Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Monday, April 3, 2017

FTIMA ZAHRA

adsense here FATIMA ZAHRA * yarinyaya ce da bata wuce shekara bakwai zuwa takwas ba tana ta faman ihun a sai ruwa mai sanyi pure water ruwa mai sanyi daka taga mota ta tsaya saita ruga da gudu tana ihun ruwa mai sanyi haka tai tayi yayin da duk sauran masu saida abubuwan maza ne koda zaka ga mace Zaka ganta babba wacce zata kai sha daya shabiyu, sai da yamma tayi likis sannan ta fara azaman tafiya gida domin yanayin garin kaman za"ayi ruwa, sauri sauri gudu gudu takeyi tana Allah Allah taje gida dan tasan Yau mai kwatanta sai Allah, gashi tayi yamma ga ruwan da ta dawo dashi jibge kwata2 Wanda aka siya baifi guda shida ba, tana isa Kofan gida gabanta ya fara dukan uku2 da lanbo ta shiga gidan ji tayi ance uban wa kike boyewa shegiya ko za'ayi halin gadon ne na sata ake lambo, dafatan badai kudina aka zubar ba duk masifan da inna Larai takeyi bata lura da sauran ruwan da fatima ke dauke dashi ba saida ta dauko fitila ta haskota sannan tace kan uba yanxu haka kika dawo da ruwan baki saida ba? mai bakin hali wato kema kin dauko halin uwarki ko to wlh Yau sai naci uwarki inga Wanda zai kwace ki mai daure miki gindi baya nan naga mai kwatanki, nidai duk wannan fadan da inna Larai keyi hawaye kawai nake ina kallonta domin nasan Yau mai kwatata sai Allah, babban abunda ke damuna shine yanda take zagin mahaifiyata gashi bata raye duk da karancin shekaruna abun yanamin ciwo, ji tayi an fisgota ana tsula mata wata igiya Wanda bazata iya gane wace iri bace, amma tsananin zafin da takeji zata iya cewa da icene sai tsula ihu takeyi tana dan Allah kiyi hakuri wlh gobe duka zan siyar amma ita ina bata ma San tanayi ba saida ta mata likis sannan tace Ya'u wlh baki da kwano a gidan nan mai kama da mayu haka inna ta shige ta barni a nan a kwance inata kuka jikina namin azaba ga wata shegiyan yunwa dake kwakulanta haka ta gaji da kukan dan kanta ta tashi ta shige soron gidan ta kwanta domin nanne wajen baccinta in Malam baya gari,aiko ko kaman jira ake ta tashi aka tsuge da ruwa, Wanda aketa tsawa mai karfi duk ta tsorata da tsawan da akeyi ga yunwa tana ji kaman daka sama taji muryan inna Larai tana fadin mayya gashi ki ci,wani gutsirararran tuwo ne Wanda bazai wuce loma Biyar ba haka ta dauka da Sauri ta fara ci inna ta wuce daki abunta ta barta anan sai alokacin fatima Zarah ta danji dama dama sannan ta kwanta ga sanyi tanaji haka bacci barawo ya dauketa, ji tayi anna kwara mata ruwa akai da Sauri ta mike firgit tana fadin inna Larai ina kwana, ta galla mata harara da ban kwana ba zaki ganni munafuka sai iya zance kaman wata karuwa maza kije ki dibo min ruwa mayya kawai jiki na bari na wuce na dauki guga na fara jidan ruwa bayan na gama cika komai na dauko wanke wanke nayi naje na sameta a daki nace mata na gama tace tunda asaran ruwa kikemin kullum sai kin dawo da saura ingo kudin nan kije ki auno min gyada kuma kika dade saina kusan kasheki tayi sauri tace mata to ,ta fita tanata Sauri dan kar ta dade duk yan unguwar su sun San halinda take ciki suna tausaya mata amma ba Wanda ya Isa ya sami inna Larai ya mata magana domin masifaffiya ce kowa tsoranta yake. Duk da so da yawa wasu daka yan unguwan sukan tari malam Usman su fadamai halinda 'yar tashi ke ciki, amma koda sun fada baya iyama inna larai magana, Malam Usman irin mutanen nan ne masu kauda ido akan abu, komai zaiyi baya yanke hukunci akan abu sai dai inya gani da idonshi, duk da yawan fada mai da akeyi baya yarda domin yanda yake ganin inna larai naji da fatima zarah, kamar ita ta haifeta, fatima ta gama dafa gyadan inna Larai ta dauko gwan gwanaye ta fara zubawa a ciki tanayi tana ci, tana galla ma fatima harara, harta gama zuba gyadan ta dago da kai ta kalli fatima, wlh Yau idan kika sake kika dawo da sauran gyada gidan nan wlh saina kusa kasheki domin dagan gan kike sani asara mai bakin hali kawai, kaina na kasa ina sauraranta. Sai jin rankwashi nayi a kaina kinaji na kin ki kitashi ki dauka, wato ga mahaukaciya na magana ko, fatima tai sauri ta mike sannan tai kasa dakai tace inna larai yunwa nakeji kaman zan... Bata karasa ba taji saukan mari wanda gaba daya ta dauke wuta dan azaba, nan da nan tasa hannu kan fuskan tana shafa wajan yayin da wasu zafafan hawaye ke zubo mata akan fuska, ga yunwa ga duka, inna larai ta fara bala'i, wato ke har kinyi bakin da zaki kalli tsaban idona kice min wani yunwa kike ji? dan kin raina ni, to bari kiji Yau kwata2 baki da kwano a gidan nan, inko kinga kinci abinci a gidan nan to kin saida min gyadan nan, shegiya mai suffan mayu, bazaki dauka ki fitaba saina kara miki? Cikin sauri ta dauka, inna larai ta bita da harara tana ta ban bamin bala'i wlh gyada ta ta dari uku da ishirince inko aka batar min da kudi Yau sai na kasheki har lahira, karuwa kawai, fita tayi tana tafiya tana kuka, a kullum tana tunanin mai kalman karuwa ke nufi da mayya, wannan kalman da inna larai kemin suna tsayamin a rai inaso in san miyesu dan nasan ba abu mai kyau bane kalman, ji tayi anata kwada mata kira daga baya ko ba'a fada ba tasan amina ce kawar ta, da gudu ta iso gareta tana fadin tun dazu nake ta kiranki baki jiba, ta ce kiyi hakuri banji bane, tace to shikenan dama inna ce ta aikeni siyo gyada saina hango ki saida na matso na ganeki, tai sauri ta sauke na nawa zaki siya tana tambayan tana murmushi dan zatayi ciniki tace na hamsin, baki inna tayi shine za'a basu nan da nan fatima ta bata. Sannan amina tace kwana biyu baki zo makaranta ba malam zai miki dukan fashi gashi anyi kari, nan da nan fatima ta zaro ido waje tace amina kin San sai baba nanan inna larai ke barina in tawo makaranta in kuma ya koma bata barina ta karashe maganan da kuka, amina tace ki tafi tallanki karki makara zance ma Malam baki da lfya, fatima Zarah tayi murmushi, tana fadin ngd, bari in tafi. Kai tsaye bakin titi ta nufa, duk motan data tsaya zataje tana musu tallan gyada yayinda mutane keta siya, bata wani dade ba aka siye duka,tana ta murna ta siyar domin yunwa takeji, tasan inna larai zata bata tunda ta siyar kai tsaye gida ta nufa da sauri, gidan shiru alaman inna larai na daki,ta shiga dakin da sallama,inna larai dake kwance tai sauri ta mike tana mata wani kallo, nan da nan fatima ta dauko kudin ta bata, ta amsa ta kirga taga dai dai kudinta, tace yau kin fita, ta dauko wani tuwo a kwano alaman ita taci ta rage ta mika mata tace gashi mayya kin min wani wiki wiki da ido wlh kurwana kur yafi karfinki, nidai waje nayi domin yunwa nakeji, haka na zauna na gama cin towun sannan na dauko wanke2 nayi, naje na sami waje na zauna saigata ta fito tana mata wani kallo, wato dan bakin ciki bazaki zo ki amsa kudin gyadan ki siyo ba shine kika zo kika zauna wato ni zan fita in siyo, ta mike da sauri tana fadin kiyi hakuri inna bakice min za'a siyo ba ne, ta gallah mata harara tare da fadin dallah yimin shiru munafuka, ta jefomin kudin na dauka na fita zuwa kasuwan naje na siyo, ina shiga gida sai jin duka nayi an rufeni dashi wajan uban wa kike zuwa idan na aikeki kike dadewa? Tana kuka tana fadin wlh banje ko ina ba saida ta mata lilis sannan ta kyaleta dan kanta, kaman ta sama wata babba haka ta tashi dakyar ta nufi Haka fatima zarah taita zama cikin sauro har yamma tayi gashi tana so taje tayi sallah tana tsoran shiga saboda inna Larai dan sau da yawa inta dauko buta zatayi alwala saita hanata tace bazata yi sallah, ba kina mayya kice zakiyi sallah, sai dai ta dinga yi a boye, haka ta tashi ta lallaba ta dauko buta ta dawo sauron tayi alwala ta fara sallah harta idar inna bata fito ba, saida gari ya fara duhu anata kiran sallan magrib kafin inna ta fito ta nufo sauro din alokacin ina zaune na kife kaina da gwiwana hawaye na zuba a idona, sau da yawa inajin mutane nacewa uwa dadi gareta amma ni ban San dadin uwa ba na taso cikin kadaici da wahala tun ban kai haka ba, sau da yawa nakan so dama nima mutuwa nayi da wannan wahalan rayuwan, ji tayi an ran gwasheta a kai tai saurin dago wa ganin inna larai tayi tana huci, wato kina jina ina kiranki kikai banza dani dan ki nunamin wato ke kin riqa ko, kamata tayi ta rufeta da duka tana ta kuka domin indai wannan ne ta saba shanshi wajan inna larai, arana saita bigeta sau uku sau biyu, saida ta gaji dan kanta ta kyaleta sannan tace maza kizo kimin wanki domin kayana sun taru, ta tashi jiki na bari ga ciwon da jikinta yake mata haka ta mike ta dauko wankin da uban yawa gashi dare yayi har an gama Kiran magrib, inna Larai tace wlh idan kika min Jika Jika saina ci uwarki mayya kawai, fatima dai shiru tayi ta fara wankin ga jikinta duk yayi tsami na dukan data sha ga hannunta na zafi, haka dai tayi ta wankin bata gamaba sai wajan 10 na dare, ta nufi dakin inna larai ta shiga da sallama amma bata amsa ba tace inna nagama ko kallonta batayi ba ta mike ta nufo waje tana haska kayan, da fitila, ji kake tas ta wanke mata fuska da mari yanzu wannan kayan ne ya fita saboda iskanci kin min asaran sabulu kega muguwa ko ta kara wanketa da mari Wanda saida ta tsugunna dan azaba ta rike wajan tana kuka Wanda hawaye ne ke zuba bakajin kara, inna larai tasa kafa ta hankade ta tafadi kasa, tace mayya wlh naso kibi uwarki kema amma duk da haka bata baci ba, zanta azabtar dake har karshan rayuwanki a haka zaki zauna, tai tsaki ta shige daki, ganin haka fatima tai saurin mikewa duk da jikinta na ciwo ga yunwa haka ta nufi sauro don ta kwanta, duk ta kasa bacci sai tunani take tayi, irin azabar da inna larai take bata, a haka bacci barawo ya dauketa, bata farka ba saida asuba alokacin anata kiraye kirayen sallah, jikinta ya mata nauyi sai taji kaman ma da bataji komai ba haka ta tashi dakyar tai alwala tai sallah a zaune domin yanda take jin kanta bazata iya tsayuwa ba, bayan ta idar, ta dan kwanta amma ta kasa bacci, sai tunani takeyi har gari ya fara wayewa ta mike domin zuwa diban ruwa a rijiya dakyar take diban ruwan, tana nishi ga wani zazzabi da takeji a jikinta, haka ta gama diba dakyar harta gama ta dauko wanke wanke, hannunta duk yayi jaa, kalan na wahalan nan, harta gama wanke wanken inna larai bata fito ba, ta dauko tsintsiya tana shara kaman zata fadi jikinta sai zafi yake tana ta kyar kyarwa dan sanyi saida ta gama tana kwashewa inna larai ta fito, tana yatsina fuska ta galla mata harara tace uban wa zai hada murhu da kikaki hadawa tun dazu, fatima tai saurin cewa yanxu zan hada, inna larai ta dauki buta tai bayi tana ta faman bala'i kaman tana fada da babban mace, fatima ta hada murhun ta dauko tukunyan da ake sa ruwan zafin kunu tasa ruwa, inna larai ta gama hada kunun ta dauki kayanta takai daki tace kixo ki daura gyadar, haka tazo ta daura, tana ta jiran a bata kunu amma inna larai tai mursisi ta hanata, kuma tana tsoran magana taci duka gashi bata jin dadin jikinta, har gyadan ta nuna, ta dauko tsinma ta kama tukunyan aiko tana dauka ya kufce a kasa a harya zuban mata a kafa, ta kwalla wani uban ihu da kuka mai karfi ta kama kafan,domin ruwan gyadan ya zuban mata a kafa sosai, ga gyadar ta zube a kasa, inna larai ce ta karaso wajan da sauri, tana xuwa tayi turus, wato gyadar kika zubarmin a kasa aiko Ya'u wlh sainayi maganinki, kafin inna ta karasa, har Ladidi makwabciyarsu,m aman Amina kenan kawar fatima, tashigo tana fadin fatima lfya ina bayi naji ihunki, tana karasawa taga kafanta Wanda ya tashi fatan ta salibe tace subhanallah, tai sauri ta dauko wata roba ta dibo ruwa ta kama kafan tasa mata, aiko inna larai data tsaya kallonsu tai sauri ta cire kafan a roban tahau dukan fatiman tana fadin wato asara kikamin ki zubarmin da gyada ki tsaya kina ihu kiki kwashewa, Ladidi dake gefe tai saurin janye fatima tana Haba larai, wannan wani irin rashin imani ne, kina ganin yanda ruwan zafi ya zube mata a kafa, ji yanda kafan ta salube amma ki rufeta da duka, da wanne zataji, inna larai tace an daka din ina ruwanki shin maima ya kawoki gidan nan maza kifitar min a gida munafika kawai, Ladidi tace zan fita amma larai komai kikeyi ki dinga jin tsoran Allah domin hakkin yarin yannan wlh bazai barki ba, kuma nan gaba sai kinyi dana Sani,ta kama hanya ta fita, aiko Inna Larai taita ban bamin bala'i, ta kama fatima tai mata likis sannan tasata kwashe gyadar, haka ta dauka ga yunwa ga ciwo a kafanta ga jiri tanaji haka tai bakin titi, dakyar ta karasa tana Isa ta fara asiya gyada muryanta baya fita da kyau, wata mota ta hango ta tsaya alaman wanine zai sauna aiko da sauri ta nufi wajan amma kafinta karasa ji kake keeeeeeeeeeeeee, da kara mai karfi aiko nan danan tai kasa sumamma ga jini nata gudara a wajan, nan da nan mutane sukayi kanta yayinda mai motan yai fakin a gefe ya fito, a rude yana fadin innalillahi'wa inna ilaihira jiun, Malam Usman daya sauka a mota shima yai saurin karasawa yana lekawa,turus ya tsaya don ganin fuskan wanda take kwance, mutumin daya bigeta yana ta waya Santa muje mu kaita asibiti,Malam Usman yai saurin karasawa yana fadin muje Malam, nine mahaifinta, Wanda yana maganan ne a rude nan da nan suka shiga suka dau hanya don zuwa asibiti fatima zarah ko[truncated * numfashi ba ta yi. Wani asibiti suga gani a hanya nan danan suka Shiga da sauri akayi emergency da ita domin ceto rayuwarta, likita ya shiga shi da wasu nurses guda uku, malam Usman dai kasa cewa komai yayi sai hawaye dake silalo mishi daka ido, Wanda duk maganan mutanan kauyen ya fara dawowa kunnenshi, akan irin azaban da larai take bata, tabbas ya kamata ace ya yarda amma ya rasa dallin da yasa baya son laifin larai, nan da nan yaji wani tsanarta a ranshi, tabbas komai ya faru da fatima Zarah, larai ce kuma bazai barta ba, dafashi din da akayi yasa ya dawo daka tunanin da yakeyi,mutumin da ya bige fatima yace dan Allah Malam kayi hakuri wlh na rasa yanda akai abun ya faru, duk kokarin in taka birki amma na kasa, Wlh ina cikin tashin hankali na fito ko driver dina ban jiraba, saboda a firgice nake, da na Allah yama rasuwa, malam Usman ne yace Allah sarki, Allah ya gafarta mai, ai Alhaji tafiya ya kamata kayi, don samun jana'izan shi, Alhajin da mamaki yake kallon Malam Usman, domin baiyi zaton hakan zaice ba yace aiya kamata in San halin da yarinyan ke ciki,Malam Usman yace ba komai kaje kawai, mutumin yayi gdy tare da ciro kudin da baisan ko nawa bane yace gashi ka rige,xanje in biya asibitin suma, sannan yace ma Malam Usman zai dawo ya duba jikin nata, kai tsaye reception suka nufa, ya samu receptionist ya bata kudi yace in bai isaba ga katin shinan ta kira ta fada masa Kafin ya dawo, ta amsa sannan ya amsa no din doctor din ya fito, tare da ma Malam Usman sallama da alkawarin zai dawo, bayan ya tafi ne Malam Usman ya dawo asibitin duk a rude yake yana jiran yaji mai za'ace masa domin ya kwashe wajan minti talatin baiji likita ya fitoba, nan da nan ya fara tunanin abunda ya faru a baya.... . Tuna baya.... Garin kaduna a cikin wani kauye fanbeguwa yayi sanyi saboda lokaci ne na sanyi yayin da duk Wanda ka ganshi yana sanye da rigan sanyi, wasu kuma kalan rigan leda dinnan suke sanye dashi, gidan Malam tanimu gidane na kasa matanshi biyu Hajara, da karima, Hajara itace uwar gida tana da yara biyu duka mata, jamila da suwaiba, sannan karima itace Amarya danta daya Usman saida ta dauki tsawon lokaci kafin ta haihu ganin ta haifi namiji Malam tanimu ya dauki son duniya ya daura wa Yaron, Wanda shine sanadin rashin jituwansu, tsakaninta da abokiyan zamanta,haka rayuwa taci gaban musu Usman indai ya fito tsakan gidan to yashiga uku,domin Hajara ta koya ma yan uwanshi tsananshi, alokacin ba'a dauki karatun boko da mahimmanci ba, Usman ya samu ilimin addini dai2 gwar gwado, yayinda yan uwanshi mata suka kaurace ma islamiyan basa zuwa Malam tanimu yayi fadan har ya gaji ya zuba musu ido, a haka suka sami mazajen aure sukayi, shi kuma Usman yaci gaba da kula da aikin gonan mahaifin nashi, in an Nome ya kai kasuwa ya siyar haka yakeyi, mahaifinshi na alfahari dashi sosai, a kasuwan da yake kai kaya ya hadu da Hafsat, Wanda suka kulla soyayya mai zurfi har magana tayi karfi, ita Hafsat iyayenta suna u/Bawa cikin saminaka itama ta kanzo kasuwan sarin gyada, a haka suka hadu domin kasuwan babban kasuwa ne har daka wasu garu ruwa, ana zuwa haka, dai magana tayi zurfi, aka kai komai na aure, Malam tanimu ya bashi wani daki daya da filin dake wajan yace ya bashi halak malak ko bayan ranshi, aiko a nan Hajara ta ke kashe tace Sam bata yarda ba, domin ana nunawa yayanta banbanci, suma sai an basu, Malam tanimu yace Hajara Yaron nan duk abunda na bashi bai kamata kiyi bakin ciki ba domin shine Wanda yake taimaka min, ni bani da karfin da xanyi wannan aikin na gona, duk shi keyi sannan yaje ya saida,don na bashi wannan kyautan miye abun bacin rai, a haka dai aka daura auren usman da Hafsat,Wanda Amarya ta tare a gidanta, Hafsat macece mai hakuri gashi bata San hayaniya, tun farkon xuwanta gidan ta fahimci haka, domin in taje gaida inna Hajara bata ansawa sai dai tasha bakaken maganganu, ita inna karima kunyan Hafsat take saboda matar danta ce tafari kuma dan auta, Haka Inna Hajara taita wahalar da Hafsat in Malam tanimu baya nan, ita kuma inna karima bata magana,ta bata wanki wanke wanke,girki, shi Usman yana fama da gona sai yamma yake dawowa,bai San maike faruwa ba, kuma Hafsat bata taba fada mishi komai ba, a haka dai ake ta zama a gidan, wata Yar Kanwan inna Hajara ce tazo daka, Zaria mai suna larai auranta ya mutu tazo domin, inna Hajara ta kaita wajan boka don samun wani mijin aiko tana ganin usman tace ga miji ta samu, larai macece masifaffiya bata da hakuri gabin malamai,auranta uku, tunda ta fito a na ukun ta rasa manemi shine tazo wajan innanta Hajara don ta nema mata mafita, to gashi taga Usman ta mutu a kanshi, inna Hajara taji dadi sosai saboda indai larai ta aureshi in Malam tanimu ya rasu tunda Usman dinne namiji ai komai nasu ne, alokacin,Hafsat na dauke da cikinta na wata biyu, larai ta tsana Hafsat ko ganinta bata kaunar yi, gashi Usman ko kallo larai bata isheshi ba, a haka suka shirya suka nufi wani daji mai uban nisa, sukai ta hawa tsaunika, suna zuwa kan wani dutse sukaji wani karan ihu tare da hayaki, sai ganin mutum sukayi a gabansu, sai faman tashin wari yake,ya bude baki yana wani irin dariya, hakoranshi duk datti har green2 yayi saboda datti, lokaci daya kuma ya dake,a nan inna Hajara ta fara mai kirari, boka namu, biyan bukata na wajanka, azo ka biya bukata, a butulce maka aga tashin hankali,ya kwashe da dariya sannan ya gimtse fuska,ya daga hannu saiga wani qoqo a hannunshi da wani farin ruwa kaman nono a ciki,saiga Usman da Hafsat da inna karima a ciki,La[truncated * Tare da ware ido ta dan rike inna Hajara,boka ya kwashe da dariya, lokaci daya kuma ya gimtse fuska kaman bai taba dariya ba, yace zamu biya miki bukata, zaki aureshi kaman yanda kike so,amma dole sai an kashe mahaifiyarsa, shine auran zaiyi, don tana yawan tsayuwan dare tana mai addu'a, itama sai tana al'ada zamu yi aiki a kanta, tunda ya fara bayani ido larai ta zuba mai harya gama, sannan yace mai kukace,inna Hajara tai saurin cewa mun yarda, a aikata komai indai zata aureshi, boka ya kwashe da wata shegiyar dariya, da wani ihu mai uban karfi Wanda ni kaina saida waya ta ta fadi daga hannu na dan tsoro ita kanta larai ta tsorata, amma inna Hajara ko dar, batai ba, wani irin hallita ne ya sauka a gaban su mai ban tsoro, komaif na halittan rabi ne, yana rike da wata kwalba yaba, ya amsa sannan ya bace, boka ya mika ma larai yace wannan turare ne, ki dinga zubawa a ciki inya kare, komai kika cemai shi zaiyi, sannan ya mika mata wani qoqo yace ta shanye abunda, ke ciki ta amsa takai baki duk tsami abun ga wari haka ta amsa ta shanye, ta mika ma bokan sannan suka ajiye mai kudi, ya bace, suma suka bar wajan da sauri, kai tsaye gida suka nufa,tun daka ranan larai ta fara amfani da turaren, Usman ya dawo daka gona yana ganinta duk ya gigice, ya rude, wani azaban sonta yaji yana yi, ya sakar mata murmushi itama ta maida masa martani, a ranan kuma inna Hajara ta fara ciwon ciki da zazzabi tare Ciwon kai,tundaka ranan ciwo sai kamari yake, yayin da Usman ke kara son larai a ransa, har Hafsat ta gane, amma bata mai magana ba don tana da zurfin ciki, inna Hajara ko magana bata iyayi balle kuma cin abinci, duk Malam tanimu ya shiga damuwa sosai, akan ciwon, u juma'a garin anyi sanyi sosai a ranan inna Hajara ta cika ta koma hannun mahaliccin ta, anyi ma Malam tanimu, mutuwan data girgiza shi,alokacin da aka Sanar masa, a lokacin saida ya sume domin karima macece ta gari yana sonta, haka rayuwa take, Usman ko kukan ma ya kasa yi sai kallon mutane kawai yake, Hafsat itama tayi kuka na rashin sirikanta mai sonta, haka aka shirya ta aka kaita makwancinta na gskiya a g dawowa daka makabarta shima Malam tanimu ya fadi, jama'a akayo kansa da sauri, ana dubashi, shima dai rai yai halinsa, a gskiya anyi musu mutuwan data girgiza Su tabbas inna Hajara taji mutuwan mijinta, Usman ko shima saida ya sume, suwaiba da jamila suma sunzo anyi zaman makoki, saida akayi bakwai kafin kowacce ta koma dakin mijinta, a nanne larai ta matsama Usman akan batun auransu aiko ba musu ya yarda, akasa biki sati daya, aiko mutane suna ta magana daka yin bakwai sai aure sai kace Wanda bai damu da mutuwan ba,aikin asiri kenan Allah ya tsare mu tare da zuri'ar musulmi baki daya daka fadawa shirka,aiko Hafsat ba karamin tashin hankali ta shiga ba don ko abinci sau daya ake bata duk ta rame, Usman shima ya daina kulata daka yaje wajanta sai yaga kaman ana Sara mai wuka a kai, haka akayi auran, Amarya ta tare a dakin mahaifiyarshi,aka sata, aiko a nan suka rakashe akaci amarci, tun daka ranan ya daina tunanin Hafsat yama manta da ita,Inna hajara da Larai suyi ta gana mata azaba,itace musu wanki, shara, wanke 2 duk wani aiki na gidan ita keyi tayi girki su hanata sai sunga dama, a kwana a tashi ba wuya har cikin Hafsat yakai watan haiyuwa, da yan uwanta sukazo inna hajara tace Su koma zata kula da ita,haka suka koma suka barta, badan son ransu ba don yanayin da suka ganta gskiya ba karamin tsorata sukayi ba Hafsat kyakyawa ce ta karshe, amma duk ta rame tayi wani baki sai kanta yayi girma kaman mai cuta, to sai suka dauka ko cikinne yasata haka,gashi ita batace musu komai ba,wani zubin har dukanta suke ga tsohon ciki, Ya'u tunda Hafsat ta tashi tayi wanke2 ta take jin maranta na ciwo ko shara bata samu tayi ba tashiga daki, aiko inna Hajara na fitowa taga datti, ta shiga dakinta da nufin yi mata bala'i saita tsaya turus domin ganin tana na quda, aiko da sauri ta fito, ta kwadawa larai kira ta fito, aiko itama ta shigo tana wani tabe baki kaman taga kashi, suka kwashe da dariya, itako hafsat tana ta faman nishi tana Ku taimaka min amma sunyi mata banza, inna Hajara harda tun kudeta,larai kuma ta danna mata ciki da karfi aiko nan ta saki wani ihu mai karfi nan take ko tai wani nishi mai karfi saiga baby ta fito tana tsala kuka, jin Hafsat din shiru yasa larai ta zungureta a kafa amma bata motsi aiko suka, taba ta anan ne suka gane ta rasu, itama Hafsat Allah ya mata cikawa, koda lbri ya iske Usman saiya tsinci kanshi dayin kuka sosai, har aka kaita gidanta na gskiya, makwabtansu ne suka ma yarinyan data Haifa wanka yarinyan kyakyawa duk Wanda ya ganta sai yace tubarkallah masha Allah tare da tausaya ma yarinyan, Usman yana ganin yarinyan yaji wani sonta ya shigeshi aiko ya rungumeta yana kuka, Wanda larai da inna Hajara abun ya basu mamaki sun ce ko dole Su koma wajan boka, aiko anan ya mata huduba da fatima zarah, sunan diyar manzon Allah, kuma sunan mahaifiyar Hafsat, aiko yan uwan Hafsat din sunji dadi saida akai bakwai sukai haraman tafiya suka ce Malam Usman ya basu Yar yace suyi hakuri yana bukatar ta kusa Dashi domin ita zata dibe mai kewan rashin da yayi,haka suka tafi badon sunso haka ba, a washe garin ranan suka nufi wajan bokan yace musu indai Larai tanaso aikin da za'a mata yayi tasiri dole saita nuna ma fatima Zarah soyayya a gaban Malam usman inko batai haka ba aikin bazai yiba, haka ta amince, tun a lokacin ta tsana Zarah domin ance duk duniya ita Malam Usman yafi so,tun daka ranan take nuna ma Zarah syayya gaban Malam Usman shi kuma yana jin dadi, inko baya nan haka take wuni da yunwa, taita kuka suyi banxa da ita, da fatima Zarah suke ta anfani suka cinye ma Usman dukiyarshi ganin irin sonda yake mata komai aka tambaya indai fatima za'a ma zai bayar, a haka take ta girma ga wayau gata kyakyawa, aka sata islamiyya tana zuwa ga kokari, Malam Usman ganin zaman bazai mai ba yasa yake zuwa garin Kaduna, yana buga buga,harya Tara kudi mai yawa yasai mota yana diban fasinja,zuwa gari gari in zai dawo gida saiya ba wani motan yayi aiki Dashi, shikuma ya dawo a motan haya, indai yana nan Fatima Zarah zata makaranta inko baya nan bata zuwa hanata larai keyi, sai dai taje mata tallah,gashi abinci sai taga dama take bata, ita inna hajara takoma zariya da zama sai dai takan zo wani zubin inko tazo fatima Zarah ta bani, likita ne ya fito yana taba Malam Usman yana fadin tunani mai kakeyi, ya kalla Malam Usman yac[truncated ✍✍✍ MARYAM ALHASSAN DAN 'IYA Mrs Nura Kuriga Edited by Ayeesher Likymo * Yace sameni a office dina.Malam Usman yayi saurin tashi ya bishi office din, suka shiga,doctor din ya nuna mai Kujera yace ya zauna, ya zauna duk ya kosa yaji ya diyar tashi take, saida likitan yayi yan wasu rubuce2, sannan ya dago yana kallan malam Usman yace ya kuke da yarinyan nan? Malam Usman yace ban gane ba likita, likitan yace ina nufin kai waye nata? Malam Usman yai saurin cewa nine mahaifinta, Dr din yai shiru na wani lokaci, sannan yace ma malam Usman, mahaifiyarta fa? Malam Usman yace ta rasu tun tana karama, Dr yace kenan kai ka raine ta, yace "eh nine, dr yaci gaba da cewa a gskiya Malam Usman wannan yarinyar wacce bazata wuce shekara 9 ba ace tana dauke da irin wannan cutan a jikinta, shin Malam kana tsoran haduwanka da "Allah" kuwa? bayan kasan amana ya baka kuma tabbas sai ya tambayeka yanda ka kula da wannan amanan? jikin Malam Usman yai sanyi domin tabbas hakane, wasu hawaye ne suka zuba a idonshi Wanda shi kanshi bai san suna zuba ba, a hankali yace likita mai ke damunta? dr yace tana dauke da ulcer ga zuciyanta ya kumbura saboda yawan firgici da takeyi, sannan ga malaria, Malam Usman yai sauri ya mike yace likita mene? tare da fadin innalillahi wa inna'ilaihira ji'un, dr yace ka zauna Malam, yace Dr miye abunyi yanzu? zata warke? Dr yayi dan murmushi yace insha Allah, munyi bakin kokarin mu sauran sai a barma Allah, Dr yace koda ta warke kar a ringa mata yawan fada, da duk wani Abu da zaisa ta tunani, inko ba haka ba zaku iya rasa ta, yanxu ma saika godewa Allah tunda abun baikai da yin aiki ba za'a bata Magani amma mu anan bamu dasu sai dai zan rubuta muku takardan transfer zuwa wani asibitin da zaran ta farfado, Malam Usman yace zan iya ganinta?Dr yace a'a ba'a so taji hayaniya, ka barta ta huta in ta farka zaka iya ganin ta, Malam Usman ya fito ya zauna a Kujera yana jiran ace ta farka yaga diyar tashi. Inna larai ce zaune tana cin tuwonta tana ta faman surfa bala'i sai kace da wani take tana fadin Yau sai na nakasa yarinyan nan wlh, dan iskanci tun dazu ki fita talla amma kiki dawowa? sallaman da ta ji ne ya sata yin shiru tare da cewa waye ne?jin muryan mutane da yawa yasata saurin fita, taga yara masu tallah ko wannan Su da abun sana'arshi, tace musu lfya badai shegiyar yarinyan nan bace ta tsokano Ku? su kace mota ce ta bige fatima zarah, tai saurin cewa mene? suka kara nanata mata, ta ce tana ina yanzu?sukace antafi kaita asibiti ita da babanta, inna larai tai saurin zaro ido tare da saka wani uban ihu, duk ta rude, tana fadin nashiga uku yanzu Usman da fatima suka tafi asibiti, ta kuma tambayan Yaran anya Baban fatiman suka gani suka tabbatar mata da shine, ta Shiga gida duk hankalin ta ya tashi, yanxu miye abunyi ya zatayi? wani mataki Malam Usman zai dauka kanta?tabbas ya kamata ta tafi Zaria wajan inna Hajara tun kafin Usman ya dawo, haka dai taita tunani harta yanke shawaran zuwa wajan boka taji miye mafita, aiko ta yayibo gyalenta kaman mahaukaciya ta fita, tana zuwa boka ya fito, yana wannan dariyan nashi mai cike da wari, sannan lokaci guda kuma ya dake, yace mata duk abunda ya kawota ya Sani ba abunda zai mata, tunda tun farko ya gaya mata, dole sai ta sota zata sami soyayyan mijin ta yana gama fadan haka ya bace, tai saurin barin wajan, dole zariya zata tafi wajan inna hajara, Su nemi wani bokan tunda wannan yaki taimakonta. Ta taho duk ranta a bace ga tsoran kar mijinta yazo ya sameta gida, ta yanke shawaran da safe zata wuce garin Zazzau. Kofan gidan yayi maqil da mutane yayi parking din motanshi daka baya saboda ba hanya nan da nan mutane sukazo suna mishi gaisuwa, yana amsawa tare da musu godiya, har ya shiga gidan ya tarar da mutane, maqil shima anata kuke kuke, ga yan uwanshi da dangin matanshi kowa hankalinsa a tashe shima kanshi Alhaji Aminu kwalla na zuba a idonshi haka ya dinga raba jama'a har ya haura sama wajan matanshi duk ta rame lokaci daya, tana ganin shi tazo da sauri ta rikeshi tana kuka,ya rikota shima yana rarrashin ta, wata yayarta ce tazo tana fadin Sis Aisha yakamata kibar kukan nan haka, addu'a Zaki mai sannan ta kalla Alhaji tace Alhaji ya kamata azo ai mai sallah domin kaishi gidansa na gskiya,aiko Hajiya Aysha tana jin haka ta kara fashewa da kuka, Alhaji ya fita aka sabllaci gawan, aka kaisa gidanshi na gskiya, mutane sun taru gskiya sosai ...