 'Kame agun, guri yasamu yazauna yadafe kai hannu bibbiyu, domin bazai iyatafiya yabar Sajidaba. Tana kwance kangado da oxygen a bakinta, numfashi kad'an kad'an kefita, dubansu tayi tana motsa Baki, alamar tanasonyin magana, dasauri suka'karasa suka zagaye gadon, cikin magana 'kasa-'kasa take fad'in " Ammy kuyafemin, Dady kugafarceni, ri'ko hannunsu twince tayi, tana hawaye, kunyafemin?" Kaisuka gyad'a suna hawaye, Ammy "tace bazaki mutuba Sajida, zaki rayu damu insha Allah?" Dady "yace zaki kasance tare damu da 'yan'uwanki Sajidata" murmushi tayi Wanda dakagani Kasan na'karfin haline. Ri'ko hannun Hilal tayi bakuka yakeba, amma yana abinda yafi kukan ciwo, wato kukan zuci, Brother, Malam Babah , kuyafemin, dan Allah, malam "yace kidaina fad'in haka Sajida, cuta ba mutuwabace" Ammy nikad'ai nasan abinda nakeji, Dady kuce kunyafemin". Adda Sajida tabawa kowa tausayi, babu Wanda ba 'kwalla a idonsa, Ammy "tace munyafemaki Sajida, barema bakimana komai, Tabbas ke 'yace dakowace uwa zataso samu" Sajida duban iyayen Faisal tayi, Baffa "yace munyafe maki Sajida muma kiyafe mana" Nayafemaku baki d'ayanku, inaso kuyafewa..............! Wani tarine yasar'keta, sannu suka hauyimata, Ammy tad'auko ruwa, jini sukaga nabin kumatunta, da gudu Haleesah taiwaje tana kiran doctor....! Tunkan ta'karasa office d'in yafito, jama'a sai kallin Haleesah suke yanayinta kowa saiya tausayamata. Suna shiga d'akin sukaga kowa kuka yake da sauri doctor ya'karada, yad'aga hannunta, yadanna 'kirjinta ko motsi bataiba, yasa abin zu'ko numfashi nanma shiru, dubansu yayi sai dai kuyi ha'kuri, amma Allah yakar'bi abarsa " dammmm gaban Haleesah yafad'i, Malam "yace tunkafin kazo munsan tamutu, munyafe maki Sajida, Allah yaji kanki. Wani jirine yad'ebi Haleesah tatafi luuuu zata fad'i Hilal yayi saurin tareta...............! 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍ [5/1, 6:32 PM] ÑÀÑÀH FIRDÀUSEeee: 💝💝💝HALEESAH💝💝💝 PART 87-88 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍📝📚 Ruwa doctor "yace ami'ko" ya yayyafawa Haleesah, ajiyar zuciya tayi, tabud'e ido , binkowa tahauyi da kallo, abinda yafaru yafara dawomata, kuka tasa sosai, "Adda kin mutu kinbarni, maiyasa zaki tafi Adda, inason ganinki" su twince ne sukadawo kusa da ita, suma kukan suke sosai, babu wanda yai 'ko'karin hanasu. Fitowa akai da gadon Sajida gaba d'aya suka biyo gadon, Faisal yataso da sauri daga inda yake zaune yanufo gadon,wani mugun kallo da Dady yaimasa, yasa yatsaya Yakoma baya, yanaji yana gani, akasaka gawar Sajida a Ambulance, suma motocinsu suka hau sukafice daga asibitin, Faisal wani Abu yaji yatokaremai 'kahon zuci, kukanma kasayi yayi, motarma jiyayi bazai iya tu'kawaba, sai abokinsa dake kusa yakira, yakaishi gida. Tabbas anyi rashi ababban family d'in, mutan Adamawa Duk sunzo, su Huzaima suma sunanan, yayuntama sunzo, duk Wanda yaga Haleesah da Faisal zai tausaya masu, wasu naganin gara Haleesanma, agidansu Haleesah ake zaman makokin, iyayen Faisal da Aunty Nana anan suke wuni, shima Faisal haka, amma duk yanda yaso Dady da Baffansa subashi fuska yaimasu gaisuwa yarasa abin nadamunsa. ✨After 7days✨ Bayan bakwai gida ya d'ad'e bakowa, sai 'yan'uwa najiki, Haleesah ta'kici, ta'kisha, kullum sai aikin kuka, abin nadamun kowa, anyi lallashin, anyi nasihar, anyi fad'an amma abanza, Malam ne yakema rubutu yanzu kota dangana. Abban Huzaima yazo gaisuwa shima, kwanansu biyu, yace zasu tafi, Dady ne "yace yabari zuwa gobe yau ayi taro, akwai abinda yakeso yafad'a yau, Abban Huzaima "yace badamuwa. Afalon Dady aka taru, Bayan Dady yayi sallama aka bud'e taro da addu'a, nan Dady yafara jawabi "bawai natara, taronnan dan wani abu bane, illa zanyi amfani da wannan dama nayi godiya ga iyayen Huzaima, mungode sosai Allah yasaka fa alkhairi, inafatan kuma zamuncinmu bazai tsaya ahakaba, insha Allah, tabbas bamuda abin sakamaku, sai dai Allah yabiyaku. Sannan kuma nayi ba'kinciki matu'ka akan abinda yafaru ga Autarmu, ga kuma rashin dayasamemu, zamukasance masu ha'kuri insha Allah da yarda da 'kaddara" in akwai mai magana yayi. Kowa yayi godiya ga iyayen Huzaima, Mamy "tace yanzu haka zamu ha'kura, da abinda Faisal yaimana?" Dady "yace tomaizanyi d'an amininane fa, bawai naha'kura bane, amma bazan ta'ba yafemaiba ". Haleesah tai saurin dubansu da hawaye "kuyafe mai Dady, dan Allah" Ammy "tace rufemin baki sokuwa kawai, aimuda Faisal sai dai Allah yaimana sakayya, munriga munbarshi da Allah" Haleesah tasa kuka sosai tatuno da Addanta da yanda sukarabu" Nina yafemai Ammy, yanzu kodan Addana kuyafemai" Dady "yace ko ita datana darai bazata yafemaiba" Haleesah tagirgiza kai " Dady tayafemai wallahi Addana bata mutu da kowa arantaba" Dady tsawa yadaka mata rufemin baki sokuwa" Abban Huzaimane "yace kuyafe mai mana" Dady murmushi yayi kayi ha'kuri kawai Alhaji, Haleesah namamakin kafiya irinta Dadynta. Har za'atashi taro Haleesah "tace tana da magana" duban Abul tai "zakabi Aunty Huzaima?" Zaka sauna agunsu?" Kai ya gyad'a yaron yaje yarungume Huzaima, dariya Haleesah tayi, tagoge hawayen fuskarta" kowa yashaida nabawa Mama da Abba Abul-azan har abada, nasan zasuri'keshi tsakani da Allah, wannan itace sakayyata da zanmaku, bawai dan banason Abul bane sai dan Allah da kuma soyayyar dakuka nunamin nagode sosai" Huzaima zuwatai tarungume Haleesah, hakama Mama da Abba, falon Baki d'aya yad'au kabbara, kowa farinciki yabaiyana afuskarsa, musamman Dady da Ammy, su Huzaima sunyi godiya sosai, akai addu'a taro ya watse, kowa zuciyarsa wasai. Kashe gari har airport suka rakasu Huzaima suna d'aga masu hannu, hakama Abul sai dariya yake a hannun Huzaima yana d'ago masu hannu, harsuka shiga jirgin, basubar gunba sai da jirgin 'yan malesia yad'a, suka koma gida, suna kewansu kuma. Nima nan na aje birona dan hutawa. Karku Gaza kubiyoni😀 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍ [5/1, 7:39 PM] ÑÀÑÀH FIRDÀUSEeee: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 PART 89-90 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREMW HAUSA WRITERS✍📝📚 'yan adamawama kashe gari suka koma, nan Hilal yaji mai martaba nanemansa yayi mamaki sosai, bayan sallar isha'i yanufi gidan. Bayan gaisuwa da Hilal yakwasa, mai martaba yadubeshi "Kaine aminin d'ana, Kaine kasan komai nashi, bakomaine yasa nakirakaba, illa munaso muga d'anmu yai aure, munason ganin jikokinmu, amma akwanakin baya yacemana yasamu matar da zai aura, amma yanzu mun tambayeshi yace muza'bamai kawai, kumama ya'ki zuwa Nigeria kokad'an munrasa maiyasa?. Kaine amininsa kafad'a mana yana da wadda yakeso kokuwa, munfiso muza'bamai son ransa, munason farincikin d'anmu. Shiru Hilal yayi, yana tunani yanatsoran fad'ar abinda ke ransa, kamar mai martaba, yakaranceshi, "yace karkaji tsoro kafad'amana kowacece" Hilal yasunkuyar da kai "ehh gaskiya akwai wadda yata'ba fad'amin yanaso kuma 'yar'uwa tace, sai dai akwai batsala" mai martaba "yace 'yar'uwarce kuma wace irin matsala?" Hilal "yace sunanta Haleesah 'yar gidan Alhaji Sageer, dasuka tashi daganan, suka koma kano" ohh nasan Alhaji Sageer lallai Abdul ya iyaza'bi,wazai'ki had'a zuri'a dashi" amma wace matsalace kake fad'i haka?" Hilal yakwashe duk abinda yafaru ha Haleesah yafad'a mai, shiru mai martaba yayi" lallai wannan baya da imani, nagode 'kwarai dakafad'amin gaskiya, dominshi al'amarin aure babu 'boye 'boye, tabbas Haleesah zan aurawa Abdul d'ina, kasanarwa gidansu satinnan zamuzo Neman auranta" Hilal yai godiya yajidad'i sosai, ga dalilin ha'kurin da Haleesah tai zatai aure agidan girma da mutunci, inda zatasamu soyayya fiye da gida. Faisal ne gaban Aunty Nana yana kuka tataimaka, taje tabawa iyayensu ha'kuri, dubansa tayi wai mai kayi masu haka?" Cije le'be yayi, nidai kitaimaka muje Aunty, Aunty Nana tana tausayawa halin da Faisal yake ciki, "tace to kazo gobe muje"yai godiya yanufi gidansa, daya zamemai kurkuku ayanzu, baccin arzi'ki bayayi sai dai 'barawo d'akin Adda Sajidah yamayar d'akin kwanansa, da zaninta yake rufa. Jakadiyace tazube gaban Fulani, mahaifiyar Abdul, Fulani tadubeta "lafiya?" Gaisheta ta tahauyi, barka da yamma, ha'ki'ka najiyo zance mafi girma" inajinki" Fulani tafad'i, nan Jakadiyya takwashe duk abunda Hilal sukai da mai martaba tafad'a mata, ran Fulani ya'baci "a ina kika jiyo wannan zancan?" Yanzu nazo wucewa naji mai martaba suna zancan da abokin yarima" "tashi kije" Jakadiyya tafice. Nan Fulani tahau zarya a d'aki hankalinta yagama tashi baki d'aya, maiyasa mai martaba zaimata haka, yarasa wadda zai aurawa d'anta tilo d'aya sai karuwa, aikuwa bazai yuyuwa wallahi..........! Tofa gawata CAKWAKIYAR koya zata 'kare Muje zuwa......! 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍ [7/29, 6:54 PM] ‪+234 703 716 4511‬: [4/29, 9:20 PM] ÑÀÑÀH FIRDÀUSEeee: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 PART 83-84 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍📝📚 Suna isa gida Dady zarya yahauyi afalo, kowa zama yayi, shiru kakejin falo, Dady waya yad'auka, yahau kira, "inba abinda kake dan Allah kai da iyalinka inaso muhad'u agidana"kome akace gad'aya 'bangaran, ba lafiya ba gaskiya kawai dai kuzo"Dady ya amsa to nagode inajira". Kuma kirayayi, bugu d'aya"kai sauri kuzo gida kusameni, inason ganinku yanzu" yakashe wayar. Dubansu Ammy yayi, "iyayen Faisal nakira dashi kansa Faisal d'in" inaso......! sallamar da akai afalon yakatseshi Baffan Faisal ne da Mamansa, guri akabasu sukazauna, aka gaggaisa, Baffa "hankalinmu yatashi, dawowata kenan daga Dubai, meye yake faruwa?" Dady jaho hannun Abul yayi yami'kawa Baffa gajikanka nan" Baffa yad'auki Abul"bangane nufinkaba Alhaji?" Dady "yace duba dawa yake kama" Maman Faisal tadubi Abul "da Faisal d'inmu" Dady yai murmushi "to jikankune, Faisal yacucemu, yazaluncemu, iya zalunci,"Baffa yace banganeba?" Dady "yace d'ankune yayiwa 'yata Haleesah ciki" sauran bayani kubari su'karaso. Mintuna talatin da biyar saiga sallamarsu Faisal, binkowa sukai da kallo, Faisal gabansane yafad'i, yaji gumi na tsatstsafomai, Adda Sajida sauke idonta tayi akan Haleesah da gudu ta 'karasa, suka rungume juna Suna kuka, "Dady yace "ya isa bakuka mukatarakuba, kubari muyi abinda zamuyi, Faisal, "Dady yakira sunansa, d'ago kai yayi "Dady yace ga d'ankanan" Faisal yadubi Abul, yaron yaburgeshi, yaga tsantsar kama dasuke da yaron, Abul yatawo dagudu yarungume Faisal, yana fad'in "Dady" wani son yaronne yaratsashi , "daman aduniya akwai yaron dazaikirashi dasunan uba, ashe da rabon zaisamu d'a aduniya?"azuci yake wannan zancan, Dady "yace Faisal kaji tsoran mahaliccinka, kadubi girman iyayenka, kaji tsoron mutuwarka, kakuma ji tsoron had'uwarka da Allah" Baffa ne yakatse Dady, "daina yimai magiya, Faisal kaban kunya ina girmanka yake, ina ilminka Faisal, Faisal ayau nayi tir da haihuwarka" d'ago kai Faisal yayi"Dady mainayi haka?"Mamansace tadubeshi"idan bakasanar damu gaskiyaba wallahi, wallahi, yau saina tsine maka"wasu zafafan wahaye yaji nabin kuncinsa"kiyi Ha'kuri Mama, Baffa kayi ha'kuri, Dady, Ammy kugafarceni, tabbas nasan nazalunci kaina, nabiye son zuciyata, kuma nayi nadama daga 'karshe, ni naiwa Haleesah ciki! Gashi sakayyar da Allah yaimata bazan ta'ba haihuwaba.....!. Mi'kewa sukai baki d'aya gaba d'ayasu Ammy kuka suke sosai, su Dadyne kawai sukai dauriya Adda Sajidace tatako gun Faisal tadubeshi"kacuceni, kazalunceni, nayi nadamar auranka, nayi danasanin saninka danai, nayi nadamar amince maka, tahakane kakesona, azzalumi kawai, d'aga hannu tayi tawankeshi damaruka guda uku, natsaneka Faisal, banason ganinka....! Bud'e baki yayi zai magana, sai ganin Sajida akai zata zube 'kasa dasauri kowa yatashi dan tareta, Dady ne yari'keta, yadubi Faisal dakeson ta'bata"karka soma ta'bata, kuma idan wani Abu yasameta............! 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍ [5/1, 5:27 PM] ÑÀÑÀH FIRDÀUSEeee: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 PART 85-86 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍📝📚 Babu wanda yabi takan Faisal, ruwa Ammy tadauko a rofar faro mai sanyi aka she'kawa Adda Sajida, wata irin ajiyar zuciya tasauke, tana numfashi sama-sama, Dasukaga abin badama, Abbab Faisal "yace kawai akaita asibiti, su Ammy suka kamata akasata amota, sai asibiti gaba d'ayansu, suna zuwa akayi emergency da ita, likitocine har uku manya akanta, sunshafe awa guda dawani abu, sannan sukafito, duk mi'kewa sukai doctor yadubesu "wace Haleesah ?" Haleesah dake hawaye tamatso gunsa, "kece" Kaita gyad'amai, "yace biyoni" Dady ne yadakatar da likitan, "bakace komaiba doctar" likitan yadubeshi "karka damu Alhaji munshawo kan matsalan, kawai tatakurane akiramata Haleesah, jirani infito" yajuya Haleesah tabishi, bawai Dady yayarda bane, yanaji aransa doctor yafad'i hakane dan hankalinsu yakwanta. Idonta arufe yake sai hawaye dakebin kuncinta, tafita haiyacinta sosai, Haleesah dasauri ta'karasa tari'ke hannunta, tana hawaye, ido Addanta tabud'e da 'kyar tare da bud'e baki tadubeta, "Haleesah !, Addan takira sunanta, batajira ta amsaba ta d'ora, kiyi ha'kuri akan abinda yafaru, nasan Faisal yacuceki, kisani Allah baya yafiya ga wanda yazalunci wani, nasan Faisal ya aikata abinda duniyama zata tsinemasa, tayi Allah wadai da halinsa, amma Allah yana yafe zunuban wanda yakasance maiyafiya, yana afuwa ga mai afuwa, yanajin tausayin maijin tausayi, Haleesah zanyi amfani da wannan damar, domin inaji araina bazanyi tsawan raiba, inaji ajikina bazan tashi daga gadon nanba, Haleesah! Nayafewa Faisal duniya da lahira, kema inaso kiyafemasa, domin Allah dakansa yace yanason mutum maiyafiya da afuwa" Haleesah tunda Addanta tafara wannan maganar kuka take sosai, batai maganaba jitai Addan tata tamatse hannunta da'karfi, sai da Haleesah ta tsorata, d'ago kaitayi ta dubeta idonta yai jajur hawayene kawai kefita, " karki tafi kibarni Addana nayafe mai, wallahi nayafemai Adda kinji" murmushi Addantayi, likitan Yakama hannun Haleesah yafita da ita tana kuka, suka koma kan Addan. Sun shawuya sosai kafin sukuma dai-daita tsayuwar numfashinta, likitanni Yakuma fitowa da damuwa afuskarsa, yadubi Dady "ya akai zuciyarta tai wannan mummunar bugawar?" Dady "yace tamutune?" Likitan yagirgiza kai "bata mutuba, amma zai wuya gaskiya tarayu, domin zuciyarta tayi buguwa mafi muni, sai dai kuyi ha'kuri mudai munyi iyakacin 'ko'karimu" Ammy "tace zamu iyaganinta doctor, kada 'yata tamutu bansata a idonaba, kataimaka doctor" doctor yai ajiyar zuciya"zaku iya ganinta, amma banda surutu sosai, kuma karku bari tayawaita magana" yawuce yabarsu. Dasauri suka nufi d'akin da Adda kekwance, Abban Faisal ne yadubi Faisal kada ka kuskura kashiga d'akin nan, inkuwa kashiga bakai bani, yajuya yabar Faisal daya 'Kame agun, guri yasamu yazauna yadafe kai hannu bibbiyu, domin bazai iyatafiya yabar Sajidaba. Tana kwance kangado da oxygen a bakinta, numfashi kad'an kad'an kefita, dubansu tayi tana motsa Baki, alamar tanasonyin magana, dasauri suka'karasa suka zagaye gadon, cikin magana 'kasa-'kasa take fad'in " Ammy kuyafemin, Dady kugafarceni, ri'ko hannunsu twince tayi, tana hawaye, kunyafemin?" Kaisuka gyad'a suna hawaye, Ammy "tace bazaki mutuba Sajida, zaki rayu damu insha Allah?" Dady "yace zaki kasance tare damu da 'yan'uwanki Sajidata" murmushi tayi Wanda dakagani Kasan na'karfin haline. Ri'ko hannun Hilal tayi bakuka yakeba, amma yana abinda yafi kukan ciwo, wato kukan zuci, Brother, Malam Babah , kuyafemin, dan Allah, malam "yace kidaina fad'in haka Sajida, cuta ba mutuwabace" Ammy nikad'ai nasan abinda nakeji, Dady kuce kunyafemin". Adda Sajida tabawa kowa tausayi, babu Wanda ba 'kwalla a idonsa, Ammy "tace munyafemaki Sajida, barema bakimana komai, Tabbas ke 'yace dakowace uwa zataso samu" Sajida duban iyayen Faisal tayi, Baffa "yace munyafe maki Sajida muma kiyafe mana" Nayafemaku baki d'ayanku, inaso kuyafewa..............! Wani tarine yasar'keta, sannu suka hauyimata, Ammy tad'auko ruwa, jini sukaga nabin kumatunta, da gudu Haleesah taiwaje tana kiran doctor....! Tunkan ta'karasa office d'in yafito, jama'a sai kallin Haleesah suke yanayinta kowa saiya tausayamata. Suna shiga d'akin sukaga kowa kuka yake da sauri doctor ya'karada, yad'aga hannunta, yadanna 'kirjinta ko motsi bataiba, yasa abin zu'ko numfashi nanma shiru, dubansu yayi sai dai kuyi ha'kuri, amma Allah yakar'bi abarsa " dammmm gaban Haleesah yafad'i, Malam "yace tunkafin kazo munsan tamutu, munyafe maki Sajida, Allah yaji kanki. Wani jirine yad'ebi Haleesah tatafi luuuu zata fad'i Hilal yayi saurin tareta...............! 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍ [5/1, 6:32 PM] ÑÀÑÀH FIRDÀUSEeee: 💝💝💝HALEESAH💝💝💝 PART 87-88 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍📝📚 Ruwa doctor "yace ami'ko" ya yayyafawa Haleesah, ajiyar zuciya tayi, tabud'e ido , binkowa tahauyi da kallo, abinda yafaru yafara dawomata, kuka tasa sosai, "Adda kin mutu kinbarni, maiyasa zaki tafi Adda, inason ganinki" su twince ne sukadawo kusa da ita, suma kukan suke sosai, babu wanda yai 'ko'karin hanasu. Fitowa akai da gadon Sajida gaba d'aya suka biyo gadon, Faisal yataso da sauri daga inda yake zaune yanufo gadon,wani mugun kallo da Dady yaimasa, yasa yatsaya Yakoma baya, yanaji yana gani, akasaka gawar Sajida a Ambulance, suma motocinsu suka hau sukafice daga asibitin, Faisal wani Abu yaji yatokaremai 'kahon zuci, kukanma kasayi yayi, motarma jiyayi bazai iya tu'kawaba, sai abokinsa dake kusa yakira, yakaishi gida. Tabbas anyi rashi ababban family d'in, mutan Adamawa Duk sunzo, su Huzaima suma sunanan, yayuntama sunzo, duk Wanda yaga Haleesah da Faisal zai tausaya masu, wasu naganin gara Haleesanma, agidansu Haleesah ake zaman makokin, iyayen Faisal da Aunty Nana anan suke wuni, shima Faisal haka, amma duk yanda yaso Dady da Baffansa subashi fuska yaimasu gaisuwa yarasa abin nadamunsa. ✨After 7days✨ Bayan bakwai gida ya d'ad'e bakowa, sai 'yan'uwa najiki, Haleesah ta'kici, ta'kisha, kullum sai aikin kuka, abin nadamun kowa, anyi lallashin, anyi nasihar, anyi fad'an amma abanza, Malam ne yakema rubutu yanzu kota dangana. Abban Huzaima yazo gaisuwa shima, kwanansu biyu, yace zasu tafi, Dady ne "yace yabari zuwa gobe yau ayi taro, akwai abinda yakeso yafad'a yau, Abban Huzaima "yace badamuwa. Afalon Dady aka taru, Bayan Dady yayi sallama aka bud'e taro da addu'a, nan Dady yafara jawabi "bawai natara, taronnan dan wani abu bane, illa zanyi amfani da wannan dama nayi godiya ga iyayen Huzaima, mungode sosai Allah yasaka fa alkhairi, inafatan kuma zamuncinmu bazai tsaya ahakaba, insha Allah, tabbas bamuda abin sakamaku, sai dai Allah yabiyaku. Sannan kuma nayi ba'kinciki matu'ka akan abinda yafaru ga Autarmu, ga kuma rashin dayasamemu, zamukasance masu ha'kuri insha Allah da yarda da 'kaddara" in akwai mai magana yayi. Kowa yayi godiya ga iyayen Huzaima, Mamy "tace yanzu haka zamu ha'kura, da abinda Faisal yaimana?" Dady "yace tomaizanyi d'an amininane fa, bawai naha'kura bane, amma bazan ta'ba yafemaiba ". Haleesah tai saurin dubansu da hawaye "kuyafe mai Dady, dan Allah" Ammy "tace rufemin baki sokuwa kawai, aimuda Faisal sai dai Allah yaimana sakayya, munriga munbarshi da Allah" Haleesah tasa kuka sosai tatuno da Addanta da yanda sukarabu" Nina yafemai Ammy, yanzu kodan Addana kuyafemai" Dady "yace ko ita datana darai bazata yafemaiba" Haleesah tagirgiza kai " Dady tayafemai wallahi Addana bata mutu da kowa arantaba" Dady tsawa yadaka mata rufemin baki sokuwa" Abban Huzaimane "yace kuyafe mai mana" Dady murmushi yayi kayi ha'kuri kawai Alhaji, Haleesah namamakin kafiya irinta Dadynta. Har za'atashi taro Haleesah "tace tana da magana" duban Abul tai "zakabi Aunty Huzaima?" Zaka sauna agunsu?" Kai ya gyad'a yaron yaje yarungume Huzaima, dariya Haleesah tayi, tagoge hawayen fuskarta" kowa yashaida nabawa Mama da Abba Abul-azan har abada, nasan zasuri'keshi tsakani da Allah, wannan itace sakayyata da zanmaku, bawai dan banason Abul bane sai dan Allah da kuma soyayyar dakuka nunamin nagode sosai" Huzaima zuwatai tarungume Haleesah, hakama Mama da Abba, falon Baki d'aya yad'au kabbara, kowa farinciki yabaiyana afuskarsa, musamman Dady da Ammy, su Huzaima sunyi godiya sosai, akai addu'a taro ya watse, kowa zuciyarsa wasai. Kashe gari har airport suka rakasu Huzaima suna d'aga masu hannu, hakama Abul sai dariya yake a hannun Huzaima yana d'ago masu hannu, harsuka shiga jirgin, basubar gunba sai da jirgin 'yan malesia yad'a, suka koma gida, suna kewansu kuma. Nima nan na aje birona dan hutawa. Karku Gaza kubiyoni😀 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍ [5/1, 7:39 PM] ÑÀÑÀH FIRDÀUSEeee: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 PART 89-90 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREMW HAUSA WRITERS✍📝📚 'yan adamawama kashe gari suka koma, nan Hilal yaji mai martaba nanemansa yayi mamaki sosai, bayan sallar isha'i yanufi gidan. Bayan gaisuwa da Hilal yakwasa, mai martaba yadubeshi "Kaine aminin d'ana, Kaine kasan komai nashi, bakomaine yasa nakirakaba, illa munaso muga d'anmu yai aure, munason ganin jikokinmu, amma akwanakin baya yacemana yasamu matar da zai aura, amma yanzu mun tambayeshi yace muza'bamai kawai, kumama ya'ki zuwa Nigeria kokad'an munrasa maiyasa?. Kaine amininsa kafad'a mana yana da wadda yakeso kokuwa, munfiso muza'bamai son ransa, munason farincikin d'anmu. Shiru Hilal yayi, yana tunani yanatsoran fad'ar abinda ke ransa, kamar mai martaba, yakaranceshi, "yace karkaji tsoro kafad'amana kowacece" Hilal yasunkuyar da kai "ehh gaskiya akwai wadda yata'ba fad'amin yanaso kuma 'yar'uwa tace, sai dai akwai batsala" mai martaba "yace 'yar'uwarce kuma wace irin matsala?" Hilal "yace sunanta Haleesah 'yar gidan Alhaji Sageer, dasuka tashi daganan, suka koma kano" ohh nasan Alhaji Sageer lallai Abdul ya iyaza'bi,wazai'ki had'a zuri'a dashi" amma wace matsalace kake fad'i haka?" Hilal yakwashe duk abinda yafaru ha Haleesah yafad'a mai, shiru mai martaba yayi" lallai wannan baya da imani, nagode 'kwarai dakafad'amin gaskiya, dominshi al'amarin aure babu 'boye 'boye, tabbas Haleesah zan aurawa Abdul d'ina, kasanarwa gidansu satinnan zamuzo Neman auranta" Hilal yai godiya yajidad'i sosai, ga dalilin ha'kurin da Haleesah tai zatai aure agidan girma da mutunci, inda zatasamu soyayya fiye da gida. Faisal ne gaban Aunty Nana yana kuka tataimaka, taje tabawa iyayensu ha'kuri, dubansa tayi wai mai kayi masu haka?" Cije le'be yayi, nidai kitaimaka muje Aunty, Aunty Nana tana tausayawa halin da Faisal yake ciki, "tace to kazo gobe muje"yai godiya yanufi gidansa, daya zamemai kurkuku ayanzu, baccin arzi'ki bayayi sai dai 'barawo d'akin Adda Sajidah yamayar d'akin kwanansa, da zaninta yake rufa. Jakadiyace tazube gaban Fulani, mahaifiyar Abdul, Fulani tadubeta "lafiya?" Gaisheta ta tahauyi, barka da yamma, ha'ki'ka najiyo zance mafi girma" inajinki" Fulani tafad'i, nan Jakadiyya takwashe duk abunda Hilal sukai da mai martaba tafad'a mata, ran Fulani ya'baci "a ina kika jiyo wannan zancan?" Yanzu nazo wucewa naji mai martaba suna zancan da abokin yarima" "tashi kije" Jakadiyya tafice. Nan Fulani tahau zarya a d'aki hankalinta yagama tashi baki d'aya, maiyasa mai martaba zaimata haka, yarasa wadda zai aurawa d'anta tilo d'aya sai karuwa, aikuwa bazai yuyuwa wallahi..........! Tofa gawata CAKWAKIYAR koya zata 'kare Muje zuwa......! 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍ [7/29, 6:54 PM] ‪+234 703 716 4511‬: [5/5, 8:51 AM] ÑÀÑÀH FIRDÀUSEeee: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 PART 91-92 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍📝📚 Haka Fulani taita zarya, tana jiran shigowar mai martaba, amma shiru kakeji har bacci yad'auketa, shikuwa yana fada ana tayashi farinci, danji yake tamkar anyi auran. Koda Hilal ya isa gida, d'akin Mamy yawuce kai tsaye, yake sanar da ita duk yanda sukai da mai martaba, Mamy godiya tahauyiwa Allah, tacika da farinciki sosai, domin duk jahar Adamawa babu Wanda baisan wanene Sarki Malik Sadauki ba. Faisal kuwa kashe gari da wuri, yazo gidan Aunty Nanah, sai da tasashi dole yakarya, Duk yawani fita haiyacinsa, yad'anci kad'an, sannan ta'karasa shiryawa, tafito shiyayi driven d'insu harzuwa gidansu, sunci sa'a Baffa nanan dan sunga motarsa, kai tsaye cikin gid'an suka nufa, Faisal har sauri yake, amma duk dahaka jikinsa a sabud'e yake, yanacike dafargabar ayanda Baffa da Mama zasu kar'beshi. Da sugarsu falon, da sallama Aunty Nana tashiga, cikin fara'a Baffa da Mama suka amsa, amma ganin Wanda kebiye da ita yasa murmushinsu Yakima ciki, shima sallamar yayi, suna had'a ido yaji gabansa yafad'i, muryar Baffa yaji cikin tsawa "Faisal mai yakawoka gidana? , fice min daga gida, babuni, babu kai har' abada" cikin kad'uwa Auntyn tadubi Baffa domin furucin ya girgizata"Baffa mai Faisal yayi haka, har da ya cancanci wannan hukuncin agunka?" Au baibaki labarin abinda ya aikataba?" Baffa yai murmushin takaici "aini da Faisal har abada, domin nayi Dana sanin haihuwarsa" Aunty Nanace tahau bada ha'kuri, shima Faisal zubewa yayi, yana kuka, yana bawa Baffa ha'kuri, tuni Mama takaraya, amma Baffa ko gezau, kama hannun Faisal yayi, yanufi waje, Mama da Aunty suka biyoshi, suna kuka, bud'e 'kofar gate yayi yacilla Faisal yana huci, duban gate man yayi, "kada ka kuskura kakuma barin Faisal yashigomin gida, Idan kuwa yashigo abakin aikinka" Baffa yajuya rai 'bace yashige gida. Su Anty Nana suma komawa sukai, Aunty Nana zama tai kankujera, tahau rera kuka, maicin rai, Mama na rarrashinta, Wanda itama kawai dauriya take. Sai da tai kukan mai isarta, sannan tashare hawayenta, tadubi Mama "Mama wai Mai Faisal yayi hakane? Baffa zai mai haka, Faisal fa abin tausayine, abin a tattaleshine, bafa shi yakashe Sajidaba" Mama kallonta take hartagama, tai ajiyan zuciya"ko kadan abinda kike tunani bahaka bane, Faisal yayi abinda komu bamu gujeshiba, duniya zata gujeshi, nasan bakisan mai ya aikataba, kema dakinyi Allah wadai da Faisal" wai Mama maiya aikata hakane?" Uhmm Nana kinsan Haleesah, kinsan wacece ita,koh?" Aunty Nana ta gyad'a kai,"Faisal ba'ace shiyakashe Sajidaba amma shine sila, yayi amfani da son zuciyarsa, da kuma rud'in shaid'a, ashe shine yayiwa Haleesah ciki" Aunty Nana dake zaune, da Sauri tami'ke,"daman shi yayiwa Haleesah ciki?" Mai yasa zai aikata haka?"zama tai tadafe kai, tana karanta "innalillahi wa'inna ilaihi raji'un"tana kuka. Faisal koda Baffa yakoreshi napep yatara yakaishi gida, zuciyarsa narad'ad'i da zugi, ga kansa dake saramai, yamarasa mai zaiyi yaji dad'i aransa, zama yayi falo, rayuwarsa da Sajida tafara dawomai baya, shikanshi yasan samun mace kamar Sajida sai anduba, ha'kuri juriya, sanin yakamata, tunda yake zaune da Sajida batata'ba 'bata maiba, tanason abunda yakeso, kai yadafe "Why! Why!! Why!! Maiyasa na aikata haka, maiyasa nabiye zuciyata, mai yasa natarwatsa dukkan farincikinmu" kuka yafashe dashi, tamkar wani 'karamin yaro, duk Wanda yaga Faisal zai tausayamai, domin rayuwa tajuya mai baya, ko office baya zuwa yanzu, domin inyajema babu abinda yake. Acikin satin Hilal yai waya gidansu Haleesah, za'azo tambayar auranta, Dady baiji komaiba ya amsa da Allah kawosu lafiya. "Yanzu yau kwana biyar inamaka magana, amma bakaban amsaba" mai martaba yadubi Fulani, ayau inna dawo zansanar dake komai" kana nufin Idan kuntsai da magana?" Ehh"aah nifa banyardaba, akanme zaka dage d'anmu ya auri karuwa....!"wani mugun kallo mai martaba yai mata"waike mai kikeso kizamane, duk abinda zaki kibari kisamu hujja saiki fad'a, kada nasakejin kin kira yarinyar nan karuwa, inba hakaba...." Yajuya yafice, Fulani tai kwafa"ai kuwa indai karuwarce wallahi bazan bari aiwannan auranba, sai nasan yadda zanyi" tafito takoma turakarta. Dady kiran Ammy yayi yake sanar da ita "za'ai ba'ki yau, ashirya komai, zasuzo neman auran Haleesah" farinciki Yakama Ammy amma data tuna abu d'aya sai jikinta yai sanyi sosai, Dady "yace karki damu komai na Allah ne, nima kaina banyi tunanin Auta zatabar gidan nan dawuriba, amma dayake rayuwa Allah ne ketsarawa bawansa" Ammy "tace hakane" tafito daga part d'in Dady, zuwa part d'inta. Shima Dady part d'insu Malam yanufa, bayan sungaisa yake sanar dasu abinda kefaruwa, sunyi farinciki sosai dafatan alkhairi. Haleesah ce tafito, tashinta kenan daga bacci, domin yanzu anaji da Haleesah fiye da dama, bata komai daga taci sai sallah sai kwanciya, tamurje tayi kyau sosai, komai nata nacikar budurci yabaiyana, tanufi kitchen, ganinsu Ammy na aiki yasa tatsaya, duban Ammy tai"kai Ammy na koki tasheni?"Ammy tai dariya nahutar dake Auta" Haleesah tai shiru, kawai itama tahau aiki, Ammy natafad'an ta barshi, amma Haleesah takafe saitayi, Ammy taha'kura ta gyaleta. 'Yan Adamawa sun iso lafiya, gateman yabud'e gate sukashigo motoci sunfi goma, koda Dady yaga mai martaba, abin yabashi mamaki, domin Hilal bai fad'amai kosuwaye zasuzoba, falon Dady akashigar dasu, Hilal sama yahau gun Ammy suka gaisa, yake tambayar Haleesah, Ammy "tace tanaciki nayi-nayi tashirya ta'ki sai kuka, tunda nacemata ba'ki zatai, wai itafa bazatai aureba, abarta taizamanta kawai" Hilal "yace tana ina?" tana d'akinta" tashi yayi yanufi d'akin, yataradda ita kwance tana aikin kuka, zama yayi yakirasu sunanta, da sauri tatashi tana goge hawaye, murmushi yayi, itama murmushin tayi tana fad'in "yaushe kukazo, ina Mamyna da sutwince?" Harararta yayi bansaniba, sukad'ai kikasani, ba sannu dazuwa bakomai"maiyasaki kukama tukunna?" Basu Ammy bane, wai saina shirya zanyi ba'ki" abin dariyama yabai Hilal, ashe haryanzu shago'ban Haleesah nanan, kannewa yayi"to kushirya kinji 'kanwata, kada kiga laifin su Ammy, laifi nane, dantare mukazo da ba'kin, Auta nasan zaki farinciki da Wanda zaki aura, domin yanasonki sosai, hakanne yasa na aminta dasuzo neman auranki, Auta iyayensama nasonki, tunkan suganki, kiyi farinciki dahakan Auta, zaman gida bashineba, wasuma dadama Neman yanda zasuyi suyi auran suke, ke kuma Allah yakawo maki alokacin dakowa bai zataba ki godewa Allah Auta" Haleesah shiru tai "wai wayene haka, ya Hilal?" Mi'kewa Hilal yayi yakalleta "d'an sarkin adamawane, kishirya kifito kugaisa kinji" kaita gyad'a, yajuya yafice. Cikin mamaki Haleesah keshiryawa, "wannan kuma waye, d'ansarki dashi yace niyakeso, amma zanso ganinsa kowaye, ta'kudurta aranta, zatakasance mai biyayyada, domin taga kowa naso sai fariciki suke, da sauri tashirya, haka kawai kuma taji gabanta nafad'uwa, Ammy ce tashigo tataddata gaban mirrow, murmushi tayi "yauwa Autata kinshirya, to taso muje, d'aukan wani babban mayafi tayi, tarufamata, suka fito. Dady kuwa bayan sungaisa, da mai martaba, mai martaba yadubi su Dady "nasan zakuyimamaki, to amma ba abin mamaki a lamarin Allah, munzone nemawa d'anmu auran 'yarka Haleesah, wanda baya 'kasar munasone muga jikokinmu, mukayen nemamasa mace tagari, sai mukaga 'yarku tafi dacewa da d'anmu, domin munsan kai mutumne nagari, Wanda kowa zaiso had'a zuri'a da kai, munafatan kuma zamu samu" shiru Dady yayi, ha'ki'ka yanajin nauyin mai martaba, kuma yana tunanin abinda yafaru, Malam ne "yace bazamu hanakuba, kuma munyi farinciki sosai, sai dai da matsala guda d'aya...!shiru yayi, mai martaba yai murmushi, karku damu nasan komai akan 'yarku, hakannema yabani gwarin gwiwar zuwa Neman auranta, nasan 'kaddara, nayi imani da ita, kowane bawa da irin tasa 'kaddarar, nidai fatana Ku amince da bu'katata, inaji ajikina wannan auran akwai alkhairai dayawa acikinsa" godiya su Malam sukahauyi, Dady harda 'yar 'kwallarsa, nan aka bawa Abdul auran Haleesah, agun akasa rana wata biyu masu zuwa, akai addu'a da fatan alkhairi. Mai martaba yad'ora, inaso mu tafi da ita, tayi koda wata gudane, tasaba da al'amuran sarauta, ko kuma mutafi daga baya azo a d'auketa" Dady "yace aah zaku iya tafiyama da ita yaud'in" dai-dai sanda su Ammy sukai sallama, aka amsamusu, zama Ammy tai geban Dady, Haleesah guri tasu guda tazauna, tahau gaidasu, dafarinciki suka amsa, mai martaba yayaba da hankalin Haleesah sosai, kanta na'kasa domin wata irin kunyarsu takeji, "masha Allah Allah yayi maki albarka" mai martaba yafad'a, tashi sukai danyin sallah, Haleesah takoma ciki, Dady "yace da Ammy tasata tahad'a kayanta, zasu tafi" Dady yasanar da Ammy abinda mai martaba yace, yafice shima, Ammy ma ciki takoma, tasanarwa Haleesah, Haleesah fashewatai da kuka, Ammy tahau rarrashi da nasiha, da kanta Ammy tashiryawa Haleesah kayanta. Su mai martaba nadawowa sallah, sukaci suka sha, sannan sukahau shirin komawa, Haleesah kuka take sosai, kamar wadda akace intatafi, tatafi kenan, motar mai martaba akasata, domin shi jintayake tamkar 'yarsa tacikinsa. 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍📝📚 [5/7, 8:07 PM] ÑÀÑÀH FIRDÀUSEeee: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 PART 93-94 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍📝📚 Dare ne yakaisu gida, kai tsaye shashin Fulani akawuce da ita, nan da nan Mai Martaba yabada umarni a gyare part d'in Abdul, zama Haleesah tayi gefan kusun, Mai martaba yad'an kashingid'a, Fulanice tafito daga d'aki, xama tai tanayiwa Mai martaba sannu, Haleesah 'kara rissinawa tayi tagaisheta, amsawa tai bayabo ba fallasa, jikin Haleesah yai sanyi, bata zaci hakaba, amma 'kasan zuciyar Fulani tayaba da yarinyar, gyaran murya mai martaba yayi"to ga 'yartaki nan, zatai wata guda agidan nan kafin afara biki, don tasaba da al'amuran sarauta" Jakadiyyace tashigo, tazube, take sanar da Mai martaba, angama gyaran bangaran yarima" Mai martaba yabawa Jakadiyya umarnin takai Haleesah can, bamusu tarissana taimasu sai da safe, ko kallonta Fulani bayaiba, sukafice ita da Jakadiyya. Dubanta Mai martaba yayi"wai maikkje hakane? Baki kyautaba abinda kikai" Fulani tai murmushin takaici" wannan shine adakeka ahanaka kuka sabida Allah, karasa wadda zaka aurawa d'anka sai wannan" murmushi Mai martaba yayi" bansanki da haKaba, wannan yarinya yarinyace dakowa zaiso had'a zuri'a da ita" taya zakace haka? bayan ance har d'a tahaifa agida" Mai martaba d'aukan tufa yayi yaci, yasake dubanta" bari dai nafad'a maki wacece wannan yarinyar dakike kira karuwa ko" nan Mai martaba yakwashe dukkan labarin Haleesah, kamar yanda Hilal yafad'a mai, yabawa Fulani, jikin Fulani yai sanyi, ta tausayawa Haleesah sosai, tai nadamar kiranta karuwa datake, tai al'kawarin ri'konta tamkar 'yarta. Sai da Jakadiyya taraka, Haleesah hard'aki, take tambayarta metake bu'kata, Haleesah "tace bakomai" sannan Jakadiyya takoma part d'insu, Haleesah kuwa d'akin tahau bi da kallo, zanan d'akin, da Fentin nasarauta yaburgeta sosai, toilet tashiga taga komai akwai wanka tayi, tare da alwala, tashinfid'a sallaya, tabud'e jakarta tad'auko doguwar Riga da hijabi tasa tahau sallah. Buga 'kofa akayi, tashafa addu'a tabada izinin ashigo, Jakadiyace tare dawata yarinya, kusan sa'ar Haleesan, d'auke dawani babban basket, "barka da dare Gimbiya, wannan sa'kone daga Fulani" Haleesah jin zancantai asama, wai Gimbiya, dubansu tayi ganin har lokacin Suna tsaye "Ku ajiye nagode" ta ajiye can gefe, Jakadiyama ta ajiye kulolin hannunta, yarinyar ta dubi Haleesah, "mai za'a zuba gimbiya?" Haleesah tadubeta "kibarshima, naci dakaina" Jakadiya "tace umarnine, daga Fulani da Mai martaba, saikinci kin'koshi zamubarnan" shiru Haleesah tayi, "tofa haka al'amuran sarautar suke, lallai ace sai ankoyamin, duban yarinyar tayi, zubamin Lipton kawai kimi'komin kayan marmarin, ya isama" nan da nan aka had'owa Haleesah aka Jere gabanta, Jakadiyya tadubeta "Gimbiya kema irin abincin da Yarima yakeci da dare kikeci" Haleesah bata kulataba, amma azuciyarta fad'i take "kai wannan da surutu take, ni inama nasan wani Yarima bare nasan mai yakeci" nan Haleesah taci fruit kad'an tasha lipton, Jakadiya nataimata tad'i, ita dai bata kulataba, sai dai in abin dariyane tai dariya, dahaka harta gama, suka had'a komai, sukai mata sallama suka fice, hijabin tacire had'e da rigar ta saka ba bacci, tai kwanciyarta akan luntsumeman gadon dake d'akin, bata dad'e dakwanciya bacci yai gaba da ita. ********* ********** *********** Faisal kashe gari gidan Aunty Nana Yakoma, dan yaji yanda sukai dasu Baffansa, da sallama yashiga falon, tana shirin fitowa, zata aiki, wani mugun kallo tai mai, Wanda yasa hanjin cikinsa hautsinawa, "fice min daga gida Faisal!, karna 'kara gaininka, daman abinda ka aikata kenan?waye zai zauna damai hali irin naka" ha'kuri Faisal yahau bata, yana ro'konta tasaurareshi, ko kallonsa bataiba, taifice warta, biyota yayi, kafin yaje harta shige motar taja abarta, zama yayi yadafe Kansa, kuka yake sosai, yarasa maiyake masa dad'i aduniya, kowa yatsaneshi, yayi nadamar abinda ya akaita, amma nadama mara amfani, domin yarasa wanda zai saurareshi, bare afahimci nadamarsa, zama yayi ya'kudurta aransa, ba indazashi har saita dawo. Kiran sallar farko, Haleesah tafarka, toilet tashige tad'auro alwala, tahau sallah har gari yawaye, mi'kewa tai tafito falo, tana 'kare mai kallo, hoton Wanda taganine yasa gabanta fad'uwa koka d'an jiya bata luraba, kodan tagajine, irin window site d'innanne akafe jikin bangon falon kana shigowa shi zaka gani, 'kurawa frame d'in ido tai kaman tasan wannan?" To a ina?" Tambayar da babu amsa tahauyi, juyawa tayi tana kallon frame d'in gasunan kala-kala, manya da 'kanana, jitai takasa gajiya da kallon frame d'in, wani d'aki tagani zuciyarta tarayamata, tashiga murd'a 'kofar tayi da mamakinta, sai taga tabud'e abinda bata zataba, d'akine had'adde 'kamshine kawai ketashi, gadone kawai sai mirrow, da wardrof bango guda, ga frame- frame d'insanan kala-kala nad'akin harsunfi na falon kyau, komai na d'akin tsaf, agogo taji yabuga, takalla atsorace 'karfe Tara, tayi mamakin lokacin data d'auka haka, da sauri tafito takoma d'akinta, nan da nan tai wanka tashirya, light make-up tayi, tayi kyau sosai, tayafa mayafi shashin Fulani tanufa, da sallama tashiga d'akin, Fulani nakishingid'e, Jakadiya nagefanta da sauran kuyangi, ta amsa da murmushi afuskarta, Haleesah dur'kusawa tai tagaisheta, ta amsa faram-faram abin har mamaki yabawa Haleesah, nan Fulani tasa akahau jerewa Haleesah breakfast, tasata gaba sai da taci sosai, sannan aka kwashe kwanukan, tahau gabatar mata da kuyanginta. 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍📝📚 [7/29, 6:54 PM] ‪+234 703 716 4511‬: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 PART 95-96 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍📝📚 Fulani tadubeta"wannan Jakadiya tace, sunanta Larai, sannan ga nakinan masuyimaki hidima su uku, tanuna wata, data d'an girmesu, sunanta Zainab, sai wadda sukaje d'akinta jiya da dare, Fulani tanunata, Munnirat kenan, sai wannan sunanta Hauwa, sune masuyi miki hidima, kid'aukeni tamkar uwa agareki, duk abinda kikeso kokike nema kitambayane, kinji karkiji kunya ko tsoro" Haleesah ta gyad'a kai, nanta xauna wajen Fulani har kusan magariba, tana kewansu Ammy, amma yanda ake hidima, da hirarraki na sarauta, yakan shagaltar da ita sosai, abin naburgeta. Karfe biyar na yamma, Aunty Nana tadawo gidanta, ga mamakinta, taga Faisal zaune, ya bala'in bata tausayi amma ta danne, ko kallonsa bataiba, tai shigewarta gida, yaranta su uku nabiye da ita abin sha'awa, subasuma lura da Faisal ba, yanashiga parlour da sallama, da gudu suka rungumeshi, suna "uncle oyoyo" d'agasu yahauyi d'aya bayan d'aya, yana'ka'kalo dariyar dole, Aunty Nanace taimasu magana, suje sucire kayansu, ita kuma kitchent ta nufa, bin bayanta Faisal yayi, hawayene yafara zarya akuncinsa, kallo d'aya tai mai takau da kai"Aunty na! Yakira sunanta da raunanniyar murya, bata kalleshiba, "Dan Allah karki gujeni kamar kowa, bandake banida sauran Wanda zai saurareni, wallahi nayi nadamar abinda na aikata, tunkafin aga Haleesah, natsani komai ayanzu narayuwa, nayi sanadin mutuwar matata, iyayena sungujeni, banida inda zanje naji sanyi, narasa soyayyar kowa, ni kaina ayanzu natsani kaina, kema gashi kin'ki saurarata, zantafi amma ina tunanin zakuji mummunan labari" jikin Aunty Nana yai Sanyo sosai, juyawa yayi zaifita kuka yake sosai, "Faisal" yaji takirashi, tsayawa yayi, zuwa tai indayake tsaye, hannunsa taja, harzuwa parlour tazaunar dashi, shidai baice komaiba, komawa kitchent tayi saigata d'auke da tire, ta ajiye, had'a mai tea tayi mai kauri, ga bread da wainar 'kwai, da 'kyar Faisal yashakad'an, danyanzu baijin sha'awar komai, Aunty Nana zamatai, tahauyimai nasiha, danunamai kuskuransa, da kuma tausansa akan, kada ba'kincikin rayuwa, yasa yakashe Kansa, domin hakan ba'karamin kuskure bane, domin duniyar nan bawani dad'i garetaba, kakashe kanka kuma kamutu kafire, nanba dad'i can ba dad'i, gara wahalar duniya akanta lahira, zamu iya jure dukkan 'kuncin duniya amma banda na lahira, ka aikata alkhairi kasamu dacewa agun Allah, wannan shiyafi komai dad'i, duniyar nan duk 'kyale 'kalene, Mara tabbas, amma al'kiyama gaskiyace, hisabi gaskiyane, wuta gaskiyace, aljanna gaskiyace, Allah yasa mu dace" Faisal ya amsa da amin" sai magariba yabar gidan, yau yad'anji sanyin zuciyarsa, bakamar kullunba. Agun Fulani, Haleesah tai sallar isha'i, sannan Mai martaba yashigo, part d'insa, can Haleesah taje tagaidashi, ya amsa da fara'a, yanaimata yakwanan Adamawa murmushi Haleesah tayi kawai, tai mai saicda safe tafito, Mai martaba kashingida yayi, yana yaba nutsuwar Haleesan, shikanshi yasan d'ansa yai dace, dasamun mace tagari. Koda Haleesah takoma d'aki, gaban frame d'in tasake tatsayawa, tana kallo, haka kawai taji bata gajiya da kallon fuskar Wanda ke frame d'in, knocking akai har sau uku sannan Haleesah taji tabada izinin ashigo, Munirat ce tashigo da sallama, Haleesah ta amsa batare data dubetaba"Gimbiya akwai abinda za'ai makine"? Kai Haleesah tagirgiza alamar babu, Haleesah tajuyo tadubi Munirat, tayaba da hankalinta, dawotai tazauna gefan kusun, Munirat natsaye, Haleesah " tace zauna magana zamuyi, bamusu Munira tazauna, Haleesah tadubeta "sonake kibani labarin wannan najikin frame d'in" Munirat takalli frame d'in tadubi Haleesah"Gimbiya ina shine Wanda zaki aura?" Haleesah "tace ehh, mainene?" Murmushi Munira tayi" gaskiya kinyi dace da miji domin Yarima, namijine mai tsada, dukkan jahohi kowacce 'yar sarki maiji dakanta, tana burin auran Yarima, munyi mamaki da akace ba 'yar sarki Yarima zai auraba, amma kuma kemacace da kowa zai burin auranki, Gimbiya yarima Nada sau'kin kai sai dai gaskiya miskiline, dare yayi bari nabaki labarin Yarima ata'kaice **** **** **** ***Yarima d'ane ga sarki Abdul malik, sarki Abdul malik ayanda naji labari, yagaji sarautane agun mahaifinsa Sadauki, bayan rasuwarsa, bayan nad'in sarautarsa, da shekara guda Mahaifiyarsa tarasu, yayi matu'kar ba'kinciki sosai, har akai bakwai, sarki Malik baida sha'awar Tara mata da 'kwar'kara, hakanyasa, yake zaune da matarsa guda d'aya, Fatima da ake kira Fulani, sarki Malik mutumne nagari kyauta sada'ka, ga tausayin talakawa, duk jahar adamawa kowa nasonsa, ba'ata'ba sarki irin saba, sunshafe shekaru goma, babu ko 'bari, tun abin baya damunsu, haryafara damunsu, anyimasu istahara kawai Allah ne baikawo haihuwarba, nanfa 'yan fada sukahau 'korafi, akan yakamata yasamu Magaji, inbahaka idan yamutu sarauta zatabar danginsu, shibai damuba, kwatsam rannan Jakadiya tazo da labari mafi dad'i, wato shigar ciki ga Fulani. abin yayiwa kowa dad'i, nan Sarki yasa aka Tara malamai, dangodiya ga Allah, samun cikin Fulani taga gata, fiye da da, takowane fanni, wata Tara da kwanaki, Fulani tafara na'kuda, ranar juma'a anyi sallar juma'a kenan kafinsu Mai martaba sudawo, Fulani tasantalo d'anta namiji kyakkyawa, suna shigowa gida Jakadiya Takai albishir, karkiso kiga murna Gimbiya, duk kan masoyan Mai martaba sunyi murna sosai, ranar Mai martaba yayi kyautar dabai ta'baba, ranar suna kuwa, raguna, shanu, ra'kuma aka yayyanka, anyi gayya kamar za'afita filin ya'ki, aranar aka rad'awa jariri suna ABDUL-HASHEEM, Haleesah jin sunantai asama, aikuwa tata'bajin wannan sunan, tashi tai takoma gaban frame d'in, ta'kuramai ido, tabbas tata'ba ganin wannan sau d'aya arayuwarta, to a ina?" Kuma ta ta'bajin wannan sunan, shima a ina?" tambayoyin da babu amsa, tahauyiwa kanta, Dawowa tai tazauna inajinki cigaba, Munirat tad'ora,"yataso cikin gata sosai, suntsaya sunbashi tarbiya maikyau, yayi karatun Arabic Dana boko, daga baya yafita waje 'karo karatunsa, haryanzuma yanacan, Mai martaba shiya matsa akan yayi aure, yaushekara guda da rabi kenan yazo yace yasamu wadda zai aura, baidad'eba Yakoma can London , tundaga lokacin baikuma zuwaba, yace shi bayason zuwa nigeri'a, anyi-anyi yafad'i mai yasa ya'ki, sai dai sugaisa tawaya, sai kawai yabugo waya yace suza'bamai kowace zai'aura" amma Yarima yanda biyayya ga iyayensa sosai, yanason mai sonsu, sai dai magana ma wahala takemai, wasu nad'auka girman kaine, amma shi haka yake, ma'abocin tsaftane sosai, dan duk inda yaga 'kazanta bazai kuma bin gurinba, ko yazauna, wannan shine ta'kaitaccan tarihin Yarima" dare yayi zan iya tafiya Gimbiya?" Kai Haleesah ta gyad'a mata, tai mata sai da safe tafice. 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍📝📚 [7/29, 6:54 PM] ‪+234 703 716 4511‬: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 PART 97-98 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍📝📚 Koda Haleesah takwanta, barci 'kin zuwa yayi, sai juyi take a gado, tunani take, sotake tatuna inda tata'ba ganin Abdul-hasheem, juyi tayi takalli saman d'akin, tana kallon juyawar fanka, duk juyi d'aya na fankar tamkar tariyane na rayuwarta tabaya, tariyo rayuwarta tahauyi, harzuwa bikin Addanta, gabanta yafad'i data tuna inda yafad'a mata sunansa, "sunana Prince Hasheem"kin tambayeni wayeni? Zakisan koni waye amma bayanzuba.....! Mi'kewatai zunbur data tuna inda tasanshi, falo takoma ta'kura mai ido, taga wannan zaibar tatsakiyar idonsa"tabbas shine" tafad'a aranta"nashiga uku, wannan uban miskilancin zan aura, zamatai kankujera tadafe kai, jikinta yai sanyi sosai, tafara tunanin irin zaman dazasuyi dashi, domin tasan bazasu shiryaba, sai dai wani iko na Allah. Anan gurin bacci yad'auketa, tana aikin tunani, har gari yawaye, sallah tayi tai wanka, tanufi shashin Fulani, bayan tayi breakfast, Fulani tami'komata wata sabuwar waya mai kyau, inji Mai martaba, Haleesah takar'ba tai godiya, tanufi shashinta Fulani namata tsiya, wayar da charge da sim ciketake da credit, Ammy takira bugu d'aya tad'aga, suka gaisa tana tambayarta komai lafiya, sunyi hira sosai ta 'ya da uwa, sannan takashe takira Dady, shima sunsha hira, sannan takira Mamy suka gaisa Haleesah tahau 'korafin sun'ki zuwa, Mamy 'tace zamuzo sonake kisaba da gidan, su twince ne sukatakura, abasu ita Mamy tami'kamasu wayar sunsha hira suma, harta ajiye wayar, tatuna da aminiyarta Huzaima, takira Huzaima, lokacin Abul nazaune kusa da ita, yana wasa, da ihu Huzaima tad'aga wayar suka gaisa, nan Haleesah kesanar da ita ansa bikinta, Huzaima "tace kai dan Allah Haleena, amma Hilal baifad'anba" Haleesah "tace labarine sosai, saikinzo" wallahi harna matsu Nazo" dariya Haleesah tayi, tana tambayar Abul, Huzaima tami'kamai wayar da murnarsa ya kar'bi wayar, yaitayimata gwarancinnasa, sannan suka gaisa da Maman Huzaima, takashe wayar suna kewar juna. Haka Haleesah tacigaba dazama, a Adamawa, cikin jindad'i, kome takeso shi akemata, tana waya dasu Ammy sosai, su Mamy kuwa Haleesah harta gaji damitar sun'ki zuwa, taha'kura, hakama Hilal tayi nacin yazo amma yai funfurus. Abinda Haleesah batasaniba ance kada Wanda yaje, sabida karta 'kisakin jikinta, dansu Mai martaba sosuke tasaba sosai, har saitacika wata guda, sanan za'adawo da ita gida. Abdul-hasheem kuwa, Mai martaba yakirashi yake sanar dashi yasama mai matar aure, murmushi kawaiyayi, Mai martaba yad'ora, "zakai farinciki da ita nasani, domin za'binkace, muka za'bama, wato Haleesah" damm prince Hasheem gabansa yafad'i, 'ka'kalo murmushin dole yayi, yanayiwa Mai martaba godiya, nan da nan yai mai sallama yakashe waya, Mai martaba yayi mamaki, domin bahaka yakeyiba, a'ban garan Yarima Hasheem kuwa, zama yayi yadafe kai, ya akai iyayensa sukasan Haleesah?" yasan babu Wanda yata'ba bawa labarinta, ko ambaton sunanta, amma yasan mutum d'ayane yasan maganar Haleesah, wato Hilal kenan shiya sanarwa iyayensa, mai yasa zai mai haka?" Wannan tambayoyin yai tayi da babu amsarsu, babu mai amsamai, ganin yana 'batawa Kansa lokaci, tsaki yayi yatashi yafice. 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍📝📚 [7/29, 6:54 PM] ‪+234 703 716 4511‬: [5/10, 3:57 PM] 💞ÑÀÑÀH FIRDÀUSEEEEE💞: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 PART 99-100 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍📝📚 Yaune Haleesah tacika, wata guda agidan Mai martaba, tayi kyau sosai, fatarnan kamar kata'ba jini yafito, inba Wanda yasan Haleesah sosaiba yanzu bazai ganetaba, domin hutu take sosai komai yimata ake. Yaune Haleesah zata koma kano gunsu Ammy, sai murna take baki ya'ki rufuwa, Fulani kuwa batason Haleesah tatafi, domin sunsaba sosai, tanajin dad'in zama da ita, domin Haleesah macace mai Shiga rai, anyi-anyi tatafi da bayinta ta'ki, takafe akan abarta tatafi ita kad'aita, haka aka gyaleta daga ita sai driventa. Wajen uku suka isa kano, dagudu Haleesah ta'karasa parlour, lokacin su Ammy nanan, su Mamy ma sunsan zata dawo, shiyasa suka rigata zuwa, rungume Ammy tayi da murna, Ammy "tace todai karki karyani" Haleesah tashagwa'be"kai Ammy na yaushe rabon daki ganni amma ko murna bakiyi da zuwanaba" Ammy tari'ke baki"ni na isa Auta guda" sukasa dariya, Baba Rabi ce ta amshe"Amarya, Amarya naga sai wani kyau kike, kima daina dan inyazo cewa zaiyi yafasa ayi dani" Hassana"tace haba dai aikin mai tsufa" Haleesah "tace wallahi kuwa sister" Mamy tad'an ran'kwashi kanta, ko mara kunya muna wajan" dariya sukasa baki d'aya, Haleesah taturi baki, Ammy "tace aah daga zuwa za'a takurawa Autata zonan" Babah Rabi "tace kwaji dashi" Haleesah tai dariya, gaidasu tahauyi suna mata ya Adamawa yasu Mai martaba, duk 'kalau, tabasu amsa, shigo dakaya driventa da gateman da driven su Ammy suka hauyi, ita Haleesah ma batasan dasuba. Mai martaba ne yakeyiwa Hasheem magana kanyazo su gaisa da Haleesan domin biki namatsowa, shiru yayi, can dabara tazomai, zanzo amma yanzu muna Exam ne" Mai martaba yace har yanzu Baku gamaba?" Kai Hasheem yasosa, kaman yana gun, ehh bamu gamaba, to Allah taimaka yabada sa'a, nasaka akai mata komai, na hidimar bikin, amma dai kuna wayako?" Ehh Hasheem yabashi amsa, alhali ko numberta bashi da ita. Al'amarin Faisal kuwa sai 'kara gaba yake, yafita haiyacinsa sosai, zaune yake gaban Aunty Nana, kuka yake sosai, Aunty Nana tanisa "Faisal nidai ha'kurin Dana saba zan Baka, amma yanzu da kunya muje muce abamu d'an Haleesah, nidai kam bazan iyaba, kaima bana Baka shawaran kaje, kayi ha'kuri Faisal, Faisal yagoge hawayen fuskarsa, yakalleta"tai makamin zaki, ayanzu banida abinda zan kalla naji dad'i, soyayyar d'ana itace araina, kitaimakeni Aunty" kai Aunty Nana tagirgiza azahirin gaskiya tana tausayawa Faisal, amma bazata iya zuwa takalli tsabar idon Ammy da Dady tace abasu d'aba, duban Faisal takumayi" kayi ha'kuri bazan iyaba, kabawa zuciyarka ha'kuri, kad'au dangana" mi'kewa Faisal yayi, zuciyarsa nazugi, daurewa kawai yake, yaimata sai da safe, yafice. Kashe gari kuwa harmatsuwa yayi gari yawaye, domin akwai abinda yaniyata, 'karfe bakwai ya isa gidansu Haleesah, lokacin suna daining suna breakfast, Gateman ne yashigo yake sanar dasu zuwan Faisal, domin shima yasanshi sosai, baki suka had'a gaba d'aya "Faisal kuma, mai yakawoshi?" Murmushi Dady yayi"jekace yashigo" kaitsaye parloun yashiga da sallama, 'kirjinsa nabugun tara-tara, Dady ne ya amsamai, zama yayi a'kasa, Kansa nasunkuye yagaida Ammy da Dady, ciki-ciki Ammy ta amsa, bai d'ago Kansaba, yake magana"kuyi ha'kuri Dady, kugafarceni ha'ki'ka nayi nadamar abinda na aikata, kudubi halin danake ciki, kutausayawa rayuwata, iyaye nama sungujeni, banida mai farantamin sai Aunty ita kad'aice take zaune dani haryanzu....! kukane yaci'karfinsa. Dady yai murmushi"amma gaskiya kaban mamaki Faisal, rashin kunyar taka hartakai haka bansaniba, ashe zaka iya tako cikin gidana harzuwa parlour kazo kace inbaka d'anka, zancan tausayawa kuma, maiyasa baka tausayaminba nida iyalina kacutar damu, angayamaka Allah nabarin ha'k'kin wani akan wani, kayi kuskure Faisal, tashi maza ficemin daga gida" dur'kusawa yayi yana basu ha'kuri, hawaye nazarya afuskarsa, amma su Dady ko gezau, Ammy ma juyamai baya tayi, danma kada yabata tausayi, adole yatashi yafita yana tangad'i kamar Wanda yashawu, harwani dishi-dishi yake gani, yafice daga gidan. Yabala'in bawa Haleesah tausayi, hawayene fal fuskarta, yana fita gunsu Ammy tazo tadur'kusa"kuyafe mai Ammy, Dady kayafe mai, ko ayanzu nasan Faisal najin fiye da abinda bamujiba, yafiyarku agareshi ita zata ragemai damuwar dayake ciki, Allah ma yanason bayinsa masu yafiya da afuwa, Dady bakwasan kukasance acikin wad'anda Allah yakeso, bakwason adalilin yafiyar dazakuyiwa Faisal kuma Allah yayafe maku" jikin sune yaisanyi sosai, soyayyar Haleesah naratsasu, Dady ne yadafa kanta" zamu yafe masa idan harkin yafe masa kema, domin kece wadda aka cutar, aka zalunta" murmushi Haleesah tayi, tarungume Dadynta "nayafe masa Dady wallahi tunba yauba, tun kafin Addana tarasu, fashewa tai dakuka, Ammy tadafa kanta, da murmushi tana girgiza matakai alamar tadaina kukan"munyafe mai Auta, Allah yafe mana baki d'aya" rungumesu tayi cike da farinciki, suma rungumeta sukai suna samata albarka. 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍📝📚 [5/10, 5:18 PM] 💞ÑÀÑÀH FIRDÀUSEEEEE💞: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 Part 101-102 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍📝📚 Watan bikin Haleesah Yakama, Huzaima tun saura sati biyu tazo, har adamawa taje tai mata rabon i.v domin duk yawanci gidan 'kawayansu, Huzaimace tasani, Prince Hasheem tunda Mai martaba yamatsamai yazo biki ya iso, kawai kud'i yaturo, abawa Haleesah, shikenan baki d'aya yakashe wayoyinsa, abin nadamun Haleesah dannewa kawai take, ko saud'aya baizoba, bare yasan halin datake ciki, Huzaimace tafahimci tana cikin damuwa, tamatsamata dole tasanar da ita, ita taita tausanta, domin ita kanta tausayawa Haleesah take, ace zakuyi aure da mutum amma ace ko waya babu. Anshirya biki namusamman, komai antsara, bayan angama akano akwai wanda Maimartaba da Fulani suka shirya, shima shagaline na gargajiya, sannan Mamynsu Hilalma tashiryamata walima, abokan ango sunshirya dinner har biyu, Duk da angon bayanan sun wakilceshi. Huzaima ce zaune da Hilal suna hira, dubansa tayi"gaskiya Haleesah naban tausayi tana ha'kuri da yarima Hasheemfa" ajiyar zuciya Hilal yayi" nikaina narasa yanda zanyine, Nima kaina yau wata biyar kenan bamuyi waya dashiba, narasa Maike damunsa, Hasheem yana da biyayya ga iyayensa sosai wallahi, amma awannan lokacin narasa gane Kansa, gashi da miskilancin tsiya, ya'ki fadawa kowa, abinda keransa, yanzuma takai har iyayennasa sundaina samun wayarsa, amma koma maine addu'ace tamu, Allah yatabbatar da alkhairi" Huzaima ta amsa da amin. (Nima baza'a barni abayaba ina gayyatar oll writers EXTREME HAUSA WRITERS & WISDOM HAUSA WRITERS zuwa wajan bikinnan).lol😀😜 Haleesah tasha kyau ranar dinner fad'ar irin kyawun datai 'bata lokacine, dan mai make-up tamusamman aka d'auko. Can nahango su Amrah, kcandy, Rabi'at k mashi, Zahra dsk, Munay,shafa'atu ashe duk sunzo, harda anko, lol. Angama dinner lafiya, kashe garima dinner ce ankashe kud'i sosai abikin Haleesah kamar ba'aso, duk wannan hidun dumun da ake ba ango, har ranar d'aurin aure, ranar Haleesah taci kuka kaman me, kowa sai rarrashi yake, gashi aranar za'awuce da ita adamawa, sai yanzu take datasanin tace batasosa, amma yazatai, tanason biyayya ga iyaye, Hilal ma ransa ya'baci, yayi danasanin had'a aurannan, domin kome yafaru shine sila. Dady yai mata nasiha sosai akan biyayyar aure, itama Ammy haka, irin nasihar da uwa yadace Taiwan 'yarta tayimaya, gaba d'aya aka fito harabar gidan wajen motocin d'aukan amarya, sai da aka raka Haleesah harbakin mota, tajuyo da gudu ta'kara rungume Ammy tana kuka, tabaiwa kowa tausayi, haka akasata amota sai Adamawa. Adaran dasuka isa, angama shirya wajen dinner, 'kara gyara amarya akai sai wajen dinner, nanma naira tayi kuka kam, sai da akai kwana uku ana hidima a adamawa sannan kowa yawatse, akabar amarya agidan Maimartaba part d'in Yarima angyareshi tsaf, anxubawa Haleesah kaya sosai kowa ya yaba, yanzu Abul bama yayarda da Haleesah sosai koyaushe yana hannun Maman Huzaima, harsuka taxi ya'ki bari tad'aukeshi, ga kamannin yaron sai dad'a bayyana suke sak Faisal babu abinda yabaroshi, tayi kuka bayan tafiyar kowa, kowa zaitafi saiyace zasuyi waya. Haka Haleesah tashafe wata guda agidan mijinta, ba miji ba labarinsa, kwatsam rannan saiga wayarsa tashigo, dakaman Mai martaba bazai d'agaba, sai kuma yad'aga Ha'kuri Hasheem yahau bayarwa tunkan sugaisa, sai kuma jikin Mai martaba yai sanyi, amma duk da haka Hasheem yasha fad'a, Mai martaba "yace Hasheem yashirya nan da kwana uku yatari zuwan matarsa, tunda bayasonxuwa, kuma idan yaji yayimata wani abu wallahi zaifita harkarsa" akan dole Hasheem ya amince, Fulani takar'bi wayar ta'kara jaddadamai, yasha fad'a kuwa, abinda ba'asabai maiba sai akan wannan yarinyar tsaki yayi ya aje wayar ransa'bace. 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍📝📚 [5/10, 6:29 PM] 💞ÑÀÑÀH FIRDÀUSEEEEE💞: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 PART 103-104 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍📝📚 Koda Mai martaba yasanarwa Haleesah tafiyarta London, batasoba domin tafiso tazauna agunsu, can batasan irin rayuwar dazataiba, amma akan dole ta amince, kashe gari tashirya sai kano, acan takwana kashe gari da safe har airport su Ammy suka rakata, tana kuka tashiga jirgin, sai london. Faisal ne kwance parloun d'akinsa, wani irin tarine yaturni'keshi, kanshi yafara juyawa, yaduba sai yaga jini hankalinsane yatashi, da sauri yafito daga gidansa, Mai gadi na magana amma kojinsa baiyiba. Kekenap yatara yafad'a mai unguwar dazai kaishi, gidan Aunty Nana yanufa, ana tsayawa da Sauri yafita, baisan konawa yad'aukoba yabayarba yashige gidan, lokacin suna parlour ita da mijinta da 'yayansu, kawai ganin mutum sukai yafad'o d'akin, mi'kewa sukai arazane, basuyi auneba kawai sukaga yayanke jiki yafad'i, bakinsa najini. Da sauri suka 'karasa Aunty Nana na girgizashi, mijinta "yace bari yafito da mota sukaishi asibiti, haka kuwa akai amota suka sashi, tabarwa mai aikinta yaran sukatafi, suna zuwa emergency akayi dashi likitoci suka hau kansa, hankalin Aunty Nana yagama tashi ainun, sai zarya take, awa guda doctor yafito, yace subiyoshi, anan yakesanar dasu, ciwon zuciyane yakamashi, amma yanzu sunshawo kan matsalar, yasamu hutu, nan doctor yarubuta magungunan da za'asiyo da allurai yabawa mijinta, kuka kawai Aunty Nana take, fargabarta kada yamutu iyayensu na fushi dashi, inta tuna dawannan sai tafashe da kuka. Tsaye yake jikin mota black yana da matsakaicin tsayi ma abocin saje ba'ki sid'ik, farine tas, ga dogon karan hancinsa dake 'karawa fuskarsa tsayi dakyau, wata suma ba'ka 'kirin kwance akansa, tamkar balarabe, kana duban 'kwayar idonsa wani d'igon zaiba zakagani, wanda ke'kara mai kyau sanye yake da suwaita ba'ka mai hula, yarufe kansa da hular, saita tashi tamkar kwalliya, ta'kara baiyana kyawunsa, duk inda namiji yakai yakai, ABDUL-HASEEM kenan. Takowa tai tasauko daga matattakalar jirgin gabanta taji yafad'i, addu'a tahauyi, tsayawa tayi tana 'karewa wajen kallo, duk da rufe Kansa da yayi, bai hanata ganeshiba, domin frame dinsa shiyazame mata tamkar abokin hira, a adamawa Jan trolley d'inta tayi, harzuwa jikin motar dayake, sallama tayi, bai amsaba illa d'ago kai da yayi suka had'a ido, dammm gabansu yabuga atare, Haleesah tai saurin kauda kanta, bai kulataba yashiga motar, ita dai tana tsaye, ganin driver tayi yafito yasa trolley d'in abut, yace tashiga, kaitasa inda yashiga taganshi zaune atsakiya, tsayawa tayi tarasa gun zama, wani kallo dayai mata yasata saurin shiga, ta takure waje guda, domin idonsa bala'in tsoro suke bata, shi abinma dariya yabashi, yai murmushi kawai. Da isarsu gateman yabud'e gate, taga gida na had'uwa, driver yashiga da kayan, a parlour taja tatsaya, koda yashigo bai dubetaba, wani 'kofa taga yabud'e yai shigewarsa, yabarta tsaye, wajen rabin awa, tsaki taja, daman tasan za'ai haka wannan uban miskilancin, gajiya tai da tsaiwa takoma kankujera, tana 'karewa d'akin kallo, frame d'insane ko ina dana Fulani da Mai martaba, abin yaburgeta, tashagala da kallo da tunani, ga gajiya da yunwa, mi'ke watai taje gun 'kofar dataga yashiga tahau bugun 'kofar tun tana a hankali, takoma da 'karfi amma shiru, zama tai bakin 'kofar tahau rera kuka harta gaji bai fitoba, wajen awa guda da rabi, nanta'bingire sai bacci. 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍📝📚 [7/29, 6:55 PM] ‪+234 703 716 4511‬: 💝💝💝HALEEESAH💝💝💝 PART 105-106 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍📝📚 Kwance yake kangado, yayi wanka abinsa, daruwa mai zafi dan yaji d'umi, sabida sanyin garin, shaf yamanta da Haleesah ma, tunawa yayi da ita yami'ke yana tsaki, had'e da duba agogo, yanufo parloun bud'e 'kofar da zai tataho luu, zata fad'i, da sauri yadur'kusa yatareta, wani shock yaji ajikinsa, d'an kwalin kanta yacire, gashinta baje, sai yaga ta'kara kyau ainun, 'kuramata ido yayi, wani mayen 'karfe yaji najansa, har yakai bakinsa zaimata kiss sai kuma yai saurin janyewa, d'aukanta yayi, yakaita wani d'aki, dake parloun, yakwantar da ita, yagyara mata kwanciyar, juyi tayi takamo hannunsa tarungume sosai, wani abu yaji yatsarga mai tunda kwanyar Kansa zuwa yatsan 'kafarsa, da sauri yajanye hannun ta'kara 'kan'kamewa, pillow yajawo adabara yasa mata, yakoma gefe yana kallonta yana mai da numfashi, murmushi yayi, ya fita daga d'akin. Cikintane yai wani irin juyawa abarci, da ihu tafarka, tasa kuka, yana zaune aparlou yana kallo yajiyo ihunta da sauri yashigo d'akin, ganinta yayi bakin gado takifa kai a cikin cinya tana kuka, 'kara sawa yayi yatsaya akanta, hannu yakai zai d'agota, sai kuma tad'ago hawaye kwance afuskarta, sai yaga tafima d'azu kyau, d'auke Kansa yayi yana fad'i aransa "yarinya kamar aljana komi kyau yake mata". Juyawa yayi zai fice, tasowa tayi da sauri tari'ke hannunsa"please karka tafi kabarni, mutuwa zanyi wallahi, yunwa nakeji da ishiruwa, please and please, in bakason zuwana kamai dani.....! Wani kallo yai mata Wanda yasa takasa 'karasa maganar, idansa harcanja launi yayi, ahankali yajanye hannunsa yajuya yafice, jikinsa amace, zama yayi parlou, yana tunani"yarinyarfa ha'kkinta nakansa, karta mutu yashiga fushin Allah, amma shi yatsani zina, yanason Haleesah domin itace first love d'insa, maiyasa ta aikata haka, har da haihuwa, why! Haleesah, maiyasa kikamin haka, gashi nakasa tsanarki araina" tsaki yayi love baiyiba wallahi" sautin kukantane yadameshi, jiyake kaman dan tasan bayasone take 'karayi, mi'kewa yayi yai kwafa, bud'e wata 'kofa yayi parloun sai ga kitchen nahad'uwa, Shiga yayi ya bud'e frige take away yad'auko da hollandia, had'e da flate da cup, yafito d'akinta yanufa, yatura 'kofa tananan inda yabarta sairi'ke ciki take tausayinta, yakamashi da sauri ya ajiye yadawo kanta, maganar duniya takasa tashi d'agota yayi, saigata kwance kan 'kirjinsa, jikinta duk ya mutu, zaunar da ita yai gefan gado takwanta luu, d'agota yayi yazauna yakwantar da ita ajikinsa, yabud'e take away d'in kazace lafiyayya yazuba a flate yafara bata da 'yar take bud'e bakin yana Samata, cokali uku tayi tagirgiza kai, yasan daman balallai ta iyaciba, hollandia yazuba yana bata, sai gashi tashanye tsaf yayi mamaki, sauka tayi daga jikinsa, takoma kangado, d'auke kayan yayi yafice, kan yadawo tai barcin dole na gajiya, yaga lokacin sallah yawuce, rasa mai zaiyi yayi, fita yayi sai gashi da joter da biro a hannu, yadawo d'akin yahau rubuta" ki tashi kiyi sallah" ya ajiye gefanta yafice. Mai martabane yadubi Fulani"yanzu yaci ace taje, amma koya kira, yace mana tazo" Fulani "tace aikasan halin d'annaka" dariya yayi yad'au waya yahau kiransa, bugu d'aya ya d'aga, yana gaidasu, Mai martaba "yace ina Haleesan?" Kai ya hau sosawa, yana fad'in "barcin gajiya take" Mai martaba yace "kagaida ita" sukai sallama yakashe wayar. Sai wajen isha tafarka, tajita garas sai ciwon kai, dake damunta kuma, ganin takarda tayi kusa da ita, tabud'e takaranta, aranta tana fad'in "wannan da miskilancin tsiya yake, tai murmushi, dani yake zancan" tami'ke tashiga toilet, wanka tayi taiyo alwala tahau jera sallolinta, tana idarwa taninke sallayar, tazauna gaban mirrow. 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com ✍EXTREME HAUSA WRITERS✍📝📚 [7/29, 6:55 PM] ‪+234 703 716 4511‬: HALEEESAH Part 107-108 *by kurratul-aini* Rasa abinda zatai gaban mirrow tayi, lotion kawai tashafa da powder, wajen kayanta tanufa, taduba duk daga riga da zani sai da siket, tsaki tayi tasan aikin Ammy ne, ita kuma gashi tafison 'kananun kaya, can 'kasa tagano doguwar riga, mai kyau d'aukowa tai tasaka, tafeshe jikinta da turaruwa, tafito parlou dan tagaji da zaman d'akin, batasanma yana parlonba, tazauna akan kusun dake 'kasan carfet, shikuwa Haseem tun fitowarta yana kallonta, 'kamshin turarantane yasashi lumshe ido, kamar mai bacci, duban remote tahauyi zata canja tasha, tana waige waige ganinsa tai kwance, remote d'in na hannunsa, tsayawa tai tana'karemai kallo, tsaki taja kad'an wanda batasan silan yinsaba, duk abinda take yana kallonta, saka hannu tai zata zare remote d'in, had'a hannunta yai da remote d'in yamatse iya 'karfinsa, Haleesah tasaki wata 'kara, tana 'ko'karin 'kwacewa, amma ya'kara matsewa, nan da nan sai hawaye, ro'konsa tahauyi yacikata tana kuka, tashi yayi yazauna, kuma baicikataba, azaba ta isheta batasan sanda tasamai cizoba, da zauri yacikata yad'auketa mari, Haleesah tagigice, tasa kuka sosai, dubanta yayi"d'an tausaya miki danai d'azu, yasa kika samu daman yimin tsaki, kinason rainani koh, ni ba'amin tsaki, kuma nayi ponishin d'inki zaki cijeni" yayi kwafa yatashi yafice, tanajin tashin motarsa, kuka tasa sosai, tana fad'in "mugu kawai" Sai da tai kuka mai isarta, har magariba baidawoba, sallah tayi tai kwanciyarta parlour, bacci mai dad'i yad'auketa, sai bayan isha'i ya dawo, yatarad da ita tana bacci, tsayawa yayi yana dubanta, barcinta take cikin kwanciyar hankali, murmushi yayi kona mene? oho, frige ya nufa yad'auko, goran ruwa mai sanyi sosai, zuwa yayi yatsaya kanta, ya bud'e yashe'ka mata ajiki, agigice ta mi'ke, kanta yai wata irin Sarawa tadubeshi, shima duban nata yayi"nan ba gun bacci bane, ki koma d'aki, amma kitabbatar kin goge wajan nan" yajuya yatafi, Haleesah tabi bayansa da kallo, yana Shiga d'aki, tasa kuka, Mopar tad'auko tana gogewa tana kuka, duk abinda take yana kallonta ta computer, tabashi tausayi, amma fad'i yake aransa kekika jawa kanki". 'Daki tashige tai alwala tai sallah tai addu'o'inta takwanta, shima kwanciyar yayi, yana kallonta"yarinyar akwai addini, amma mai yasa ta aikata haka?" Yana tunane tunane barci yad'aukeshi. ***Bayan sati guda*** Kokad'an Hasheem da Haleesah basa shiri, gyad'a yake gasa mata a hannu, ga wayarta ba credit tarasa yadda zatai, ga kuma irin zaman da suke da Hasheem. Yauma antashi da wani irin sanyi, haka Haleesah tashare gidan tsaf tagoge ko ina, domin ya sallami 'yan aikin gidan, gateman kawai yarage sai drivensa, driven ma basosai yake tu'kashiba, ayyuwa sun mata yawa, amma haka take daurewa tayi, tagama komi tahad'a breakfast takasaci, shidaman ba ciyakeba, fitowa yayi daga d'akinsa, kallo d'aya yayi mata ya'bata fuska "ke" yakira sunanta, bata kalleshiba, yacigaba " zanfita nan da yamma, kije kiwankemin motata" wani kallo Haleesah tai mai, shima kallon nata yake, "koba haline?" Kaita girgiza kawai, mi'kewa tai tafice, gaban motocin kawai taje tazauna tahau kuka, tana danasanin auransa, yana kallonta ta window tana kukan, yasan motocinsa awanke suke, kawai yana hakane danya 'kuntata mata, sai da tai kuka mai isarta ga sanyi tanaji, ruwa tad'ebo kawai tashashshe'kawa motocin da ruwan omo baki d'aya, duk sukai jirwaye, tai dariya "zan dawo Haleesah ta tada muzuba, tai tawowarta cikin gidan, shi kuwa Hasheem ciki ya koma, dan yashirya, tana zaune parlour sai gashi yafito, ko kallonta baiba yafice, baifi mintuna biyarba sai gashi yadawo rai 'bace, batai auneba sai saukar maruka taji har biyu, tai baya zata fad'i da sauri yari'kota, cikin zafin nama ta fizge tadubeshi da tsiwa "Allah ya isa wallahi, yayimin sakaiya, mugu kawai, inka isa kamai dani gidanmu, ayni babaiwarka bace" duban tayayi da mamaki" daman ka auronine danka cutar dani, kaiwa 'yan'uwana 'Karya dakana sona.....! Wani mugun kallo yai mata daya hanata 'karasa maganarta, " ke a tunaninki zansoki, mai zanyi dake mazinaciya, nibanta'bayiba, akanme zan auri mai zina, kirasa da wanda zakiyima sai mijin yayarki, wallahi kinji kunya, jawota yayi da 'karfi tafad'o 'kirjinsa" banasonki, bakuma zanta'ba sonkiba" yahan kad'ata tafad'a kan kujera, d'aki yawuce ransa 'bace yabanko 'kofar, kuka Haleesah tasaka, "innalillahi, wa'inna'ilaihi raji'un, Allahumma azirni fimussibati, wa'aklifni min khairun minha, "daman dalilin wannan yasa kake wula'kantani, mai yasa bazaka tambayaba. niban kasance mazinaciyaba Hasheem, tasa kuka maicin rai. *by kurratul-aini* EXTREME HAUSA WRITERS [7/29, 6:55 PM] ‪+234 703 716 4511‬: HALEEESAH PART 109-110 *by kurratul-aini* EXTREME HAUSA WRITERS Ko da Hasheem yashiga d'aki zama yayi bakin gado, yadafe kansa, yana jiyo kukan Haleesah har cikin ransa, arayuwa bayason kukan mace, musamman na Haleesah, wani sontane da tausayi keratsashi, shikansa yasan yanason Haleesah sosai, yana yimata abubuwane ko hakan zaisaka yatsaneta, amma babu abinda yacanja saima 'karuwa da sonta yake. Mi'kewa yayi yazo bakin 'kofa yatsaya, tunani yake"to inma yafita mai zai matane?" amma jiyake kamar ana dad'a jansa, kukanta naratsashi, fitowa yayi yatako zuwa kujerar datake, dur'kusawa yayi saitin fuskarta, yad'agota hawayen yahau share mata, da sauri ta fizge ta dubeshi"meye hakan kuma, kada kasake ta'bani" da gudu tayi d'aki tana kuka, shikuwa binta yayi da kallo, yai murmushi yakwanta kan kujera abinsa. Tun daga lokacin Haleesah tadaina bari suhad'u, duk wata hanya dazata had'asu tadainabi, idanma yadawo, koya fito yatarad da ita a parlour ko kallo bai ishetaba, da yayi magana, sai " tace meye yadameshi da mazina ciya" yasan kalan rigima take sai ya gyaleta kawai. Wata ranar lahadi, tana kwance parlour, yashigo bayan isha, bacci yakeji sosai, domin kwana biyu baya samun bacci, kuma gashi gobe hutunsa zai 'Kare, satin zasu fara exam d'in 'karshe, yana tsoron kada ya makara, wata 'karamar takadda ya aje kan centretable dake parloun, tana kallonsa yajuya yakoma d'aki, har tafara hamdala tad'auka takardar sakice, yarubuta mata da sauri tad'auka tabud'e "ki tasheni da asuba, banjin zan iya tashi, pls" murmushi tayi aranta, "tace zakai bayani kuwa. Bugun agogon farko kafin yafara kiran sallah, tatashi, tai addu'a zata mi'ke kenan taga takaddar data aje jiya, biro da takadda tad'auko, tarubuta "katashi asuba tayi pls" taninke bud'e 'kofa tayi tafito parlou da takaddar ahannunta, part d'insa tanufa, da mamakinta taji 'kofar ta bud'e, yaune karo na farko tun zuwanta gidan zata shiga d'akinsa, tana shiga parlour tagani, zagaye da kujeru, masu kyau sai wani corridor tanufi nan, sai taga bene hawa tahauyi ahankali, sai taga wata 'kofa, tatura itama tabud'e , d'akin ba haske sai irin dumm light d'innan, hakan yabata damar 'karewa d'akin kallo, ankashe kud'i sosai, d'akin yahad'u, can ta hangoshi kan wani gado sai juyawa yake, shi kuwa yana tsakiya sai barcinsa yake, takawa tayi zuwa bakin gadon a hankali, daga shi sai boxer da singlet farare 'kal, tsayawa tayi tana 'kare mai kallo, gabanta yafad'i, gyara kwanciya taga yasakeyi, da sauri ta aje takardar, tafito dan kada yafarka, tazo tai alwala tai sallah, har gari yai haske takoma tai kwanciyarta abinta, hankalinta kwance. 'Karfe goma dai-dai yafarka da salati, duba 'karamin agogonsa yayi, yami'ke da Sauri, sai kuma yaga takardar agefansa, yad'auka yabud'e, tsaki yayi yadafe kai, sai kuma yami'ke yayo wanka da alwala, agurguje yai abinda zaiyi, yasauko yafice baibi takantaba. Ko dayaje skul d'in, angama duk abinda za'ai, sai dai yayi ha'kuri next week yayi exam d'in, komawa gefe yayi yadafe kai, yama rasa yazaiyi "yaci burin komawa gida Nigeria a next week 2yrs rabonshi da iyayensa, kuma komai yafaru laifintane, ita tazo tadagula mai lissafi, gashi kuma abinda ta jamai, wai mema zai mata ya hucene?" Shiga motarsa yayi yadawo gida rai ' bace, lokacin tana parlour kallo take, amma kokad'an hankalinta baya kan kallon, hankalinta yayi gida sosai, tunanin Ammynta take da Dady dasu MAMY da Ya Hilal d'inta, uwa uba kuma aminiyarta Huzaima. Bataji shigo warsaba, ko yayi sallama ko baiba bata saniba, jin saukan maruka tayi, da sauri tami'ke duhu kawai take gani da jiri, bai auneba sai gata takifa kan centretable goshinta ya bugu sai jini, dai- dai sanda suka tsinci muryar Wanda basu ta'ba tunaniba, mi'kewa tai da 'yar tana duban 'kofar parloun, shima Hasheem nan yake kallo......! KUBIYONI *by kurratul-aini* EXTREME HAUSA WRITERS [7/29, 6:55 PM] ‪+234 703 716 4511‬: [5/19, 6:26 PM] 💞ÑÀÑÀH FIRDÀUSEEEEE💞: HALEEESAH Part 111-112 *by kurratul-aini* EXTREME HAUSA WRITERS "Ya Hilal! Haleesah tafurta, da gudu ta'karasa gunsa, tafada jikinsa tana kuka, Hasheem ya'karaso azuciye, ya janyeta yawurgata kan kujera yana huci, Hilal gunta yaje yad'agata, yai mata nuni data shiga d'aki, amma kawai hanyar waje tanufa, da sauri Hasheem ya 'karasa dan yatsorata kada tafita, amma kafin yaje tafice, cikin zafin nama Hilal yasawa 'kofar key, dayake key d'in najikin 'kofar, Hasheem ya juyo afusace "kaga malam kashigomin gida bada iziniba, sannan yanzu kakullemin 'kofa, bani key d'in" cikin 'karaji yake maganar, Hilal yai murmushin takaici" kabani mamaki prince, ya kake abu kamar mara ilmi, nayi mamaki 'kwarai, ashe abinda kake aikatawa kenan, shiyasa hankalina yakasa kwanciya tunda Haleesah tatawo, banda biyayyar aure, na tabbata da bazakayiwa Haleesah hakaba, domin kai kanka kasan wacece Haleesah". " Ni a tunanina kodan darajata, da yanda nake agunka kari'ke Haleesah domin Kasan wacece ita aguna, mai yasa kace kanasonta, kasan bazaka iya ri'ke amanar aurantaba?" Kaga dakata malam" Hasheem yakatseshi "koma mai yafaru aikai kaja, alokacin danaso Haleesah, bansanta da mugun haliba, waima wayace kasanarwa Mai martaba inason Haleesah, kasan ni bankasance mazina ciba, akanme zakaja a auran karuwa, wadda tarasa da wanda zatayima sai da mijin yayarta!" hannu Hilal yad'aga mai, murmushi yasakeyi karo nabiyu, ya dubi Hasheem sama, da 'kasa, yana maimaita kalmar "karuwa, mazinaciya" girgiza kai yayi, cikin 'Bacin rai da 'kunar zuci"Prince kamanta da 'kaddara, babu wani bawa daya isa ya'ketarewa 'kaddararsa, Haleesah tarungumi jarabawar da Allah yai mata, tayi ha'kuri da abinda ba du zuciya zata dauka ba, inaso konan gaba kafara sani akan abu, mummunan zato, da zargi baya cikin tsarin aure, bawai nafad'awa Mai martaba kanason Haleesah bane kodan nacuceka, aah nafad'a Maine atunanina kai zakari'ke Haleesah da amana, zaka tausayawa rayuwarta, zaka dawomata da farincikinta, nad'auka kai masoyine na har abada, Haleesah tayi abunda duk wani cikakken d'an musulmi Wanda imaninsa yatsarkaka zaiyi, domin tajurewa 'kaddararta, bari nafad'ama abinda baka saniba" nan Hilal yakwashe komai yasanar dashi dukkan abinda yafaru. Jikin Prince Hasheem yai sanyi, tausayinta yakamashi, wani irin sonta naratsashi, babu abinda yafi burgeshi da ita, irin duk abinda Faisal yai mata tayafemai, gaskiya Haleesah macace daba kowa zaisamu kamartaba. Hilal yajuya zaifita, Prince ya tsai dashi har wajensa yatako, Yadafa kafad'arsa" kayi ha'kuri aminina, ha'ki'ka natafka kuskure babba, tsananin kishi yahanani tambayar komai, nayi dakon soyayyar Haleesah tundaga sanda nafara sonta, haryanzu babu abinda yacanja wallahi" Hilal yad'ago kai ya dubeshi, ga mamakinsa 'kwalla fal idonsa, abinda bai ta'ba ganiba kenan" kana nufin haryanzu kanason Haleesah"? Kai Hasheem ya gyad'a" to amma mai yasa kake kiranta karuwa, mazinaciya" kai Hasheem yadafe" please aminina komai yawuce dan Allah, nayima al'kawarin gyara komai, Haleesah zatai farinciki da aurena" kayi ha'kuri dan Allah kada kasanarwa kowa abinda yafaru, nasan kai mai sonane, kasan duk abinda nake ba halina bane, Sharrin shaid'an da zafin kishi" dur'kusawa yayi Yakama 'kafar Hilal, da sauri Hilal yad'agoshi, suka rungume juna. Neman Haleesah suka hauyi, duk basu gantaba, Hilal yadubi Hasheem "nasan inda take kaduba gaiden, bazata wuce nanba, dan ko a gida in aka 'bata mata wajen swimmingpoll take zuwa" katabbata?" Hasheem yatambaya, Hilal " yace na tabbata" nidai nayi nan kaje kai rarrashi" Hasheem yai murmushi, Hilal ya wuce part d'in dayake sauka inyazo. *by kurratul-aini* EXTREME HAUSA WRITERS [5/19, 7:44 PM] 💞ÑÀÑÀH FIRDÀUSEEEEE💞: HALEEESAH PART 113-114 *by kurratul-aini* EXTREME HAUSA WRITERS Hasheem nazagayawa wajen yakuwa hangota, da sauri ya'karasa, tsayawa yayi yana,'karemata kallo yazuba hannu a aljihu, ita kuwa bama tasan yazoba, ta'kurawa ruwan ido, tana hawaye, da baya Yakoma ko 2min baiyiba sai gashi da kayan dressing, goge mata goshin yahauyi, tabuge hannunsa zata tashi yai saurin ri'ko hannunta, haka yamatseta tana kuka yai mata dressing d'in, juyo da fuskarta yayi dai-dai fuskarsa ya kira sunanta" my Leesah" yanayin yanda yakira sunan, yasa jikinta mutuwa rintse ido tayi, " bakison had'a ido dani ko my leesah, kiyi ha' kuri nasan ke mai sau'kin kaice Leesah, nasan nazalunceki na aikata kuskure, amma koma Maine kisa aranki inasonki, wallahi banta'bason wata 'ya maceba saike, infad'a maki abinda baki saniba, my Leesah nasan tunaninki ranar auran Addanki nafara ganinki" yai murmushi yana gurgiza kai, ya'kura mata ido, itakuwa da sauri tad'auke idonta "tun a Adamawa nafara sonki" d'agowa tai da Sauri ta dubeshi " Kai ya gyad'a mata" wata ranar asabar kinfito zaki tafi islamiyya, ni kuma muna zaune nida wani abokina, tun alokacin naji tamkar anbud'e zuciya anzuba sonki, tun daga ranar kullum sai na dai-daici lokacin islamiyyarku yayi, sainazo nazauna, bana barin wajen har saikin dawo kinshiga gida Ba'karamin tashin hankali nashigaba, lokacin da nadaina ganinki, natambaya akace kundawo kano, har ciwo nayi, lokacin kuma danaji Hilal zasu kano, nayi farinciki tunanina duk inda kike a kano bazan komaba saina ganki, domin banta'ba tunanin ke 'kanwar Hilal bace, domin banta'ba bashi labarinkiba, ranar da mukazo kano, nine nafara shiga d'akin da kike kwance, nayi mamakin ganinki, wani farinciki ya lullu'beni, amma sai dai nakasa yimaki magana, nasaki agaba tamkar TV, haka su Hilal suka taddani, saina wayence amma dayake Hilal yasanni sosai yafahimci abinda ke raina, sauran abokanmu dasuka yabeki, sunga 'bacin raina. Ninasa Hilal dole mukaje, nanemo maki kaya irin ankon, ninasashi yafito dake daga filin rawa, alokacin daya sakaki mota, naso fad'a maki abinda ke raina amma nakasa. Banso nabaro kano banfad'a maki sirrin zuciyataba, ranar dana fad'a maki sunana, ranar nataho nan, nabarwa Hilal amanarki, shima kuma sai sukatafi malesia, yayi niyar sanarwa iyayanku, nina hanashi domin ganinake kamar zantakuraki. Wata ranar friday Hilal yakirani lokacin ina shull Kawai sai wayar Hilal tashigo, nan yafad'an mummunan labari, ranar yake sanar dani, cewa Dady yakoreki gida, sabida kin'ki fadar Wanda yai maki ciki, tundaga kalmar cikin nan, bankumajin komaiba, sai da nayi kwana uku asume, satina guda a asibiti, babu Wanda yasani kosu mai martaba, tun daga sannan komai nawa yacanja bana kiran kowa sai dai akirani, Hilal kuwa haushinsa nakeji sosai, amma duk dahaka ina d'aga wayarsa, kodan naji anganki, amma shiru. Kwatsam kuma wata rana yakirani da dare yake shaidamin anganki, ashe mijin Addankine yai maki ciki, kashe wayar nayi banjira sauran bayaninba, nakasa ci da sha nadaina zuwa skull, sai da nakwanta asibiti wata guda, nan doctor kefad'amin inbanyi wasaba ciwon zuciya nadaf da kamani, ban damuba, Dana dawo canja sim nayi, haka naita rayuwa babu dad'i my Leesah, lokacin danaji labarin kezan aura ba'karamin farinciki nayiba, amma dana tuna abinda yafaru sai inrasa mai kemin dad'i, bawai na'ki zuwa auranmu bane dan banasonki, aah sai dan nakasa danne zuciya, leesah inasonki sosai wallahi, dukkan abinda nayi maki inayine kodan natsaneki, amma babu abinda ya canja sai ma 'karawa zuciyata 'kunci da damuwa danake, innashiga d'aki kasa bacci nake. Hasheem dur'kusawa gabanta yayi, gani gareki kiyanke dukkan hukuncin daya dace dani Wanda zaisaka kiwuce, sannan kisoni" duk bayanin daye hannunta na nasa , bata ko kalleshiba idonta na'kasa, sai gani tai ruwa nabin tafin hannunta mai zafi , da sauri tad'ago hawaye tagani kwance fuskarsa, abinda ta tsana, jikintane yai sanyi tausayinsa naratsata "nayafe ma duniya da lahira" muryarta narawa ta furta, yatsareta da ido " kice kinasona My Leesah dan Allah, kitausayawa zuciyata" shiru tayi kanta na'kasa " Baki sona Leesah?" Mai zanmaki Wanda zaisa kisoni?" Dubansa tayi" abu d'aya zakamin" fad'i komaine my Leesah zan maki insha Allah" abinda zakamin inaso karo'ki iyayen Faisal suyamai idan kamin wannan, kagamamin komai...! Kuka yaci'karfinta, tunawa tayi da mutuwar Addanta, rungumeta Hasheem yayi tsam kamar zai mai da ita ciki, kiss d'inta yahauyi, tana 'ko'kari 'kwacewa, basuyi auneba sai jinsu sukai cikin ruwa. *by kurratul-aini* EXTREME HAUSA WRITERS [7/29, 6:55 PM] ‪+234 703 716 4511‬: [5/22, 12:07 PM] 💞ÑÀÑÀH FIRDÀUSEEEEE💞: [5/21, 5:35 PM] 💞ÑÀÑÀH FIRDÀUSEEEEE💞: HALEEESAH PART 115-116 Haleesah ta kyalkyale da dariya, Hasheem zuba mata ido yayi, abinda baita'ba ganiba dariyar Haleesah, ganiyai ta'karamai kyau ainun, shima dariyar ya hauyi, d'aukanta yai cak tamkar jaririya, yafito da ita, tana 'ko'karin ya sauketa, amma ko sauraranta baiyiba, yayi ciki da ita a hannunsa. Duk abinda suke Hilal nakallonsu, murmushi yayi bayan sunshige, yana fad'i aransa"mata da miji sai Allah" baiyi tunanin Haleesah zata sauko hakaba, duk dayasan tana da sau'kin kai, shima komawa yayi d'akinsa. Hasheem kuwa bai sauke Haleesah ba ko inaba sai tsakiyar gadonta, kiss ya manna mata a goshi yafice, da murmushi, dan yau jinsa yake tamkar anmasa bishara da aljanna. Ranar Haleesah tashiga kitchen ta tsara masu girki, duk da batai tunanin Hasheem zaiciba, sai gashi shine kan gaba a canti, nan yake sanar da ita tashirya gobe in Hilal zaitafi, sutafi tare, dubansa Hilal yayi " karatun nakafa?" Dariya Hasheem yad'anyi " Haleesah tafimin komai, inaso muzama tsantsan ma'aurata, inaso tayafemin" yatashi yabargun, Hilal yai murmushi, ya kalli Haleesah" kanwata kinfayi dace damiji, fatana kiri'keshi da amana" kunya Yakama Haleesah tashige ciki, sukabarshi zaune, shima Huzaima ya kira sukahau soyayarsu. ********** ********* ******** 'Karfe biyu na rana jirgin London ya sauka afilin jirgin aminu kano, Haleesah, Hasheem kowannansu fuskarsa d'auke da farinciki, Hilal kuwa binsu yake da kallo, driven Dady suka gani, sunyi mamaki, amma sunsan aikin Hilalne shiya fad'amasu, shiga sukai kaitsaye gidansu Haleesah aka nufa, har 'kaguwa tai ayi parking anayi zata fita Hasheem yari'ke hannunta" kifita ahankali, kada kijimin ciwo" yasaketa murmushi tayi, tashige cikin gidan suna biye da ita a baya, da sallama suka shiga parloun, Aunty Nana nakusa da Ammy a zaune, ganin Haleesah yasata mi'kewa da sauri, Haleesah da murna tarungume Ammynta, Hilal da Hasheem Neman guri sukai, suka zauna suna gaida Ammy da Aunty Nanah, hawaye Haleesah taga Aunty Nanah nayi, zuwa wajenta Haleesah tayi ta dubeta"mai nene Aunty?" Waye ya mutu?" Kai Aunty Nana ta girgiza"ba mutuwa akaiba Haleesah, alfarma nazo nema wajenki, saina tarar bakyanan, cikin ikon Allah kuma saiga Ku" alfarmar me?" fad'i komene zanmaki, indai baifi 'karfinaba" Aunty Nanah tai ajiyar zuciya ta dubi Ammy tadubi Hasheem da ya Hilal, tadawo ga dubanta gun Haleesah" sonake kiro'ki iyayenmu, suyafewa Faisal, domin yana cikin mawiyacin hali, Haleesah, kullum maganarsa ke, yana ro'kona Nazo nanema mai yafiyarki da ta iyayenmu" wayar tace tai 'kara number doctor tagani, da sauri ta d'aga " hello doctor, jikin nasane yatashi? okey gani nan" takashe wayar tami'ke, Haleesahce tadubeta, " wane asibitine?" NANAH KHADIJAH PRIVATE HOSPITAL" tabata amsa tafice, Haleesah zaran key tayi zatafice, Ammy tadakatar da ita, da tambayar ina zata, duban Ammy tayi " Ammy inaso naje nanemawa Faisal gafarar iyayensane, kada ya mutu, domin adalilina suka'ki yafemai" Ammy "tace bari muje tare, Hilal da Hasheem suka mi'ke, Hasheem yace " my leesah kinmanta al'kawarinmu?" girgiza kai tayi, tabashi key d'in" suka fito baki d'aya kai tsaye gidansu Faisal suka nufa. Dashigarsu parloun, da sallama tsayawa sukai ganin Dadyn Haleesah, da murmushinsa yaimata nuni ta'karaso, yarungumeta kuka tahauyi, duk suka zazzauna, Dady yadubi Baffan Faisal "ka gani nagayama 'yata nacikin farinciki, kace bazaka yafewa Faisalba, harsai Haleesah tadawo yanda take, nafad'amaka Baka yardaba gani kake kaman zanrufeka, gatanan tambayeta" Dur'kusawa Haleesah tayi, Baffa kayafe mai, ni tunkan Addana tarasu nayafe masa wallahi, Baffa kanaso d'anka yamutu kana fushi dashi?" kasani tun daga sanda kake fushi dashi, Allah mana fushi dashi, domin Manzon Allah (S.A.W ) yafad'a, yardar Allah tana daga yardar iyaye, Fushin Allah yana daga fushin iyayi" Baffa kowannan bayasa kayafemaiba, Kasan Faisal bazaita'ba samun jidad'i da kwanciyar hankaliba aduniya, inaga kuma alahira, kasani Allah baya yafiya gawanda yazalunci wani, ammashi akansa yana yafe kurakuran bayinsa, kasa aranka Faisal bai aikata hakaba, harsai haka Allah ya 'kaddaromai" jikin kowa yai sanyi ainun, Hasheem kuwa soyayyar Haleesah ke'kara ratsashi, shima dur'kusawa yayi, yahau bawa Baffa ha'kuri, Baffa yai ajiyar zuciya" zanyafewa Faisal ne idan har Sajida tayafemai, sai dai kafin zuwan wannan lokaci tarigamu, gidan gaskiya" aah Baffa Addana batabar duniyaba sai da tayafemai" Haleesah tafad'a, cikin mamaki Baffa yace "ya akai kikasan hakan?" Haleesah "tace doctorma shaidane agabansa akai komai" ajiyar zuciya Baffa yayi, yai shiru kowa yazubamai ido, ba'karamin farincikine ya lullu'be kowaba, da Baffa yace atashi, atafi asubitin. Da isarsu lokacin doctor na d'akin da Faisal yake, ba'karamin mamaki Aunty Nanah taiba ganinsu Baki d'aya, Baffa baijira komaiba, ya dubi Haleesah" wannan ne doctor d'in Haleesah ta gyad'a kai, doctor yadubesu suka gaisa, nan Baffa ke tambayarsa, doctor yace "kwarai kuwa domin sai da tace nayi record ma, yanayin yarda kukabar asibitinne yasa ban kunna makuba, kuma Allah baisake had'ani dakuba, nan yazaro wayarsa ya kunna, muryar Adda sajida kar, tamkar alokacin ta maganar, kuka mutuwa yadawo sabo, akarasa Wanda zai rarrashi wani, kakarin Faisal ne yadawo da hankulansu wajensa, ganin jini sukai nabin hancinsa da bakinsa yanasonyin magana yakasa ri'ko hannun Baffa yayi, cikin kuka Baffa " yace nason mai kake nufi Faisal, nayafema duniya da lahira, dukkan 'yan gurin sai da yari'ke hannun kowa, Haleesahce yana mi'koma mata hannu kafin takama, sai gani sukai hannunsa ya sauke, idonsa ya kafe akan Haleesah, da murmushi a fuskarsa, saiji sukai doctor nafad'in sai dai kuyi ha'kuri. *by kurratul-aini* EXTREME HAUSA WRITERS [5/21, 8:17 PM] 💞ÑÀÑÀH FIRDÀUSEEEEE💞: HALEEESAH PART 117-118 Kowa kasa daurewa yayi, kuka suke sosai, haka aka fita da gawar Faisal, sai gida domin aimai suttura, akaishi gidansa na asali, gidan daba makawa kowa saiyaje, ita duniya tamkar gidan hayane, duk zaman dad'in dakake acikinta, dole zaka barta, ka aikata alkhairi domin kasamu dacewa, idan bakai mai kyauba aduniya, lahiranma bazakaga da kyauba, tomeye amfanin biyewa rud'in shaid'an, aduniya ba matabbata, lahira itace tabbas, Allah kasa mudace amin. Haka akakai Faisal makwancinsa, aka zauna ana kar'bar gaisuwa, Haleesah komai yafawo mata sabo, sai aikin kuka, Hasheem duk habkalinsa yatashi, waya yayima yake sanarwa mutan Adamawa abinda yafaru, kashe gari kuwa sai gasu, Fulani saka Haleesah gaba tayi tana rarrashi, ita tasata dole tadansha tea kad'an, har fever yakamata, Hasheem kuwa Neman hanyar dazaibi ya rarrashi matarsa yake amma yarasa. ******* ******* ******** Bayan wata guda da mutuwar Faisal akasa auransu Hilal da twince, bakin Hilal ya'ki rufuwa, Hasheem kuwa komai ya kammala so yake nunawa Haleesah agaban kowa, duk 'ko'karinsa shidai tamanta da rayuwarta tabaya. Iyayen Faisal sunso abasu Abul domin kamaninda 'kara bayyana Duke da Faisal, koya d'ebe masi kewar Faisal, amma Dady yace ina sai dai suyi ha'kuri, domin Haleesah tariga tabadashi, akan dole suka ha'kura. Haleesahce kwance, jakadiya nagefanta ana zuba mata hira, Hasheem yashigo, suka gaisheshi suka fice, zama yayi gefan gadon da Haleesah take, dubanta yayi sama da 'kasa, d'agota yayi daga kwancan datake, ya dubeta da murmushi, ita ma murmushinne a fuskarta "my leesah yaushe za'a tausayaminne, nifa haryanzu bansan nayi aureba" Haleesah ta rufe fuskarta, yajanye yatsareta da mayun idanuwannasa, kau da kanta tayi, yajuyo da fuskarta" bakice komaiba?" Wani irin kallo taimai " nidai tsoro nakeji" yanayin yanda tai maganar had'e da wani irin juya ido, baisan sanda ya had'e bakinsa da nataba, (Ganinai abinnasa naneman fin girman idona da gudu nayo waje). Inajiyo ihun Leesah- Hasheem natoshe kunnuwana. Da safe kuwa kallonsama 'kinyi tayi, tazo zata wuce ta gefansa yana parlou yana kallo, jawota yayi" wait jiya daman bancire kunyar nan bane?" To zona'karasa cirewa" Haleesah tasa mai ciwo yasaketa da sauri dariya tayi ta gudu part d'in Fulani "yace zakizo kisamenine, saikin taina kanki. ****"""" ****"""""" ****"""" ***"""" ***"""''""" Bikinsu ya Hilal ya matso sai shirye- shirye ake, Haleesah natafe da d'irkeken cikinta, tana hawaye, Hassana tadubi Usaina " tofa uwar biyu tafara, bari muji mai za'ace kuma yanzu" Haleesah tashigo parloun tazauna, takalli su Twince "munafukai nasan yidani kuke" Mamy " tace lafiyarki kike kuka?" Wallahi Mamy 'kafa tace ciwo?" Cikin shago'ba Haleesah tafad'a, da hawayenta, Babah rabi " tace ja'iran yara inajinku, saikuzo kuyi mata tausa, Haleesah tami'ke 'kafafuwa, suka murgud'a baki sukai waje, haka Haleesah tawuni, ana magariba part d'in Babah rabi tagudu, tai kwanciyarta tanakuka, Hasheem ne yazo yanabemanta, Mamy " tace kaje part d'in Babah rabi nannaga tayi, yana zuwa kuwa ya tadda ta parlour da sauri ya'karasa, yad'agota ganin hawaye duk yadiri rice, yana tambayarta ladiya?" 'Kafa tanunamai, ba musu saitaga yacire riga tausa yahauyimata, sai bacci Babah rabi tashigo, ta taraddashi salati tayi" yaunaji rashin kunyar d'an zamani, abin haka yazama, 'keya yahau sosawa, Haleesah tafarka da kuka jin yadaina, baibi takan Babah ba yakoma gun Haleesah yana lallashi " o'o'o zamani, yau d'akin nan yafi 'karfina" haka tagama mita, Hasheem baimasan tanaiba, hartafice. Har aka shiga biki, duk shigar da Hasheem yayi, irinta Haleesah take, anko sukai, duk kuma inda yasa 'kafa yad'auke nan Haleesah zata mayar, duk inda zakagansu tare, suna li'ke da juya tsiya sunshata kala-kala. Amma basa damuwa, danshi Prince Hasheem jinsa yake, kamar ya had'iye Haleesah dan tsabar so, amare sunsha kyau, Hilal da Huzaima, Su twince ma, wasu twince suka had'u dasu a skull d'insu can malesia, biki yayi kyau anci ansha, naira tayi kuka, aka raka kowacce gidanta,gidajensu masha Allah. ***** ***** **** Wata biyu da auransu ranar juma'a Haleesah tatashi da na'kuda, hankalin Hasheem yatashi, jiyake tamkar yamaida cikin jiinsa, yasata amota sai asibiti, ko awa guda baiyiba da zuwa Haleesah tasantalo d'anta namiji, mintuna kad'an tana 'kara wani yun'kuri saiga mace kyawawa yaran, sai da aka gama komai, sannan akafitowa da Hasheem yaran, ashe har yayiwa su Mai martaba waya sunzo, suka kar'bi yaran da murna, shidai Hasheem Tambaya yake ina Haleesah, d'akin suka shiga baki d'aya, wajen Haleesah yaje Yakama hannunta yana aikin sannu, sannan yakoma gun Fulani tabashi yaran, hararan wasa taimai " na'kid'in kaje gun babarsu, bayan ko kallonsu bakaiba" Hasheem yashago'be kamar 'karamin yaro, Yakama kunne, dariya yabasu harda Haleesan,"Mara kunya ungosu" Fulani tabashi yayi masu hud'uba. Ansanarwa su Ammy kashe gari saigasu, amarema ba'abarsu abayaba, sunaji suka sa'bo jiki suka taho, Maman Huzaimama dayake tana adamawan tazo, Abul said nan da nan take da yaran harbayaso ad'aukesu. Ranar suna yara sukaci suna Sajid da Sajida, anyi shagali sosai, Hilal sai tsiya yekewa Hasheem, Hasheem duk indayayi Abul nabiyedashi, yanajin d'an aransa, dayake yarone mai shiga rai, jiyake kamar yadawo dashi gunsa, amma duk Hutu yana zuwa, amma inzai koma da kuka. Haihuwar nan da akai cewa yayima ba'indazaikoma, adole aka mai dashi, *by kurratul-aini* EXTREME HAUSA WRITERS [5/22, 12:07 PM] 💞ÑÀÑÀH FIRDÀUSEEEEE💞: HALEEESAH PART 119-120 *by kurratul-aini* EXTREME HAUSA WRITERS 7YRS Bayan shekaru bakwai, Hasheem ne yayi parking motarsa, su twince naga sunfito da gudu, da wani yaro nabiye dasu, sanye suke da unifoam, da alama skull ya d'aukosu, suna shiga Haleesah na kitchen rungumeta sukahauyi, tai kiss d'insu, suka nufi parlou, Hasheem ya hard'e hannu yana dubansu cikin so da 'kauna, juyawa tai tacigaba da aikinta, ta baya yazo yari'keta, yazuro da kansa ta wunta, hannunsa nashafa 'katon cikinta, dariya tayi" baka tausayamin koh?" shima dariyar yayi, yana kwaikwayonta" bakya tausayin koh my leesah?" Juyo da ita yayi, ya had'a fuskarta da tata" kinga Momyna ta hanani 'yar yaye, Sahalah" dariya Haleesah tayi "kasan Sahalah, dama batason gidannan, tafison gun Momy, kabar mata kawai" Hasheem yazaro ido "aah wlh inason family d'ina yazama full" Haleesah tata'be baki" yauwa waikabiye Abul koh, bazaka mai dashi gun Mamaba?" Ina aiyadawo kenan, nifa wani dad'i nakeji, inganni ina da d'a saurayi, Mama tace tabarmin" kinga kibar aikinnan kizo kiji dani"murgud'amai baki tayi tajuya, jitai anyi sama da ita, shiko nauyi bayaji" ni kasaukeni gida duk yara, ko kunya bakaji" bai sauraretaba, yai d'aki da ita, a parlour naga wani saurayi kyakkyawa, yanata aikin game, jinai ana ya Abul kabani ind'ana, ashe Abul ne yazama haka, yana juyowa haninsa nai tamkar Faisal, yaran sukahau kokawa, harara ransu yayi baki d'aya suka nutsu. Kangado ya ajeta, ya dubeta" ina godiya ga Allah a kullum daya mallakamin ke, matsayin uwar 'yayana" Haleesah tai dariya " nima akullum ina 'karagodewa Allah, daya mallakamin kai, matsayin uban 'yayana jagora arayuwata" kiss d'inta yahauyi, tana dariya suka Lula wata duniya. Amare duk sun haihu, kowacce ' yayanta biyu, ga ciki. Haleesah kuwa yanzu 'yayanta hud'u, har Abul Biyar, gaciki haihuwa yau ko gobe, haryafi kowanne girma, kamar 'yan 'uku zata Haifa, sai dai muce Allah ya sauketa lafiya. Gidan Hasheem yazama gidan so da kauna, soyayya yake zubawa 'yayansa da matarsa. (Kaini naga alama soyayyar tasu bata 'karewa bace, nagaji da binsu). TAMMAT BI HAMDULILLAH. NANNAKAWO MAKU 'KARSHEN HALEESAH. Abinda nayi badai daiba Allah kayafemin, abinda yake dai-dai Allah yasa ya amfani al'ummar musulmi baki daya amin. SADAUKARWA Na sadaukar ga wannann book d'in ga dukkan writers EXTREME HAUSA WRITERS DA WISDOM HAUSA WRITERS. Allah ya'kara basira amin IYAYENAH Allah yasaka maku da alkhairi akan jajurcewa da kukai akaina, nakyautata tarbiyaya, Allah yakai rahma 'kabarinku tare da dukkan al'ummar musulmi amin. GODIYA GAREKU GA TAIMAKONKU AGARENI Maman Khalil(novels novella). My Khadijah candy My Amrah My Munayshat My Zahra My Shafa'atu Da duk Wanda bansaba ba mantawa nayi dakuba. INA GODIYA BAKI DAYAN WRITERS. EXREME HAUSA WRITERS. WISDOM HAUSA WRITERS. ROLEX HAUSA WRITERS. CLASSIC/UNIQUE WRITERS. TARE DAKU MEMBER KHADEEJAH CANDY NVL 1. MODERN HAUSA NVL. NOVELS NOVELLA IYAYEN GIJI. ZEE~HRT NVL. NISA'UL JANNAH. HOME OF HAUSA NOVELS. FRIENDS WITH BENEFITS(K CANDY). HOUSE OF NOVELLAH. HOME OF HAUSA NOVELS. NAFEE ND AMRAH NOVELLA'S. XAHRA B.B FANS. KHADEEJAH CANDY NOVELS 2. MOMMY ZANGINA HAUSA NOVELS. NOVELS ONLY. AMRAH ND RERBEE'AT NOVELS. SUHANA HAUSA NOVELS. NOVEL-_LOVERS 2. Dukkan Wanda banrubutoba kuyi hakuri, ban manta da kuba, Allah yabar soda 'kauna yakara donkon zumunchi amin. TSOKACI AKAN LITTAFIN. Banyi rubutu kodan kwaikwayon rayuwar wani ko wataba, nayi Dan kira ga al'umma da fad'alarwa, fatana sa'kon Dana so isarwa ya isa ga dukkan musulmi amin. SAIKUNJINI A BUK DINA NAGABA.......? BAYAN SALLAH INSHA ALLAH. ALLAH YASA MUYI AZUMI LAFIYA, KABAMU DAMUNA MAI AMFANI, KABAMU WANDA ZAMU IYA AMIN. Taku akullum KURRATUL-AYN GAMAISUSONN KARANTA BOOK DIN .HALEESAH KUSHIGA NAN www.gidannovels.blogspot.com 💞by kurratul-aini💞 www.gidannovels.blogspot.com adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *