Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Wednesday, April 12, 2017

Jenifer complte

adsense here

[11/12, 2:55 PM] ‪+234 809 308 3613‬: ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻     In dedication to  Maimuna A A Rano     1 & 2                      Karar kiran wayar da tajine yasa ta ajjiye yankan albasar da takeyi da sauri ta karasa kusa da telephone din cikin kitchen din hannunta Na rawa ta dauka husky voice dinsa taji asanyaye coffee ! Ya ajjiye wayar ta saki numfashi tana murmushi khaleel ta ambata a ciki ciki I like ur style ta girgixa kanta yana matukar birgeta tana son dabi'unsa da tsarinsa da sauri ta hada masa tai hanyar bangarensu daga nesa ta hango haisam yana daga karfen nan Na training ta yi tsaki ta kauda kai ta kwankwasa dakin shiru ta bude dakin kamshin air freshner ya daki hancinta ta karewa dakin kallo dayake a tsare kamar ba na namiji ba ta ajjiye coffee din akan center table din da ke kusa da ita tana niyyar juyawa taji motsin fitowarsa daga toilet da sauri ta waiwayo idonsu sukayi karo da juna gabanta ya fadi yana sanye da farin towel iya qugunsa jikinsa ruwane alamun daga wanka ya fito gashin kirjinsa ya kwanta hade da ruwan da bai gama tsanewa ba kyakykyawan matashi ne me hasken fata da jin dadi hade da kwanciyar hankali yana da saje me hada da gashin baki Wanda mafi akasari irinshi ustaxai suke bari a fuskokinsu yana da idanuwa dara dara masu haske da dogon hanci daya karawa fuskarsa Kyau da sauri ta kauda kanta daga kallon da take masa a kunyace ta juya tana kokarin fita daga dakin dim.... Ta bige da center table din da ta ajjiye coffee din achhhhhh !!! Ta fada hade da sunkuyawa ta dafe knee dinta ya dago dara daran idonsa ya kalleta ya kauda kai yana kokarin tube towel din daga kugunsa da sauri ta fice daga dakin shi kuma tashi matsalar kenan ta yarfe hannuwa duk da haka gwara shi akan wancen pepper din ta wuce tana jin dadin ganin Sa dan yau kwata kwata basu hadu ba da sauri ta karasa kitchen din ta hada dinner ta wuce dakinta tayi wanka ta janyo rigarka iya kasan gwiwa ash color tasa ribbon ta daure gashinta ta dauki karamar post ta fito daga dakin nata tayi bangaren momy tana xaune a kujera idonta dauke da glass tana danna computer tayi sallama duk da ba daidai tayi ta ba umma xan tafi sai Na dawo umma tadago kai hade da sakin fuska jenniper kin gama kenan eh umma Na gama ta fada kanta a duke OK to sai kin dawo ki gaishe min da mamanta ki xata ji umma ta mike tabar dakin. Da sauri ta fito daga harabar wajan ta nufo hanyar da xata fita daga gidan turus tayi da ta hango haisam xaune a kujera daga shi sai gajeran wando hannunsa rike da robar swan yana sha xuciyarta cikin tsoro ta nufo wajan tana addu,ar Allah yasa su wanye lfy jikinta Na rawa taxo gab da shi kallon arxiki bata samu daga gareshi ba ruwan daya kurba ya furxar dashi cikin huci har sai da ruwan ya dan taba kafarta sannu yaya haisam ! Ta fada muryarta ta Na rawa bai amsaba dama Sam bata Sa ran amsawar ta saba da sauri ta bude gate ta fice daga gidan kadan kenan daga cikin irin kiyayyar da yake nuna mata dan kawai addininsu ba daya ba tana matukar shan wahalarsa da axabtarwa bata da yadda xatai xamanta a gidan tana yinshine kawai dan mahaifiyar ta amma axabar haisam ta isa tasa tabar musu gidansu tana tafe cikin nutsuwa karar hon taji gabanta ya fadi yauma rage mata hanya xaiyi ya wuce ta kadan ya tsaya da motar ta karaso nuni yai mata da idonsa khaleel ta ambata a xuciyarta ta bude motar ta shiga ya ja motar karatun qur'anin da yakeji ya cigaba take Jennifer ta tsinci kanta cikin wani irin yanayi tsoro da firgici hade da faduwar gaba sukai mata yawa gefe guda Na cikin xuciyarta Na jin dadin sautin fitar karatun duk da batasan me ake fada ba gumi ya rufeta ta ko ina ta dan jingina da kujerar motar hade da fadin oh my God ! Ta lumshe ido tana sauraran kira,ar cikin nutsuwa dai dai kofar gidansu inda mamanta take sai da abinci ya sauketa da sauri mamanta ta nufo su ya kashe mota yana murmushi oga khaleel Momy ta fada lkcin data karaso Maman David ya fada oga ya gida yasu Hajiya suna nan kalau Maman David haka akeso mun gode sosai d dawainiya Allah ya saka tafa cikin gurbatacciyar hausar ta ta budewa Jennifer motar ta fito ngd yaya khaleel kai ya daga yaja motar daughter ta rungume Jennifer da hankalinta Na kan motar khaleel har sai da ya bace mata da gani tayi ajiyar xuciya mom ta fada tana shagwabe fuska ta dan xaro ido lfy Jennifer mom nayi missing dinki ta janyota jikinta nima haka yata tai mata kiss a goshi God bless u my daughter shiga cikin brothers dinki na jiranki tun daxu da sauri ta karasa oyoyo Jennifer wani kakkaura baki yana da hanci da katon baki ya fada yana murmushi oyoyo my bro Johnson ya rungumeta sannan ya saketa ta kallesa ina adebola da Joseph ?? Sun tafi church adduar Allah ya kawo mana son in law da wuri ta kai masa duka a shagwabe sai Na fadawa papa tayi hanyar dakin tana dire dire tana xuwa ta fada jikin shi papa kaga Johnson ko ?? Me yayi yafada yana dariya wai cewa yayi adebola da Joseph sun tafi yimin adduar kusami son in law murmushi yayi to sorry daughter zan hukunta shi tunda ya tabamin ke yawwa Daddy Na dai dai lokacin da mama ta shigo shagwabar me kikeyi ta xauna kusa da ita Jennifer ta Sa kanta a cinyar mama tana bata lbr dariya tayi amin Allah ya kawoshi adduar dana keyi miki kullum duk Wanda xakiso kiyi soyayya da yarenmu Wanda yake addininmu daya xaki fi samun kwanciyar hankali da nutsuwa kada ki kula Wanda kikasan bamu da alaka dashi Na addini ko Na yare suka karasa maganar David da ya shigo dakin Jennifer da papa suka kwashewa da dariya mama sbd yawan wannan waaxin naki David ma ya haddace shi ya kalli Jennifer yana harararta dagamin cinyata ta tureshi oh ! Mama ta mike baxaku balla niba itama Jennifer ta mike nima zan tafi papa ta sunkuyo ya mata kiss God bless u my daughter emen ma dad suka jero da mama hannunta rike Dana David alleh miki albarka jannifer ina Johnson ya fita shagon askinsa ta fito ta tadda gurin sai da abincin mama a cike da mutane sardiq ta hango shida abokinsa hamza wayanda tsofaffin customers ne ta danyi murmushi sannunku da sauri da sauri hamza ya amsa da yawwa Jennifer kwana 2 kin buya shiru tai masa dan bata son yawan mgn ya dago kai hamza kenan akwai mgn da surutu hade da yawan tmby Maman David ina son Na tambayeki wani abu wai Jennifer kuwa Yar kice ?? Ranta bace ta dago kai me yasa kai min wannan tmbyr ?? Kwata kwata bakuyi kama da ita ba asalima Jennifer tafi kama da Hausa Fulani hamza !!! Cikin tsawa Maman David ta dakatar dashi Jennifer yata ce ta cikina kana son sawa yata wani tunani ne nadaban sorry Maman David ya fada hade da mikewa ya ajjiye kudin ya fice ta janyoni jikinta sorry daughter ke yata ce ta cikina kada hakan ya birkita miki tunani babu abinda Allah baya nuna ikonsa ciki kuwa harda banbanta kamanni murmushi Jennifer tayi inda sabo wannan mgnr ba sabuwa bace awajanta dan tun tana yarinya kawayenta suke fada mata da mutanen gari kada kidamu mama nasan ikon Allah akan komai tai mata kiss a goshi hade da yimata adduar da tasaba yi mata kullum Na tafi mom ta wuce dai dai lokacin da ake kiran sallah magruba ta lumshe ido tana jin sautin fitar kiran salah tana jin dadinsa a kunnanta ta wuce ta masallacin tana kallon suna alwala abin yana bata shaawa tayi gaba xuciyarta asarke gab da xata shiga g.r.a gabanta ya fadi yau kuma wanne kalan rashin mutunci haisam xai mata ????                    *BY UMMEEY* [11/12, 2:55 PM] ‪+234 809 308 3613‬: ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻          In dedication to Maimuna A A Rano               3 & 4 Jikinta a sanyaye ta shiga cikin unguwar tana tafe tana hardewa xuciyarta Na bugawa a hnkl har ta karaso gidan wayam taga kofar gidan ta kwankwasa garba me gadi ya bude mata ta shige tana kallon bangaren su yaya khaleel ajiyar xuciyata tayi yau Na tsalleke cin mutuncin yaya haisam kai tsaye dakinta ta nufa ta baje a gadonta tana maida numfashi tunani masu yawa sukai mata cunkus da sauri ta mike ta kunna glof din dakin haske ya kauraye ko ina ta je jikin mudubi ta kurawa kanta ido meyasa bata kama da danginta ? Ta saki ribbon din da ta daure gashinta ya sauka gadan bayanta ta karewa kanta kallo fara ce tasss doguwa bata da jiki tana heart face da dara dara idanu hade da dankaramin baki ta sunkuyar da kanta tabbas kalarta kalan Fulani koma larabawa ne tana da matukar Kyau Sam batayi kama da sauran yan uwanta su David ko mamanta da papanta ba tayi kama dasu koda kuwa ta kafafuwa ko hannaye da yatsu ikon Allah ! Ta girgixa kanta tabbas ikon shine ta danyi tsaki bata son irin wannan tunanin dan yana jefa xuciyar ta cikin rudu da tashin hnkl jikinta asanyaye ta mike ta fice daga dakin tai bangaren hajja kakarsu yaya khaleel kai tsaye ta shige falon ta sameta xaune tana karanta jaridar leadership tayi sallama duk da ba dai dai tayi ta ba hajja ta amsa mata cikin sakin fuska Jennifer naam hajja kin dawo daga wajan Maman taki ko ?? Kanta a sunkuye ta amsa da eh Na dawo hajja tana nan lfy ? Lafiyan ta lau mashaa Allah suka kurawa t.v kallo sbd lbrin da ya ja hankalinsu Na shaye shayen kayan maye da matasa sukeyi hajja taja tsaki Allah ka shirya mana xuri'a amin Jennifer ta fada hade da mikewa kina da wata matsala ne Jennifer ?? A a hajja Na xo Na dubaki ne in da akwai aiki a a babu aiki to zan wuce OK Jennifer gwara kije ki huta ai kina kokari ma sannu ta wuce hajja tabi bayanta da kallo cikin tausayawa yarinyar tana matukar bata tausayi girgixa kai tayi Allah ya shiryeki in dai xaki shiryu  Tana fitowa daga dakin kai tsaye bangaren Rubayya ta shiga ta tana kwance akan gado tana kallon Indian series ( qubul hai ) Rubayya ta dago kai cikin fara'a Jennifer ya akayi ?? Na dawo daga skul ban sameki ba Momy tace min kinje gaishe da Maman David eh cen naje ban dade da dawowa ba ayya ! Kayane gasu nan nayi kwalema nasan xasuyi miki tunda kusan size dinmu daya da murna ta kalli akwatunan data nuna mata wow ! Nagode Anty ruby taxaro ido Anty kuma Jennifer ?? Haba dai dan Allah karki kuma Sa'anni muke fa ngd sosai ruby bako mai kin cancanci fiye da hakan ma ta tashi ta kinkimi akwatin xuciyarta cike da jin dadin kayan ta fice tana mata gdy kai tsaye dakinta ta nufa Taiwa kayan daidaya atamfofine tsala tsala da shaddoji da lesa lesai manya dukkansu kusan sabbine dan babu alamar hudu ko uku ta dafe kai tana murmushi mutanen gidan nan suna da karamci da girmama dan adam duk da bata dade ba dan bata wuce wata 1 da satittika tana musu aiki ba mutun dayane yake masifar gallaxa mata haisam tayi ajiyar xuciya ya tsaneta sbd banbancin addini ta kwanta bacci me karfi ya sureta cike da mafarkai marasa kan gado  7:30 am  Ta tashi ta shiga kitchen ta hau shiryawa yan gidan break fast kasancewar ranar weekend ne har 9:00am bataji motsin kowa ba ta gama ta Jere musu a dinnig ta hau gyra falon ta kade kura ta share ko ina ta kunna turaren wuta ta wuce bangarenta tayi wanka ta dakko kayan da rubby ta bata atamfa brown me adon yellow orange ta saka tayi tayi ta daura Dan kwalin ta kasa haka ta dauko kana nan gyaluluwan da rubby ta hada mata dashi iya wuya tayi rolling din kanta dashi da sauri ta kalli mudubi taja baya a tsorace sak bafulatana ko balarabiya da sauri ta kauda kanta ta dauko break fast dinta ta fara ci hnklinta kwance ta gama ta hau gado ta mike 11:45am ta mike dan taje ta kwashe kayan da suka ci abinci ta kuma Dora lunch ta fito ba kowa a falon ta kwashe ta wanke kayan ta gyara dining area din ta koma kitchen ta hau Dora girki tanayi tana wakarta ta kiristoci tana gyada kai kee !! Cikin tsawa a tsorace ta kame dan tagane muryarsa baki da hnkl ?? Bakisan nan gidan masoya annabi bane kike mana wakar shashanci ?? Ta sunkuyar da kai tana nadamar manta a inda take har tayi wakar ?? Munafuka kafura yaja tsaki me karfi cike da tsana ki dafamin abu me ruwa ruwa yanxun nan sannan idan kika kikai min kazanta ko kisa min wani abun Na cutarwa Allah ya isa ! Wllh I hate u ta runtse idonta don dai bani da yadda xanyi soon xakibar gidan nan kije wajan makiya Allah irinku kiyi musu bautawa gunki fuuuu ya wuce ta tabe baki cike da Jin haushin kalamansa xata jure duk wani cin kashi har lokacin daxata cimma babban burinta da sauri da sauri ta hada masa daga nesa ta hangoshi yana training din daya saba yi kullum ta wuce dakinshi ta ajjiye ta fice da sauri ta cigaba da aikinta ta gama ta shige dakinta tana tunanin bakaken maganganun da haisam ya kwaba mata ....wllh I hate u soon xakibar gidan nan kije wajan makiya Allah irinku ........ta furxar da huce itakam ba makiyiya Allah bace hawaye ya sauko mata har sai yaushe xata fara kyakykyawar rayuwa Mara tunani barkatai ?? Yaushene xuciyarta xata daina saka mata wasu muhimman abubuwa datake ganin sai ta cinma su xata samu sauki ?? Hayaniya taji me dan karfi na fitowa daga babban falon gidan anyi baki kenan da sauri ta mike dan ita ke kula da baki ta fice tana tafiya a nutse xuciyarta kuma ajagule hayaniyar su haisam da rubby da wasu muryoyi da ba ta sansu ba kai tsaye falon ta shiga hade da sallama suka amsa mata falon cike yake da duk mutanen gidan da ganinsu suna cikin jin dadi dan dukkansu dariya suke bakin fuska biyu ta gani mace budurwa da saurayi dukkansu kyawawa gefe guda ga trolley masu masifar Kyau da gani matafiya ne dan budurwar tayi kama da rubby sannunku da xuwa yauwa yanmata saurayin ya fada yana murmushi hade da kura mata manyan idanuwansa itakam budurwa ta kalleta sama da kasa ta kauda kanta Momy bakuwa mukayi ne ?? Hajja ta ce a a bayan tafiyarka anyi auren zainab wannan itace new maid dinmu ayya meye sunanki yanmata kanta a sunkuye tana murmushi ta amsa da Jennifer.. wat?? Ya fada hade da dan xare ido kina nufin ba bahaushiya bace ?? Eh uban tambaya inji hajja no hajja ba dake nakeba ki rufemin tsohon bakinki mom da mmk haisam yayi tsaki kafura suka kwaso mana dayar macen tace gsky ba tsari ya isa zahra inji rubby kowa yayi me fish sheshi saurayin ya dan girgixa kai sorry Jennifer nyc to meet u ya miko mata hannu ta miko hannu itama da sauri haisam ya bige hannun namijin haba mahboob meye haka ?? Jennifer ta sauke hannunta cike da jin kunya zahra ta kwashe da dariya Momy ta kalleta cikin tausaya wa jennifer jeki jera abinci a dining naga time yayi ga kuma su Zahara da mahboob sun dawo da sauri ta mike ta nufi bangaren kitchen din tana kallon khaleel ko kallon inda take baiyiba asalima danne dannen wayarsa kawai yakeyi tana jiyo hayaniyarsu suna hirarsu cike da annushuwa da jin dadi ta gama jerawa ta karaso Momy gashi cen nagama yawwa jennifer sannu kinji Allah ya saka amin haba mom inji haisam ya kike mata addua bayan kinsan wacece ita haisam .. Haisam.. Haisam mom ya fada tom jikin jennifer a sanyaye xata bar falon taji muryar mahboob Jennifer baxakiyi lunch din damu bane ?? Har abada indai da haisam ne no mahboob nayi nawa tun daxu OK toh shikenan mungode da dawainiya suka hada ido yakashe mata ido daya cikin gwaninta irin salon mayaudaran samari ta juya ta cigaba da tafiya kai kuma taka matsalar kenan itakam bakuwace yanxu take sanin yan gidan wayannan sababbin awajanta ko dame sukaxo ??           BY UMMEEY [11/12, 2:55 PM] ‪+234 809 308 3613‬: ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIPER✍🏻✍🏻✍🏻 5&6 Daki tashige xuciyarta babu dadi tarasa kwakwkwaran dalili guda 1 da haisam ya tsaneta sbd bambamcin addini ?? Mutun dubu nawa yake mu,amala dasu Wanda ba addininsu daya ba ta lumshe ido abin nashi cin fuskane girgixa kai tayi shiya Sani baza ta bari bacin ranshi ya dinka mata tasiri aranta ba dan tana da babban buri akan yan gidan nan banda iyayenta suka daine mutanen da tayi sabo dasu sosai har ta fara fahimtar abubuwa masu yawa akan abinda takeson Sani ta ki shingida da filow din kan gadonta tana tuna farkon ganinta da yaya khaleel ta danyi murmushi ranta yayi tass mai mutunci da daraja dan Adam batare da kyama ko nuna kokon usili ba wannan dalilin ne yasa yake matukar birgeta hade da kyawawan halayensa kwankwasa kofa taji da sauri ta tashi daga kishingidar da tayi hade da bada umarnin a shigo ya shigo hannunsa daya a aljihu daya akansa yana shfwa fuskarshi dauke Da murmushi ya janyo stool ya xauna jenniper ta bishi da kallon mmk ya kalleta kina mmk ko ? Kai ta girgixa masa kada kiyi karya dan karya bata dace da kyakykyawar surarki ba mmkin ta ya karo duk da bayau aka saba ce mata me Kyau ba ya kalli gefen dakinta banyi karya ba tabbas mmk kike na gani na awajanki xakiyi tunanin me naxoyi me yakawoni ? Ya kalleta kina son jin amsar mmkin da kikeyi ko ? Kada ki damu danni mutun ne me damuwa da damuwar wasu musamman wayanda suke kusa dani wannan ta wadatar ki cire duk wani tunani da xai kawo miki xiyara naga kamar kina cikin damuwa ? Ta girgixa kai tana satar kallon gefan fuskarshi kinyi lunch ? Nayi ta bashi amsa kai tsaye anya kuwa ya fada yana kallon lip dinta fuskarshi dauke da murmushi wannan lip din beyi kama da Wanda yaci abinci ba tayi dariya tana mmkin xakewa irin tashi to shikenan nasan kyawawa basa karya sunana mahboob kamar yanda Momy ta fada kikaji kuma nima danta ne haisam shi yake bina ina so idan ba damuwa mu zama frnds ta xaro ido tana mishi wani kallo a tsorace ko ban miki bane ? Ya fada yana kallanta ranshi a dan bace ta girgixa kai tana ajiyar xuciya a a ta fada muryarta na sarkewa kin amince ?,ya kuma tmbyrta kai ta daga masa yayi murmushi hade da mikewa daga kan stool din ngd kawata jenniper anjima zanxo muyi hira yanxu xanje na kwanta sbd na gaji ngd yaya mahboob mention nt ya fada daidai lokacin daya bude kofar dakin ya fita tare da jifan ta da wani shu,umin kallo ta sauke numfashi tana mmkin hirarsu da shi yana magana atsare kamar wani marubucin novel yanayin maganarshi tmkr ta cikakkun mayaudara anya kuwa ? Koma mayaudarine tabbas yana da kirki ya kuma son darajar mutane duk da kasancewar ta Krista ya amince da alaka da ita me karfi mamanta tasha fada mata ana abota da mutane nagari mace ko namiji hade dasa kyakykyawan niyya sukam dabi,arsa kawance babban abune Wanda yake da matukar muhimmanci kafi karfina mahboob ta fada cikin kwarin gwiwa hade da Sa kanta akan filow dinta 4:00 ta shiga kitchen dan ta Dora abincin dare telephone din kitchen tai kara ta karasa kusa da ita ta amsa muryar yaya khaleel taji ki kawomin tee da sauri ta amsa da toh ya ajjiye wayar ta Dora masa tee din cikin mintuna kalilan ta gama ta nufi hanyar dakin nasa waya ta taddashi yanayi xuciyarta taji takusa bugawa dan ta fahimci da mace yake wayar oh sorry ki dinka fahimtar abu kafin ki yanke hukunci meyasa kikeson dagawa kanki hnkl ? Nafa da miki babu wani abu uxiri xaki dinka min ayyuka sun min yawa plx plx plx share hawayanki zanxo kd kada kidamu kinsan bana son kuka ko ?? Ki daina waiwayo yayi yana kallonta da hnklinta Sam baya jikinta mmk ta bashi yanda yaga jikinta a matukar sanyaye murmushi yayi hade da cije lip dinshi na kasa jenniper ya dai shiru sai da ya bugi center table ta waiwayo da sauri lfy ya fada yana mata wani irin kallo da sauri tace lfy ta juyo xatabar dakin jenniper ya kira sunansa da muryarsa me dadin ji har cikin ranta taji dadin futar sunata daga bakinsa kina da wata damuwa ne yaxuba mata kyawawan manyan idanunsa fuskarsa adake bayabo ba fallasa ta kalleshi kwarjinin shi yasa ta saurin sunkuyar da kai tuni jikinta ya fara rawa babu komai yaya khaleel OK ya fada ya juya mata baya yana danne dannen wayarsa ta kwabe fuska tana kallon kyakykyawan bayansa ta juya ta fita tarasa me yasa takejin tsoron yaya khaleel meyasa yake mata kwarjini meyasa take matukar jin kunyarsa ?? Dawa yake waya ?? Mecece dinshi ? Kirjinta yai mata xafi ranta ya baci idonta ya cicciko da hawaye meyasa take jin haushi haka ?? Meya ke shirin faruwa da ita baxaitiyu ba ta fada afili mahboob ta gani agabanta kamar anjo foshi ya akayi ne my frnd ta kalleshi hade da saurin yin yake no no babu komai nafada miki kyawawa basa karya yaken takuma yi tana son barin wajan dan tana bukatar hutawa tayi tunanin magance matsalar da takeson xama damuwarta oh yanxuma tunanin kike yi ? Da sauri ta kalleshi batason lokacin da ta shagwabe fuska kamar xatayi kuka a a abokina ina son xuwa na karasa girkin Dana Dora ya kalleta yana kanne ido daya muje in taya kawata girki da sauri ta girgixa kai a a abokina wannan kyakykyawan jikin naka da yasaba da Hutu bana son ya kusanci wahala ta girki ya rike haba ina bazan bari kawata tayi girki ita kadai ba kada muyi jayayya oya kibiyo ni yayi gaba tabi bayanshi xuciyarta a tunkushe Sam bataso ya takura mata lokacin da takeson tunanin mafitar bakon al,amarin da yaxo mata binshi tayi xungui xungui har cikin kitchen din BY *UMMEEY* [11/12, 2:55 PM] ‪+234 809 308 3613‬: ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIPER✍🏻✍🏻✍🏻         5&6  Daki tashige xuciyarta babu dadi tarasa kwakwkwaran dalili guda daya da haisam ya tsaneta sbd bambancin addini ?? Mutun dubu nawa yake mu'amala dasu Wanda ba addininsu daya ba ta lumshe ido abin nashi cin fuskane girgixa kai tayi shiya Sani baza ta bari bacin ranshi ya dinga mata tasiri aranta ba dan tana da babban buri akan yan gidan nan banda iyayenta su kadaine mutanen da tayi sabo dasu sosai har ta fara fahimtar abubuwa masu yawa akan abinda takeson Sani ta kishingida da filow din kan gadonta tana tuna farkon ganinta da yaya khaleel ta danyi murmushi ranta yayi tass mai mutunci da daraja dan Adam batare da kyama ko nuna kokon usili ba wannan dalilin ne yasa yake matukar birgeta hade da kyawawan halayensa kwankwasa kofa taji da sauri ta tashi daga kishingidar da tayi hade da bada umarnin a shigo ya shigo hannunsa daya a aljihu daya akansa yana shafawa fuskarshi dauke Da murmushi ya janyo stool ya xauna jenniper ta bishi da kallon mmk ya kalleta kina mmk ko ? Kai ta girgixa masa kada kiyi karya dan karya bata dace da kyakykyawar surarki ba mamakin ta ya karo duk da bayau aka saba ce mata me Kyau ba ya kalli gefen dakinta banyi karya ba tabbas mmk kike na gani na awajanki xakiyi tunanin me naxoyi me yakawoni ? Ya kalleta kina son jin amsar mmkin da kikeyi ko ? Kada ki damu danni mutun ne me damuwa da damuwar wasu musamman wayanda suke kusa dani wannan ta wadatar ki cire duk wani tunani da xai kawo miki xiyara naga kamar kina cikin damuwa ? Ta girgixa kai tana satar kallon gefan fuskarshi kinyi lunch ? Nayi ta bashi amsa kai tsaye anya kuwa ya fada yana kallon lips dinta fuskarshi dauke da murmushi wannan lips din beyi kama da Wanda yaci abinci ba tayi dariya tana mmkin xakewa irin tashi to shikenan nasan kyawawa basa karya sunana mahboob kamar yanda Momy ta fada kikaji kuma nima danta ne haisam shi yake bina ina so idan ba damuwa mu zama frnds ta xaro ido tana mishi wani kallo a tsorace ko ban miki bane ? Ya fada yana kallanta ranshi a dan bace ta girgixa kai tana ajiyar xuciya a a ta fada muryarta na sarkewa kin amince ?,ya kuma tambayrta kai ta daga masa yayi murmushi hade da mikewa daga kan stool din ngd kawata jenniper anjima zanxo muyi hira yanxu xanje na kwanta sbd na gaji ngd yaya mahboob mention not ya fada daidai lokacin daya bude kofar dakin ya fita tare da jifan ta da wani shu'umin kallo ta sauke numfashi tana mmkin hirarsu da shi yana magana atsare kamar wani marubucin novel yanayin maganarshi tmkr ta cikakkun mayaudara anya kuwa ? Koma mayaudarine tabbas yana da kirki ya kuma son darajar mutane duk da kasancewar ta Krista ya amince da alaka da ita me karfi mamanta tasha fada mata ana abota da mutane nagari mace ko namiji hade dasa kyakykyawan niyya sukam dabi'arsa kawance babban abune Wanda yake da matukar muhimmanci kafi karfina mahboob ta fada cikin kwarin gwiwa hade da Sa kanta akan filow dinta 4:00pm ta shiga kitchen dan ta Dora abincin dare telephone din kitchen tai kara ta karasa kusa da ita ta amsa muryar yaya khaleel taji ki kawomin tee da sauri ta amsa da toh ya ajjiye wayar ta Dora masa tee din cikin mintuna kalilan ta gama ta nufi hanyar dakin nasa waya ta taddashi yanayi xuciyarta taji takusa bugawa dan ta fahimci da mace yake wayar oh sorry ki dinga fahimtar abu kafin ki yanke hukunci meyasa kikeson dagawa kanki hnkl ? Na fada miki babu wani abu uxiri xaki dinga min ayyuka sun min yawa plx plx plx share hawayanki zanxo kd kada kidamu kinsan bana son kuka ko ?? Ki daina waiwayo yayi yana kallonta da hnklinta Sam baya jikinta mmk ta bashi yanda yaga jikinta a matukar sanyaye murmushi yayi hade da cije lips dinshi na kasa jenniper ya dai shiru sai da ya bugi center table ta waiwayo da sauri lfy ya fada yana mata wani irin kallo da sauri tace lfy ta juyo xatabar dakin jenniper ya kira sunanta da muryarsa me dadin ji har cikin ranta taji dadin futar sunan ta daga bakinsa kina da wata damuwa ne yaxuba mata kyawawan manyan idanunsa fuskarsa adake bayabo ba fallasa ta kalleshi kwarjinin shi yasa ta saurin sunkuyar da kai tuni jikinta ya fara rawa babu komai yaya khaleel OK ya fada ya juya mata baya yana danne dannen wayarsa ta kwabe fuska tana kallon kyakykyawan bayansa ta juya ta fita tarasa me yasa takejin tsoron yaya khaleel meyasa yake mata kwarjini meyasa take matukar jin kunyarsa ?? Dawa yake waya ?? Mecece dinshi ? Kirjinta yai mata xafi ranta ya baci idonta ya cicciko da hawaye meyasa take jin haushi haka ?? Meya ke shirin faruwa da ita baxai yiyu ba ta fada afili mahboob ta gani agabanta kamar an jefoshi ya akayi ne my frnd ta kalleshi hade da saurin yin yake no no babu komai nafada miki kyawawa basa karya yaken takuma yi tana son barin wajan dan tana bukatar hutawa tayi tunanin magance matsalar da takeson xama damuwarta oh yanxuma tunanin kike yi ? Da sauri ta kalleshi batason lokacin da ta shagwabe fuska kamar xatayi kuka a a abokina ina son xuwa na karasa girkin Dana Dora ya kalleta yana kanne ido daya muje in taya kawata girki da sauri ta girgixa kai a a abokina wannan kyakykyawan jikin naka da yasaba da Hutu bana son ya kusanci wahala ta girki ya rike haba ina bazan bari kawata tayi girki ita kadai ba kada muyi jayayya oya kibiyo ni yayi gaba tabi bayanshi xuciyarta a cunkushe Sam bataso ya takura mata lokacin da takeson tunanin mafitar bakon al'amarin da yaxo mata binshi tayi xungui xungui har cikin kitchen din                            BY UMMEEY [11/12, 2:55 PM] ‪+234 809 308 3613‬: ✍🏻✍🏻✍🏻 JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 7&8 Binshi tayi abaya ranta bai soba ya shige kitchen din ya waiwayo ya kalleta dame zan fara ya tmby ta ta kada kai da abinda ka iya tamayar masa da amsa asanyaye dan bata San mexata sashi ba ya wuce ciki yana bude buden food flas oh jennifer ya fada yana yarfe hannu kin gama kenan kai ta girgixama Sa da saura dan yanxu zan dorawa Momy kunun gyada ya khaleel kuma zan mishi spinach nd egg stew ya kalleta yana murmushi ban iya ba dama wayace ka iya ta fada tana Dora tukunya akan gass hk ya koma gefe suna hira tana aikinta amsa masa hirar kawai take xuciyarta babu dadi a hk har tagama gaf da sallar mgrub ya kalli agogon hannunsa me Kyau da tsada lokacin sallah yayi dam!! .. taji kirjinta ya buga xan tafi amma ki tabbata yau dake xamuyi dinner ta kalleshi ya Matso kusa da ita kada kiyi tare xamuyi da family kai ta daga masa tana jinjina xakewa irin tasa ya wuce tai ajiyar xuciya ta shiga tunanin da takeson yi tun daxu yahanata me yake shirin faruwa da itane ?? Ya akayi takejin haushin wayar daya khaleel yayi ?? Tasa hannunta a kai hade da fadin oh! Meyasa zanjefa kaina cikin halin kaka nikayi ?? Wacce take kokarin Sa kanta yanxu ma takasa sbd tsoro da kuma firgicin halin daxata tsinci kanta jikinta a sanyaye ta debo abincin ta Jere a dining ta wuce daki tai wanka ta canza kaya ta kurawa wayarta kallo tana kallon number yaya khaleel kwankwasa kofa akayi ya shigo kamshin turarensa me sanyi tashaka ta kalli fuskarsa Wanda shima idonshi akanta Jennifer me ya sameki ? Da sauri ta saki fuska bakomai yaya mahboob OK ki taso muje ina?? ta fada wajan cin abinci ya fada hade da juya wa yana kokarin bude kofa itakam bata tabajin in da akai hakaba tayaya xata je taci abinci da iyayen gidanta ?? Bin bayashi tayi da kallo babu inda xata ta kwasowa kanta takaici da bacin rai tai kwanciyarta karar wayarta taji tana dubawa sunan Momy ta gani jikinta na rawa ta daga Jennifer jiranki mukeyi da mmk ta amsa da ina xuwa momy mikewa tayi da sauri ta nufi dining area ganinsu tayi xaune a falon dukansu babu yaya haisam ko yana ina ?? Oho mishi bakaramin dadi tajiba narashin ganinsa a kunyace ta karaso Momy gani ta dago kai momyn tana kallonta mahboob yace adinka cin abinci dake kuma ya fada miki amma mukaji ki shiru da mmk ta kalli mahboob takasa cewa komai dadi da farin ciki sosai ya kamata Momy ki kyaleta nayi fushi da ita mahboob yafada yana kallon agogon hannunsa 20 mints muna jiranta Momy tayi murmushi mahboob aboki yana fushi da kawarshi ne ? Momy fushin kadan ne ba dayawa ba yafada yana hararar Jennifer da mmk ya hana ta cewa uffan Rubayya ta kallesu da mmk itama ya mahboob wace kawarka ? To yarsa ido yacewa rubayyan Jennifer ce new frnd dina rubayyan tayi dariya ina tayaka murna kayi dacen kawa ina tayaki murna bakiyi dacen abokiba sukayi dariya mahboob ya harari ruby cikin daure fuska da kina kusa dani sai na mauje miki baki ta shagwabe fuska Momy ba gaskiya na fada ba ? Hajjo da tana gefe batayi mgn ba tasa baki gsky kika fada Rubayya inba Jennifer dinba waxaiyi kawance da mahboob Rubayya tasa hannu ta rufe baki tana dariya kasa kasa ba ruwana hajjo dama bakinku daya mahboob ya fada yana kallon hajjo da tafara xuba abinci kai kasani hajjo ta bashi amsa da sauri Jennifer ta amsa cokalin hajjo ta xuba mata abincin sannan ta xubawa kowa nashi tunda taxo wajan zahra bata kalle inda take ba shikuwa ya khaleel hnklinshi nakan waya yana danne danne babu wanda yasaran tofa nashi zancen sbd sanin hali ta xauna tana cin abincin suna taba hira jefi jefi idon mahboob akanta kunya duk ta kamata takasa sakewa xuciyarta tai mata dadi babu abinda bata sakawa axuciyarta ba itakadai tasan dalilin jin dadinta wayar zahara tai kara ta daga murmushi tab a fuskarta wlkslm Anty Jidda tayi wata irin dariya irin ta shakiyanci muna tare dashi ta kalli ya khaleel dayake juya cokali muna dinner nefa OK zan fada mishi ta ajjiye wayar ya khaleel Anty jiddanka tace ta kiraka bk daga waya ba ya kalleta sai kuma yayi murmushi nagani ina sone sai nagama cin abinci zan kirata kin San hirarmu bata karewa gaban Jennifer ya fadi dama yana mgn irin hk ? Kowa yayi mmkin mgnr shi mahboob yace wow ! Khaleel yakamata fa kayi mgn me Kyau akan aurenka da Jidda yayi murmushi yana kallon mahboob tunanin dana keyi kenan Dana gma shiryawa zan yi kokari ya mike yana kallon wayarsa da sauri Jennifer ta bishi da kallo xuciyarta na mata zafi karaf ya kalleta hade da jifanta da wani kallo Wanda takasa fassarasa kamar na tuhuma ko kuma na ramuwa ya wuce suka bishi da kallon mmk hajjo ta tabe baki miskili kafi mahaukaci ban haushi Wanda yaron kamar aljani hk yake babu me shiga maganar sai in kai kakuma yinta zahra tace hajjo kin sawa ya khaleel ido fa baki na Sa masa ba idoba ja,ira kawai Rubayya tace kwantar da hnklinki hajjo menene na tada jijiyar wuya ko kishi kike ? Zan saba muku fa sukayi dariya dukansu banda Momy da hnklinta ya rabu sbd jin abinda khaleel ya fada mikewa Jennifer tayi cikin wani yanayi zan je na kwanta sai da safe OK Jennifer suka amsa mata dukansu banda zahra da tabita da harara yake Jennifer tayi cikin kwarin gwiwa baxaiyiyu kasami soyayyar kowa ba dolene kasamu masoya da kuma makiya koda bakai musu komai ba ta bude tadakinta ta xauna gefen gado hade da cire dankwalinta tana kallon agogo 8:25 ta gani kirr wayarta tayi kara ya khaleel taga sunan Sa kan screen din wayar gaban ta na faduwa ta daga asanyaye taji muryarsa coffee ! Ya kashe ajiya xuciyarta ta mike da sauri ta nufi kitchen ta hada masa ta nufi dakinsa tayi sallama waya yakeyi yana kyalkyalar dariya...... babyna kinsan abinda nakeso ya kuma dariya hade da fadin kada kiyi mmk komai yana canxawa zanzo kd kodan na saki farinciki nasan kinyi missing dina sosai nima nayi dan jiya bacci dake nayi araina.......ya dago kai yna kallon Jennifer da take a tsaye da cup din coffee tayi wuri wuri tana ajiyar numfashi murmushi yayi hade da cije lip dinshi na kasa ya dai Jennifer ?? Ya fada yana daure fuska da sauri ta sunkuyar da kai babu komai ta ajjiye cup din ta juya kinga " yafada ta tsaya hade da waiwayowa idonshi akan waya yana danne danne kina da damuwane yafada cikin ko in kula girgixa kai tayi a a ta wuce ta mmjin tambayar nan tashi BY UMMEEY [11/12, 2:55 PM] ‪+234 809 308 3613‬: ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻          11&12 Ta gama wankin da sauri ta shanya ta koma daki xuciyarta tunkushe tana kuma mmkin bakin hali irin na haisam tana nan xaune aka kira sallar magrub da sauri ta tashi daga kwanciyar da tayi tana sauraron kiran sallar xuciyarta na kwadai ta mata abubuwa da dama karar wayarta taji jikinta asanyaye ta duba Maman David xuciyarta tayi sanyi kadan ta daga oyoyo mamana oyoyo Jennifer mama ta amsa kina lfy dai ko ? Lfy nake mama ya papana da su David suna nan kalau suntafi skul nayi missing dinku mama ta fada ashagwabe sorry Jennifer muma duk mun damu darashin ki kusa damu ranar Sunday kixo nan gida mutafi Church tare da brothers dinki damm ! Gaban Jennifer ya fadi rabon ta da xuwa Church har ta manta to mama zanxo yawwa kina dai aikin ki akan kari ko ? Eh tafada jikinta duk yai sanyi baki da wata damuwa ko ? Babu mama haka ake so sai xuwa anjima zan xubawa customers abinci ltr yata tayi mata addua takashe wayan wulli Jennifer tayi da wayan ta dafe kanta Sam ! Xuciyarta bata son xuwa Church kishingida tayi tana tuna abubuwa masu yawa da suke damunta takasa fadawa kowa kuma tana tsoron yankewa kanta hukunci asalima tarasa da inda xata fara warware matsalarta amincewarta aiki a gidan nan yana daya daga cikin warwarewar tunkushashshiyar matsalar ta takuma rasa ta ina xata fara mikewa tayi jikinta asanyaye ta fito daga dakinta tayi hanyar kitchen dan yau baxata ci abinci da mutanen gidan nan ba kicibus sukayi da zahra ta zabgawa Jennifer wani kallo na raini cikin isa da izza ta bude baki da kyar kamar bata son maganar kije ki gyaramin daki ta wuce tana rufe hanci Jennifer ta bita da kallo ta dawo baya tai hanyar dakin zahra ta bude kamshi me dadin shaka ya bigi hancinta wannan shine karon farko da ta taba shigowa dakin nata ko ina tsab haka dai ta karkade ta share da wanke toilet ta fesa air freshener ta sauko down stairs a falo ta gansu ita da ya haisam gabanta ya fadi taxo xata wuce atsorace hade da faduwar gaba kee! Taji muryar ya haisam jikinta na rawa ta xo maza da Allah ya fada cikin tsawa ubanwa ya baki ixinin cin abinci damu tayi shiru kanta akasa mgn nake miki ! Da sauri tace ya haisam zahra da take kallo tace na fuskanci ya mahboob yana da feelings akan yarinyar nan tsaki haisam yaja cikin jin haushi shi ya Sani amma baxa a kara cin abinci da itaba inyaso yabita dakinta suci tare hmm zahra tayi mmkin dayake bani da baya iyajin warinta ta fada tana done hanci wari ?? Jennifer ta maimaita aranta zahran ta waiwayo ta kalli jennifer tun xuwanta gun sai yanxu ta kalleta hnklinta na kan tv da take kallo shishshigin naki yanaso yayi yawa kitsaya iya matsayinki tashi ki bawa mutane guri kazama kawai ya haisam yafada yana jefa mata mugun kallo na kiyayya da tsana da sauri ta mike tayi bangarenta ranta bace abincin daba taciba kenan ta kwana da yunwa da bacin rai  6:00am ta tashi ta gama komai da wuri dan batasan su dinka haduwa da mahboob taga ma tayi wanka ta bar daki ta yi can bayan gida inda babu Wanda xaiyi tunanin xuwanta wajan ta jinkina hade da sakanta jikin ginin wajan tasan tabbas mahboob ya ganta damunta xaiyi da tmbyoyi koma yace taxo suyi break fast itakam yanxu kome xai mata baxata kara xuwa wajan cin abincinsu koda kuwa xata yini da yunwa tana nan zauna har gyangyadi ya kamata abinka ga Wanda baisamu ishashshan bacci ba hk tayi baccin axauna  9:32am ta farka a gigice sbd rana ta daki fuskarta da sauri ta mike tayi dakinta tasa mukulli ta rufe tayi kwanciyarta tasan basu gama break fast dinba tayi baccinta me isarta dan safiya ne kadai time din hutunta duk inda 12:00pm ba ita ba sauran Hutu  Bugun kofar dataji ne yasa ta mike zumbur akuma tsorace ta bude kofar karaf suka hada ido yana murmushi sannu sarkin baccin safe ta daure fuska dan tana son yakiceshi ya shigo dakin daxu ina kika shiga naita nemanki da safe ? Tayi shiru kanta akasa sbd ya tsareta da idanuwa nayi wani aikine OK ya fada zanje unguwa sai yamma xan dawo me kikeso na taho miki dashi ?? Tayi shiru taji dadi sosai ta girgixa kai bana son komai ya bata rai baxaiyiyu ba zanyi fushi muddin kika ki fadamin shirun ta kumayi sbd batason me xatace tana so ba ya juya ya fice ranshi abace tabi bayanshi da kallo tana jin haushin kanta tayi rashin hnkl bai kamata tayiwa Wanda ya damu da ita haka ta shi taje dining ta kwashe kayan da sukaci abinci ta gyara wajan ta Dora na rana telephone tayi ring Momy ta gani ta amsa jennifer in kin gama kixo toh Momy ta amsa aladabce  Sauri tayi ta gama tana adduar Allah yasa ba laifi tayi ba a falo ta taddasu ita dasu Rubayya da zahra suna hira suna kuma kallo kin gama jennifer ? Momy ta tmbyeta tana kallonta eh Momy na gama OK yayi Kyau sannu da aiki Allah yasaka amin Jennifer tafada tana jin dadin adduar Momy xakuje kasuwa ne keda Rubayya yau dadyn su xai dawo xuwa yamma tayi murmushi Allah ya dawo dashi lfy amin Jennifer kije ki shirya to tamike da sauri tayi dakinta a gaggauce ta shirya doguwar riga tasa baka arabiyan gown wacce rubayya ta bata tayi rolling din kanta da gyalen rigar ta fito tsaye ta tadda rubayyan kusa da motarta tana waya gefe taja ta tsaya tana kallon bayanta Jennifer ta lumshe ido Rubayya tana matukar birgeta sbd tana bata darajta dan adam duk kaskancin Sa ta waiwayo tana kallon jennifer fuskarta dauke da murmushi muje ko jennifer ta bude mota tashiga suka fice  3:27pm dai dai suka dawo daga kasuwa gaba dayansu suka fada kitchen sbd 7 dady xai dawo girki sosai akayi kala kala basu gama ba sai wajan 5:00pm da wani abun alokacin hjy uwani me kawowa Momy yan aiki ta kawo yanmata su biyu wayanda xasu yi aiki tare da jennifer dukkansu hausawa ne daki jennifer ta shige tana adduar Allah yasa kada su dinka nuna mata wariyar launin fata wanka ta shiga toilet tayi ta fito tana shafa mai bayan tagama ta xo kitchen ta Debi abincinta ta koma daki ta ci ta xo mayar da plate din kitchen Momy ta kirata falo cikin fara a Jennifer ga mataimaka kin samu jennifer ta kallesu sannunku da xuwa suka bude hkr suna dariya yawwa sannun ina yini ? Suka gaishe ta ta amsa da lfy lau xuwa gobe Jennifer sai ki nuna musu kan aikin yau gidan namune duk muna busy inyaso na raba muku aikin da kowacce xatayi toh Momy ki kaisu dakin kusa dake nan xasu xauna ta mikawa jennifer mukullin dakin ta amsa sannan tace su taso su biyota da jakar kayansu ta kaisu dakin nasu ta nuna musu yadda xasuyi amfani da komai na dakin sannan ta koma kitchen ta gyarashi tsab takwaso girke girken ta Jere a dining ta gyara gidan tasss ko ina ya dau sheki ta kunna turaren wuta ta koma dakinta  7:35pm taji motoci na shigowa gabanta ya fadi dady ya dawo itakam bata sanshi ba sai photon shi kawai take gani taji hayaniya na tashi daga babban falo tasan farin ciki sukeyi da murnar dawowar dadyn nasu oh inama itama rayuwarta irin tasu ce? Da sauri ta kauda tunanin da yake tunxurota  Wajan goma taji tsit jikinta asanyaye ta shigo falon ba kowa yayi kaca kaca ta kwashe kayan wajan ta kai kitchen ta share ko ina nan da nan wajan yai Kyau ta koma kitchen ta gyarashi ring taji na telephone da mmk ta daga muryar ya khaleel taji kixo ki gyaramin daki taxaro ido cikin Daren nan ina tuni ya kashe waya takalli agogan kitchen din 11 saura                                BY   *UMMEEEEY* [11/12, 2:55 PM] ‪+234 809 308 3613‬: ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻            9&10  Daki ta shiga hnklinta atashe akasalance ta xauna akan gado tana mai da numfashi xuciyar ta arikice wannan irin yanayine wannan ?? Ranta tajishi abace hade da damuwa sosai muryar ya mahboob taji yana sallama ta amsa ya shigo idonshi akanta ta kalleshi tana kallon agogo 9:40 ya kalli agogon yana hararta nasani dare yayi sallama xamuyi ya janyo stool ya xauna yana fuskantarta kawata ta amsa da ya mahboob kin taba soyayya ? Da sauri ta kalleshi a a ta bashi amsa tana mmkin tmbyr meyasa ? Ya kuma tmbyr ta ta sunkuyar da kanta tana jujjuya xoben hannunta sbd ban shirya ba dariya yayi me sauti kadan Jennifer soyayya ba,a shirya mata tabe baki tayi dan tafara gjy da tmbyr kurillarsa da Kyau ya fada yana kallon lip din da ta tabe xan bige wannan karamin lip din daake tabemin shi dariya ya ba ta kalleshi bafa ....... Ya daga mata hannu bacci kikeji ko ? To karma ki fara hira xamuyi ta xaro ido tana kwabe fuska nagaji ya mahboob ya katseta da fadin ki fadamin gsky kin taba soyayya ?? Zanyi ta nan gaba amma banta ba yinta ba tabashi amsa ya mike yana dariya naji amma......toh kyakykyawa kamarki da wuya ya bude kofa sai da safe nima baccin nakeji ya fice ta bi bayanshi da kallo hade da murguda baki ko ina ruwanshi da soyayyar ta ? Wata keso ? Sam bata Sani ba ! Batasan Wanda takeso ba tayaya xatayi soyayya yanxu bayan akwai muhimman abubuwan da sai ta gama cimmusu baxata Sa kanta a soyayyar kowa ba har sai babban burinta ya cika hnklinta ya kwanta mafarkinta ya xama gsk soyayya ta yan gata ce ba irinta wacce Nan gaba kadan batasan ya xata kasance mata ba  7:30 ta shiga kitchen ta shirya break fast ta Jere su a dining agajiye ta shiga dakinta tayi wanka kafin mutanen gidan su shirya ta kwanta bacci ya kwasheta sbd jiya batayi baccin kirki ba mahboob ya shigo dakin dan kiranta break fast ya ganta tana bacci ya kalli beautiful face dinta cikin tausaya wa yasa hannu ya shafa fuskar ya dade yana kallonta yana tunanin wani abu aransa ya fice daga dakin  12:23 ta farka agigice tana kallon agogo da sauri idonta ya sauka kan food flast din da cup da flast din shayi komai da komai na break fast dinta a ajjiye a sauke numfashi tana tunanin waye da wannan aikin ? Yaune rana ta afarko da ta taba wannan shirmen dolenta tacire duk abinda ke kokarin sata ka kasala da rashin bacci toilet tashiga ta shirya ta fito tayi break fast din agaggauce dan taje ta Dora lunch kafin time ya kure da sauri ta gama ta kwashe kayan ta nufi kitchen ta Dora abincin rana  Yau takama Saturday weekend da yamma ta na kitchen wajan shirya abincin dare ta hango su Rubayya da zahra wajan Malam Mahmud da yake xuwa duk weekend yana koya musu karatun kur,ani hnklinta na kansu sauri takeyi tagama taje wajan da tasaba buya taji karatun nasu dan yana Sa ta nutsuwa da shiga wani yanayi Wanda itaka dai tasan yanayin bayan ta gama ta sanda ta nufi bayan wajan tanajin karatukansu radau tana kuma lekensu jikinta asanyaye damka taji bata wasa ba andamki gashin kanta cikin mugunta muryar Yaya haisam taji munafuka ubanki kike sauraro ?? Wato munafurcine ya kawoki gidan nan ko ?? Koda yake kinajin axabar da Allah ya tanadarwa mushrikai irinku ?? Ke wacce iriyar jahila ce dakikiya arniya kaxamai yan wuta ta fashe da kuka me ciwo bayanxu xakiyi kuka ba har sai lokacin da Allah ya kamaki akan budulce masa da kikayi ya halicceki kiki bauta masa ki bautawa wani bayanshi ya hankadata ta bige da bango ta fadi wanwar akasa kalleni nan ya kwatsa mata tsawa da kyar ta kalli idonsa da ya kankantar dashi sbd masifa natsaneku dakuda addininku ya wullo mata key din dakinshi ki gyaramin daki kifito da kayan ciki masu datti ki wanke kaxama datti kaxanta yayi tsaki ya wuce da kyar ta mike hannunta tafe da wajan da ta bige sbd xogin daya ke mata hango ya khaleel tayi xaune akan kujera hannunshi rike da waya yana danne danne akan idonshi komai ya faru hawaye ne masu xafi da daci suke subo mata hk ta mike hannunta rike da kanta ta wuce ta gabanshi bata samu kallon arxiki bare na tausayawa ta shiga dakin ya haisam da yai kaca kaca ta hau gyara taci wuya sbd kayan sawarsa barabaje atsakar dakin ta gyara tass ta wanke toilet ta fidda masu datti ta fito daga dakin tai wajan injin wanki hnklinta atashe ta gabanshi ta wuce yana waya hawaye ya sauko mata duk jarabar ka baxaka dau rayuwa ta ba tana wankin tanajin takaici sosai na cin mutuncin ya haisam  By  UMMEEY [11/12, 2:55 PM] ‪+234 809 308 3613‬: ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻             13&14  Jikinta a sanyaye ta wuce ta fito daga kitchen din tabi hanyar dakinsa ta bude ta shiga da sauri ta sauke idonta kasa daga shi sai gajeron wando jikinshi ba riga kanshi sunkuya yana danne dannen waya ta wuce toilet dinshi ta wanke tana mmkin yadda ta ganshi ko kunya bayaji mgn taji kasa kasa yanayi ta matso kusa da kofar toilet din ta tsaya ............. Jidda ki daina wadannan maganganun akaina kin kasa fahimtata yayi dariya....ki fahimci soyayyata mana oh! Kwantar da hnklinki babu ya macen daxan iya so acikin xuciya ta kina ganin zan iya son wata bayanke ?.......... Fitowa jennifer tayi daga toilet din da sauri ta fara gyra dakin ya cigaba da wayan kamar bai son da halittar mutun a kusa dashi ba .......... Kina bukatar kulawa ta ?? Nima ina bukatar hakan sosai yayi dariya cikin nishadi ....xaki fara ko ?? Ni gsky ya khaleel kaxo kd yafada ashagwabe da alama kwaikwayon muryarta yayi ya kuma yin dariya sosai ...... Yau fa dady yadawo kin San baxaiyiyu nabar dady naxo ba sorry kada kidamu kina son maimaici ?? Kinfi kowa sanin matsayinki kanwata matata ah ! Kinjiki da wata rigima toh zan fada my love my everything ..... Tsayawa cak jennifer tayi takasa karasa aikin ranta yayi masifar baci hawaye na kokarin fito mata ya kalli yanayin da take ciki yai murmushi hade da cije leben kasa yadai Jennifer ???? Ya tmby ta idonshi akanta tayi shiru tarasa me xata ce masa OK xaki iya tafiya ya nuna mata kofa da hannu jikinta asanyaye ta taka kafarta da kyar xata fita hawayen da ya makale ya xubo da gudu kinga "" ya tsayar da ita da sauri ta goge hawayen ta waiwayo wayarsa yake dannawa kina da wata damuwa ne ?? Ya tmbyeta ah ah ta bashi amsa ta fice daga dakin hawaye ya cigaba da xuba daga idonta me yasa yake mata irin wannan tmbyr ?? Koda yaushe tmbyrsa kenan kina da damuwa ?? Idan tana da damuwa xai iya mata maganinsa alhali yana son wata ?? Xata hadiye damuwarta koda kuwa xata xame mata ciwo baxata iya sanar da shi Sirrin xuciyarta ba ita kadai tasan damuwarta tagane inda ya khaleel ya dosa akan me zai dinka tmbyr ta damuwa ??? Gabanta ya fadi ko yana lura da sauyawar da takeyi inya na waya ? Xata yi kokarin controlling din kanta ta kwanta tana ta sake sake xuciyarta kamar madaci  Washe gari da wuri ta gama aikinta ta koma daki sababbin yan aikin da akayi suka shigo dakinta da fara'a ta tare su suka xauna suna hira suka fada mata sunayensu hadiza da Sa'a kefa meye sunanki ?? Sunana jennifer ! Suka xaro ido suna mmk da ta'ujjibi tasan mmkin sunan suke da kuma ta'ujjibin batai kala da sunan ba tunda ta fada musu sunanta jikinsu yai sanyi sukai shiru da hirar da suke karshe ma suka fita daga dakin nata ta kalli gefen dakin nata tana girgixa kai ita kadai tasan yanayin data ke tsintar kanta inxa ta fadi sunanta Sa'a ce ta shigo kixo Momy na kiranmu a falo ta mike tabi bayan Sa'a a falo ta tadda Momy da hadiza ta gaishe ta cikin fara,a Momy ta amsa kinga yan'uwan naki ko jennifer ?? Eh Momy hakane zan raba muku aiki hadiza ke xaki dinka share share da goge goge kafin sauran da xasu tayaki su karaso ke kuma Sa'a wanke wanke xakiyi da gyaran daki kema akwai mataimaka inaga anjima xasu iso kudinga yi tare jennifer kina bangarenki dai na girki girki kawai xaki dinkayi kema akwai mai tayaki in shaa Allah xuwa anjiman dai xaku gansu sallama akayi ya haisam ne shida ya khaleel da daddy suka shigo falon aladabce suka gaishesu cikin sakin fuska dady ya amsa sai alokacin jennifer ta kalleshi kamarshi daya da ya khaleel ya wuce bangaren hajjo ya khaleel ya bishi ya haisam ya tsaya ranshi a bace Momy ki bawa dady hkr bana son xuwa Dubai din nan mahboob ko khaleel suje me kk so nace haisam ? Bafa dadewa xaka yi ba kwana 3 ne fa kacal mezaka yi ?? dabaka son xuwa babu ruwana , ohhhh Momy !! Ina son gama wani muhimmin abune inda kaje ka dawo sai ka karasa plx Momy kisa baki kutashi kuje jennifer haisam nifa na gama mgn suka mike da sauri musamman Jennifer da tun shigowarshi ta matsu ta bar falon        Dubai  Sanye yake cikin kayan sanyi rungume da jakarsa ya fito daga airport din waya kira Yusuf plx kaxo ina airport ya kashe wayar Sam baya jin dadi ranshi abace yake sbd dolen da akai masa akan tafiyar ba yadda baiyi da dadyn shi akan ya daga tafiyar yaki yadda Yusuf dinne yaxo haisam ya bude motar ya shiga ya kalleshi haisam ? Meya faru ne ? Gobe birthday din meeena oh ! Yusuf ya taka birki kana tare da meena dinne ? Inafa tana 9jaa ya bashi amsa yana Sosa haba to meyasa kabarta Baku taho tare ba tana fushi dani kawai dady ya kwafsa min yaimin dole sai naxo dubai haba ana shiga rayuwar mu fa yusuf yace oh ! Gsky dadyn Ku ya kwafsa maka sorry pepper iyayen namune ba yadda xamuyi dasu me xakayi ne anan din meeting ne ya bashi amsa dai dai lokacin da yai parking suka sauka daga motar gidane babba me Kyau gidansu yusuf kai tsaye suka shiga gidan yai wanka ya kwanta sbd dare yayi ga gajiya da bacin rai  Washe gari yaje meeting din hk suka gama ya dawo kan gobe xasu kuma yin wani meeting din tare da wasu larabawa da sai goben xasu xo yusuf ya daukeshi xa su koma gida kan hanyar su takomawa suka tsaya dai dai shopping malls yana son yin siyayya tare suka shiga ya tsaya duba perfumes harbi suka sukaji na gun gaba tsawa sukaji everybody nil down gaba dayansu sukai kasa kaba afada ba yasan yan fashine yana kokarin kwanciya karaf idonshi ya sauka akanta tana sanye da riga da wando bakake ta rufe idonta da glass bakake hannunta rike da gun bullet grum wani shock yaji hade matukar mmk da ta'ujjibi da sauri ya mike yana nuna na ta da yatsanshi je.... Je... Jennifer ?? Ta cire bakin glass din tana mishi wani irin kallo cikin in ina ya cigaba da mgn me..me..mekikiye anan? Daya daga cikin yan fashin yanuna shi da gun din hannunsa xai harbeshi don't kill him ! Ta fada tana kallon shi let's go plx guyz ta fada hade da daga murya yana kallon lokacin da suka dauki akwatunan waajan da gwalagwalai suka fice da sauri yana kallonta tana kallonshi itama har motarsu ta bace daga wajan da sauri yusuf ya karaso wajan Sa are u OK haisam !? Idonshi akan window yana kallon titi da mmkin wacce ya gani kana hauka ne yusuf ya fada jikinshi na rawa da sun harbeka fa ?? Shi kam gaba daya hnklinshi baya jikinsa Jennifer !? Sunan yake maimaitawa aransa Jan Sa yusuf yayi dai dai lokacin da police sukaxo ya bude masa kofa shiga mana yusuf ya turashi motar sannan ya xagayo ya shiga ya tada ita da gudu yabar wajan  By             *UMMEEEY* [11/12, 2:56 PM] ‪+234 809 308 3613‬: ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻             13&14  Jikinta a sanyaye ta wuce ta fito daga kitchen din tabi hanyar dakinsa ta bude ta shiga da sauri ta sauke idonta kasa daga shi sai gajeron wando jikinshi ba riga kanshi sunkuya yana danne dannen waya ta wuce toilet dinshi ta wanke tana mmkin yadda ta ganshi ko kunya bayaji mgn taji kasa kasa yanayi ta matso kusa da kofar toilet din ta tsaya ............. Jidda ki daina wadannan maganganun akaina kin kasa fahimtata yayi dariya....ki fahimci soyayyata mana oh! Kwantar da hnklinki babu ya macen daxan iya so acikin xuciya ta kina ganin zan iya son wata bayanke ?.......... Fitowa jennifer tayi daga toilet din da sauri ta fara gyra dakin ya cigaba da wayan kamar bai son da halittar mutun a kusa dashi ba .......... Kina bukatar kulawa ta ?? Nima ina bukatar hakan sosai yayi dariya cikin nishadi ....xaki fara ko ?? Ni gsky ya khaleel kaxo kd yafada ashagwabe da alama kwaikwayon muryarta yayi ya kuma yin dariya sosai ...... Yau fa dady yadawo kin San baxaiyiyu nabar dady naxo ba sorry kada kidamu kina son maimaici ?? Kinfi kowa sanin matsayinki kanwata matata ah ! Kinjiki da wata rigima toh zan fada my love my everything ..... Tsayawa cak jennifer tayi takasa karasa aikin ranta yayi masifar baci hawaye na kokarin fito mata ya kalli yanayin da take ciki yai murmushi hade da cije leben kasa yadai Jennifer ???? Ya tmby ta idonshi akanta tayi shiru tarasa me xata ce masa OK xaki iya tafiya ya nuna mata kofa da hannu jikinta asanyaye ta taka kafarta da kyar xata fita hawayen da ya makale ya xubo da gudu kinga "" ya tsayar da ita da sauri ta goge hawayen ta waiwayo wayarsa yake dannawa kina da wata damuwa ne ?? Ya tmbyeta ah ah ta bashi amsa ta fice daga dakin hawaye ya cigaba da xuba daga idonta me yasa yake mata irin wannan tmbyr ?? Koda yaushe tmbyrsa kenan kina da damuwa ?? Idan tana da damuwa xai iya mata maganinsa alhali yana son wata ?? Xata hadiye damuwarta koda kuwa xata xame mata ciwo baxata iya sanar da shi Sirrin xuciyarta ba ita kadai tasan damuwarta tagane inda ya khaleel ya dosa akan me zai dinka tmbyr ta damuwa ??? Gabanta ya fadi ko yana lura da sauyawar da takeyi inya na waya ? Xata yi kokarin controlling din kanta ta kwanta tana ta sake sake xuciyarta kamar madaci  Washe gari da wuri ta gama aikinta ta koma daki sababbin yan aikin da akayi suka shigo dakinta da fara'a ta tare su suka xauna suna hira suka fada mata sunayensu hadiza da Sa'a kefa meye sunanki ?? Sunana jennifer ! Suka xaro ido suna mmk da ta'ujjibi tasan mmkin sunan suke da kuma ta'ujjibin batai kala da sunan ba tunda ta fada musu sunanta jikinsu yai sanyi sukai shiru da hirar da suke karshe ma suka fita daga dakin nata ta kalli gefen dakin nata tana girgixa kai ita kadai tasan yanayin data ke tsintar kanta inxa ta fadi sunanta Sa'a ce ta shigo kixo Momy na kiranmu a falo ta mike tabi bayan Sa'a a falo ta tadda Momy da hadiza ta gaishe ta cikin fara,a Momy ta amsa kinga yan'uwan naki ko jennifer ?? Eh Momy hakane zan raba muku aiki hadiza ke xaki dinka share share da goge goge kafin sauran da xasu tayaki su karaso ke kuma Sa'a wanke wanke xakiyi da gyaran daki kema akwai mataimaka inaga anjima xasu iso kudinga yi tare jennifer kina bangarenki dai na girki girki kawai xaki dinkayi kema akwai mai tayaki in shaa Allah xuwa anjiman dai xaku gansu sallama akayi ya haisam ne shida ya khaleel da daddy suka shigo falon aladabce suka gaishesu cikin sakin fuska dady ya amsa sai alokacin jennifer ta kalleshi kamarshi daya da ya khaleel ya wuce bangaren hajjo ya khaleel ya bishi ya haisam ya tsaya ranshi a bace Momy ki bawa dady hkr bana son xuwa Dubai din nan mahboob ko khaleel suje me kk so nace haisam ? Bafa dadewa xaka yi ba kwana 3 ne fa kacal mezaka yi ?? dabaka son xuwa babu ruwana , ohhhh Momy !! Ina son gama wani muhimmin abune inda kaje ka dawo sai ka karasa plx Momy kisa baki kutashi kuje jennifer haisam nifa na gama mgn suka mike da sauri musamman Jennifer da tun shigowarshi ta matsu ta bar falon        Dubai  Sanye yake cikin kayan sanyi rungume da jakarsa ya fito daga airport din waya kira Yusuf plx kaxo ina airport ya kashe wayar Sam baya jin dadi ranshi abace yake sbd dolen da akai masa akan tafiyar ba yadda baiyi da dadyn shi akan ya daga tafiyar yaki yadda Yusuf dinne yaxo haisam ya bude motar ya shiga ya kalleshi haisam ? Meya faru ne ? Gobe birthday din meeena oh ! Yusuf ya taka birki kana tare da meena dinne ? Inafa tana 9jaa ya bashi amsa yana Sosa haba to meyasa kabarta Baku taho tare ba tana fushi dani kawai dady ya kwafsa min yaimin dole sai naxo dubai haba ana shiga rayuwar mu fa yusuf yace oh ! Gsky dadyn Ku ya kwafsa maka sorry pepper iyayen namune ba yadda xamuyi dasu me xakayi ne anan din meeting ne ya bashi amsa dai dai lokacin da yai parking suka sauka daga motar gidane babba me Kyau gidansu yusuf kai tsaye suka shiga gidan yai wanka ya kwanta sbd dare yayi ga gajiya da bacin rai  Washe gari yaje meeting din hk suka gama ya dawo kan gobe xasu kuma yin wani meeting din tare da wasu larabawa da sai goben xasu xo yusuf ya daukeshi xa su koma gida kan hanyar su takomawa suka tsaya dai dai shopping malls yana son yin siyayya tare suka shiga ya tsaya duba perfumes harbi suka sukaji na gun gaba tsawa sukaji everybody nil down gaba dayansu sukai kasa kaba afada ba yasan yan fashine yana kokarin kwanciya karaf idonshi ya sauka akanta tana sanye da riga da wando bakake ta rufe idonta da glass bakake hannunta rike da gun bullet grum wani shock yaji hade matukar mmk da ta'ujjibi da sauri ya mike yana nuna na ta da yatsanshi je.... Je... Jennifer ?? Ta cire bakin glass din tana mishi wani irin kallo cikin in ina ya cigaba da mgn me..me..mekikiye anan? Daya daga cikin yan fashin yanuna shi da gun din hannunsa xai harbeshi don't kill him ! Ta fada tana kallon shi let's go plx guyz ta fada hade da daga murya yana kallon lokacin da suka dauki akwatunan waajan da gwalagwalai suka fice da sauri yana kallonta tana kallonshi itama har motarsu ta bace daga wajan da sauri yusuf ya karaso wajan Sa are u OK haisam !? Idonshi akan window yana kallon titi da mmkin wacce ya gani kana hauka ne yusuf ya fada jikinshi na rawa da sun harbeka fa ?? Shi kam gaba daya hnklinshi baya jikinsa Jennifer !? Sunan yake maimaitawa aransa Jan Sa yusuf yayi dai dai lokacin da police sukaxo ya bude masa kofa shiga mana yusuf ya turashi motar sannan ya xagayo ya shiga ya tada ita da gudu yabar wajan  By             *UMMEEEY* [11/12, 2:56 PM] ‪+234 809 308 3613‬: ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 17&18 Da sauri yabiyo bayanta cikin rashin Sani ya ture wata tsohuwa ta fadi dolenshi ya dakata ya dago tsuhuwar yana bata hkr sbd yanda ta balbaleshi da fada haka ya samu da kyar ya lallashi tsohuwar yai hanyar da Jennifer tabi da gudu dugu cen nesa ya hango wani matashin balarabe sanye cikin uniform ya bude mata murfin mota tashiga hannunta rike da waya tanayi kafin ya karasa motar ta ja da gudu ta bace masa ya sauke numfashi yana. kallon inda motar tabi hnklinshi atashe ranshi yakai kololuwar baci jikinsa asanyaye ya koma masaukinsu yarasa kalar tunanin daxaiyi dan al,amarin yfara bashi tsoro wacece Jennifer babu yadda xa ai ya yadda ba itabace dan tanayin mgn muryarta ta tabbatar masa da itace yasalam ! Meyasa take aiki a gidansu ?? Shi dai yasan Jennifer Kristen ce meya kawota saudiyya masallaci wajan ibada ?? Me ya kaita Dubai aikata mummunan aiki na fashi da makami ?? Anya kuwa xai iya bari yai mata kamun kaxar kuku ???? Ina baxan iya ba !! Yafada cikin huci da daga murya duk ranar da yakoma 9ja tofa sai tafada masa mummunan kudirinta akansu gabanshi ya fadi kodai Yar bincikece ??? To akan me xa a bincikesu alhali dadynsu ba mugun mutun bane mai aikata laifi ?? Wata ke bincika ??? Taya xa ai Yar bincike ta aikata fashi da makami ??? Ohhhh!!! Ya dunkule hannunsa ya naushi tafin hannunsa dashi baxaiyi yuba ! Jennifer wacece ke ?? Meyasa kika shiga rayuwar gidanmu ??? Shifa dama duk da ba kare mata kallo yayiba yasan Sam yarinyar batai kala da yare ba kokadan gaba daya xubinta na Hausa fulanine gumi ya rufeshi duk da sanyin a.c dake sanyaya dakin hk ya dinka sambatu hade Da gudire mummunan abinda xaiwa jennifer sai ta fada mishi wacece ita ?? Me yakota gidansu?? Satinsu biyu cif a saudiyyan suka dawo gida shikam haisam gaba daya hnklinshi nakan yadda xa'ai Jennifer ta cigaba da xama agidan su ranar da suka sauka ma'aikatan gidan mata basu da dawo ba mazan kawai suka tadda Washe gari da safe ya fito daga daki sanye yake da 3 quarter da riga body Huck fara Sol ya hango inuwar mutun a kitchen da hanxari yayi wajan bayanta ya hango tana aiki sosai duhun mutun ta gani da sauri ta waiwaya atsorace taja baya yanayin da ta ganshi ya tsorata ta ya xuba mata ido yana mata wani irin kallo durkusawa tayi sannu da xuwa Yaya haisam cikin ladabi andawo lafiya ?? Allah ya karbi ibada shiru yai yana naxarinta yarinyar nan kuwa ba shedaniya bace ?? Yanayin yadda tai masa mgn ya matukar basa mmk kamar ba itace ta tsare shi da xagi a masallaci ba kee ! Ya fada akausashe wacece ke ?? Araxane ta kalleshi hade da mikewa tana kallonshi alamar bata fahimci tmbyr tashi ba tmbyr ki nake yi ! girgixa kai tayi ban fahimci tmbyr ta ka bane ta fada kanta akasa OK ! Ok ! Xaki fahimta yana fada ne tmkr zai kai mata duka munafuka ! Azzaluma barauniya ! Nafiki hatsabibanci kafura ! Koda yake shedancinki ya wuce duk me karancin tunani zan miki kyakykyawan rukon da xaki kasa kufcewa sai kinyi Dana sanin yaudarar mutane OK ! Nafahimce ki kinyi hkn dan ki xautani kisani cikin tunani ?? Atunaninki karamar kwakwalwa gareni irin taki ?? Kijira nawa hukuncin dan ubanki bakin kafuri ! Da sauri ta kalleshi ya wuce fuuuuu yana huci ko kadan batayi mmk ba asalima tana jiran fiye da hk xan gani haisam idan kai me babbar kwakwalwane kamar yadda ka fada ina gidanku babu abinda xai fiddani har sai burina ya cika koda kuwa xaka dinka yankan naman jikina Da wuri tagama aikinta ta koma daki tana shiga tai wanka ta canza kaya kwankwasa kofa akayi kafin tai mgn ya shigo fuskarshi dauke da murmushi yana kallanta oyoyo oyoyo oyoyo ya mahboob ya janyo stool ya xauna oyoyo sister nayi kewarki sosai nima HK ya mahboob ta fada tana satar kallonshi jiya naita xuba ido na nemiki na rasa ta rangwabar da kanta banyi xaton da wuri xaku dawo ba andawo lfy ? Lfy ya fada yana tabe baki sai rashinki kawai danayi tayi murmushi rashina kamar vana duniyar ? No nikaina nayi mmk sosai .....sarkin tsari xaka fara tafada aranta......yacigaba bansan nashaku dake haka over ba sai danayi 3 days ban ganki ba na damu sosai har abin yafara bani tsoro kullum cikin tunanin kyakykyawar fuskarki sai na kalli photonki nake jin dadi Jennifer ya kirata ta kalleshi cike da gundira da zancenshi dan ita sam batason namiji me tsara zance yawancin su makaryata ne ...kin shiga raina sosai ban San yadda akai kawancen mu yai tsamari haka ba ya kura mata ido kina da babban fili acikin xuciyata na yadda dacewa kina daya daga cikin farin cikina ke kam kawace wacce zanyi alfahari da ita murmushi tayi shima murmushin yayi kina da Kyau Jennifer kyawunki shine kyawun dake fuxgar duk wani mahluki kyawunki shine asalin Kyau fatana yadda nayi missing aminiyata itama hk tayi kai ta daga masa tana tunanin inama da ya khaleel take wannan hirar look ! Yace cikin daure fuska banson wayo mgn xaki ba daga kai ba kibani lbrn missing dina da kikayi na isa nai maka wayo Yaya mahboob nayi missing dinka sosai ya mahboob dalilin dayasa ma naxo gidanku yau da asuba dan naga yayana ta rufe fuska da hannunta ya tabe bk ngd ya fada hade da mikewa anjima zan dawo OK Allah ya dawo da kai lfy sukayiwa juna murmushi ya fice ta murguda baki jagwab ta xauna kan stool din daya tashi mganganun ya mahboob suna sata gajiya 12:00 tashiga kitchen kamar yadda tasaba dora girkin rana karar telephone din kitchen taji tasa hannu ta daga muryarshi mai sanyi taji kamar baya sonyin mgn ki kawomin coffee ya ajjiye wayar tasaki ajiyar xuciya hade dayin murmushi da sauri ta gama tai bangaren su dan ta matsu ta ganshi sbd dadewar da sukayi basuga juna ba tana xuwa bakin kofarshi taji murya kasa kasa gabanta ya fadi tabbas wya yakeyi da wannan mayyar ! Sam batasan lokacin data kira ta da suna mayyaba ido ta runtse yaukam baxata saurari wayarsu ba da sauri tai sallama idonsu ya sauka kan juna gabanta ya fadi yana xaune akujera 3 quarter ne ajikin shi kalan fari ba riga kukam Allah ya shiryeku da bakwajin kunyar xama babu ishashshun kaya ajjiywa tayi da sauri sbd mgnr da taji yayi ....babyna I love u too...da sauri tajuya xata fita kinga "! Yace da ita tsam ta tsaya ki wankemin toilet ranta yai mummunan baci ta juya jikinta asanyaye tai hnyr toilet din ......ah no babyna ina mgn da maid house din mune kiyi hkr xnxo fa oh ya rabbi ! Allah ya kawomin ke lfy xanyi farin ciki da hakan ki daina mgn karan kanki dan nima nadamu darashin ki kusa dani ........itakam Jennifer bakin cikine ya taru yai mata yawa hk ta wawwatsa ruwa a toilet din ta fito bai kalleta ba ta wuce yabi bayanta da kallo yana dariya kasa kasa hade da cije lebenshi na kasa tana fita tajanyo kofar da karfi ta wuce fuuuu tashiga kitchen suwaiba ta tadda xare ido sukayi dukansu sannan suka rungume juna suna fairin cikin haduwa Yau takama alhamis dai dai dasatin su ya haisam 2 da dawowa gidan yau ba kowa sai su ma'aikata da suke abangaren su tana kitchen tna aiki suwaiba sun tafi kasuwa da Momy shara ta kwashe tai hanyar da ake xubar da ita taci karo da shi yana mata wani irin kallo ya haisam wacece ke ? Ta kalleshi takasa ce masa komai cikin tsawa ya kuma tmbyrta wacece ke ? Kafin ta ankara ya dankota ya shaketa shaka ba ta wasa ba By *UMMEEYY* [11/12, 2:56 PM] ‪+234 809 308 3613‬: ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻           15%16 Hon yayi me gadi ya bude musu get ya shige gidan sai yanxu ya samu nutsuwa tun haduwarsu da yan fashi shikam haisam xuciyarshi ta tafi kololuwar tunanin ya akayi Jennifer taxo Dubai sata ?? Wacece ita ? Me takeyi a gidansu Sam hankalinshi baya tare dashi bude kofa yusuf yayi ya fito daga motar yana yiwa haisam wani irin kallo kafito mana haisam koda yake kaika Sani inma anan xaka kwana cikin motar ya wuce cikin gida yana mitar halin da haisam ya sashi bin Yusuf din yai da ido yana girgixa kanshi baka San mmkin dana ke cikiba nafika tashin hnklin da kashiga baikai Wanda nashiga ba yanxun nan kwakwalwarshi ta rude yarasa wanne irin tunani xaiyi waya ya janyo daga aljihu ya kira zahra ba ta dade tana ringing ba ta daga muryarta adashe da alama bacci takeyi kiran wayar ya tasheta arikice yake tambayarta ........zahra ina jennifer da mmk ta amsa da bansani ba ya haisam me ya faru ??? No ! No ! Dubomin tana cikin gidan ta mike daga kwamciyar da tayi araxane menene wai ya haisam kafa dagamin hnkl da sauri ya canza voice dayin dariyar yake oh ! Zahra bakomai ina son sata wani aikine tayi ajiyar xuciya hade da yin dariya haba da katashi hankalina ta fito daga dakinta tai bangaren su jennifer a hanya ta ci karo da Sa,a ke xo ta kira ta a ladabce Sa,an taxo hade da sunkuyawa ina jennifer ? BATANAN TUN JIYA kaninta ne ba lfy ok ta katse Sa,an jeki kawai shima haisam din kashe wayar yayi dan yaji amsar da Sa,a ta bawa zahra batanan tun jiya baiji karashen zancen ba gumi me xafi ya rufeshi jikin shi ya fara rawa me ya ke shirin faruwa ?? Meyasa tahana akashe shi ?? Tabbas yasan ya kuntata mata dafe kai yayi arikice yarasa wani irin tunani xaiyi munafuka !! ya fada axuciye Allah ya Toni asirinki ya jingina jikin kujera xuciyarshi na ingaixashi Allah Allah ya keyi gobe tayi ya dawo 9ja yaji dalilin zamanta gidansu  Daren ranar baiyi baccin kirkiba gaba dayanshi arikice yake haka yaje meeting din batare da ya fahimci me aka tattauna ba da kyar ya saita nutsuwarshi ya fahimci kadan suna gama meeting din ya fito da gaggawa yai airport dan ya kagu yaxo gida ya tahumi munafukar yarinyar nan azzaluma macuciya barauniya  10:00pm ya iso 9jaa sai wajan 11 ya isa gida dare yayi haka yaita sintiri da ga bangarensu xuwa cikin gida da kyar bacci ya kwashe shi  Tunda wuri yadda ta saba ta fito dora musu break fast sbd kwananta 3 ba agidan ba tana wajan jinyar David suwaiba ta tarar a kitchen din suka yiwa juna murmushi suka gaisa suna girkin suna hira kwatsam suka ganshi akansu daga shi sai dan gajeran wando dama al,adar mazan kenan yawo da kana nan kaya kowanne irine da sauri ta kalleshi atsorace take gaishe shi ya kura mata ido yarasa tana ina xai fara tambayarta sbd xuciyrshi da take akufule miko min tee ya fada yana huci da sauri ta bude flask ta xubo masa a cup ta mika masa ya kalli tee din yana jujjuyashi ahannunsa ya watso mata shi cikin zafin nama ta goce duk da haka sai da ya samu gefen kafadarta ta kwalla kara sbd xafin da taji ya nuna ta da yatsa sai dai yakasa cewa komai sai girgiza kai kawai yake yakaiwa iska naushi da hannunsa yai tsaki me karfi ya bar wajan da sauri hade da ajjiye cup din hannunshi nesa da kitchen din su ya xauna yana tunanin hanyar da xai bullo mata abinda yabashi mmk dakiyar daya ga tayi cikin gwaninta da yaudara kamar basu hadu da ita a Dubai ba duk yadda akayi yarinyar nan bakar shedaniya ce bai kamata kai tsaye ya damketa ba kamun kazar kuku ya kamata yai mata xaibar wannan a cikinshi cikin lokaci kalilan zai mata mugun kamu binciken wacece ita xai farayi ya alkawarta sai yago dalilin zamanta cikin gidansu  Kuka takeyi sosai suwaiba na bata hkr kiyi hkr Jennifer wayeshi ? Cikin kuka take bata amsa dan gidan nan kanin ya mahboob ranar da aka kawoki ya tafi Dubai dama tuntuni baya kaunata suwaiba dan kawai addininmu ba daya ba ta kuma fashewa da kuka kiyi hkr Jennifer kin San kowanne kalan mutun da halinsa nikaina naga kiyayyarki sosai a kwayar idonsa kuma na fuskamci bashi da tausayi ko imani dan me imani baxaiyi abinda yayi ba bakomai suwaiba komai yana da lokaci addua suwaiba tacigaba dayiwa jennifer tana tofawa a inda ta kone inshaa Allah wajan bai tashiba kiyi hkr ki koma daki daki zan karasa girkin kai jennifer ta girgixa kibari mu karasa tunda kin min addua Allah ya saka miki suwaiba na fuskanci kina da adalci da daraja dan Adam in sha Allah xakiyi albarka arayuwarki dan mamana tana fadamin mutane masu kyawawan hali da daraja muatane yanuwansu masu adalci da biyayya ga ubangijinsu suna albarka arayuwarsi kin dace dan wannan halin mamana ta fadamin baiwace Wanda sai mai rabo ubangiji yake bashi murmushi suwaiba tayi hade da kura mata ido cikin xuciyarta tana adduar Allah yasa kina da rabon musulunci Jennifer kalanki da nutsuwarki da kamanninki irin namune Allah mai iko tana mamakin kasancewarta cikin wannan halin Allah y shiryaki Jennifer shirin addinin musulunci bayan sun gama suka jeresu a dining sannan suka koma daki sukayi nasu break fast din suna hira jefi Jefi Jennifer na duba konewar da tayi abinda ya bata mmk kokadan koniyar bata tashi ba ta kalli suwaiba tana murmushi suwaiba kinga ikon Allah tafashash shan ruwan xafine fa amma kinga koniyar bata tashi ba suwaiba ta saki fuska baxata tashiba jennifer na miki adduar annabi Ibrahim alaihis salam lokacin da aka jefashi cikin wuta duk irin wutar da ta tabaki kowacce irice in kikai saurin yinta kika tofa ta tofa yanda bata illata annabi Ibrahim alaihis salam babu abinda xatai miki ko da yarone ya kone shiru Jennifer tayi tana tunanin wani abu Wanda babu Wanda yasan menene ciki kuwa har da ni ummee🤔 1:30pm suka gama lunch suka kai musu dining sannan suka dawo daki suwaiba ta wuce toilet tayo alwala ta tada sallah Jennifer na satar kallonta ta fuskanci suwaiba tana da ilmin addini daidai gwargwado sannan tana aiki dashi dan akwai son yin ibada akan lokaci tanayin komai nata anutsu sabanin sauran yan aikin su Sa a da hadiza da ko shiga harkarta basayi tunda suka San wacece ita novel ta janyo na Hausa tana dubawa na suwaiba ne tagane tana son karance karancen litattafan Hausa in dai sungama ayyukamsu ta idar da sallar ta dauko musu nasu abincin Jennifer ta sakko tasa hannu tana kallon suwaiba tai addua sannan ta fara cin nata bayan sun gama ma sai da tayi abin ya birge Jennifer sallamr hadiza sukaji sannunku yanmata masu hadin kai to kuxo masu gida suna nemanmu a babban falo da murmushi suwaiba ta mayar mata da to yanmata marasa hadin kai muna xuwa dariya Jennifer sukayi ita da hadizan sannan ta bar dakin tana mitar wai suwaiba ta fiya mai da kurji ciwo  Gaba dayansu ma aikatan gidan suka taro a babban falo dady da Momy ne a ciki kusa da shi ya khaleel ne hnklinshi akan waya yana danne dannenshi Jennifer tarasa me yake dannowa da kullum baya gajiya tun xuwansu wajan babu wacce ya dago kai ya kalla cen gefe zahra ce rike da lpad itama tana game Rubayya hnklinta na kan tv sarkin kallon series films  Yayana sunnunku da xuwa daddy ya fada da sauri dukansu suka kalleshi cike da mmkin kiransu da yayi da yayanshi ya aiki ? Ya tambayesu cikin hadin baki suka amsa da alhamdulillah babu wata damuwa dai ko ya kuma tmbyr su babu damuwa dady to masha Allah na tarakune sbd jibi dukanmu nida iyalina xamuje umara saudiyya kowacce xata koma gidansu ajibin sai mundawo dan 2 weeks kadai xamuyi ma aikatan mu maza su zasu kula da gidan banda Ku mata yaxaro kudi masu yawa yararraba musu sukayi godiya sosai sannan ya sallamesu kowacce acikinsu murna take banda jennifer da take cikin damuwar rabuwa da yan gidan suna fitowa sukai karo da mahboob ya harareta suwaiba tasaki hannunta tai gaba ita kuma ta tsaya tana kallanshi itama ..kinsan fushi nake dake ?? Ya tambayeta tayi dariya a a Yaya mahboob bansani ba shiyasa na fda miki dan na fuskanci bakisan ina fushin dakeba xo muje garden hira xamuyi ta xaro ido aikinfa ? Baxa kiyi ba ya bata amsa yana kallonta ta kwabe fuska kar nabar suwaiba shiittt ! Ya katse ta hade da Sa yatsansa daya abakinshi muje aikinta ne itama tabi bayanshi bata soba akan dadduma suka xauna cikin grass idon shi akanta Jennifer menene yake damunki kwana 2 dinnan naga kamar kina cikin damuwa ?? Shiru tayi tana tunanin amsar bashi dan tasansa da bin kokwkwafi hakane David ne bashi da lfy yana fama da sicler idan ta tayar masa hnklinmu na tashi duka sbd muna son yaron rashin lfyr nasa yana takura masa Ayya! Ya fada cikin tausaya kuyi hkr kuyi masa addua Allah ya bashi lfy amin ta fada jibi xamu tafi umara naso ace tare muka tafi wani daliline me karfi yasa baxa mu tafi tareba amma next in shaa Allah tare xamu tafi murmushi tayi dan tasan dalilin shine kasancewarta Kristan ne hira sosai yai mata cike da tsari kasancewar Sa dan tsara zance ya dauko wayarsa sukayi photo tare kala kala dakyar ya bar ta tashiga gida yna fadin shi baigaji da hirar ba tana shiga cikin gidan taci karo da ya khaleel a tsaye hannuwansa cikin aljihu ya jefa da kallon da ya saba yimata Wanda takasa fassarashi            Saudiyya  Sun sauka lfy kwanansu 3 da xuwa haisam yana masallaci yna dawafi bayan an idar da sallar axahar ya fito dan yaci abinci yana sauka daga lifta karf idonshi ya sauka akanta tana sanye cikin dogowar riga Arabian gown suna tsaye da wata mata fara irin farin 9ja me kiba babbar mace mgn suke tana dariya ta riko hannun matar ta sumbata sukayi hugging din juna sannan tabar wajan da sauri yana tsaye ya kasa mgn mmk sosai da firgici ya kamashi da sauri yabi bayanta kafin ya cimmata tashige cikin mutane bat tabace masa da sauri ya dawo inda yabar daya matar batanan ya bige kanshi hade da fadin oshcc!! Meyake faruwa ne kasa ya dunkule hannunsa yana dukan tafin hannunshi da shi da gudu gudu ya bi wani wajen karaf yaci karo da wata ta hnkdashi hade da fadin baka da hnkl ? Cikin tsawa da sauri hnklinshi ya dawo kanta ya zaro ido yana mata wani irin kallo tayi tsaki tana masa kaskantaccen kallo mahaukaci ne kai ?? Irinkune sakarkaru da kuke tafiya bakwa kallon gabanku mahaukaci kawai tafada tana cigaba da tafiya ta dago yatsanta tana karkada masa nunin gargadi bai farga sai da takusa ficewa da ga masallacin sannan ya furta jennifer !! Akufule yabi bayanta da sauri              By            *UMMEEYY* [11/12, 2:56 PM] ‪+234 809 308 3613‬: ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 19&20 Shakar ta yayi sosai tun tana iya ganinshi dushi dushi har sai da ta daina ganin komai I said who are you ?!!! Nishi kawai take xabgawa cikin mayuwacin halin Sam batasan Inda kanta yake ba da gudu mahboob ya karaso ya bankadeshi da karfi yaraf ta fadi ta xube kasa kanta ya bugu da wani katon dutse goshinta ya fashe yana xubda jini baka da hankali haisam meyasa kk kokarin kasheta ?? Wannan wane irin zaluncine ina ruwanka da ratuwarta meyasa xaka takura mata wllh! wllh ! Muddin Jennifer ta mutu sai ankasheka kana son shiga rayuwar da babu ruwanka aciki dan kai ita Kristen cen itaka daice a duniya itaka daice bata da addini ?? Tmbyr ka nake azzalumi to wllh kasani Jennifer tana da gata babban gata nikaina gatanta ne baxan bari ka cuci yarinyar mutane ba dan kawai takasance Mara addini kai meye bakayi wanne irin aikin ash sha ne baka aikaita wa baki kawai haisam ya saki yana kallon yayansa yana xabga masa fada tamkar Wanda baya cikin hanklinsa ranshi ya baci shima cikin daga murya da karaji meye naka innaka sheta ?? Kaine ubanta ?? Shaka mahboob ya kawo masa haisam ya goce hade da ja baya xaka kashe nine ?? Ko fansa xaka daukar mata khaleel ne ya karaso wajan da gudu ya sureta cikin tashin hnkl mahboob yabi bayansa yasata a mota mahboob ya shiga yaja motar da gudu mai gadi ya bude get ya fice daga gidan cikin tashin hnkl Oh ya rabbi ! Meye yake faruwa haka ??me Yasa mahboob yai masa wannan shouting din kamar yana fada da babban makiyinsa ? Sun San kuwa irin gatan dayake son musu tabbas yaga bacin rai irin Wanda bai taba gani a fuskar dan uwansa ba musamman khaleel irin gudun daya ga yana zabgawa akan ceton yarinyar ya akayi yai sake haka ta faru ?? Anya kuwa hukuncin daya kamata ya dauka kenan kansa ya Sara da sauri yasa hannu ya rike kan cikin tashin hnkl jiyake tamkar jijiyoyin kansa xasu sinke kan ya fadi ya runtse idonsa yana jijjiga kan subhanallah subhanallahi muryar Momy yaji tana salati haisam ya dago kai da kyar ya kallesu Sam baiga shigowar su ba ita da suwaiba meyasa meka ?? Take tmbyr shi cikin tashin hnkl bakomai Momy kaina ke ciwo tasa hannu ta taba kan tashi muje asibiti a axanje da kaina da sauri ya tashi yana tafe yana yamutsa fuska ya fada mota sororo tayi cikin mutuwar jiki tana kallonsa har ya fice daga gidan Afusace yake jan motar bai San ina take kaishi ba don't kill him ! Kuuu yata ka burki muryar Jennifer ya tuno a Dubai data hana dan uwanta dan fashi yakasheshi mmkin kansa yake meyasa ya dauki mummunan mataki irin wannan akanta ?? Wannan ba matakin da ya dace ya dauka ba koka dan baiyi kokarin kasheta ba tayaya xaiyi kisa ?? Baya tunanin koda arashin Sani yataba kashe kuda amma meyasa yashaketa ?? Bai kyauta ba yanxu ya xaiyi in yarinyar ta mutu ?? Shikenan yaxama makashi gabanshi ya fadi fargaba ta darsu aranshi hnklinshi kasa kwanciya yayi zai dauki mataki amma ba irin wannan ba anya kuwa xai iya daurewa batare da yaji a wanne hali take cikiba ?? Motar yaja jikinshi a sanyaye yai hanyar komawa premiere hospital yasan nan ne asibitin gidansu kai tsaye ya shiga cikin asibitin jikinshi asanyaye khaleel ya hango ya jingina ajikin mota hannunsa rike da kansa girgixa kai yayi ko bai fada ba yasan jinjina halin dayasa Yar mutane yakeyi karaso wa yayi inda yake muryarshi araunane yai masa sallama dagowa khaleel din yai ya amsa ya kuma kauda kai ranshi ya dan baci da abinda khaleel din yai mishi ya dake cikin kwarin gwiwa ya jikin yarinyar kuwa ?? Kafin ya bashi amsa ya hangosu mahboob ya riketa kanta annade shi da bandage hannunshi rike da magungun harara mahboob ya xabgawa haisam kanta akasa bata kula da haisam din ba sai da sukaxo gab da motar yace mata sannu da sauri ta dago kai bata San lokacin data kara kankame mahboob ba tasa kuka sosai dan Allah ya hisam kayi hkr wllh ban fahimci me kake son saniba kunya ta kamashi khaleel ya kalli hannun da ta kankame mahboob haushi ya kamashi da kuma tausayi cikin karfin hali mahboob yace kiyi hkr babu abinda xai miki komai ya wuce asanyaye haisam yace kiyi hkr Jennifer ban kyauta miki ba amma ya wuce hakan baxai kuma faruwa ba tsaki khaleel yaja wanda babu Wanda yasan dalilin tsakin kofar motar ya haisam ya bude Jennifer tashiga har alokacin a tsorace yake dan gani take xai iya kara rufeta da duka khaleel ya shiga yaja motar sukabar haisam anan yana kallonsu har suka fice daga asibitin shima ya shiga motarshi yana mmkin amsar da Jennifer ta bashi kayi hkr ya haisam ban San me kk son Sani ba tsaki yaja natsaneki Jennifer sbd natsani munafunci yaja motarshi yabar asibitin Gida suka shiga aharabar gidan suka tadda Momy tana sintiri sbd jinin da taga ni sannan taga haism cikin wani yanayi hnklinta yaki kwanciya ganin Jennifer cikin wannan yanayin ya daga mata hnkl ya'a kayi haka Jennifer meyasa meki ?? Shiru sukayi suna nazarin bata amsar da ta dace da sauri jennifer ta nunawa Momy dutsen idonta ya ciko da kwalla faduwa nayi akanshi innalillahi mahboob kira min danjuma yaxo yafitar da dutsan nan sannu Jennifer ya salam ! Hannu tasa ta janyota jikinta sorry kiyi hkr bansan meyasa sukabar dutsan cen anan ba tashi kije daki ki kwanta wucewa khaleel yayi baice uffan ba sai mahboob daya bi bayanta da magungunan ta Washe gari ta tashi wuyanta yai tsami ko yaya ta juya sai taji ciwo kanta tasa a filo tana tuna shakar da haisam yai mata taji matukar ciwo ta yadda kam haisam yai mata muguwar tsana wacce xai iya ganin bayanta ta shi tayi dan tagaji da kwanciya bandage din kanta ma ya isheta gashi Momy ta hanata aiki fitowa tayi harabar gidan ta shiga babban falo ta tadda Momy da Rubayya suna kallo suna hira rubayyan takalleta araxane Momy me yasa mi Jennifer ?? Oh Jennifer ba bigewa tayi da dutse yasalam rubayyan ta fada sannu Jennifer yauwa Anty ruby shigo ki xauna Momy tace mata adarare ta shigo falon ta xauna tana xama sukaji sallama da sauri suka kalli kofar parlour din wata budurwa ce kyakykyawa fara doguwa tana yanayi da su zahra ta shigo sanye cikin less dinkin riga da siket matsatstsu dan sun kamata sosai tayi rolling din kanta da karamin gyale kanta babu dankwali sai gashinta da yasha gyara tayi fakin gashinta gyalen sharara ne kana hango jelar gashinta da sauka awuyanta da sauri Rubayya ta mike cikin murna da daga murya oyoyo oyoyo Anty Jidda ta rungumeta itama jiddan ta rungumeta suna dariya Momy ma dariyar take zahra ta sauko da ga up stairs tana gudu hade da dariya tana fadin oyoyo oyoyo Anty Jidda ta fada jikin jiddan itama ta rungume ta sannan suka saki juna ta karaso ta rungume Momy ta xauna zahra tace Anty Jidda ko ki fadamin xakixo ?? Murmushi jiddan tayi wllh nayi hakane dan nabawa ya khaleel mmk dariya sukayi plx karku fada mishi akwai abinda na shirya mishi Momy tace wayasan tsakaninku babu me fada mishi kunfi kusa wannan miskilin ina ga ke kadaice mai iya fahimtarshi hnklin Jennifer tashi yayi wannan itace jiddan ya khaleel din ranta ya baci cikin mutuwar jiki ta mike xata fice karaf Jidda tace Momy kunyi bakuwa ne bansanta ba oh new house maid ce zahra ta bata amsa ayya taji ciwone naga kanta da bandage ? Eh faduwa tayine sai alokacin zahra ta kalleta dan bata saniba itama amma sbd miskilanci ta kauda kai sannu kinji Jidda tafada cikin tausayawa Allah ya kiyaye gaba amin Jennifer ta amsa ta fice daga falon kwalla ta taru a idonta ta goge ta koma daki ta kwanta bacci ya kwasheta 5:00 ta tashi da sauri ta shiga toilet tai wanka ta fito kitchen ta tadda suwaiba na aiki tana shiga kitchen din telephone tai kara suwaiba ta daga....a a ba itaba ce amma gatanan ta miko wa Jennifer kan wayar ta amsa ta kara a kunnanta muryarshi tji kamar yadda tasaba jinta ki ka womin tee ta ajjiye wayar sannan ta dora masa ta sauke taxuba aflask tai hnyr dakinsa sallama tayi ta shiga gabanta yai mummunan faduwa sbd abinda idonta ya gane mata ya khaleel ne daga shi sai 3 quarter jikinshi ba riga hannunshi rike da iphat Jidda sanye cikin riga me yankakken hannu kalan blue light da wando pencil gashinta a daure kanta akafadar ya khaleel yana kyalkyalar dariya suna danna iphat din gaba daya gefen jikinta ajikinshi yake Jennifer ta runtse ido ta ajjiye flask din lokacin da xata juya suka hada ido dashi yna mata wani irin kallo tmkr mai tausayawa majinyaci ta fito daga dakin hawaye ya sauko mata haisam ta gani agabanta yana mata kallon da dan sanda kewa barawo inya kamashi yana sata By *UMMEEEY* [11/12, 2:56 PM] ‪+234 809 308 3613‬: ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 21&22 Kare mata kallo yayi kina lfy kuwa ?? Ya jefo mata tambaya ta kauda kai sbd tsura mata ido da yayi lafiya ya mahboob kawai kaina ne yake sarawa anya kuwa baxamu koma asibiti ba?? girgixa kai tayi basai mun koma ba zansha magani na daga kai yayi tasan kawai kyaleta yayi bai yadda da amsarta ba asanyaye ta wuce tana jin haushin Sa mata ido daya keyi musamman in tana cikin wannan yanayin data kasa gane mishi dakinta ta koma ranta amatukar bace babu abinda take tunawa irin yadda taga Jidda kwance gefen jikin ya khaleel tarasa dalilin dayasa take jin haushin haka anya kuwa taiwa kanta adalci ?? Tunda Jidda taxo gidan ta daina kai mishi coffee ko tee dan ta fuskanci kamar yana sane yake yimata haka indai yakira waya suwaiba take cewa ta daga ta kuma roketa da idan yace tana ina tace bata kusa jiddan ma kaucewa haduwa da ita take dan tana jin haushin ta tarasa dalilin dayasa hakan suna kitchen wajan Dora dinner hira suke jefi jefi wacce suwaiba ce karfin hirar ita hnklinta yatafi tunanin fitar da taga khaleel.sunyi da Jidda taji haushin ganinsu tare cikin farin ciki sunyi shiga mai Kyau da daukan hnkl da wuri suka gama ta fito kenan dan taje tai wanka ta ganshi tsaye kamar mai jiran fitowar ta alama yai mata da hannu cewar ta biyoshi garden ya wuce tabi bayanshi ba yadda ta iya tasan tsareta xaiyi da surutu da tsarin tsiya nuna mata guri yayi da hannu ta xauna shima ya xauna kusa da ita amincin Allah ya tabbata agareki maabociyar kyawu da kyautayi ina miki maraba da xuwa wajen nan ....dan karamin tsaki taja aranta haka ka iya tsarin mgn.....tare da kai ta amsa tana murmushin yake wow....murmushi yana yiwa kyawawa Kyau amma naki yafi dacewa da fuskarki idan kikayi murmushi fuskarki tana sauyawa ta koma asalin kirarata kyanki yana fitowa fiye da tunani tabe baki kawai tayi wannan abin dakikeyi Jennifer yana Sa kyanki ya haske duk wasu kyawawa dariya tayi dan yafara wuce gona da iri yasalam dariyarki tafito da kyawawan hakoranki Wanda haskensu ya haske taurarin da suka Dade da dushashewa ....girgixa kai tayi itafa wayan nan kalaman haushi suke bata ......ngd ya mahboob nine zan gode miki dan nasan kyawawan mata irinki suna da tsari da tunani akan Wanda yadace da suyi rayuwa dasu kowacce iri jennifer ya ambaci sunanta yana kallon kwayar ya idonta ta kalleshi ya kashe mata ido daya yana mata shu'umin murmushi ina son na tambayeki kanta akasa ta amsa da Allah yasa nasani ina son insan wacece ke ???? Araxane ta matsa da ga kusa dashi tana mishi wani irin kallo bangane ba ya mahboob?? nan da nan hnklinta yatashi sosai ta mike jikinta na rawa ya dago kai yana mmkin rikicewarta lokaci daya Ina son nasan wacece ke ?? Maana tarihinki atakaice me kakeson Sani ?? Batasan lokacin da ta jefishi da tmbyr ba cigaba da kallonta yayi yana mmkin maganarta ban fahimceki ba Jennifer ? Laifine dan natambayeki asalinki ? Da sauri ta kwantar da hnklinta hade da komawa ta xauna tana kallonshi sunana Jennifer Solomon sunan mamata Sera amfi kiranta da Maman David gidanmu na cen bakin sabuwar kasuwa inda mamana take siyar da abinci mu yan asalin garin Edo state ne jim yayi yana jinta har tagama yayi murmushi hade da mikewa ngd ya kalli agogon hannunsa ankira magrub xanje nayi sallah gabanta ya fadi ta mike tanajin haushin rikicewar da ta nuna daxu tana addu'ar Allah yasa kada yayi tunanin wani abu ya wuce tabi bayansa da kallo itama tabi bangarensu cikin yanayi narashin jin dadi tafiya take batasan ina take Sa kafarta ba taci karo da katuwar mesar gidan daake bawa shukoki ruwa ta hardeta ta tafi luuu xata fadi caraf ya rukota hakan ya bata damar fadawa jikinshi sosai ta shaki kamshin turarensa me dadi ta lumshe ido tasan ya khaleel ne wani shock taji hade da bude idanunwanta data lumshe karaf suka sauka kanshi yana mata wani irin kallo kafin tagama tantancewa ya hanketa ta araxane ta kalleshi tuni tsoro da firgici ya ratsata hannu yasa ya tushe hanci yana kallonta a kynkymce kayi hkr ya haisam mummunan tsaki yaji kaxama yawuce hannunshi akan hancinsa yana toshewa ta juyo ta kalli ya khaleel da ya dauke kansa daga kallonsu ta wuce ta gabanshi tana mmkin wannan hadin me ban tsoro Kansa ya dafe yana jin haushin taimakonta da yayi lokacin daxata fadi daya Sani kyaleta yayi ta fadi yaja tsaki kaxama datti munafuka mayaudariya yana nan xaune yana sake saken yanda xai bullo mata har yanxu yarasa ta ina xai fara a haka har akayi isha'i ya wuce masallaci yai sallah ya dawo gida kallo yafara yaji duk ya fita kanshi ya kashe ya kwanta yana tunanin wannan tunkushash shiyar matsalar ta Jennifer a haka bacci ya kwashe shi Ganin shi yayi cikin wani daki mai duhu sosai yanda ba ya iya ganin komai can haske ya bayyana ya ganta tsaye da bakaken kaya da bindiga babba tana mishi murmushi meyasa kk son sanin ko ni wacece ?? Ya kalleta da mmk ina son insan mekikeyi a gidanmu ?? Ta bata rai xuwa nayi in kasheku araxa ne ya kalleta wani laifi muka aikta miki da kikeson ganin bayanmu ?? Babban dalili ne ina son daukar fansan iyayena da kuka kashe min su yanxu xan kasheka suma inkashe su Ta nunashi da bindiga .......a firgice ya farka ya hada gumi sosai yana ajiyar xuciya sai yanxu ya fahimci mafarki yayi me ba tsoro tashi yayi yana tunanin mafarkin yarasa me xaiyi laptop ya janyo yana duba abinda ya dace yayi istargram ya bude yana dubawa ya ga mahboob ya dora pix dinshi da Jennifer mutane da yawa sunyi liking suna xuxuta Kyan hoton ya duba yaga pix din yau kwana 3 da dorashi comments yake bi yana jin haushin xuxuta kyan Jennifer da sukeyi idonshi ya sauka kan wani comment da yagani ....kai menene hadinka da SULTHANA??? ya xare ido yana kallon comment din sulthana ?? Kanshi ya daure da sauri ya duba profile na mutumin daya ga sunashi Elmustafha ya duba yaga abinda yake son gani sauka yayi saga IG din yana jin dadin abinda ya gani dan xai tai maka masa sosai dabara ta fado masa yayi murmushi ya kwanta yasan Sam shida bacci kuma sai ya gano wacece jennifer ?? Washegari da safe bayan sunyi break fast sun fito shida mahboob haisam ya kalli mahboob am mahboob ina son kabani laptop dinka da kake chat oh ! Tana daki na wullar da ita kasan kwana 2 dinnan dady ya bani aiki na kula da sababbin ginaginan shi ban sami lokaci na duba social network ba hamdala haisam yayi yanxuma cen xan wuce jiyma fa sai 6 na adawo yau ban San ma lokacin da xan dawo ba ya wuce sai na dwo OK Allah ya dawo da kai lafiya kai tsaye dakinshi ya wuce ya dauko laptop din bai sha wahala ba dan yasan code dinshi ya bude istargram yana jin fargaba dan baisan mai xai tarar ba test ya gani masu yawa da notification Test din ya bude wani test ya fisgeshi na Ammar ibn Muhammad ..hi guy meya hdaka da Hindu ?? Kasan wacece ita kai gaggawar goge pix din nan idan kuwa ba haka ba xakayi nadama kuma xaka Sa kanka cikin tashin hnkl By *UMMEEY* [11/12, 2:56 PM] ‪+234 809 308 3613‬: ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 23&24 Mmk ya kamashi da ganin message din bincike ya cigaba dayi yaci karo wani test din daya kara firgitashi na Elmustafha Wanda yaga comment dinshi .... Hi mahbobb plx ina kasan sulthana ?? Shiru yayi yana tunanin amsar ba shi da sauri ya tura masa Class mate dina ce ... Bai dade da turawa ba reply ya shigo Hmm ... Yayi mmkin amsarshi Wat meaning hmmm... Reply ya dawo masa da Bakomai...... Yayi shiru yana naxarin amsoshin almustafha dabara ta fdo kasa da sauri ya tura masa da Amma yanxu bama tare kwata kwata ... Shiru bai dawo masa da amsa ba ya koma wajan ammar ibn Muhammad ya tura masa .... ngd sosai bros amma ita din wacece haka ?? Yai sa'a shima yana online ya turo masa reply da .... babbar shedaniya ce hatsabibiya Yar safarar kayan maye da fashi da makami kuma babbar yar damfara nayi mmkin ganinka da ita sbd nasan kai mutumin kirkine ganinka da hindu xai iya jefaka cikin masifa dan mutumin arxiki baxai hada sabgarshi da itaba yanxu hk a Dubai wanted ce ..... Shiru haisam yayi yarasa amsar bashi Wani test din Muhammad ya kuma turo mishi..... Kaima ka shiga tarkonta?? Hindu tana da Kyau kyawunta ke fuskar maza kuma da kyawun nata take amfani wajan yaudaran mutane kayi gaggawar cireta aranka ....... Haisam ya tura masa reply da ... ngd sosai bros naji dadin shawararka kuma zanyi aiki da ita amma ba Sonta nake ba munyi karatu ne kawai da ita ... bai ce komai ba Muhammad banda xare ido da yayi ...yana kokarin sauka test din Elmustafha ya shigo da sauri haisam ya duba ..... Dole Ku rabu dan yarinyar ba ta da hali fitsararriya ce ...... Da sauri haisam ya tura mishi da ..... Hakane wannan kam shine halinta na rashin kunya.... Ya dawo masa amsa .... Neman yarinyar nan nake ruwa a jallo duk lokacin dana ganta sai na lalata mata fuska kowa ya huta tana amfani da kyawun nan nata tana ciwa kowa xarafi ...... Shi dai haisam mmk ne sosai ya cikashi .... Dame xaka lalata mata fuska?.... Da acid .... Wanne laifi tai maka ??... Ta ciwa ubangidana zarafi har ta mareshi sanadiyyar hk na rasa aikina shi kuma tundaga wannan lokacin yake bakin ciki zanyi hakanne dan nasashi cikin farin ciki .... bata kyauta ba ... Nayi alkawarin kudi mai yawa ga duk Wanda ya kawomin ita in dai xaka iya kofa abude take ga numb dina nan +9...... Ya karewa number kallo yayi ajiyar xuciya Sulthana asaudiyya Hindu a Dubai Jennifer a 9jaa Wacece ita ?? Hannu yasa ya dafe kansa wannan al'amari da daure kai yakai Sam yakasa fahimtar komai xame masa dole ya gano wacece ita ?? Me ya kawota gidansu ??? Lallai ya yadda shedaniya ce tunda tana nuna msa shedancinta tanayin abu kamar bai taba haduwa da ita a katsashen nan biyu ba dan karamin tsaki yaja cike da jin haushi xakiyi Dana Sani dan sai na tona mki asiri awajan mutanen da suka yadda dake suka amince miki Tana kwance adaki suwaiba na karatun kur'ani duk tabi ta rude tana saurarenta hnklinta amatukar tashe jikinta har rawa yakeyi wayarta tai kara tana dubawa taga sunan Momy aladabce ta daga ....Jennifer xo ina son ganinki .... Ta amsa da toh ganinan Momy da sauri ta mike tai bangren momyn ababban falo ta sameta a xaune Jidda tayi matashi ta cinyar ta tana kallon tv tashigo falon suka gaisa yauwa Jennifer xakuje kasuwa tundaxu na aiki danjuma shiru bai dawo ba ga yamma xatayi kuma ba kowa sai haisam da khaleel nasan bakwa shiri da haisam khaleel xai kaiki da sauri Jidda ta daga kanta daga cinyar Momy Momy nima xani murmushi momy tayi svd kinji nace khaleel ne xai kaita sarkin kishi tayi dariya aa Momy bana son ya dinka kallon wasu yanmatan ne a kasuwa ko su su gane minshi kwara na bi abina rike haba Momy tayi oh ! To sai kibishi kiyi ganinsa ta mike bari naje na shirya ta ayangance take tafiya kamar batason taka kasa bakin ciki ya dami Jennifer bata maraba da wannan tafiyar Sam ! Koka dan batayi farin ciki da itaba Momy ta kalli Jennifer kije ki shirya nai masa mgn toh tace ta mike tai bangarensu ranta abace ta koma daki ta canza kaya gown tasa ta atamfa blue da adon yellow ajikinta daura dankwali na bata wuya dan bata saba sakashi ba karamin gyale yellow tasa tai rollin din kanta dashi powder kawai tashafa a fuskarta ta fito ranta abace xata hada tafiya da Jidda da kuma ya khaleel ta runtse ido tasan yau kam sai sun sata takaici babban falo ta koma ta taddashi xaune shida Momy yana sanye da 3 quarter blue black da Riga maroon wacce ta kamashi me kajeran hannu ta fuskanci yana matukar San 3 quarter dan in dai ba wajan da xashi me matukar muhimmanci bane tofa shigar shikenan kwas kwas sukaji da takalmi ta sakko itama sanye cikin wando pencil da riga brown ta Dora kimono gown asamansu sai dan karamin gyale da ta yafa tayi Kyau sosai runtse ido Jennifer tayi cikin tashin hnkl musamman kallon dataga ya khaleel yana mata ga mmkinta sai taji yace Jidda kije kisa hijab ta turo baki tana diren diren kafafu tana shagwaba wanne irin hijab ya khaleel nida ba sallah zanyi ba OK toh babu inda xaki cikin kukan shagwaba ta kwabe baki Momy 😫😫kinga ya khaleel ko ?? Wai baxai je dani ba ni wllh sai naje Momy tace haba khaleel ka kyaleta mana tunda ta riga ta shirya mikewa yayi baice komai ba yafita Jidda tabi bayanshi tana cigaba da kukan shagwaba da dire diren kafafu murmushi Momy tayi ta mikawa Jennifer jakar kudin da xatai siyayya da list din abinda take bukata ta amsa ta fito fuskarta a damke haushin Jidda ya kamata tana kallon lokacin da ta budewa ya khaleel mota sannan ta xagayo ta shiga gaba jikin Jennifer asanyaye ta bude baya tashiga ta rufo mator tana dai daita zamanta cikin motar list din abinda xata siya ya fadi ta sunkuyar da kanta xata dauko dai dai lokacin da Jidda ta Dora kafarta aka taya khaleel da sauri Jennifer ta dago ta jingina da kujerar motar dama tasan kawai yau cinikin bacin ranta xaayi yaja motar suka fice daga gidan Jidda tana xuba masa hira kala kala shi dai yana binta da uhhim ko um ko yace himm a haka sukaje kasuwar a mota Jennifer ta barsu ta shiga ciki bata bata lokaci ba ta gama ta hangosu tsaye ajikin mota taxo gab dasu ya bude mata but taxuba kayan kwala mata kira taji anyi kafin ta waiwayo taji an rungumeta tana waiwayowa taga Janata kawarta a skul cikin murna ta kankameta Jennifer kina nan ?? Ta tmbayeta cike da murna tunda muka gama skul ba'ajin lbrinku wani ne ya karaso kusa dasu sanye cikin coat ash colour ya dafa kafadar Janata yana murmushi Jennifer wannan shine Emanuel yayana da yace karatu a England ya mikowa Jennifer hannu su gaisa da sauri ya khaleel ya mika nashi suka gaisa hade da jifan Jennifer da harara mmk ya kamat ita jidda mmk tayi suka gama gaisawa hade da musayar numbers sukayi sallama suka shiga mota Bayan sun dawo gida ta koma wajan Momy tana falo ita dasu zahra suka shigo tabar Jidda acen wajan ya khaleel tana zama ta shigo ta xauna akan kujera hade da fadin wash ! Momy mun dawo Jennifer ta mike tana shirin tafiya Jidda tqce ta hau sama ta wanke mata toilet Momy tace a a bari sa'a taxo ta wanke miki zahra tace no mom kibari ta wanke tunda itace a nan ta nufi upstairs xata hau Jidda tace kinga kada kiyi wahalar wanke pants din ki hada har pad din ki xubar kai kawai Jennifer ta daga mata ta wuce cike da takaici tana bude toilet din ta ganshi faca faca ga karnin jini haka ta gyara toilet din pants me hade da pad Wanda tai amfani dasu gasu nan xube ta hade su ta xubar xuciyarta na tashi dan tatsani karjin jini tagama xata fito Jidda tashigo dakin cikin fara'a kin gama ko ? Ngd ta miko mata turare Jennifer ta amsa hade da godiya ta fita tana komawa dakinsu ta wuce toilet ta kwara amai tana jinjina wannan kaxantar ta fuskanci Jidda na da kirki kamar Rubayya Da daddare suka shigo itada suwaiba dan debe kayan da masu gidan suka ci abinci a dining suna jin hirarsu kamar ko yaushe cikin nishadi da jin dadi dady yace haisam gobe fa xamu tafi Dubai tare dakai da tare da khaleel xamu tafi kasan yanxu yayi bakuwa ba shi ba barinta dariya dukansu sukayi tana jin muryar zahra harda kyalkyalawa da sauri Jennifer ta kwashe sauran kayan ta fice ranta bace Washe gari da yamma suna babban falo dady da haisam sun shirya xasu tafi Jennifer ta shigo falon tana hawaye lafiya Jennifer ?? Momy ta tambayeta cikin muryar kuka tace rashin lafiyar David ce ta tashi suna asibitin nassarawa zanje nagansu dady yace ayya ! Sorry Allah ya bashi lfy dukansu suka amsa da amin banda haisam da mmkinta yasashi cikin bahagon tunani dady ya xaro kudi masu yawa yabawa Jennifer ta amsa tai gdy ta fito daga falon suma suka fito suka shiga mota driver yaja me gadi ya bude gate dai dai lokacin da xasu fita haisam ya ganta tashiga adaidaita sahu ya runtse ido cikin fargaba dan yasan inda xata shin idan sun hadu da ita acen me xatai musu ? Kasheku xatai xuciyarshi ta bashi amsa kan wane dalili ? Abinda yakasa Sani kenan By *UMMEEEYY* [11/12, 2:56 PM] ‪+234 809 308 3613‬: ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 25&26 Al'amarinta ya daina bashi mmk sai ta'ajjubi kansa ya daure sosai ya rasa kalan tunanin da xaiyi ya samu mafita ya kwantar da kanshi jikin kujerar mota ranshi na suya shin me xatai musu in sunje cen ?? Meyesa anan take boye muguwar akidarta a can take bayyanawa ?? Oh rabbi ! Kanshi ya daure tamau ahaka suka isa airport xuciyar na suya basu dade ba jirginsu ya tashi fargabarshi ta karu sbd rashin sanin matakin da xata dauka akanshi musamman shi dayake kuntata mata Cikin dare suka isa direct gidansu na cen suka wuce dakinshi ya zarce yai wanka ya sauya kaya ya bude jakar shi ya dauko laptop din mahboob dan bai mayar mishi ba sbd baya son ya San komai akan Jennifer yafison sai ya ganota Kafin ya tona mata asiri yagama danne dannenshi ya ajjiye laptop din ya kwanta yana kallon rufin dakin girgixa kai yayi hade da futar da iska daga bakinshi ya gyara kwamciyar da yayi ahaka barawo bacci ya kwashe shi Washe gari suka shirya dady ya wuce wajan meeting shi kuma ya tafi wani company dan cen dady ya turashi yaje sugana da masu companyn kan wani aiki da xasuyi musu a darare yaje atunaninshi kowanne lokaci xata iya kawo masa farmaki yagama duk abinda xaiyi sai yamma ya dawo ya tadda dady agida shima ya dawo Kwnansu 3 a Dubai har yanxu fargabar Sa bata yankeba dan ko alama basu hadu da ita ba tunaninshi yarinyar ta Sa musu ido tana kallon duk abinda sukeyi tunda duk inda sukaje sai sun ganta tun yana fargabar haduwarsu har ya dake so yake su hadu yasan wacece ita ?? Da daddare suna falo shida dady suna kallon news dady yana yanka lemon bawo yana sha cikin kulawa ya kalli haisam da hnklinshi ke kan tv tunaninshi kuma na cen yadda xasu kare da Jennifer haisam ya waiwayo ya kalli dady naam dady kana lafiya kuwa ? Naga kwana biyu kana yawan tunani kamar kana cikin damuwa gyara xama haisam yayi akan kujera ya kishingida dady bakomai ina lfy katabbata ?? Dady ya tmbyeshi na tabbata dady ya fada yana Sosa gashin kansa OK to haka akeso gobe nake son wucewa Singapore sbd aikin da nafara ina son naje agama shi akan idona kaikuma sai ka tsaya idan companyn cen sungama kaduba kayan ka gani sai ka tura su 9ja xuwa jibi sai ka koma gida to dady Allah ya kaika lafiya amma dady yayi shiru yana kallon wta talla da akeyi a chanal din da suke kallo ina jinka dady ya fda yana kallonshi kallo na kulawa ina son zanje umara zan wuce cen daganan OK to Allah ya kaimu ngd dady murmushi yayi ya cigaba da shan lemon shi yana jin soyayyar yayanshi tamkar hancin cikinsa Wanda inbashi ba rayuwa Washe gari yaraka dady airport bai bar nan ba sai da jirginsu ya tashi ya dawo kan hanya takaici fal ranshi jibi yake son barin Dubai gashi basu hadu da Jennifer ba yaja tsaki natakaici sosai ya koma gida ya shiga daki yai wanka yasauya kaya ya fito falo turus yayi sai da yaji gabansa ya fadi duk da yana namiji wasu manyan garada ya gani marasa kyan kamanni fuskokinsu atamke hannayensu dauke da manyan bindigo lafiya ?? Ya fada da mmk yana kallonsu suwa ye Ku daxaku shigomin gida haka ? Kafin ya gama magana suka rufu akanshi suka daure masa hannu da idanu suka ingixa keyarshi suka fice daga gidan cikin mota suka turashi sannan suka ja motar suka bar gidan Yana cikin mota yayi jigum hnklinshi amatukar tashe yarasa inda xasu kaishi tafiya sukai mai nisa sannan yaji alamun xasu tsaya suna tsaya suka fito dashi suka ingixa keyarshi cikin wani waje Wanda baisan ko inane ba suka tsayar dashi hade da bude masa ido ya bude idon shi da sauri ya rufe sbd hasken wajan da yaiwa idonshi yawa ahankali ahankali ya bude idonshi ya sauka a tamfatsetsen falo me dauke da kujeru jajaye da labulaye ja komai na falon jaa ne babu sirki da sauri ya mike yana kallon garadan dasuka kawoshi nan wajan cikin daga murya yai magana me yasa kuka daukoni kuka kawo ni nan ?? Me nai muku suwaye Ku ?? Ko kallonshi basuyi ba bare su bashi amsa haushi ya kamashi yai musu ashar ko xai tunxirasu su kulashi daga karshe ma GAM suka Sa suka rufe mishi baki suka kuma daure masa ido suka ingixa keyarshi cikin wani waje suka rufe Yana cikin wannan halin xuwa wasu awanni sannan yaji alamar bude kofa suka shigo suka bude masa idanu da bakinshi hade da tura masa plate dankaren da abinci wani mugun kallo yake binsu da shi hade da yiwa abincin kallon ko inkula dam Sam bayajin yunwa asalima halin daya ke ciki baxai barshi ya iya cin wani abinciba xugum yayi yana son tuna wanne irin laifi yai aka kawoshi nan ?? Shigowa suka kuma yi hade da ingixa keyarshi xuwa inda suka fara kaishi da farko maza ne manyan garada xagaye da ita dukkansu suna dauke da muggan bindigu tana sanye cikin wando jeans blue black da riga baka gashinta asake ta Dora kafa daya kan daya kana kallonta xaka hango bindigun dake sarkafe jikin aljihunan wandonta fuskarta amurtuke tana masa kallon tuhuma ya wurga mata harara hade da fadin ke wcece ?? Me kike nufi da rayuwarmu ?? Wanne laifi mu ka aikata miki kike kokarin ganin bayanmu ?? Magana nake miki jennifer meyasa kike wasa da hankalina ki fadamin wacece ke ?? Meyasa kika yaudari yangidan mu kika je musu a matsayin Yar aiki ?? Jennifer meyasa kike bibiyarmu duk inda mukaje ?? Ya fada cikin tsawa da daga murya bata ce komai ba in banda mugun kallo da take binshi da shi nakasa gane miki Hindu a Dubai Jennifer a 9ja Sul........... Yayi shiru hade da rufe kunnanshi sakomakon karar harbi me karfin gaske da sukaji a guje wani katon mutn ya shigo madan da matsala fa shareef al Hussain ya kawo mana hari mikewa tayi adake kowa ya shirya ta nuna daya daga cikin garadan duk rintsi ka maida guy din nan gida ta nuna haisam muje taxaro bindigunta tai waje suka bita haisam ya mike katon nan ya tura shi suka fita ta baruniyar hanya yana jin karar fitar harsashi hnklinshi ya tashi sosai katon yasashi a mota sai da sukai nisa da wajan sannan ya cillo haisam daga mota yatafi ya barshi cikin mutuwar jiki da fargaba ya tari taxi ya maidashi gida da kyar ya shiga gida ya xarce toilet yai wanka ya dauro alwala yai sallolin da baiyiba ya baje a gado yana maida numfashi lallai babu komai afashi face rayuwar wahala da fargabar harin makiya sai yanxu yakejin tausayinta xaiso dalilin dayasa take wannan rayuwar xaiso kuma dalilin dayasa bata cutarda shi ba tabbas da tana son cutar dasu da tuni tayi to meyasa ? Kansa ya daure meyasa bata bashi amsar tmbyoyinsa ba xuwan da su shareef all hussani sukayi ne ya dunkule hannunshi hade da kaiwa iska naushi daren nan da kyar yai barci Shiru shiru yana jiran ko xata dawo yaji babu alamunsu har ya gama avinda xaiyi baiji dadi ba Sam yaso ace sun kuma haduwa karo na biyu ko dai su shareef al Hussain sun sami nasarar kasheta ?? Gabansa yai mummunan faduwa nan da nan ya tsinci kansa cikin mugun yanayi no ! No ! No ! Baxaki mutuba Jennifer ina bukatar jin ke wacece ?? Yana xaune a airport hnklinshi atashe jikinsa asanyaye dolene yaje yai addu'a sosai a dakin Allah kafin wannan tunanin yafara yi masa illah ahaka ya shiga jirgi yana addu'ar Allah yasa Jennifer tana cikin kwanciyar hnkl muddin tana lfy dole ta sake nemanshi lumshe ido yayi ranshi na suya idan har tana cikin mugun yanayi bai xama lallai ya taradda da ita a saudiyya ba shi dai babban fatansa Jennifer tana nan araye dan yana jin sautin fitar karar bindigar su shareef al Hussain mai ban tsoro da firgici By *UMMEEYY* [11/12, 2:56 PM] ‪+234 809 308 3613‬: ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 27&28 Tun xuwanshi saudiyya ya dage da addu'a sosai kullum yana masallaci yana adduar samun falala da kuma rahma awajan ubangiji xuciyar shi tafara haske damuwar dayake ji akan sanin wacece Jennifer ta taragu fiye da da dan da wani irin abu yakeji ya tsaya masa arai kansa ya kulle tunani ma rasa wanne iri xaiyi yanxu kam xuciyarshi tayi tass yasamu kwarin gwiwar da xaiyi binciken asalinta da kuma manufarta na munafuntarsu sai dai tunda yaje basu haduba daya idar da ibadarsa aikin nemanta yake tafiya haryanxu basu haduba Kwanakin daya kesonyi sun kusa karewa xuciyarshi ta fara taradda din ko shareef al Hussain y samu nasarar kasheta ?? Dam gabanshi ya buga ya salam ! Dukkan mai rai mamacine amma baxaiji dadin mutuwar ta ba yaso ace ta musulunta ta tuba sannan yana son jin lbrinta dafa kanshi yayi shikam baita ba cin karo da wannan al'amarin ba koda kuwa a films tashi yai ya koma masallaci yai addu'a sosai sai dare ya dawo gida ya shirya kayansa a jaka dan gobe yake son wucewa ranso bai soba tunaninshi Jennifer bata raye ya kwanta ranshi abace Washegari ya shirya ya fito ya hau motar daxata kaishi airport ya sauka daga motar ya shiga ciki Bayan sungama masa komai ya xauna jiran time dan sai 1 jirginsu xai tashi wata mota ya hango mai Kyau sosai ta shigo tai parking ya kalli motar tai masa Kyau a ido ya kauda kansa ya cigaba da kallon shuke shuken da ke wajan dai dai lokacin daya ji sanarwar passengers wayanda suka da wo daga Egypt sun sauka ya sunkuyar da kansa kasa yana dagowa yaga wata mace mai kiba fara irin farin 9ja ya kuma kallonta yana son tunu inda ya santa wata ya hango sanye cikin riga da wando Pakistan ta yafa kyalen kayan akanta bayanta ya hango baiga fuskarba rungume juna sukayi suna dariya kana ganinsu kaga jin dadi da kwanciyar hnkl waiwayor daxatayi gabansa yai mummunan faduwa da sauri ya mike hade dayin Hamdala ya nufo su yana jin dadin sake ganinta kafin ya karaso har ta budewa babbar macen nan mota ta shiga itakuma ta xagayo tana kokarin budewa ta shiga Jennifer ! Ya kira sunanta ta waiwayo sbd yaxo gab da ita ta galla mishi harara tana mishi kallon raini fuskarta cike da tsiwa meyasa kike wasa da hankalina ? Dakata tace mishi baka da hnkl ya xaro ido yana mata kallon mmk ko kana da shi ?? Ta tambayeshi da rainin wayo shiru yayi yakasa bata amsa dan yasan da rainin wayo murmushi tayi ta bude mota kadan kaji ka kuma gani ta fada mota driver yaja ya wuce mmkinsa ya karo me yarinyar nan take nufi da kadan kaji kadan kuma ka gani ?? Tana nufin xata kuma cigaba da wahalar masa da tunani ?? Girgixa kai yayi zaiyi watsi da son sanin ko ita wacece koma metake son yi musu Allah ya fita hk time yayi ya hau jirgi ransa abace Daki ta shiga ta xauna kusa da suwaiba tana kokarin kishingida suwaiba hnklinta nakan novel tana karantawa hannu Jennifer tasa ta warce buk din da sauri suwaiba ta kalleta tana murmushi dan Allah bani Jennifer in karasa haba a tsurawa buk ido ba'aji ba'a gani karatun novel kawai hmmm baxaki gane bane bakisan dadin da yake cikin karanta novel ba far Jennifer tayi da ido hade da tungura mata buk din gashi nan ki cigaba da aikin kurawa buk ido da sauri suwaiba ta dauka ta dago kai takalli Jennifer gobe Mr coffee xaiyi tafiya dariya Jennifer tayi hade da gyarama xama ya khaleel ba ina xaije xaibi dadi Singapore daxu ina babban falo zan kunna turaren wuta naji suna hirar Jidda tana ta zabga shagwaba Momy tana lallashinta kinsan abin ban haushi ? Jennifer ta girgixa kai kanshi na kan waya yana danne danne baice cikanki ba abin ban haushi tsaki Jennifer taja su suka Sani suwaiba ta cigaba da mgn nafuskanci khaleel din nan miskiline na karshe ace budurwarka na kukan missing dinka sbd xakayi tafiya ka kasa ce mata komai hmmm tabbijam ina son miskilin namiji amma na Mr coffee yayi yawa ajiyar xuciya Jennifer tayi tana jinjina xancen wayar hannunta ta duba kinga lokaci yayi tashi muje mu fara aiki mikewa suwaiba tayi ta cigaba da mgn duk cikinsu mahboob yafi sauki amma kinga Mr pepper karshe kenan haisam tunda ya dawo dai naga kamar yarage wulakanci Jennifer tai dariya watakil inda yaje ne suka Konya masa daraja dan adam sukayi dariya dukansu suka shiga kitchen dan fara aikin abincin dare Washegari bayan yan gidan sungama cin abincin rana Jennifer ta fito tana kwashe kayan tana kaisu kitchen dukansu yan gidan suna babban falo kamar ko yaushe suna hirarsu ke ! Taji muryar ya khaleel yana kiranta ta tsaya cak zonan da sauri tai cikin falon ba wanda ya kalleta sai Momy key ya mika mata shiga dakina ki dauko min jakar akwatina ta amshi key din ta fara tafiya taji Momy nace mishi time fa ya kusayi katashi mana tafice dakinsa ta nufa a hargitse ta tadda dakin ta sunkuya ta sunkuci jakar tafito ta taddasu atsaye jikin motocinsu ta ajjiye jakar tana miko masa key din nop ki koma ki daukomin dayar guda biyu juyawa tayi ta koma ta dauko dayar har ya shiga mota shida Jidda suna baya driver na gaba dayar motar kuma Rubayya ce zahra na kusa da ita Momy ta kalli Jennifer ko xaki bisu shiru tayi tana murmushi jeki ki dauko gyalenki kiyi musu rakiya jiknta asanyaye ta je daki ta dauko gyale ta shiga bayan motar da Rubayya take ja suka bi bayan motar su ya khaleel Bayan sun je airport din Jidda na zuba masa shagwaba ta rike masa hannu har time din da akai kiransu tasa kuka ya tsaya yana kallon fuskarta yasa hannu ya goge hawayen da ke xarya a fuskarta kiyi hkr plx 1 week kawai zanyi zan dawo tarike masa hannu biyun duka zanyi missing dinka sosai a wannan week din sannan tasaki hannun kallon Jennifer yayi ke ! Xo ki dauki jakar nan kibiyo ni da ita turuss gaba dayansu sukayi suna mmk da sauri Jidda tace bari na daukar maka a a ajjiyeta tamiki nauyi ganin ba wasa a fuskarshi yasa ta ajjiye jakar da tai saurin dauka sbd yace na dauka hannun Jennifer na rawa ta dauka tabi bayanshi yayin da suka rakata da muguwar harara sunyi tafiya sai da suka xo dai dai wajan da ba dama Jennifer ta shiga ya tsaya yana kallonta murmushin mugunta ya watsa mata da sauri ta sunkuyar da idonta tana son gane fassarar murmushin ke ! Yace mata kina da abinda xakice ?? Tayi shiru tana juya tmbyrshi dan tarasa gane kanta kina da damuwa ne ? Ya kara tmvyrta muryrta na rawa tace bani da abinda xance bani kuma da wata damuwa murmushin mugunta ya kumayi hade da cije lebenshi na kasa ya sunkuya ya dauki jakar da ta ajjiye yai gba tana waiwayo taga duk sun xuba musu ido gabanta ya fadi Takara so kusa dasu dukkansu suka bita da kallon tuhuma mota suka shiga Rubayya na xaune wajan driver zahra na kusa da ita Jidda ta bude baya ta shiga Jennifer ma bayan ta shiga Rubayya taja motar Jennifer Jidda takira sunanta naam ta amsa tana jiran tuhumar daxatai mata menene tsakaninki da khaleel? shiru tayi tana jinjina tmvyr Rubayya ce tai mgn muryarta asanyaye haba Anty Jidda menene kuwa a tsakaninsu ?? Kintaba ganin wani abune sabanin yau ? Mgn ake miki kibamu amsa! zahra ta kwasa mata tsawa Jidda ta kalli Rubayya datake tukin mota bantaba ganin wani abu kuma fatan ganin koma menene in dai akan ya khaleel ne me kuke cewa bayan kunbar kusa damu ? Shiru Jennifer tayi dan tarude tarasa amsar bata inbanda hawaye dake xubar mata a a va kuka nace kiyi ba amsa xakibani tsaki zahra tayi dama munafuki saurin kuka gareshi kin fiya shishshigi kitsaya matsayinki na Yar aiki kibar ganin kinxo gida da manyan matasa samari kyawawa dukkansu bavu sa'anki ke bari kiji gaba dayansu suna da yanmatan da xasu aura koya mahboob din da kike shishshige masa yana da wacca xai aura mufeeda Yar gidan ambassador na India in banda kwadayi ina ke ina xuri'armu ? Kibani amsata malama kar xuciyata ta fashe Jidda ta fada cikin tsawa da daga murya dabara ta fado mata cikin muryar kuka tace cemin yayi na dinka gyara masa daki ina karkadewa baya son ya dawo yaga yayi kura ko datti Hamdala Jidda tayi Rubayya tace shiyasa zargi bashi da amfani kunji ko ? Hankalinku sai ya kwanta dafa kafar Jennifer Jidda tayi kiyi hkr ina son ya khaleel fiye da tunaninki ban taba ganinshi da mace ba sbd yanda halinsa yake na rashin damuwa da mace ganinshi danayi dake naji takaicin da ban taba ji ba kiyi hkr tsaki zahra ta ja meye abin bada hkr ? Warning xaki yi mata ta fita sabgar mazan gidanmu dan masu ajine babu irinta bankiba ko mai gadi ko danjuma driver ya isa haka zahra Rubayya ta katseta mgn ta wuce tsaki zahra ta kumayi plx Anty Jidda mikomin air freshener na kusa dake warin rashin sarki ya dameni ta mika mata tafeshe motar dashi Rubayya ta kunna wakar India tana ji tana bin wakar hade da kyada kai alamun tana son wakar hawaye ya saukowa Jennifer ta runtse ido tana mmkin yan gidan wasunsu masu kirki wasu marasa kirki By *UMMEEYY* [11/14, 7:14 AM] ‪+234 814 518 6542‬: ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 29&30 Suna shiga gida daki ta wuce xuciyarta na kuna akan abinda zahra tai mata wai tana warin rashin tsarki girgiza kai tayi ita tasan Kristen ce ita amma tana kula da kanta asalima tasha taji ance bata kama da yare why zahra take mata haka ?? Tayi imanin babu abinda zahra ta fita na kyawun jiki asalima tasan tafita kyan fuska dana jiki harda na hali tunda ita bata kyamatar dan adam a kitchen ta yaradda Suwaiba tana aiki takusa gamawa Jennifer tasa hannu suka fara aikin suwaiba ce ta kalli Jennifer cikin kulawa Jennifer anya kuwa kina lfy ? Me kika gani ?? Naga ba haka kika fitaba kin fita cikin farin ciki kin dawo da bacin rai ko dai sun miki cin mutuncin da suka saba musamman zahra wllh ina gida ina addu'ar Allah yasa Ku rabu lfy dan wulakancin zahra ba Wanda ta bari hawaye ne ya saukowa Jennifer suwaiba ta fadi sunanta cikin muryar kuka shin Kristen awajan wasu ba mutun bane ??baxan iya cewa duka ba amma acikin kalilansu ina samun cusgunawa da wulakanci sosai durkushewa tayi awajan sakamakon kuka dayaci karfinta meyasa baxasu fahimta bane ? Baxasu fahimceni ba ina cikin matsala suwaiba matsalar dana ke ciki ta wuce tunani dan ta daukan rai ce ! Ta rushe da kuka suwaiba ta xaro ido cikin mmk tace bangane ba Jennifer ?? Ta daukan rai ? daga mata kai tayi tana goge hawaye karbar musulinci dai dai yake da daina numfashina ! Subhanallah suwaiba ta fada babu mai kashewa ko rayawa sai Allah kada wannan ya firgita ki kar ya baki tsoro girgixa kai takumayi tana cigaba da kukan suwaiba baxaki gane bane akwai abubuwan dana ke jira da lokaci yayi zan yankewa kaina hukuncin daya dace ta mike da ga durkutsan datayi zahra ta cimin mutunci sbd suna ganin kamar akwai wani abu tsakani na da ya khaleel xare ido suwaiba tayi cikin mutuwar jiki dan Jennifer ta bata tausayi kiyi hkr kin San kowanne mutun da kalar tunaninsa da kuma imaninsa wasu gani sukeyi kamar su na daban ne da Allah ya haliccesu da baiwa irin tasa ko dukiya Kyau ko wata baiwa su kam me xaisa suyi tunanin wani abu tsakanin ki da shi ? Hawaye na bin fuskarta ta ce sbd son xuciya me ya khaleel xaiyi dani ? Nifa Kristen ce abar kyamata sannan ba Yar kowaba mamana abinci take siyarwa ta kuma fashewa da kuka son xuciyane yasa sukai tunanin haka bayadda xa ai ya khaleel me ji da kansa me son addininsa ya iya jina aransa shi din sai manyan yara irinsu Anty Jidda tsarinsa da haduwar Sa Sam ba irin tawa bace takarasa mgnr da kuka kiyi shiru Jennifer ba Wanda yafi wani acikin halitta sai mai tsoron Allah kada kisa hk aranki yai miki tasiri komai yana iya faruwa hukuncin Allah yana sauya komai suwaiba jennifer ta kira sunanta kiyi shiru plx yarenmu ba daya ba haka ma addininmu amma ina jinki kamar yar'uwata nasan Ku musulmin kun San girman alkawari toh alkawarin ne xaisa na fada miki abinda ya khaleel yake min yana yawan tsareni da tmbyr ina da damuwa ? Ko ina da abinda zance musamman lokacin dayake waya da Anty Jidda me yake nufi ?? Tasa hannu da share hawayen da ya xubo mata ina son ya khaleel suwaiba ta xaro ido amma koda soyayyarsa xata kasheni baxan taba fada masa ba sbd ruwa ba Sa an kwando bane yafi karfina ina ganin hakan yagane a tattare dani shiyasa yakemin tmbyr nan dana dauketa ta rainin wayo duk da nasan babu aibu a addininmu mace tace tana son namiji amma shi tunda ya nuna haka yake son yaji na furta tokam baxai taba ji ba matsowa suwaiba tayi kusa da ita nikaina Jennifer na fuskanci akwai abinda ke son faruwa tsakanin ki da shi musamman yadda ba ya iya cin abincin kowa sai naki duk yawan ma'aikatan gidan nan ba yadda kowa ya shiga dakinsa sai ke ciki kuwa harda kannansa hakan yana daure min kai lallai kam yana ganin soyayyarshi a wajanki shiyasa yake miki wannan tmbyr ruwa ba sa'an kwando bane ya khaleel kam hakimtaccen namijine basarake me ji da gayu da miskilanci da Kyau da kuma aji da wayewa ko ba'afada ba ansan yafi karfinki mutumin da mgn ma cikin kasaita da isa yakeyinta babban kyawun halinsa shine baya wulakanta kowa to Harkan mutum ma bai shiga ba bare ya wulakanta ka hakane suwaiba zan cireshi araina duk Dana San da kyar in xai ciru addu'a xaki tayani zo mutafi daki tunda mun gama Yau ta kama asabar da safe bayan sun gama aikace aikacensu sunfito daga kitchen zahra suka hango kuzo tafada da kyar kamar mai ciwon baki daki xaku gyaramin suka bi bayanta ta shiga gaba tana xuwa tabaje a kan gadonta tana musu kallon dai dai suwaiba fara karkade karkade Jennifer ta wuce toilet din ta ta wanke shi tas zahra ta shigo toilet din kinga kunna heater din nan inga ko tana da matsala Jennifer jikinta na rawa sbd tsoro hannunta da danshin ruwa takai hannunta ashe zahra tasan wajan yana da matsala da gangan tasa ta tana tabawa gam ya rike mata hannu shockin mai axaba ya jata ta kwalla kara da gudu suwaiba tayo wajan tana ganin me ke faruwa tasa ihu sbd yadda taga jikin jennifer na rawa gaba daya zahra na tsaye tana kallonta aguje suwaiba ta sauka tana kurma ihun kawo dauki hakan yaja hnklin yan gidan suka fito da kyar ta fadawa Momy tana zabga ihu hnklin Momy ya tashi da sauri ta fita data danjuma yakashe wutar gidan gaba dayanta suka hau saman dukansu cikin tashin hnkl akwance suka tadda zahra tana game a wayarta hnklinta kwance ga Jennifer kwance ba rai akasa wajan bakin kofar toilet dinta suwaiba tai kanta ta ba jikinta ba inda yake motsi araxane Momy ta ture suwaiba kusa da Jennifer hade da Sa hannunta akan cikinta numfashin Momy sai da yakusa daukewa sbd firgici innalillahi ta mutu Momy ta fada agigice Yar mutane ta mutu a hannuna araxane zahra ta mike tana zare ido cikin faduwar gaba wata kara suwaiba ta kurma mai gigita kunnuwa By *UMMEEYY* [11/14, 7:14 AM] ‪+234 814 518 6542‬: ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 31&32 Gaba dayansu rikicewa sukayi musamman Momy da ta dora hannu aka cikin wani mugun yanayi narashin tabbas Yar mutane ta mutu a dalilina rubayyace ta turesu daga jikin jennifer ta kamota sbd nauyi ta kasa sai da ta nemi temakon su sa'a suka kama mata ita suwaiba kuwa aikin rusa kuka take cike da jimamin faruwar abun da kyar suka iya dagata saboda mutuwar da jikinsu yayi suka sata a mota Rubayya taja motar suwaiba ta shiga sbd rudewar da sukayi bame me gyale asalima sun mance yanda suka fice Momy kasa xuwa tayi gani take babu wani sauki Jennifer ta riga mu gidan gsky hawaye ke bin fuskarta da tarin Dana Sani na rashin kula da yarinyar har wuta ta jata haduwa sukai ababban falo bamai cewa kowa uffan inbanda jimami da raddadi zahra ma arikice take hnklinta yai masifar tashi damuwa da fargaba suka taran mata tagumi tayi cike da danasani tana ta jera duk adduar da taxo bakinta akan Allah ya Sa Jennifer ba mutuwa tayiba Jidda ma tagumin tayi cike da mutuwar jiki tana mmkin ganinta yanxu yanxu amma har rai yayi hnlinsa tuni xuciyarta ta tsorata da hukuncin ubangiji cikin damuwa da jimami tacewa Momy yaakayi ta taba soket din har wuta ta jata kasa bata amsa Momy tayi dan ita kadai tasan me takeji aranta girgixa mata kai kawai tayi jin tmbyr da Jidda tayi yasa zahra kara rudewa dan itace ummul aba'isin wannan bala'in da ayanxu take matukar Dana sanin aikata hakan Cikin asibitin suka shiga gadon daukar marasa lafiya nos sukaxo dashi suka dauki Jennifer cikin gaggawa suka shigar da ita dakin duba marasa lafiya agagguce likitocin suka rufu akanta suna iya bakin kokarinsu safa da marwa ruby take yi suwaiba na gefe adurkushe tana xubda hawaye a xuciyarta kuwa xabga addua takeyi na Allah ya tashi kafadar Jennifer lallai sai yanxu ta tabbatarwa da kanta tayi mugun sabo da ita sun dauki dogon lokaci suna cikin damuwa hade da fargabar halin da Jennifer take ciki bayan dogon lokaci Dr ya fito yace su kwantar da hnklinsu ta farfado xasuyi mata duk abinda ya dace ya wuce office dan ya rubuta musu abubuwan da suke so abata da magungunan daya dace da lalurarta hamdala dukansu sukayi cike da murna na sai alokacin suka gane yanayin da sukabar gida bayan Dr ya basu list din yace yanxu yanxu akeso ta karba ta fito akan suwaiba ta kula da ita xataje ta siyo sannan xata koma gida ta sanar da Momy sbd ta mance wayarta agida A yadda ta barsu haka tashigo gidan ta samesu da sauri Momy ta kalleta tana son jin Karin bayani Momy ta farka numfashi taja mai karfi hade da ajiyar xuciya gumi ya karyo mata cike da murna tace alhamdulillah itama zahra hamdalar tayi aranta na jin dadin bata kashe rai ba bana tausayin halin da Jennifern take ciki ba ta mike xata hau sama ruby ta dakatar da ita zahra ! Ta tsaya tana kallonta kinsan ke kika jefa mu cikin wannan yanayin ?? Rai fa duk raine bata rai tayi kinga nifa bansan xata jata da yawa haka ba toma menene abinda yadace ta itane tunda jininta ya halatta ta karasa mgnr hade da yatsine fuska da murguda baki injiwa yace jininta halattacce ne ?? Ki ka kuskura kika dauki rai koda na kafurine in dai baya cikin sharuddan kisa a addini kin aikata babban kuskure kuma wutar Allah sai ta ciki tsaki zahra tayi to yanxu tunda bata mutunba sai asakar min Mara nai fitsari taja tsaki ta haye sama Momy da Jidda kasa mgn sukayi sbd mmkin da xahra ta basu hmmm Allah ya shirya min ke zahra ruby ta fada cike da damuwa da kuma mmkin kiyayyar zahra akan Jennifer **************** Ta bude ido ta gansu akanta ta lumshe ido hawaye ya sauko mata ganin ta bude ido yasa suka fara mata sannu sannu kai ta daga musu ta riko hannun suwaiba muryar ta na rawa tace suwaiba naji dadi da Allah yasa ban mutu ba batare da na karbi addinin musulinci ba tabbas Allah na sona tunda har na rayu kuma ina Sa ran samun gafararsa da rahamarsa hawaye ya sauko mata in shaa Allah da lokaci yayi zan dawo kamarku nima xuciyta ta Dade da yadda da addinin musulunci tun ina yarinya karbane kawai banyi ba amma yanxu lokaci ya kusa gaba dayansu mmk ta basu da kuma tsananin tausayi Momy ta karaso kusa da ita inshaa Allah xaki rayu xaki karbi addinin Allah ki mutu acikinsa ki kwantar da hnklinki komai yana da time banko kofa akayi haisam tsaye bakin kofa cikin tashin hnklin yayo wajanta yasalam Jennifer sannu yanxu nakoma gida danjuma yake bani lbr ban baro gida ba sai da nakira office na nefa akan suxo su gyara wajan sannu my Jennifer kusa da ita yakara so fuskarshi cike da tausayinta da kuma tashin hnkl ****************** Cikin hukuncin Allah cikin kwanaki uku ta warware sbd yanda doctors din asibitin suke kula da ita lallai tasha gata awajan yan gidan tmkr yarsu haka suka maida ita komai na jin dadi sun ajjiye mata xahra ce kawai taxo hospital din sau 1 sukam kullum anan suke yini haka Momy ta kafa ta tsare akan bataso iyayenta suji zancen dan kada hnklinsu ya tashi su dauki matakin rabata da gidan ita kanta Jennifer batai karanbanin tunanin sanar dasu ba dan muddin suka Sani to dukkan plan dinta ya rushe kulawar da suka nuna mata yasa takara sakankacewa ta kuma dauki damarar duk rintsi tana tare dasu har burinta ya cike suka daine mutanen da tai mu'amala dasu ta kuma yi sabo dasu sabanin iyayenta dan mamanta bata barinta mu'amala da musulmai dan tsoron karta musulunta tunda sunfuskanci Sam addininsu bai damu Jennifern ba Yau aka salla mota suka dawo gida ta murmure sai rashin karbin jiki shima sai a hnkl xata koma nrml Momy canza mata daki tayi ta dawo da ita bangaren yanmatan gidan Jennifer taji dadin hakan sosai zahra kam taji haushi dan kiri kiri ta nuna bata so hakan ta faru ba da yamma suna babban falon gidan kamar yadda suka saba ya haisam ya shigo hira sukeyi banda Jennifer da tayi shiru tana tunanin wasu abubuwa da ita kadai tasansu ya xauna kusa da Momy ya dan kalli Jennifer yace ya jiki ? Kanta asunkuye cikin jin nauyi da kunya ta amsa da sauki Momy yaufa 12: jirginsu khaleel xai sauka Jidda cike da jin dadi ta mike tana rawa oyoyo my heart yau xai dawo dariya dukansu sukayi haisam yace ke kam kinfiya dauki ko irin Jan class din nan da kuma kunya tai far da ido wa zanjiwa kunya ?? Ya nuna Momy da ido tabbi momyn tawa ta taho da sauri ta rungume Momy momyn ta tallabota tana dariya wai fa kinji Momy ke xanji kunya Murmushi kawai momyn tayi ruby tace ai Anty Jidda bata hada kowa da ya khaleel dinta ba inkaga tana rawar kafa to tana kusa dashi far Jidda tayi da ido sbd shi na musamman ne shiyasa nake rawar jiki akansa kada wata ta kwace min shi haisam yace ba mmk a tafiyar nan tashi yasamu wata girlfriend a can zaro ido tayi hade da bata rai ya haisam xamu bata fa ta shagwabe fuska Momy 😫😫kina jin yaya haisam ko Momy ta jijjiga ta sorry shareshi kin San halinsa dan tsokana haisam yace to shagwabatu da anyi mgn kice Momy 😫 kamar ke kadaice me ita mikewa Jennifer tayi dan tagaji da jin hirarsu mai bata haushi dakinta sabo ta koma ta kwanta ta rufe kanta da bargo hawaye ya sauko mata ***************** Tun 11: sukaje airport tarar shi Jennifer ma ta bisu dan yanxu sun maida ita tamkar tasu janta sukeyi sosai ajiki sbd sunji tana muradin addinin musulunci itakam taji dadin wannan mugunta ta xahra tunda gashi ta dalilin haka tana samun kulawa da kuma tausayawa tana ganin ta haka ne babban burinta xai ciki 12:10 jirginsu ya khaleel ya sauka suna tsaye wajan masu jira suka hangoshi hannunsa dauke da jakar shi dayan hannun kuma rike da iphat cikin kasaita da isa yake jefa kafarsa Jennifer na hangoshi gabanta ya fadi yayi Kyau yayi haske ya danyi kiba yana karaso wa Jidda tasa kukan shagwaba ta fada jikinshi yayi murmushi ya dan ture ta kadan hade da rike mata hannu yan uwan ma rungumeshi sukayi suna fadin oyoyo 1 week kawai amma kowa yayi missing dinka bai kula da itaba sai da ya kusa shiga mota ya ganta arakube ya kura mata ido bai San lokacin da yace kinyi rashin lfy ne ?? Turus sukayi gaba dayansu cike da mmkin tambayar da yai mata ganin jikinsu yayi sanyi yasa yace kin koma gefe kin rakube kamar Mara lfy oya Ku shigo mota mutafi nagaji ina son hutawa suka shiga mota dukansu suka bar wajan ******************* Bayan kwna 2 da dawowarsa daga Singapore suna xaune basu Dade da gama yin breakfast va duk da yaga sauye sauye akan Jennifer bai nuna ya lura da hakan ba sbd miskilanci Jidda sai shishshige masa takeyi duk inda ya xauna tana kusa da shi Jennifer tun tana damuwa har tafa ra hkr ta xuba musu ido yauma tana kusa dashi tace sweeter ina tsaraba oh ! Ya fada na manta ke ! Yacewa Jennifer ta kalleshi ya miko mata key din dakinsa kije ki daukomin wata karamar jaka ta amsa tafice haushin shi duk ya kamata ta dauko ta kawo masa ya ciro wayoyi masu Kyau da tsada iPhone last ta wannan year din ya raba musu suka hau murna dukansu abin mmk ya dauko irinta sak ya mikawa Jennifer sororo sukayi dukansu ita kanta Jennifer mmk abin ya bata ciki kuwa har da Momy Jidda kasa boye kishinta tayi ya xakayi hk khaleel ka hada bamu kyauta da Yar aiki zahra ma mugun kallo tabi Jennifer ta shi ita kanta Momy da Rubayya wani rikitaccen kallo sukewa Jennifer ta sunkuyar da kanta kamar ta fashe da kuka tsawa Jidda tayi masa ganin bashi da niyyar amsa mata tmbyrta me kake nufi !? Ya dago kai hnkl kwance ni kikewa tsawa ? Sbd kin maidani danki ko ? Abinda kikeso xanyi ? Xaki iya hidimta min kamar yadda takemin gyaren daki girkina duk itace kifada min kintaba min daya daga ciki?? cikin jin haushi tace ai biyanta akeyi afusace yace ke kike biyanta abinda naga dama shinakeyi bakuma Wanda ya isa yace min danme idan kina so mushirya kibi tsarina idan kuwa ba haka ba ki kuka da kanki ya mike yabar falon tasa kuka ta mike tana sane ta takwa Jennifer hannu harda murxawa tai sama tana kuka By *UMMEEYY* ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 33&34 Cikin mutuwar jiki ta mike ta hau sama suka bita da mugun kallo musamman zahra daki ta koma ta jingina ajikin kofar dakin nata tana kallon wayar me shegen Kyau murmushi tayi najin dadi ta karaso kusa da gadon dakin ta xauna hade da kunna wayan abinda ya bata mmk layin da ta gani na mtn ta xaro ido dariyar farin ciki da kufce mata kwanciya ta yi hade da rungume wayar ajikin taji dadin wannan kyauta ta kuma yi mmkin ta yadda akayi yai mata kyauta iri daya da budurwarshi da kuma kannansa amatsayinta na Yar aiki danne danne ta farayi ta shiga nan ta shiga cen cikin matukar jin dadi ta duba account taga ful da kudi har 30k dariya ce ta kuma kufce mata tayi far far da ido tana addu'ar Allah yasa ka mishi da alheri wayar tai mata duk abinda take bukata ta samu taji dadi sosai ta mike agado ta cigaba da danne dannen wayar xuciyar ta fal farin ciki ******************** Tun daga lokacin suka fara takun saka da Jidda ga yawan sata aiki da takeyi shima kamar ana turashi dan kullum cikin sata yi mishi aiki yake girki gyaran daki da coffee Sam bata gajiya tunda ta saba dashi tana kitchen dafawa yaya khaleel grilled chicken and Indian drink juice Momy ta shigo yawwa Jennifer kin gama ?? Eh Momy na kusa OK yanxu dadyn su zahra yai min waya yana nan dawowa ki gama kixo muyi aikin tare toh Momy agurguje ta gama ta kwashe ta kai masa sannan ta dawo suka hadu suna aikin girkin tarbar dady kamar yadda aka saba basu dade ba suka gama Jennifer ta gyara gidan ko ina ya dau kamshi da sheki Some hours later Motocin da sukaje tararsa suka dawo gida ya rude da murnar dawowar dady gaba dayanmu ma'aikatan gidan muka fito mukai mishi barka da xuwa duka yayansa suna jikinsa cikin farin ciki da murna tamkar xasu shiga cikin cikinsa suka mike suka nufi bangarensu Jennifer dakinta ta wuce ta xaune tayi tagumi tana tunanin yanda ta gansu cike da birgewa familyn nan nasu yana matukar birgeta wayar ta ta janyo tayi murmushi duk lokacin da kalleta sai taji farin ciki ta kuma tuna da yaya khaleel *************** Bayan kwana 2 da dawowar Abba da daddre bayan ta kwashe kayan da suka ci abinci ta dawo xata wuce dakinta ta gansu xaune suna hira dukkan su a falo Jidda tana kusa da ya khaleel dady yana tsokanarsu tana shiga ta wuce toilet tai wanka ta kwanta bacci ya fara surarta daka mata duka taji anyi a firgice ta farka ta xaro ido tana kallansu xahra da Jidda suna karkade karkadan jiki na jin bala'i tashi malama ansamu waje anji sanyin a.c an narke a gado zahra ta fada tana mata yatsinan nan kallo Jidda tace mike ware ido albishirinki ?? Ta cewa Jennifer shiru tayi tarasa ce musu kala sbd mamakin da suka bata ranar juma'a jibi Sa ranata da ya khaleel dai dai da birthday dinshi idan kinsa wani abu aranki game dashi sai ki cire sbd ya khaleel ba mijin karamar mace bane bagidajiya dangin su ojuku makiya Allah taja tsaki zahra ta cigaba da inda Jidda ta tsaya wannan shine warning na karshe tsakaninki dashi ke dama maxan gidanmu gaba daya ki fahimci wani avu mana taya xa'ai me tsarki ya hada iri da kaxanta ? Idan ma a nayi to banda gidanmu ke abubuwa sun hadu sun miki yawa ga tarin datti na kaxantar kafurci sannan ga talauci kina manta matsayinki na Yar aiki ?? Idan bakiyi wasa ba xaki tsinci kanki agaban iyayenki dan wllh sai mun hada miki bala'in da xaisa kibar gidan tai tsaki Anty Jidda muje suka fice ta bisu ta kallo hawaye na sauko mata baccin da batayi shiba kenan takwna tana juye juye ***************** Washegari bayan sun gama yin breakfast sun kwashe kayan ita da suwai ba suka ga ma aikata na shigowa ana gyare gyaren gidan suwaiba tace ikon Allah ni banga abinda gidan nan yayi ba amma sbd kudin sunyi yawa sai wani gyare gyare akeyi Jennifer tai murmushin yake gyara yaxama dole gobe Sa ranar Mr coffee shida sahibarsa ta cije lebe Jidda hade kuma da birthday dinshi xaro ido suwaiba tayi wai ! Burin Jidda ya cika ana nan ana xuba rawar kai da farin ciki Allah ya kyauta Jennifer ta kalleta cewa xakiyi Allah yasanya alkairi hakane Jennifer Allah yaxaba abinda ya fi alkairi dariya adduar suwaiba ta bata ta kwashe da dariya suwaiba kenan itama dariyar tayi washe gari tana kwance jikinta amace ga bacin rai da takeji rabonta da bacci tun ranar da su Jidda suka tasheta ruby ce ta shigo dakin cikin fara'a Jennifer ta mike daga kwancen da take ta gaisheta ta amsa xo muje wajan makeup kinsan yau muna da shagali ta mike ta dauki gyale ta bi bayanta suka shiga mota Mon evee sukaje saloon akai musu sannan makeup sunyi tsananin Kyau anan Rubayya ta dakko gown ta material sky blue ta bata tai godiya suka canxa kaya ita kuma colour din ruby silver ne dukkansu dai sun saka skin colour dinsu ruby ta kalli Jennifer masha Allah kwalliya me gyara mutun gsky kin fini yin Kyau kin ganki kamar amarya da sauri me musu makeup din tace OK da ba itace amaryar ba dariya sukayi kanwar amaryarce dai dai lokacin data gama Nada mata head me shegen Kyau blue ya fi material din jikinta duhu suka hawo mota suka dawo gida ya cika dam da baki anata gaishe gaishe kallo ne ya dawo Kansu musamman Jennifer duk inda ta wuce sai ido wajan Momy suka karasa tana tare da kawayenta tayi kwalliya me Kyau ganin Jennifer yasa ta xaro ido tana murmushi y'ay'ana masha Allah kunyi Kyau Jennifer kece ? Kamar ba keba ta rungomata jikinta kinyi Kyau sosai wani dadine ya rufe Jennifer ta koma gefe tana hange hange can arakube ta hango su suwaiba ta mike tana tafiya ta karasa wajansu suka dago kai suna kallonta Sam basu gane taba tai murmushi tace suwaiba ta amsa tana kura mata ido Jennifer suwaiba ta fada tana xaro ido kece ?? Tsarki ya tabbata ga Allah dama haka kike ? Kin ganki kuwa yanda kikasan sarauniyar kyawawan duniya hannu tasa ta rufe ma suwaiba baki tabbijam suwaiba ta ambata ruby ce ta kira ta ta tafi tana tsokanar suwaiba ita da kawayenta su uku ta taddasu murmushi rubyn Taiwan Jennifer xaku gaisa da kawayena wannan ta nuna wata fara doguwa itace mufeedan ya mahboob ta mikowa Jennifer hannu suka gaisa wannan humaira ce kawata Yar gidan governor na bauchi itama gaisawa sukayi cikin fara'a sai hishma Yar gidan Alhaji Sani minister na man fetur suka gaisa hade da dan taba hira wajan ne ya dauki sowa sbd isowar ango da amaryarsa ta kallesu sunsha Kyau mahboob ne ya karaso ya kura mata ido Jennifer? Ya fada yana kalonta wow ! Wayarsa ya ciro ya hau daukan ta a photo kin cinye taro kawata kinfi kowa Kyau zahra ce takaraso inda suke ya mahboob ga kabeer cenfa yana jiranka ganin Jennifer yasa tayi sororo jikinta amace fuskar ta da matukar mmk nan da nan ta bata rai hannu ya mahboob ta ruko plx muje hade da galla wa Jennifer harara Jennifer biyo mu yace mata tana sane dan ta kunta tawa xahara tabishi tana tafe cikin yanga sbd taji ance tayi Kyau yasata sauya taku hnklin mutanen da suke wajan yai kanta ciki kuwa harda ango da amarya kura mata ido ya khaleel yayi Jidda kuwa mmkine ya cika ta ganin Jennifer na kokarin fita Kyau wani kululun bakin ciki ya tokareta duk da kayan jikinta ya fi na Jennifer tsada nesa ba kusa ba takarsa inda ya mahboob ya tsaya shida zahra wajan wani black beauty tana kara sowa yace wow! Yanmata barka da xuwa anan gidan kike ? Ya akayi ban sanki ba ? Zahra ta budi baki xatai mgn da sauri Jennifer ta tareta da cewa ni Yar aikin gidance gwalo ido yayi cike da mmk ya haisam ya karaso wajan hannunshi rike da na wata zahra tace oyoyo Anty meena tasaki hannun haisam suka rungume juna haisam shima kallonta ya ke da mmk ta kalli ya mahboob ina xuwa tace tabarsu direct wajan ango da amarya tayi cikin murmushi tace pix zan mana da mmk Jidda ta kalleta haushi ya kamata shima khaleel din hararta yake hnklin mutanen wajan yai Kansu kafin suyi mgn ta ciro waya ta fara daukansu photuna sannan ta juya ta cigaba da rausaya wayarta taji tayi kara tana dubawa taga text ne ta bude number ya khaleel ta gni kije dakina ina son kimin wani aiki ajiyar xuciya tayi dan masifa ma yau din baxa a barta ta huta ba dakinshi ta nufa tana mita aranta ta bude key din dayake jikin kofar tashiga a gyare taga dakin ta xauna tana duba pix din da sukayi ta xaro ido gsky ta yadda tayi Kyau sosai batafi 5 mints ba ya shigo da sauri ta mike wani irin kallo ya bita dashi cikin fada yace waya baki ixinin yin wannan kwalliyar ki dinka rausaya agaban mutane duk kin dame kin fito da duk wata halitta ta jikinki kin San kanki kuwa ? Mmk ne ya hanata mgn ta xuba masa ido shin baiga kayan da kannansa da amaryarsa suka saba rike kugu tayi dan tagaji da wannan rainin wayon ni wannan bai shafeni ba aikin dana ke muku bamuyi daku xaku dinka bindiddigin rayuwata ba ta murguda baki matsa in wuce da mmk ya kalleta babu inda xaki akan me ? Ta tmbyeshi sbd bana bukatar ganin ki da wannan shigar cike da tsiwa tace sbd kana bakin cikin karna sami mijin aure eh hakane ya bata amsa ta xaro ido sbd me ? Sbd kina dashi arikice tace mijin ? Eh ya fada yana kallonta ta murguda baki bana sonsa koma waye dama baki da kunya ? Tai far da ido baka Sani ba ne to baki isa ba bari innu na miki tawa rashin kunyar fincikota yayi ya hada ta da bango numfashinsu na karo da juna kadan yarage tudun kirjinta ya hadu da nashi ranta ya baci akan me xaka takuramin ? Sbd na isa cikin jin haushi tace to sai na fita ya Matso da fuskarsa har saida karan hancinsa ya hadu da nata numfashinta ya fara fita da karfi kasakeni wannan ai mugunta........caraf taji bakinta cikin nashi yana tsotsarsu kamar ya samu alewa me shegen xaki By *UMMEEYY* ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 35&36 Rukota yayi sosai yana shan lip dinta tmkr yasamu alewa wani irin yanayi taji ta aciki Wanda bata taba jinsa ba gaba daya jikinta yayi sanyi da sauri ya saketa yana fidda numfashi da karfi jikinsa asake ita kam tsikar jikinta ce ta tashi cikin wahalallen yanayi ta xaune gefen gadonshi hade da dafa kanta sbd kunya ce ta kamata sosai wai yau ya khaleel ne yai kissing lip dinta anya kuwa shine da sauri ta dago kai ta kalleshi ya kura mata ido shima akunyace ta sauke kanta numfashinta nafita hade da bugawar da kirjinta yake ya juya xai fita tabi bayansa da kallo sai da yaje bakin kofa ya tsaya bai waiwayo ba ki tsaya anan har sai angama kowa ya watse dan ban yadda ki fita da wannan shigar cikinsu kina rausaya garada suna kare miki kallo yana fada ne cikin fada fada tsawatsawa shiru tayi takasa ce wa komai sbd mutuwar da jikinta yayi tana kallanshi ya fice hade da rufeta dadin dataji da bai xare key din daga jikin kofar ba wayarta ta ciro ta kurawa lip din da ya tsotse ido murmushi ya kufce mata ta rungume wayar tana jin dadi sosai me yake nufi da hakan ?? Kwanciya tayi sosai akan gadonshi tana shakar kamshin jikin ya khaleel daya ke ajikin bed sheet dinsa wayar ta ta bude takira numb din suwaiba tai ta ringing bata daga ba sai da tai mata 3 mis call ta daga bata jinta sai da ta tura mata test cikin mintuna kalilan taxo ta budeta tana Mmk ya akayi gaka Jennifer ? Kada kayi tayi dan tuni karyar da xataiwa suwaiban taxo mata wllh abu naxo dauka shine kofan ya rufe dani murmushi suwaiba tayi kuma naga Mr coffee ya biyo bayanki ? A tsorace ta kalli suwaiba suka hada ido sannan sukaiwa juna murmushi suka jera xuwa wajan taron bikin ******** ******** Suna shigowa dai dai lokacin da aka fara jawabin xa 'a yanka cake da sauri ta karaso ta samu kujera agaba ta xauna tana xama wani da ba ta jiyo ta kalli fuskarshi ba taji ya xauna hade da yimata sallama ta amsa idonta nakan ya khaleel da Jidda dayake mata rada suna dariya hannunshi cikin nata haushi ya isheta barka da hutawa yanmata da kyar ta amsa da yawwa dan bata waiwayo ta kalleshi ba d.j ne ya cigaba da jawabi yana sanarwar yanxu yanxu ango xai yanka cake ammafa kar amanta cake din guda biyune akwai na engaged da kuma na birthday amm nace ko bakya bukatar dan tayin hirane ?? Haushine ya kamata itafa yau a tafashe take afusace ta waiwayo xatai masifa suna hada ido taga girmanshi hade da kwarjina na ban mmk murmushi yai mata bata San lokacin da tai masa murmushin ba itama ta sunkuyar da kai black beauty ne matashi hadadde bashi da makusa yacigaba da mgn tana saurarensa anan gidan kikene ? Ya akayi ban sanki ba dan koda yaushe ina xuwa eh anan nake amma ni ba Yar gidan bace aiki nake musu ya dago kai da mmk ikon Allah abin ya bata mmk ganin bai firgita sosai ba yanmta ina so kiban hnklinki cikin mints 5 ya isa na Isar miki da Sakona kafin arigani amma kafin nan sai kin min izini kalamenshi da kuma yanda yake furtasu hade da nutsuwar shine yasa tai saurin amince masa sunana Prince A.K Garkuwa tai shiru tana naxarin sunan kamar ta taba jinshi Aliyu Kabir Garkuwa d.j ne yace adaka ta adakata yanxu ango xai yanka cake na farko na saranar Sa da sahibarsa farin cikinsa annurinsa tushe kunnanta tayi tana jin haushin d.j prince A.k garkuwa shima shirun yayi yana kallon ango fuskarshi fal murmushi a nutse ya khaleel ya yanko cake din suka kalli juna shida Jidda suka saki kayataccen murmushi hakan da sukayi ya birge kowa aka Sa sowa d.j ya cigaba da xuxuta su sannan ya khaleel yabawa Jidda cake din abaki guri yakara kaurewa da sowa wani axababben kishi ya tasowa Jennifer hawaye ya taru a idonta kadan ya rage su xubo itama cake din ta diba ta bashi abaki garin Sa masa kadan ya bantaro ya biyo gefen bakinsa tasa hannu ta taro shi xata kara Sa masa da sauri ya rike hannunta ya kai shi saitin bakinta ya tura mata cake din ta cinye hakan ya kara birge kowa akasa dariya hade da shewa mikewa Jennifer tayi xata bar wajan sbd yanda xuciyarta ke bugawa ya xaki tafi ban fada miki sakon nawa ba ?? Jikinta asnyaye ta koma ta xauna yai murmushi kinga yanda ango da amarya suka birge kowa kai ta ga. Masa kallonsu kawai ya Sani cikin yanayi na musamman da kuma tunanin ranar da nima zan birge abokaina da dangina nida tawa amaryar shiru tayi shin kinta ba riskan kanki a irin yanayin da sukeji ayanxu ?? Kai ta girgixa masa mashaa Allah ya fada insha Allah tare xamu kasance da sauri ta saci kallonshi dan yanayin datake ciki na bacin rai yasa ta manta kamanninsa suka hada ido yai mata murmushi ta sunkuyar da kanta hade da fadin ba laifi arnta shin xaki yadda na xama abokin rayuwarki ?? Xaki iya aurena ?? Jikinta asnyaye tace baka tmbyeni sunana ba ko ? Sunanki Jennifer ya bata amsa tai mmk sosai nifa najasa ce kamr yadda naji wasu na fada xaka iya aurena alhali ina Kristen ?? Hawaye ya sauko mata ko kadan ba mgnr ce tasata kuka ba bakin cikin abinda ya khaleel sukayi da Jidda ne yake nukusarta subhanalla yace bai kula da hawayen fuskarta ba ni wannan bai shafeni ba tunda addina na bai harantamin aurenki ba ta guge kwallarta da gaske kkyi ? Kai ya daga mata addininmu mai sauki ne Jennifer na yadda ta katseshi shiyasa nake sonshi tana dago kai suka hada ido da ya khaleel da mmk ya xaro ido hade da bata rai yana hararta murmushi tayi ta sunkuyar da kanta zahra ce taxo inda suke Prince Garkuwa ta fada cikin yanayi Mara fisaltuwa ya dago kai special sister ya akayi kai ta girgixa masa taja baya tana aikawa Jennifer mugun kallo d.j ne yace nan da lokaci kalilan ango da amarya xasu cashe sununawa kowa farin cikinsu Prince Garkuwa yacewa Jennifer ina xuwa ya bar wajan da sauri ya khaleel ya cigaba da hararta wayrshi taga ya xaro yana danne danne tsaki tayi hk ka iya danne dannen masifa test y shigo wayarta ta kalli wayar tana dubawa taga ya khaleel ....ke ! Bakyajin mgn ko ? Ina wasa dake ? Kada ki kuskura ki cewa A.k Garkuwa baki da miji ... Mmk ya bata hk kawai kai xakayi naka auren ni ka hanani ? Ta tago kai steel hararenta yake A.k Garkuwa ya dawo ya xauna sorry Jennifer na dade ko dariya tayi a a tace shima yai dariya na ji dadi da banyi laifi ba test ya kuka shigowa dariya kike masa ko ?? Baxaki matsa daga kusa dashi ba ? Murmushi tayi ta tura masa reply da ..kana da abincewa ko kana da damuwa ne ??... Da Saudi taga ya duba wayan ya dago ya kalleta tai murmushi hade da cije lebenta na kasa arikice yake kallonta wato tarama abinda yake mata kwafa yayi hade da turo mata xaki Sani ne idan na kamaki duk da tana cikin bakin ciki amsarshi sai da ta bata dariya yawwa asaurara ango da amarya xasu fito su cashe d.j ya fada suka fito filin rawar aka saki kida Jidda ta fara cashewa tsaki Jennifer tayi A.k Garkuwa ya miko wa Jennifer rafar daloli kafin kowa ya fara liki plx ina so ki bude wajan da yinshi dake tana son tayi tsokana yasa batayi musu ba ta amsa tai cikin filin da rausaya tafara liki da daloli nan da nan hnklin kowa yayi kanta d.j ya rude ya fara wasata Prince garkuwa shima ya shigo ya fara yi mata liki ya khaleel ya kulu harara kamar idonsa xasu fito Momy ta shigo filin rawar ta rungume ta hade da fara lika ka mata yan one thousands sannan ta koma kan ango da amarya ******* ******** Ya haisam yana kokarin fido da kudin likinshi daga mota yaji wayarshi na kara ya duba baisan nomb dinba ya daga wayar dai dai lokacin da yafito da rafar kudi masu yawan gaske waye ? Ya fada a gagguce muryarta yaji Hindu ce ! Ya xaro ido idan kana son sanin ko ni wacece kaxo yanxu kasa meni ..... Dif ta kashe wayar By *GARKUWA* ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 37&38 Yai mmk sosai ya kurawa wayan ido me yaka mata yayi shin xaibar bikin gidansu yaje ?? Ajiyar xuciya yayi jikinsa ya mutu kiran wayan ya kuma yi ga mmkinsa sai yaji switch off ranshi ya baci akira ace ana son ganinka sannna akashe waya ?? Yai tsaki shifa baxai kara karanbanin binckar wacece itaba har sai lokacin datagaji ta aiwatar da mummunan kudirinta da sauri ya koma cikin gida hannun shi rike da damin rafofi na liki ***** ***** Liki sosai A.k yake mata guri ya cika da mutane kowa na liki anata xuba kudade a hankali ta xame daga cikin filin rawar ta nufi cikin gida kai tsaye dakinta ta nufa tarushi GAM sannna ta xauna ta rushe da kuka kuka sosai take xuciyarta akuntace meyasa ya khaleel yake mata haka ?? Meyasa rayuwar ta take cikin rashin sa'a ?? Meyasa komai yake xuwan mata adabarbarce ? Kuka tasaka Wanda take matukar so yau ake Sa ranarsa da wata shikenan tayi asarar first love dinta ?? Meyasa shi baya sonta ?? Ta yi shiru ta tunani xuciyar ta ta tuna mata baya sonki xaiyi kissing dinki ?? Murmushin jin dadi ya kufce mata daxu daxu ya shanye miki lip tas hannu tasa tashafa lip dinta ta lumshe ido ta tuno lokacin daya ke kissing dinta tsikar jikinta ta tashi ta ajjiye ajiyar xuciya idonta ya kai kan wayar ta baya sonki xai sai miki waya iri daya da ta budurwarsa ?? Dariya me hade da kuka tayi ta janyo wayar hade da rungumeta akirjinta ta kunna wayan ta bude images din da tai musu ta tsaya kan Wanda sukayi ita da ita yayi masifar Kyau ferpect mach ta fada tana murmushi ina sonka Mr coffee kai kadace da tsarina da kai kawai xan iya rayuwar aure haka taita sambatu xuciyarta kamar madaci kidan data keji ya fara damunta haushi ya cikata sai yamma likis dan har anfara kiran sallah sanna taji hayaniya ta tsaya kidan ma antsaya taji dadi kwankwasa kofa akayi ta tashi ta bude gabanta ya fadi ba walwala afuskarsa ya shigo hade da rufe kofar yana kallonta dagani kasan na tuhuma ne ke bakyajin mgn ko ?? Me nace miki ?? Bana ce ban yadda ki koma ba ?? Shiru tayi kanta akasa tarasa amsar bashi zan dau babban mataki akanki me prince A.k garkuwa yace miki muryarta na rawa tace cewa yayi yana sona runtse ido yayi cikin jin haushi da jimami ke kuma me kikace masa ban bashi amsa ba dariyar me naga kunayi dashi tai shiru bakiji bane ! Am a a ban wllh Mr coffee bakomai what ? Mr me ? Da sauri tasa hannu ta rufe bakinta Sam batasan da sunan da takirashi ba murmushi yayi ganin ta tsorata ki fada masa kina da miji bana son na kuma ganinki da shi adake tace miji ? Nifa ya khaleel ba aimin miji ba matsowa yayi kusa da ita yasa hannu ya dago mata da fuska look dago kai ki kalleni ta dago kai atsorace ni nai miki miji bana son ki kula kowa ta sunkuyar da fuskarta ya dago da fuskar meyasa kike son wahalar da kanki ? Ta kalleshi shima kallonta yake suka kurawa junansu ido batare da sun fargaba muryarshi taji asanyaye Jennifer ya kira sunanta jikinta amace ta amsa da kyar hade da sauke fuskarta dago ta ya kuma yi ya matso gab da ita sunajin iskar numfashin su kin fisan kiyita wahalar da kanki ?? Meyasa baxaki ba xuciyarki abinda take soba ya fada yana kurawa lip dinta ido babu komai axuciyata karya kike akwai kinfison ki barshi aranki sai dai kishigo daki kita rusa kuka da sauri ta kalleshi ki fada plx yafada cikin wani yanayi idonshi akan lebenta ahankali ta xame tai katsa ya bita da kallo dan jikinsa yai matukar sanyi ya juya xai fita tabi kyakyakyawan bayansa da kallo ki tabbata kin fada mishi abinda nace sannan kada ki kuskura ki bashi numb dinki ya fice daga dakin hawaye ya sauko mata tarasa gane inda yasa gaba ta mike da kyar ta shiga toilet dan tayi wanka ****** ****** Tana fitowa daga wankan ta Sa doguwar rigar less ta shafa mai hade da yin kwalliya sosai duk tasan dare yayi ba kuma inda xata tana cikin shafa janbaki maroon ruby tashigo kina nan anacen anata nemanki ta xaro ido kadan waye yake nemana ?? A.k Garkuwa kin rikitamin bro fa kiyi sauri tai shiru sbd karar kiran wayar ta murmushi tayi special bro gata nan dariya to shikenan kafata kafarta xan kawo maka ita yanxun nan ta katse wayar kinga yadda ya daga min hnkl shi Jennifer Jennifer taso muje gaban Jennifer ya fadi da ta tuno gargadin mr coffee sannan tana matukar jin kunyar ruby baxata iya musu da itaba jikinta sanyaye ta mike tabi bayanta ruko mata hannu tayi sukai bangaren ya khaleel kai tsaye dakin suka shiga ita kam a tsorace ta shiga dakin xaune ta ganshi da farar singlet da yana ganinsu yasaki murmushi special sis ngd sosai dariya tayi nacika alkawari ta juya asha hira lfy ta fice ya harari Jennifer shine kika gudu kika barni ko ?? Kai dan rainin hnkl gata nan dakace baka sonta ba da sauri ta kalleshi dan batasan yana dakinba yana kwance kan 3 siter yana sanye cikin farar sheet da 3 quarter yana danne dannen wayrashi cikin hada rai yace meye haka Prince ? A gaban yarinya kake irin wannan zancen dariya yayi sorry manya Jennifer ya kira sunanta ta amsa ina son naji amsata ta saci kallon ya khaleel idonshi a kanta ya galla mata harara karar shigowar test taji ta duba ya khaleel ne ... Ki fada masa kina da miji kin amince min xaki aureni ? Da bara ta fado mata tace ina so kabani lokaci zanyi shawara wani kallo ya khaleel yai mata wane irin tunani malama ki bashi amsa yanxu khaleel plx kabita asannu a tsorace tace kayi hkr ammin miji ta kalli ya khaleel yai mata jinjina da hannu ta saki numfashi wannan ba damuwa bane Jennifer tunda ba ki aure ba zan cigaba da Neman aurenki har sai kinyi aure zan hkr Suka kalli juna tai murmushi hade da cije lebenta na katsa wato ta rama abinda yake mata kwafa yayi ya mike ya shiga bed room dinshi yana barin wajan taji zaman ya gundireta ta mike wayar ta tafi A.k yasa hannu ya dauka yai dialing numb dinshi kiran ta shigo yaga numb din sannan ya mika mata wayar sukai sallama ta fice daga dakin jagwab ta fada kan gado tana tuna abinda ya faru tsakanin su banko kofa taji anyi gabanta yai mummunan faduwa ganin su zahra cikin tsawa zahra tace ubanwa ye yace kiyiwa Prince A.k mgn ke wacce irin mayyace ? Anty Jidda anya kuwa banza take barin maza shegiya duk inda taje sai ance ana sonta ? Ina fa banza agumi take musu irin Nasu na mugayen yare to wllh ahir dinki Jidda tace kina kallofa da kyar na rabata da ya khaleel irin bakin cikin dana kunsa akan wannan kafurar wai ma waya gayyace ki taronmu ?? Kin wani Sa banxan karamin material dinki kina rausaya wai ke mai Kyau fadamin suwaye munana ?? Zahra tace warning na karshe dan ubanki ki fita har kar A.k dan yafi karfinki kije kisami dan jagaliya dangin ojuku ki aura ba ki dinka hange hangen wayanda suka fi karfinki ba shasha sha ! Anty Jidda yarinyar nan sai mun mata Jan wuya na fuskanci Yar rainin hnkl ce cikakkiyar Yar iskaba xamuyi maganinki kin kusa barin gidan nan akoma cen acigaba da sai da garau garau sukai mata tass sannan suka fice ta share hawayen fuskarta da ya xubo tai tsaki ke kika damu da wani Prince A.k garkuwa Basu dade da fita ba ya shigo awahalce ta kalli kofar yau kam taga ta kanta ya tsaya atsaya hannunshi cikin aljihu baxaki huta ba har sai kin fadi abinda ke cikin xuciyarki kada ki kuskura wata alaka ta hadaki dashi kiyi maza ke yanketa ki fada mishi kice mijinki baya bukatar ganinki da kowa ko dole ne yaja dan karamin tsaki ke ! Ta turo baki nifa ba sunana ke ba yai shiru yana kallonta ni kuma dashi nai niyyar kiranki mai yasa baxaki fadi maganar Da barinta xai iya janyo miki ciwo shikenan tunda kin xabi ki barta tai ta wahalar dake ya fice tabi kyakykyawan bayanshi da kallo tana mmkin maganganunsa a hnkl ta furta ina sonka mr coffee amma baxaka tafajin Kalmar nan abakina ba koda kuwa xata xame min illa araina kuka ya kufce mata ranar kam batai barci ba tunane tunane ta kwana yi ***** ***** Washe gari ya haisam ya wuce office ya dauko wasu muhimman takaddu da ya manta su acen yana shiga ya gansu su uku biyu maza ita kadai mace ya kallesu ta waiwayo tana xabga masa shu'umin murmushi kana mmk ? Ta fada tana kallonsa meye abin mmk dan na ganki anan bayan nasan xaki iya aikat fiye da haka me ya kawo ki office dina ? Ko kin gama aiwatar da aikin daya kawoki gidanmu ? Wai shin Jennifer ke wacece ? Murmushin ta Kuma yi nima shina ke so nasani ya wurga mata kallo wannan kuma ke kika sani dan bazan yadda da salon rainin hnklinki ba plx haisam ta katseshi wacece Jennifer ? Mikewa yayi yana kallonta dan gani yake ta gama raina masa hnkl wacece ke ? Ni kike tambaya matsayinki ? Ni bani bace Jennifer ta kalli mazan nan biyu Mara Sa Kyan gani suka fita so nake nasan wacece ita sunana hindatu ....... By *GARKUWA ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 39&40 Wani irin kallo yai mata me kike son cemin kwantar da kai tayi nafada mk bani bace Jennifer wacece ita ?? Yayi shiru hade da kallonta inajinki yafada yana gyra xama Sunana hindatu ban San kaina ba ban kuma San wacece ni ba nataso a hannun marikina gawurtaccen dan fashi dan damfara dan safarar kayan maye yanxu haka yana hannun hukuma atsare kafin aka mashi yasha fadamin ba shi ya haifeni ba duk lokacin Dana girma xai bani wani lbr me ban mmk akaina kwatsam ranar damukaje fashi a shopping mall na ganka har ka kirani da wani suna daya ban mmk dalilin dayasa na hana akashe ka dan abinda na da de ina nema kenan in San kaina shiyasa naita bin diddiginka har na gano inda kake Shiru yayi yana kallonta dan shi Sam bai yadda ba ita bace bace wayar shi ya ciro ya kira mahboob bata dade tana ring ba ya daga yace dan Allah mahboob hadani da Jennifer zan sata wani aiki gata ma muna tare a kitchen ya mika mata waya atsorace ta amsa ya rasa mai zaice da yaji muryarta tabbas itace ya kalli hindatu datake gabanshi ya kuma saurari muryar Jennifer da kyar ya saita kanshi yace ta dafa masa indomie yana nan tafe ya kashe wayar ya kalli Hindu tai murmushi kadan yasaki numfashi ikon Allah Allah mai halitta kin San wani abu ? Kai ta girgixa dai dai da maganar Ku iri dayace ba banbanci yanxu ya kikeso ayi ? Ina so duk yadda xa ai yanxu ka kirata taxo nan office dinka muga juna kamata yayi kitashi muje gidanmu kai ta girgixa masa koda zanje gidanku to ba yanxu ba kai tsaye numb din Jennifer ya kira ta daga atsorace yace taxo xata rakashi kasuwa akai kayan matan da yake son siya amma a office xata sameshi yanxu yanxu danjuma ya kawota ganin cewa a gaggauce yace yaxo yasa ta fito da sauri ta fada wa danjuma ya dauketa suka taho ****** ******* Basa bata lokaci ba suka iso yace danjuma ya juya ita kuma ya shigo da ita a tsorace take dan gani take kamar wata muguntar ya shirya mata ta ga mace axaune amma bata ga fuskar ta ba sai da taje gab da ita ta saci kallonta karaf suka hada ido a kidime suka mike lokaci daya suka mike hade da kurawa junansu ido Jennifer ta nuna ta da yatsa wacece ke ? Hawaye ya xubowa Hindu tace wa haisam kayi namijin kokari Dole ka kasa tantanceni da wannan halittar Alhamdllh lallai wahalata taxi karshe ki karemin kallo ni Yar uwarki ce rungumeta tayi ita dai Jennifer mmk da ta ujjubi ya hanata mgn ta xauna jikinta na karkarwa Hindu tace dole ki kasa mgn tashi muje ki nuna min iyayenmu abakinsu xamuji komai haisam ya mike gsky kam.dan al'amarin naku akwi son jin dalili gaba dayansu suka mike itakam Jennifer binsu kawai take har suka shiga mota dake haisam yasan hanya kai tsaye ya hau titi Hindu ta kalli Jennifer kinki mgn ta kawo wani gwauron numfashi sannan tace mmk ne ya kamani ban taba tunanin haka ba sai ga shi na ganki wllh babu wani abu daya banbantani dake axahiri sai dai ko abadini nayi mmkin wannan ikon Allah ni kaina banyi tunanin tsananin kamarmu dake takai haka ba dai dai da murya fa ko ba'a fada ba ai ansan mu yan uwan juna ne haisam ya tsaya dai dai kofar gidansu Jennifer kai tsaye cikin gidan suka shige a daki suka tadda Maman David ita da papa da David da yake kwance akan cinyarta da gudu Jennifer ta karasa hade da fadawa jikin Maman David da oyoyo my jenny su haisam suka karaso shida Hindu araxane Maman David take kallon Hindu murmushi tayi hindun ta shigo Jennifer ya nunawa mama Hindu mama dama mu biyu kika Haifa ? Ya akayi baki taba fadamin ba fata rai tayi ke kadai na Haifa wannan ban Santa ba sam papane ya kalli Hindu da mmk yace wannan wanne irin kama ne ? Mikewa mama tayi me kuka xo yi ?, tacewa haisam kuna son sawa yata wani irin tunanine ? Dama sam hnklina bai kwanta da yin aiki a gidanku ba Ku tashi Ku fita ni yata ita kadai na Haifa bansanki ba ke ta nuna Hindu hawaye ya saukowa Hindu ko baki fada ba ni nasan ba ke bace uwarmu hannu tasa cikin riga ta xaro karamar bindiga ta nuna kan David ko ki fadamin gsky kona kashe ramammen dan nan naki kuka mama tasa plx karki harbeshi haisam ya mike Hindu kibi ahnkl kada ki harbeshi idan har bata fadi gsky ba kashe shi zanyi inkashe wancen mijin nata me kwala kwalan ido jin an ambaci papa yasa yace ko baki harbemu ba dole gsky tai halinta kuka Jennifer tasa kina da hnkl dan sunce ba iyayenki bane shine xaki kashesu ? Yimin shiru ! Hindu ta kwatsa mata tsawa ba iyayenki bane papa ya mike ina zaka hindu ta fada tana Nunashi da pistol din hannunta ya daga hannu sama zan dauko muku wata shedane yana ina ? Ta tmby shi yanuna wani tsohon akwatunshi haisam ya tashi da Kansa ya dauko papa ya bude jikinshi na rawa ganin anbude akwatin yasa mama rushewa da kuka wata leda ya dauko acikin akwatin ya xaxxageta kayan jarirai na sanyi da wani karamin dankunne da awrwaro na gwal suka fado sai envelope ya ciro wani karamin pix tabbas Jennifer Yar uwarki ce dan gashi nan a pix din da muka tsince ta ya mika mata pix din ta kalla hawaye ya sauko mata duk wayan nan kayan ina da irinsu ya akayi ka tsince ta ??, Yana rubuce ranar talata a shekara ta 1995 watan July anan garin KANO a unguwar janbulo da safe muka tadda an ajjiye ta agefen bola dai dai kofar gidanmu nacen jikinta dauke da wannan kayan kunnanta da wqnnan barimar hannunta sanye da wannna awarwaron sai wanna envelope din aciki ansaka wannan pix din da kuma takaddanta na haihuwa wannan ranar ta nuna watan ta daya da kwana goma cif rushewa da kuka sukayi dukansu hindu da Jennifer ita hindu tana kukan bakin cikin wannan ramari cikin kuka tace rana daya aka wullar damu hannu tasa a aljihu ta ciro barima irin ta Jennifer da awarwaron sak iri daya sauran kayan suna cikin mota itakam Jennifer kukan tarasa gane kanshi babban bakin cikinta bata San wace rayuwa xata faraba da mmk papa yace kina nufin kema wullar da ke akayi ? Kai ta daga masa tabbas ina so kubani yar uwa ta muje mu binciki asalin iyayenmu papa mungode da taimako Jennifer ta tsaya da kukan ngd iyayena har gobe Ku iyayene kuna raina amma kuyi hkrin rashina na wani lokaci lokaci daya naji ina son ganin aslin iyayena dole zanbita baxan iya xama da wannna daukin ba takarsa da kuka mama kukan takeyi nabaki goyon baya jenny Allah yabaku Sa 'a hindu ta mike haisam ya mike xuciyarshi cike da tausayinsu Jennifer fa ma mikewa tayi tana kuka mama xan dawo nan da kwana 2 tafice da sauri tana kuka suka shiga mota gaba dayansu ****** ******* Haisam ya ce ina xamu hawaye na sauka a idon hindu tace gidana dayake cikin hotoro g.r.a ya ce ita kuma Jennifer fa ? Shine ban San ya xamuyi ba muje cen din ma yanke shawarar yadda xa ai basu bata lokaci ba suka iso kai tsaye falo suka xauna dukkansu jikinsu asnyaye Jennifer tace ta ina xamu fara Neman iyayenmu haisam yace wai Hindu wacece wannan matar dana ganki da ita a saudiyya? Tai masa wani irin kallo saudiyya ??ta maimaita yes ya fada yana kallonta ko bake bace sulthaana ? Araxane ta mike cike da jin dadi bani bace Alhamdulillah bani bace shikenan wahalar mu ta yanke iyenmu nacen duk yadda akayi matar nan itace mahaifiyar mu ikon Allah haisam ya fada tabbas kuwa dan akwai sulthana ban da yanxu kince min ba ke bace baxan taba yadda ba dan yanda kuke tsananin kama da Jennifer haka take da Ku itama Jennifer dadi taji ya kamata yanxu ya xa ayi muje saudiyyan ni in kun yadda ma gobe muje kai haisam ya girgixa mata baxaiyiyu gobe ba nan da 1 week dai haisam plx hindu ta fada xuciyata tana cike da kwadayin son ganin iyayena ki kwantar da hnklinki dolene sai munyiwa Jennifer biza cikin satin nan dai ajiyar xuciya Jennifer tayi haisam ya kalleta yanxu wqcce shawara kuka yanke ?? Tame ? Suka tmby shi Jennifer mana anan zan barki a a ya haisam tare xamu koma gida dan bana son kowa yasan wannan zancen har sai mungama iyayenmu plx ka rufa min asiri murmushi yayi bakomai gobe gobe zansa a fara miki shirye shiryen tafiya ya mike yana kallon Hindu kefa kutafi Ku barni anan dan bani da wata matsala suka wuce a cikin mota Jennifer ta dake ya haisam ina son tmbyrka ? Wai shin ya akayi haka ta faru ya kwashe komai ya fada mata ta fashe da kuka yana rarrashinta har suka so gida ******************* Suna shiga sukaci karo dashi yana kokarin shiga mota yai mmkin ganinsu tare nan da nan fuskrashi ta canxa gabanta ya fadi asanyaye ta fito daga mota yana harararta cikin gida ta shige tana jin tsoron abinda xai biyo baya awahalce ta xauna agefen gado hade da dafa kanta daya ke juyawa anya ma kuwa itace ? Jin kanta take kamar ba itaba wai mama da papa ba su suka haifeta ba jin abin take kamar amafarki ta fito daga daki xata gyara falon kasa a xaxxune tagansu dukansu dake har yanxu gidan acike yake da bakin da basu tafiba yawwa ummana taji muryar Jidda kinga mahukaciyar yarinyar da muke mgnr ta daxu ta nuna Jennifer gaba dayansu suka xuba mata ido wacce aka kira mama tace aw wannan ce ? Ai nazaji Yar wani kusa ce agarin nan yanda naga tana daukan knta jiya tana lika daloli ashe Yar su ujuku ce Yar gidan Malan shehu ke ! Jaraba kike kowa ? Gaba daya falon suka Sa dariya banda Momy da ruby zahra tace Jennifer OK koma wa kike xonan atsorace ta je kusa da ita hannu tasa da damki kunnanta meye matsayinki a wannan gidan tana xubda hawaye tace Yar aiki kinga wannan ta nuna zahra da Jidda daki taba minsu kwara ki tabani aknsu babu abinda baxan iyaba bani da Kyau in aka shiga gonta tun jiya aka kawomin kararki babu ke ba Ibrahim bare kuma Prince A.k Garkuwa sbd ba sa'anninki bane sun girmi ajikinki banda ma jaraba irinta namiji mai xaiyi da kaxanta? Dan Allah tashi tasakar mata kunne maxa akawomin hypo da kleen na wanke hannuna na taba kaznta fice kiba mutane waje sum sum ta wuce tana xubar da kwalla daki tana shiga daki ta fada gado hade da rushewa da kuka karar wayarta taji ta daga ba tare da ta duba suna ba muryar Momy taji kiyi hkr Jennifer bani da yadda zanyi sbd ianwar dadynsu zahra ceki kwantar da hnklinki komai zai wuce ba komai Momy ngd ta rarrsheta sosai sannan ta kashe waya Da gamma tana xaune a daki ya shigo kamar ko yaushe fuskarshi ba walwala ya tsaya atsaye ina kikaje keda haisam ? Tayi shiru dan batai tsammanin tmbyr ba ke ! Bakayaji jine ? Cikin in ina a a a am mun munje kasuwa ne daga yau na hana ya fada cikin fada yai shiru sannan yace asanyaye kada na kara ganin kin fita da kowa kuma bana son nasake ganinki da mahboob ban yadda dakawacen Ku ba sannan daga yau karna kara ganinki da karamin gyale kina jina ?,kai ta daga masa kiyi mgn ina ji kuma zan kiyaye yayi Kyau yace sannan ya fice hawaye ya balle mata tana ganin abu iri iri "********************** Cikin sati daya haisam ya gama musu komai na tafiya taiwa Momy karyar xataje Edo state suka taho saudiyya Saudiyya Da yamma suka sauka Jennifer haushin hindu kawai takeji sbd tasa antaho da yaranta maza su biyu Mara Sa kyan gani ga gefe guda na xuciyar ta haushin hindun takeji batasan dalili ba haisam yai musu jagora dan suwa masaukinsu a hanya danja ta tsayadda su yana waiwayo fuskarsa yaganta acikin mota tana waya fuskarta cike da nishadi Hamdala dayayi da Saudi suka tmbyeshi yace ga wacce muke nema nan agabanmu baxasu iya ganinta ba dole suka hakura haisam yace drivensu yabi bayar mortar da ake janta basu Dade ba suka so wani tamfatse tsan gida mai gadi ya bude ta shiga suma suka bita ta fito daga mota tana yiwa motarsu kallon raini fitowa sukayi suna mmkin kamarsu da juna tana ganinsu ta kura musu ido ta kare musu kallo irin kallon sama da kasa sannan ta ya mutsa fuska suwaye Ku ta tambayesu araine ? Dai dai lokacin da wata babbar mace ta karaso tana fadin oyoyo sulthana ganinsu yasa tai turus ta bata rai suwaye Ku a dake hindu tace mu yan uwan sulthana ne dan ko ba a fada ba ido ya tantance kuje kunemi inda yan uwan Ku suke yata itaka dai na Haifa tsaki hindu tayi nga alamar xaki raina mana hnkl mu kuma baxa mu jure ba xaro bindiga tayi ta nuna matar da ita ko ki fada mana gsky ko na daukeki da wannan sulthana ce ta shagaban matar dalla gafara malama ance ba sanku ba dolene ?,daga ka wai munyi kama ? Sai dai Ku harbeni tsawa hindu tai mata tsab zan harbeki dan naga baki da kunya fitsararriya matsa sulthana kada su cutar min dake cikin kuka matar take mgn tabbas sulthana ba yata bace tsintar ta nayi tafashe da kuka By *GARKUWA* ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 41&42 Da kuka matar tacigaba da mgn plx ki sauke bindigar jikin hindu asnyaye ta sauke bindigar Ku yan'uwan sulthana ne Ku shigo ciki tayi gaba tana xubar da kwalla suka bita abaya dukkansu jikinsu amatukar sanyaye falon baki tai musu masauki ta kawo musu kayan motsa baki dukkansu babu Wanda yai marmarin taba kayan xuciyoyinsu sun kwadaitu da son jin y akai aka haihu aragaya sulthana tana zaune idonta yayi jajir ta hada kai da gwiwa sam bata San inda kanta yake ba sbd tsabar rudun daya ruda mata kwakwalwa matar ta fito hannunta dauke da jaka karama har yanxu kuka take ta xauna afalon kusa da sulthana sannunku da xuwa bayin Allah sunana hjy Aisha sulthana ba yata bace na tsince ta a abuja lokacin danaje xiyarara ganin yan'uwan mamana a shekara ta 1996 a watan December na dauko ta muka dawo nan da xama wannan shine kayan da na tsince ta dasu akwai photuna guda biyu da nata Dana wasu yanbiyu nasan tabbas kune sannan da wanann awarwaron ta dauko musu da kuma wannan barimar har da takaddun haihuwanta Wanda aranar ya tabbatar min da kwananta arba'in a duniya nayi kuka sosai akan wannan rashin imanin da aka akaitawa wannan jinjira wani mahaukacin kuka sulthana ta saki su Kansu jenny da hindu kuka su ka Sa cikin matukar karfin hali hindu tace wannan wacce irin uwace me watsar da yayanta ? Wani kallo na raxana hjy tai musu ban gane ba yanda ta watsar da sulthana hk ta watsar damu wani salati hjy ta saki cike da mmk da mugun ta ujjibi wannan ya tabbatar min da mahaifiyar mu Yar 9ja ce yaxama dole mu binciko ta a duk inda take hakane yayana hjy ta fada ubangiji Allah yasa adace amma zanso naji dalilin da xaisa ta watsar da Ku Jennifer tace abin mmkin shine shekara 1 da watsar damu ta kuma watsar da sulthana ita kanwarmu ce wannan abu dole ya daure kai haisam cikin matukar tausaya yace wllh ni kaina narasa warware wannan lamari abu sai kace wani lbrin film ko novel ? Cikin jin haushi sulthana tace bana jin ko a novel antaba wannan daurin gwarman haka suka cigaba da tattaunawa xuciyoyinsu tunkushe da kunci ******* ********* Kwanansu takwas suka dawo 9ja abinda yake daurewa kowa kai yanda basa iya xama waje daya da junansu sai sunyi fada suna sauka gidan hindu take g.r.a sulthana ta kalli hindu wannan gidan nawaye ?? Jennifer tace gidan Hindu ne tsaki sulthana tayi kinga bake na tmvy ba hade da galla mata harara akufule tace kuma na baki amsa ki dau mataki hindu tace gidana ne ya mutsa fuska sulthana tayi dama sai ke din bangane sai ni din ba mai kika mai dani ?? Sai ma amfada Yar daba Yar zaman kanta karuwa taja tsaki wani wawan duka hindu ta kaiwa sulthana ni ce karuwa ? Ta rufeta da duka da sauri jenny ta tunkude daga jikin sulthana wannan wacce irin masiface jenny ta fada kubarmu da masifa daya mana haba sulthana meyasa baki da kunya ? Tsaki sulthanan taja yayan karuwa har kunya garesu ? Sororo sukayi cike da mmkin mgrnta ta mike tana haki sbd dukan da hindu tai mata kwakwalwar kifi gareku idan Maman mu ba karuwa bace to wacece ?hawaye ya xubo mata wacce macece zata dunka watsar da yayanta haka barkatai ? Kuka Jennifer tasa tabbas hakane akwai sulke cikin nadi muddin na ganta sai tamin bayanin da xaisa har ta dinka wullar damu abola hindu tace wllh wllh duk da tana uwarmu wahalar Dana sha da gararin danayi sai na hukunta ta sulthana ta amshe da naku duk mai saukine duk randa muka hade shaketa zanyi kowa ya huta dukkanmu babu Wanda bashi da tabo ke tanuna Jennifer kafura ke kuma Yar daba ni kuma futsarriya ta dalilin futsara ta har sai da aka taba harbin hajiya ta Allah ne yasa tana da sauran rayuwa kai da ji kasan ba uwar arxikice ta haifemu ba haisam ne yai karfin halin katsesu kuyi hkr ba kowacce mgn ake fdawa iyaye ba duk min rashin adalcinsu akn yayansu kaga Malan sulthana ta katseshi sbd kai naka iyayen basu wullar da kai ba ? Toma ina ruwanka ? Nifa natsani shishshigi da tusa kai aruwata kaida wayancen banxayen sakarkarun ta nuna yaran hindu meye amfaninku akn rayuwarmu tsawa haisam ya kwatsa mata fuskarshi a tmke ki shiga hnklinki a tsorace ta kalleshi Allah ya baka hkr ke hindu ki sallami wayancen garadan dan banga amfaninsu ba bazan sallamesu ba idan ke bakiga amfaninsu ba ni na gani tare ki ka ganmu amana ce me karfi atsakaninmu banza Yar fashi kawai kar Allah yasa ki sallamesu.... Wanka mata mari Jennifer tayi tafashe da kuka Allah ya isa banza kafura da gani ubanki katon arnene dan wllh ban yadda ubanmu daya ba hindu tace da kin barni da ita na koya mata hnkl fitsarriya mara tarbiyya cikin jin haushi jenny tace akwai Mara tarbiyya irinki hindu taiwa jenny wani kallo kura ce xatace da kare maye ke bakiga mummunan tabon jikinki ba na kafurci cikin kuluwa sulthana tacewa hindu dallancen Yar safarar koken Yar fashi da makami duk kinfimu mummunan tabo makisiya kawai ya isa sulthana jenny ta kwatsa mata tsawa mufa ba Sa anninki bane tsaki tayi shekara daya da wata biyar har wani girman arxikine ? Xaki bude baki yayyyyayaya ke babba ta kuma yin tsaki jenny ta rike kirjinta na tsaneku wllh sulthana tace nafiki jin tsanarku hindu tace inajin kamar na kasheku na huta inna kalleku wani bakin ciki nakeji na musamman nima haka sulthana ta fada jenny tace ina jin kirjina kamar ya tsage sbd kiyayyrku haisam yace innalillahi wannan wacce masiface ? Ya mike zan tafi gida dare nayi gobe zan dawo mu tattauna wannan gagarumar matsalar ya fice yana jin wani abu aransa ******* ********* Daren ranar basuyi bacci ba hk suka dinka fada da rigima da doke doke karfe uku na dare suna rigima da kyar yaran hindu suka tsawatar musu da bindiga suna xauna a falo 4 na dare da wani abun kowacce tayi tagumi su kadai suka San me sukeji daya daga cikin yaran hindu yace madan a matsalarku fa tana bukatar masani da sauri ta kalleshi boy one wanne irin masani ? Akwai wani malami dana Sani in xaku yadda gobe tun da safe muje dan gaskiya wannan lamari naku yana bukatar irinsu da sauri kowacce ta amince dan abin ya ishesu sosai **************** Tun da safe suka tafi ko breakfast basu yiwa ba abinda ya basu mmk mutumin yana cikin tsakiyar dukar daji suna xuwa boy one xaiyi jawabin abinda ya kawosu ya dakatar dashi cikin jimami yace al'amarinsu yafi karfina gaba dayansu suka raxana abinda zan iya fada akanku shine zargin da kukewa iyayenku ha haka bane kun fito cikin wata xuri'a me dunbin tarihi da kuma wata gagarumar baiwa yanxu haka suna cike da sonku da nemanku al'amarinku abune me matukar hadari kunyi kuskure wajan haduwarku waje 1 tabbas da kuncigaba da xama xaku iya kashe junanku sbd karfin sihirin dake tare daku bayan an rabaku da iyayenku ba a barku ba sai da aka biku da wannan asirin me matukar wahalar karyuwa bazan iya karya wannan asirin ba sbd akwai amana atsaka nina da bokan da yai wannan aiki abu daya zan muku shine na baku maganin da xai rage muku kiyayyr juna da jin haushin kanku da kukeyi wani kullun magani ya Ciro ya watsa acikin garwashin wutar da ke gabansu nan da nan hayaki ya turnike wajan suna shaka suka fara tari da atishawa me karfin gaske ya miko musu wani ruwa yace su xuba a kofar gidansu inda suke xaune sannan suka tashi jikinsu duka asanyaye a hanya ma sai da aukayi fadan amma bai kai xafin na jiya ba suna xuwa suka xuba maganin a kofar gida wani hayaki ya tashi me ban mmk suka shiga gida suna mmkin abun a falo suka tadda haisam yana xaman jiransu da sauri sulthana tai wajanshi sannu da xuwa ya haisam ta fada tana juya ido da kyar ya amsa da yawwa wani abin mmk ne ya faru wajan wani boka mukaje sai alokacn ya kalleta da mmk boka ? Ya maimaita ta kwashe lbr ta fada masa ya mike tsaye meye hakan ? Ku mata meya ke damunku ne meyasa in kuka shiga masifa xuciyarku take bushewa kun manta Allah mai ikone akan komai ? Baxaiyiyu ba kai boy one kaje ka wanke inda kuka xuba maganin nan oga sorry ammafa wajan ya bushe dan hayaki ne ya tsahi kamar ba a xuba komai ba oh ya rabbi ! Ya dafe kai wllh sai kun tubarwa Allah wannan bai dace ba ya sabawa shari'ah sulthana ce tamarairaice kayi hkr ya haisam tsaki yayi bai kalli inda takeba kuje ku fara istigfari ya fice ranshi abace Jennifer ta mike jikinta asanyaye nima kunga tafiyata wani kallo sulthana tai mata xuwa ina tai tsaki inda kika aikeni tai ciki ta dauko akwatinta ta fice daga gidan ko sallama batai musu ba ********** ********** Ta sauka dai dai kofar gidan tafiya mai adaidaita kudinshi a xaune ta ganshi kan bencin gate man tunda tashi go yake mata wani irin kallo hannunshi rike da ruwan cway yana sha tadan durkusa aladabce tace barka da hutawa ya khaleel baice komai ba sai tabe baki da yayi murmushi tayi aranta hade da mugun jin dadin ta lumshe idonta tana jan akwatinta nayi missin dinka mr coffee ganinka Dana yi yanxu yasa naji farin ciki sosai suwaiba ce ta rugo da gudu suka rungume juna barka da xuwa Jennifer munyi kewarki har daki takai mata Jakarta ina yan gidan ta tamby suwaiba Yar gidan yayan Momy ce ta haihu sukaje ganin baby yaushe ta haihu ? Daxu suna cikin hira taji karan wayanta dariya tayi hade da nunawa suwaiba screen din wayar suwaiba ta xaro ido muryarshi asanyaye yace mata ki. Kawomin coffee yanxun nan ta kashe sukayi dariya sannan ta mike suka jeru xuwa kitchen suna hira daga dawowata da coffee zan fara da gaggawa ta hada masa ta kai masa yana danne dannen wayarshi ta sunkuya ta ajjiye xata fita yace xonan ta saki numfashi taxauna ina kikje ? Kuma da ixininwa ? Edo naje da ixnin mamana OK tashi kije ta mike kinga ! Yqce mata kina da abinda xakice ? Eh ta amsa masa dago kai yayi yana murmushi ina jinki muryarta na rawa tace inaso zan musulunta wullar da wayr hannunshi yayi da sauri ya karaso kusa da ita xaki musulunta kai ta daga masa yayi dariya ta jin dadi ya ruko hannunta duka biyu hade da runtse ido kana gani kasan najin dadi turo kofar akayi Jidda ce ganinsu a haka datayi yasanya ta kwalla ehu hakanne ya janyo hnklim su Momy da suka dawo tare da sauri sukai wajan abinda suka gani ya basu mmk khaleel rike da hannun Jennifer fuskarshi cike da walwala Jennifer taja hannunta tana kokarin kufcewa ya finciko hannun sbd mutuwar da jikinta yayi yasa ta fada jikinshi gaba dayansu suka xaro ido cike da mmk Jidda ta rushe da kukan bakin ciki. Jinjina ta musamman gareki *Basmah ER LELE* By *GARKUWA* ✍✍✍JENNIFER✍✍✍ 43&44 Kallon shi sukeyi xuciyoyinsu cike da mmkin ganin su haka da sauri Jidda ta juya tabar wajan zahra ta bita murmushi yayi hannunsa rike dana jenny yai wajan Momy cikin farin ciki yace Momy jenny taxama Yar ki ya ruko hannun Momy ya mika mata hannun Jennifer Jennifer taxama tamu ta fada min tana son ta musulunta fuska Momy ta saki hade da fadin alhmdllh nagode wa Allah rungume jenny tayi ruby ma takara so ta rungume ta naji dadi sosai ta ruko hannunta sukai cikin gidan xuciyar Jennifer tass da ita duk da tana cikin kunci Momy tace zan kira dadynku na fada mishi zansa khaleel yanxu yaje ya taho da Malan Dr Ahmad Sani ningi yaxo ya baki Kalmar shahada da duk abinda ya kamata dai toh Momy ngd a a karkiji komai Jennifer kin zama tawa ina jinki kamar yata Momy ta mike bari na hau sama ruby ta taso kusa da ita ina cikin farin ciki jenny yau xaki karbi Kalmar shahada murmushi tayi itama nima haka ruby xuwa anjima kinxama mu mun xama ke ta mike itama bari naje nayi wanka nagaji itama mikewa Jennifer tayi ta shiga dakinta aciki ta samesu kowacce fuskarta a daure zahra ce ta rufe kofar Jidda cikin kuka nan gidan kune ? Shiru tayi dan bata da amsar bata ke wacc e irin munafukan yarinya ne ? Zahra da take a tsaye ta janyo akwatin kayan jenny tace yanda kikaxo haka xaki koma yau yau din nan kibar gidan nan tunda bana ubanki bane cikin kuluwa jenny tace dole na bar muku gidanku dan nima nagaji da cin mutunci barina gidan baxai xama karshen rayuwata ba duk da ina talaka to xuciyata ba talaka bace ta janyo akwatinta ta fito ba kowa a falo gab da xata fita ta hango suwaiba da sauri ta karaso jenny me ya faru hawaye ya sauko mata suwaiba masu gida sun koreni su wa ?,zahra da Jidda salati suwaiba tayi jenny ta juya ta bar gidan ******* ********** Gidan hindu ta sauka tana ta ruko jakarta hawaye na xuba a falo ta tadda sulthana tana kallo ta wullar da jakar kayanta ta shiga daki tana kuka sosai ta fada kan gado ta rushe da kuka sulthana ta biyo bayanta ta tsaya bakin kofa tana kallonta tana kuka karaso wa kusa da ita tayi ta rike mata hannu xatayi mgn itama kukan ya kufce mata kiyi hkr jenny haka Allah ya kaddara mana dole mu dauki wannan kaddarar jarabawa ce daga ubangiji Allah muyi hakuri mu cinye akwai kyakkyawar rayuwa nan gaba Allah baya jarabtar mutanen banxa hindu ta fito daga wanka ganin suna kuka yasa itama ta karaso kusa dasu ta rungumesu duka dolene muyi kuka dan munga rayuwa kuyi hkr yan uwana addu'ace mafitar mu dai dai lokacin haisam ya shigo sunyi matukar bashi tausayi ya tsaya yana kallonsu xuciyar shi a raunane jenny ta kallesu baku San me nake jiba ni kadai nasan irin feelings din dana keji yanda kikeji hk kowa yakeji hindu tace tana share kwalla a xuciye jenny tace kuma sai kin min fada ? Sulthana ta hararesu hade da yin tsaki ta nuna Jennifer jenny kike ko jinnu sunanki ya dace dake jinni cike da jin haushi jenny tace ke kuma ifrituwa what ? Ifrituwa ? Dariya hindu tayi kun radawa kanku sunan da ya dace daku ifritu ta kumayin dariya yadace da ke ta nuna sulthana akufule tace ke kuma kwankwamai mikewa hindu tayi ta nuna sulthana da yatsa wacece kwankwamai ? Itama mikewa tayi kece kwankwamai wani abun xakiyi ? Haisam ne yace dasu ya isa haka kuna bani mmk yanxu yanxu fa kuka gama kukan halin da kuke ciki baxa Ku taba zama lfy waje daya ba oh ya rabbi ya rike kai sulthana ta Matso kusa da shi sorry ya haisam bai amsa ba jenny naga akwatin ki a falo me ya faru ? Masu gidan ne suka koreni xaro ido yayi bangane ba ? Zahra da Jidda ya salam ! Sbd me ? Suna zargin muna soyayya da ya khaleel janyo stool yayi ya xauna al'amarin ya khaleel dinne da daure kai kinsan haka ya taramu nida mahboob yai mana warning mu fita harkanki ban gane ba ya haisam ya girgixa kai eh shiyasa kika ga mahboob ya dan canza miki ni kaina banda nasan Jidda xai aura zanyi tunanin ko sanki yake lumshe ido tayi ina addu'a Allah yasa kada zargina ya tabbata jenny jikin Jennifer a sanyaye ta tashi inaga ba Ku fahimce shi bane murmushi yayi ki tashi mu koma gida kiyi hkr ni kaina wani Sa in inna kalleki inajin kunya da kuma nadamar abinda nai miki a baya ya haisam kabar tuna baya komai ya wuce ni kai ne kaxame min fitila wacce tasa nasan wacece ni abu daya nake so kai min kanuna Sam baka son inda nakeba koda zakaji suna cigiya ta yai shiru plx ya haisam shikenan xanyi yadda kikso ya mike xanje gida dan Allah ki kula da kanki kada kuyita fadace fadace murmushi tayi baxanyi ba yana kokarin fita sulthana tace ya haisam ba sallma OK hindu zan tafi sai na dawo kwafa tayi ba hindu bace sulthana ce cikin ko inkula yace OK ya fice ****** ********* Momy ta fito daga daki tai dakin jenny taga wayan ta sauko kasa ta duba falo bata ganta ba tai kitchen nan ma bata nan hnklinta ya tashi taxa gaye gidan kaf babu jenny kai tsaye dakin khaleel ta nunfa tana kwala masa kira ya fito ina Jennifer ? Momy Jennifer kuma ? Cikin tashin hnkl Momy tace ban ganta ba da sauri ya fito daga dakinsa yai cikin gida ba inda bai duba bai sameta ba yasalam ! Momy meyasa Jennifer zata bar gidan nan ? Abinda ban saniba kenan khaleel da sauri yai dakin su suwaiba ya tadda ita ta hada kai da gwiwa tana kuka ina Jennifer ? Ya tambayeta cikin tsawa sun koreta ta bashi amsa tana kuka suwaye ya fada cikin karaji zahra da Jidda ya juyo cikin bacin rai a babban falo ya gansu me yasa kuka koreta ? Yana fadan ne kamar xai dake su a tsorace zahra ta gudu bayan Momy tmbyr Ku nake ! Ya xaro belt Jidda ta tsure kayi hkr tasa kuka ina jin kishin ganinka da ita baxan iya jurewa ba OK ya fada kinyi mgn sbd ansa ranata dake ko ? To NAFASA ! Baxan aureki baki San darajar mutun ba baxan iya rayuwa da mutumin da baya daraja kanshi bare ya daraja na wasu khaleel ! Inji Momy meyasa ka rude hk ? Dole na rude Momy !! yanda ya fadi mgnr yasa kowa ya tsorata dan baita ba irin wannan fishin ba ya fice ranshi a bace daki ya shiga hade da rike kirjinshi sbd zafin daya ke masa yana fidda numfashi a hnkl yace jenny ina sonki ! Meyasa kika gujeni ? Kin San irin halin da zan fada na rashinki kusa dani ? Azabtar dani da kikeyi da soyayyanki bai isheki ba har sai kin nesanta kanki dani meyasa ? Kece rayuwata farin cikina kece mace ta farko Dana fara so yana mgn kamar tana kusa dashi nasani kina sona gardamar ki ta hana ki fadamin muyi rayuwa ingantacciya ? Ban taba cewa ina son wata ya mace ba ban saba ba yan mata sun sabar min da cewa su suke sona why ke baxaki fadamin ba ya dauki ruwa ya sha yai hmdl tayaya da girma na in ce ina son karamar yarinya irin jenny? Baxan iya ba meyasa xuciyata taso ta ? Kin xama memin tauraruwa me matukar haske plx plx plx kixo ki fadamin kina sona jenny starshine oh ya rabbi ! Soyayyar ki xata xauta ni laptop dinsa ya janyo ya bude pix dinta ne akai Wanda sukayi ranar Sa ranarsa da zahra murmushi yayi gardamarki starshine xata Sa na auri wata bake ba alhali ke ce xabina dole na takura miki ki furtamin da kanki kina sona ya kurwa lip dinta ido ya lumshe ido ya tuno lokacin da yai kissing dinsu tsikar jikin Sa ta tashi ya rungume hannayensa starshine rashinki kusa dani baraxana ce ga rayuwata kwankwasa kofa akayi dakyar ya amsa suka shigo zahra da Jidda xubewa sukayi kusa dashi kayi hkr ya khaleel xamuje mu dawo da ita shiru yai yana kallon pix din jenny yana sauraron su OK naji zahra ta mike Jidda ta matso kusa dashi ya dakatar da ita no no ! Tashi ki bita bana son hayaniya ta mike sweet heart kayi hkr kada ka fasa aurena naji naji jeki ta juya jikinta asnyaye ka janye mgnr ?, plx kitafi nace plx ya khaleel na janye shikenan ngd ta fada sannan ta fice ya saki numfashi I love u starshine ************* Bayan kwna biyu Tana kwance akan 3 siter tana kallon pix dinsu dashi nayi missing dinka Mr coffee ina sonka yanda kake so nayi ne baxan taba yi ba tana mmkin irin abubuwan daya ke nunawa takasa gane me yake nufi shin shima ba Santa yakeba ? Meyasa yake hana maxa su kulata xuciyarta ce ta tunasar da ita Mr coffee yana sonki kamar yanda kike sonsa yana kishinki ba a kishin mutun batare da soyayya ba yayi kissing dinki dariya ta kufce mata ta shafa lip din da yatsunta hkn yana sona kara taji na kida sosai da sauri ta mike hindu ce ta karo volume na wakar film din fan tana rawa a kufule jenny ta dauki remote din ta rage da sauri hindu tace meye hakan ? Dalla bani bazan bayar ba tunda ba gidan shedanu bane sulthana ta fito daga kitchen hannunta rike da plate da acinci a ciki tace xaku fara ? Jarababbu kin San inda jarababbiya take mikewa tayi kada a kuskura a fada min a binda zai tunxirani dan zan iya aika aika hindu tace wanne sakaren ne xai xauna kiyi masa wani abun ? Tsaki jenny tayi ba mmk dan ke Yar masara mutunci ce OK naji amma ai ba arniya bace ni ko ? Hindu tace amma ke tabbatacciyar fitsararriya ce sulthana ta harari hindu harda au kaxa a cin danko Yar daba kawai hindu ta dauketa da mari dai dai lokacin da ya haisam ya shigo duka sulthana ta kaiwa hindu tsawa ya kwatsa musu haba kullum abu daya Ku xauna Ku sasanta kanku hawaye ya xubowa hindu al'amarin mu bana sasanci bane haisam kawai kai mana addu'a ta wuce daki sulthana ya haisam sannu da xuwa bari na kawo mk ruwa a a ki barshi ya fada hade da xama kusa da jenny jenny akwai matsala fa ? Ta kalleshi tame ? Har yanxu hnklin kowa atashe yake sbd batanki kiyi hkr ki dawo office zan wuce naga yakamata na karaso na fada miki kiyi hkr ki koma gida ya khaleel ko fitowa bayayi daga daki plx jenny kiyi tunanin abinda ya dace anjima zan dawo na mayar dake sukai sallama ya tafi Jin ya ambaci khaleel yasa ta kasa jurewa ta kira suwaiba da murna ta daga oyoyo Jennifer kin barmu cikin wani hali ki dawo dan Allah hnklin kowa ya tashi Mr coffee ma duk sonshi da coffee sai da ya daina sha sosai abinci ma inna kai mishi baya ci kullum cikin fada kinga kuwa yanda hnklinshi ya tashi dadi sosai ya kama Jennifer ta kashe wayan xuciyarta na axalxalar ta akan ta koma gidan da sauri ta shiga daki ta janyo akwatinta dama tagaji da fadace fadacen su itada yan uwanta zata fice daga gidan sulthana tace ke kam baki da aiki sai yawo da jaka ba kyanan bakya cen ? Ke kuma baki da aikinyi sai gulma da shiga abinda bai shafeki ba nabar muku gidan jarababbu Ku cinye kanku hindu tace ala raka taki gona waxai damu tsaki jenny tayi ta fice cike dajin haushin su zama dasu yasa tazama masifaffiya Bata bata lokaci ba ta iso gidan a cen garden ta hango shi xaune yana sanye da wando 3 quarter da riga blue gefenshi ruwan cway ne tunda ta shigo ya xuba mata ido taji dadin ganinshi kai tsaye falo ta shiga dukkansu suna xaune sunyi jigum ganinta yasa Momy ta mike cike da murna da farin ciki Jennifer ta fada hade da rungumeta ina kikaje ? Kika daga mana hnkl tunda kin dawo alhmdllh ruby ta dauki jakar kayanta muje daki kiyi wanka ki huta kanta akasa ta mike har daki ta kaita ruby idan kin gama hutawa muna falo ta fice ta kalli dakin yana nan yanda ta barshi bude kofar akayi ya shigo gabanta ya fadi ya rufe kofar hade da rungume hannayensa ya xuba mata kyawawan idanunsa masu Kyau da haske fuskarshi a murtuke By *Ummee Garkuwa* ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 45&46 Ya xuba mata ido yana kallonta ranshi abace cikin muryar tsawa kadan yace daga ina kike ? Shiru tayi kanta akasa , ya matso kusa da ita dago kai ki ban amsa , ina kika je ? Asanyaye ta abshi amsa gidanmu . girgixa kai yayi , naje gidanku Maman David tace bakije ba, gabanta ya fadi , tarasa ydda xatayi gashi ya tsareta da manyan idanuwansa, Naje gidan yayata ne. Tabashi amsa tana addu'ar Allah yasa ya amince, ina kenan ?? Ya kuma tambyrta muryarta na rawa ta amsa Hotoro, Ok dago kanki ki kalleni A kunyace ta dago fuskarta kwarjinin fuskarshi yasa takasa jurewa tai kasa da kanta, hannu yasa ya dago da fuskar ta ta xubawa kyakkyawar fuskarshi ido, shima idonshi akanta yana kallonta , kin San irin yaran da suke barin gida batre da wani dalili kwakkwara ba ?? Kai ta girgixa masa, nop kiyi magana, Asanyaye tace bansani ba, Kwafa yayi yaran dabasu da tarbiyya, Xaro ido tayi atsorace Daga yau in ba dady ko Momy ne sukai miki mgn kada ki kuma varin gidannan jina jina? Kai ta daga hade da fadin naji zan kiyaye, Yayi Kyau, ya saki fuskarta sannan ya xuba hannayensa a aljihu, ki kiyaye. Inshaa Allah zan kiyaye, Ya fice daga dakin tabi bayanshi da kallo tana murmushi hade da jin dadin ganinshi ta fuskanci ya rame kadan, ************ Dakinsa ya koma ranshi yai mishi dadi na ganin ta dawo gida ya ga abubuwa da yawa afuskarta, tayi missing dinshi, murmushi yayi kadan, kofar aka bude hade dayin sallama mmk ya kamashi ganin Wanda ya shigo hannu suka bawa juna, sagir ? Yaushe ka dawo ? Ba sanarwa? Dariya sagir din yayi, jiya na dawo, Hamdala khaleel yayi kaxo a time din Dana ke bukatarka, xama yayi ya kalli khaleel man naga ka rame kadan me ya sameka, kallon sagir din yayi da mmk, rama ? Ya maimaita, kana mmk ne sagir ya tmbyshi hade da janyo laptop din khaleel ya bude pix din jenny akai, sagir yace wow, wannan wacece? Ina kasamo kyakkyawa haka ? Karka cemin komai akanta nasan da Jidda aka saka maka rana, plx khaleel ina kamun wannan, Bata rai khaleel yayi bai bashi amsaba, ta hadu matsalar kawai karama ce, amma nayi mmkin ganin pix din nan sbd nasan wannan ba tai kama da danginku ba, aslima yanda nasanka banajin xaka iya son karamar yarinya, shiru yayi khaleel bai amsa masa ba sbd ya kulu, dago kai yayi ya kalli khaleel yaga yayi kutukutu, shekewa da dariya sagir din yayi lallai fuskarka ta tabbatar min da son yarinyar nan kake, ya kuma kallon pix din wow ! Kyakkyawar fuska manyan ido, karamin baki, ya isah haka sagir, bana son maza su dinka yaba min ita, bana so da mmk sagir yake kallonshi, menene dan na yabi mai Kyau, ranshi bace yace ban hanaka ba itace kawai bana so ka yaba, rufe laptop din yayi, abokina me ya sameka ?? Jingina yayi da jikin kujera sagir ina son Jennifer, Jennifer? Sagir ya maimaita, Kristen ce ita ? Suka hada ido khaleel ya daga mishi kai, haba khaleel duk matan Hausa Fulani ? No ! Sagir, ya daga mishi hannu, kasan hakan ba haramun bane, dan tana Kristen bazan ki aurenta ba addinina bai haramtamin ba, idan na aureta kamar nayi jihadine, ajiyar xuciya sagir yayi hakane khaleel, kwafa khaleel din yayi ba wannan bace matsalar, Taurin kai gareta taki ta sanar min tana sona, da sauri sagir ya kalleshi khaleel wai har yanxu kana nan da wannan tunanin naka? Wani kallo khaleel ya wurgawa sagir, kana ganin zan canzane? Naja ra'ayin yarinyar sosai kuma tana sona taurin kanta ya hana ta fadamin, dariyar shakiyanci sagir yayi, khaleel wato kai na daban ne mgn daya kake baka canxawa, tayaya karamar yarinya xata yi maka abinda manyan big gals irinsu nabila, amatullahi, jidda, suka kasa ? Murmushi yayi ina son Jennifer sosai ban San yadda akayi hakan ta faru ba, bakayi mmkin fada maka hakaba? Wata irin dariya yayi sagir mmkin ne yasa nabawa zancen serious, wai shin ya akayi kake sonta ? Kai da kace sai dai mace ta soka ? Bazan iya tunawa ba kawai na tsinci kaina cikin tsananin sonta, itama tana sona bazan iya gane waye yafi son wani tsakanin mu ba, Khaleel mafita kawai kacewa yarinyar nan kana sonta, What ? Sagir ni din ?? Ina bazan iya ba banta ba yi ba bakuma zan fara akan karamar yarinya ba, kasani sagir ban taba cewa budurwa ina sonta ba su suke sona, ban yadda da wannan tsarin ba xuwa wajan mace kace kana sonta sagir babban raini ne, ka ja ra'ayin yarinya da dabaru taxo da kanta sbd takasa jurewa tace tana sonka shikenan, lol khaleel kana nan da halinka kai din na manyan yara ne irinsu Jidda, Nabila, wai ina Nabila ne ? Tsaki khaleel din yayi ina ga ko tana Singapore ne ? Meyasa baka son yarinyar nan, Iska ya fitar daga bakinshi bazaka ganeba Nabila bata da kamun kai dalilin dayasa nake son jenny yarinya ce karama akansu bata kaisu ilmiba har yanxu a 0 label take wannan year din tagama secondary fa amma tafisu aji da kamun kai babu jan ra'ayin da man mata ba amma har yanxu takasa ce min tana sona yai tsaki bana son mace ta dinka hauka akaina koda tana masifar sona nafison ta dinka Jan aji haka nakeso, hakane khaleel wasu matan soyayya tana Sa su manta kansu, yanxu ya xakayi da auren Jidda ka Jennifer ? Gyara xama khaleel yayi yace jenny is too young kona aureta yanxu renonta zanyi, dariya sagir yayi ko kuma ita tare neka ba, dariya shima yayi kasan dai zahra itace autar mu ko ? To nesa ba kusaba ta girmi jenny, kaga dole sai reno, sagir ya buce da dariyar keta ina jiye mk abu daya ranar da yarinyar nan xata rikita ka, wani kallo ya jefa wa sagir anfada maka ni mayen matane irinka kajira kaga abin mmk nan da wata daya zata furtamin tana sona da kanta, wata dariyar sagir ya kumayi, ko kuma kai ka fada mata kana sonta ba, sagir bana son iskanci kaifa shege ne tayaya da girma na da ajina zancewa yarinya karama ina sonta ? Kana ganin xan sauya ne yadda nake ? Kaxuba ido xaka sha mmkina, Sorry abokina yanuna idonsa wannan shine nawa, amma fa kasani soyayya ba'a yi mata alwashi, Tsaki khaleel din yayi ya janyo musu wata hirar *********** Bayan ta fito da ga wanka ta sauya kaya Momy tashigo dakin jenny kin shirya ? Eh Momy, OK in shaa Allah anjima malan Dr Ahmad Sani ningi xai xo kamar yadda muka tsara xai baki Kalmar shahada, Wani dadi ya kama Jennifer, toh Momy ina jiranshi, tare suka jero suka sauko kasa babbn parlourn gidan suka xauna, Jidda da zahra suna aika mata harara, ta lumshe ido bata damu da kiyayyrsu ba sam dan tasan rayuwa baxta yiyu kowa ya sokaba dole akwai makiya, suna nan a falon suna hira jefi jefi ya khaleel yai sallama shida wani babban mutun gaba daya falon suka mike suka gaishe shi cikin farin ciki da fara'a ya amsa ya xauna yai sallama suka amsa masa, Wacece acikin ? Suka nuna ta kanta akasa, baiwar Allah meyasa xaki musulunta ? Hawaye ya taru a idonta cikin rawar murya tace sbd nayi imanin shine addinin gaskiya sbd adalcinsu da mutuncinsu da taimakokon juna tun ina yarinya karama nayi imani da Allah na kuma yadda addinin musulunci shine addinin gaskiya, Alhamdulillah, mungodewa Allah yanxu xan baki Kalmar shahada kafin nan zan fada miki rkunnan musulunci da kuma ahikanshi imani, addinin musulunci addinine na amince da salama da taimakon juna da kaunar junanmu, rukunann musulinci ya kasu kashi biyar Wanda dolene sai ka amince dasu xaka shiga addinin Allah 1 shahadatu an LA ilaha illalha wa'anna Muhammadan rasulullah 2 tsaida sallah 3 bada zakka 4 yin axumin watan Ramadan 5 da xiyartar dakin Allah . A keeda ta muslunci tushenta shine imani da Allah, da mala'ikonsa, da littattafansa, da manxanninsa, da kuma ranar lahira, da yadda da akddara me Kyau ko mummuna Lallai wannan magana da kika fadamin ta cewa tun kina yarinya kikai imani da cewar addinin Allah shine addinin gaskiya sai kika tunamin da hadisin manxon Allah (s.a.w) daya ke cewa, maa min mauludin illa yuladu alal fidrah, babu wani abin haihuwa face an haifeshi da imani ga Allah, fa abawahu, har sai iyayensa yuhawwidani au yunassiranihi aw yumajjisanihi, sun kasnce yahudawa ko banasare ko majusawa, Wannan ba abin mmk bane dan dan malaman tauhidi sun kawo wannan, fa inna kulla maklukin kad fudira alal imani bi kalikihi min gairi sabqi tafkeer au ta'alim, Allahu akhbar, haka Allah ya ke halittar kowa da imani dashi batre da wani tunani ko koyarda shi ba, Alhamdulillah, Alhamdulillah Alhamdulillah. Ikon Allah ya wuce komai dan shiyake shiryarwa kuma shi yake fidda haske daga cikin duhu, baiwar Allah duk kin amince da hakan ? Cikin gwarin gwiwa tace eh Malan na amince, yai murmushi yace to Alhamdulillah, zan fada miki Kalmar shahada kamar yanda nai miki bayani afarko, duk abinda na fada sai ki maimaita Ash'hadu an la ila ha illallah ta bude baki da murna hade da imani harshen ta ya karye taji wani irin abu ya rufe mata ido da kyar tayi kokarin juya harshenta ta kasa bata San lokacin data mike tana kakari tana son maimaita wa gaba daayansu sukayo kanta luuuu tai kasa kafin ta karasa kasa ya khaleel ya riketa yana jijjigata dif yaga idonta ya rufe numfashinta ya tsaya cak cikin tashin hnkli suke jijjigata By *Ummee Garkuwa* For comments 08037251895 ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 47&48 A matukar raxane ya khaleel yake jijjigata da karfi yana kiran sunanta Malan ya mike yana mmkin al'amarin ya kalli idonta yaga yana motsi yayi ajiyar xuciya naya dan yagane inda matsalar take dukkamsu hnklinsu na kanta musamman Momy da ruby, Malan ya kalli ruby yace taje ta debo masa ruwa acikin cuf, da sauri ta tafi, bata dabe ba ta dawo ya amsa ya yayyafa mata bayan yai mata addu'a har yanxu bata bude ido ba, numfashinta ya kawo da karfi idonta arufe yana motsi, Malan yace nayi mmk sosai Ku xauna, Ku kwantar da hnklinku xata tashi babu abinda yafi karfin addu'a xama sukayi xuciyoyinsu cikin dimuwa, har yanxu tana hannun khaleel yakasa sauketa gani yake yana sauketa wani abun xai kara faruwa da ita, Malan yace, dama tana da wata matsala ne ? Jikin Momy asanyaye tace gaskiya ban Santa da matsala ba lfy lau take, yayi Jim yana juya xancen yace to xata tashi inshaa Allah xuwa kuyi hkr idan ta tashi ta samu nutsuwa xamuji daga bakinta, kuma akwai wasu tambayoyi da xammata in shaa Allah xamuyi wa tubkar hanci, kada Ku damu, ya mike tsaye ya mikowa Ruby sauran ruwan addu'ar yace sukara shafa mata duk yadda ake ciki suyi waya kafin ya tafi sai da ya kuma yi mata addu'a ya khaleel ya dauketa, so Momy suka bi bayanshi ya sauketa a dakinta jigum sukayi hade da xuba mata ido ransu ajagule Some hours letter Har dare bata bude ido ba gaba dayansu suna dakinta kowanne ranshi ajagule haisam da mahbobb duk sunyi cirko cirko kowanne da abinda yake sakawa uban gayyar kuwa ya rasa kalar tunanin da xaiyi addua'a yake xabgawa ubangiji Allah ya tashi kafadun jennynsa, Malan Dr Ahmad Sani ningi ya dawo, har dakinta sukaje, cikin mmk yace wannan abu da muni yake nayi mmkin rashin bude idonta, Momy tace wllh Malan babu me kwanciyar hnkl acikinmu, mun rasa wane kalan tunani xamuyi kan mu ya daure tamau kwata kwata jenny bata tabayin irin haka ba, wani irin tari Jennifer ta fara yi da atishawa me karfin gaske idonta a rufe take yinsu, hnklinsu yadada tashi addua malan yai mata sannan ta daina sai kuma hamma, girgixa kai haisam yayi Momy kuyi hkr akwai abinda muke boye muku nida Jennifer amma yanxu dolene kusani jenny plx ki gafarceni yaxama dole su mom su Sani sbd awarware matsalar jikin khaleel ya fara rawa wani kishi mai karfin gaske ya taso masa ya cikumi wuyan haisam cikin fada da tsawa yace me ye atsakanin Ku Wanda kuke boyewa ? Menene ? Araxane Momy ta mike cike da mmkin khaleel din, kana lafiya kuwa khaleel ? Kasa keshi, cikin fada da jin haushi yace mom plx ki kyaleni, tayaya xasu munafunce mu su kintsa wani abun batare da sanin mu? Kasa keshi nace ! Da karfi yasakeshi har sai da haisam yai baya, ran khaleel ajagule gani yake ko soyayya suke shida ita, to me sukeyi ? Wani irin yanayi Mara fisaltuwa yaji shi aciki, Momy tace muna jinka haisam girgixa kai haisam yayi cike da jin haushin dan'uwansa ya kwashe lbrin komai ya fada musu jinjina kai Malan yayi hade da fadin ikon Allah, kunga inda babbar matsalar take, lallai sihiri mai karfi na bata da kauce hanya hade da babaken jinnu ajikin yarinyar nan dole anemo sauran yan uwanta ayi musu magani gaba dayansu, wani irin shock khaleel yaji hade da danasanin cukumar haisam da yayi yana son jenny shi bakone asoyayya ya kasa controlling kishi mai xafi daya ta so masa, Momy tace amma haisam kunyi yarinta sannan kunyi kuskure, kuyi abu Ku kadai batare da sanin babba ba gobe dadynku xai dawo yanxu xan kirashi a waya na sanar dashi komai, ubangiji Allah ya kawo mana dauki wannan lamari da sarkakiya yake idan kana duniya xakaga abu kaji shi kuma kala kala, Malan yace mutane ne iri iri marasa tsoran Allah da sai kaunar duniya basa taba tunanin xaman kabarinsu basa tunanin yaumul hisaab duniya kawai sukeso cikakken me imani ne yake tuna Allah adukkan lamarinsa Ku ga ikon Allah kuji wani xalunci, araba yaya har guda uku da mahaifiyarsu da mahaifinsu da danginsu a watsasu a duniya sbd bakin xalunci ba abarsu haka ba sai da aka jefesu da mugun sihiri na kiyayyen junansu ta tambadewa, innalillahi wa inna ilaihi rajiuun, an raba musu kawuna waccen a Dubai an hadata da bakin asirin daxata lalata rayuwarta waccen a saudiyya itama an hda ta sihirin rashin kunya wannan a 9ja an hada ta da kafuri, subhanallah, amma sbd kudura da kuma iko na Allah subhanahu wata'ala sai ya hada kawunan su duk da mugun sihirin da akai musu na har abada baxasu hadu ba, Allah kenan mai yadda yaso, ya girgixa kai fuskarsa cike da tausayin jenny ya kalli fuskarta, Allah kadai yasan halin da iyayensu suke ciki, musammn mahifiyarsu, Yaya uku ris ! Ita wannan yan biyu aka kwana arba'in aka rabasu da nonon mahaifiyarsu, bata gama ficewa daga radadin batansu ba ta kuma haihuwa still aka kuma sace yar, na tausaya musu duka daga su har iyayensu, ya mike xuwa gobe duk yadda ake cike na dawo kafin nan nasan Dr bashir ya dawo Allah ya bata lafiya, ya fice yana jinjina al'amarin suma haka suka tashi jikinsu asanyaye suka fita khaleel yana xaune awajan ya kura mata ido tausayin halin da take ciki da kuma soyayyar ta mai karfin gaske yake ji tana xagaye ilahirin sassan jikinshi da kyar yatashi ya barta hade da tofe ta da addu'a ********** Karfe uku da rafi na dare yana xaune yakasa runtsawa alwala ya dauro ya fara jera na filfili zumbur ya mike hnklin nakan yaje ya duba ta ya kalli agogo ya girgixa kai ina dare yayi, tun yana iya jurewa har sai da yaji ya kasa ya fito daga dakinsa ya nufi cikin gidan bangaren inda take ya bude kofar dakinta xaune ya sameta tayi tagumi ya xuba mata ido, atsorace ta dago kai ta kalleshi wani irin sonshi taji yana ratsata ta sunkyar da kanta cikin sassanyar muryarshi taji yace ke! Dago kanki ta dago kai tana kallon kwayar idonsa da take fur babu alamun jin bacci atare da ita, akwai abinda yake miki ciwo?, sanin halinshi da tayi na bai son mgn da alama yasa ta budi baki da kyar tace ah ah Sanyin dadi ya xiyarce shi baisan lokacin daya lumshe idanunsa ba, da sauri ya bude ya danci mur wai shi bai son raini, karta gane yana mugun sonta, kin tabbata? ya jefeta da tambaya, na tabbata ta mayar masa da amsa, asanyaye yace masha Allah, yakamata ki kwanta ki huta dare yayi sosai cikin wani yanayi na musamman tace tohh! Ya matso kusa da ita ya janyo bargon lullubarta ya kalli fuskarta, oya kwanta, ta kwanta ya lullubeta da bargo sannan ya fice ta murgudawa bayanshi kallo sannan ta runtse ido plx ya kahaleel kana son hauka tani da wannan salon naka, da kyar ta samu tai bacci Tun kafin yakarasa dakinsa yake jin dadyn jennyn Sa ta farka yanayin daya ganta ciki tayi kyau duk da tana cikin damuwa oh ! Jenny ta musamman ce ! Komai nata na musamman ne ina sonki jenny plx kema kina sona ki daina wahalar damu kice kawai kina sona, baxan iya yadda kike so ba Sam ! Aa shiga daki nutsuwa ta musammna yasamu kansa aciki bai San lokacin da yai murmushi yasa hannu ya shfa sajensa a hnkl ya furta, nine mallakin ki ni zan mallake ki nafi kowa dacewa da in xama naki ina sonki jenny yana nan xaune har akai kiran sallar farko yatashi yai raka'atainil fijr sannan ya tafi masallaci ************ Washe gari gidan tsit babu annuahuwa kowa ka kalla a damuwa yake da kuma tausayin rayuwar Jennifer tana kwance adaki wayar ta tai kara bata son numb din ba ta daga muryar sulthana taji, oyoyo Anty jenny munyi missing dinki, Cikin farin ciki tace nima haka, kuna lfy ? Hmm Anty jenny ba sauki, Dariya jenny tayi sulthana kinsan me kikace kuwa ? Tsaki sulthanan tayi cikin fada tace me nace ? Murmushi Jennifer tayi naji kince Anty shiyasa nayi mmk, Hello jenny Hindu ce Oh ! Hindu kin amshi wayar ne ? Da fada tace ko bakaya bukatar jin muryarta kinji nace nice sai kin wani maimaita taja tsaki, Daga cen gefe taji sulthana tana cewa dallah Malama bani wayata idan kin matsu ki kirata da taki mana, Hindu tace baxan kiraba da taki nai niyyar yi fitsararriya nan danan suka fara fada kashe wayar Jennifer tayi hade da tagumi ita da yan'uwanta an maidasu makiyan juna koma waye yai musu wannan xaluncin bai kyauta musu ba, karara motoci taji da sauri ta tashi ta leka dady ya dawo ta fada hade da rike kirji komawa tayi ta xauna mutum adali mai tausayi da karamci Bayan ya huta yasa aka kira masa Jennifer dan tun jiya yaji lbrin komai yayi mmk hade da ta ujjibi kanta akasa ta sunkuya ta gaishe shi ya tambayeta ko tana jin wani ciwo a jikinta, tace ah ah, suna xaune haisam suka shigo shida su hindu da sulthana dady yace su hau sama kafin malan yaxo kaf gidan sunyi mmkin mugun kamar da sukayi da juna xuciyoyinsu cike da mmkin wannan lamari dakin Jennifer ta kaisu a ya tsine hindu take kallonta, kinji haushi jenny ki tare gidan mutane matsayin Yar aiki, kafin jenny ta bata amsa sulthana tace taxi Wanda yake yawon dabanci, akufule hindu tace, kema wata tarbiyya gareki ? Tarbiyyar da bakya ganin darajar kowa duk tsufan mutun yarone awajanki, sulthana ta hararesu duka naji tunda ba dabanci da kwacen kayan mutane nake ba sannan ni ba arniya bace, Kwankwasa kofa akayi khaleel ne ya shigo bai kallesu ba idonshi akan jenny, fuskarshi a daure yacewa jenny, Kin shafa wannan ruwan addu'ar ? A a ta bashi amsa dauko ki shafa, toh tace masa batare da ta mike ba, nop ki tashi ki shafa yanxu ina kallo sbd yanxu malan zai dawo ta dauko ruwan tashafa a furkarta, yace yayi Kyau sannan ya fice, hindu ta tabe baki shi kuma wannan dan xafin kanfa ? Sulthana tace sai wani hura hanci yake kamar barren soja amma fa ya hadu, hindu tace kirar jikinshi taimin kana ganinshi kasan yana ji da kansa ina son maxa irinshi cikin jin haushi jenny tace to malamai ya isa haka ! Murguda baki sulthana tayi wllh baxa a hanamu yaban me Kyau ba karar wayar jenny ce ta katse su Momy tace su sakko kasa dukansu suka sauko malan ma yaxo ga dady, malan yace sannunku bain Allah suka amsa da yauwa, Jennifer ya kira sunanta wanne irin mafarki kikayi jiya, a hnkl tace gani na nayi cikin wani katon rami, kina yin irinshi ko jiya kika fara ? Tunda na mallaki hankalin kaina nake irin wannan mafarkin, da sauri hindu tace, wllh nima haka, irin shi nakeyi, Sulthana ma tace nima haka irinshi na keyi, kafin ta karasa suka ga jenny ta dungura numfashinta ya dauke idonta arufe amma yana motsi da sauri sukayi kanta hnklinsu atashe daki suka kaita *********** Malan suka kebe shida dady daya khaleel malan ya jinjina kai Dr bashir ! Yakira sunan dadi, akwai matsala gagaruma makarin sammun jikin yarinyar nan shine ta auri musulmi, gaban dady ya fadi shi kanshi khaleel wani mugun shock yaji girgixa kai malan yayi wani shedanin aljinine ajikin yarinyar nan baxai barta ta karfi shahada ba muddin ta auri musulmi xai kyaleta dan shi baya son aure asalima hana wa yake shiwa ? Dady ya tmby shi aljanin malan ya bashi amsa, dady yace toh malan yarinyar nan ba yata bace shari'ah bata amince da haka ba, a a Dr bashir malan ya katseshi a ina iyayenta suke ? Ba Wanda yasani, sannan lalura ce ta taso muhimmiya da kuma uxiri, xa ajira ne har sai anga iyayenta sannan xa a fiddata daga cikin duhu ?, in dai yarinya ta amince magana tayi sannan su marinka ba musulmai bane amma dole xa a fada musu ajiyar xuciya dady yayi, yana jinjina lamarin khaleel kuwa tuni gumi ya jikeshi sharkaf, malan yace muddin kana da Wanda ka yadda dashi da kuma addiminsa da tarbiyyarsa a daura mata aure dashi, hakane malan ina dasu dan naga tasu taxo daya da mahboob Dana ba matsala na hadata dashi danna San baxata kiba hamdala malan yayi Allah yaska da alkairi Dr bashir kayi jihadi Allah ya biyaka murmushi dady yayi bakomai da na kowa ne shikam khaleel suman xaune yayi wani abu yaji me dafi da xafin gaske ya sokeshi da karfi jin an ambaci mahboob xa a. Bawa jennyn Sa 😭😭😭😭 By *Ummee Garkuwa* For comments 08037251895 ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 49&50 Girjin shi yaji yana xafin gaske tamkar ana babba ka masa wuta numfashinshi da kyar ya ke iya saita shi, Malan ya cigaba da cewa, Dr bashir na jijina maka irinku mu keso Ku yawaita aduniya masu taimako dan Allah, masu jajircewa akan d'a koba nasu bane Allah ne kawai xai biyaka da mafificin alkairi bakomai malan shi d'a na kowane baxaka ki mutum ba koda yaka sance ba addininku daya ba, sbd bakasan gaba, malan ya mike xan wuce Dr duk yadda ake ciki muyi waya, amma maganar auren nan in son samune kada ya wuce satin nan, murmushi dady yayi cikin gwarin gwiwa bakomai malan ko gobene ashirye muke, Shima malan murmushin yayi hakane Dr Allah yasanya alkairi, ka tamvy ta bakin yarinyar ko tana da abinda xatace, insha Allah xanyi haka nagd sosai, malan ya tafi yana zabgawa dady addu'a ta samun rahama, Saukar da numfashi dady yayi ya kalli khaleel, khaleel ? Yakira sunanshi, khaleel ya kuma maimaitawa a tsorace yata bashi hade da girgixashi khaleel ! Da kyar ya iya bude ido ya kalli dady, cikin raxana dady yace meya sameka ? Kirjina dady yana min xafi ina jin xuciyata kamar xata fito, subhanallah khaleel ! Sbd me ? Yanxu yanxu fa lfyr ka kalau, mikewa khaleel din yayi tamkar xai fadi dady natafi daki zansha mgn da kyar ya iya mgnr, Dady binshi yayi da ido yana mmkin ciwon nashi yanxu yanxu ace ana tunanin xuciya kamar xata fito ya salam ! Meya sami yaron nan farat daya haka ?? Haka ya cigaba da tunane tunane ko xai danko dalilin cutar babban nasa daya keso tamkr namaa tsoka daya a miya ************* Kai tsaye dakinshi ya wuce shi kadai yasan yadda ykeji aransa abude ya tadda dakin ya shiga ciki a wahalce ya xauna kan 3 siter dinshi sai da ya xauna sosai sannan ya kula da sagir daye xaune yana kallonshi, Sagir ! Yakira sunanshi, ya cije lebenshi xan rasa jenny ta, Xaro ido sagir yayi, cike da mmk yace ban fahimta ba khaleel, da kyar khaleel ya bude baki cikin wani mugun yanayi na bakin ciki da bacin rai, Dady xai bawa mahboob auren ta, Subhanallah ! Sagir yace sbd me ? Ya tmby khaleel din daya runtse ido yanajin kansa kamar ana cakamasa kibiya, sbd yace tasu tafi xuwa daya, Da mmk sagir yace to khaleel yanxu meye abinyi hnklina yatashi nikaina bana so karsa jenny, tsaki sagir yayi duk kai ka janyo wannan tashin hnklin taurin kanka ne yajamaka, Kwfa khaleel yayi bana son fda plx kabarni naji da abinda nakeji shi kadai ya isheni, idan narasa jenny narasa dukkan farin ciki na rayuwata bana jin xanyi aure, dan konayi wacce na aura baxata taba jin dadin xama dani ba, kallonshi kawai sagir yakeyi dan ya kasa mgn, ina son jenny naso na aureta na reneta na bata ilimi ta goge da rayuwa har xuwa lokacin daxata mallaki hnklin kanta yanda xata iya rayuwar aure dani, da inaji ajikina jenny ta wace, yanxu tana so tafi karfina tayaya dady xai gane jenny itace mahadi na farin cikin rayuwata ? Dafe kansa yayi cikin mayuwancin hali har abada bazan daina son jenny ba,itace macen dana kalleta yanayi na sauya ita kadaice macen dana fara so har nake tunanin rayuwar aure da ita sagir kasan ya akayi jasan Jennifer? Girgixa kai sagir din yayi, Kwanciya khaleel yayi hade da tsirawa cillin din dakinsa ido Ranar lahadi ne da yamma Momy ta ce ya kai wata abu Yar aikinsu kasuwa xatai mata siyayya bayan sunje yai parking dai dai bakin kasuwa wajan kofar gidansu inda mamansu take sai da abinci yana xaune cikin mota ya hango baban avokinsa da ya rasu xaune cikin rumfan murmushi khaleel yayi dan mutumin yana da matukar kirki tun suna yara abokin nasu ya rasu amma khaleel bai manta da shi ba dan yana xuwa gaishe ahi lokaci xuwa lokaci futawa yai daga cikin motar yana sanye da wando 3 quarter da riga maroon ta dan kamashi kadan hannun shi rike da mukullin mota yayo rumfar wajan Baban abokinsa ganinshi yasa mutumin yin dariya hade da fadin sunanshi, khaleel d'ana kana duniya ? Dariya shima khaleel din yayi hade da sunkuyawa baba barka da yammaci, Yawwa khaleel tashi ga benci nan xauna ya gida ya aiki ya iyayen naka? Mikewa yayi ya xaune hade da fadin suna nan lafiya baba, Mashaa Allah khaleel har yanxu dai ba iyali ko ? Kai khaleel ya sunkuyar hade da murmushi ankusa baba, Af kullum amsar kenan ankusa ba, to ubangiji Allah yasa, Khaleel ya amsa da amin Shiru Baban yayi, duk lokacin Dana kalleka sai na tuna da khamis, Ubangiji Allah yaji kanshi da rahma, Amin baba, Karasowa tayi tai musu sallama suka amsa kan khaleel akasa bai kalleta ba ta mikawa baba plate na abincin daya siya ta juya xata tafi baba ya kirata, Jennifer xo ki tambayi khaleel me yakeso? Dago kansa khaleel yayi suka hada ido gabanshi yaji ya fadi da karfi wani abu yaji yam tundaga kansa har dan yatsan kafansa da sauri ya sunkuyar da kanshi muryarta yaji me matukar dadi, me xa'a kawo maka ? Girgixa mata kai yayi hade da kara kallonta mmk sosai abin yabashi ganinta yayi adire kyakkyawa Sam batayi kala da sunanta ba aslima shi yafi ganin kamarta da Hausa fulani a hnkl a hnkl gaban nashi ya rage faduwa mmkin kansa yake baba na cin abinci yana mishi hira shi kam hnklinshi nakan sabon sauyin daya samu kansa ciki bai taba kallon mace duk kyanta da tsarinta yaji wannan yanayin yanayi wa mutane kwarjini yau shi akaiwa kwarjini yarinya karama hnkl ya kallo bangaren da take xaune akan benci cikin runfar nesa dasu kadan karantar yanayin da ta ke ciki yayi sbd ya karanci sanin yanayin halayyan dan adam tana da nutsuwa sannan tana cikin damuwa haka kawai yaji tausayinta ya kamashi, kwala kiran sallah akayi, araxane yaga ta kalli inda kiran sallar yake fitowa gaba daya ta bada nutsuwanta akan sauraren kiran sallar mmk sosai ya kama khaleel bai tsure da mmkinta ba sai da suka debi ruwa arumfar tasu shida baba suka fara alwala kura musu ido tayi tana kallon alwalar kana gani kasan alwalar birgeta tayi jinjina kai khaleel yayi ya mike Abu ya hango ta nufosu tagama siyayyar yace ta shiga mota ta jirasu xasuyi sallah xuciyar cike da mmkin yarinyar da kuma tunanin son taimakonta suka shiga masallaci Bayan sun idar da sallah sun fito shida baba ya kira Jennifer xai biya kudin abincin daya ci da sauri khaleel ya xaro kudi ya tambayeta nawane kudin tace 500 ne ya bata 1k ta tafi kawo masa changy yace ta barshi baba yai gdy shikuma khaleel din ya shiga mota dai dai lokacin da Maman david takara so wajan baba Jennifer tace wai a bar changy? Gyda kai baba yayi bani na biya ba khaleel ne dan gidan Dr bashir na g.r.a xaro ido Maman David tayi, hee ! Baba meyasa baka kirani nayi gaisuwa ba ? A kamfanin babansu fa Baban David yake gadi kamfinsu na takalma ai mutanen kirkine baba, Allah ya saka angode ta wuce tana mmkin ganinshi ana sbd tasan dan manyan mutane ne ***************** Wasa wasa kullum khaleel ya xauna bashi da aiki sai tunanin yarinyar nan ba yanda baiyi ba ya share ya kasa da kyar akai 1 week da kyar ya samu ya xakulo dabara sbd yaji daxu Momy tana anemo mata Wanda ya iya girki kafin bikin Abu yaxo da yamma ya shirya ya nufi unguwarsu kai tsaye rumfar Maman david yaje bai samu Jennifer anan ba sai Maman david din yatarar ga mamakinsa yana xuwa yaga Maman David da sauri taxo wajanshi dan ta ganeshi sannu da xuwa oga amsawa yayi sannan ya xauna ta gaishe shi da girmamawa ya amsa shima tace me xa a baka yayi Jim ya dago kai kenan ya hango almarai ya dan saki numfashi ya xaro Damin kudin ya mika mata abawa wayen cen almajiran da murna ta amsa bayan ta raba musu duka abinci ta kawo kudin wai sunyi yawa yace ta barshi da murna ta fara gdy ta xauna nesa dashi kadan ta hau surutu ai oga Allah yaska muku da alkairi irin taimakon da kukeyi megidana ma a companyn Ku na takalmi yake gadi ajiyar xuciya khaleel yayi dan yasamo mafita yayi murmushi kadan bakomai akwai mgnr dana keso muyi gyara xama tayi inaji, Sunana khaleel Dr bashir, Bude baki tayi da mmk Kaine khaleel ? Daga mata kai yayi Momyna tana son Yar aiki wacce xata dinka yi mata girki ko kina da wata hanya daxaki mata naga kin iya girki sosai, Washe baki tayi cike da murna sosai ma oga khaleel ina da hanya dan ina da y'a Jennifer itama ta iya girki sosai, Hamdala khaleel yayi cike da jin dadi, OK amma kafin nan naga cen gabanku kadan sun bude catering skul ko ? Inaso taje cen tayi training na 3 months kafin tafara aiki dan Momy kafin ta dau mutun tana kai shi catering yai training, jim Maman David tayi dan bata da kudin daxata iya biya mata hakan yakaranta a fuskarta yasa yaxaro damin kudi Wanda yasan yafi na catering din yawa ya mike hade da mika mata gashi aje ayi mata register, ta amsa tana xabga gdy Wannan shine dalilin zaman Jennifer gidannan kuma tunda taxo na fuskanci tana sona tun ban yarda sonta nake ba har sai da na yaddarwa kaina ta tsunduma son jenny so kuma ba na wasa ba naso na aureta na maida ita cikakkiyar mace ya girgixa kai hade da cije lebenshi sagir kasan banta ba burin soyayya da karamar yarinya ba ? Babban burina shine auren mace wayayyiya wacce at least ace tagama degree dinta tasan rayuwa tasan menene aure, tana da cikakken hnklinta, bani da burin auren yarinyar da komai kai xaka koya mata ciki kuwa harda soyayya batasan yaxatayi ta farnta mk ba kana fishi da ita itama tana fushi da kai, dariya sagir yayi da sauri khaleel ya galla masa harara kaifa dan iskane dariya kakemin ? Sorry abokina ina mmkin yanda akayi bakasan yaran yanxuba tarr suke ganinka abinda yaran xasuyi wata babbar baxatayi ba, tsaki khaleel yayi baxaka ganeba sagir ! Kayi hkr khaleel Cije lebe yayi bakasan me nakeji ba Kalmar nan ta hkr da ka fadamin jinayi kamar ka Debi narkak ken ruwan dalma ka xubamin ajikina, Wani irin xaro ido sagir yayi hade da fadin Allah ya kawo sauki *************** Dady ya tarasu kaf mutanen gidan a babban falo harda su hindu sulthana da jenny yayi gyran murya yana kallonsu 1 by 1 shikadai yasan wanne irin yanayi yake jin kansa, Alhamdulillah na tarakune anan dan mu tattauna gagarumar matsalar da muke ciki kan rashin lfyr Jennifer ya kalleta kallo na tausayawa Jennifer ! Yakira sunanta ta amsa kanta akasa mun yanke shawarar xamu auraar dake ga musulmi kan shawo matslarki kin amince ? Gabanta ne yai mummunan faduwa da sauri tace eh jikinta na rawa Hamdala dady yayi sannan ya kwshe yadda sukayi da malan yasanar dasu, kije kiyi tunani Jennifer idan kina da Wanda kikeso Wanda kika yadda da ingancin addininsa nan da xuwa gobe ki fadamin da kyar ta iya bude baki sbd nauyin d yai mata tace toh Sulthana ce tace dady nima kaimin auren plx ! Da sauri hade da mmk dukansu suka kalleta murmushi dadi yayi sulthana ! Yakira sunanta kiyi hkr itama Jennifer kinji babban dalilin daxaisa ayi auren, dady nima myb in ammin auren matsalata ta yaye ka auramin ya haisam ! Dariya ta subcewa dady ! Ta shagwabe fuska plx dady ina sonshi, ki yi hkr akwai time in dai yana sonki lokaci kuma yayi tsab xan aura miki shi, A a dady ko baya sona kai mishi auren dole dani, tsawa haisam yai mata baki da kunya ko ? Wani kallo tai masa tunda kasani maimai cin me kk ? so kafasan bani da kunya name xaka tmby ni ita ? Kunya tayi yamma ni nayi kudu tafada hade da murguda masa baki girgixa kai dady yayi cike da tausayinta mace da akasani da kunya ita anxare mata ta ta da karfin sihiri, dady ta katse masa tunaninsa cikin fuskar tausayi ni nasan baxai soni ba ! Sbd bani da kunya ni fitsararriyace amma ina sonshi ni kaina bansan lokacin Dana ke futsara ba ta fashe da kuka me tsuma rai dady inaji dama babuni na tsani kaina kai da Momy ne kadai kukemin kwarjini amma koya kallo daya nake mishi da kaina, cikin matukar tausayawa Momy tace kiyi hkr sulthana kowanne mutun da irin kaddararsa in shaa Allah komai xai wuce kutashi kuje kuyi sallah ankira dukansu suka mike kowa da abinda yake sakawa aransa *************** Suna kwance karfe 3 na dare sulthana ta tashi ta dauro alwala tana fitowa daga toilet ta kalli yan'uwanta su 2 da jenny da da hindu suna barci hnklinsu kwance wata kiyayyarsu taji me xafin gaske frige ta bude ta dauko ruwa me sanyi ta juye musu shi ajikinsu pirgit suka tashi ganin itace tai musu aikin yasa hindu ta mike a kule ubanwa yasaki ki xubamin ruwa ? Da kallon raini tace ubanwa yasaki ki mike kafa kina barci cikin kwanciyar hnkl kamar baki da wata matsala a rayuwa alhali kin fi ubanwa Iowa matsla kitashi ki fada wa ubangiji bukatanku, da jin haushi hindu tace shine xaki tasheni da ruwan sanyi Tsaki sulthana tayi ki godewa Allah daba tafashash she bane Wanka mata mari hindu tayi Wani kara sulthana tayi hade da kaiwa hindu duka da roban ruwan sanyin data tashesu, takaici ya kama jenny ta fashe da kuka hade da rufesu da duka dukansu suka kacamai da fadan gaske irin Wanda suka farayi daren ranar da suka dawo hotoro karar fadan nasuce ya tashi mutanen gidan dukansu sukayo dakin nasu hnklinsu atashe samun sukayi sun kacame da fada akai akai su rabu suka ki hnklin dady atashe ya kira ya khaleel yana xuwa ya kwatsa musu tsawa suka tsaya da fadan dady hnklinshi atashe yace meya hadaku cikin Daren nan ? Hindu tana haki tace dady wannan shegiyar futsararriyarce muna bacci ta xuba mana ruwan sanyi, Cikin fada sulthana tace niba shegiya bace, kece dai shegiyar futsarariya, Jenny ce wawuro center table din dakin kwara na kasheku na huta dan jaraba dadyna yana muku mgn baxaku daina ba, Da sauri sulthana ta janyo lokar mirror din dakin wllh kina bugamin nima zan buga miki, aguje hindu ta bude Jakarta ta xaro bindiga ta nunasu da ita wannan shine kuskuren da muka kara yi haduwa waje daya kun manta maganin da boka ya bamu muka xuba akofar wancen gidan bamu xuba anan ba wannnan magnin shiyake rage mana karfin kiyayyar juna nagaji ! Nagaji ! Kwara na kasheku na kashe kaina mu huta ta nuna su da bindiga By *Ummee Garkuwa* ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 51&52 A raxane dady yace hindu ! Menene haka ? Yan 'uwanki ne fa ? Ki ajjiye bindugar nan, ta kalli dady fuskar ta a daure tana xubda hawaye tace, dady baxamu gyaru ba, baxamu ga iyayenmu ba, ka barmu mu mutu mu huta, mutuwa itace kawai hutunmu, cikin fada khaleel yace, ki ajjiye wanann bindigar, kada ki kuskura ki harbesu, girgixa masa kai tayi yaxama dole kodan mu rabaku da wahala, jenny ta harareta ta rike kugu ki harba wayake tsoran baraxanarki ?? Dariya sulthana tayi hawaye na xubar mata amma kafin kiyi Harbin ki duba bulet din kiga xai isheki ?? Tayi tsaki kin San fanko ? To hk bindigar nan take, nida jenny mun kwashe bullet din mun watsa shi a toilet munyi flushing sbd shegiyar baraxanar da kikewa mutane da bindigar, sai ki harba mugani, Sauke hannunta tayi, ta xauna gefen gado hade da ajjiye bindigar kusa da ita amma kun shammaceni banxaye barayi, Jenny tace abinda kikeyi ne mukai miki, dan kece cikakkiyar barauniya, Dady da sauran yan gidan kallonsu kawai suke suna mmkin wannan ikon Allah, sun fara cacar baki ya katsesu, Tunda abin yxama haka zan raba muku wajan kwanciya xuwa gobe amma kafin nan ke hindu jeki dakin zahra ke kuma sulthana kije dakin rubayya, Cikin shagwaba sulthana tace a dady ni dai dakin waccen me ji da kan xani ta nuna xahra naga tunda muka xo gidan nan take wani fusge fusge a dakin ki nakeso na kwana kikai min wani rashin kyautawa na miki dukan tsiya dan bani da mutunci, ta gallawa xahran harara, tsaki xahran tayi, tayi gaba kafin dady yayi mgn sulthana tabi bayanta, dady yace sulthana axauna lfy plx, tace to dady karka damu, Ajiyar xuciya dady yayi yabi bayansu da kallo Rubayya tace hindu, xo muje suka tafi aka watse akabar jenny ta rufe dakin ta rungume filow tana tausayawa rayuwarsu bata da buri arayuwarta yanxu irin ta musulunta taga iyayenta hawaye ya sauko mata ta runtse ido Allah ka kawo mana agaji Allah ka cikamin wannan burin nawa tasa kanta jikin filow yanda taga rana haka ta karashe daren bata runtsa ba **************** Washe gari da safe misalin 11:00 malan ya kawo musu magunguna na karya sihiri kowanne iri Wanda shari'ah ta yadda dashi ya fada musu yanda xasu dinka amfani dashi dukansu amma banda jenny dake suma abin ya ishesu yana kawowa suka fara amfani dasu babban burinsu shine suga iyayensu Da yamma suna xaune a falo bayan sun gama cin abinci hindu tace dady ina son mgn dakai ya kallete yana naxarin fuskarta ya fuskance ta tunda suka xo gidan nan Sam bata da nutsuwa ko da yaushe a cikin damuwa take, ina jinki hindu, Dady narasa ta inda xan fara bin ciken inda iyayenmu suke, Jinjina kai dady yayi ni kaina narasa ta ina xan fara, abinda yakamata muyi shine mu dogara da Allah mu mike tsaye mudage da ambatonsa da naiman daukinsa sbd Allah da kansa yace mu rokeshi xai amsa mana, Jenny tace dady ko xamuje gidajen radio da jaridu,ko xa'a dace ? Shiru yayi yana naxarin xancen, Momy tace ganina wannan ba mafita bace, tayaya xa'a fara cigiyar ? Ace wacce ta yadda yayanta har 3 shekaru goma sha takwas? Ta ina xa'a sameta ? Hakan ma kamar jawo wata masifar ne sannan ga tonon asiri muddin yan jarida suka San da haka sun dinka yayata zancen kenan Ku xama abin nuni a gari kunya ma ta ishe ku, Addu'a itace mafita ko ba'aga iyayen Ku ba ni Ku daukeni matsayin uwa dan ni tuntuni na maidaku yayana, Sunthana ta fashe da kuka ta daga hannayenta sama dukansu suka kalleta da tausaya wa, ya Allah ya ubangijina gareka na dogara gareka na ke naiman taimako ya Allah kasa kafin na koma gareka Allah kahadani da fuskar mahaifiyata na ganta ta ganni, tana kuka sosai hindu ta runtse ido hade da mikewa ta bar wajan, Jenny ma kukan takeyi batason lokacin da ta fara fadin inaji ajikina xan hadu iyayena amma narasa ta ina ta wacce hanya ? Mikewa itama tayi ta bar sulthana anan tana kuka, Dady ne yai karfin halin rarrashinta dan duk tausayinsu ya kamasu kiyi shiru sulthana ko mai tsanani yana tare da sauki duk jarabawa tana tare da falala nan gaba wannan jarabawa ce kuma babu mahlukin da xai guje mata Allah ya fada a alkur'ani, inna kulla shai'in kalaq nahu bi kadar wama amruna illah wahidatan kalam hin bil basr, komai da Allah ya halicceshi sai da ya halicci kaddararsa, idan Allah yaga dama cikin kankanin lokaci sai Allah ya hadaku da iyayen naku, kuyi kokari Ku cinye jarabawar nan taku Allah yana tare daku sannan ubangiji yana amsar addu'ar Wanda aka xalunta da gaggawa, anxalunce ku duk Wanda yai muku wannan danyan aikin ya xalunceku, ya jinjina kai kowaye kubarshi da rabbil ixxati, mudage da addu'a dan ubangiji mai jine mai ganine yana kallon kowa, masani ne akan komai Allah ya kawo mana mafita Allah ya baiyana su, Cikin kuka ta amsa da Amin ta mike xata hau Sama, da sauri ya dakatar da ita. Sulthana ! Banda fada plx kuxauna lfy kai ta daga ta wuce sama Jidda ta ya mutsa fuska ita tun xuwan gidan Sam tsarin bai mata ba ta gwammace ta koma gidansu, tunda burinta ya cika an Sa ranar aurenta da ya khaleel, Ashagwabe tace dady ina son komawa kd naga ummana kallonta yayi, yace ba damuwa duk lokacin da kika shirya sai akaiki, tamike xahara tabi bayanta suka hau sama, Jingina yai da kujerar dayake xaune yana jinjina al'amrin yaran nan mai sarkakiya yaran suna matukar bashi tausayi lallai xaiyi aiki da jikinsa da dukiyarsa wajan taimakonsu dan ya cika musu burinsu, Itama Momy abinda take sakawa kenan aranta da tana da yadda xatayi da tayi dan ganin yaran nan sun hadu da iyayensu tunda taji lbrnsu kullum sai tai musu kuka tana matukar tausaya musu sbd halin da suke ciki tana jinsu tamkar yayenta na cikinta ******************* Da daddare dady ya sameta a daki tayi xugum tarasa me ke damunta, Jennifer ! Ya kira sunanta ta dago kai ta kalleshi da sauri ta sunkuya ta gaishe shi cikin girmamawa, Ya amsa da tausayinta fal aranshi, Kina da Wanda kikeso acikin masu sonki ? Cikin matukar karfin hali ta masa da ah ah dady, kallonta yayi naya naxarin ta, babu Wanda kikeso? Eh dady, bavaka xabi ka xabi duk Wanda yai maka in dai ka yadda da ingancin addininsa, Gyada kai yayi Allah yai miki albarka Jennifer, Ta amsa da amin yace jibi juma'a nake so da an idar da sallar juma'ar a daur auren ubangiji Allah yasa albarka a rayuwar aurenku, Ta kyar ta iya amsawa da amin, Ya fice yana jin dadin biyayyar yarinyar yana kuma tausaya wa halin da suke ciki, Tunda ya fita ta fashe da kuka shikenan yanxu tarasa ya khaleel dinta ? Tarasa farincikinta tarasa Wanda take matukar so ? Baxata iya fadawa dady shi take so ba baxata iya ba ! Cikin kuka take maganganunta, Rayuwa tana xuwar min abaibai abinda nake tunanin yiyuwarsa baya yiyuwa yaushe zan fara rayuwar farin ciki ? Yaushe burina xai fara cika ? Yaushe xan fara son abu na samu ? Meyasa duk abinda nakeso ban fiya samuba ? Kuka take sosai tana sambatu *************** Washegari ranar alhamis gaba daya ranta acunkushe take jinshi tana xaune adaki sulthana ta shigo, Amarya bakya laifi ko kin kashe dan masu gida, kallonta kawai jenny tayi hinduma ta shigo dakin, Gobe muna da shagali a gidan nan, Bata rai jenny tayi, Hindu tace wai plx jenny waye mijin naki nifa ban San Wanda xaki aura ba, Hawaye ya saukowa jenny tace nabawa dady xabi nasan baxai xabamin mutumin banxa ba, Da sauri hindu tace dama abaki wannan dan xafin kan dan kun dace da shi, Wani irin kallo jenny tai mata hade da sauke numfashi tasan ba xa ataba bata shiba hawaye ya sauko mata shine burinta shi takeso amma ina yai mata nisa, Sulthana tace wannan dan xafin kan yanda ya keji da kansa tunaninshi xai iya bashi ya wuce da ajinta dan dai kawai jenny mai Kyau ce, karar bude kofa sukaji kan jenny akasa tana tunanin wanne irin miji xa a bata ?,wa xa'a aura mata ? Muryarshi taji kubani waje xanyi mgn da ita ! Da sauri ta dago kai ta akalleshi fuskarshi a daure Mikewa sukai har xasu fita sulthana ta kalleshi Plx xan baka shawara, kallonta yayi Da sauri tace shikenan ma ba komai, ta fice Murmushi Jennifer tayi tace lallai sulthana rijiya ba wajan wasan makaho bane, Ya jima yana kallonta baiyi magana ba kanta akasa jikinta na karkarwa jira kawai take taji da me yaxo, Muryarshi a sanyaye yace Jennifer! Naam ta amsa, tana sauraronsa, Kin fadawa dady xabinki ? Wanda kikeso ? Ah ah ni babu wanda nakeso nabashi xabin ya xabamin wanda yaga yadace dani, Kwaba yayi cikin facin rai haka kikeso ? Meyasa kikeson cutar kanki ? Kin gwanmace ki auri wani da soyayyar wani ? Mikewa tayi a dake dan tafara gajiya da titsiyen daya ke mata, ta kalleshi idonta cikin nashi, Nifa ya khaleeel ba wanda nakeso Karya kike ! Ya katseta kina dashi ya xuba mata ido wani abu yaji ya na bin jikinsa, Ya matso gab da ita numfashinsu na karo kowanne najin fitar na kowa, gabanta ya fadi da karfi ta sunkuyar da kanta yasa hannu ya dao fuskar suka kalli juna, Muryar shi adashe kin San xuciyarki kinsan abinda takeso kada ki kuntata kanki har yanxu kina da lokaci kije ki fadwa dady kina da xabin ki shiru tayi dan tarasa me xatace, Kura mata ido yayi yana kallon lip dinta ya runtse ido bayason rasata bayason rasa komai nata bai son rasa dan karamin lip dinta me matukar taushi da xaki, gabanta na faduwa tarasa yadda xatai ya tsura mata kyawawan idanuwansa a hnkl ya sauke faskarta daga hannunshi ya matsa nesa da ita kada ki kuntatawa rayuwarki ki faranta mata da samun wanda kikeso sbd shine nutsuwarki ya fice daga dakin By *Ummee Garkuwa* ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 53&54 Bin bayanshi tayi da kallo tana mmkin wannan hali nasa jagwab ta xauna a kan gadonta hawaye ya sauko mata a hnkl ta furta ina sonka Mr coffee amma baxaka tabajin haka daga bakina ba, ita yanxu ya daina bata mmk dan tarasa inda yasa gaba, sulthana ce ta shigo tana mita, Shi wannan dan xafin kan sai yaita cika yana batsewa kawai dan yasan shi me Kyau ne wai plx jenny anya kuwa yana dariya ? Afusace tace bansani ba ! Ta harareta karkisani, Hindu ce ta shigo tana waya bayan ta kashe ta kallesu ta ya b'una buska yaushe xamu koma gida ? Jenny ta kalleta da mmk wanne gida ? Gidanmu mana hotoro, Sulthana tace gidanki dai tunda kin saba xaman kanki baxaki iya xama a karkashin wasu ba babu inda xani, Hindu tayi murmushin yake ta girgixa kai, idonta ya ciko da kwalla, sulthana meyasa kike son yimin gorin abinda bada son raina nake aikata shi ba ? Harararta sulthana tayi sai ki fadamin Wanda yakeyi da son ransa? Karya akayi ? Baza man kanki kike ba ? A kufule tace mata kinsan ma'anar xaman kai kuwa ? Murguda baki tayi wannan kuma ke ta shafa, Zaman kai fa shine kamar karuwa, Tabe baki sulthana tayi kina da banbanci da sune ? Kafin ta kai karshe hindu ta wanka mata mari hade da nuna ta da hannu, Baki da kunya Sam niba karuwa bace ! Kina kallona ne bakisan wacece ni ba xama tayi tana goge kwallar da take xubo mata, Sulthana tana rike da kuncinta ranta abace kukan da hindun takeyine ya Sa taji tausayinta tai shiru tana danasanin goranta mata, bata da yadda xatayi da jin kiyayyarsu lokaci xuwa lokaci babban burinta shine kawai suyita fada da yan'uwanta, hawaye ya xubo mata tana son taga Allah ya yaye musu wannan fitinar, Jenny juya musu baya tayi ita kadai tasan me ke damunta komai ya cakube mata, Hindu ta riko hannun sulthana ta riko na jenny, Asanyaye tace wllh wllh banta ba xina ba sbd nasamu kyakkyawar rayuwa daga gun marikina, Tun ina yarinya yake fadamin shi ba mahifina bane kuma duk lokacin dana girma xai kaini na dau fansan abinda akai min yafada min kwana na arba'in a duniya aka bashi ni akan cewa kada ya kuskura yace shi ba mahaifina bane, Idan kuwa ba haka ba to kashe shi xasuyi, Marikina ya koya min fada ne dan kare kaina sbd abokan gabanshi gani suke ni yarshi ce koda nake fashi ko damfara bantaba kisa ba ! Da tausayawa suka kalleta, Zan fara kisane akan Wanda ya jefa rayuwar mu cikin masifa, Jikin sulthana asanyaye ta taba kafadar hindu kiyi hkr Anty hindu duk abinda kika ga inayi ba ason raina nakeyin shi ba, Ni kaina ina son naga mun xauna lfy, Babban burina shine naji waye yai mana yankan kauna ya hanamu jin dadin duniya ya rabamu da iyayenmu ? Kan wani dalili ? Jenny ta budi baki da kyar tace ni kaina ina son jin yadda akayi aka rabamu da iyayenmu me muka aikatawa mutum muna kwana arba'in a duniya, plx hindu ya xa'ayi muga marikinki a kurkuku? Zaro ido Hindu tayi sosai Jenny ? Xamu Sa kanmu a bala'in daya fi wannan, tabbas shi kadai yasan suwaye iyayena amma yana daure babu Wanda ya isa yaje nemansa, duk Wanda yaje shima sai anbin cikeshi sannan hukuma xatayi xargin duk aikinsu daya, addua kawai xamuyi, Ajiyar xuciya dukansu sukayi, suna yiwa juna jimamin halin da suke ciki ************* Yana Barin dakinta ya nufo bangarensa ya xauna ya dage kansa idonsa arufe cikin wani yanayi itace last hop dinshi kuma taki amincewa da bukarsa me yasa xatai masa haka alhali yasan tana sonshi ? Why ? Ita ma tasan yana sonta why take son wahalar dashi ? Oh ya rabbi ! Yarasa ya xaiyi da wannan masifar da ta tunkaro shi baitaba tunanin haka ba Sam ! Baiyi tunanin haka xata faru da gaggawa ba ya xaiyi ?, mecece mafuta ? Meyasa dady xai furta mahboob xai bawa jenny akan me bayan dashi ta dace Anya kuwa xai iya ganin wannan masifar ? Ya kalli agogo 4:00 na yamma ya hurxar da huci ranshi na suya cikin yanayi Mara fisaltuwa yake furta ina sonki so me tsanani rashinki yanxu xai iya tarwatsa rayuwata ban San soyayarki tai min yawa haka ba sai da naga da gaske zan rasaki ! Allah shiyake tsarawa bawansa rayuwa ba bawa ne yake tsarata ba ! Baiyi tunanin xai so yarinya kaarama kamarta ba yau gashi cikin soyayyrata dumu dumi sannan kuma xai rasata rasawa ta har abada dady ne ya shigo dakin, da kyar ya khaleel ya tashi, Dady ya kare masa kallo, sannan ya xauna khaleel ya kira sunanshi, naam dady, Meyasa meka kwana 2 ? Shiru yayi dan bashi da amsar bashi, Girgixa kai dady yayi ya xuciyar taka bata fito ba ? Da mmk ya kalli dady sai kuma ya jinginar da kansa jikin kujera, Kafadamin khaleel me ya ke damunka ? Sauke numfashi yayi dady bakomai, Da ge kafada dady yayi in tayi wari naji koma menene? Ga kayanku cen haisam ya karbosu daga wajan dinki set 20 20 ne akwai kuma wasu na daban xuwa anjima telan xai kawusu gobe nakeso mu sakasu, ya mike xai fice sai kuma ya tsaya, Khaleel bani numb din sageer, Ya juya kai ya lalubo wayar yakaranto masa numb din ya amsa ya fice, Wani irin bacin rai ya tasowa khaleel shi kam barin gidan xaiyi gobe dan baxai iya jure yanayin daxai shigaba baya son rasa ta kuma gashi xai rasata, Haushin kansa ya kamasa meyesa shi bai ce yana sonta ba ? Ya yadda duk laifinsa ne bai son yadda xaiyi ya gyra ba alhali lokaci ya kure masa ! *********** Safa da marwa ta farayi a dakinta hnklin ta atashe anya kuwa xata iya jure rashin shi ? Tana sonshi tana son yaxama abokin rayuwar ta, ta kalli agogo 8:00 na dare ta sauke ajiyar xuciya har yanxu tana da damar da xata iya mallakarsa zumbur ta mike anya kuwa xata iya ? Baxata iya jurewa ba ! Xuwa xatai ta fadawa dady tana son ya khaleel, ta fito daga daki turus tayi tana tuna wani abu asanyaye ta dawo daki lallai tunda shi ya iya jurewa halin da xai Shiga na rashinta meyasa ita xata kasa ? Ta kwanta akan gadon itama dole ta jure amma tana sonshi kuma tasan shima yana sonta shikenan ta rashi hawaye masu xafi suka xubo mata ************* Rashin baccin da batayi bane kwana 2 da kuma damuwa na rashin samun Wanda takeso ga fargabar rashin sanin waxata aura ya hadu ya tunkushe mata da xaxxabi me xafin gaske ta tashi dashi, Momy ta shigo dakin hannunta rike da shaddoji dinkakku masu Kyau da tsada ganinta tayi a kwance kullube da bargo jikinta na rawar sanyi da Sauri momy ta kara so hnklinta a tashe subhanallah ! Jenny ? Taba jikinta tayi taji shi rau da xaxxabi da sauri ta kira numb din Rubayya ta taho mata da maganin xaxxabi bata dade ba ta dawo ta bata ta amsa ta sha da kyar Momy ta lallabata tashiga toilet tai wanka ta xura shaddar ta fara Sol tasha aikin Dubai da xare yellow Orange hakan yaba da kalar mai ban sha'awa xugum tayi tana tunanin xata rayu da Wanda bata sonshi dan karamin tsaki taja koma waye mijinta bata sonshi ba kuma xata taba sonshi *********** Karfe 11: nasafe malan ya xo aka tarasu dukansu a babban falon gidan har yanxun xaxxabine ajikinta tai ta raba ido ko xataiwa ya khaleel kallon karshe kwata kwata babu shi afalon kanta ta sauke kasa tana jin takaicin rashin halartarshi wajan bayan malan yai jawabi yace xai fada mata Kalmar shahada cikin hukuncin Allah yana fada ta maimaita full tayi Kalmar shahada gaba dayansu sukai hmdl shikenan kinxama mu mun xama ke ! Hawayen farin ciki ya sauko mata babban burinta arayuwa ya cika saura na biyu malan yace ta xabi sunayen da takeso tace sunan Momy take so asamata da murna Momy tace bai miki tsofa ba ? Akayi dariya malan yace wani sunane ? Dady yace FIDDAUSI! Murmushi malan yayi yace ubangiji Allah ya taramu acikinta suka amsa da amin dady yace akwai Malama daxata dinka xuwa tana koya mata krt da duk abinda ya dace malan yayi addu'a suka tashi xasu tafi masallaci dan anan xa a daura auren, taji kamar ta tambayesu waye mijin ? Haka tajita cikin fargaba suna fita Rubayya ta taso ta rungume ta lallai kin birge Momy kince asa miki sunanta, da dariya Momy tace xonan JANNAH, sulthana tace wow ! Nyc name amarya jannat dariya sukayi dukansu xuciyoyinsu fal farin ciki yau jenny taza ma tasu Momy tace na saya miki da jannat takwara, dadi sosai ya kama jenny duk da xaxxabin da takeji lallai sunan ya mata jannat ta maimaita aranta gaba daya taji damuwarta ta yaye bacin ranta yakau yau tazama musulma ta tashi daga Jennifer ta koma jannat haka sukai ta farin ciki da jin dadin xuwan wannan ranar ************* Tun kafin daurin auren dady yake Neman ya khaleel yane meshi ya rasa ya nemin numbers dinshi duk akashe hnklin dady ya yatashi ya kira sageer ko yasan inda khaleel din yake yace shima ne mansa yake fur yarashi har aka daura auren ya khaleel bai xoba kowa yayi mmkin rashin halartarsa wajan daurin auren mai abun mmk haka suka koma gida babu khaleel ba labarinsa, Suna shiga gidan dady yai bangaren khaleel a bude yaga kofar afusace ya shiga dakin ya taddashi kwance yana sauraron karatun kur'ani numfashin Sa na fita fat ! Fat dady ya kura masa ido tausayin dan nashi ya kamashi jikin dady asanyaye ya taba shi, da kyar ya bude idonshi sunyi jaa, a nutse ya tashi daga kwancen dayake, muryar shi wata iri yace, dady plx kayimin afuwa rashin xuwana daurin auran nan, kallonsa dady yayi ya girgixa kai, bakomai khaleel nasan xuciyarka gab take da fasa kirjinka ta fito Allah yasa inkaji Wanda ya auri Fiddausi baxaka damu ba, wani shock khaleel yaji banda mahifinsa ne yake masa mgn da baxai taba sauraron Sa ba shi Sam bai son jin Wanda yai masa cikas Wanda ya rabashi da staarshine dinsa, kallonsa dady yayi yanda yaga khaleel din yatafi wani tunani, khaleel dady ya kira sunansa, dakyar ya amsa da naam dady, Na daura maka aure da Fiddausi ! Wani axababban bacin rai yaji khaleel din shi ga wacce yakeso xa a bashi wata banxa Fiddausi da ko saninta baiyi ba, Dady ne yace oh ! Sorry khaleel Jennifer ce ta koma Fiddausi Dariyar ban mmk ta kufcewa khaleel Sam bai San xuwanta ba ji yai kawai yanayinta da mmk yace dady kun aura min Jennifer ? Tabbas kuwa dana, Wani abu khaleel ya wuce daga kirjinsa tun lkcin da akace xa a aurawa jennynsa mahboob yaji xuwan abun ya tokare masa kirji jin ambashi ita yasa yaji fitarsa da gudu, dady yace ina fata yanxu xuciya xata xauna daram baxata fito ba? Dariyar farin ciki khaleel yayi ya rike hannun dady, Da murna yace dady ya akayi kasan haka ?? Murmushi dady yayi cikin farin ciki yace gidanku, Nifa na haifeka nasan halinka tun kana yaro duk wani motsinka na sani, Hnklinka ya kwanta nabaka xabinka kayiwa kanka adalci yau kaxama ango, dariya khaleel din yayi hannunshi rike Dana dady ya daga hannun yasa agoshinsa cikin farin ciki yace ngd dadyna Allah yasaka da alkairi xame hannunsa dady yayi yana dariya kaga maxa ka shirya kafito dady ya fice, farin ciki sosai ya khaleel yakeyi wayarshi tai kara ya duba yaga ruby ce ya Daga ta murna tace babban Yaya angon jannat Allah yasa alkairi da farin ciki hade da murna yace amin ruby ya kashe wayar yana nanata sunan jannat nyc name By *Ummee Garkuwa* Dan Allah kuyi hkr sbd rashin postin da wuri wllh wasu ayyukane suka shamin kai yanxu inshaa Allah zaku dinka ganinshi akai akai ngd sosai ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER ✍🏻✍🏻✍🏻 55&56 Murna Sosai yake xuxciyar Shi tass haka ya shirya ya fito cikin harabar gidan yana ta farin ciki Tana kwance a daki ranta ajagule Sam tarasa me ke damunta fargabar ta daya batason.waye wanda xata aure ba tana kudundune Jikin bargo tana tuna rayuwar da xatayi nan gaba da Wanda sam bata sanshi ba hawaye ya Sauko Mata babbar murna ta shine yau ta amshi musulunci nan da nan jikinta ya fara karkarwa Hindu ta shigo dakin,amarya jannat ganin tana karkarwa yasa ta xare ido yasalam! Meye sameki ? Shiru tai Mata Dan bata da amsar bata, Zuma tayi kusa da it a, Ta taba jikinta hnklinta ya tashi sbd zafin da taji yayi da sauri tai dakin mommy, Ta sameta ta idar da sallah, Momy zaxzabin jannat fa bai Sauka ba da sauri momy ta tashi ya salam magani ta dauko muje tasha wannnan in dai bai sauka ba zankira Dr, Dakin nata suka koma ta bata magani tasha ta koma ta kwanta momy tafice daga dakin Tabar Hindu kusa da ita sulthana ce Ta shigo tana guda ta yaye bargon data lulluba tashi amarya tashi Kiji waye mijinki, kallonta jannat tayi gabanta na faduwa araxane take jikinta na karkarwa, Yanxu mahboob yake fadamin wannnan dan zafin kan aka daura Miki aure dashi, Lumshe ido tayi cikin farin ciki Mara misaltuwa komawa tayi ta kwanta tana jin tamkar ita tafi kowa sa'a aduniya, Hindu tace Amma naji dadi dan gsky sunfi dacewa dashi,Ta juyo tana murmshi ina tayaki murna jannat Allah yasanya alkairi, Tna murmushi ta amsa da amin ita Kadai tasan farin cikin data keji ************ Sagir ya hango da sauri sagir din yakara so wajansa ranshi a bace, cikin fda yace masa ina kaje tun daxu? Dariya khaleel yayi sorry abokina ban San ni za a bawa jannah ba, Dan karamin tsaki sageer yayi sai kuma yayi dariya yau Jennifer taxama taka mutunina ya miko masa hannu sukai musabiha hade da jinjina hannu juna cikin matukar farin ciki yace Allah ya cika min burina yabani abin dana keso mai matukar mahimmanci, Dady ya taimakeni sageer da ban San Halin da zan fada adalilin rashinta ba, Sageer yace sai Ka kiyaye gaba kuma Dariya yayi kadan ya cije lebensa me zan kiyaye sarkin sakin mgn? Da dariyar yake yace kallon ruwa, Still yana dariya yace sageer baza Ka gane me nake nufi ba sbd kai mayen matane, Yarinya ce jannah na aureta dan ina sonta Amma babu abinda ta iya na kula da rayuwar wani ita kanta tana bukatar a kula da tata rayuwar, Dariyar shakiyanci sageer yayi kana wasa da yaran yanxu, Wai kuwa khaleel ta fada maka tana sonka? Mikewa khaleel din yayi, bata fada ba still xata fada sageer, Jinjina kai sageer din yayi kana nan akan bakanka? Dafa kafadarshi yayi sageer kafi kowa sanin bana mgn biyu Da mmk sagir yace kai khaleel yakamata ka sassautawa kanka kana son yarinyar nan fa, Sosai ma khaleel tayimin yarinta ne akwai time da zanyi hkn da kaina, Hannunsa yaja kaga muje muyi sallar magrub binshi sageer din yayi yana jinjina halin khaleel na kafiya, ********************* Suna fitowa daga sallah momy ta kirashi tasanar dashi zaxzabin da jannat takeyi, Hnklin Shi ya tashi yai cikin gidan afalo ya taddasu duka yana shiga sulthana tace, Angon jannat kasha kamshi momy ga angon gidanmu ya shigo murmushi momy tayi itama cikin wasa tace angon da ba ya fara'a Sulthana tace ango yaufa ranace ta musamman plx Ka saki fuska, kallonta kawai yayi ya sunkuya kusa da momy tasa hannu tana shafa kansa haba khaleel kayi dariya mana murmushi yayi sulthana ta kwashe da dariya yau za'ai ruwa da kankara dukansu sukai dariya banda Zahra data rikice lokaci daya ya khaleel da auren Jenny? Taga kamarma yana cikin farin ciki dolene ta fadawa jidda wannan mugun lbrin momy tace Ka hau sama tana cen naga zaxzabin ma ya sauka ba kamarwdaxu ba ya mike yai sama xuciyar cike da son ganinta amatsayin mallakinsa kai tsaye dakinta ya nufa *************** Tana kwance xuciyar ta tas ta kurawa jikin mirro dinta kallo tana tuna irin rayuwar auren da xatayi nan gaba ita da ya khaleel anutse taji anja kofar dakinta ya shigo suka kalli juna gabanta ya fadi da sauri ta sunkuyar da kanta kasa cikin jin kunya yau yafi ko yaushe kyau, Lumshe ido yayi tayi kyau fuskarta tai masa fresh muryar ta na rawa tace ina yini? Sai da yaji sautin muryar Tata har cikin ransa ya amsa mata da lafiya lau ya Jikin naki? Da sauki, Matsowa yayi kusa da ita ya xuba Mata idanuwansa da taji tamkar yaxuba Mata kasala ta kauda kanta daga kallon gefen shi Ya xauna gab da ita gabanta ya fadi Ya kare Mata kallo, me yake miki ciwo? Muryarta asanyaye tace xaxxbine, Hannunsa yasa ya taba wuyanta subhanallah ! Jannah har cikin xuciyar ta taji kiran sunan, Jikinki yayi xafi a yawa kinsha magani kuwa? Eh bandade da shaba, Ok kinyi wanka bayan kinsha maganin? A a banyi ba Tashi tashi kije kiyi xafin jikin Ki xai ragu, Ta tsaya tana nuku nuku, Hannu yasa ya yaye bargon data nade kanta dashi ya ajjiye Shi agefe ya sureta kamar yar baby a hannunsa kafin tai wani kyakkyawan motsi ya direta a toilet yasa hannu ya cire mata katana tas, Wata axababbiyar kunya ta kamata da sauri ta runtse ido tana ji ya hau yi Mata wanka kasa motsi tayi idonta a rufe ya wanke ta tass ya dauko towel ya daura mata Shi ya kuma surarta ya dawo da ita kan gadonta ya ajjiye ya kalleta ganin ta rufe idonta yasashi murmushi aransa yace yarinta ya juya xan dawo anjima ta bude ido hade da xareshi ta murgudawa bayan Shi kallo yana fita ta dire kafafuwanta a kasa ta Mike tuni ta nemi xaxxabi tarasa murmushi tayi data kalli kanta a mudubi yau ita ya khaleel yaiwa wanka a amatsayin matarshi ? Wannan ranar xata xata sata cikin tarihin rayuwarta gown na atamfa tasa ash colour tana shafa mai wayarta tai kara tana dubawa taga dady da sauri ta daga yace mata idan taji sauki sosai taxo babban falo suna jiranta ta fito tana jinta cikin farin ciki gab da xata shiga falon taji kunya ta kamata dady na zaune ya khaleel na gefenshi yana danne dannen waya mahboob na ge fanshi na hago haisam yana kusa da momy sulthana tana kusa da kafar dady tana xuba surutu hindu tana cen gefe tayi tagumi tana kallon sulthana na surutu me kama da shirme, kanta a kasa ta karaso falon ta xauna kusa da Hindu bayan ta gaishe da dady, Dady ya kalleta amarya ya Jikin naki? A kunya ce ta amsa da sauki, Mashaa Allah fiddausi kinga hukuncin Allah ko? Allah ya kadarta aurenki da khaleel ina fata dai xafin nawa yai miki ? rufe fuskarta tayi Cikin jin kunya murmushi sukayi dukansu, Dady yace yau ranace ta musamman awajanmu munayi wa Allah gdy daya cika mana wannan burin ubangiji Allah ya cikama sauran burikan namu na alheri Allah ya bayyana mana iyayenku suka amsa da amin, yaci gaba da mgn yau an daura aure Amma bayanxu xata tare ba nan gaba inshaaAllah xamu sa ranar da ta dace momy tace muyi bikinmu a nutse ubangiji Allah yasa alkairi, Ya khaleel ya dago kai ya kalleta ta rufe kanta da dankwalin kanta ya cije lebensa yasan dalilin rufe fuska, kuruciya ya sauke kansa yacigaba da dannen wayansa, Sulthana ta mike tana waka dukansu suka xuba Mata ido dady na saura bikina dana ya haisam tayi dariya dady ya ka ganni aranar? Murmushi kawai yayi dan uxiri yake mata habawa dady ba,a mgn nasa wedding gown tai min kyau naci wanka dady na haskomin momyna tana kwasar rawa d.j yana mata kirari, xuru sukayi suna kallonta da mmk mutane suna fadin sulthana amaryar haisam ta kalli ya khaleel da idonshi yake kan waya kaima fa ya khaleel sai ka dense ka ajjiye cin mgnin da kk da ustaxan cinka a gefe ka kwashi rawa ta.......... tsawar da haisam ya kwatsa mata ce ya dakatar da ita meyasa baki da kunya murguda baki tayi matsalata da kai mita kafi san aita nanacin mgn ? Kafi kowa sani, Baki da hnkl ?? Ta rike kugu cike da tsiwa wannan kuma ko kai baza ka nuna min shiba, Tsaki yai cike da jin hausi a hakan xan aureki? ? Ina fada kina fada? Hararsa tayi eh ahaka xaka aureni, Ya nunata da yatsa ban taba sha'awar mara kunya irinki ba, Ta murguda baki wannan kuma yanxu ya xame mk dole aure ba fashi, Tsaki yai yabar falon gaba daya, Itama tayi tsaki ta hau sama ranta a bace, Dukansu suka bisu da kallo dady yace Allah ya shirya min ku,jannat ma tashi tayi tabi bayanta a daki ta sameta ta hada kai da gwiwa Zama tayi kusa da ita ta dago kai ta kalli jannat plx jannat bani da kyaune ? Ban isa a soni bane? Girgixa kai jannat tayi ko kadan sulthana kina son ya haisam Shi kuma baya son mace mai tsiwa mara kunya, ta kalli jannat ya zanyi ? Sauke numfashi tayi sulthana ko baki da kunya ke mace ce dole ki nemo kawaici da kauda kai, Jim tayi tana kallon jannat, Ta yaya? Kwantar da hnklinki zan baki shawara nasan xakiji dadinta sosai muddin kikai amfani da ita, murmushi tayi ngd anty jannat ****** ******** Washegari da daddare bayan ta fito daga wanka tasa rigar bacci tana kokarin kwanciya wayarta tai kara test ya shigo tana dubawa taga Mr coffee ........ki kawo min coffee da abu mai ruwa ruwa yunwa nakeji...... hijab ta zunbula tai kitchen ta dafa masa tai bangaren Shi gabanta na faduwa axaune tasame Shi yana kallon ball ta gaishe Shi idonshi akanta ya amsa ta Mike xata tafi jannah! Yakira sunanta, Ta waiwayo hade da amsawa, Ina zaki tafi baki xubamin ba Ta dawo ta xata xuba masa kinga cire wannan hijab din gabanta ya fadi, rigar barci ce me sharara jikinta, ganin fuskarshi a daure yasa jikinta asanyaye ta cire duk ta jita atakure, ya kalleta wani shock yaji ganin rigar jikinta kauda kai yayi wato shiyasa take noke noke yayi murmushi kadan ta xuba masa a cuf ta miko masa ya amsa, Ta Mike xata mai da hijab dinta, "Ina zaki ? Ta kwabe fuska, Zan koma daki, Xauna ba inda zaki, tazaro ido cike da mmkin mgnr sa By *Ummee Garkuwa* ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 57&58 kallonshi tayi tana mmkin mgnrsa, idonshi akan coffee din dayake sha yace mata, dawo ki xauna, tayi kamar bata ji abinda yace ba, ya waiwayo ya yakalleta, xauna mana, ya nuna mata kusa dashi a darare ta xaune tana noke noke, ya waiwayo ya kalleta tana rufe rufe jiki da hannunta yai murmushi yarinta kamar ba daxu nagama wanketa ba sai wani nuku nuku take ko me xata boye? ajjiye cuf din yayi ya tashi, xo muje ki gyaramin bed room dina, tabi bayanshi tana hararar shi duk yabi yasata jin kunya yana shiga ya kwanta akan gadonshi, dai dai lokacin data karasa shigowa dakin, mmk abin yabata yanda taga dakin tsab agyare, oh ! jannah kin san aikin da xakimin ? girgixa kai tayi tana satar kallon gefen gadonshi, tausa xakimin nagaji ! da sauri ta kalleshi tana jinjina mgnr, karaso ki fara, asanyaye takara so dai dai kusa da gadonshi tai turus tarasa ya xatayi batasan ta inda zata fara, ya khaleel plx kayi hkr, ta fada kamar xatai kuka dago kai yayi yana kallonta takusa bashi dry yadda yaga ta koma lokaci daya kanta akasa, hannu yasa ya janyota kusa dashi ya xaunar da ita kan gadon, hkrin me kike bani ? da kyar tace ina son zan koma daki, nan inane ? shiru tayi, tausa nace kimin nagaji bana son musu, ranta bai so fa ta fara masa a hnkl lumshe ido taga yanayi kana gani kasan dadin tausar yakeji, waje daya takeyi sbd ta kasa hawa kan bed din, idonshi alumshe yaji waje daya kawai akeyin tausar ya bude ido yaga a tsorace take dan bata motsa daga inda take ba, hannu yasa ya fusgota ta xube ajikinshi kamshin turaren ta ya shaka me kamshi kanshi ya tusa dai dai wuyanta yana shakar kamshin xuwa gashin kanta hannunshi rike da nata ta mau yakasa saki saboda laushin da hannun nata yake dashi, hnklinta ya tashi jikinta ya hau rawa, shikam kamar ana turashi ko ina na jikinta sa kanshi yakeyi, da sauri ta zame kanta, kam ya riketa cikin wani yanayi, idonshi cikin nata, hawaye ya gani tab cikin kwayar idon ta kadan ya rage su fito ya dago fuskarta ya manna mata kiss a chick dinta ya saketa, da sauri ta mike daga jikinshi ta dauki hijab dinta ta fice, a wahalce ya juya yana sakin numfashi yana mmkin yarinya karama ta iya gyara kanta ko ina najikinta na fidda sihirtaccen kamshi fatarta sumul da laushi kamar ta jarirai nan gaba in ta waye bai son yadda xata koma ba murmushi yayi jannah dinshi ta hadu xai mata kyakkyawan raino, hannun yasa zai shafo sajansa ya ji kamshin jikinta a hannun yakara shakarsa sosai yana fadin ina sonki jannah ! ***************** da sauri ta koma daki tana mmkin abinda ya khaleel yai mata dakinta ta nufa tana shiga ta tadda hindu da sulthana, wani irin kallo sukai mata hade dayin dariya bata tanka musu ba ta cire hijab dinta tana kokarin kwanciya sulthana tace anty jannat ba acen xaki kwana bane ? bata ta kan mata ba, wllh anty jannat Allah yana fishi da matar da take juyawa mijinta baya, hindu tana dariya tace yauwa sulthana tunasar da ita, waiwayowa jannat tayi ta hararesu jarababbu yau kam duk jarabarku baxan tanka muku cikin daren nan ba in kun gaji da neman fdan sai ku kwanta, ta juya musu baya sulthana tace sorry anty jannat plx tashi ki bani shawarar na matsu naji kin san fa ina son ya haisam, hindu ta katseta, wai je bakya jin kunya ?? ki budi baki kice kina son wani ? dan Allah ki dinka abu da tsari, hararta sulthana tayi akufule tace idan ana mgnr kunya hindu kina da bakin da xaki ce kina da ita ? ai babu me sauki a cikinmu irin jenny, ta kama baki sbd hararar da jannat tai mata sorry na manta jannat zance, cikin daure fuska tace ki kiyaye gaba plx bana son wannan sunan hindu tace rashin kunyar da kikeyi sulthana bazan taba yin irintaba tsaki sulthanan tayi tanawa hindu kallan sama da kasa ke abinda kikeyi waxai iya shi ? ko mazan ma da sukeyi ba kowanne namiji ne xai iya ba balle ke mace, cikin fada hindu tace zan wanka miki mari fitsararriya, farr sulthana tayi da ido ta ya b'una fuska ke kuma fandararriya jannah ce ta katsesu haba dan Allah gsky ku kyaleni ko kowacce ta tafi dakinta kullum sai kun biyoni sannan baxa a xauna lafiya ba, hindu tace sai dai ke kifita ba inda zani, sulthana tace shareta anty jidda bani shawarar yanda zan shawo hnklinsa kin san ita ba abinda ta iya sai rike bindiga da baraxana da ita, dariya hindu tayi sbd rashin kunyar ki yasa keda kika iya soyayyar kina so ba'a sonki shiru sulthanan tayi hmm anty hindu kenan baki san ni bane na wahalar da samari banta ba son kowa araina inba haisam ba karkiso kiga tulin samarin dana ke dasu larabawa yayan sarakai da na attajirai soyayya daban take bata daukar matsayi ko mulki na yadda haduwar jini ce kawai, anty jannat ina jinki, ajiyar xuciya jannat tayi idan xaki kiyaye ki jure, tsaki tayi kinga anty jannat ke shari'ah ce da xaki dinka kafamin sharadi ?? kawai ki bani shawara dan ma kin ga ina lallabaki? girgixa kai tayi zan bk ne sbd ke macece ciwon ya mace na ya mace ne ba dan halinki ba, soyayya ba hauka bane dan kina son mutun ba hauka xaki tayi kina babatu har raini ya shiga tsakaninku, muddin kina shishshigewa namiji da nuna masa mahaukaciyar soyayya dole ya tsaneki ko da kuwa yana sonki burin namiji yasamu mace me aji, aji bawai wulakanci ba sbd yanmata basa tantance aji da wulakanci, wulakanta mutun bashi da kyau duk kaskancin sa, koyaya ansan mace da kunya idan baki da ita kina da kawaici ko baki iya kauda kai ba dole ki koya kibawa kanki kima da daraja ki canza wannan dabi,un da kike nuna masa agabansa ki shareshi, ba gaba ba, sama yake dake gaisuwa kawai xata dinka hadaku itama bawai ki saki fuska kina kwasar dariya ba, a a ba yabo ba fallasa daga gaisuwa kada ki yadda wata mgn ta hadaku dashi, jim sulthana tayi tana jinta, sai ki janyo hnklin shi ta abinda yakeso bawai yadda xai gane ba cikin rashin sanin baki son yana so ba, da sauri ta kalleta anty jannat ta yaya ban gane ba ? kinga ya haisam yana da son kwalliya da nutsuwa sannan yana da son cin abinci kusan duk mazan yanxu suna da son wayan nan abubuwan, misali kiyi girki ki xubawa kowa shi kuma ki tura masa plate din kice ya xuba kinga yasan ke kikayi idan yana waje yi kokari ki kama kanki koda xakiyi surutun kiyi shi me ma'ana xaki ga shi kanshi ya fara shayinki, jikinta asanyaye tace idan kuma baya sona fa ? dariya jannat tayi kin san wani abu ? duk wanda kikejin soyayyarsa aranki shima yana ji xaiyi wuya kisamu wanda bayajin hakan ko yaya idan kika ga ya kyaleki kin nuna xakewa shine xaisa yaji ya tsaneki, kada ki kuskura ki nunawa namiji xakewa da rashin nuna kimarki ki nuna kina da kima da daraja kada ki nuna masa soyayyarki afili kija ra'ayinsa ta hanya mai kyau wacce xata kara miki kima awajansa, yasan lallai ke ta mutunci ce, ba namijin daya keson ballagaza, ki kyale ya haisam kiyi kamar ba sulthanan da cen ba dariya tayi cikin jin dadi ngd sosai anty jannah ********************* washe gari bayan ta idar da sallar asubah gari nayin shaa ta koma bacci bata tashi ba sai 11:00 tayi mmkin baccin datayi ta shi tayi ta shiga toilet tai wanka hade dayin brush ta fito kenan taji karar test murmushi tayi dan tasan mr coffee ne dauko wayar tayi ta duba ....nashigo daxu kina bacci munta fi abuja da dady yau ko gobe xamu da wo ki kula da kanki.... jim tayi xuciyarta ba dadi asanyaye tace Allah ya dawo da ku lfy ta shirya cikin riga da siket na less mara nauyi kalan brown da kwalliyar golden yellow ajikinshi falo tayi breakfast ta sakko babban falo ta same su dukansu ta xauna kusa da hindu tana gaishe da momy cikin kulawa da fara'a momy ta amsa, karar motoci sukaji, wasu mata suka shigo tare da jidda datake kuka, ganinsu yasa gaban jannat ya fadi tana kallon matan tagane dayar kanwar dady ce wacce ta xageta lokacin sa ranar jidda, da fara'a momy tace sannunku da xuwa, dayarce tace dakata hajiya fiddausi " ba gaisuwa ce ta kawo mu ba, jidda na kwance jikin ummanta tana kuka lallai bashir ya nunamin ban isa da yayanshi ba tunda har xa a daura auren danshi yakasa sanardani sbd munafunci irin naki, dayar matar da jannat bata santa ba cikin fada tace hjy fiddausi burinki ya cika kin mallake mana dan'uwa sai abinda kikace sai abinda kikeso shi akeyi ke ishashshiya a daura auren waccen arniyar ta nuna sulthana atunaninta itace jannat da ibraheem bamu sani ba sbd tsabar munafunci irin naki, a kufule sulthana tace wllh ni ba arniya bace kije cen kinemi arniya inda take to wai ma suwaye ku da xaku xo kuna yi mana haushi cikin gida ?? da sauri momy ta toshe bakin sulthana idan na isa dake sulthana kar na kuma jin bakinki, sakin baki sukayi hade da yiwa sulthanan wulakantaccen kallo, da kyau dangin agumi yar masu sai da garar garau akan titi, sulthana ta zaburo momy ta riketa na miki mgn ba ruwanki dani sukeyi kiyi shiru, hjy amina kiyi hkr ba a kyauta ba amma dadynsu da shi khaleel din sunta fi gidanki ta nuna daya matar cen abuja su fada miki yadda abun yake da niyyar in xasu dawo xasu biya wajan hjy hadiza, hjy hadizan ce momyn jidda cikin tsawa ta katseta rufemin baki munafuka, ran momy abace tace ku sani kufa kannan mijine ba yayyansa ba ba kowacce mgn ya dace ko yabamin ita ba, sulthana ta fashe da kukan takaici momy me yasa kika hanani mgn ? ki kyaleni na nuna musu jarabar sabon jini rikota momy tayi a a sulthana, haka suka kare musu tas xagi nacin mutunci sannan suka tafi zigum kowa yayi a falon sulthana ce kawai take mitar jarabar an hanata kwatawa momy yanci jikin jannat asanyaye ta hau sama hawaye sosai takeyi tana kukan bakin cikin cin mutuncin da kannan dady sukaiwa momy duk a dalilinta gsky momy da dady mutane ne nagari baxata gushe ba har abada xata cigaba da yi musu addu'a har karshen rayuwar ta ranar kam gidan kwanan bacin rai kowa yayi ***************** washegari da safe tana tashi test din ya khaleel ta gani na suna hanya sun kusa isowa hindu ta shigo fuskarta ba walwala jannat ta kira sunanta,ina son xuwa gidana nida sulthana zamu kwaso kayanmu masu amfani kin san tunda muka baro cen bamu koma ba, da murna jannat tace nima zan biku ina son naje naga mamana da su david, xaro ido hindu tayi waya ce miki yanxu irin da kike ? shari'a bata yadda ki fita ko nan da nan sai da ixinin mijinki, a sanyaye tace yaushe xaku tafi ? hindu tace sai yamma, da murna tace yauwa time din ya dawo sai na nemi ixininsa, ******************** kitchen ta shiga ta shirya masa abinci kala kala wanda tasan yana so karfe biyu da rabi na rana ya dawo ya bar dady acan shi sai gobe xai dawo sbd yana da mittin, tana shiga dakinsa ta tadda ya fito daga wanka ya xauna kusa da ita hade da kunna tv yana kallon tashar world sinima ta janyo flask xata fara xuba masa coffee dan tasan shiyake fara sha kafin yaci komai, dakatar da ita yayi kinga " tashi ki cire wannan hijab din na jikinki a shagwabe ta kalleshi ya kau da kai yana kallon tv ganin ba wasa afuskarsa yasa ta cire ta ajjiye akan kujerar kusa dashi, ta dauko cup ta xuba masa coffee ta mika masa ya waiwayo xai amsa ya kalli kayan jikinta sun mata kyau sosai kamshin turarenta mai dadi ya cika dakin shi ya amsa yana sha kadan kadan ta xuba masa abincin ta ajjiye ta mike xata fita, ina xaki tafi ? tayi shiru dawo ki xauna anan sai nagama cin abincin ya nuna mata kusa da shi a darare ta xauna tana jin kunya sosai ya kalleta yaga tayi nesa dashi daure fuska yayi ya nuna kusa dashi sosai, nan nace ki xauna, turo baki tayi ya yi murmushi sbd turo bakin yai mata kyau ta dawo kusa dashi ta xauna tana bata rai itama girgixa kai yayi yace yarinta ko meye na bata ran ? dawowarta kusadashi yasa yaji kamshinta sosai sunkuyar da kanta tayi yasa hannu ya dago mata da fuskar ta suna kallon juna taja baya ya danji haushi hakan yasa ya fisgota jikinshi yana shinshinar kamshin ta yarasa gane wanne irin kamshine me fusgar sa da take sawa dankwalinta ya xame ya kalli gashin kanta baki sidik gam ya riketa ajikinshi laushin fatarta na fusgarshi da sauri ta tureshi hade da shagwabe fuska, plx ya khaleel sakin ta yayi ta matsa nesa dashi lumshe ido yayi ta mike da sauri ta xira hijab dinta gab dazata fita tace, zamuje mu kwaso kayanmu sannan zanje na gaishe da maman dadiv, kai kawai ya daga mata cikin wani yanayi yarasa yadda akayi karamar yarinya take kokarin ta iya jan hnkl, tana fita taci karo da sageer ya gaishe ta a kunyace ta amsa ya shiga dakin khaleel ya ganshi wani iri , dariya sageer yayi hade da rike baki, cikin zolaya yace ango ango a haka xa'ai karatun ?? harara khaleel yai masa hade da janyo wata hirar ****************** da murna ta fada musu ya bata ixinin ta je, a shirye suke momy tace danjuma ya kaisu, suna xuwa gidan yaran hindu suka tarar suka shiga ciki suna kwaso muhimman kayansu, da sauri boy one ya shigo madan ya kira hindu kinyi bako, da mmk ta kalleshi waye ? sadik osasa ne, da sauri ta mike a tsorace me yaxoyi ?? kwantar da hnklin ki madan yace wai yana son kuyi muhimmiyar mgn ne, afusace ta fito suka biyo bayanta a falo suka taddasu ya dora kafa daya kan daya da murmushi yace hindu, sulthana, Jennifer, gsky na tayaku murnan ganin juna kwantar da hnklinki hindu ba fada ko tashin hnkline ya kawoni ba, taimakonki naxoyi tunda kin bar min dubai dama ke kadaice kika fini a harkan nan tamu, kuma kin barmin shiyasa naxo nai miki tayin taimakona ko xaki iya siya, ranta abace tace ina jinka , su kuwa su jannah da sulthana binshi sukayi da kallon mmk, kin san ni aminin marikinki ne ? yanxu haka kina neman iyayenki meya sa kika manta dani alhali kinsan nasan duk wani sirrinshi ? asalima kina kwana arba'in aduniya aka kawo mishi ke tare dani dashi akai mana gargadin komaarki gida daukan ranmu, nasan mahaifinki da mahaifiyarki xaki iya biyana na fada miki suwaye iyayenki ? ajiyar xuciya hindu tayi kudin har nawa kakeso ? sulthana ce tayi tsaki kaga malan kaxo kana yiwa mutane wani gadara gadara kawai inxaka fada ka fada, kallonta yayi da murmushi yace kimsan ahmad al'mansoor ? araxane da kuma mmk ta kalleshi hade da murguda baki, ya taba bani aiki akan ki yana so na lalata miki fuska da acid ganin kece yasa na kyaleki, sbd nasan ke wacece, da fada tace dakasan ni wacece sai akayi yaya ? nifa bana son gadara kawani tara wani uban kasumba ko kyan gani baka dashi kanawa mutane dariyar mugunta wai kai mai adalci kawai ka fada mana suwaye iyayenmu ? idan xaki iya biyana gashi ya miko mata karamar takarda rubuce da adadin kudin dayake bukata hindu ce tai caraf ta mashe ta duba xaro ido tayi tana kallonsa plx osasa baxan iya biyan wannan kudin ba aina zan samu, dariya yayi haba hindu kece fa a yanxu in kikai niyya tsab xaki samu nin kinsu kin mata hikimar ki ta damfara ? kinfi kowa kwarewa girgixa kai tayi sulthana ta warce takardar ta duba ta xaro ido itama ta mikawa jannat itama xare ido tayi ya mike cike da ji da kansa kuje kuyi shawara amma zan taimakeku da mgn daya ku kiyaye yawo barkatai dan har yanxun wanda suka tarwatsa muku rayuwa sunana bibiyarku da mmk suka kalleshi ya fice ya barsu jigum sukayi suna kallon juna cikin tashin hnkl ga koshi ga kwanan yunwa, kowacce tambayar kanta su kuwa me sukayi ake bibiyar rayuwarsu haka ? By *Ummee Garkuwa* ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 59&60 Shiru sukayi kowacce da abinda take sak'awa aranta, Abin ya matuk'ar d'aure musu kai, Sulthana ce tak'atse shirun, Y'an uwa menene abinyi ? Abin nan ya bani mmk ni sam ban yadda da maganar wannan mai k'asumbar ba, Hindu ta kalleta nasan osasa abokin mariki nane na yadda da abinda yace sosai sbd nasan wanene shi, Ajiyar xuciya, tayi kudin daya nema ne bamu dasu ko Rabin su ma ni banda shi, Ni abin ya isheni wllh, takarasa maganar da hawaye, Gyda kai sulthana tayi kiyi hkr sis hindu ko mai yayi xafi maganinshi Allah ni kaina narasa me yake min dadi nakuma rasa mafita, Sukayi shiru dukansu xuciyar kowacce tana kuna hade da sakawa da warware wa basu da mafita basu da yadda xasuyi, Jannat ce ta katse shirun da sukayi, Mudage da addu,a mu cigaba da fadawa ubangiji Allah yana kallon kowa yana kallon xuciyar kowa Allah ya kawo mana dauki Allah ya baiyanar mana da iayayenmu, dukansu suka amsa da amin, Hindu tace plx sulthana kada ki fadwa kowa xancen nan, koda kuwa dady ne ko Momy Da sauri ta kalleta sbd me ?girgixa kai tayi muyi tunani plx, bayin Allah nan suna iya bakin kokarinsu wajan taimakon mu da kyautata mana kada mu k'uresu, kud'in da osasa yafada sunyi yawa, mubar abin iyakarmu tunda mu ya shafa, Sulthana tace gaskiya sunyi mana taimako sosai sun maida mu yayansu sun d'auki damuwarmu sun maida ita tasu wannan kam dole mu b'oye, Jannat tace hakane sis idan suka san zancen d'aga hnklinsu xasuyi, akan xasu bashi kud'in kuma sunyi yawa, addau itace mafita Allah yaka womana k'arshen wanann masifar, Ku tashi mu shirya kada dare yai mana asanyaye suka mik'e kowacce tana jin d'aci aranta ta na kuma d'okin sanin suwaye iyayensu haka suka gama kwashe kayan babu wacce taiwa wata mgn acikinsu akan haryarsu ta komawa ma haka sukayi xugum babu hirar kirki sai sak'e sak'en xuciya, Gab da magruba suka dawo gida jikinsu asanyaye alwala suka dauro sukayi sallah jannat ta dad'e tana xuba addu,a akan Allah ya kawo musu mafita, bayan ta idar da sallah tayi jigum ad'aki tana tune tunane har akayi isha'i ta mik'e ta yi sallah had'e da yin adduar data saba tana idarwa ta kishingida bacci ya fara daukanta k'arar wayanta ne ya tasheta, tana dubawa taga Mr coffee ne tasan abinci yake jira takai masa kafin ta daga wayar ta katse da ta tashi ta tashi kitchen ta d'eba masa abiincin Sa ta had'a masa coffee ta nufu b'angarensa, Sallama tayi ta shiga yana kishingide jikin kujera yana sanye da 3quater jikinshi ba riga yana kallon labarai kallo daya tai mishi ta kauda kai, Ajjiye kayan tayi tana kokarin xuba masa coffee, Ke" ta kalleshi, Ki cire hijabin, tarasa meyasa kullum taxo sai ya ce ta cire hijab dinta, ba yadda taso haka ta cire hijab din kanta ba dankwali sai fakin din gashinta da tayi ta xauna, ta dauko cup ta xuba masa ya amsa yana sha tana xuba masa abinci karar wayarshi sukaji da take a bed room dinsa, Ya kalleta kadan, " tashi ki dauko min, a hnkl ta mike ta nufi bed room dinshi ya bi bayanta da kallo yana mmkin kyawun dire datake dashi, Lumshe ido yayi a hnkl ya furta jannah kina da tsari da halitta me Kyau ngd wa Allah daya mallaka min ke, Ta dawo hannunta rik'e da wayr ta mik'a masa ya xiro hannu xai amsa hannunsu sukayi karo da juna yaji hannun laushi kamar auduga ya amsa ya duba, Jidda ce d'an k'aramin tsaki yaja ya ajjiye wayar, Mikewa tayi xata sa hijab, ya dago kai yana kallonta, Muryarshi asanyaye, "Ina xaki ?? Ta kalleshi suka hada ido, " daki zan koma, Xauna muyi mgn, Xama tayi tana kallon kafet din dakin, "Daxu ina kikaje ?? Da mmk ta kalleshi, Hotoro mukaje ban ma je gidan Maman David ba, " da ixinin wa ? Xaro ido tayi tana mmk, da ixininka mana, na tambayeka kuma ka mince, Girgixa kai yayi, Bana son yawo tafiyar bata da amfani, ni ban San kin tmby niba, Ranta ya baci ta bata rai, idonshi akan tv yana shan coffee yace baki fadamin xakije hotoro ba, daga yau ma babu inda xaki k'ara xuwa, kina ji ? Turo baki tayi batare da ta amsa ba, Waiwayowa yayi yana kallonta ta hada rai ta turo karamin lip dinta, ya tsurawa lip din ido yanda sukai Kyau, Ajiye cup din yayi ya janyo ta kusa dashi, "Bakiji abinda nace ba ? Asanyaye tace, Naji " sbd ya tsura ta da manyan idanuwansa sannan yana gab da ita hannunta cikin nashi yana murxasu a hankali, ta marairarice tana k'ok'arin fusge hannun, daya hannun nasa yasa yashafa karamin lip dinta, Ta matsa tana kokarin tashi, ya kalleta, Ina zaki ? Turo baki ta kuma yi, daki xani bacci nakeji, Da hannunshi ya dawo da ita kasa, kamar xatai kuka tace plx ya khaleel ka sakeni.....kafin takai karshe taji bakin ta cikin nashi yana shansu da sauri sauri kamar yana shan alewa, tayi tayi ta kwce kanta ta kasa sbd ya rike ta gam ajikinshi, ya Dade yana shan lip dinta sannan yasaketa hade da tsura mata idanuwa, yana mata kallon yarinya amma tsarin dirinta yana Sa yana jin feeling dinta, ganin ya saketa yasa ta mike da sauri xata fice sam ta manta hijab dinta, Daukar hijab din yayi hade da mikewa yabita bakin kofa dashi dakyar Yace, "karbi hijab dinki, ta miko hannu xata amsa ya rike hannun gam tana kokarin fisgewa ya janyo ta jikinshi da karfi kamar xai tura ta cikin cikinshi jinta ajikinshi yasa yai ajiyar xuciya yana jin tamkar ana kara masa soyayyr ta, ahnkl ya xamota daga jikinshi, itakam duk ta rude jikinta sai rawa yakeyi ya kalleta ta sunkuyar da kanta kasa ya dago da fuskar suka kalli juna, Asanyaye yace mata, " kifad'i abinda ke ranki? Da mmk ta kalleshi ta kasa kauda idonta sai da tace masa "me kakeso nace? Hannunshi biyu yasa ya tallbo fuskarta, Abinda kike boyewa arnki, ya kalli kirjinta yanda yaga yana bugawa yai ajiyar xuciya baiyi tunanin ta kai haka ba, Tureshi tayi, sbd jin haushin mgnrsa, da fada tace masa, wanne àbu nake boyewa ? Cikin ko inkula yace yace, Wanda kikeso, Runtse ido tayi mgnr ta mata zafi har yanxu yana nan da wannan tunanin ? Dole kam ta sauya Dan taga abin xai wuce gona da iri, Rike kugu tayi tana kallonshi, ni babu Wanda nakeso babu kuma abinda nake b'oyewa, Aurenka kuma bani na xab'a ba kusan dolenshi ma akaimin, ta juya ta bude kofa ta fice hade da yi masa Harar sama da k'asa Wani mugun mmk ne ya kamashi ya xauna yana nanata xancen, " kusan dole akai mata ? Gaba daya yaji kanshi wani iri ta bashi mmk baiyi tunanin ta iya tsiwa hakaba, Da matukar jin haushi ta nufi bangarenta ta kwanta tana mmkin halin khaleel haushin sa sosai ya kamata ta gaji da wannan rainin wayon, kallonta kawai yake bai sonta ba, Tsaki taja xaka sha mmk na, ta kwanta ranta abace cike da jin haushin shi, ***************** Washegari da rana suna dakinta inda suka saba zama suwaiba ta shigo sbd tana koyawa jannat karatu, bayan sun gaisa, sulthana ta kalli hannunta da mmk tace suwaiba ina son henna waye yai miki ? Zama suwaiban tayi tana murmushi ni nayi sulthana, wow ina so kiyi mana nida Anty jannat banda waccen ta nuna hindu Dan ko kin mata ba Kyau zaiyi ba, kin ganta cen duk itace mummunar mu, Dariya sukayi banda hindu datake hararar sulthana, da dariya suwaiba tace haba duk kamarku daya ni kaina da yanayin shigarku nake tantance ku, Baku da banbanci, bari naje na hado kayan kunshin in dawo, Bata dade ba ta dawo tai wa sulthana me Kyau sannan ta fara yiwa jannat ana gama mata na hannu wayarta tai kara hindu ta dauka ganin Mr coffee yasa tace jannat waye kuma Mr coffee? lokaci daya sukayi dariya da suwaiba, kar ta katse fa " ajjiye kwai hindu tunda lalle ne a hannuna haka wayar tai ta kara har ta tsinke sai wajan 4:00 tagama musu lallan mai Kyau dake gwana ce suwaiban ta kware sosai yayi Kyau Toilet tashiga tai wanka kafin ta fito suma sun tafi wankan ta dakko kayan daxata Sa ka English wears ne murmushi tayi da ta kalli kayan yayanta Emanuel ne dayaje jos ya siyo mata su atsaraba satin da xasu shiga wannan wahalar rayuwar bata taba Sa kayanba body hock ce pink me karamin hannu da siket dinta bai karasa sauka kasa ba sun mata Kyau sosai ta tsaya gaban mudubi tana taje kanta bude kofa akayi ta xaci su sulthana ne ganin shi tayi cikin madubin ta hade rai tai kamar bata ganshi ba ya xuba mata ido Hannunshi sanye cikin aljihu, "Bakiga miscalled dina ba ? Banxa tayi dashi kamar bata jiba, Mmkinta yake, bakyaji ina mgn ? Ya fada da fad'a, Ya b'una fuska tayi mgnr takace bata da amsa, Kadan yarage yasaki baki sbd mmk, Mikewa tayi tana gyara xaman siket dinta, ya karewa shigar ta kallo tai mata Kyau ya kalli kirjina gabanshi sai da ya fadi, Adake yace meyasa baki daga ba ?? Far tayi da ido "sbd bani da abinda zance, Ta gama kaishi karshe a mmk tambayar kansa ya fara yi dama haka ta iya tsiwa ? Har ya juya xai fita sai kuma ya dawo hade da fincikota, jikinta na gogan nashi idonta kir akanshi, ki kawo min coffee dakina ina jiranki, fincike jikinta tayi ta kasa sbd bakaramin riko yai mata ba, shiru tayi tana kallonsa, da tsawa yace ko bakiji ba murguda baki tayi, da mmk ya saketa lallai yarinyar nan ta shammaceshi, ta koma nesa dashi, ya fice daga dakin, tayi dariya ta cigaba da taje gashinta, mutun sai kafiya da riqak'k'en ra'ayi taja karamin tsaki ****** Ya kalli agogan hannunsa 11:30 ya furxar da huci me yarinyar nan take nufi ? Kodan taga yana hada jikinshi da nata ? Tun kafin magrub yace ta kawo masa coffee har yanxu bai ganta ba ? Dalilin daya Sa baison yarinya kenan dafe kanshi yayi idanfa yayi sake rainashi xatai shi mutun ne da baya son raini shiyasa ko k'annan sa baya wasa dasu xabura yai ya mike ya fice daga dakinshi kai tsaye bangarensu yayi yashiga dakinta tana kwance ta na bacci ya kalli beauty face dinta tayi kyau da baccin, tsura mata idanuwansa yayi yana kallonta, a hnkl ya xame bargon jikinta ya kalli hannunta dayasha lallai mai kyau yashafa hannun sbd yana matukar son lalle motsi tayi ya cire hannunsa ta juya daga kwanciyar ya kalli gashin kanta cikin sha'awa yakai hannu ya shfa kan, xabura tayi ta mike idonta taf cike da bacci ta galla masa harara menene haka ? Hada rai yayi ban sani ba ya mike tsaye, daxu nace ki kawomin coffee meyasa baki kawo ba ? Ya b'una fuska tayi "mantawa nayi ta fada tana gyara kwanciya, jannah ! Ya kira sunanta da tsawa har sai da ta tsorata,me kike nufi ne amarairaice tace kayi hkr plx bacci nakeji, Mantawa nayi, " kinga bana son musu ko gardama kina jina ya fada hade da xare ido, na kyaleki sbd yau kika fara kada ki kuskura ki kara maimaitawa, ya fice daga dakin ajiyar xuciya tayi hade da hararan bayansa, idan baxaka canxa ba ya khaleel nima yanxu na fara ta juya ta cigaba da baccinta, Da safe bayan sunyi breakfast suna hira ga al'adarsu, muryar Jidda taji tayi sallama suka shigo ita da mamanta da gudu zahra ta rungumesu gaban jannat ya fadi tasan wannan xuwan ba alherine ya kawosu ba By *Ummee Garkuwa* ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 61&62 Da murna zahra take oyoyo Anty Jidda,cikin fara'a Momy tace sannunku da xuwa hjy hadiza, fuskar Jidda ba yabo ba fallasa ta xauna kusa da ya khaleel kamar xata shiga jikinshi, wani kishi azababbe ya tasowa jannat, hjy hadiza kuwa fuskarta aturbune ta xauna tana wa falon kallon ya tsina, Momy tace ina Sa'a bari aka wu muku ruwa, wani kallo hjy hadiza taiwa momy a'a Ku barshi, ayatsine ta kalli su jannat, ta kalli momy,wai hjy Fiddausi meya ke damunku keda yaya bashir ? Da mmk Momy tace kamar ya ? Tsaki hjy hadiza tayi haka kawai Ku kwaso yara har 3 Ku xauna tare dasu bakusan asalinsu ba, wllh nasan wannan shirin duk nakine Fiddausi ke wacce iriyar mutunce ?? Wato ke ta Allah ko ? Taimako kikeyi ? Tsaki ta kuma, da kallon raini tabi su jannat dashi, malamai atashi abani waje zan gana da dangina da y'ay'ana, sulthana ta mike,tana harare harare, agana lfy tayi sama suma suka bita, Cikin fada hjy hadiza ta nuna sulthana wacce fitsararriyar fa ? Daga ganinta bata da mutunci,kwafa tayi wllh Fiddausi kin cucemu, ran mommy abace tace ya'isa hadiza ni ba matar kaninki bace wan ki na ke aure, zaki dinka yab'amin duk mgnr da taxo daga bakinki ? Zaro ido hjy hadiza tayi oh ! Sannu bashir, to ! Ko shine yai ba dai dai ba sai na fada masa balle ke ! Yana ina ? Momy tace ya fita sai anjima zai dawo, ta waiwayo kan khaleel da kanshi yake kan danne dannen waya, sannu ibraheem bani da kimar daxaka gaisheni ko ? Da kyar yace mata sannu da xuwa, cikin ranshi yana jin haushin matar Dan ba yadda xaiyi da ita sbd kanwar dady ce cin fuskar da takewa Momy baya so, mikewa yayi xai fita, ita kanta hjy hadiza tana shakkar shi Dan tasan bashi da wasa, dawo Ibrahim akwai mgnr da xamuyi da kai, da wowa yayi ya xauna batare da ya kalleta ba, ya mgnr ka da jidda? Cikin jin haushinta yace, ni na manta da wannan maganar amma nasan dady yana sane ita,yanayin yan da yai mgnr kana kallonsa Kasan ba wasa, mmk ya kama hjy hadiza, lallai Ibrahim ka manta da yar'uwar ka Jidda sbd ka auri arniya saniyar bare tsintacciyar mage wacce bata xama...... Mikewa yayi, umma! ya fada axuciye, "yanxu jannat ba arniya bace ta musulunta, idan tsintacciyar mage ce mutun ce kamar kowa ya halatta a aureta akuma xauna da ita plx umma ke babbce sannan kuma uwa, ya kamata ki tausasa maganganunki, ya juya xai bar falon Jidda tabi bayanshi, tagumi hjy hadiza tayi Tabbi ! Aiki jaa yarinyar nan tagama da Ku kaf, anya kuwa yaron nan a hayyacinsa yake ? Yana min mgn kamar zai kawo duka ? Zama bai kamani ba, Momy ta mike hade da fadin Allah ya kyauta tayi sama tana jinjina halin hjy hadiza, ruby ma bayan Momy tayi Dan ta tsani halin kanwar Baban nasu zahra tayi zugum Sam bataji dadin cin mutuncin da umma Taiwa momynsu ba ********* Sulthana tana shiga daki hawaye mai xafi ya sauko mata ta rushe da kuka hannunta rike da kanta hindu ta biyo bayanta ta xauna cen gefe tagumi tayi tana kuka jannat ta shigo hannunta rike da kirjinta ak'asa ta xauna tana fidda azababben hawaye,cikin kuka sulthana tace yau ce ranar farko da aka fara yi mana gurin rashin iyaye, jannat ta girgixa kai hawaye na xuba kamar fanfo, sai yanxu na yarda muna cikin masifa wacce bamusan ranar yayewar taba da acikin jin dadi muke tunda babu Wanda ya taba mana habaici ko cin fuska, hindu ta kallesu ta run tse ido hawaye ya xubo mata ta dubesu, sai yanxu nakara tsanar kaina, wannan gorin ya xamar min zabura baxan xauna ba zanta yawo agari har sai na had'u da iyayenmu, tana mgnr ne da kuka, da sauri suka kalleta, jannat tace xaki Sa kanki ahadarin dayafi wannan hindu kinsan halin daxaki fada ? Kefa macece, kin manta avinda osasa yace ? Muyi takatsantsan mu daina yawo sbd masu bibiyar rayuwar mu ? Ni wannan gorin da akaimana ya kara nunamin Momy mutanen kirkine masoyanmu ne har abada tunda har suka maida mu xuri'arsu, duk lalacewar mutane akwai nagari acikinsu, da fada sulthana tace Anty hindu kina bani mmk idan kin tafi gantalin kin San inda zaki gansu ? Koda yaushe ki dinka maida kanki kamar namiji, da fada hindu tace sulthana wllh zan miki dukan tsiya yanxu hk xuciyata tafasa take zan iya yin komai, momy ce ta shigo dakin jikinta asanyaye ta zauna tana kallonsu ko wacce na fidda hawaye, xuciyar ta ta karye cikin tausayawa tace, kuyi hkr komai yana karshe nikaina ban wuce cin mutuncin hjy hadiza ba basa girmamani shi kanshi yayan nasu basa girmamashi shekara 37 kenan ina shan wulaqancin su, tun ina damuwa har na daina sbd babu abinda suka rageni dashi