[[truncated by WhatsApp] Likymo * A hanyar dawo wa ne ya buge zara. Inna Larai ce keta kaiwa da komawa, tana fargaban kar mijinta ya shigo gidan ya sameta, batasan mai zai mata ba,a ranan ganin dare ya mata nisa tayi tana dan zaune tana gyan gyadi sai ji tayi kaman ana buga mata kofa tai saurin firgita saboda tsoro, ta dan saurara ko zata kuma ji, amma taji shiru sai a lokacin ta gane ba kofa ake bugawa ba tsorone yasa taji haka, tayi wani dogon tsaki tare da tsanar fatima Zarah,yayinda zuciyarta take aiyana mata wasu abubuwa Marasa kyau akan zarah..... . Malam Usman shima kasa bacci yayi ranan ganin har yanzu bata farka ba,wajan karfe biyu yayi alwala yazo yana ta sallah yana nema ma yarshi lfya wajan mahallincinmu, har gari ya waye bata farka ba,duk ya shiga damuwa, Larai kuma da asuba ta nufi bakin titi domin shiga motar zariya... Wajan karfe takwas Zarah ta bude idonta tare da ihun waiyo cikina zan mutu, da sauri Malam Usman yaje ya kira likita, yazo ya dan duddubata, aka mata alluran bacci, nan da nan bacci ya dauketa, Malam Usman yace likita, maike faruwa? Dr yace akwai maganin dana fadama bamu dasu anan, kuma suna da tsada inaga rashin amfani dasu yasata ciwon ciki, amma yanzu dai bari mugani ta farka, sai musan abin yi, inta tashi abun da sauki, kaga madallah, malam usman yai shiru, yakasa cewa komai, har likitan ya tafi domin duba marasa lfya, larai ce ta shiga gidansu kai tsaye tana Shiga taga inna Hajara nata cin dumamen tuwo tanayi tana wakan, kai Ku kama Sana'a mata wacce bata Sana'a aurace, larai tai saurin karasawa tana fadin inna ba lfya akwai Matsala, inna Hajara tace matsalan me, nan larai ta zauna ta bata lbrin abunda ya faru, tace kan uba, aiko bamuga ta zama ba, bari in dauko gyalena muje gidan wani malami, a bayan mu, ta shiga daki ta dauko wani gyale duk ya kode, suka fita da sukaje gidan, malamin sunga akwai mutane dan haka suma suka zauna bin layi, har layi yazo Kansu suka shiga, suka zauna, malamin yace sannunku maike tafe daku nan suka fada mai, yace mai kuke so a muku yanzu, larai tace so nake in mallake mijina sai abunda nace, malamin yayi murmushi yace shikenan ya buga kasa, yayi yan wasu Zane a ciki ya kuma hargitsewa sannan ya kuma bugawa, yakara wasu rubutu a ciki, ya daqo ya kalli larai, yace nayi duba akan mijinki, duk duniya babu Wanda yake so kaman yarshi fatima Zarah, larai tace eh hakane, sannan yaci gaba dacewa bazaki mallaki mijin kiba har sai kinsota, amma akwai wani abu da kasa yaki nunamin alaman akwai matsala, yace ina zuwa, shiga wani daki yayi ya dauko wani, kwarya da ruwa a ciki, yazo ya zauna yayi yan wasu surutai a ciki saiga Usman, a ciki yayi tagumi yana hawaye, ya kara wasu surutai saiga Zarah dake bacci a gadon asibiti, malamin yasa hannunshi cikin kwaryan, saiga zarah tana dauke da gyada har inda mota ya bigeta ya gani suma duk suna kallo, sannan ya ajiye kwaryan, yace mijinki yanxu babu komai a zuciyanshi face tsananki, abu daya zan iya muku shine zan rufe mai baki,koda yashigo da fada indai kukai ido biyu to zai kasa miki magana, ya dauko wani kwalli ya bata sannan ya bata wani Abu a Leda, yace kwallin a ido zaki dinga sawa, sannan wannan kuma zaki dinga turara jikinki dashi, sukai godiya suka bashi kudi suka fita, larai ta kalli inna hajara tace dama akwai irin Malaman nan a cikin gari aini duk zatona a daji ake samun irinsu, inna hajara tai dariya tace akwai mana aini nafison ma aikin Su dan wani zubin sunfi na dajin rashin imani,a haka har suka karasa gida, sai a sannan larai ta samu taci abinci dan rabonta da abinci tun jiya, da rana,.....wajan karfe shida fatima zarah ta farka amma bata tashi da ihu ba, Malam Usman yana waje a zaune kaman ance yashiga dakin yana shiga ya ganta a kwance amma idonta biyu, yai saurin fita don kiran likita atare suka dawo Dr yace yan mata ya jikin? tace da sauki, yakuma tambayan ta yanzu maike miki ciwo? ta nuna mai kant, yace,kai ?tace eh, yace bayan shi fa? tace bakomai, yace to alhmdlh shima kan zai daina insha Allah, ya kalla Malam Usman yace za'a iya bata abinci amma inso samune tasha tea,saboda kar cikinta ya kulle, Malam Usman ya fita da sauri dan samo mata tea, yakoyi sa'a akwai mai saida tea kusa da asibitin yasiya yasa aka soya mata kwai, yasai wani katon biredi, ya koma asibitin alokacin a zaune ya ganta yace zahra'u ya jikin? tace da sauki sannan yace zokici abinci, ya mika mata tea din aiko ta karba ta shanye ta cinye kwan duka, duk sai yaji tausayin Yar ta shi, yace mata kin koshi? tace eh, yace mai kikeson ci tace bakomai a haka suka zauna har dare yayi ta kwanta shima ya nemi waje ya kwanta..... A Yau ne akayi addu'an ukun Mubarak,yayinda yan uwan Hajiya Aysha suka fara azaman tafiya gida, dakyar suka shawo kanta ta samu ta nutsu, shikuma asad ba komai ke tsaya mai arai ba sai yanda dan'uwan nashi ke matsa mishi akan zaisha ruwa, amma an hanashi, inya tuna wannan sai yaji hawaye na zuban mai a ido. kowa ya watse an barsu daka Su sai su, larai saida ta kwana 4 kafin ta koma gida, tana ta fargaban kar ace Usman ya dawo gida, tako yi sa'a dan bai dawo ba yanda tabar gidan haka ta sameshi, Zarah kuma tana ta samun sauki. A ranan da akama Mubarak addu'an bakwai a ranan likita ya rubuta musu takardan sallama...[truncated by WhatsApp] Likymo * sannan ya rubuta musu magungunan da zasu saya. Malam Usman ya karba tare da godiya, har sai da aka basu canji domin kudin da Alhaji ya bada yayi yawa, suka fita suka sami motan da zai kaisu har gida, Wanda Malam Usman ya kosa yaje gida domin samun larai yaci mata mutunci ya koreta, sukai ta tafiya har suka Isa gida yabiya mai Motan kudinshi, yashiga gidan yana kiran larai larai, tai sauri ta tashi ta fito amma yana ganinta ya kasa magana, tace mishi lfya yayi murmushi yace lfya, dama na kosa na ganki ne, hango Zarah tayi a bayanshi ta makale, tai murmushi tace yata zo mana, Zarah a yanzu ba Wanda take matukan jin tsoro kaman larai, ganin taki zuwane yasa ta kamota ta nufi da ita dakinta. Ta kalleta ta galla mata harara wato ke dan ubanki ina cewa kizo kina kin zuwa ko, tunda kinga ubanki ta maka mata wani uban rankwashi a dai 2 lokacin Malam Usman ya karaso bai lura da abun da ta mata ba, tai sauri ta jawota jikinta, tare da fadin bari insa miki ruwan wanka kizo kiyi wanka ko, Zarah dai shiru tayi, ga wasu hawaye dake son zuba a idonta tadai ki yarda Su zubo don gudun jama kanta duka in abbanta ya fita, inna larai tasa mata ruwan wanka takai mata bayi, tazo tace zarah maza aje ayi wanka, ta fita tayi bayi, larai ta zauna suna fira da mijinta, har Zarah ta fito daga wankan ta shirya larai ta bata wata atamfa maikyau tasa, anan Malam Usman yaita tunani shin mai yasa ya kasa ma larai fada maike faruwa ne? haka yaita tunani, har aka kira magrib ya nufi masallaci don yin sallah ka'idan Malam Usman indai yaje magrib baya dawo wa har sai anyi isha'i, Zarah na zaune tana cin tuwo larai tazo ta dauke tuwon tana fadin mayya ai kin gama ci, dama saboda ubanki na baki kuma inya dawo ya tambayeki kin koshi kika ce a'a saina yankaki, Zarah dai shiru tayi kanta na kasa, gashi bata wani ci tuwan sosai ba, har aka kira isha'i malam Usman ya dawo larai ta dauko mai abinci,yace zahra'u zo muci ta daka kai ta kalli larai taga ta sakan mata wani uban harara, tace nakoshi yace to shikenan, aje a kwanta larai tai sauri ta mike muje in miki shinfida, suna shiga daki ta saka wani uban tsaki tace sai kiyi shimfidan tunda ni ba baiwar ki bace zarah ta shimfida Yar karaman katifanta ta kwanta, larai tai tsaki ta fito. Alhaji ne zaune da mumy bayan ya dawo daka massalaci da asuba, yace innalillahi wa inna'ilaihira jiun, mumy dake gefenshi tace lfya dady, yace wlh ranan da Mubarak ya rasu ina dawowa na bige wata yarinya, nan yaba mumy lbrin abunda ya faru tace toh fa Allah ya kyauta sai kasa rana kaje ka duba yarinyan, yace bari in kira Dr din na amsa no dinshi ya dauko wayanshi ya duba, amma ya rasa no din Dr din yace ma mumy kinga no din ban ganshi wayana ba, yace jibi yaje yaga jikin yarinyan dan harya baro asibitin bata farka ba, mumy tace Allah ya kyauta, Larai ce ke wanke2 kana ganinta kasan tana cikin fushi don dukta kosa mijinta ya tafi ko zata huta da aikin da takeyi. Zarah dai tana ta samun kulawa, saboda mahaifinta na nan, ranan da Alhaji Aminu ya shirya zaizo asibitin don ganin halinda Zarah ke ciki, yace ma mumy ko zata ne tace a'a yaje kawai Allah ya kaishi lfya,ta fito ta rakashi har mota sannan driver yaja suka fita, ita kuma ta koma gida, bayan ta shiga ne taga asad har yanxu bai fito ba ta nufi dakinshi taga bacci yake abinshi tai murmushi ta fita, dady sunkai asibitin ya nemi Dr din, bayan sun gaisa yake tambayanshi akwai wata yarinya da tai hatsari Yar karama ce yarin yan wajan sati biyu kenan, Dr din yace Zarah kake nufi, ai an sallame Su, Alhaji yai godiya sukayi sallama, kai tsaye garin Su Zarah suka nufa, a nan bakin titi, suka tsaya suka kira wani Yaro mai saida kati suka cemai dan Allah ko kasan gidansu Zarah Wanda mota ya bigeta kwanaki, yace eh nasani, Alhaji yace ko zaka taimaka ka kaimu, yace muje ya shiga gidan gaba yana nuna musu hanya har suka kai, yace ga gidan nan Alhaji, yace dan shiga ka mana sallama damai gidan, ya fita ya shiga, yayinda Alhaji yaji tausayin yarinyan ya kamashi yaga gidansu ginin kasa yace dama akwai masu fama da talauci haka? Yaron ne yafito yace wai yana xuwa Alhaji ya mika mai dubu biyar, yako amsa yana ta washe baki tare da godiya. Malam Usman ne ya fito waje amma baiga kowa ba har zai koma Alhaji ya fito yana mai sallama, Malam usman ya waigo tare da fadin a'a Alhaji Kaine yace ina zuwa yashiga gidan ya dauko tabarma yaxo ya shimfida musu a soran gidan sannan ya koma yace Alhaji ya shigo, bayan Alhaji ya shigo ya zauna ya koma ciki yace larai ta bashi ruwa yayi baqo ta dibo a kofin silver, ta mika mai ya amsa, yakai ma Alhaji ruwan duk da yasan dakyar yama sha ruwan,aiko da mamaki saiga Alhaji ya dauka yasha, bayan sun gaisa yake kara mishi ta'aziya, sannan Alhaji yace naje asibiti akace an sallame Ku ya jikin nata, Malam Usman yace da sauki,Alhaji yace mai akace yake damunta, anan Malam Usman ya zayyane mishi komai Alhaji yace ikon Allah, Yar karaman yarinya da wannan babban ciwo, yace Allah ya kyauta, yace to yanzu maike damunta? Malam Usman yace wani zubin tana yawan fama da ciwon kai, Alhaji yace tana shan Magani, Malam Usman yace eh, amma akwai Wanda sai naje Kano ko Kaduna, zan siyan mata, Alhaji yace to yanxu sai kashirya muje harda itama yarinyan Kano a siyan mata maganin, sannan Alhaji yace ina mahaifiyarta Malam Usman yace tarasu tun tana karama, Alhaji ya tausaya ma yarinyan sannan Malam Usman yashiga gida yakira Zarah yace ta dauko hijab dinta zasu fita, tace to larai tana daki ta fito tace ina zaku? yace Magani zan kaita musiya a Kano, tace da yamman nan zaku Kano har yaushe kuka dawo? yace kidai mana addua, ta tabe baki tace Allah kiyaye yaciro kudi ya bata, sannan suka fita, larai ta fara bala'i wato kai kullum cikin kashema shegiyan yarnan taka kudi kake, Zarah ta gaisar da Alhaji sannan suka shiga mota [truncated by WhatsApp] Likymo * suka dauki hanyar kano... Zarah sai kallon hanya take tana mamaki, basu suka shiga Kano ba sai wajan7, tabbas Zarah ta rude da ganin garin Kano ko ina haske duk da dare ne sai yayi kaman rana, wani pharmacy suka nufa suka siya maganin, sannan suka nufa gidan Alhaji, driver yayi horn mai gadi ya wangale gate din, Malam Usman kanshi ya tsorata da gidan Alhaji, domin haduwan gidan ba'a magana ga ma'aikata nan birjik ciki harda masu uniform din sojoji, Zarah ko sakan baki tayi tana kallo, har driver yayi parking sannan Alhaji yace ma Malam Usman, ya fito Su shiga ciki, haka suka fita suna biye da Alhaji a baya yayinda da ma'aikatan gidan keta gaidasu, cikin girmamawa, har suka shiga cikin parlour din, Malam Usman yana kallo da mamaki yana fadi a zuciyar shi. Tabbas wasu ji suke kaman bazasu mutu ba ji wani uban gida, Wanda Allah ya azurta yaji dadi, Alhaji yace Su zauna yana zuwa, suka zauna akan Kujera, Alhaji ya haura sama, sai gashi sun sauko tare da mumy, tana karaso wa suka gaisa da Malam Usman, sannan ta kalla Zarah taji yarinyan ta birgeta gata kyakyawa, tace yan mata ya sunanki Zarah tace, Fatima zarah, mumy tace suna mai kyau, ya jikin naki kin warke? tace eh, sannan mumy tace kuzo kuci abinci kai tsaye dinning suka nufa suka fara cin abinci zarah taci sosai saboda dadin abincin, dady yana tajan malam Usman da fira har suka kammala ci, dady yasa aka kai Malam Usman gefen baki, mumy tace abar zarah ta kwana wajanta, mumy takai ta wani daki tace ta kwanta zarah ta ware ido tana kallo, tare da fadin ikon Allah Yau nice zan kwana a wannan haddadan dakin? bayan mumy ta fito dady yake cemata wai ina asad ne tunda na dawo ban Ganshi ba, kafin ya rufe baki asad din yashigo tare da fadin welcome dad, ya hanya, dady yace wai ina kaje ne, yadan Sosa kanshi yace gidan friend dina, anan ya zauna suna ta fira gwanin sha'awa, sannan kowa ya tashi da nufin kwanciya, kafin mumy taje dakinta saida ta duba zarah taga bacci takeyi, sannan tayi murmushi ta kashe wutan dakin, zarah ta farka da asuba tanaso tayi alwala ta rasa ina bayi yake haka ta zauna tayi jigum tana tunani, bayan mumy ta idar da sallah ta nufi dakin zarah taganta a zaune, tace zarah harkin tashi, tai saurin ce mata ina kwana ta amsa da fara'a sannan tace mata kinyi sallah kuwa? tace a'a bansan bayi ba,mumy tayi murmushi ta nuna mata wani kofa a Dakin tace ga bayin can, zarah ta mike tashiga tana tunani, yanzu bayi ne a daki, Su basa jin wari ne, harta bude bayin ta shiga tsayawa tayi sororo tana kallon bayin, yanxu wannan ne bayi, to ya ake amfani Dashi, famfo ta hango aiko ta matsa kusa Dashi bataga wajan kunnawa ba,hy duk ta rasa abinyi tasa hannu wajan famfo din aiko saiga ruwa na zuba, tai saurin cire hannun,ruwan ya tsaya, ta kara saka hannu ruwan ya zubo,sai anan ta gane inkasa hannu ruwan zai zubo inka cire ya tsaya, haka tai alwalan ta fito, tazo tayi sallah, sannan ta koma bacci, har daki mumy tasa a kaima Malam Usman abinci, yayi godiya, zarah ko sai baccinta take abunta, har Su mumy suka gama break fast bata farka ba, dady ne yace har yanxu zarah bata farka ba, Asad ya kalla dady yace zarah kuma? wace zarah, dady ya bashi lbrin abun da ya faru,ya tabe baki, mumy tace bari in duba ta mumy tashi taga har yanxu bacci take abinta wajan shadaya, Alhaji ya nufi gefan baki dan ganawa da Malam usman, yashiga da sallama Malam usman ya amsa, bayan sun gaisa dady yace Malam Usman in bazaka damuba inaso inma wani tambaya, Malam Usman yace bakomai ina sauraranka, Alhaji ya danyi shiru sannan yace, zarah a hannun wa ta taso? Malam Usman ya danyi shiru domin baiyi zaton tambayan zai maiba, amma dole ya bashi amsa yace wajan matata, wato kishiyar mahaifiyanta, dady yace shin kai kasa a dinga Daura mata tallah tana nufan babban titi? Malam Usman yace wlh a'a shi asalima bai San tanayi ba saida abun ya faru, dady yayi shiru yace amma tana karatu? yace eh tana islamiya, yace boko fa Malam Usman yace a'a batayi, dady yace mai yasa yace hakanan, nan dady ya zauna yana ta wayar ma Malam Usman dakai akan ilimin boko, aiko Malam Usman yayi na'am da abun, sun dade suna tattaunawa Wanda dan zaman da sukayi dady ya fahimci zarah wahala takesha hannun kishiyan mamanta,duk da Malam Usman ya boye mai amma ya fahimci hakan, a nan Malam Usman yace ma dady Yau zasu koma gida dady yace ya bari gobe,haka Malam Usman ya hakura, zarah sai wajan daya ta tashi, taga momy a kusa da ita tana mata murmushi tace 'yata sai yanzu kika tashi?Zarah tai kasa da kai ta sake gaishar da mumy, ta amsa da fara'a sannan tace bari insa a Kawo miki abinci,mumy bata dade da fitaba aka Kawo ma zarah abinci, mumy ta nufi dakinta ta samu dady aciki yayi tagumi, tace dady lfya kuwa ya danyi murmushi yace ina tausayawa yarin yan nan wlh, nan ya bata lbrin yanda sukayi da Malam usman tace,Allah dai ya kyauta sannan tayi shiru kaman mai tunani can tace Alhaji, indai takirashi da Alhaji to magana mai mahimmanci zata mai, ya daqo dakai yana kallonta, tace tun Dana ga yarinyan nan naji tashiga raina,ka rokan min mahaifinta ya bani ita, dady ya kura mata ido, yace mumy anya wannan abune mai yiyuwa kuwa? tace plz dady, yace dakyar mahaifinta ya yarda tace ka gwada yimai magana, yace shikenan zan gwada... Hmmmmmmm masu karatu kuna ganin Malam Usman zai yarda da wannan batu kuwa? Muje zuwa d[truncated by WhatsApp] Likymo * Tayi murmushi tace ngd dady,shima murmurshin ya mata, dukansu sukayi shiru kowa da abunda yake tunani, dady ne ya katse shurun da cewa mumy mai yasa kike son a baki yarinyan? Ta danyi shiru kaman mai tunani ace dady yara biyu Allah yaban duk maza, na rasa daya, gashi asaad zashi karatu, shi yasa nakeson zama da yarinyan baya ga haka ma yarinyan ta shiga raina, tunda na ganta sai nake kallonta kaman yata, ta kamo hannun mijin nata daya zuba mata ido tace wlh dady inason yarinyan kuma ina burin taimaka ma rayuwanta, kaifa da kanka kaban lbrin yanda gidansu yake, da yanda ake Daura mata talla, yanzu kaman wannan za'a dinga ba talla tana nufa babban titi, dady dayayi shiru yana sauraranta ya dan numfasa yace shikenan, karki damu anjima zan tuntubi mahaifinta da maganan, tai murmushin tare damai gdy, dady ya mike tare da fadin ana jirana bari inje in dawo, tamishi fatan alheri yafita.kai tsaye dakin zarah ta nufa ta ganta a zaune tana hawaye, wanda zarah din bata ma San tashigo ba, mumy tayi wajan 5mins tana kallonta duk jikinta yayi sanyi ta matsa kusa da ita, ta taba ta tace zarah, kukan mai kike yi tai saurin goge hawayen, mumy ta kara tambayanta a karo na biyu, tace ba komai, tace ko bakya son gidan nan ne tai saurin cewa a'a, tace to miye nan ta dinga bama mumy lbrin irin azaban da inna larai ke bata, nan mumy itama fuskanta ya wanke da hawaye Wanda bata San tanayi ba, zarah ce taga hawayen, ganin haka sai tayi shiru mumy tace inajin ki zarah tace kukan mai kikeyi, sai a sannan mumy tasan kuka takeyi tai saurin share hawayen fuskanta tare da sakan mata murmushi, tace zarah kina son zama tare dani, tai saurin cewa eh, mumy ta janyota jikinta ba abunda akeji sai saukan numfashin zarah, Wanda bata taba samun Wanda ya mata haka ba, sai mahaifinta shima tun da tadan fara girma ya daina, mumy tana ta shafa mata baya a hankula,tace tashi kuje ki gaida abbanki, tai saurin mikewa jikin mumy duk yayi sanyi, suka fita tare ta nuna mata ban garan bakin tace in sun gaisa ta dawo, zasu fita, ta amsa da to tare da murna,kai tsaye ta nufi kofan da mumy ta nuna mata tana murdawa taga ya bude, wani hadaddan palour ne da wasu maka makan kujeru har kala biyu amma colour din lemon green yafi yawa a dakin da wani kamshi dake tashi,ga sanyi mai shiga zuciya,tayi sallama har sau biyu saiga abbanta nan ya fito tare da fadin zara'u, ta amsa sannan ta gaisheshi fuskanshi dauke da murmushi ya amsa, nan ta zauna suna ta fira, tayi wajan awa biyu tai saurin mikewa tare da fadin lah Abba wannan Yar gayun nan ta jiya da mukaci abinci tare, Abba yace eh dan ya gane Matan Alhaji take nufi, tace zan rakata wani waje Abba yayi murmushi yace to maza kije, tai saurin fita, kai tsaye kofar parlour din tanufa tana budewa tashiga da sauri ji tayi ta buge mutum tai saurin daga kai taga namiji ne ya daure fuska, tai saurin cewa yakuri, yace ke baki da hankali ne kin wani shigo bako sallama kaman wata dabba, sakan baki tayi tana kallonshi, ranshi ya baci yace badake nake ba, a dai dai lokacin mumy tazo tace lfya Assad kasata gaba kana ta mata ihu,yace mumy wacece ta daure fuska, tace itace zarah da abbanka ya fadama ya kalleta tare da yamutsa fuska, oh Aida nasan itace da ban bata lokaci wajan mata magana ba,dama Su yan kauye suna rayuwa kaman dabbobi, ran mumy ya baci tace asad kana da hankali kuwa? Shin kasan abunda kake fada kuwa? ganin ran mumy din nashi ya baci yai saurin Barin parlor, zarah data bude baki tana kallonshi ganin ya fita tai saurin zuwa wajan mumy Wanda ranta yayi mugun baci,tai murmushi tace kiyi hakuri kinji yata, zarah itama tai murmushin tace mumy na manta zan rakaki naje na dade kiyi hakuri, mumy tace bakomai muje to, suka fita mumy take tuka motan kai tsaye wani super market sukaje,zarah ta sake baki tare da bude ido tana kallo,mumy ta zaban mata kaya masu kyau wajan kala goma duk yan Kanti da takalma, sannan ta sai mata kananan hijab,sukaje gefen kayan ciye2 tasai mata Su chocolate kala2 zarah tana ta murna,bayan sun gama ne suka nufo gida, alokacin dady shima ya dawo dan taga motanshi, tai murmushi suka shiga ciki dakin Zarah suka nufa tace ga kayan ki nan tai gdy, sannan tace ma mumy zan kaima abbana shima, tace to diba kikai mai tako diba da yawa tafita tana murna, mumy dakinta ta nufa taga dady a zaune yana waya,saida ya gama taje kusa dashi tace dady kayi mai magana, yace mata wa danshi harga Allah ya manta, tace dady harka manta magananmu na zarah yace oh sorry ai dole in aiwatar da sakon madam ya karashe maganan da sigar zaulaya, yaga tayi shiru yace lfya tunanin mai kikeyi,tace dady wlh wasu Matan basu da imani sau da yawa nakan rasa yanda mata suka dauki kishi tabar dady a duhu yace,yes! gayamin maike faruwa?nan ta zaiyane mai komai, shiru yayi kaman mai nazarin wani Abu sannan yace tabbas mata da yawa zasu shiga wuta, shi yasa akace mata sunfi yawa a wuta, yanxu miye abun duka a jikin Yar nan? dady ya mike yace ina zuwa, tace ina zaka?yace zanje fadan sakonki ne, domin nima naji inason tallafa ma yarinyan, tai murmushi tare da rungume mijin nata tace ngd,sannan ya fita ya nufa kofan wajan yai nocking zarah ce ta bude tana ganin Alhaji tai saurin gaishe shi yai murmushi ya amsa sannan yace ina abbbanki tace yana ciki,kafin ta rufe baki sai gashi yama fito, yace Alhaji sannu da zuwa yace zarah shiga gida wajan mumy dinki, duk da bata gane miye mumy ba ta gane, yanaso ta shiga gida ne, ta wuce sannan Alhaji ya shiga ya zauna ya kalla Malam Usman yace mun kulle ka ko, dan nasan mutumin karkara baya San zama waje daya, Malam usman yai dariya yace bakomai suka dan taba fira sannan Alhaji yace nazo maka da wani magana ne sai dai ban San yanda zaka dauketa ba, Malam Usman yace to Allah yasa lfya, Alhaji yace lfya alfarma nazo nema wajanka, mlm Usman yayi murmushi yace haba Alhaji ai kafi karfin ko miye a wajena indai inada hali kyawawan dabi'unka da cika alkawarinka zaisa inma komai in inada hali, Alhaji yaji dadi kuma ya samu karfin gwiwa, yace fatima zarah nakeso kaban domin inada burin inga ta sami ilimi,maganan ba karamin razana Malam usman yayi ba domin bai San maganan zai mai ba,inda Alhaji yasan yanda yake ji da zarah bazai mai wannan maganan ba, jin yayi shiru Alhaji yaci gaba dacewa wlh nayi maka alkawarin riketa amana kaman yanda zan rike dana asaad itama haka zan riketa, kuma baza kayi dana sani ba,Malam Usman gaba daya ya dauke wuta ganin haka Alhaji yace bari in barka kayi shawara, yace sai da safe, nan yabar Malam Usman da tunani kala2,yadai yanke shawaran bazai bada yarshi ba.[truncated by WhatsApp] ...Domin aure ne zai raba shi da 'yar shi Duk yaji zaman gidan ma ya isheshi, tunda yaga suna Son raba shi da yar shi, to akan wani dalili ma zai basu indai boko ne a akwai a kauyensu, haka yaita tunani har aka Kawo mai abinci. A lokacin da dady ya fita ya samu Assad a parlour yana cin abinci a dinning yace son jibi ne fa tafiyanka hope ka gama shirinka, yace nagama dady, sannan yace ina mumy yace tana sama fushi take dani, dady yayi murmushi yace zata sakko, sannan shima ya haura sama, ya dubata dakinta bata nan, yaje nashi bai ganta ba sai ya tuna Dakin da takai zarah nan ya nufa yashiga tare da sallama ya gansu suna kallo Suna ta dariya,mumy tai saurin amsawa tare da mikewa tace baby na kwanta saida safe ko,zarah tace to sannan ta bata peck a kumatun ta,ta kashe mata wutan Dakin ta fita.Duk ta kosa taji yanda Su dady sukayi, dakin dadyn suka nufa ta zauna tana kallon mijin nata, tace ya kukayi yace ya gaya mai amma yace zai yi shawara,tace bangane ba,nan ya zayyane mata abunda ya faru, tace Allah yasa ya yarda,dady yace ameen,nan suka ci gaba da firansu na mata da miji, shiko Malam Usman kasa bacci yayi, yana tunanin maganan da sukayi da Alhaji baya ga haka saida ya dauki alkawari kafin ma ya gayamai,wata zuciyan tace mai ai kace in baifi karfinka ba, nan dai yaje yayi alwala yazo yanata sallah akan Allah ya zaba ma yar shi mafi alkairi a rayuwanta,saida yakai wajan biyu na dare Kafin ya kwanta, washe gari tun da zarah tai sallan asuba ta kasa komawa bacci sai tunani take don jiya mahaifinta yace Yau zasu koma gida, tana jin tsoran in sun koma abbanta ya batta da inna larai.Har mummy ta shigo tace my princess kin tashi,ta gaida mumy, ta amsa da murmushi dauke a fuskanta,tace jeki yi wanka kizo muyi break fast,duk da batasan miye break fast ba ta amsa da to,har yanzu bata San yanda ake amfani da toilet dinba in banda famfo din nan da take Tara hannu ruwan ya xubo haka taita Tara wata karaman Roba idan ruwan ya taru saita watsa a jikinta da haka harta gama ta fito,jikinta ko bushewa baiyi ba ta dauko wata Riga da skirt a cikin yan kantin da mumy tasai mata, ya mata das a jiki tasa baby hijab sai tayi kyau duk da fuskan ba makeup, mumy ta shigo tana murmushi har kin gama tace eh,tace to muje, tabi bayan mumy har wajan dinning ta gaisa da Alhaji ya amsa fuska a sake, sannan mumy ta hada mata tea,ta zuba mata chips and egg da farfesun kayan ciki,aiko zarah ta kama ci, kaman abn aikota, dady ne yace wai har yanxu asaad bai tashi ba tace eh,yace yaka mata ace ya tashi domin Yaka ma hanya tunda gobe zasu tashi, ai ba Matsala tunda nan da abuja awa nawa ne, ko wajan 1 saiya wuce, yace to shikenan bari inje mu gaisa da Malam Usman, tace to, ya fita ya nufa bangaran baki, yai knocking a dai2 lokacin Malam Usman ya gama Karin kumallo kuma ya shirya tsaf domin tafiya Yau, ya bude kofan tare da gaida Alhaji ya amsa tare da cewa badai har an shirya ba, yace wlh kuwa Alhaji inaso in koma wajan Sana'a nane, Alhaji yace wani Sana'a kake yace ina tuki ne gari zuwa gari, Alhaji yace Allah ya taimaka, haka yana da kyau,suka dan taba fira, Sannan Alhaji yace Malam Usman kayi shawara akan maganar mu ta jiya? yayi shiru kaman bazai ce komai ba, yace Alhaji nayi, da farko dai zanyi gdy da nuna min kulawa mussaman akan yata, amma Alhaji miye dalilin da yasa kake so in baka ita?Alhaji yayi Jim kafin yace inason tallafa mata ne kuma yarinyar tashiga ran matata, nan dai ya gayama ma mlm Usman yanda sukayi da matarshi, mlm usman yayi shiru kaman mai nazarin wani Abu, can dai ya daure yace Alhaji Zarah inaso in aurar da ita indai takai 14yrs, Alhaji ne ya dan kalleshi da Mamaki dama har yanzu ana wannan auran ba'a daina ba duk maganan yanayi ne a zuciyanshi, har mlm Usman ya gama mai magana, sannan yace shikenan insha Allah in kabani ita nama alkawari inta kai lokacin shekarun zan dawo ma da ita,inaso koyaya ne ta dan sami ilimi yanda ita kanta zatayi alfahari da hakan,mlm usman yace ko zan iya ganin zarah da ita hajiyan Alhaji yace eh, nan ya dauki waya ya kirata yace yana son ganinta ita da zarah a gefen baki,Jim kadan sai gasu sun shigo bayan sun gaisa da mlm Usman da mumy itama zarah ta gaida mahaifin nata ta sami waje a kasan carpet ta zauna, nan mlm usmn yace dama nace a kira zarah da Hjy ne sbda in tambayi zarah a gaban ku inta amince to shikenan ni banda matsala, nan ya maida kallonshi kan zarah yace zahra'u kina son zama a nan gidan in tafi in bark? aiko tun kafin ya gama maganan tai saurin cewa eh, aiko kallonta yake da mamaki don baiyi zaton zata yarda ba, to gashi ta amsa,mumy ko duk murna ya rufeta, mlm Usman yace to alhji gashi ta amince kaman yanda mukayi indai takai wannan lkcin dan Allah alhji a cika min alkawari, dady yace insha Allah yace yanzu shekara nawa take yace Tara, nan sukai tamai gdy tare dacewa koda yaushe zai iya zuwa dubata haka suma zasu dinga zuwa, nan yama mlm Usman shatara na arziki a ciki harda waya ya bashi don yalura kaman bashi da ita, aiko yaita gdy sannan dady yasa driver ya kaishi har gida nan sukayi sallama zarah tana ta daga mai hannu har motan ta fita, suka nufa gida sun shiga parlour suka ga Assad a dining yana break fast, yana ganin iyayen nashi ya gaidasu yana murmushi, ganin zarah ne yasa ya daure fuska kaman bai taba dariya ba, mumy ta lura sai ta share shi suka zauna ita da zarah suna kallo, yayinda dady kuma yake mai magana akan ya kamata yazo ya wuce,yace yanxu xan tafi dady ina gama break fast, haka suka zauna suna ta fira shida dady, mumy ko banza dasu tayi,dady yace kinyi 'ya mu kuma yanzu sai yanda hali yayi, tayi murmushi tace haba dady ai kasan kai daban ne, Assad yace nifa mumy? yayi maganan cikin shagwaba tai banza dashi,Wanda hakan ya qona mai rai wato saboda wannan Yar kauyen yarinyan mumy take fushi dashi, dady ne yace son na tambaya tai dan murmushi tace kyaleshi,dady yace wai mai yayi ake fushi dashi nan numy ta fada ma dady, dady ya fara mai nasiha akan babu kyau wulakanta dan Adam,kuma zarah da kake gani kanwan kace domin yanxu ta dawo wajanmu da zama, ya tabe baki tare da kara jin haushin yarinyan yanxu saboda ita mumy ke fushi dashi ga dady shima yana so yabi bayan mumy, duk yaji ranshi ya baci ya mike yaje yafara kwaso kayan da zai tafi dasu harya gama, yaje yama dady sallama yace shima yana nan zai taho Paris din nan da 2mnths,sannan yaje ya sami mumy sukayi sallama ba yabo ba fallasa ta amsa ya fita.. [truncated by WhatsApp] Likymo * ...kai tsaye mota ya shiga driver ya ja suka kama hanyar Abuja. Mlm Usman sai wajan biyar suka kai gida driver ya taimaka mai da kwashe kaya har suga gama driver ya wuce,ya iske larai na tankade dama tanayi tana mita ace mutum ya tashi ya tafi daka kwana daya sai yayi biyu, gashi ya tafi da shegiyar yarinyan nan ya barni inata baiki, sai jin sallama tayi ana shigo da kaya, har aka gama batace komai ba, mlm usmn bayan ya shigo ko kallo bai isheta ba ta juya taci gaba da tanka danta, tana fadin ina zarah a zuciyanta,shiya yanke mata tunani da fadin Haba larai ace nashigo gida ko sannu da zuwa babu, balle ma ki Kawo min ruwa insha, tace au to, lallai ma,kai yanzu ka kyauta ace ka tashi ka tafi daga kwana daya sai kayi biyu,yayi dan Jim kafin yace to bagashi na dawo ba, nida nake tafiya in kwashe watanni ban dawo ba baki taba fushi ba sai Yau, tayi shiru tadai ga har yanzu zarah bata shigo ba kuma bata tambaye shiba shima tun a hanya yace bazai mata maganan zarah ba sai tamai. Asaad shima yakai abj ya sauka gidan Hjy Rakiya yayar mumy dinshi sunyi murna da ganin shi, sukai ta fira har dare, washe gari wajan 10 jirgin Su ya daqa zuwa kasan Paris, mumy ce da zarah kan dining suna breakfast ta kalli zarah tace nayi magana da Wanda zai dinga koya miki lesson anjima zaizo in kikayi kokari sai kije js1 zarah taji dadi sosai don itama tana San karatun, mumy tace kullum kanki a rufe ki bude kisha iska mana, aiko tana cire hijab kan ba Kyan gani duk datti, mumy ta kira daya daga masu aikin gidan mai suna shatu,tace Takai zarah saloon a wanke mata kai, suka tafi basu dade ba suka dawo, mumy tayi mamakin ganin yawan gashin zarah, a ranan lesson teacher din ya fara zuwa,suka fara karatu ya lura tana da fahimta amma matsala daya da sai sunyi fama Dashi shine bata jin turanci,yaba mumy shawara Su dinga mata turanci Su rage mata Hausa, aiko haka kullum yake zuwa yana mata kuma ba laifi tana dan fahimta, an sata ma a islamiya tana zuwa da yake a bayan Layin gidan yake ita take zuwa ta dawo dakanta, mumy tana jin dadi yanda zarah ke bada himma kan karatu, dady ya bada kudi an siyo mata kaya, mumy tace daga yanxu aikin shatu shine kula da zarah da koya mata abubuwa da dama Wanda bata Sani ba, larai tun da taga mlm Usman bai dawo da zarah ba sai ta share tace baza tamai magana ba, donko tamafi son haka duniya ta mata dadi, an dauke mata kaya. Bayan shekara daya, Assad ne zaune a cikin wani parlour hadadde ya zauna a daya daga cikin kujerun parlour din ya rike remote a hannunsa ya kara kyau da haske yayinda gefensa wani abokinshi ne mai suna yazeed shima dan nigeria ne karatu ya Kawo shi Paris sai suka kulla abokanta ka da asaad, ya kalli asad yace na rasa dalilin da yasa kake wulakanta Zaynab,yarinyan na sonka gata kyakyawa ajin karshe, asaad yayi dan tsaki tare da fadin ni bani da lokacin wannan shirman waishi syayya ni ban dauki mata a komai ba face abun shakatawa, bazan iya sa ko wace mace a zuciya taba inta bata ma kaina lokaci, zan iya samun ko wace yarinya indai tamin indai kudi na aiki, yazeed ya kwashe DA dariya yace abokina baka da dama, suna cikin haka saiga wata yarinya fara doguwa bata da jiki amma tana da kyau ta shigo parlour din, asaad ya kalleta sau daya ya kauda kanshi tare da daure fuska, yazeed ne yace zaynab yanxu muke maganan ki sai gaki, jin haka yasata jin dadi ta nufo inda asaad yake ta mike kafanta a kan kujeran tare da Daura kanta akan kirjin shi, ganin haka yasa ya kuma daure fuska tare da mikewa yabar wajan, ta tsaya tana kallonsa sororo, domin Indai wannan ne tasaba, ta rasa wani irin so take mai, Allah yasa mata azaban sonshi gashi tana kishinshi, wasu hawaye ne masu zafi suke sauka a idonta ta rasa mai zata mai ya sota har kanta ta bashi amma duk da haka, baya ga ita tasha ganin mata a gidan ta taba fada da wata wacce ta Tarar a gidan saida ya dauki lokaci mai tsawo baya kulata shi yasa kowa ta ganshi da ita bata magana duk da tanajin ciwon abun, zarah yanzu a na js2 tana da kokari sosai gashi yanzu ta iya turanci ta kara kyau inka ganta dakyar ka ganeta domin ko ta dan kara girma, tana zaune a parlour tana kallo saiga mumy ta shigo da gudu taje ta rungumeta tana wlcm mumy,mumy dake murmushi tace thx, my dear ya gida tace mumy, kin dade tace wlh garin ne acike nan suka zauna suna ta fira gwanin ban sha'awa, tun da Asaad yafita yaja motanshi bai tsaya ko ina ba sai wani club da mata ne da maza maqil a ciki sai faman tika uban rawa suke suna shan giya, ya samu wani Kujera ya zauna yana kallo, yaga kallon ma ya isheshi ya tashi ya fita ya koma gida yana shiga yaganta zaune a parlor daka ita sai wata shegiyan riga wanda, da ita gwara ma babu komai nata ana gani, ta taso ta nufo shi tana zuwa ta rungume shi, ta fara kissing dinshi tako ina shima ya fara mayar mata da martani anan suka zube suka fara aikin shaidan...[truncated by WhatsApp] Likymo * ...sai sautin numfashin su kawai ake ji. Sun kwashe lokaci suna haka kafin suka dawo hayyacinsu suka shiga toilet tare sukayi wanka, bayan sun fito yana sa kaya take cemai wai asaad mai yasa inna ce ka aureni sai ka dinga shareni, ya jiyo yana kallonta fuska daure yace ai bance ina sonki ba,ke kika Kawo min kanki, bari ma in fada miki kiji duk sanda kika kara min maganan in aureki daga ranan na rabu dake kenan, tai saurin cemai kayi hakuri bazan kara ba dan tasan halinshi, ya gama shiryawa suka fita tare sukaje club aiko anan sukai tarar da ana ta cashewa ba ruwan wani da kowa, abun da kaga dama shi zakayi, masu shan giya nayi, masu rawa nayi, Wanda shi asaad zama yayi kan Kujera mata wajan uku suka zauna dashi ita dai Zaynab ba daman magana da taga haka sai taje take ta rawa abinta, sai wajan ukun dare suka bar wajan duk sun gaji suna son su runtsa, kwanci tashi ba wuya fatima zarah an zana jarabawan jsce kuma takardan ta tayi kyau alokacin tana da shekara 13 ta kara kyau sosai, inka ganta baza kace ta taba shan wani wahala a baya ba yanda fatan ta ke shining tana walkiya irin na hutun nan, tana aji hudu yanzu a islamiya, a kullum mumy inta tuna alkawarin da sukayi da mahaifin zarah sai taji jikinta duk yayi sanyi, amma,yanzu haka tunanin abun take a haka dady ya shigo ya sameta, tayi tagumi yace haba mumy tunanin mai ake haka, tun dazu nadawo Baki sani ba,tai dan gajeran murmushi tare da fadin dady wlh ban son rabuwa da Zarah na saba da ita sosai, yanzu tana 13yrs alkawarin da mukayi da mahaifinta inta kai 14yrs zamu maida ta, nan dady yayi Jim domin kuwa saura wattanni,takara sa 14 yrs din,shima kanshi yarinyan tashiga ranshi musamman yanda yaga take bada himma kan karatu, yana ganin Idan tai karatu ba karamin taimakon al'umma zatayi ba tunda tana da kwakwalwa, mumy ce ta katse shi da fadin yanzu miye abun yi?yace karki damu zan kira mlm usmn din inji in yana gida sai muje jibi, tace Allah ya kaimu, tunda ya basu zarah so daya ya taba zuwa ganinta, kuma yace karsu kawota kauyensu don baya so asan inda take, aiko dady ne yakira shi suka gaisa yace naji kaman kana hanya yace eh wlh mun shigo Kano ne,dady yace haba mlm Usman zaka shigo Kano sai kaki fada min,yace Alhaji ayi hakuri nan dady ya fada mishi dalilin kiran nashi, yace tunda yana Kano anjima zaizo,dady yayi gdy tare da fadin sai kazo,sannan ya kashe wayan, kaman karfe shida saiko gashi yazo security din gidan suka mai iso har parlour baki,dama tun kafin ya shigo yakira Alhaji aiko yana zama bai dade ba aka jera mai kayan ciye2 a gabanshi dasu drinks, mumy ce ta sami zarah a daki anata shirin Skul da yake gobe zata fara zuwa ss1 tace yar makaranta zarah tai murmushi Wanda dimple dinta saida ya fito, tace mumy barka da yamma, mumy ta amsa tace tashi kije Ku gaisa da abbanki, aiko tai saurin tashi tare da fadin mumy yaushe yazo? tace bai dade da zuwa ba ta dauki hijab tasa ta nufi parlourn bakin aiko ta ganshi tace lah abba sannu da zuwa,yayi murmushi tare da jin dadin ganin Yar tashi yace yauwa fatima sannan ta gaidashi, tabbas yaji dadin ganin yanda yarshi ta kara kyau gashi tayi girma sosai kaman ba itaba, suna dan fira irin na 'ya da uba. Alhaji ya shigo tare da sallama anan zarah ta mike ta basu waje ta shiga gida, bayan sun gaisa da alhaji ne suka dan taba firan bayan saduwa, sannan Alhaji yace mlm Usman nakira ka domin inaso muyi wata magana mai muhimmanci dakai,mlm Usman ya gyara zama tare da maida hankali sosai wajan sauraran Alhaji, yace har yanzu kana bakan ka na daukan zarah inta kai shekara 14 ? mlm Usman yace insha Allah,saboda Alhaji mutuncin ya mace shine ace tana dakin mijinta,Alhaji yace karatun ta fa yace ehhh to in Wanda ta aura ya barta to, inko bai barta ba shikenan, alhji yayi shiru domin yana tausayawa yarinyan yanzu inma ta koma gidan nasu kowa mahaifin nata zai bata oho, hala ma baiyi karatu ba, kai bazai bar haka ta faru ba, yaka mata ya taimaketa gashi tasan addinin ta, mlm Usman ne ya katse mai tunanin da fadin cewa Alhaji ya naji kayi shiru ince dai lfya ko,alhji yace lfya yace to yanzu akwai wanda ka fitar mata a matsayin miji ne? mlm Usman yace a'a sai dai inta koma ko a dangi ba'a rasa mai so ba, alhji yace to ina nema ma dana auranta indai za'a bamu, mlm usman da mamaki yace Alhaji miye zaka naima a wajena in hanaka, naba danka auran zarah, nan Alhaji yayi gdy tare da fadin zasu so akawo komai da komai na bikin, amma yace mlm usman dole ya kwana domin bazai bari yayi tafiyan dare ba haka ko ya hakura ya kwana,saida sukayi sallan isha, bayan dady ya shiga gida ne yaga mumy da zarah a zaune a parlour suna kallo suna dan taba fira jefi2 yashigo fuskanshi dauke da murmushi, mumy ta kalleshi azuciyanta take fada daga gani anyi nasara, dady yace zarah aje a kwanta gobe za'a fara zuwa Skul ta tashi tace mumy gd nyt, tace ma dady ma haka sannan ta haura sama, mumy duk ta kosa taji abinda ke wakana, nan ta kalli mijin nata tace daga gani anyi nasara musamman yanda naga kana murmushi, yace hakane nan ya bata lbrin abunda ya faru, aiko ba karamin dadi taji ba, dama tun tuni take sha'awan haka bata dai fada bane, yanzu Allah ya amsa addu'anta, tako ji dadi sosai, sai dai matsala daya idan zarah tace bata so to bazata mata dole ba,da haka har suma sukaje suka kwanta, washe gari tunda zarah ta farka da asuba tai sallah taje ta gaida mahaifinta,saboda da wuri zai wuce sannan sukai sallama ya wuce, a ranan dady ya kira asaad yake cemai yaushe zai zo gida yace cikin satin nan yake son zuwa, yace dady lfya daiko jiya haka mumy ta kirani take tambayana kaima gashi haka, dady yayi murmushi tare da fadin munyi kewanka ne asaad yayi murmushi tare da fadin yana nan tafe...[truncated by WhatsApp] Likymo * Zarah ce zaune a office din principal an bata uniform dasu textbooks da exercise books, da komai da student ke bukata an bata sannan principal din ya leka ya hango wata yarinya itama ss1 din take yace Aysha nasir , tai saurin jiyowa tare da nufoshi ta karaso ta gaidashi sannan yace ga bakuwa class dinku daya ki nuna mata class din tace OK sir,sannan suka wuce,Aysha Nasir ta ce suna na Aysha kefa? Fatima zarah usman, tace wow! nyc name, da fatan zamu zama kawaye zarah tace insha Allah, har suka karasa class suna fira, sun shiga sun Tarar da malaman English tana ciki suka gaisheta, sannan Aysha Nasir tace mata wannan sabuwan zuwa ce principal tace a kawo ta nan English teacher din tace zarah tai introducing kanta wa yan ajin nan ta fada musu sunanta sannan ta zauna a Kujera ta gaban Aysha Nasir, da yake kowa a kujeranshi yake zama da locker dinshi,haka har malaman english ta gama ta fita sannan wani ya shigo har suka fita break suna tare da Aysha nasir, mlm usmn ne zaune wajan dangin Maman zarah yana musu bayani aiko sunji dadi sosai ya nuna musu anan yake so ayi auran aiko sunyi na'am da batun, bayan dawowanshi da sati daya Su alhaji suka je suka kai komai ita zarah dai bata San wainan da ake toya waba,balle shi asaad din, ansa biki sati daya wanda za'a daura ranan juma'a a nan unguwan Bawa dake saminaka, nan suka bukaci a dawo da zarah in an Daura auren sai a taho da ita, haka ko akayi, dady ya hadata da driver yace zata gida tayi sati daya,saida gabanta ya fadi tace Yau zata hadu da larai, haka take ta zullumi amma ga mamakinta sai taga banan suka nufa ba gidan dangin mahaifiyarta sukaje ba karamin dadi taji ba,aiko taga yan uwa da abokan arziki sun nuna mata kulawa sosai, kowanata janta gata kaman mamanta a kyau,dan harta fi mahaifiyarta kyau da manyan ido, tako ga kulawa kaman za'a cinyeta, kakarta ta wajan uwa na nan amma namijin ya rasu, nan suka zauna ita da kakar tana ce mata iya, kefa ran karfe gareki, tace kyayi kya gama, kina kishi na fiki kyau, zarah ta kwashe da dariya tace tabdi dako ban ganu ba, nan dai sukai ta barkwanci, har mlm usman yashigo gidan aka kira zarah, taje ta samesu cikin wani daki a ciki harda yayin mahaifiyarta, nan suka zauna suke sanar mata dalilin zuwanta suka gaya mata aure zatayi, gabanta ne yayi wani mummunan fadi, aure ita dawa? waye mijin a ina yake? ita da bata kula samari, shin mijin yana sonta? mahaifinta ne ya katse mata tunani tare da cewa ba kowa bane zaki aura face dan Alhaji mai suna Muktar, gabanta ne ya fadi ta nanata sunan Muktar, asaad yake nufi kenan Yaran da basa shiri asalima tun da ya fara ganinta ya nuna mata tsana amma ace shi zata aura gskiya ba'a mata adalci ba, taya ma zata aureshi ai halinsu ba daya bane, ita tana da saukin kai gata da saurin Sabo,shi kuma asaad miskilini gashi da kyamar mutane mussamman ma talaka, yana magana kaman bazaiyi ba, to taya zamanmu dashi zaiyi? wannan auran namu bamai yiwuwa bane domin bai min ba dan ni bana San mutum mai wulakanci,mahaifinta ne ya katse mata tunanin da fadin fatima ya kikayi shiru, ko auran ne bakya so karki manta iyayen Yaron sunyi miki hallaci mahaifinshi da kanshi ya nemi ma Yaron auran, kinga ko baza mu ki bashi ba, amma indai bakya so wlh bazan miki dole ba, ke muke saurara,tabbas don so ko batayi amma dole tayi ma mahaifinta biyayya ta amsa da ta yarda domin ko ita Yar halak ce, bazata ki jinin alhaji ba inma taki yarda da wani ido zata kallesu, kodan ci gaban karatun ta dole ma ta yarda, abbanta ya sake cewa ke muke saurara, tai kasa dakai tace abba duk abunda ka zarce akai na basai ka nemi shawara na ba, na tabbata bazaka ban abunda zai cuceni ba,jikin Abba yayi sanyi sai sa mata albarka yakeyi tare da yan uwan mamanta domin sunji dadin maganan da tayi, a washe garin ranan asaad ya dira a garin Kano Wanda rabonshi da Kano shekara uku kenan da yan wattani, yaga garin ya kara kyau an kuma samu cigaba sosai, duk ya kosa ya karasa gida driver ne yaje dauko shi, aiko yana Isa gida da sauri ya shiga yana mumy dady, mumy ce ta fito da sauri ta rungume shi tana murna, yace ina dad tace yaje meeting yanxu zai dawo, taga dan nata ya Kara girma da kyau ga wani kasumba ya ajiye saiya kara mai kyau, kaman ba dan Nigeria ba, tace son ka kara kyau yai dariya tare da fadin thx mum, sannan yace bari inje nai wanka kai tsaye dakinshi ya nufa an gyara dakin yayi kyau sai kamshi ke tashi a dakin, ya shiga ya fada toilet yayi wanka ya shirya, sannan ya fito don cin abinci, yaga mumy tana jiranshi yace mumy I miss ur delicious food, tayi dariya a dai2 lokacin dady ya shigo da gudu yaje ya rungume dad din nashi tare da fadin dad nayi missing dinka,nan suka wuce zuwa dinning dan cin abinci, suna ci suna fira gwanin ban sha'awa har suka gama, asaad yace bari ya fita ya dawo, tunda ya fita sai bayan isha'I ya dawo gida alokacin mumy da dady na zaune a parlour suna jiran zuwanshi don sanar Dashi abunda suka yanke, duk da bayar danshi suke so ba, bayan ya shigo ne yace mum dad sunnu da hutawa, dady yace asaad zo ina son magana dakai, ya dawo ya zauna, yana sauraron mahaifin nashi,dady yace mun yanke wani hukunci Wanda shine dalilin da yasa mukace kazo, asaad yayi shiru yana ji, dady yace Wanda wannan hukuncin ba komai bane shine zamu maka aure ranan juma'a dinnan, asaad yai saurin dagowa zaiyi magana ganin fuskan mahaifin nashi ba wasa, sai yayi shiru kawai, dady yace dafatan ba matsala yace eh,amma dady wacece yarinyan, yace ba kowa bace face fatima zarah, yace wht dady yace, akwai matsala ne yace a'a nan ya tashi ya shiga ciki tabbas amma raina shi kaman shi ace wai anmai mata, ama rasa da wacce za'a hadashi Sai Yar karaman yarinyan nan Yar kauye gskiya iyayanshi basu mai adalci ba, yanzu ai abun kunya nema a wajanshi ace wannan yarinyan ce matanshi, yai dogon tsaki tare da jin haushin zarah a ranshi, itama zarah tana kwance tana kuka tana tunanin wani rayuwa zatayi a gidan asaad tana tausayawa kanta tabbas zatayi zaman ukuba, mutumin da tun ganinta na farko ya tsaneta,da haka bacci ya dauketa, washe gari da safe asaad ya tashi yaje dakin mum dinshi yako ci sa'a tana wanka yako hango wayanta yai saurin dauka ya laluba,aiko yaci sa'a ya samu no din zarah, yakoyi sauri ya dauka yabar dakin, haka dai ranan ya zauna duk yaji kasan ya isheshi so yake ya koma inda ya fito, domin da yasan wannan bakin cikin zai samu da baizoba, wajan karfe hudu yafita yaje wajan wani abokinshi mai suna Yusuf, a zoo road,Yusuf na ganinshi yace amma batan hanya kayi dai ko, asaad yayi dan tsaki yace kai dai kana da matsala, suka zauna a wasu kujeru Yusuf yace wai yaushe ka dawo yace jiya nan asaad ya zayyane mai abun daya Kawo shi, Yusuf yace to miye matsalan yace wlh bana son yarinyan ni hasalima kasan banda lokacin wannan shirman wai soyayya, kuma ga yarinyan karama Yar kauye, Yusuf ya kwashe da dariya, Assad ya daure fuska, ganin haka Yusuf din yayi shiru,yace abokina kawai ka fadama dad dinka baka so indai ba dole zasu maba, yace ni na Isa in cema dady bana so,sai dai in kira yarinyan in tsorata ta, yace haka yayi inko taki, wlh sai tayi dana Sani, nan suka zauna suna ta tattaunawa,har sukayi magrib tare sannan asaad yayi gida, wajan karfe 9 ya dauko wayanshi dake ringing yana Zaynab ya dauka tace haba asaad ina ta kiranka amma kaki dauka, yace kin San ni bana son mita ko yayi tsaki ya kashe wayan, ta kuma kira yaki dauka, anan ya lalubo no din zarah da yayi saving da ugly ma'ana mummuna ya doka mata kira, saida ya kusa katsewa ta dauka, tare da sallama yayi shiru kaman bazai yi magana ba nan dai ta kara sallama taji shiru har zata kashe taji ance karki kashe min waya, nakira ki in fada miki kiyi gaggawan fada ma dady bakya son wannan auran,tace kai mai yasa bazaka fada ba aiba baki ka fini ba, tana maganan ne cikin tsiwa, yace ohkey ki shirya zuwa makabarta domin gidana indai kikazo wlh sai kin gwammaci gwara mutuwa, banza Yar kauye ya kashe wayar. [truncated by WhatsApp] Jin kaman motsi ne yasa tayi shiru, kaman tana bacci iya ce ta leko dakin tace har kinyi bacci ashe, tana fadin haka ta juya, zarah ranan bacci gagaranta yayi, wannan wani irin sabon al'amari ne, mai yasa zaice ita tace bata so, don aga laifinta kenan, ta danyi tsaki tare da cewa ai wlh yanda ka qudura a ranka, nima haka, duk yanda kabi dani nima haka zanbi dakai,yanda take surutan kaman da wani a kusa da ita,tai tsaki tare da jin haushin shi,a haka dai bacci ya dauke ta, shima haka a nashi ban garan tunanin yaita yi, wato ni yarinyan nan take gayama magana har tayi baki, yai wani murmushi dashi kanshi yasan dalilin yinsa, ya dauko wayanshi ya bugama yazeed bugu daya ya dauka yace, abokina kai tunda ka tafi najika shiru gashi ka tafi ka barni da kaya, asaad yace kaya kuma kaman ya,yace Zaynab mana ta dameni wlh kulum tana sintiri wajena, wai inta kiraka baka dauka,asaad yayi tsaki yace matsalan bakin fata kenan daga ka hada jiki dasu suka kwashi zuman ka sai suga kaman kana sonsu ne, sai yasa nake son turawa, ni bama wannan ba kasan maike faruwa kuwa, yazeed yace saika fada,nan asaad ya bashi lbrin auran dolen da ake shirin yimai, yazeed yace wht? Kai za'ama aure kwata2 u r 25yrs kuma auren dole ma,tabdi gskiya iyayenka basu ma adalci ba, yanzu wani mataki zaka dauka, yayi nishi kafin yace babu wani mataki auren dai babu fashi, amma yarinyan saina koya mata hankali, kwata2 fa kaman 14yrs take shine za'a ce wai za'a aura min ita, to maima zanyi da ita gata Yar kauye, yazeed ne ya kwashe da dariya, asaad yace kasan ba amin irin haka ko, yace sorry frnd abunne wlh iz funny, wai kai za'a ma auran dole kuma da karaman yarinya tabdi, asaad yace zan koya mata hankali yanda da kanta zata gudu, tace bata San auran, dan naga take2 su mum akan yarinyan nan zasu iya fushi dani, nan dai sukai ta tattaunawa, daka bisani sukayi sallama, zarah tunda ta farka tayi sallah asuba,ta kasa komawa bacci sai tunani kawai har gari ya fara wayewa,iya ta fito ta sameta a haka, tana ta magana amma shiru,saida ta taba ta kafin tai firgit ta motsa tare da fadin iya ina kwana kinga tsohuwa da sassafe har an mike, tace to an gaya miki ni malalaciya ce irinki,zarah tace lah nidin tace eh,iya ta gyara zama tace Yar nan wai shin tsakani da Allah kina son wannan auran kuwa? Zarah tayi shiru iya ta kuma tambayanta, tace inaso mana mai kika gani, tace kinga in baki so wlh bazan bari a miki dole ba, ina lura dake kwana biyu Baki da wani aiki sai tunani indai baki sone to ki fada min, zarah ta dan qago murmushi tace inaso iya inda bana so ai bazan yarda ba,iya tace to Allah ya miki albarka, ta amsa da amin, sannan tace taje suyi abun kari, mumy da dady suna zaune a parlour kan dinning suna breakfast suna tattaunawa yanda bikin zai kasance saiga asaad yazo ya gaidasu cikin girmamawa dady yace jibi ne bikin ba wani abu da zakayi, yace a'a dady, ba abinda zanyi, dady yace to shikenan,asaad yayi shiru can dai yace dady inaso gobe in koma, kafin dady yai magana har mumy tace ba inda zaka sai an daura auren, mutumin banza kawai, dady yace haba aysha mai yasa zakiyi saurin yanke hukunci ai sai ki tambayi uzirinshi ko,tace uzirin shi din banza, har wani uziri gareshi wlh dady kai kake daure mai gindi, yake iskancin da yaga dama, in banda iskanci ana mai magana yana ba wani abun da zaiyi,dady yace asaad mai yasa kake son komawa gobe yayi shiru, dady yace ba magana nake maba, yace dama hutun dana dauka ne ya kare shine nake son komawa,dady yace to shikenan ka bari a daura auren sai ka tafi ran friday yace to, ya mike jiki ba kwari mumy ta bishi da wani mugun kallo,dady ya fara mata nasiha akan ba'a haka bai kamata ta dinga mai haka ba, nan dai jikinta yayi sanyi,a ranan yan uwa da abokan arziki suka fara zuwa domin yin biki, haka ta bangaran amarya anata gyarata, ta kara kyau sosai, sai dai ta danyi rama kadan, rana bata karya sai dai uwar diya taji kunya. A Yau juma'a aka Daura auren Muktar Aminu Mukhtar wato asaad da amaryarshi fatima zarah Usman, akan sadaki dubu dari, auran ya Tara manya manyan mutane abun dai sai Wanda ya gani, ana gama daura aure aka wuce da amarya, domin gidan mumy zata sauka kuma sun kudiri aniyar bazata tare ba har sai ta kammala secondary skul dinta,duk wannan bidirin da ake inna larai bata Sani ba, duk da dayawa daga yan unguwan sunji har wasu sunje ma,bayan ankai amarya akai ta bidirin biki, mumy ta ke kashe akan asaad bazai tafi ranan ba, duk takaici ya isheshi, haka ya hakura ba yanda zaiyi,amarya tare da wasu yan uwanta ta kwana a bangaran baki, washe gari tun da ta farka take ta rawan sanyi, saida Hajiya Rakiya tazo gefan su suke sanar mata halinda zarah ke ciki, aiko tace ta taso suje ban garan mumy suna zuwa ta kaita dakin da akaba zarah, tace ta kwanta tana zuwa, Jim kadan sai gata da tea da paracetamol ta dawo tace zarah ta tashi tasha, ta amsa tasha sannan tasha maganin, ta kwanta, asaad ya gama shirin tafiya tsaf ya nufi wajan mahaifiyarshi don yimata sallama bayan sunyi sallama tace kayi ma matanka sallama, ji yayi kaman ta watsa mai garwashi, amma sai yace a'a naga akwai mutane,mumy ta fita tace biyoni muje kai tsaye kofan dakin da zarah take ciki nan tace mai yashiga suyi sallama, yana shiga mumy ta juya tabar wajan, ya shiga yaganta ta kife kanta a gwiwa daka gani kuka takeyi yayi tsaki tare da cewa ke ai wannan kukan da kike yi wlh najin dadi ne, zakiyi nagaske duk ranan da aka Kawo ki gareni, dan haka ina baki shawaran da ki gaggawan sanar dasu mumy baki San auran tun kafin lokaci ya kure miki, ita dai shiru tayi jin taki cewa komai yace ke dabba bada ke nake ba, tai karfin hali tace naji ngd, amma kai mai yasa bazaka gaya musu ba, yace haka kikace to kizo da shiri domin kabari zaki zo, tai murmushi tace kalaman ka bazasu ban tsoro ba wahalan da kake tunani zaka ban ni wani wahala ne ban shaba, don haka bana bukatan wani shiri tana gama fadan haka ta tashi ta shige toilet,tabbas ba macen da ta taba yima asaad rashin kunya haka har yana fada tana fada yai murmushi tare da fadin u will regret it, yasa kai ya fice domin komawa kasan daya fito, itako tana shiga toilet ta fara rusa kuka, Allah sarki fatima zarah koya zaman auran nasu[truncated by WhatsApp] A ranan da yamma aka shirya walima, wanda aka kira malamai mata suka gabatar da lakca akan zaman aure, bayan an gama ne aka rarraba ma mutane abubuwa kala2,daga nan kowa ya fara tafiya inda ya fito yan nesa kuma sai gobe zasu wuce,a ciki harda yan uwan zarah. Asaad ya sauka a paris,yazeed yazo daukan shi daka airport ya fara zolayanshi da ango kasha kamshi, wani kallo da yayi mai ne yasa shi yin shiru tare da Jan hannun asaad din sukai mota,kai tsaye gidan asaad din ya kaishi ya sauke shi sannan yace bari yaje ya dawo ba dade wa zaiyi ba, asaad ya tabe baki tare da daga kafada alaman OK kenan ya shige ciki shikuma yazeed yaja mota ya wuce, yana shiga toilet ya fada yayi wanka yafito kenan yaga mutum a kan gado a zaune ya murtuke fuska kaman bai taba dariya ba, ta taso ta matso kusa dashi tana fadin, haba asaad wai mai yasa kake min haka wlh asaad ina sonka na rasa yanda zan fadama irin son da nake ma ko zaka tausayamin nima ka soni, wlh asaad da kasan irin.... Ya daga mata hannu alamun ya isa haka ya juya yana kallanta a wulakance yace wayace ki shigo min daki ba izini?tayi shiru tana kallonsa da mamaki tace amma dakata amma me? Nasha gaya miki ni bana son mace mai mita, gaba dayanki ke ciwan kaice plz fitan min a daki, yana fadan haka ta fara rusa mai kuka tana fadin asaad wlh ina sonka,ni haushi ma abun yaban na fita nabar wajan na dawo Nija, zarah ce kwance hajiya rakiya kusa da ita gefe kuma inteesar yarinyan Hajiya rakiya kenan itama sa'ar zarah dince suna fira jefi2 ganin kaman zarah taki sakan jiki yasa Hajiya Rakiya barin dakin, suka zauna ita da inteesar suna ta fira lokaci Kadan har sun Saba, inteesar tace zarah inaso in tambaye ki, tace inaji, wai dan Allah keda asaad auran soyayya kukayi?zarah tace kaman ya? mai yasa kika tambaye ni?inteesar tace nidai nasan asaad bai cika kula mata ba ni ban tabajin ance ga budurwanshi ba asalima shi yana cewa bashi da lokacin syayya gashi da raina mutane mussamman talaka shi bai biyo halin iyayenshi ba narasa halin Wanda ya biyo,kinga yayanshi wanda ya rasu ya mubarak wlh yana da kirki amma asaad gashi miskili kinga ni da nake Yar uwanshi bama magana naga in kana mai magana kika gaman bazai kulaki ba sai yasa abun yaban mamaki da naji ance zaiyi aure, nasha ko zanga babbace Wanda zai aura sai na ganki karama sai yasa abun yaban mamaki, zarah datai shiru tana sauraran inteesar tayi dan numfashi tace dagaske haka halinshi yake, inteesar ta kwashe da dariya tace ke baki sani bane kika aureshi nan zarah idonta ya ciko da kwalla tace ma inteesar inna gaya miki magana bazaki gayama kowa ba, inteesar tace insha Allah ki yarda dani, nan zarah ta bata lbrin abunda ya faru harda yanda akayi auran da kiranta da yayi akan tace ta fasa duk ta gaya mata komai bata boye mata ba,inteesar tace tabdi aiko akwai aiki a gabanki, inda kinsan asaad wlh da baki yarda ba, kin San na taba kamashi da wata mace a mota suna ta kissing din juna alokacin yazo abj tun kafin yakai haka, banso fada miki ba amma tunda na fahimci baki so shine nake fada miki, zarah ta zaro ido tace kina nufin asaad yana neman mata, inteesar tace wlh kuwa, tace amma mum da dad dinshi basu Sani ba wlh na tabbata inda sun sani bazasu aura miki shiba, zarah ta fashe da kuka tare da fadin nashiga uku yanzu mazinaci na aura, wannan wani irin jarabawa ce, inteesar tace kiyi hakuri tun farko ke kikaja ma kanki wlh da da'aka tambayeki da kince baki so, wlh mumy Aysha da dadyn asaad bazasu ji haushin kiba, zarah tace yanzu miye mafita inteesar tace ba wani mafita tunda har an riga an Daura aure, hakuri zakiyi kici jarabawan da Allah ya miki, zarah ta kara fashewa da kuka yanzu inteesar inya kwaso wani cutan yasa min fa, tace ke har yarda ma zakiyi ki bashi kanki tabdi, Ashe kina ma sanshi, zarah tace wlh bana sonshi ni ban taba tsanan mutum ba kaman yanda na tsaneshi, mai zaisa inso mazinaci dan Allah inteesar ki taimaka min, tace zan taimaka miki ai naji ance sai kin kammala karatun ki na secondary zaki tare,kinga kina da shekara biyu kenan, to a wannan lokacin zan baki shawaran yanda zakiyi ki tarwatsa auran, tace shawaran mene ne wannan da baza ayi tun yanzu ba, ai a nawa ganin gwara mu rabu tun kafin abun yayi nisa, inteesar tace kinaso aga laifinki kenan ko? Zarah tace a'a tace to kibari sai kin tare alokacin auran zai mutu, hmmmmm wannan wani shawara inteesar take son bama zarah in an tare ? [truncated by WhatsApp] * Nan dai sukayi ta tattaunawa yanda zasu bulloma abun,shigowan mumy ne yasa Su yin shiru,mumy ce ta shigo dauke da tire da kayan fruit a ciki tace dear yanxu firan mai akeyi, inteesar tayi murmushi tace sannu mumy,zarah dai shiru tayi yanxu kunyan mumy take ji, mumy ta lura da hakan ta matsa kusa da zarah tana murmushi tace yata maman taki kikejin kunya yanzu, inteesar ta kwashe da dariya tace lallai zarah an gaisheki, tace mumy zata daina kin san kalan kunyan nanne na amare, mumy tayi murmushi tare da mika ma zarah tire din tace gashi maza ki cinye, ta amsa tare da fadin to ngd, mumy ta fita, tana fita zarah tabi inteesar da harara tana fadin wlh ki fita a idona, inteesar ta kuma kwashewa da dariya tace gwara ma ki cire wannan kunyan domin bazai taimake kiba, keda gida daya zaki zauna da mumy miye najin kunyan ta to,haka zuka zauna har aka kira sallah magrib zarah tayi sallah tare da yin wanka,tasa wata atamfa kalan ruwan kwai riga da skirt ya mata kyau sosai fuskanta ba kwalliya saida ta gama sannan tayi isha'i a dai2 lokacin inteesar ta shigo tace har kin gama tace eh, suka fita suka nufi gefan baki domin yin sallama da yan uwan mahaifiyarta dan gobe da asuba zasu wuce, tashi ga suka gaisa nan suka fara yimata nasiha akan zaman aure da hakuri sun nuna mata gaba daya aure hakuri ne zomu zauna zo mu saba, sun mata nasiha mai ratsa jiki tana ta hawaye ta rufe fuskanta da hijab, haka dai suka gama yi mata sannan suka nuna mata abin arzikin da mumy ta basu, tabbas taji dadin yanda aka karrama danginta, daka nan ta tashi ta koma dakinta don ta kwanta tare da inteesar suka kwana, washe gari bayan sun farka suma su inteesar da mamanta suka fara shirin tafiya bayan sun gama breakfast ne driver ya fara kai musu kayansu mota, zarah duk taji ba dadi domin ko ta saba da inteesar sai taji kaman karsu wuce,bayan an gama kwashe musu inteesar tashiga yima zarah sallama, zarah tace yanxu tafiya zakiyi inteesar tace eh gobe Skul, haka sukayi sallama tare da musayan number sannan tace in sunyi Hutu zasu dinga zuwa, zarah tashi suka fito tare nan ta hadu da Hjy rakiya sukayi sallama, sannan suka wuce, zarah duk taji ba dadi dakinta ta koma ta kwanta, asaad ne kwance tare da wata baturiya a kusa dashi sun shige cikin bargo sun manne juna, ta kalli asaad tace gskiya ka iya sarrafa mace sai yasa duk macen da tayi sex dakai bata iya hakura duk da turanci take maganan, yace elin kema inason mu'amala dake baki da takura wa mutane, tayi murmushi tace aina lura dakai in mutum yana takura ma baku cika shiri ba, yayi murmushi tare da mikewa ya nufi toilet,wanka yayi yafito ya kalleta yace ina da lecture tayi rau2 da ido tace yaushe zaka dawo yayi shiru kaman bazai amsa ba yace ki je kawai zan nemeki, ya watsa mata kudi, ta tashi ta fara sa kaya domin ta wuce, shima ya gama shirin shi tsaf ya dauki key din mota ya fita, zarah ce tayi shirinta tsaf na islamiya domin tafiya, tafito parlour suka hadu da mumy tace har kin fito tace eh, mun kusa fara jarabawa, mumy tace to sai kin dawo, haka ta fita kai tsaye makaranta ta nufa, asaad bayan ya dawo daka lecture yana zaune zaiga yazeed ya shigo yace abokina gskiya naga kana wani fresh, ko dai amaryan ce tasa ka koma haka,asaad yace mlm indai abun da ya Kawo ka kenan ka tashi kabar min gida, yazeed yace Allah ya huci zuciyanka, asaad yayi tsaki tare da fadin in banda rainin wayau irin naka kwana biyu dayin aure ka fara nayi fresh,sai kace Wanda yayi auran syayya, yazeed ya kwashe da dariya yace baka da dama, yanxu miye mafita a gama da auran, asaad yace ai babu mafita, aini an riga an cuceni wlh, yanzu inma auran suke San yimin suban Yar 20 to 22 mana, amma aban wacce ko 14yr bata kaiba, kuma Yar kauye, yazeed yace sai kayi ta maneji, asaad yamai wani shegen harara mai kake nufi, ya kwashe da dariya yace aika gane abun da nake nufi tunda ba kallonta zaka dinga yiba, asaad yayi tsaki yace maika mai dani? Aiko mata sun kare bazan iya hada jiki da wannan yarinyan ba, to maima zan nema a wajanta? Yarinyan dako kirgan dangi bata fara ba, asaad ya kwashe da dariya yace kabar wasa mana aiko Yar 10yr tana da nono balle 14yr ni dama ni nasame ta wlh dana more kasan kalansu boob dinsu a tsaye yake ga dadin tabawa, asaad ya daure fuska kaman bai taba dariya ba,yace tashi kabar min gida plz mlm, yazeed yace mai yayi zafi kuma abokina, yayi banza dashi ganin haka yasa ya mike[truncated by WhatsApp] .tare da fadin ya wuce. Bayan fitan yazeed ne ya tashi ya wuce dakin shi duk ya rasa maike mai dadi, zarah ta dawo daka islamiya ta tarar da mumy a parlour tare da wasu baki taje ta gaishe Su sukace itace amaryar? mumy tace eh, daya daka cikinsu tace kai tabarkalla masha Allah, gskiya tana da kyau kaman shuwa Arab, mumy tayi murmushi tare da fadin Hjy fati baki da dama,Hjy fati wata kawar mumy ce tana zaune a Kano itama a rijiyan lemu bata samu zuwa bikin ba shine tazo dan taga amaryan, zarah ta tashi ta basu waje,ta nufi dakinta, Hjy fati ta kalli mumy dan Allah a ina asaad ya samo wannan yarinyan kaman balarabiya yarinya kyakyawa wannan idan ta kara girma ba karamin kyau zatayi ba, mumy tayi dariya tace yar dan uwan dady ce, domin bata San gaya ma Hjy fati ko wacece zarah, tace kai Ashe auran zumunci ne, tace eh, haka sukai ta fira sai wajan tara Hjy fati ta wuce, alokacin dady ya dawo, nan suka zauna kan dinning domin cin abinci,tunda zarah ta shiga bata fito ba,dady ne yace wai ina zarah mumy tace tana sama yace kirata, tako tashi ta nufi dakin zarah ta ganta kwance tana karanta littafin hisnul muslim tace zarah dady na kira, kizo kuma kiyi dinner tace to mumy, tare suka fito,ta gaida dady ya amsa da fara'a bayan sun gama cin abinci ne, dady yayi gyaran murya yace fatima,tace na'am yace yanzu kin riga da kin zama matan aure inaso a duk inda kike ki zamo mai kare mutuncin auranki, har izuwa lokacin da zaki kammala karatunki ki tare a dakin mijinki, sannan kuma badda kawayen banza ki dinga kawance da mutanan kirki. Gobe zanyi tafiya kuma ina ganin kaman zanyi wata biyu, zani italy, so kinga bana nan bazan San halinda kike ciki ba sai dai mumy koda zan sani sai ta waya, dan Allah kar inji kuma kar in gani, karki canza daka inda na sanki, nan yaita mata nasiha, jikinta duk yayi sanyi, azuciyanta kuma tana tausayawa kanta, haka dai dady ya gama mata nasiha yace komai take bukata ta tambayi mumy, nan ta mike tare da mai gdy ta nufi dakinta dan ta kwanta, washe gari tunda ta farka da asuba tayi sallah bata koma bacci ba tana ta shirin makaranta duk ta kosa taje, harta gama shiri taje tayi breakfast alokacin mumy bata fito ba, bayan ta gama ne saiga mumy ta fito nan zarah ta gaidata tace har kin shirya tace eh,mumy tace muje Yau in kaiki da kaina zarah taji dadi suka fita mumy ta ajiyeta ta bata kudi, sannan ta wuce, bayan zarah ta shiga Skul ne akayi assembly aka gama, Aysha Nasir tace zarah Usman maiya hanaki zuwa Skul har na 1wk ko baki da lfya ne? Kafin zarah tayi magana principal yaxo yana fadin fatima Usman har kun dawo daka tafiyan? Tace eh sannan yace Su wuce class, haka suka wuce domin shiga aji, a yanzu su zarah an kusa shiga ss2 don har sun fara jarabawan zuwa ss2 din tana karatunta hankali kwance sunyi mugun shakuwa da Aysha Nasir, Aysha kalan yan gayun nanne zarah tana koyan abubuwa da yawa a wajanta.Asaad ya manta da wata zarah sai dai in sunyi waya da mumy tace kana waya da matanka sai yace mata eh, alhalin ko kiranta bai taba yiba tunda yabar kasan, itama zarah in mumy ta tambayeta suna waya da asaad sai tace eh,haka dai har suka kammala jarabawa zarah ta dauki na uku, mumy taji dadi tace nan gaba ta kara dagewa gashi sun kusa yin sauka a islamiya, zarah yanzu anyi Hutu kullum ana gida sai dai in za'a islmaniya da yamma, asaad ya kara kyau da girma Wanda ga wani kwarjini da yake ma mutane, inka ganshi zaka rantse kace badan Nja bane, gashi dogo mai faffadan kirji,ga wani kasumba daya tara Wanda ya kara mai kyau, wayanshi ne me ringing yakai hannu ya dauka yaga yazeed ne ya kara a Kunne yace gani gidanka kana ina? Yace ina zuwa tare da kashe wayan ya sauko ganin Wanda suke tare da yazeed dinne yasa shi daure fuska, yazeed yace haba frnd ka tausaya wa yarinyan nan mana nan dai ya samu waje ya zauna tare da yin tsaki amma dai kai kasan ba'amin haka ko? Yazeed yace haba abokina tace zata daina takura ma har sai ka nemeta, Zaynab ce ta fara magana tana fadin wlh asaad bazan kara matsa maba wlh duk abunda baka so zan kiyaye, so nake mu koma kaman da plz hawaye na xuba a idonta take maganan, ya dago yana mata wani kallo danshi ya tsana yaga mace na kuka, ya daga mata hannu tare da fadin OK amma dai ki daina min wannan kukan, aiko tai saurin goge hawayen idonta tana murna ya hakura, yazeed yace toni na gama akwai masu jirana anjima zan dawo, ya tashi ya fita, itakuma Zaynab ta tashi ta koma kusa da asaad ta rungume shi tabbas shima yayi kewanta domin ta iya kwanciya tasan sirrin sex kawai matsalanta daya da baya so shine mita, aiko nan suka fara watsewa sun gurji juna domin kuwa dukansu sunyi missing din junansu, saida suka dauki lokaci mai tsawo kafin suka dawo hayyacinsu, nan suka tashi suka fada wanka, tun daka ranan suka koma kaman yanda suke da ta dawo zama gidansa, haka in yaji bukatanshi ya motso shi in baya sha'awanta a gabanta zai Kawo mace yayi abunda yake so, ganin bazata iya jurewa ba yasa tabar gidan sai dai takan danzo jefi2 gashi asaad yana da kishi, shi bai yarda yana mu'amala dake yaga kina kula wani ba, sai yasa yake sakan ma Matan kudi, inko ya kamaki da wani daka ranan ya barki kenan, tabdi jam kishi akan karuwai Allah ya kyauta. Zarah ce ke dawowa daka islamiya wani ya biyoya yana ta mata horn taki tsayawa har ya sauko yana ta mata sallama amma taki kulashi har ta shige gida, wajan kwana uku kenan yana mata haka,a na ukun ne ta kira inteesar take sanar mata, inteesar tace ya yake ya hadu? zarah tace wlh ya hadu gashi ya iya wanka ni inda badan wannan kaddararran auran nan na wannan asad dinba aida wlh na sami miji, inteesar tace Indai ya miki ki fara kulashi, zarah tace me kikace kin San abunda kikace kuwa? Inteesar tayi dariya tace ke auran da kikayi zama zakije kiyi zarah tace Allah ya kyauta, tace to gwara tun yanzu ki kula wannan gayen indai ya miki kinga auran na mutuwa sai ya fito, zarah tayi dariya tace kai inteesar shi yasa nake sonki wlh kin iya bada shawara mai kyau, nan dai taita bata shawara daka bisani sukayi sallama, tun daka lokacin zarah ta fara kula tahir sun kulla soyayya mai nia a dan lokaci kadan,amma ta nuna mai ba'a zuwa gidansu sai dai in taje Skul suke haduwa, shi Tahir dan Kaduna na ne iyayenshi suma suna da kudi sosai, shi da aure yake son zarah, amma tace mai sai tayi degree dinta zatayi aure,kuma yace zai jirata duk da yace mata suyi aure taci gaba a gidansa tace a'a saita gama, zarah yanxu an shiga ss2 kuma saukanta saura wata daya mumy tace dole asaad yazo, ba yanda ya iya yace inya rage sati daya zaizo [truncated by WhatsApp] ..hmmmmm... turkashi! Muje zuwa... Haka ake ta shirye2 na sauka din, alokacin da ya rage sati daya ko asaad ya fara shirin zuwa harda yazeed zasu zo, shima yana son zuwa gida, domin rabonshi da Nja wajan shekara biyar kenan iyayenshi suma a Kano suke a gadon kaya, zarah ce ta fito daka Skul alokacin tahir yazo yana jiranta,kai tsaye motanshi ta nufa ta bude gaba ta shiga, ya kalleta yace ya Skul din zarah a cikin mata, tayi murmushi daya kara mata kyau,tace lfya nan dai sukai ta fira irin na masoya, ta hango motan gidansu na zuwa tai saurin fita daka motan tahir tana cewa sai mun hadu anjima a islamiya, yace to shikenan, nan tai saurin ficewa tun kafin motan ta karaso ta koma ta gate din Skul din ta tsaya, a dai2 lokacin driver din ya karaso ta bude ta shige, suka nufi gida, dakinta ta nufa kai tsaye bayan tayi wanka tasa wata doguwan riga na less purple dinkin ya mata kyau, kai tsaye parlour ta nufa ta sami mumy a zaune tana kallo, mumy tace yaushe kika shigo? tace tun dazu,wayan mumy ce tayi ringing takai hannu ta dauka fuskanta dauke da murmushi tace son ykak? Daka dayan bangaran ya amsa da lfya mum, gobe insha Allah zan taso, tace to son Allah ya kaimu goben ya Kawo min kai lfya, ga zarah bari in bata gaban zarah ne yayi wani mugun fadi, mumy ta mika mata wayan ta tashi tabar wajan dan bazata iya amsa wayan gaban mumy ba,sai da Takai dakinta sannan ta kara a kunnenta tayi sallama yaji muryanta ya dakan mishi Kunne, mai yakon ya amsa sallaman sai yayi mata shiru ta kara sallama taji shiru, tayi tsaki tana son kashe wayan taji yace mata wa kikema tsaki, tayi dan murmushi na takaici tace wa zanma tsaki in banda Wanda baisan darajan sallama ba, yace kina nufin dani kike tace kwarai kuwa, yace zakiyi dana sanin wannan tsakin da kikayi, wannan iskancin naki da kikeyi da rashin kunyan nan wlh duk sai nayi maganinki, zan nuna miki cewa niba sa'anki bane, tayi dariya Wanda saida sautin dariyan da bugan mishi Kunne, tace Allah ko ai baka Isa kayi maganina ba wlh kai waye? Da zakayi maganina,yace zan nuna miki koni waye,ya kashe wayanshi tare da daukin zuwa kasarshi gobe don ya kosa gobe tayi yayi maganin zarah, yayi tsaki tare da fadin sai kinyi dana sanin rashin kunyan da kika min sai na nuna miki cewa ke ba kowa bace,ya dauki key din motanshi ya fita, zarah kuma dariya tayi tace wlh ni nafi karfin kayi maganina ta danyi tsaki ta dauki wayanta ta kira Tahir nan sukai ta fira ya mantar da ita abunda ya faru saida suka gama sannan ta dauki wayan mumy takai mata,ta kira inteesar take sanar mata gobe asaad zai dawo inteesar tace to kina jina inaso ki nuna ma mumy kaman kina sonshi in kina gabanta dan karta gane, yanda nan gaba komai ya faru baza'a ga laifinki ba, zarah tace shikenan zan dinga gwadawa, inteesar tace kina nufin ba zakiyi ba? Zarah tace wlh haushi yake ban sai nake ganin kaman bazan iya pretending ba, inteesar tayi tsaki tace kina son zama dashi kenan ko? Zarah tace kin daifi kowa sanin ba haka bane, tace to danme bazaki nuna kin damu dashi a gaban mumy ba, tace to shikenan zanyi yanda kikace,tace kin huta,sannan zarah tace mata yaushe zaki zo tace ran Friday tunda saukan Saturday ne aiko tace eh tace Friday din gobe tace na next wk dai skul dinnfa, zarah tayi dariya tace to shikenan nan sukai ta hira inda Zarah take ta bata lbrin tahir, daka karshe dai sukayi sallama, mumy tasa anyi ma zarah su memo calendar da jakan hannu dasu sauransu Wanda zata raba ma mutane, aiko taji dadin abun, washe gari tunda zarah ta tashi ta nufi wajan mumy tace mumy inason kudi zanyi cefane, mumy taji dadi danko bata tambaya ba tasan asaad zata ma abu, tace bude side drower na dakina ki dauki abunda zai isheki tace to tayi godiya taje ta dauka, Tahir ta kira tace yazo saman layinsu ya kaita kasuwa yace gashi nan zuwa,bai bata lokaci ba yazo yakirata ta fita,ita mumy duk zatonta driver ne yaje kai zarah bata San wainan da ake toyawa ba, ta bude gidan gaba ta shiga motan na sanyin ac ga wani kamshi na dadi da motan keyi, ta kalleshi tace antashi lfya, ya amsa da lfya tace ya naji kaman kana fushi, yace zarah dan Allah ki bari in turo wlh ko ina kikeson yin karatu a duniyan nan wlh zan barki, ta kura mai ido kaman maison fahimtan wani abu ganin ya daqo yana kallonta yasa tayi kasa dakai, yace zarah wlh gani nake kaman za'a kwace min ke, tayi murmushi tace Haba bamai kwace maka ni wlh, Kaine zabina kuma kai nake so, ya danji sanyi, yace to zarah amma ai yaka mata a sanni a gidanku ko? Tace kayi hakuri za'a sanka kaban lokaci yace shikenan da haka har suka karasa kasuwa, taje tai siyayya tare dashi suka shiga kasuwan komai shi ya biya mata, bayaso yaga yana nisa da ita sai yaga kaman za'a dauke mishi ita, tunda yake bai taba jin son wata mace a ranshi ba sai zarah, Tahir yana da tsawo amma ba sosai ba baza kuma ace mai gajere ba, yana da kyau ga tsafta dason kamshi, gashi ya iya kalaman syayya sai yasa yayi nasaran sace zuciyan zarah,bayan sun gama siyayyan ne ya dawo da ita ta sauka daka bayan gidan, ta nufi gida, kai tsaye kitchen ta fada ta ajiye kayan tace shatu ta fito mata dazu kafin taje daki ta dawo, bayan ta fito ne ta Daura mai tuwo na semovita tayi miyan kuka domin shatu tace mata yana so sosai tayi mai farfesun fresh fish, da dambun shinkafa mai zogale, ta hada fruit salad,sannan tamai coconut juice, kana ganin mumy kasan tana cikin farin ciki, domin da tana ta zullumin kaman zarah bata son asaad amma yanzu ta cire tunanin a ranta ganin yanda ta kuke tana ta mai girki bayan sun kammala ne shatu ta tayata suka jera akan dinning,alokacin mumy suka wuce airport domin dauko shi,alokacin zarah ta fada bayi tayi wanka ta zauna ta tsara kwalliya gskiya tayi kyau sosai, tasa wani riga da skirt na wani materia red dinkin dai2 jikinta yayi mata bala'in kyau, kaman a saceta a gudu ta tsaya tana kallon kanta a mudubi, tana murmushi, lokaci daya ta daure tayi tsaki tace yanzu miye ma nayin wannan kwalliyan dama tahir dina ne zai gani, anya zan iya wannan pretending din kuwa, ta dauki waya ta kira inteesar tace intee gskiya wannan abun zan iya kuwa, inteesar tayi tsaki tace kar kiyi wlh inta kwabe karki kirani in kina son mijinki ne saiki gayamin in cire hannuna, tace Haba inteesar kin san ba wanda na tsana kaman shi, inteesar tace to dan abunda zaki yi nadan lokaci kadan shine kike ta wani bazaki iyaba, tace shikenan zanyi duk yanda muka tsara, mumy sun karasa airport alokacin mutane nata sauka a jirgi,can saiga asaad bayanshi kuma yazeed ne, mumy da fara'a ta fara tafiya don zuwa taroshi yana zuwa ya rungumeta yana fadin mumy I miss u, mumy taga danta ya kara girma ga wani kyau da haske da yayi, yace mumy ya naga kina ta kallona, tayi murmushi tace son naga ka kara kyau da girma, yayi murmushi sannan yace mata ga yazeed abokina, mumy suka gaisa sannan suka nufi mota, yazeed shima driver dinsu yazo ya dauke shi suka wuce.k[truncated by WhatsApp]* Bayan sun karasa gida dakin shi ya fada domin yin wanka, alokacin zarah ana daki don bataso ta fito su hadu gabanta sai fadi yake, ta rasa dalilin da yasa haka,asaad shima bayan ya shiga dakin kasa shiga bayin yayi,sai ya kwanta kawai abunshi, jin shiru bai fito ba mumy ta nufi dakin nashi ta ganshi kwance, ta matsa kusa dashi tana fadin son, ya amsa tare da fadin mumy na gaji tai murmushi tace to bari insa a Kawo ma abinci nan in kaci saika huta da kyau ko, yace to mum, tana fita a dai2 lokacin zarah ta fito daka dakinta zata kitchen,mumy tace zarah kizo ki kaima asaad abinci dakinshi gabanta ya fadi amma saita dake dan kar mumy ta gane, tace to mumy tare suka karasa kitchen din zarah ta dauko tray taje dinning ta jera abincin sannan ta dauka, gabanta sai fadi yake, da taje ta ajiye tray din a kasa tayi knocking taji shiru tai tsaki ta bude kofan ta shiga wani kamshi dakin yake wannan ne karo na farko data taba shiga dakin asaad,dakin ya hadu gadon dake dakinshi kanshi abun kallo ne, gabanta nata fadi harta shiga bataga kowa ba tai saurin ajiyewa tare da jin dadin haka, don taji kamshin sabulu alaman yana wanka, harta kai bakin kofa zata bude taji an janyota tai saurin bude baki zatayi ihu, ya toshe mata bakin tare da kara janta ta matso kusa dashi fuskanshi yana kallon nata amma idonta a rufe don ta tsorata sosai, ya kurama fuskanta ido,tadan bude idonta taganshi tai saurin ja da baya, ya daure fuska yace wayace ki shigo min daki ba izini? Ita dai har yanzu a tsorace take gashi daka shi sai towel a jikinsa,ganin yanaso ya matso kusa da itane tai sauri ta bude kofan dakin ta fita da gudu, yai murmushi tare da fadin zaki sani sai nayi maganin rashin kunyan ki,ita ko zarah daki ta fada harda sa key ta fara saukar da numfashi domin tayi mugun tsorata tunda take bata taba ganin namiji haka ba, tai tsaki tare da fadin shi kuma ko aji kinsa koda yake ya saba,ko ya dauka nima irin yan iskan matan nanne nashi oho,tai tsaki tare da kara tsananshi a ranta, shikuma asaad tunda ta fita ya koma ya zuba abincin data Kawo mai ya fara ci yako ji dadin abincin sosai mussamman ma fresh fish din, yaci sosai, bayan ya kammala ne ya tashi ya fito parlour yaga mumy yace wai yaushe dady zai dawo ne tace gobe zai tawo, nan dai suka zauna suna ta fira,sai da akayi la'asar sannan ya fita, ita dai zarah ta kasa fitowa sai wajan 6 ta fito dan kar mumy tayi tunanin wani abu yasa ta fito,kai tsaye kitchen ta nufa ta Tarar da shatu tace ina mumy tace ta fita dazu amma nasan hala tana hanya yanzu dan tace ba dadewa zayayi ba, Zarah tace to,sannan ta koma parlour ta zauna a dai2 lokacin asaad ya shigo gidan, bayan ya shigo kallo daya tamai ta juya taci gaba da kallonta tana kallon African magic, shima ganinta a parlour din yasa shi daure fuska yazo ya dauki remote ya canza channel din ya maidashi kwallo ganin haka ta tashi, zata wuce yace ke zo nan wa kike ma tsaki, ta waigo tana hararanshi tace da Wanda ya tsargu,ganin kaman zai tashi ne yasa ta ruga da gudu, tsaya wa yayi da mamaki domin tunda yake bamai mai irin wannan rashin kunyan, mutane na girmama shi, yayi wani murmushi tare da fadin zanyi maganinki, yanda nan gaba idan akace kima wani rashin kunya baza kiyi ba, duk su mumy suka jamin da suka hadani da ita, amma nasan maganinta, a lokacin mumy ta shigo, Harta shigo baiji shigowanta ba, ta Matso kusa dashi tace son lfya kuwa tunanin mai kakeyi haka, ya danyi murmushi tare da cewa mum yaushe kika shigo, ta kalleshi tace tun dazu, wai son kana da damuwa ne? Yace a'a mum,to tunanin mai kakeyi yace bakomai, tace mai ina Zarah? Yace tana sama, mumy ta haura sama dakin zarah ta nufa ta bude tare da sallama ta ganta zaune tana kallo, zarah ta amsa tare da fadin mumy yaushe kika dawo? Tace yanzu, mumy tana kallon zarah kaman mai son fahimtan wani abu,mumy tace ki tashi kiyi sallah an kira magrib,zarah ta mike ta shiga toilet mumy kuma ta fice daka dakin, bayan anyi isha'i ne zarah ta sauko parlour don cin abinci taga mumy ita daya a dining, ta karasa mumy ta kalleta tace zarah wai maike damunki ki naga duk kin rame, tayi dan murmushi tace mumy karatu ne, mumy tace kuma da rashin cin abinci sosai ba, zarah tayi murmushi nan ta zauna sukayi dinner ita da mumy, bayan sun kammala ne suke firan waliman zarah,asaad ne ya shigo cikin parlour yazo ya zauna kusa da mumy, ganin mumy a wajan yasa zarah tace ya asaad sannu da zuwa, ya kalleta da mamaki ganin mumy ta kura mai ido yasa yayi saurin cewa yauwa, yace lallai yarinyan nan ta iya siyasa wato dan taga mumy shine take wani mai sannu, karan wayanshi ne ya katse shi daka tunanin da take,ya dauka yaga yazeed ne yace frnd yakake yazeed yace lfy nan suka dan taba fira, yazeed yace ina Amarya ya riga ya kulleshi yana gaban mumy, sai yace gatanan ita da mumy, yazeed yayi dariya don yasan Abokin nashi don yana gaban mum dinshi ne yasa ya amsa, yace bata mu gaisa Kafin inzo gida,asaad bakin ciki duk ya isheshi tabbas zaiyi maganin yazeed kuwa, ya mika ma zarah wayan yace ga frnd dina Ku gaisa, zarah ta amsa tare da sallama, yazeed ya amsa da amaryan mu, ykk tace lfya, nan dai yaita dan janta da wasa Daka karshe yace mata yana nan zuwa gobe, zaizo Su gaisa tace shikenan Allah ya Kawo ka, yace amin sannan sukayi sallama ta mika ma asaad wayanshi,ya amsa tare da mata wani mugun kallo, mumy ta mike tace saida safe ta haura sama, itama zarah tai saurin tashi tabi bayanta, kai tsaye daki ta nufa,Ya'u kwata2 batayi waya da Tahir ba, kashe wayan tayi, aiko tana shiga wayanta ta dauko ta kunna saiga message din Tahir nata shigowa, ko karanta msg din batayi ba ta doka mai waya, yana shiga ya dauka, tare da fadin haba zarah ya zakimin haka ki kashe wayanki, tace kayi hakuri wlh, yace duk kinsa ni cikin damuwa, tace wlh kasan muna ta shirin walima wayan tunda na kashe jiya na manta ban kunna ba nan dai sukai ta fira na syayya, daka karshe dai sukayi sallama yace gobe zai je gida yana son ganinta kafin ya wuce tace ba komai suyi waya goben,bayan ta kashe wayan ne ta fara tunanin yanda zata fita gobe da haka bacci ya dauketa, shikuma asaad bacci gagaranshi yayi sai tunani yake yanda zaiyi maganin zarah, fuskan zarah din ya gani a idonshi yanda ta rufe ido cikin tsoro yayi murmushi yace so cute, yana fadin haka yai tsaki waima cute, ugly dai da haka shima bacci ya dauke shi, washe gari tunda zarah ta farka tayi sallan asuba kitchen ta nufa daka ita sai kayan bacci riga da wando saita sa hijab, tana kitchen tana aiki ta daura ferfesun kayan ciki, tai sandwich, sannan ta bude fridge ta dauko mango a dai2 lokacin asaad ya shigo gida jin kaman motsin mutum a kitchen yasa ya nufa kitchen din dan yana tunanin mumy ce a ciki yana ko shiga ya ganta ta kuke tana ta fere mango ya kura mata ido ji tayi kaman ana kallonta ta waigo ganin haka yasa ya daure fuska, yace uban waye zaici wannan jagwal gwalon naki da kika shigo kitchen kina wani aiki, ta mishi wani kallo sannan ta juya taci gaba da aikinta, yace ke bada ke nake magana ba, tace Wanda yaci abinci na jiya shi zaici na Yau, yace kina nufin ke kikayi girki jiya tace yes,akwai matsala ne tana maganan ne tana mai wani mugun kallo, yace ke kazama dake har mumy ta barki kike girki akeci, tai murmushi tace daga baya kenan, yace ni kikema rashin kunya ganin yana matsowa kusa da ita yasa ta fara baya harta kai jikin bango ya matso kusa da ita fuskanshi a daure ya matseta da jikinshi har tana jin saukan numfashin shi ya kura mata ido yana kallon ta, ganin haka yasa ta fara cemai dan Allah ya asaad kayi hakuri wlh bazan karama rashin kunya ba,ya janyo fuskanta da hannunshi ya kura ma fuskan ido yaji zuciyan shi na aiyana mai wani abu, ganin tana kwalla ne yasa yayi saurin sakinta, tare da fadin na kyaleki Ya'u duk randa kika sakemin rashin kunya zakiyi mamaki na,ita dai shiru tayi duk ta tsorata dashi, shigowan shatu kitchen dinne yasa ya fita, ita kuma tai saurin juyawa ta goge kwallan fuskanta dan kar shatu ta gani, shatu tace a'ah zarah Yau ke da mai gidan akai mana girki,zarah ta qago murmushi ta gaida shatu tace na gama komai, saura kawai ayi blending mango dinnan tace shatu ta hada, daki zarah ta wuce, tana shiga ta fara masifa kaman da wani takeyi lallai ma shi wannan asaad din naga nima kaman yana dauka na irin yan matanshi dinnan ne, tai tsaki ta fada bayi tayi wanka,ta zauna tana ta kallo, har wajan karfe goma, alokaci ta tashi ta nufi parlour ta tarar da mumy, ta gaisheta sannan taje tayi breakfast,suna ta fira da mumy tace ma mumy zata saloon, mumy tace mata saita dawo, amma karta dade, tace to daki ta koma tayi kwalliya tasa wani riga da wando sannan tasa after dress ta fita taje tace ma mumy ta wuce, aiko tana fita takira tahir yana dauka yace gashi a saman layinsu, tace gata nan zuwa,aiko tana zuwa ta shige motan ya kalleta tare da murmushi tace ya kaita saloon [truncated by WhatsApp] Wani saloon ya kaita a gadon kaya tashi ga aka wanke mata yana mota yana jiranta, har aka gama tafito ta sameshi ya kalleta yace kinyi kyau zarah, tayi murmushi tare da cewa ngd,ya kura mata ido yace zarah ta amsa da na'am yace kina sona kuwa? Ta dago kai tana kallonshi da mamaki tace haba Tahir ai bai kamata kamin wannan tambayan ba kafi kowa sanin ina sonka fiye da raina,yai dan murmushi yace zarah mai yasa bazaki tausayamin ba muyi aure kici gaba da karatu a gida naba,ta kalleshi cike da tausayi tabbas tasan tahir na santa inda badan akwai wannan auran a kaina ba tabbas dana yarda ya fito ko ban kammala secondary Skul dina ba,yanzu yaushe asaad zai sakeni kai yaka mata in san abunyi gskiya, zan kira inteesar ta sake lalubo wata hanyan domin ina tsoron tarewa gidan asaad, banma so a kaini gskiya bazan barma hakan ta faru ba, Tahir ne ya katse mata tunani da fadin Zarah ya naji kinyi shiru, ta danyi murmushi tare da fadin, tahir ina sonka ka yarda dani, nasan kana tsoron kar inje jami'a ne in canza ra'ayi, yace zarah ba haka bane kawai inaso ace munyi aure ne kawai, tace ai kaman yanzu ne zaka ga na kammala karatun, yace hakane to amma dai yaci ace yanzu an sanni a gidanku, tayi shiru ta rasa abin cewa, yace zarah plz ki gabatar dani a gidanku ta kalleshi tace kaban lokaci kadan zan gabatar dakai yayi murmushi sannan ya tada motan dan ya maidata gida shikuma ya kama hanyan kaduna, kai tsaye layinsu ya kaita kafin a karasa gidansu ya tsaya suka dan taba fira kadan yace mata ran alhamis zai dawo, sukayi sallama ta fita a dai2 lokacin asaad dashi da yazeed suka zo wuce wa zasu shiga gida ta waigo sukayi ido biyu nan da nan ta rude jikinta ya fara rawa asaad yayi parking ranshi a bace ganin ta fito a Motan wani kuma yana daga mata hannu yaja motanshi ya wuce, ganin asaad yana nufota rai a bace yasa tabi ta gefe ta ruga da gudu saida tayi nisa ta tsaya ta fara tafiya tana ta sauri harta shige gida, ran asaad yayi mugun baci yazeed ne ya fito a mota yana fadin frnd wacece ka Santa ne? Asaad yayi banza dashi ya fara tafiya ganin haka yazeed yaje yaja motan ya karasa gidan, saboda sauri har saida asaad ya riga yazeed zuwa gidan, yana shiga ba kowa a parlour kai tsaye dakin zarah ya nufa ya bude amma tasa key, wani bakin ciki ne yaji ya rufe mai zuciya tare da buga kofan amma taki budewa dakinshi ya nufa yana shiga ya fada kan gado yayi ruf da ciki, yazeed ne ya bude Dakin ya shigo ganin yanayin Abokin nashi lokaci daya ya canza idonshi yayi ja, yazeed yace wai abokina maike faruwa ne haka, naga daka ganin yarinyan nan duk yana yinka ya canza, wai wacece? Asaad cikin bacin rai yace yazeed plz leave me alone, I need to be alone plz,yazeed ya tsaya yana kallonshi da mamaki bai taba ganin asaad cikin wannan halinba to wacece wannan yarinyan ko dai itace matanshi? Kai anya ba ita bace yace matarshi Yar kauye ce, ita kuma wan nan ba Yar kauye bace kana ganinta kaman balarabiya gashi tasa jallabiya kai to wacece ita? Ganin ba mai bashi amsa dole sai asaad gashi yace ya fita ya barshi, yazeed yace na wuce inka huce ka nemeni, yasa kai yafita, ita kuma zarah tana daki duk tsoro ya kamata yanzu mai asaad zai mata? Yanda taka yana tunkarota kaman wani zaki dake jin yunwa yanzu daya kamata data shiga uku,ta dauko wayanta ta bugama inteesar bata dauka ba ta kuma kira shima shiru, tayi tsaki ta jefar da wayan a gefe, ko minti2 ba'ayi ba inteesar ta kirata, tai sauri ta dauka tare da fadin haba intee wai ina kika ajiye wayanki ne,inteesar tace ina tare da sagir dina ne sagir saurayin inteesar ne suna son junansu sosai, zarah tace inteesar wlh ina cikin matsala wlh,intee tace name kuma? Nan zarah ta gaya ma inteesar abunda ya faru ita kanta inteesar saida taji tsoro, tace garin ya kika bari harya ganki? Zarah tace wlh tsautsayi tace yanzu ya zanyi dan Allah kinga yanda yake ta bugamin kofa dazu kuwa kaman zai balla min ba karamin tsorata nayi ba,inteesar ta kwashe da dariya tace to miye ma na tsoro, zarah tace dan baki ganshi bane lokacin, inteesar tace zarah anya asaad bai fara sonki ba kuwa? Zarah tayi tsaki tace kin cika sa wasa wani zubin wlh, inteesar tace to shida baya sonki inya ganki da wani miye na kishi? Ni a nawa ganin wlh asaad ya fara sonki, zarah tace ba wani so dama naiman han yan da zai mun mugunta yakeyi, intee tace Zarah ki yarda asaad na sanki, tace toni ina ruwa na, inada Wanda nakeso, kuma shi zan aura, inteesar tace da auran a kanki, zarah tace in mun rabu nake nufi, tace ke kina ganin asaad zai sakeki? Anya kuwa zarah shirinmu zaiyi kuwa? Zarah tace kaman ya? Mai kike nufi? Inteesar tace jifa daka yaga kin fito a motan wani yanda ya nuna kishin shi akan ki, zarah tayi tsaki ni na kiraki ki ban mafita, amma na lura kaman kin fara goyan bayan assaad, inteesar tace haba zarah wlh ba haka bane koma miye dai yanzu ki bari inna zo ran friday zamu San abinyi,tace shikenan sukayi sallama, asaad kuma tunani yaita yi to waye wannan Wanda ya kawota a mota, har take daga mai hannu tana murmushi, ranshi yaji ya kuma baci, wata zuciyan tace to miye abun jin haushi dan ka ganta da wani kaida baka Santa, wata zuciyan tace aiko baka Santa ai matarka ce, yaka mata kasan waye mutumin, wata zuciyan tace mai aiko matarka ce sai kana sonta zakaji haushi inka ganta da wani, yayi tsaki ya mike ya fita ya tarar da mumy a parlour tace son ina ka shiga dama kana gida yace eh tace ina zarah fa yace tana dakinta, tace yaka mata ka kaita ka mata siyayyan abun da take bukata na waliman ta, yace ok zan mata magana muje ko zuwa gobe ko jibi, mumy taji dadi sosai,a dai2 lokaacin dady ya shigo asaad da sauri yaje ya rungume shi yace dady wlcm yace thank son, mumy da murmushi dauke a fuskanta itama ta karasa wajanshi tana fadin wlcm dady ya amsa da yauwa nan suka haura sama ita da dady asaad kuma ya zauna a parlour, wayanshi ya dauka yakira yazeed yana kira yazeed ya dauka tare da fadin ka huce ne, domin inda sabo yazeed ya saba da halin asaad, yace kana da Matsala kana ina? Yazeed yace ina gida, yace gobe zaka rakani kai wannan ugly din kasuwa yazeed yayi dariya tare da fadin dazu ka hanani ganinta ai, yace gobe Zaka ganta, yace 4 zamu fita yace ok sai nazo sukayi sallama, asaad yaita zama a parlour ko zaiga zarah ta fito amma shiru taki fitowa yata shi yafita daka gidan, sai wajan8 tafito alokacin dady da mumy na dinning suna dinner, dady na hango zarah yayi murmishi yace fatima bacci kike tayi, tayi murmushi ta gaida shi tare damai sannu da zuwa kitchen ta nufa ta hada cornflakes tazo zata koma daki mumy tace Zarah ta waigo tare da amsawa tace wai mai yasa baki son cin abinci ne yanzu? Tace mumy inaci dady yace miye wannan a hannunki tace cornflakes ne yace zoki zauna kici abinci, haka tazo ta zauna tana ci duk kunya dady take ji, dady ya tambayeta ya karatun ta tace alhmdlh, yace kinaso ki zana waec a ss2 ko sai kinje3 tace tafiso ta zana a ss2 yace shikenan harta gama ta tashi tace za taje ta kwanta sannan ta wuce daki, asaad sai wajan 10 yashigo gida yana shiga baiga kowa a parlour ba kai tsaye dakinshi ya nufa ya fada toilet yayi wanka yasa wani bakin jallabiya harya kwanta ya tashi ya mike ya nufi dakin zarah ita kuma alokacin tana waya da tahir, aiko yana murda kofan yaji shi a bude taji karan bude kofan tai saurin kashe wayan tana wai gawa taga asaad fuskanshi a daure tai sauri ta tashi ya matso kusa da ita dukta tsorata ta fara fadin dan Allah ya asaad karka min komai kayi hakuri,yana zuwa kusa da ita ya janyo ta tare da janyo fuskanta ya fara kissing dinta, gaba daya ko motsi ta kasa yi wani kasala taji jikinta yayi kafanta ya mata nauyi shiko sai faman tsotsan bakinta yake saida yayi wajan minti10 yana haka shima ya fara fita hayyacinsa yana kokarin kamo kirjinta tai sauri ta tureshi tare da sakin kuka ganin haka yasa ya kyaleta yace taimaka miki nazo nayi tunda an hadani dake kin San cewa ni nafi karfinki amma ba yanda zanyi dole na cire kyamanki da nakeyi in dinga baki hakkinki don naga kinaso ki fara bin maza, yana fadan haka ya tunu abunda ya faru dazu daya ganta ta sauka a motan wani duk sai yaji ranshi ya baci, ita dai tana zaune tana kuka yai saurin matsawa kusa da ita ya janyota yace dazu daka motan uban wa kika fito? Ganin in tayi banza Dashi zai iyayi mata komai, yace bada ke nake ba tai saurin cewa teacher dinmu ne ya rage mun hanya, yace uban wa yace ki fita ke daya? Kuma keda kanki? Tace kayi hakuri dan Allah wlh bazan karaba yanayin shi duk ya tsorata ta, ya dan saketa ya mike tai saurin tashi ta shiga toilet da gudu ta rufe da key, yayi murmushi yafita ya koma dakinshi, ita kuma tana shiga toilet ta sake wani sabon kuka, jin kaman ya fitane yasa tai sauri ta fito ta rufe kofanta da key,tazo ta kwanta tana tuna abinda ya faru bakin ciki ya rufeta taji ta kuma tsanan asaad,a haka bacci ya dauke ta, shikuma daya shiga daki kwanciya yayi yana tuna abun daya faru yana murmushi, lokaci daya zuciyan shi ya fara ai yana mai wani abu, yayi dan tsaki yace ni mai zaisa inso wannan Yar kauyen ni banga wata macen da zan so ba. [truncated by WhatsApp] Mikewa yayi ya dauko wayan ya kunna message ne suka fara shigowa ya bude baima duba ko waye ba ya fara karantawa kaman haka...... My zarah maiya faru muna waya kin kashe ko dan namiki maganan inaso in turo kikayi fushi plz kiyi hakuri, yai saurin duba sunan yaga tayi saving da honey idonshi yayi ja lokaci daya ya canza wani sakon ne ya kuma shigowa kamar haka... Kinsa na kasa bacci sai tunani nakeyi in ban kuma jin muryanki ba bazan iya bacci ba, zanyi hakuri kaman yanda kike so har sai kin kammala karatunki muyi aure na yarda da son da kike min nasan ni kadai kike so babu wani a zuciyanki zarah kiyi hakuri ki kunna waya. Asaad yai sauri ya kashe wayan tabbas yarinyan nan ta raina ni da aure na a kanta take kula wani har take mai alkawarin aure, mai take nufi da auran nawa zata aureshi? Lokaci daya yayi murmushi lallai ni naja ma kaina tabbas zan dauki mataki gobe zan nuna mata ba kala na akema wasa da aure ba, ranan asaad bacci rabi da rabi yayi, itama zarah ranan yanda taga dare haka taga safiya duk ta canza fuskanta yayi ja, kuma yadan kumbura dan kuka tayi2 ga bakin cikin wayanta daya amsa, yanzu idan Tahir ya kirata fa, bai sameta ba, miye abun yi? Ta dai yanke shawaran zata je ta siya waya koda karama ce, tana da kudi a hannunta Wanda mumy ke bata na skul tai saurin tashi ta dauko jakanta na Skul ta kwaso kudin ta kirga taga dubu shadaya da Dari tara da tamanin, tai murmushi tace zai isheta,har aka kira sallah asuba taje tayi sallah sai a sannan bacci ya dauketa, shi kuma asaad ko massalaci ya kasa zuwa a dakinshi yayi sallah domin jinshi yake kaman bazai iya tafiya mai nisa ba har wani jiri2 yake ji, bayan ya idar da sallan ne ya koma kan gado ya dan kwanta, maganan zarah ne yake ta mishi yawo a Kunne "saurayina ne" mike wa yayi ya zauna tare da fadin anjima zan dauki mataki tabbas, lokaci daya kuma ya mike ya nufi dakin dady dinshi yako ci sa'a, alokacin ya dawo daka sallah, yace asaad lfya naga idonka ya kumbura yace dady lfya sannan ya gaida mahaifin nashi, dady ya amsa yace mai nene son? Shiru asaad yayi ya kasa magana, dady ya kuma tam bayanshi son anya lafiya kuwa? Asaad yayi karfin halin cewa dady dama inaso zarah ta bini ne in zan koma, dady yayi shiru yana kallon dan nashi kaman mai son fahimtan wani abu, yace son inta bika karatun ta fa? Kaga bazai yiwu ta bika ba tunda tana karatu, asaad dai yayi shiru amma baiso haka ba, dady yaci gaba da cewa a yanzu zata aji biyu amma tace anan zatayi waec kaga inta kammala saita tare, ina gani kaman hakan zaifi har an fara aikin gidan da zaku zauna aikin yayi nisa ma, asaad shidai wani kala yaji yaso a barshi ya tafi da ita, yace shikenan dady, ya mike jiki ba kwari ya koma Dakin shi, dady yabi shi da kallo da badan karatun ta ba daya bari ya tafi da ita, lokaci daya kuma dady yace kai anya bazan bari suje tare ba inya so in sun koma Skul saita dawo tunda suna hutu, gaskiya inna hanashi tafiya da matarshi banyi musu adalci ba tunda har ya iya samuna yamin magana zan barshi suje tare kawai,asaad bayan ya koma daki duk ya rasa abunyi daukan wayanshi yayi ya kira yazeed yace mai yana gida ne? Yazeed yace ina zani da sassafe frnd, asaad yace gani nan, yana fadan haka ya kashe wayan ya dauki key din motanshi ya fita har ya kai gidan su yazeed din, ya kirashi yace ya fito, yace ka shigo mana, yace no ka fito kawai, yazeed ya mike yana fadin lafiya kuwa waje ya nufa ya ganshi a cikin mota kai tsaye motan ya nufa ya bude ya shiga, kallo daya zaka ma asaad kasan yana cikin damuwa, yazeed yace abokina maike faruwa na ganka haka, asaad yace nazo kaban shawara ne akan matar da aka aura min, nan yaba yazeed labarin abunda ya faru, yazeed ya kwashe da dariya yace haba abokina kace ka fada, yace mai kake nufi? Yazeed yace abokina kana son yarinyan nan,asaad yamai wani kallo yace ban taba jin sonta ba, yazeed yace to mai yasa ka shiga damuwa ka nuna kishin ka akanta in har baka sonta ai bai kamata kaji haushi ba don tana kula wani, asaad yamai wani mugun kallo yace da auran nawa a kanta kake cewa bai kamata in damu ba, yazeed yace koma miye ai baka sonta kawai ka saketa ta auri Wanda take so, asaad ji yayi kaman ya watsa mai garwashi a jiki daya furta kalman ya saki zarah, ya daure fuska yace ka fitan min a mota plz, yazeed yace kayi hakuri frnd gani nayi baka sonta kar ka bata ma kanka lokaci, asaad yace nasan bana sonta amma bazan iya sakinta ba domin yarinyan na burgeni, ina son mace mai irin jikinta, yazeed dai ido ya kafa mai amma yasan asaad soyayyan zarah ne kawai a zuciyanshi, yace frnd kana son mace mai irin jikinta kenan kana sonta itama, asaad yace bari kaji ada ina jin haushin yarinyan amma a yanzu bana ji, ina so inga ina kasancewa da ita, bari ma kaji i want to have sex with her, yazeed yayi murmushi yace frnd wannan shine soyayya, asaad yamai wani kallo yace kasan ni ina da kishi ko a yan mata nane banso in gansu da wani balle Matan da aka aura min duk da bana sonta, yace yazeed miye shawara banso in koma wani Abu ya faru yazeed yace zo kaji yamai magana a Kunne naso inji mai yace amma na kasa Asaad yayi murmushi yace hakan zanyi frnd dama nima hakan nayi niyya, bari in koma,dukansu suka kwashe da dariya, yazeed yace frnd saina Jika zan shirya komai kafin kazo yace ba damuwa, yazeed ya fita yaja motanshi ya wuce yana tuki yana jin dadi, Yau zaiyi maganin zarah, yana nufa gida dakinshi ya fada ya kwanta sai a lokacin bacci ya dauke shi, bai farka ba sai wajan shabiyu na rana wanka ya fada yayi yasa wasu kananan kaya yayi kyau sosai, ya nufi parlour ya tarar da mumy a zaune ita da dady yace mumy morning ta amsa cike da murmushi dady yace son kaje kayi shiri Ku wuce kaida matanka in sun koma Skul saita dawo, mumy ta kalli dady tace dady mai yasa haka kuma Aida an barta a nan, dady yayi murmushi ya gaya mata yanda sukayi da asaad,mumy tama asaad wani mugun kallo wanda saida yayi kasa dakai,mumy tace dady saura sati biyu su koma skul din inaga da an barta, shima ai baifi shekara daya ba ya dawo ba, dady yace ki barsu suje tare mumy bata so haka ba, asaad ne yace dady a barta kawai tunda Hutun nasu ba yawa, dadi ya bishi da kallo yace shike nan, anjima sai kuje Ku duba gidan da muku kuga inya muku yace to dady asaad yaji dadi domin ya samu dama cikin sauki, yayi murmushi yace mumy zan fita ki dan gaya mata ta shirya inna dawo sai muje, tace shikenan ya fita yana murna, zarah sai wajan daya ta farka, bayi ta fada tayi wanka ta fito tayi sallah, alokacin data idar mumy ta shigo ta kalleta tace baki da lafiya ne? Tace a'a mumy tace idonki ya kumbura tace mumy karatu nayi jiya banyi bacci da wuri ba, tace to ki shirya zaku fita keda asaad gabanta ya fadi kaman tace ma mumy ba zata bishi ba, amma ba dama, tace to mumy, sannan mumy ta fita zarah duk ta rasa abunyi Riga da wando tasa ta dauko hijab ta daura a kai,parlour ta nufa ta zauna a dinning don cin abinci, mumy tazo tace har kin shirya tace eh,a dai2 lokacin asaad ya shigo gidan saida gaban zarah ya fadi domin a yanzu ba Wanda take tsoro kaman shi, ya mata wani mugun kallo da suka hada ido, yace mumy sannu da gida tace yauwa son, zarah itama ta gaida shi ya amsa ba tare da ya kalleta ba, ya haura sama dakinshi ya nufa yaje ya kuma yin wanka, yasa shadda fari da bakin hula ba karamin kyau yayi ba,ya fito parlour sai kamshi ke tashi, yace mumy bari muje tace to sai kun dawo, zarah ta bishi a baya suka fita, ta zo zata bude baya kallon da yayi mata ne yasa ta koma gaba, ya figi motan saida sukayi tafiya mai nisa bamai cema kowa komai sai sautin waka dake tashi ga wani sanyi dake ratsa Su, wani gida taga sun shiga mai gadi ya wangale gate din, ita dai bata yarda da wajan ba,gabanta sai fadi yake asaad ne yafita yaje ya amsa key din gidan ya kulle gidan mai gadin ya fita, yazo yace mata ki fito, ji tayi kafanta ya mata nauyi ta kasa ko motsi, ganin haka ya zaga ya janyo ta har suka shiga cikin gidan wani kofa ya bude sai gasu a wani parlour, parlour ya hadu duk da ba wani girma gareshi ba, sai janta yake saida ya kaita wani daki sannan ya saketa ya rufe kofan, tana ganin haka ta saki kuka, ta fara don Allah ka rabu dani kar kamin komai,ya daure fuska ya matso kusa da ita ya janyo ta ya cire mata hijab din, ya tsaya yana kallon suranta yana yabawa a zuciyanshi tabbas yarinyan nada kyau, tace dan Allah kar kamin komai karka rabani da yanci na wlh bana sonka wani wawan mari ya sakan mata ya shako mata wuya, yace zan nuna miki cewa ke ba kowa bace, kuma kinyi babban kuskure na yimin wasa da aure, yanzu zan rabaki da abunda kike ta qama dashi,wani ihu ta saki ta fara kuka tana fadin dan Allah kar kamin haka ni karaman yarinya ce, yaso yayi dariya amma saiya dake, ya nufeta ya tufe mata riga, ko breziya bata saba kalan boob dinta a tsaye suke, ya kura mata ido lokaci daya yaji wani mugun sha'awanta,tace ya asaad kayi hakuri yace hakki na nake bukata, kuma yanzu za'a ban, tace wlh bakai nama tanadin kaina ba bana sonka karka cuceni wlh n...kafin ta karasa ya janyo ta idonshi yayi ja zuciyan shi na tafarfasa, ya wanke ta da mari har guda uku San nan ya jefata kan gadon dakin, ko motsi ta kasa ya cire mata dogon wandon da tasa ta koma bata da komai a jikinta, ya fara wasa da kirjinta ko hannu ta kasa dagawa balle tace zata tureshi, asaad duk ya gigice ya fita hayya cinshi,tana ganin ya tube kayan jikinsa ta saki ihu gabanta ya fadi a dai2 lokacin jini ya zubo mata, shiko bai lura ba saida ya kusa yi mata aika aika sannan ya gani, ya tsaya yana kallo, cikin murya irin na kasala yace dama period kikeyi? Sai a lokacin taji karfi yazo mata tai sauri ta duba, wani ajiyan zuciya tayi, gani tayi ya tashi yana sa riga ya fita Jim kadan sai gashi da condom yace duk da kina jini bazan barki ba sai nayi abunda nayi niya kafin in bar kasan nan duk ta rude ganin yana nufota yasa ta saki wani kara... Hmmm mai asaad yake shirin yi? masu karatu muje zuwa d[truncated by WhatsApp] Ganin haka yayi sauri ya karasa gareta numfashi take sama2 tana fadin kar kamin komai maganan bata fita da kyau,ganin halinda ta shiga yayi sauri ya riqota yana fadin zan barki bazan miki komai ba, bazan iya saduwa dake kina jini ba, jin haka yasa ta fara dawowa dai2 tana hawaye, fita yayi ya barta a dakin yaje parlour ya zauna yana tambayan kanshi wai maike damunshi mai yasa yake shiga rayuwan yarinyan nan, mai yasa yake yawan tunaninta yanzu? Nida mata kebi amma ni nake binta, lokaci daya yayi tsaki ya mike ya nufi dakin a lokacin har tasa kayanta kallo daya ya mata ya kauda kanshi, yaje ya zauna kan gadon itama tana zaune a gefen gadon tana ta kuka, yace mata malama kimin shiru kin dame ni, aiko tayi sauri tayi shiru, ya kalleta yace yaushe ne waliman ki? Tace jibi ran saturday yace ok, zanyi miki gargadi, zan koma Monday ada kin yi min wasa da aure har kina kula wani, to bari kiji daka Yau in har na sake kamaki da irin wannan abun sai nayi maganinki, ita dai jikinta sai rawa yake lokaci daya zazzabi ya rufeta, yace Idan munje gida kice ma mumy munje ganin gidan in kika fada mata bamu jeba kin San abunda zai biyo baya, yace fito mu wuce, tayi saurin tashi ta bishi,saida suka fito yaga fuskanta ya kumbura duk sai yaji ta bashi tausayi, ta bude motan ta shiga, ya tayar suka koma gida suna shiga parlour taga inteesar da mumy da gudu inteesar ta tashi ta rungume zarah dukansu suna murna, asaad ya shigo inteesar tayi kaman bata Ganshi ba, tana rike da zarah, mumy ce tace ke zarah zo nan maiya sameki haka naga fuskanki haka? Gaban asaad ya fadi, tace mumy da mukaje gidan ne wani katako ya fado min a kai, mumy dai ido ta saka mata harta gama yi mata bayani tace to Allah ya kyauta, inteesar ta jata sukayi sama Kai tsaye dakin zarah suka shige, inteesar ta kalleta tace ke anya asaad baya sonki kuwa, jiba yanda yake ta kallonki, zarah dai ido ta kafa mata kaman mai son yin kuka,Intee tace inata ta kiran wayanki baya shiga, zarah najin haka ta fashe da kuka, intee tace maiya faru nan ta bata labarin abunda ya faru amma bata gaya mata na Yau ba, inteesar tace tabdi yanzu kika bari ya wuce da wayanki, garin ya kika bari ma harya ganki, zarah tace ina na sani, tace ban wayanki in kira tahir intee ta mika mata, aiko ta doka mishi kira, bugu daya ya dauka tayi mai sallama, yace haba zarah wannan wani irin horo ne haka laifin mai nayi kika kashe waya? Tace kayi hakuri wayan ya samu Matsala ne, yace shikenan yanzu nazo Kano inaso inzo gidanku inji ko lfya saiga kiranki, tayi dariya tace mu dinga waya ta wannan layin yace shikenan,tace bari in bari ka kimtsa anjima mayi magana, yayi dariya yace shikenan my zarah su kayi sallama, ta kalli inteesar tace don Allah inteesar ki nemo min mafita yanda auran nan zai mutu,inteesar tace zarah kina sauri wlh kiyi hakuri akwai lokacin da zai mutu ki kwantar da hankalinki, nan dai sukai ta tattaunawa, har aka kira magrib suka je sukayi sallah, tunda asaad suka dawo dakinshi ya nufa sai tunani yake akan abun da ya faru, wai mai yake faruwa dashi ne sai bata lokaci yake akan wannan yarinyan, bani da wani aiki sai tunaninta har banso in koma saboda banso inyi nisa da ita, tsaki yayi ya tashi ya fito dakin mumy dinshi ya nufa kai tsaye, ya shiga tace son ya akayi zuwa yayi yasa kanshi akan cinyanta tayi dariya tace son Yau rigima akeji yayi murmushi yace mumy yanzu bakya sona, tace Haba son in ban soka ba wa zanso, yace zarah tayi dariya, yace mum mai yasa bakya so inje da ita, ta karasa hutun ta acan? Tace son ka bari kawai hutun ba yawa, yace mum ai 2wks nada yawa kinga zata ga kasan da wasu friends dina, mumy tayi shiru kaman mai nazari tace shikenan son,saiku shirya Ku wuce tare din in hutun ya kusa karewa saita dawo, yace shikenan mumy ba karamin dadi yaji ba, mumy dai kallonshi take Wanda ada tasan baya son zarah amma yanzu taga son zarah a idonshi hakan ya mata dadi, shiya katse mata tunanin da cewa mumy ke nake so ki fada mata, ta kalleshi kaman mai son fahimtan wani abu, tace shikenan son yace mumy muje muyi dinner ta tashi suka fita a dinning suka Tarar da dady da inteesar da zarah, mumy tace dady yaushe ka shigo yace yanzu ban dade da zuwa ba, suma suka zauna asaad ta gefen zarah ya zauna, ita dai zarah duk a takure take, dady yace son ya kaga gidan ya muku kuwa? Asaad yace dady gidan yayi kyau sosai harma sun kusa gamawa ai, dady yace kefa zarah gidan yayi miki? Ta daga Kai suka hada ido da asaad ya mata wani irin kallo, tai saurin cema dady eh,yayi murmushi inteesar tace nima dady ya kamata a kaini in gani, yace shikenan asaad saiya kaiki, mumy tace yauwa dady zarah zata bi asaad gwara suje tare din, gaban zarah yayi mugun fadi indai akace ta bishi ba'a mata adalci ba, a haka ma yata kare balle ace sun tafi wani country din daka ita saishi, dadyne ya katse mata tunani da fadin zarah kina son zuwa? Kafin tayi magana inteesar tace zarah kije Paris ya hadu in kikaje zaki ga abubuwa da yawa, mumy tayi dariya, dady yace kina son zuwa? Ba yanda zatayi tace eh, asaad ba karamin dadi yaji ba, da haka suka kammala cin abinci, ita dai zarah Kadan taci shima dai dan kar ace taki cine yasa, kowa ya tashi ya nufa dakinshi, zarah suna shiga ta sakan ma inteesar kuka tana fadin miye haka inteesar har dake duk kun hade min kai kuna so inje, kefa kin San halinda nake ciki, yanzu idan na bishi wani abu ya faru fa, inteesar tace haba zarah ke har zaki bari ya miki wani Abu? Zarah ta sakan mata wani harara, inteesar tayi dariya tace muyi magana zarah na gaskiya, zarah ta daqo tana kallonta fuskanta yayi ja kun San faran mace,intee tace zarah abinda yasa nake so ki bishi a wannan karan ne auran naku zai mutu,bari in fada miki abunda nake son fada miki nace sai kin tare, zarah ta kara nutsuwa don sauraranta tace kin San asaad yana neman mata kuma acan zaifi yi dan akwai wata frnd dina da tasan wata yarinya da yake nema tace min kaman ma a gidanshi take zama idan kika bishi zanyi miki komai yanda kike bukata a can Kasan zai sakeki nasan, kawai ki barmin komai a wajena, zarah tace ki fada min abunda kike shirin yi in Sani tace lokacin da zai faru zaki gani,suna cikin magana tahir ya kira ta amsa suka sha soyayyansu daka karshe suka ce gobe zasu hadu sukayi sallama, bacci ya dauke Su, shiko asaad duk ya kasa bacci sai juyi yake yi yana tuna abun daya faru dazu shida Zarah sai wajan ukun dare bacci ya sace shi,washe gari tunda su zarah sukayi sallah asuba suka koma bacci sai wajan 10 suka tashi, zarah tace inteesar inason siyan waya ya zamu yi muje tare ban San zuwa ni daya da anjima daka islamiya naje, inteesar tace shirya muje zance ma mumy zaki rakani wanke kai, tace yauwa suka shirya suka fito suka tarar da mumy da dady a zaune a parlour daka gani fita ma suke sanyi suka gaida su, mumy tace yauwa dama yanzu nake shirin kiranku zan fita anjima zamu dawo, inteesar tace mumy nima zani saloon tace to shikenan driver ya kaiku tace to mumy, su mumy suka fita suma suka bi bayansu driver ya daukesu wani Shago suka je anan tasai wata Nokia hade da sim,suka koma gida suna shiga suka tarar da asaad a parlour fuskanshi a daure saida gaban zarah ya fadi, yama inteesar wani kallo yace wa yace ki fitar min da mata bada izini naba itama kanta taji tsoro tai saurin cewa mumy, ya kalleta yace this is d first and d last time da zaki kuma fitar min da mata yawo, tayi shiru tazo ta dan wuce shi sannan ta kalleshi tace in an fitar da ita mai zaka yi? Tana fadan haka ta ruga da gudu sama, yace I will teach u a lesson, itama zarah tazo zata wuce ya janyo ta, yace uban wa yace ki fita bada izini naba?kuma da wannan shigan Tayi shiru kanta na kasa kuma janyota yayi yace bada ke nake ba, tace kayi hakuri bazan kara ba, yace gidan uban wa kukaje tai saurin cewa saloon,komai ya tuna kuma oho ya sake ta yace ki fara shiri jibi zamu wuce, tace to tai sauri ta wuce,taje dakinsu ta tarar a kulle ta buga inteesar tace waye? Zarah tace malama ki bude kofa, sannan inteesar tayi ajiyan zuciya ta bude tare da fadin wlh nasha asaad ne, zarah ta kwashe da dariya tace ashe kina tsoro,tace miko min waya insa a charger ta mika mata ta jona, tunda suka shiga daki basu fito ba har saida lokacin zuwa islamiyan zarah yayi ta shirya ta fito ba kowa a parlour din haka ya mata dadi tana fita waje ta doka ma tahir kira tace yazo ya sameta a wajan da suke haduwa in taje islamiya yace gashi nan, har taje islamiya aka musu Karin bayani akan yanda za suyi saukan gobe suka fito, Tahir lokacin yana ta bayan islamiyan yana jiranta harta je bai Sani ba saida ta bude kofan motan ya gane harta karaso yace my Zarah tunaninki nake yanzu tayi dariya tace toh ai gani yanzu a gabanka,yayi murmushi nan dai sukai ta fira har aka kira magrib tace kaga mun sha'afa da hira har lokaci ya wuce yayi murmushi yace ai mun dade bamu hadu ba, sai a sannan ta tuna da tafiyar da zata yi jibi ta fada mai yace kwana nawa za kiyi tace mai baifi sati daya ba,yace zanyi missing dinki, kodai inzo muje tare tayi dariya tace da mumy fa zamu, tace bari in wuce ta fita, har ta kusa shiga gida taji gabanta na fadi aiko tana shiga suka hadu da asaad a dai2 lokacin kiran tahir ya shigo ta manta tasa wayan a ajiyun riganta yaga haske tsayawa yayi yana kallonta ya janyo ta ya jefa ta motanshi ya matseta ya Ciro wayan alokacin wani kiran ya kuma shiga asaad ya dauka Tahir yace my zarah na manta ban baki gift dinki ba in baki karasa gida ba ki tsaya inzo in baki jin shiru din da yayi yasa yake ta hello2 asaad ya kashe wayan idonshi yayi ja duk ya canza lokaci daya ba karamin tsorata tayi ba, gani tayi ya bude mata kofan motan yace get out of my car,Tayi sauri ta fita tayi mamaki da ganin bai mata komai ba lokaci daya jikinta yayi sanyi taji ya bata tausayi ganin halinda ya shiga haka ta shig[truncated by WhatsApp] Duk sai taji ba dadi harta Shiga gida ta tarar da mumy, tace mumy sannu da gida tace yauwa Yau kun dade tace kodan gobe ne saukan zarah tayi murmushi tace mumy ina inteesar tace yanzu ta shiga ciki, tace bari inje in sameta, kai tsaye sama ta haura tana shiga ta tarar da inteesar na sallah isha'i itama bayi ta fada tayi wanka alokacin itay tana fashin sallah inteesar tace naga kin dade dama haka kuke dadewa, zarah tace a'a tahir ne yazo shiyasa tana maganan ne cikin sanyi, inteesar tace zarah lafiya kuwa naga kin canza ko tahir dinne? Zarah tayi dan murnushi tace a'a, ta fada ma inteesar abunda ya faru,inteesar tace yanzu ya kuma amsan wayan? Zarah tace eh wlh ni amsan wayan bai dameni ba wlh inteesar yaban tausayi, inteesar ta kura mata ido tace zarah ko kin fara son shine, tace Allah ya kyauta in soshi, tace ban wayanki in kira tahir, ta mika mata, tako doka mishi kira bai dauka ba, ta kuma kira shima shiru, duk sai ta shiga damuwa ta tura mai msg tace ya kirata ta wannan Layin, har wajan goma na dare bai kirata ba duk ta kasa bacci, da yake bacci barawo ne shine ya dauke ta, shi kuma asaad kiran yazeed yayi a waya ya fada mai abun da ya faru, yazeed yace asaad wlh kana son zarah ka yarda da magana na, nasan baka taba soyayya ba, amma kana son zarah ka fada mata, asaad yayi tsaki ya kashe wayan gaba daya, ya kwanta yana tunani shiya rasa maike damunshi ada ya tsaneta baya ko San ganinta amma yanzu ji yake kaman koda yaushe ya kasance da ita baya so yayi nisa da ita komai nata na burgeshi, shida idan yana mu'amala da mace inya ganta da wani ya barta kenan, to mai yasa ya kasa rabuwa da zarah mai Makon in kara tsananta amma sai inji tana burgeni ban San tunani ba amma yanzu na kasance cikinshi, to ko gskiyan yazeed ne na fara sonta, lokaci daya yayi tsaki kai indai wannan ne soyayya to hell with it,ya kwanta bacci ya daukeshi, tunda asuba zarah ta tashi don karfe 7 take son tafiya islamiya inteesar sai baccinta take zarah ta fita parlour ta tarar da shatu da sauran masu aikin gidan a kitchen suna ta aikin abinci ta gaidasu suka amsa nan suke ta mata murna tayi godiya,ta dawo parlour ta zauna saiga asaad daka gani daka masallaci ya dawo ko kallonta baiyi ba yazo zai wuce tayi saurin cewa ina kwana ya asaad ya amsa da lafiya yaci gaba da tafiya tace ya asaad dan Allah ina son kaban wayoyi na inason gayama yan skul dinmu bani da numbers dinsu duk suna waya, sai a lokacin ya juyo ya mata wani kallo ganin ya fara tafiya alaman zaizo wajanta ta tashi da gudu tayi kitchen, ganin haka ya wuce dakinshi yana murmushi Wanda shi daya yasan dalilin yinshi, mumy ta fito itama ta nufi kitchen taga zarah dasu shatu anata aiki ana fira tayi dariya tace dear har kin tashi, zarah tace mumy ina kwana hope kin tashi lfya, mumy tace lfya ina inteesar, tace tana daki bata tashi ba mumy itama ta shigo tana ta kara nuna masu shatu yanda za suyi har aka kammala komai wajan bakwai saura alokacin zarah harta shirya ita da inteesar duk sunsha hijab suka fito parlour mumy tace har kun fito Zarah tace eh mumy zamu wuce, mumy tace shikenan sai munzo, suka wuce makarantar duk dalibai an taru kowa na murna har lokacin da za'a fara bama dalibai takardan shahadan su,wajan ya cika maqil da mutane, har aka fara basu wani namiji aka fara bawa sannan zarah ta biyu akace Wanda zai amsan mata shahada yazo, abun ya bata mamaki ganin Wanda yazo amsan mata farin ciki fal a zuciyanta ganin mahaifinta har saida tayi kwalla dan murna har aka gama Alhaji Aminu Muktar dady kenan yaba islamiyan gudun mawan 10million, har aka fara watsewa ita dai bata ga asaad a wajan ba hakan bai dame taba, gida suka koma kawayenta na islamiya suka zo wani abunda ya bata mamaki harda yan Skul dinsu,tayi mamakin ganinsu ciki harda Aysha Nasir tace haba zarah kwana2 kin kashe waya ba'a samunki wai zakiyi sauka ace sai yau zaki gaya min kuma ki kasa kirana sai msg, sai a sannan zarah ta gane asaad ne ya musu message din tako ji dadi,taba Aysha hakuri nan sukai ta fira, anci ansha ta raba ma kawayenta Su jakuna dasu memo da sauransu har aka fara watsewa,sai wajan 8 ta samu ta kimtsa ta nufi wajan abbanta domin su gaisa tana shiga taga asaad da mahaifinta tayi sallama suka amsa, a lokacin asaad ya mike yace Abba bari in barka saida safe ya fita,tako gaida mahaifinta cikin girma mawa, ya amsa tare da jin dadin ganin Yar tashi nan suka zauna suna ta fira, ya fara mata nasiha akan zaman aure saida hakuri ya kuma nuna mata asaad yana da mutunci Yaron kirki ne yace zarah karki zamo mace mai bata ma miji kibi mijinki sauda kafa, anan yake fada mata zai kara aure bikin saura sati daya, tace Allah ya Sanya alkairi, amma a zuciyanta tace Allah yasa tana da kirki, wai anya inna Larai ta San da wannan zancen kuwa inta Sani dakyar ta yarda, sallaman dadyne ya katse mata tunani,suka amsa ta tashi sukayi sallama da abbanta ta nufi gida, dady suka gaisa da Malam Usman, dady yace mlm Usman kayi wuyan gani, mlm Usman yayi dariya yace alhaji ai mai nema baiga zama ba, dady yace har yanzu tuki kake yi, yace eh dady yace yaka mata kabar wannan sana'an na tuki mln Usman girma yana kara kamaka yace alhaji nima haka nake tunani amma inna bari sai inga wace Sana'a zanyi duk sai in nema in rasa wlh, Alhaji yace zan siyan ma golf guda uku sai ka bada ana ma haya dasu amma kaika huta haka sannan gobe zan baka 2million ka fara wani sana'an amma kabar wannan tukin, saiga Malam Usman yana hawaye tare da fadin wlh alhaji ban San da wani kalma zanma godiya ba, dady yace ai Malam usman komai nama bai kamata kayi godiya ba nine ma ya kamata inyi godiya domin kayi min hallacin da ba kowa zai iyayi ba ka dauki yarka daya tilo ka ban, mlm usmn aiko mai nama bai kamata kace ka gode ba domin har yau ban biya ka wannan hallacin da kamin ba, da haka har dady ya fita ya shiga gida, ranan zarah ba karamin gajiya tayi ba gashi tahir dinta yaki daukan waya kuma yaki kiranta, duk ta shiga damuwa inteesr tace zarah to anya tahir lfya kuwa, zarah tace wlh kuwa ni tsoro nake ko asaad ya fada mishi komai,inteesar tace kuma fa gskiya zai iya, zarah tace wlh ni koya fada bazan canza ra'ayi ba domin bana sonshi, karan wayan inteesar ne yasa tayi shiru inteesar ta dauka ta mika ma zarah jin muryan tahir yasa tayi sauri ta mike tana fadin lfya kuwa tahir ina ta kiranka kaki dauka? Yace kiyi hakuri zarah wani family issue ne ya taso, tace to shikenan nan dai sukai ta fira yace mata gobe zai koma Kaduna yana son ganinta suyi sallama tunda itama tafiya zatayi tace to shikenan sai goben sukai sallama,ta kalli inteesar tace wlh har naji dadi, inteesar tayi dariya tace gskiya ana son tahir sosai, da haka har bacci ya dauke Su, washe gari da safe wajan karfe 9 ta fito sanye da wani riga da wando na Pakistan kalan pink ta yafa gyalanshi ba karamin kyau tayi ba, wajan abbbanta ta nufa bayan sun gaisa yake fada mata abunda alhaji yayi mishi ba karamin dadi taji ba,anan take tambayan abbbanta inna Larai yace tana can gida,tana so ta tambaye shi ko tasan da maganan auran amma ta kasa, suna ta fira har dady da mumy suka shigo suka gaisa anan dady ya bashi wata jaka ya amsa dady yace million biyar ne sai kasiya motan a ciki,Malam Usman ba karamin mamaki yayi ba naganin wannan makudan kudin a hannunshi yayi ma alhaji godiya tare da mai addu'a, itama zarah ta taya abbbanta godiya nan mlm Usman sukayi sallama ya shiga cikin golf dinshi ya wuce, su mumy ko suka koma gida, zarah daki ta fada taga inteesar harta shirya, tace badai yanzu zaki wuce ba, tace yanzu kuwa mumy ta kirani tun dazu tace in taso, ganin inteesar na shirin fita da jaka zarah tayi rau2 da ido tana fadin yanzu idan kika tafi taya zan hadu da tahir intee ta dan tsaya tace shikenan ki kirashi sai ku hadu yanzu inya so na wuce inya tafi, ta amsa wayan inteesar ta kirashi yako dauka tace Su hadu ta wajan islamiyansu yanzu yace to gashinan ta kashe wayan, suka fita parlour ba kowa aiko sukayi sauri suka fita, suna zuwa layin islamiyan suka ga Motan tahir din kai tsaye nan suka nufa zarah ta shige gaba inteesar kuma baya suka gaisa da inteesar suna ta wasa da dariya har suka dauki lokaci mai nisa basu Sani ba jin kiran salan azahar ne yasa suka farga da sun dade a wajan zarah tace bari Su wuce, sukayi sallama suka wuce, suna shiga parlour basu ga kowa ba hakan ya musu dadi saida suka hau stir suka ga asaad zai fito ba karamin tsorata sukayi ba Su duka, kallo daya ya musu ya kauda kai yazo ya wuce ta gefansu sai kamshi ke tashi, suma da sauri suka wuce inteesar da har ji tayi fitsari yazo mata amma saita ga bai kulasu ba hakan ya mata dadi, suna shiga daki ta dauko jakanta taje takai mota, alokacin mumy ta fito tace dazu ina kuka shiga naje dakinku bakwa nan inteesar tace mumy muna wajan bukka, tace to badai har an gama shiri ba, tace eh mumy tafiya kawai zanyi yanzu, mumy ta bata kayan tsaraba sosai sannan sukayi sallama saida ta kara jadda dama zarah zata cika mata alkawarinta na raba auran, har saida motan su inteesar ta fita sannan zarah ta koma gida, dakinta ta koma ta kwanta duk abun duniya ya isheta gashi ba waya ba inteesar sai dai idan ta tuna abunda inteesar tace saita ji dadi, washe gari karfe tara har zarah ta gama shiri tasa kananan kaya sannan ta Daura after dress akai sai tayi kaman balarabiya tayi kyau sosai, mumy ce tashigo tace dear fito muje flight din ten zai tashi ta dauki jakanta ta fito dashi, ita da asaad suna baya gaba kuma yazeed ne driver ke jansu, su kuma su mumy na wata motan domin rakasu airport har suka karasa sukayi sallama wannan ne farkon shigan zarah flight tayi mamakin ganin girman jirgin da yawan mutanan da yake ci, har suka Shiga kusa da asaad ta zauna yazeed kuma yana ta gaba, har jirgin ya tashi sannan su mumy suka wuce, zarah tana mamaki wai yau itace a jirgi, ita da asaad bamai kula wani har suka sauka a kasan paris zarah tayi mamakin haduwan kasar gashi wani sanyi na ratsa ta wani bature ne yazo ya dauke su, zarah sai ganin kasan take gwanin sha'awa har suka karasa ganin asaad ya fito yasa itama ta fito, wani yazo ya kwashe musu kaya shima baturan ne ya gaidasu cikin harshan turanci Wanda ya Kawo su yaja mota domin kai yazeed masaukin shi,tabi bayan asaad ganin ya Shiga gida, gidan ya hadu ta tsaya tana kallo ji tayi yace ma mutumin daya dauko akwatinan su ya kaita dakin nan da yake kulle ya amsa da to, mutumin yace mata suje tabi bayan shi wani daki taga ya bude ta bishi dakin ya hadu sosai ga wani makeken gado a dakin, mutumin yace idan tana bukatan wani abu ta danna wancan abun ya nuna mata wani abu kaman waya .[truncated by WhatsApp] Ta amsa da to sannan ya fita wani kofa ta gani ta nufe ta tana budewa taga bayi ne nan ta fada tayi wanka abunta tasa wata doguwan riga ta kwanta tunda tana fashin sallah, har wajan karfe 6 tana kwance taji ta fara jin yunwa ta hango fridge ta bude taga drinks ta dauko wani na milk ta bude ta sha, sai a sannan ta danji dama2, asaad tunda ya shiga dakin shi bai fito ba, babu abunda yake sai faman tunani inya tuna matanshi har saurayi gareta sai yaji wani haushi,lokaci daya kuma yayi murmushi alokacin yaji ana mai knocking ya bada izinin shigowa, Zainab ce cikin wani riga da wando ya dame ta, yana ganinta ya daure fuska ta karasa gareshi tare da fadin haba asaad ka dawo shine ko ka fada min, dazu naga yazeed shine nace duk yanda akayi kaima ka dawo, a dai2 lokacin ta kwantar da kanta a kan kirjin shi, wani yar yaji domin shima yana sha'awan yin sex,ta fara wasa da gashin kanshi tana mai magana a Kunne kaman mai rada tace I miss u badly asaad, lokaci daya shima ya biye mata suka shiga aikin alfasha wa'iyazubillah, sun dauki lokaci mai nisa suna haka,har saida Zainab tayi mamaki yanda taga asaad yana mata yau ba karamin dadi taji ba tana ganin kaman ya fara sonta ne,shi kuma asaad yana gani kaman da zarah yake tare, har saida suka dawo hayyacinsu ya tashi ya shiga toilet itama ta bishi sukai wankan tare, alokacin daya fito yasa kayanshi ita kuma Zaynab ta naimi waje a gado ta kwanta, ganin kaman yana so ya fita tace ina zaka, bai kulata ba yafi ta, kai tsaye dakin zarah ya nufa ya bude kofan dakin yaganta a kwance tana bacci, matsawa yayi kusa da ita ya kura mata ido, yana kare mata kallo ya kai idonshi kan kirjinta wani kala yaji, lokaci daya yayi murmushin Dashi kanshi bai San dalilin yinshi ba,ya tashi tsaye don ya fita yace sleeping beauty, sannan ya kashe mata wutan Dakin ya fita,parlour ya koma ya kwanta abinshi, Zaynab jin shiru bai dawo ba ta tashi ta fito,itama parlor ta nufa taga asaad yana bacci ta nemi wata kujeran itama ta kwanta abinta, washe gari sai wajan karfe goma zarah ta tashi, parlor ta nufa taga ba kowa tana ta yan dube2 can saiga mutumin daya daukan mata kaya jiya yazo, ya gaisheta cikin harshen turanci ta amsa, yace akwai abun da take bukata? Tace mai tana son abinci, yace ta biyo shi kai tsaye wajan dinning ya kaita, nan ta zauna tana ta cin abincin ta,bayan ta kammala ta dawo ta zauna a parlour tana kallo duk taji ba dadi na rashin waya, yanzu taya za tayi waya da tahir dinta lokaci daya tayi tsaki tare da fadin wlh yama raina min wayau duk ya amshe min wayoyi asaad da tun lokacin da tayi tsaki ya shigo amma bata sani ba, daga kan da zatayi kawai sai taga mutum a kanta yana mata wani kallo, tai saurin tashi zata wuce ji tayi ya janyo ta, tace ka sake ni mlm niba Yar iska bace wlh...Jin saukan mari tayi lokaci daya ta gigice tare da rike wajan tana hawaye, yace waye ya kiraki ran nan, gabanta ya fadi duk zatonta ya manta, ta kasa magana, yace ba dake nake ba uban waye ya kiraki kuma in kika min qarya zaki sha mamaki na,jikinta har rawa yake duk ta rude, tace dan Allah kayi hakuri ka kyaleni, ya mata wani kallo yace ki ban amsan tambaya na kona zane ki yanzu, ganin kaman da gaske yake yasa tai saurin cewa shine saurayina da nake fada ma, asaad ya kalleta Wanda a lokacin ya shiga cikin wani yana yi, yace mai yasa kika yarda kika aureni tun farko bayan kina da Wanda kike so, yana maganan ne cikin yana yi na sanyi jin tayi shiru ya daka mata tsawa bada ke nake ba,har saida hantan ta takada dan tsoro, amma saita daure tace bazan iya gaya masu mumy bana so ba ban San yanda za suji abun ba, ya kalleta yace shine ni kika cuceni kiba bari aka aura min ke, duk da kin San bana sonki, tace nima bana sonka na.... Ji tayi ya shago mata wuya ya jefa ta jikin Kujera yana huci yace bari kiji tunda har kika ki gaya masu mumy bakya son auran tun farko har kika yarda aka daura dama na gaya miki tun farko gidana kabari ne amma kika ke kashe tun farko har saida kika shigo to yanzu zakiyi nadama na aure na da kikayi, duk da na taimake ki amma har zaki iya kallon idona kice bakya sona ke bakyau ba gaki Yar kauye kazama, amma tunda kika shigo gidana zanyi maganin ki har ina fada kina fada, ki kalli kanki ki dube ni kin San nafi karfin ki,inda badan Su mumy sunce in taimaka in aureki ba ke kin San nafi karfin ki har abada, yana zuwa nan ya janyo ta ya rike mata riga yace zan koya miki hankali kwanan nan, ita dai ba abunda take sai kuka hada idon da sukayi yasa ya saketa tare dajin wani iri aiko tana ganin ya saketa ta ruga da gudu ta shige dakinta ta fara rusa kuka,ganin bamai rarrashinta da kanta tayi shiru ta fada bayi tayi wanka ta fito tasa wani 3quater da wata top mai gajeran hannu ta kwanta a gado,shima asaad dakinshi ya fada duk ranshi a bace ya kwanta bacci ya dauke shi, itako zarah data gaji da kwanciyan saita kunna tv tana ta kallo idonta nakan film din amma hankalinta baya wajan sai tunani take yi, asaad tunda ya kwanta sai wajan biyu ya farka ya tashi yayi sallah,yasa kananan kaya ba karamin kyau yayi ba har zai shiga dakin zarah komai ya tuna kuma ya fasa ya fice daka gidan. Inna larai ce zaune gefe kuma inna Hajara da tazo yanzu bata dade da zuwa ba sun zauna suna ta fira saiga wata mata ta shigo tana saida kalan kayan gwanjo a dan bakonta Larai na ganinta ta fara fadin kai jamila bakya daga kafa wlh ni yanzu banda kudi in kuma kayanki zaki dauka to shikenan, jamila mai gwanjo tace niba kudin ya Kawo ni ba wani labari Nazo miki dashi amma saikin biya ni zan gaya miki, Larai tace wani labari ne jamila, jamila mai gwanjo tace ki fara biyana tukunna Larai ta bata Dari biyu tace ina jinki, tace wlh sai kin ban dubu daya kafin in gaya miki, Larai tace ki barshi kawai indai sai na baki dubu, jamila tayi dariya tace labarin Fatima zarah zan baki, Larai tace mene fadamin ko nawa zan baki, inna Hajara dake gefe tana jinsu tayi shiru, jamila tace kin San zarah tayi aure inna Hajara tace mene, inna Larai tace wata aura, jamila tace kina jin ana fadan wani Alhaji Aminu Muktar, inna Larai tace eh ba wannan da akace shine ko na uku a masu kudin qasan nan ba, jamila tace eh to ba kowa zarah ta aura ba sai danshi dan mutumin,Larai tayi saurin tashi tsaye tare da fadin kan uba aiko da sake, jamila tace ai ban gama fada miki ba Larai ta kalleta tace inaji, jamila tace mijinki shima ran juma'a bikinshi zai kara aure Larai da inna Hajara suka hada ido inna Hajara tace bamu ga zama ba, ita dai jamila ta caski dubun ta tayi gaba abunta, Larai tace yanzu ina zamu ni za'a muna finta tabbas zan koya ma Usman hankali, ta kalli inna Hajara tace muje Zaria wajan malamin nan, Inna Hajara tace Aida kin bari gobe sai muyi sammako Larai tace ina Su wuce yanzu aiko suka nufi titi suka sami mota suka shiga Suka dau hanya aiko a hanyan Su na zuwa motansu ta fada cikin wani katon rami aiko mutane suka taru aka fara kokarin Ciro motan da mutanan ciki har aka cirosu akayi asibiti dasu kafin a karasa asibitin inna hajara rai yayi halinshi, itako Larai ko numfashi bata yi dakyau har aka kaisu asibiti aka basu taimakon gaggawa Allah yasa mu cika da iman, amee. Asaad sai wajan karfe goma ya dawo gidan dakinshi ya fada yayi wanka yasa jallabiya ash colour sai kamshi yake yi dakin zarah ya nufa yana shiga ya ganta a kwance tana ta baccinta ta shige cikin blanket, duk sai yaji ta bashi tausayi abun da yamata dazu kwanciya yayi a bayanta yana wasa da gashin kanta yana hura mata Kunne,jin kaman motsi yasa ta farka ganin mutum tayi a bayanta ta fara fadin innalillahi ,asaad ya kunna wutan dakin ganin fuskanshi yasa ta yin shiru tare da rawan jiki duk ta tsorata, janyo ta yayi jikinshi yana shafa mata baya a hankula, tana shakan kamshin turaranshi dake mata dadi, duk da bana son asaad ina son turaran da yake amfani dashi, jin hannunshi cikin kirjinta yasa ta dawo daga duniyar tunanin data shiga tayi sauri zata ja da baya amma ta kasa saboda ba rikon wasa yayi mata ba,haka yaita wasa da kirjinta ita kuma ba abunda take sai hawaye ganin haka yasa ya dago ta ya tura harshen shi cikin bakinta ya dauki lokaci mai tsawo yana mata haka jikin zarah yayi sanyi, ya kuma janyo ta jikinshi ya rungumeta a nan ne ta saki kuka mai karfi, ganin haka yasa ya mata magana a kunne kiyi shiru bana son kuka, tako yi sauri tayi shiru ranan a dakinta ya kwana haka sukayi bacci tana manne a jikinsa, saida asuba ya fita itama a rannan zata fara sallah domin kwana uku take fara sallah, tana ganin ya fita ta fada bayi tayi wanka tazo tayi sallah sannan ta koma bacci. Inna larai ce kwance a gadon asibti ko motsi bata yi sai hawaye dake zuba a idonta alokacin doctor ya shigo ya kara dubata ya [truncated by WhatsApp] Zarah sai wajan Tara ta tashi shi kuma asaad alokacin ya tafi Skul yana da lectue. Jin cikinta na murda mata yasa ta ta shi ta nufi parlour don yin breakfast tana cikin ci sai ganin wata yarinya tayi tana huci a kanta tana fadin ke uban mai kikeyi a nan zarah ta kura mata ido ba tare da tace mata komai ba, ta janyo zarah da nufin ta mareta amma sai zarah tayi saurin rike hannun tare da fadin karki kuskura ki fara. Zaynab da mamaki take kallonta zarah tace idan wanda kikeyi akan shi yadawo sai ki tambaye shi wacece ni. Ta yi tsaki tare da sakar mata hannun ta wuce dakinta, lokaci daya duk ta shiga damuwa ashe da gaske yana neman Matan waje? Hawaye ne ya zuban mata a ido wanda ita kanta bata San dalilin yinshi ba lokaci daya ta tashi tayi toilet ta wanke fuskan ta fito ta kwanta sai juyi takeyi har lokacin sallah yayi a dai2 lokacin asaad ya shigo dakin ganin tana sallah yayi murmushi tare da jin dadi ya fita yabar dakin dan karta ganshi, sai wajan takwas ta fita da nufin zuwa kitchen don cornflakes take sha'awan ci, ta nufi parlour kenan taga asaad tare da wata mace ta kwanta a jikinshi tana wasa da hannunshi ta saki ihu lokacin dukansu suka waigo suna kallonta asaad yayi saurin zuwa inda take ya rike ta yana tambayanta lfya me ya faru? wani abu taji ya tsaya mata a wuya ba tare da tsoro ba tace ashe dama da gaske kana neman mata kai fasiki ne mazinaci? wlh yau nake so kaban takardan saki na,daga hannu yayi ya wanke ta da mari har biyu lafiyayyu ta fadi kasa tana kuka tare da rike fuskanta daukan key din motanshi yayi ko kallon elin baiyi ba yafita ita kuma tana ganin haka itama tayi sauri ta fice,zarah zama tayi tana ta kuka ga wani bakin ciki dake cinta wanda ita kanta bata San dalilin yinshi ba, amma tana dan ganta abun da cewa bakin cikin yaki sakanta ne,tashi tayi ta nufi dakinta ta fada gado lokaci daya taji zazzabi ya rufeta sai rawan sanyi takeyi, asaad bai dawo gida ba sai wajan shadaya na dare ya dawo har zai wuce dakinshi ya dawo ya nufi dakinta ya bude Kofan yaga tana ta rawan sanyi da sauri ya karasa gabanta yana taba ta jikinta yayi zafi sosai, duk ya rude tashinta yayi ta bude ido a hankula ta ganshi, yace mata maike damunki? tace fever cikin sanyin murya, waya ya dauka ya kira yazeed yace idan mutum na fever mai zaisha shi yana karantan medicine shi kuma asaad English yake karanta, yazeed yace paracetamol, yana fada mai ya kashe wayan dakinshi ya nufa ya dauko maganin ya bare guda biyu yace ta tashi tasha, ta amsa tana sha sai amai duk ta wanke mai jiki da amai ganin haka duk ta tsorata shiko asaad bata aman yake ba duk ya rude ganin halinda ta shiga, yana ta cemata sannu, yace kinci abinci ta girgiza mishi kai alaman a'a, yace ta tashi suje ya wanke mata jikinta babu musu ta tashi suna shiga toilet ya fara kokarin cire mata riga ganin haka tace ya bari zata iya da kanta, ya fita yaje ya gyara jikinshi sannan ya nufi kitchen ya hado mata tea alokacin harta fito tasa wani riga da wando na bacci, ya karasa kusa da ita ya bata tea din, ta girgiza kai alaman a'a yace ta daure tasha haka ta amsa tasha har saida ta shanye sannan ya kuma kara mata Magani guda daya yace tunda kin amayar da wancan,yace ta tashi suje dakinshi tunda gadon ya baci da amai tace mai a'a ya barta anan, ganin bata da niyan binshi ya dauketa cak bai sauke ta ko ina ba sai gadon dakinshi ta bude ido tana kare ma dakin kallo dakin ya hadu ga wani kamshi dake tashi, ta aiyana a zuciyanta asaad yana son kamshi ga tsafta jin ya Daura hannunshi kan jikinta yasa ta dawo daka tunanin data fara, ya kankame ta a jikinshi a haka sukayi bacci, saida asuba suka tashi alokacin taji sauki, jikin ya daina zafi ta mike da nufin zuwa dakinta ya janyo ta, tare da fadin ina zaki, tace zanje daki na in dauko abune, ya gane sallah take son zuwa yi bata son ya gane ta fara ne yasa tace mai zata dauko abune yayi dan murmushi bata San yasan tana sallah ba,amma sai yace mata taje ta dauko abun, shima tashi yayi don yin sallah akwai masallaci kusa da gidan nan ya nufa zarah taga an gyara mata dakin kaman bashi ba tana idar da sallan ta kwanta bacci ya dauke ta, bayan ya dawo daka masallaci dakinta ya nufa yaga tana bacci ya taba jikinta yaji ba zafi ya fita ya nufi dakinshi ya kwanta, sai wajan karfe shadaya zarah ta tashi jin qugin da cikinta keyi yasa ta nufi parlour tana zuwa dinning ta nufa taga abinci ta fara ci, saida tayi nak ta tashi ta koma dakinta, shi kuma alokacin asaad yabar gidan bashi ya dawo ba sai wajan hudu dakinta ya nufa ya ganta zaune tana kallo, kallo daya ta mai ta juya, ya mika mata waya yace mumy tace in baki jiki na bari ta amsa tare da fadin mumy ina wuni, mumy ta amsa tare da fadin lfya ya komai da komai tace ma mumy lfya,mumy tace kina zuwa ganin gari ko,tace ma mumy eh suka dan taba hira tace ma mumy ina dady, tace ya fita inya dawo ko zuwa gobe ne sai Ku gaisa, tace to sukayi sallama asaad ya amshi wayanshi ya kalleta yace ya jikin? a zuciyanta tace ina ruwanka dani amma a fili sai tace na warke, tana fadin haka ta kwanta ta juya mai baya, gadon shima ya hau ya janyo ta, tai saurin tashi ta zauna tare da fadin miye haka kuma janyota yayi ta fado kan jikinshi, ya kankame ta yana jin sautin numfashinta ta kasa ko motsi har bacci ya dauke shi ta sulale jikinta daka nashi, bayan ya farka yaji motsinta a toilet dakinshi ya nufa shima toilet ya fada yayi wanka yasa kananan kaya yayi kyau sosai ga wani kamshi dake tashi daukan key din motanshi yayi ya fita daka gidan, alokacin data fito daka toilet taga ya fita rufe kofan tayi da key tazo tayi sallah duk zaman gidan ya isheta gashi bata da waya tasan yanzu tahir yana cikin damuwa na rashin jinta tayi tsaki, sai wajan Goma asaad ya shigo gidan shida wata baturiya tasa wani din gilallan skirt da riga iya ci biyanta a parlour suka zauna suna ta shege ayarsu, zarah ta fito don taje kitchen ta dauko ruwa na fridge din dakinta ya kare tun kafin ta karaso taji kaman ana nishi tai sauri don ganin meke faruwa wani ihu ta saki tare da rugawa da gudu cikin daki, shi kuma asaad lokaci daya ya saki yarinyan yabi bayan zarah amma tasa ma dakinta key yayi bugun duniya taki budewa daki ya nufa jiki ba kwari alokacin yarinyan ta shigo dakin nashi tana tambayanshi maiya faru tare da tambayanshi wacece wannan da tayi ihu,kallonta yayi fuska daure yace mata " get out now!" da tsawa ya mata ganin haka yasa ta fita tabar gidan da sauri, tun daka ranan zarah bata kara bari sun hadu da asaad ba, da farko abun ya dameshi amma saiya share yace tunda haka ta zaban ma kanta. Asaad yanzu ya daina kawo mata duk ya daina kiransu karatu yake yanzu sun kusa fara exams, yau kwanan zarah goma a Paris tun da tazo bata fita ko ina ba, jin kaman gidan yayi shiru yasa ta fito dan tama San asaad baya gida yanzu kitchen ta shiga tea ta hada tazo zata wuce taga asaad a kofa gabanta ya fadi, ya kalleta duk sai yaga ta rame wani kala yaji, ya daure fuska yace kin gama buyan, tayi banza Dashi ganin yana matsowa kusa da ita gabanta ya fara fadi wayanshi ne ya fara ringing ya dauko yaga mumy ce, dauka yayi suka gaisa tace yaba zarah in yana gida mika ma zarah wayan yayi ta amsa shikuma yabar kitchen din bayan sun gaisa da mumy sukayi sallama, aiko tasa no din Tahir bai dauka ba tazo zata kara kira taga yakira ta tayi sauri ta dauka, Tahir ne ya fara cewa hello, ta kira sunanshi yace my zarah sai yau kika kirani haba zarah kinga yanda kika sani a wani hali nayi matukar damuwa na rashin jinki, tace kayi hakuri tahir nima na damu sosai na rashin jinka da banyi ba... Ji tayi an fisgota wayan ya fadi asaad ta gani yana wuci ya janyota yace yau zanyi maganinki zan nuna miki kinyi kuskure babba, duk ta tsorata ko motsi ta kasa daukanta yayi cak bai tsaya da ita ko ina ba sai dakinshi yana shiga ya rufe da key, tayi mugun tsorata ganin yana yinshi idonshi yayi ja ga wani huci da yake yi kaman zaki, yace yau zan rabaki da abunda kike takama dashi,jin haka yasa ta fara fadin wlh baka Isa kamin komai ba bana sonka mai zanyi da mazinaci kasa min cuta har yanzu ni kalan... Kafin ta karasa ya matso kusa da ita ya matseta yasa harshan shi cikin nata tun tana tureshi harta daina ya cire mata kayan jikinta duka gaba daya jikinta ya mutu, shima ya cire komai nashi ya janyo ta ya shiga wasa da kirjinta jikinta yayi sanyi ba abunda take sai hawaye shiko asaad duk ya rude kara ta saki saboda wani azaban zafi da taji, shiko bai masan tana yiba tun tana kuka harta daina ya dauki lokaci mai nisa kafin ya dawo hayyacin shi, zanin gadon duk ya baci da jini ko motsi bata yi, toilet ya kaita yasa ta cikin ruwan zafi alokacin ta danji dama2 shiya taimaka mata tayi wanka ya fito da ita, shima toilet ya fada yana shiga ta tashi dakyar tayi dakinta tana shiga ta fara rusa kuka yanzu shikenan ya cuceta ya rabata da yancinta kara fashewa da wani sabon kukan tayi yanzu ya zatayi da tahir mai zata cemai yanzu ya mayar da ita cikakkiyar mace dama yana sona ne da dasauki gashi bata da waya balle ta kira inteesar ta kara rushewa da kuka lokaci daya zazzabi ya rufeta haka ta kwanta, alokacin daya fito daka toilet bai ganta ba yayi murmushi ya canza bed sheet din ya kwanta yana tuna abunda ya faru, tabbas zarah daban take bai taba saduwa da macen data gamsar Dashi ba kaman zarah yayi murmushi tare da fadin ba abunda yakai aure dadi yayi tsaki miye ma amfanin neman Matan da nakeyi ya kamata in daina lokaci daya ya tuna da kalman da zarah tace bana sonka inya tuna da haka sai yaji wani irin abu ya tokaro mai wuya, washe gari tun 8 yafita yana da lecture, zarah ta tashi dakyar taje kitchen ta hada tea tasha ta dauki ruwa ta koma daki tasha paracetamol bacci ya kuma dauke ta, asaad sai wajan12 ya dawo gida dakinta ya nufa yaga tana bacci yayi murmushi ya fita, asaad tunda abun ya faru ya share zarah baya shiga sabganta, sai dai ta zauna a daki taita kuka tana fadin saida ya rabata da yancinta abunda take takama dashi gashi ko kulata ba yayi yanzu wani bakin ciki taji ya tukare Mata wuya, yanzu haka zatai ta zamah dashi tunda ya rabata da yancinta lokaci daya taji gabanta ya fadi tunawa tayi da inteesar shin wani abu take shirin yi gashi bata da waya, zarah bata fita har saita ga asaad ya fita daka gidan haka taita zama bata bari Su hadu kullum kofanta a rufe, a ranan data cika kwana goma sha shida asaad yana zaune a parlour saiga Zaynab ta shigo gidan, kallo daya yayi mata ya kauda kai, ta karaso wajan shi cike da rangwada da kisisina ta fada jikinshi ya daure fuska tana ta taba mai jiki harya biye mata, jin salati sukayi anayi mumy ce a tsaye a Kansu,duk asaad ya rude ya gigice lokaci daya Zaynab ko bata tambaya ba tasan mumy dinshi ce, don ta santa a hoto tai sauri tasa kayanta shima yasa riganshi alokacin inteesar ta shigo mumy ta kalli Zaynab tace tazo ta fita, jiki ba kwari tayi sauri ta fita, mumy ta kalli asaad tace ina zarah fuskanta a daure take tambayanshi ya kasa bata amsa yayi shiru,ta daka mai tsawa bada kai nake ba, zarah jin kaman ha yaniya yasa ta fito da sauri taga mumy da inteesar, ta fashe da kuka taje ta rungume mumy, mumy ta kalli inteesar tace kuje ki tayata dibo kayanta, inteesar tace to,suka nufi dakin zarah suka hada kayan suka fito mumy tace musu muje, asaad najin haka yace mumy plz kiyi hakuri, mari ta sakar mai har biyu tare da fadin ya aiko mata da takardan sakin zarah, hotel din da suka sauka nan zuka koma, asaad duk ya rude ya shiga cikin tashin hankali ganin an tafi da zarah, duk ya birkice ya rasa abinyi,zarah da inteesar suna daki daya mumy kuma tana nata, inteesar ta kalli zarah dake hawaye ta rasa na miye na farin ciki ne ko bakin ciki ne bata Sani ba,inteesar tace ya kika ga shirina kinga dama nace miki sai asaad ya sake ki kaman yanda kike bukata,zarah tace inteesar bazan iya rabuwa da asaad ba yariga ya cuceni ta fashe da kuka duk tabar inteesar cikin duhu...mu[truncated by WhatsApp] Inteesar tace zarah mai kike nufi, kuka ta kara saki saida tayi mai isanta sannan ta kalli inteesar tace asaad ya cuceni ya rabani da yancina. ya raba halaka ta da tahir, ya rabani da budurcina banso namijin da baya sona ba ya sameni ba, inteesar inda asaad yana sona da bazan damu ba, amma baya sona gashi ya sameni, jikin inteesar ya mutu ta kalli zarah tace yanzu asaad ya sadu dake? Zarah dake kuka tace mata eh, inteesar tace kiyi hakuri zarah amma asaad bai kyauta miki ba, kinga asaad dan uwa nane, ada naso Ku rabu kafin komai ya faru tsakanin ku, amma tunda har wani abu ya faru kiyi hakuri ki zauna dashi, zarah ta mata wani kallo tace kina so in zauna da Wanda baya sona, inteesar tace zarah asaad yana sonki wlh ki duba yanda duk ya rude ganin mumy zata wuce dake, zarah dai shiru tayi tana jin inteesar, mumy tunda ta shiga dakin data sauka sai kaiwa da koma wa take ta kasa zama, Ashe dan data Haifa a cikinta yana neman mata wa'iyazubillah, yanzu haka asaad zai min duk irin tarbiyan dana bashi, tabbas saiya saki zarah domin bazan barsu tare ba inko aka barsu an cuceta mumy ta yanke shawara, asaad tunda suka fita ya kasa komai bazai iya sakin zarah ba,yanzu Idan mumy ta fada ma dady wani mataki zai dauka a kanshi, lokaci daya yayi nadaman abun da yake aikatawa, tunda ya sadu da zarah yasha zumanta tun daka lokacin ya rage neman mata domin yaji zarah daban ce wani tsanan Zaynab yaji duk ita tasa shi cikin halinda yake ciki yanzu, ranan kasa bacci yayi, karfe tara su mumy suka Isa airport aka fara shiga flight har ya tashi suka isa gida, asaad shi kuma duk ya fita hayyacinshi tabbas ya tab batar yana son zarah yanxu gashi dan zaman da sukayi ya saba da ita, da mumy ta koma gida bata gaya ma dady komai ba, Allah sarki uwa daban take komai yayanta za suyi zata rufa musu asiri Allah ya kara mana tausayin iyayenmu. Inna Larai ce Kwance likita yana tsaye a kanta yana mata tambayoyi akan inda take tana magana dakyar harta fada mishi gidansu aiko yasa aka kira mota aka dauko gawan inna Hajara daka mortuary aka sa'a motan itama inna larai aka sata mai motan ya dauki hanya sai gida Larai hawaye kawai take da suka Isa gidan taga an gyara gidan anyi ginin bulu abun ya bata mamaki har mai motan ya tsaya ya fita yayi sallama anci sa'a Malam Usman na nan ya fito tare da amsawa suka gaisa hango Larai yayi a mota ya bata rai domin tunda ya dawo gida yaga bata nan ya aiyana ya saketa saki uku domin bazai iya zama da itaba yama rasa dalilin da yasa ya aureta, mutumin yace ko kasan wancan baiwar Allan? Mlm usman yace eh nan yaba mlm usman lbrin abunda ya faru, aiko nan da nan aka sanar da mutuwan inna hajara aka salllace ta aka kaita, ita kuma larai makwabta suka taimaka aka kaita gidan aka sata a cikin wani daki taga Matan mlm usman daya aura mai suna farida tana da kirki sosai,ita take dan kula da Larai duk da mlm usman baiso ta zauna a gidan ba, amma Farida ta shawo kanshi ya yarda larai duk ta birkice ta koma kaman mahaukaciya ga kafanta na fitar da wani ruwa mai wari mlm usman nada tausayi shiya kira mai mota aka kaita asibiti akace sai dai a yanke kafan domin daji ne take dashi in kuma ba'a yanke ba zaiyi tacin waje da yawa, Larai ta yarda aka yanke bayan an yake kuma dayan ma yaka ma taki yarda a kara yanke mata kafan ga wani wari dake fita duk ta rame ta fita hayyacinta mlm usman yasa aka kaita zariya wajan danginta kowa gudunta ma yake domin Larai bata da kirki ko kadan rayuwa kenan duniya ba tabbas komai mutum zaiyi ya dunga tuna Allah kuma tabbas inka zalunci wani sai Allah ya saka mai. Zarah an koma skul ana aji biyu ss2 kenan, asaad sun fara exam yi kawai yake yi, ya canza sosai gashi inya kira mumy bata dauka tace indai bai aiko mata da takardan sakin zarah ba karya sake kiranta, duk ya rame da haka har suka gama exam sukayi hutun sati biyu, a ranan da suka gama ya dawo gida, mumy ko kallonshi bata yiba, zarah ko indai ta dawo daka skul koda yaushe tana daki, asaad wajan dady ne kawai yake jin dady, gashi mumy ta matsa mai ya bata takardan sakin zarah, duk hanyan da asaad zai hadu da zarah mumy ta hana, har Skul din Su zarah yake zuwa ya jirata in sun fito tana ganinshi zata shige motan Su Aysha Nasir Su wuce da ita gida, har mumy ta gano ta kira zarah daki tace asaad yana zuwa Skul dinsu ne, zarah taso tace a'a amma ganin mumy ta daure fuska yasa tace eh, mumy tace ta wuce dakinta ta fito kenan asaad ya janyo ta zata yi ihu ya toshe mata baki dakinshi ya nufa da ita, ya rufe kofan, zarah ta kura mai ido duk sai taga ya rame lokaci daya ya bata tausayi, ya matso kusa da ita ya ruko mata hannu yace zarah mai namiki kike guduna? Wani Abu taji ya tsaya mata a wuya a zuciyanta tace tambaya nama kake yi bayan duk abunda kamin, amma a fili sai tace mai ka bude min kofa in fita, ya kalleta yace zarah ki fada min gaskiya mumy tace in baki takardan ki zarah kina so ki rabu dani, shiru tayi ta kasa bashi amsa saita fashe mishi da kuka ganin haka ya janyo ta ya rungumeta wani kala take ji, ko motsi ta kasa yi, komai ta tuna kuma ta tureshi tare da fasa wani uban kuka, yace zarah plz kiyi shiru, tace ka bude min kofa muryanta duk ya dashe, ya bude mata dan yaga tana kuka sosai kar mumy taji, da gudu ta fita dakinta ta fada taita rusa uban kuka, mai yasa take yawan tunanin asaad yanxu maike damunta? Asaad ya koma Skul hutun shi bai kare ba ya koma saboda mumy har dady ya lura da ita yanda yaga take ma asaad amma yace bazai mata magana ba indai Aysha ce Zata sauko, asaad tunda ya koma ya daina harkan mata duk ya rame yazeed kullum yana tare Dashi yana tausaya mai tabbas asaad an kamu daso yazeed har mamakin shi yake mutumin da yake cewa baiga Wanda zaiso ba, yana kiran yarinyan da ugly kazama amma yanzu ya fada tarkon so, zarah itama tunda ya tafi taji ba dadi ta rasa dalilin da yasa take son ta dinga ganinshi, wani ranan Friday ta fito daka Skul kenan taga Tahir a kofan Skul din, ya hango ta ya fara karasa wa wajanta harya zo inda take yace Haba zarah kin share ni, naji wani magana wajan daya daka sucurity din gidanku amma ban yarda ba, gabanta ya fadi, yaci gaba da cewa zarah wai dagaske kina da aure? Ta kasa furta komai tayi shiru, yace zarah kiban amsa dan Allah, kalman eh ce ta fito daka bakinta wanda bata San ta furta ba, Tahir ya kalleta yace shikenan na samu amsan da nake son samu a dai2, nasan kin San miye aure tare da hukuncin sa nasan keba jahila bace kina da ilimi amma kina da aure kika samin sonki, bazan ce miki komai ba sai dai ince ki nemi gafaran mijinki domin tabbas yarinta na damunki shiyasa kika aikata haka, hawaye taji yana zuba a idonta, yaci gaba da cewa nima akwai wacce ake son in aura naki saboda ke amma yanzu ita zan aura, zarah bazan miki komai ba sai fatan alkairi wlh zarah kece macan da nake so, yana fadin haka yace mata Allah ya bada zaman lfya ya juya ya wuce, taji ya bata tausayi amma bata damu ba dan yabarta, asaad tunda ya tafi bai dawo ba baifi wata uku ya kammala karatunshi ba, itama zarah sun Farah waec har sun kusa gamawa, har yanzu mumy na nan akan kudirinta, inya kirata tana dauka yanzu Su gaisa bata mai maganan sakin zarah hakan yasa ya samu kwanciyan hankali sai dai kullum da tunanin zarah yake kwana ya tashi tabbas Fatima zarah da bance a cikin mata. Zarah an kammala waec sakama ko kawai ake jira,tace ma mumy tana son zuwa garinsu mumy tace shikenan gobe saita je, zarah tayi murna sosai ranan da wuri tayi bacci, washe gari da safe ta tashi tashirya cikin wani ha daddan lace dinkin riga da skirt ya mata kyau sosai, parlour ta nufa taga mumy a zaune a dinning, mumy tace badai har an shirya ba tayi murmushi tace eh sannan ta gaida mumy,tace kizo kiyi breakfast kafin ki wuce tace to tazo ta zauna abincin kadan taci ta tashi tace ma mumy ta gama, mumy ta bata kudi yan dubu daya2 bandir uku tasa security Su kai kayan abinci mota da tarkace na tsaraba zarah tayi ma mumy godiya, tace yaushe Zaki dawo tace sati daya zanyi, ta wuce driver yaja suka kama hanya sai wajan 1 suka kai ta gane garinsu da yawa taga an samu canje2 a cikin canjin da aka samu harda gidansu, a dai2 kofar gidan driver yayi parking, gaban ta ya fadi domin bata san abunda ya samu larai ba,zarah ta fita da sauri don taga motan abbanta ta shiga da sallama,wata mata taga ta amsa tana ganin zarah tace a"ah yau manyan baki mukayi tahau kiran mlm usman yana fitowa yaga zarah yayi murmushi tare da fadin ta karaso mana ta gaida Farida da abbanta nan driver ya fara shigo da kaya domin shi yanxu zai koma Kano,harya gama ya wuce mlm usman sai gdy yake, zarah taga Farida nada kirki gata da son mutane sai nan2 take da zarah,taga bata ga inna Larai ba hakan ya mata dadi, saida daddare suna zaune a falo mlm usman yake fada mata, tayi mugun tsorata harda kuka tayi tare da tausayawa inna larai, Allah sarki zarah. Asaad gobe zai dawo kasar sa domin ya kammala karatun sa sai dauki yake yazo yaga zarah yayi kewanta sosai....truncated by whatsapp} Karfe Goma dai2 asaad ya sauka daka flight, wannan karan driver yazo daukanshi duk sai yaji wani iri, gabanshi ne ya fadi Kodai mumy bata huce bane, wata zuciyan tace ta huce mana tunda kuna waya yayi murmushi da haka suka Isa gida, mumy ta tarbeshi ba yabo ba fallasa hakan ya mishi dadi sosai,duk ya kosa yaga zarah gashi yaga taki fitowa duk ya damu. Zarah anshiga makota duk basu gane taba saida ta fada musu ko ita wacece aiko suka dinga mamaki wasu harda kuka don murna ta rarraba musu kudi sukai ta mata gdy da san barka, daka karshe ta shiga gidansu amina kawarta ta tarar da mmn aminan itama taji dadin ganin zarah tace yan nan, Allah ya miki sakayya Allah ba azalumin kowa bane gashi ya saka miki sai yasa akace in zaka gina ramin mugunta gina shi dan karami, zarah tace ina Amina, tace tayi aure yayanta biyu ma yanzu, tace Allah ya raya taba mmn Amina dubu biyar tako sha albarka sosai ta koma gida, tashiga da sallama alokacin abbanta ya fita Farida ta amsa da murmushi tace sai yanzu, lallai kinsha yawo, zarah tayi dariya tace ai cewa nayi bari in gama duka yau in huta, ta zauna a kan kujeran dake falon suna ta fira har sun saba da farida sosai zarah ta dauketa a matsayin uwa, itama ta dauki zarah a matsayin yarta, farida na dauke da ciki. Asaad yaga baiga zarah ba har dare yayi, kai tsaye tashi yayi ya nufi dakinta ya bude yaga ba kowa, to ina taje gashi yana tsoran tambayan mumy, har dady ya dawo yaji dadin ganin dan nashi amma yaga ya rame, nan suka zauna suna fira akan dinning gaba daya hankalinshi baya wajan har mumy tazo itama, abinci kadan yaci har suka kammala, dady yace son tunda an kammala karatu gashi an gama gidan da zaku zauna ansa komai a ciki saika dauki matanka Ku wuce inta dawo, wani irin dadi yaji kaman yayi ihu dan murna, mumy ce ta katse mai tunani da fadin dady zarah ba zata tare gidan shiba, dady ya kalleta dan bai fahimci abunda take nufi ba yace kaman ya, tace ina son asaad ya saki zarah, wani kallo ya mata tare da fadin kin San abunda kike fada kuwa aysha wannan wani irin magana ne? Tayi shiru har dady ya gama, ta kalli asaad fuska a daure ranta ya baci tace idan Nina haifeka kuma na Isa dakai ka rubuta min takardan sakin zarah ka Kawo min yanzu, dady ranshi ya baci sosai yace ke Aysha duk wani abu da kike fada baki Isa kisa asaad ya saki zarah ba bake daya kike iko Dashi ba nine mahaifinshi, asaad duk ya fita hayyacinshi tunda yake bai taba ganin iyayenshi na rigima ba sai yau kuma duk a kanshi yanzu miye abunyi? Maganan gskiya bazan iya sakin zarah ba domin ina sonta bazan iya rayuwa babu ita ba, kanshi yaji yana Sarah mishi mumy ta tashi tabar wajan tare da fadin ka dai ji abunda na fada maka, dady yayi fushi da ita sosai akan mai zaisa tace asaad ya saki zarah yanzu in akayi haka ya mahaifinta zai dauka Anma tabayin saki ba dalili ne, dady shima ya tashi yayi dakinshi, asaad ganin haka shima yaje dakinshi duk ya Shiga cikin tashin hankali, yanzu miye Mafita sai kaiwa da komowa yake a dakin shi, ranan kasa bacci yayi har gari ya waye sai wajan bakwai ya samu ya kwanta. Zarah sun kammala abun Karin kumallo ita da Anty Farida zarah haka take kiranta sun zauna suna ci suna fira har mlm Usman ya fito daka gani wani waje zashi, zarah ta gaidashi ya amsa cikin fara'a shima ya zauna yana karyawa, zarah tace Abba ina son yau inje wajan Su iya, yayi murmushi yace kin dai Sanar da mijinki ko, tace mishi eh shi yama ce inje, yace to madallah saiki shirya zan turo a kaiki yaushe Zaki dawo? Tace kwana2 zanyi, yace to shikenan bari yanzu inna fita zan sa a kaiki tace to ngd, bayan mlm Usman ya fita ta fara shiri sai dauki takeyi zata gidan iya takwaranta, Anty farida nata tsokananta wannan dauki haka, tayi dariya mlm Usman bai dade da fita ba saiga wani Yaro yayi sallama wai zarah ta fito su wuce, tace gata nan zuwa, Anty farida ta rakata har kofan gida umar ya gaida Su yana daya daka cikin masu Jan motocin mlm Usman, kai tsaye unguwan bawa suka je, kafin Su karasa tace ya tsaya a wani babban shago tayi musu siyayya, ta gane gidan suka karasa Umar yayi parking ta fito tare da mai godiya shiya dinga daukan kayan da tasiya yana kaiwa harya gama, ya wuce, iya ta kara tsufa kadan tayi farin cikin ganin zarah duk ta rasa inda zata sata, iya tace ina yaron zarah ta kalleta tace kai iya wani yaro kuma, iya tace ke har yanzu shiru kufa yaran zamanin nan har tsarawa kanku yanda zaku haihu kukeyi, zarah tayi dariya sosai tace kai iya, tace au dariya ma kikeyi Wanda sukai aure lokacin da kikayi daka mai Yaya uku sai hudu, zarah tace ni iya daka zuwana kin fara ko,iya tace to sannu takwara ta zarah tayi dariya, nan suka zauna suna ta hira iya tace ke harda wannan dawainiyan haka, zarah tayi dariya tace in ban miki ba wazan ma, iya tace Allah yasa albarka wai ina Muktar din zarah tace yana can kasar da yake karatu, iya tace Allah ya taimaka, lbrin zuwan zarah ya cika dangi yan uwan mamanta nata zuwa suna gaisawa tana ta musu alheri taji dadin kasancewa cikin dangin mamanta suna ta nuna mata so. Asaad duk yaji zaman gidan ya isheshi ga ziciyanshi nason ganin zarah ga rigiman da mumy da dady sukeyi duk ya shiga damuwa, ranan da daddare dady ya kira asaad yaje bayan sun gaisa dady yace akwai wani matsala daya hadaka da zarah ne, saida gabanshi ya fadi can dai ya daure yace a'a dady, dady shiru yayi kaman mai nazari yace shikenan gobe kaje ka tawo da matanka Ku koma gidanku, asaad yace to ngd dady jiki a salube ya fito yanzu ya abun zai kasance idan mumy tace zarah ba zata ba haka dai ya samu ya kwanta tare da zumudin gobe yayi yaga zarah dinshi, washe gari asaad wajan karfe goma ya gama shirin shi tsaf alokacin dady yana parlour yaje ya mishi sallama sannan ya wuce mumy ko gaisuwan asaad bata amsawa yanzu,tafiya sukeyi shida driver da yake shiya San gidan Su zarah sai wajan biyu suka kai driver yayi parking alokacin mlm Usman ya fito zai fita asaad da sauri ya fita har kasa ya tsugunna ya gaidashi, mlm Usman yace barkan Ku da zuwa Ku shigo wani daki ya kaisu kafin a karasa cikin gidan suka zauna aka sake gaisawa, asaad ya dan Sosa kai yace dama mun zo mutafi da zarah ne, mlm Usman yace aita na gidan kakarta baka kirata ba, asaad yace kaman bata da waya a hannu mlm Usman yaji wani iri wato zarah karya take mai bada izinin mijinta take fita ba, mlm Usman ya mike yace ina zuwa, cikin gida ya shiga ya kira Umar yace maza yaje ya dauko zarah ya amsa da to,sannan ya dawo,Anty Farida ta Kawo musu dambun shinkafa yaji zogale sosai da zobo, asaad Shiba ta abincin yake ba ya kosa kawai yaga zarah, mlm Usman yace kuci abincin kafin Su dawo anje dauko ta ya fita ya basu waje, sai a sannan asaad ya danji dama2 da yaji cewa anje dauko zarah, yaci abincin sosai dan ba wani abincin kirki yake Ciba, sai wajan karfe uku da wani abu Su Zarah aka shigo gida taga mota Prado baka a kofar gidansu tace kona waye oho kodai mumy tazo ne, tana shiga gidan taji kalan kamshin asaad gabanta ya fadi Kodai shine yazo, alokacin data karasa taga mahaifinta na alwala, tayi sallama ya amsa sannan ta gaida shi yace ki shirya zaki koma yau tace to,sannan mlm Usman dasu asaad sukayi masallaci, bayan sun dawo ne yashiga ciki ya kira zarah,tazo ta zauna yace dama Baki tambayi mijinki ba kike ta yawo sannan kika ce kin fada mishi idonta ya ciko da kwalla, karki manta darajan miji kinga wannan abunda kikayi in baki roki gafaran mijinki ba sai Allah ya saka mai, mijinki ya fimu wannan bani na fada ba fadin Allah ne, basai nayi ta fada miki ba na tabbata kin sani tunda kin San addininki dai2 gwar gwado, inma kina da Matsala da mijinki bai kamata ace kinki tambayan izinin Shiba in zaki fita, wannan ya nuna min cewa yaji kikayi kenan zarah ba abunda take sai hawaye mlm usman yace to kije kibi mijinki karki sake ki kara zuwa nan gidan ba tare da yardan mijinki ba,nan yaita mata nasiha, yace ta tashi suzo su wuce, ya koma wajan Su asaad sukayi sallama shima mlm usman yayi mai nasiha sosai, Anty Farida taba zarah wasu abubuwa tace ta dinga sha kullum tayi godiya sannan sukayi sallama, zarah waje ta nufa taga asaad a bakin kofa wani kala taji ganin abbanta a wajan tagaida shi, sannan tashi ga baya shima asaad ya shiga suka wuce,saida sukayi tafiya mai nisa sannan yace driver ya faka a dan wani kauye suka tsaya,driver din ya fita asaad ya kalli zarah ya kamo hannunta ya rike, yace zarah ta dago ta kalleshi ganin sun hada ido ne yasa ta saukar da kanta,yace zarah dan Allah kiyi hakuri da abubuwan da na miki, ta dago da mamaki tana kallonshi, yaci gaba da cewa zarah ina sonki wlh ki yarda dani, kuka ta saki ya janyota jikinshi yana rarrashinta driver ya dawo suka ci gaba da tafiya, tana manne a jikinshi har suka karasa gida, zarah da zauri tazo zata fita asaad ya janyo ta yace zarah ki taimaka min karki bari mumy tasa in rabu dake bazan iya rayuwa ba tare dake ba,ita dai jinshi kawai take don tana ganin kaman wani abu yake shirin yi, zarah ta shiga gida ba kowa a falo Dakin mumy ta nufa tashiga da sallama mumy ta amsa tare da cewa waya dauko ki, tayi dan shuru tace asaad, mumy tace lallai ya raina ni, daukan biro da takarda tayi ta fito tana kiran asaad zarah ganin haka tabi bayanta, asaad yana zaune a falo ya mike tana zuwa ta bashi takardan da biro tace in har nice na haifeka yau inaso ka rubuta ma zarah sakinta, asaad mutuwan tsaye yayi zarah tayi mugun tsorata dan bata son rabuwa da asaad itama daka mai tsawa tayi yayi saurin daukan takardan da biro ya farah rubutu a ciki... ... Muje zuwa dan jin yanda zata kay{truncated by whatsapp} Tunda zarah ta farka da asuba tayi sallah ta koma bacci sai wajan 11 ta tashi tayi wanka tasa wata doguwar riga na atamfa dinkin ya mata kyau duk da fuskanta ba kwalliya tayi kyau, ta matsa kusa da madubi tana kallon kanta sai taga kaman bakinta yayi tsawo, ta danyi tsaki tare da fadin sai Allah ya saka min, mugu kawai, koya dauka nima irin yan iskan yan matanshi ne oho,parlour ta nufa taga ba kowa taje ta zauna akan dinning don yin breakfast saiga mumy nan da dady sun fito daga gani fita zasuyi, mumy tace my dear,tai saurin gaisar da mumy da dady suka amsa, mumy tace zamu fita dady yayi gaba, mumy tace asaad ya gaya miki zaku siyayya ko? Tace wani siyayya kuma a zuciyanta, amma a fili saita cema mumy eh, duk da bai fada mata ba, mumy tayi murmushi tace in kunje saiki zabi abubuwan da kike bukata na walima Wanda zaki bama kawayenki, tace to mumy ngd,mumy tace bari inje, tace sai kun dawo, ta koma ta zauna taci gaba da yin breakfast dinta,tana cikin cin abinci sai ga asaad ya shigo kallo daya tamai ta dauke kai, shiko ya nufota fuskanshi daure kaman bai taba dariya ba, gabanta sai fadi yake ganin yana nufota amma saita dake,yazo gab da ita ya tsaya yana mata wani irin kallo, yace ke baki iya gaisar da mutane bane, tai banza da shi, komai kuma ta tuna tai saurin cewa ina kwana, mai makon ya amsa sai yace ke har wani aji gareki ki duba kanki fa keba kyau ba kuma gaki Yar kauye, amma kinsa ma kanki girman kai daka Yau in nazo kika kuma kin gaishe ni sai nayi maganinki, sai na nuna miki ke ba kowa bace, ita dai shiru tayi don ta lura Dashi inta yi magana zai iya yimata komai gashi ba kowa a gidan, yace anjima karfe hudu ki shirya zamu fita, ta danyi karfin halin cewa ni ba inda zani, yace ok, karki dauka son fita nake dake mumy ta matsa min inta dawo saiki fada mata kince bakya bukatan komai, tace kai ka fada mata da kanka mana, ya kura mata ido ganin yana kallon kirjin ta tayi sauri ta danja riganta ta tashi zata bar wajan da sauri ya janyo ta ya rungume ta, tana ta kokarin ta kwace kanta amma ta kasa,ya fara mata magana kaman mai yin rada, tunda an Daura min ke a matsayin mata haka zanyi hakuri in dinga baki hakkinki, tace ka sake ni bana so, niba yar is...kafin ta karasa maganan yasa bakinshi cikin nata tun tana tureshi harta daina sai hawaye dake zuba a idonta, jikinta duk ya mutu shima gogan ganin inyaci gaba zai iya zarcewa yai saurin sakinta, yana sakanta ta fara rusa kuka daukanta yayi cak yayi sama da ita tana ta kokarin ta sauka amma ta kasa har yayi sama da ita, dakinshi ya nufa yana zuwa ya bude kofan kan gadon dakin ya ajiyeta sannan yaje ya rufe Kofan da key, tana ganin haka ta fara cewa dan Allah kayi hakuri ban fayi maka komai ba, ya daure fuska yace hakkina nake bukata, tace wani hakki kuma dan Allah kayi hakuri wlh zan gayama Su mumy bana son auran su raba Yau wlh kar kamin komai, ya kuma tamke fuska ya nufota yana zuwa ya janyota ta fada kirjinshi, ta fara Jan jikinta amma ya matseta a jikinshi ya cire mata dan kwalin kanta gashinta data kama da ribbon shima ya cire aiko gashin ya sake yayi mamakin yawan gashinta, ya fara wasa da gashin ita kuma sai so take ta kwace kanta daka ruqon da yayi mata, mikewa yayi ya saketa, itama tai saurin tashi ta nufi kofa amma ya cire key din, kuka ta saki ganin yana cire rigan jikinshi ya koma dga shi sai singlet ya nufo ta ta saki ihu mai karfi daukan ta yayi cak yayi gado da ita ya kwantar da ita ya fara kokarin cire mata doguwan rigan jikinta ta kuma sakin wani uban ihu, karan da wayanshi keyi yasa ya mike ya dauka yaga yazeed ne, ya dauka yace kana ina gani a parlour, asaad yace ina zuwa, ita kuma zarah tayi gefe ta kudun dune jikinta gaba daya tsoran asaad ya kamata, ya daure fuska yace kije ki shirya ki fito yanzu in kuma kikaqi zuwa saina miki abunda yafi wannan ita dai sai kuka take, yace kimin shiru bana son wannan kukan aiko tayi sauri tayi shiru, sannan ya bude mata kofan aiko da gudu ta fita tayi dakinta, shiko dariya abun ya bashi,tana shiga dakinta ta rufe da key ta saka wani uban kuka yanzu da badan an kirashi a waya ba da hala ya rabata da budurcinta tace Allah na gode ma,yanzu daya cuce ni, daya zanyi da Tahir? Wani sabon tsanan asaad taji ta kuma yi sannan ta yanke shawaran duk hanyan da zaisa su hadu ita dashi zata daina bi, don kar wata rana ya rabata da yancinta, bayi ta fada ta kuma yin wanka domin suje siyayyan kar mumy tace mai yasa basu yiba bata da amsan da zata bata, asaad parlour ya nufa wajan yazeed yana zuwa yace abokina naga kana wani kara kyau wlh, asaad yace kai dai ka sani, yace wai ina amaryan nan ne da har yanzu kake boye min ita, asaad ya harare shi kafin yayi magana saiga zarah ta fito cikin wani Riga da skirt na material blue da dan gyalenta kayan ya mata kyau sosai, asaad ne ya kalleta ya daure fuska ganin tasa gyale yace wa kike nufi zaki bi da wannan shegen gyalen? Yazeed ko baima fada mishi ba yanzu ya gane itace matanshi din, tun fito wan zarah ya kafa mata ido, har sai data koma dan canza gyale kafin ya waigo ya kalli asaad yace dama wannan ce zarah din? Gskiya asaad ka sami mata hadaddiya yanxu dama wannan ce kake cewa yar kauye,baka Santa kake kira da ugly? Duk Wanda yaga wannan zaice ta hada iri da larabawa ko shuwa Arab, asaad ya tamke fuska yace ya Isa haka ni bata min ba kuma bana Santa, yazeed yace shine kake nuna kishinka a kanta yace ai... Fitowan zarah ne yasa su yin shiru, ta gaida yazeed daya kura mata ido ya amsa tare da fadin amaryan mu, asaad yaji haushin yanda yaga yake mata amma saiya basar yace su wuce, tashiga baya ta xauna ta gefan asaad shi zai tuka motan, yazeed kuma yana gaba, yana ta janta da surutu wasu ta amsa wasu tayi murmushi shidai asaad ji yayi dama bai zo dashi ba, shop rite ya kaita yace ta dauki abunda take so, tama rasa abunda zata dauka domin mumy ta mata su jaka da memo da sauransu,to ita maima zata dauka basai ta kara ma kawayenta komai ba na mumy sun Isa ma, gefen wajan chocolate taje tana diba, asaad shida yazeed suna kan Kujera suna fira suna jira ta gama, amma asaad hankalinshi nakan zarah bini2 ya kalle wajan da take ganin bata wajan da yaganta yasa ya dan fara waige ganinta yayi ita da wani tana mai magana cikin ma'aikatan wajan yako yi sauri ya tashi ya karasa wajan fuskanshi a daure tana hango shi tai sauri ta fara tafiya har yazo inda take, yace uban waye wancan kike mai magana? Yana tambayan ne fuska a daure ba alaman wasa tace Abu nake tambayan shi, ya mata wani mugun kallo yace muje siyayyan yayi haka, tace ban gama ba, ya mata wani mugun kallo,yaga bata da niyan tafiya yaja hannunta yaje ya biya kudin suka fita, shidai yazeed kallon asaad kawai yake amma yasan ya fara son yarinyan, kai tsaye gida suka nufa security din gidan suka kai kayan gida, ta Tarar da mumy a parlour taje kusa da mumy ta zauna tare da fadin mumy har kun dawo? Mumy tayi murmushi tace eh, mai kuka siyo ganin security da kaya yasa tayi shiru ya Kawo kayan ta bude tace zarah miye wannan naga duk su chocolate ne ina kayan da zaki raba? Ko chocolate din zaki basu, zarah tayi dariya tace mumy abun da kikamin ya Isa kawai basai an kara ba, mumy tace to shikenan asaad ya shigo shida yazeed ganin haka zarah ta mike tace mumy bari inkai kayan ciki, tace to yazeed ya gaida mumy suka zauna suna ta fira, har aka kira magrib suka fita, inteesar ta kira Zarah tace mata gobe tana nan tafe zarah ba karamin dadi taji ba, gashi a goban Tahir shima zaizo Kano sai murna takeyi, asaad yana zaune yaji wayanshi na kara ya duba yaga Zainab ce yayi tsaki ya kashe, no din zarah ya laluba Wanda yai saving da ugly, doka mata kira alokacin tana waya da tahir, aka samai line busy ya duba wayanshi yaga 10: 55 pm yai sauri ya mike dawa take waya at this time? Ya kuma kira busy,fita yayi ya nufi dakinta yako ci sa'a bata sa key ba, tana ganin shi tai sauri ta kashe wayan ta boye a bayan pillow duk ta rude, tace maiya kawo ka dakina ganin yana yinshi ya canza ya kuma kura mata ido yasa ta tuna vest ce a jikinta da wani 3quater tai sauri tayi baya dan ta dauko wani abu ta rufe jikinta ji tayi ya riketa ta baya, gashi tana tsoron ihu karsu mumy suji, tace ka sake ni miye haka jefa ta kan gadon yayi sannan shima yahau gadon tai sauri zata tashi ya janyo ta, tafada kanshi suna shakan numfashin juna, yace dawa kike waya? In kikamin karya kuma zan miki abun da baki zata ba, gabanta yayi mugun fadi,yace dake nake tace to ka sakeni saina fada maka,yaki sakinta ganin haka itama tayi shiru, jin hannunshi tayi kan kirjinta tai sauri cewa miye hak...... Kafin ta karasa sai jin bakinshi tayi cikin nata, tsotsan bakinta yake sosai ya fara kokarin cire mata vest din ta rige mai hannu, amma saida ya cire, sakinta yayi ya kura ma kirjinta ido tasa hannunta ta rufe, ganin haka yace fadamin da uban wa kike waya ko yanzu inyi miki abun da nayi niya, tai saurin cewa da saurayina yace wht ya janyo ta ya wanka mata mari har guda biyu saboda azaba har saida taga star2 gashi bata so su mumy suji ta kasa kuka, ya kuma janyo ta idonshi yayi ja yace da auran nawa kike kula wani, har zaki iya kallon idona kice min da saurayinki kike waya ya kuma janyota yace bada ke nake ba, jikinta sai rawa yake, yace ina wayan ta kasa magana da hannu tai sauri nuna mai inda tasa wayan ya duba ya dauko, ya fita yabar dakin kuka ta saki sosai bakin cikinta wayanta daya amsa, yana shiga daki ya kashe wayan duk yanayinshi ya canza, yana tuna abin da tace mai saurayina ne, sai yaji wani bakin ciki wata zuciyan tace mai kai asaad da basanta kake ba miye na damuwa,yayi tsaki yace hakane ba sonta nakeyi ba, mai ma yasa nake kulata kawai in fita harkanta, anya zanma iya kuwa nasan bana sonta amma tana birgeni gata da kyan jiki ya rufe ido yana ganin siffan zarah, lokaci daya kuma yayi tsaki yace zan dauki mataki a kanta zanji dalilin da yasa take kula wani da aurena a kanta, wani kishi yaji ya rufeshi Wanda bai taba jin irin shiba yanzu da bana nan haka takeyi, lokaci daya ya kuma hargitsewa...Hmmmm masu karatu muje zuwa [truncated by WhatsApp] Zarah duk ta rude hawaye ke zuba a idonta ganin asaad na rubutu a takardan yanzu idan aka rabata da asaad ya zatayi wani irin abune ya tokaro mata a wuya, Jin muryan dady sukayi yace Aysha yau kin nuna min ko wacece ke asaad ganin haka ya saki biron tare da sauke ajiyan zuciya, dady yaci gaba da cewa idan har kika sa asaad ya saki Fatima to kema a bakin auranki, yana fadin haka ya haura sama,asaad ya kara shiga cikin wani hali tabbas "ZINA" bala'I ne duk sanadin shi na fada wannan hali miye amfanin shi, zina kan haifar ma mutum masifofi da dama in mutum na zina mutane basa ganin kiman shi, ko darajan shi, Allah yasa mu dace. " zarah jikinta sai rawa yake bata taba ganin mumy da dady sunyi maka mancin irin wannan abun ba tunda tazo gidan sai yau ji tayi kafanta ya mata nauyi ta kasa ko motsi, "mumy ta kalli asaad tace kamin abunda nace hawaye asaad ya fara yazo ya durkusa gaban mumy yana fadin mumy dan Allah kiyi hakuri karki rabani da zarah bazan iya rayuwa ba tare da itaba, mumy rabani da ita kaman baraza nane da rayuwa na. Jikin mumy yayi sanyi jin kalaman dan nata, ta kalleshi jiki a sanyaye tace asaad idan na barka da zarah banyi mata adalci ba ada na dauka kalan rayuwanku daya Ashe naka da nata daban yake ka bata irin tarbiyan dana ma, duk da dady ya furta idan ka rabu da zarah a bakin nawa auran na yarda kaga kadan daka shairin zina irin bala'in daka jawo mana, " Zarah najin haka ta karaso itama gaban mumy tana fadin mumy kiyi hakuri karki sa ya sake ni mumy inason zama dashi, jikin mumy yayi sanyi wani dadi taji lokaci daya, ta kalli zarah tare da rungu meta tana fadin Allah ya miki albarka, ta juya wajan asaad tace zan baka zarah ka tafi da ita amma duk ranan Dana kama ka da irin wannan laifin zaka gane kayi kuskure, asaad yace aina gane kuskure na sosai kuwa,amma a fili sai yace to mumy, tace ku biyo ni dakin dady ta shiga suma nan suka Mara mata baya, dady na ganinta ya kauda kai tace haba dady kayi hakuri kabar fushi dani ga yaranka na kawo ka musu nasiha yau zasu tafi gidansu, dady najin haka ya dan kalleta ta daga mai kai alaman eh, yayi dan murmushi sannan ya fara masu asaad nasiha da nuna musu zaman aure hakuri ne, yace su tashi su tafi gidansu Allah yayi muku albarka suka amsa da amin, mumy ta fito ta kira shatu tace tazo ta hada ma zarah kaya cikin lokaci kadan ta gama aka jera a mota, mumy itama ta kara musu nasiha tare da cema zarah zata aiko mata da shatu gobe ta kawo mata sako, tace to ngd mumy, sannan suka wuce tunda suka shiga mota bamai cema dan'uwanshi wani abu tuki kawai asaad yake, wani gida suka nufa gidan qato gashi ya hadu zarah ta aiyana a ranta kalla yanda wajan yayi kyau ciki kuma sai yaya, yayi horn mai gadi ya bude gate din kai tsaye ya kutsa motan cikin gidan haduwan gidan ba'a magana suka fito tana biye dashi a baya har suka bude kofan falo din suka shiga fadan tsaruwan falon bata lokaci ne, wasu sodoji guda biyu suga shigo da kayanta na but asaad yace suyi sama da kayan, itama binsu tayi ya bita da kallo, dakin da taga sun shiga da kayan itama nan ta fada har suka gama ta fito da kayan tana jerawa cikin Wadrop tana yi tana hamma domin bacci take ji ga gajiyan tafiya, tana gamawa ta fada toilet tayi wanka ta shafa mai tasa wata riga na bacci iya giwan ta har ana dan ganin jikinta, ta kwanta kenan taji an bude mata kofan tayi sauri ta tashi ta kunna wuta asaad ta gani ya kura mata ido ganin haka ta koma ta kwanta ta juya baya yayi dan murmushi ya karasa wajan da take ya zauna ya kira sunanta fatima tayi banza Dashi ya kara kiranta tace inaji, yace ki tashi muje dakina tace ka barni a nan ganin haka yasa ya daga ta ya dauketa bai tsaya ko ina ba sai dakinshi ya ajiyeta, ya kamo hannunta suka zauna a kan gadon dakin ya kalleta yace zarah inason duk abunda na miki kiyi hakuri zarah wlh ina sonki, ta fara kokarin kwace hannunta ya kare rike ta yace zarah ki yarda dani zarah ban San miye soba amma gashi a kanki na sani, tayi mai shiru ya dago yana kallonta yaga tana hawaye, run gumeta yayi yana shafa bayanta ya dan kwantar da ita ya daura kanta a kirjinshi son zarah ne ke kara shiga zuciyanshi dama haka so yake ada idan yaga mutum ya shiga wani hali akan soyayya sai yace yana wahalar da kanshi to gashi shima yanzu ya kama shi, bacci ya dauke zarah cikin bacci taji kaman ana taba ta, ta farka taga asaad ne yake wasa da kirjinta tayi kokarin ta tashi amma ta kasa ta sakar mai kuka ya dan saketa, tace dama nasan jikina kake so bani kake soba dan Allah asaad ka rabu dani karka manta nice zarah Yar kauye kazama dabba jahila mummuna, asaad ji yayi kaman tana watsa mai garwashi a jiki bazai iya jure kalamanta ba yasa hannu ya rufe mata baki, yace zarah kiyi hakuri tabbas nayi nadama akan abunda na miki zarah babu komai a zuciyana yanzu sai soyayyarki zarah kiyi min afuwa ki soni, ta kalleshi tana hawaye ya janyo ta ya rungume ta, wani irin azaban sha'awanta yake ganin tayi shiru ya fara wasa da kirjinta bata hanashi ba, ganin haka ya kara zakewa saida ya fita hayyacinshi ta tashi da gudu tabar dakin shiko ko motsi ya kasa, tana shiga dakin ta rufe da key, tana kuka tabbas saina nuna ma asaad laifin shi zan nuna mai yayi kuskure da haka bacci ya dauketa, shi kuma asaad ya kasa bacci wani irin ciwan ciki ya kamashi ko motsi baya iya{truncated by whatsaap} Zarah saida asuba ta farka taje tayi sallah ta koma bacci abinta, shi kuma asaad yanzu cikin ya lafa mai sai dan zazzabi da yaka mashi haka yayi sallah sai a sannan bacci ya daukeshi, wajan karfe goma zarah ta tashi falo ta nufa tana zuwa taga abinci a basket a kan dinning taje ta bude don yunwa take ji tana budewa taga wani Leda ta Bude taga wasu abubuwa a kulle da takarda ta fara karantawa duk yanda zata yi amfani dasu tayi murmushi ta fara cin abincin ta, bayan ta gama daki ta koma, tana tuna abunda tama asaad jiya duk sai taji ba dadi ya kuma bata tausayi tasan yanzu asaad da gaske yana sonta ya kamata in daina tuna baya kodan farin cikin iyayenmu dan mumy bai cancanci wannan horan ba,tashi tayi ta nufi dakin ta bude tare dayin sallama ta ganshi a kwance ta matsa kusa Dashi taga kaman yana rawan sanyi ta dan taba shi taji jikinshi yayi zafi alokacin ya farka ya kura mata ido ta dan cemai baka da lfya ne? " kai kawai ya daga mata alaman eh" tace ka tashi kaje asibiti yayi shiru yana kallonta ganin bai bata amsa ba yasa tace in kawo ma abinci? " yace mata a'a, ta dan marai raice tace plz kaga in baka ciba ciwan zai dameka, yayi murmushi ganin haka ta nufi falo ta zuba mai kunun gyada da doya da kwai da farfesun kayan ciki, ta jera a tray dakin ta nufa ta kai abincin tace ya tashi yaci, yace mata bazai iya tashi ba ta taimaka mai ya tashi, tako tashi ta fara daga shi tana nishi yaso yayi dariya amma ya dake, ta kalleshi tace kamin nauyi yayi dan murmushi ya tashi ta mika mai yace ta bashi bazai iya shaba, kaman ba zata bashi ba komai ta tuna yasa ta dauko kunun ta fara bashi yana sha kadan2 yasha sosai da doyan, kafin ta fara bashi kayan cikin bayan ta gama tace kana da paracetamol yace a'a basai nasha ba nawarke, ta kalleshi tace amma jikinka da zafi yaka mata kasha, yace ai kece Magani na,ta dan kalleshi ta daure fuska tazo zata tashi ya janyo ta, yace haba zarah taya zaki tafi bayan ban warke ba haka ake jinya? " tayi shiru can tace to bakai bane, yana son yanda take magana yace to ayi hakuri, tayi dan murmushi wanda ya kara fito mata dakyau dinta, taga ya kura mata ido tayi kasa da kanta, ya kira sunanta yace zarah ta amsa da na'am yaci gaba da cewa zarah nasan ban kyauta miki ba, zarah ina sonki ban San ina sonki ba saida mumy tace in sakeki zarah a nan na tabbatar da ina sonki zarah ada ban San miye so ba amma yanzu babu komai a zuciyana sai soyayyarki zarah na kiraki da sunaye marasa dadi nayi nadaman hakan zarah ki taimaka ki soni wlh zarah ko da soyayyanki kika barni na horu Allah ya saka min wani masifar sonki, hmmm asaad manya yau ana rokan zarah ta soshi," zarah ta kalleshi tasan yana sonta da gske jin tayi shiru ne yasa yace zarah kar kiyi tunanin ko dan inason saduwa dake nake fadan haka baxan kusance kiba har sai kin amince da kanki, duk sai taji ya bata tausayi ta kalleshi tace kai mijina ne kana da iko dani kuma duk abunda kamin na yafe ma, ba karamin dadi yaji ba najin ta yafe mai," yace zarah ngd da kika yafe min duk da nason Baki sona ta kalleshi ta rufe fuska tana dariya tace ina sonka asaad ba macen da zata ce bata sanka, yayi murmushi tare da rungumota,tayi dariya tace ka kwanta baka da lfya, yace aina warke anan suka shiga nunama juna soyayya." Inna Larai Allah ya mata rasuwa saida tai kwana biyu da rasuwa ba'a sani ba sai da akaji wari kafin mutane suka shiga suka ga ta rasu rayuwa kenan duniya ba matabbata bane sai yasa akace in mutum zai Gina ramin mugunta ya ginashi gajere kuma ance murnan mutuwa murnan banza gashi itama tabi Hafsat inda taje." Zarah ta kara kyau ga wani haske da tayi tana dauke da cikinta na wata biyu asaad yanzu duk harkokin kasuwancin mahaifinshi shine yake yi, yanzu baya harkan mata gaba daya matan shice kawai ke gamsar dashi. " bikin inteesar da sagir ya rage sati biyu zarah taso taje tun yanzu asaad yace bai yarda ba, saida ya rage kwana biyar ya barta shima saida inteesar ta kirashi ta roke shi kafin ya barta," driver ne ya tafi da ita inteesar tayi farin cikin ganin zarah sai shirye2 biki akeyi kwanan zarah uku a abuja asaad yazo yana zuwa yace su tafi gidanshi na abuja ya gaji da kadaici ba yanda ta iya haka ta bishi ranan ta gurzu wajan asaad ita kanta tayi kewan mijinta donko tafiya zaiyi tare sukeyi" anyi bikin inteesar cikin lfya inda aka kai Amarya gidanta a garin Kaduna zata zauna aka wuce da ita, zarah suma sun dawo gida. " Bayan shekara uku zarah ce zaune da yayanta guda biyu da Yar shekara biyu mai sunan mumy Aysha suna kiranta da aiyrah sai namiji Wanda baifi shekara daya da wani abu ba mai sunan abban zarah Usman suna kiranshi da anwar, sai wasansu suke asaad ya shigo falon aiyrah ta ruga da gudu tayi hugging dinshi ya daga ta sama anwar shi kuma sai tsalle yake yi, aiyrah tace dady ka kaimu gidan mumy yau plz yayi dariya yace to bari in huta anjima saina kaiku tana ta murna, zarah ta kalleshi tace muje kayi wanka yayi murmushi suka haura sama suna shiga dakinshi ya run gumeta yana mata magana a Kunne bari inyi wanka mukai su aiyrah gidan mumy da anwar a yayeshi ina son yau in baki wani babyn tace anwar fa karami ne yayi dariya yace aiya Isa yaye, tayi rau2 da ido tace ba yanzu zan mai kani ba tana fadin haka ta ruga da gudu sai bayi tana ta amai ganin haka asaad yai saurin kiran Dr, bayin shima ya fada yana mata sannu duk ta jigata, Dr Hauwa tazo asaad baya barin Dr namiji ya taba mai mata ta mata dan aune2 ta kalli asaad tace "congratulation your wife is pregnant" zarah ta kalli Dr Hauwa tace ciki amma banga alama ba, Dr tace eh yana haka wani zubin, asaad sai murna yake Dr tayi musu sallama ta wuce asaad ya kalli zarah yace kinga Allah ya kama ki, tayi murmushi, bayan sunkai Yaran gidan mumy suka dawo gida asaad yaba zarah wani sarkan diamond yace wannan kyautar baby din da zaki kara bani ne, tayi dariya tare da mai godiya. Haka rayuwa yaci gaba musu cikin jin dadi da annashuwa tare da kaunar juna zarah ta haifi namiji aka samai Aminu suke kiranshi da al'amin, zarah tana taimaka ma mutane sosai yanzu kannan zarah biyu duk maza zarah nason kannan ta, tasa an rushe gidansu aka sake sabon gini, iyayensu kullum cikin sa musu albarka suke. Anan na kawo karshen littafin Fatima zarah ALHAMDULILLAH Godiya ta tabbata ga Allah (s w a) Wanda ya bani ikon kammala wannan littafin Allah ya kara tsira da aminci ga annabi Muhammad (s a w) Na sadaukar da wannan littafin ga masoya na ina godiya da karfin giwan da kuke bani Insha Allah nan bada dadewa ba zaku jini dauke da wani sabon littafi ngd adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *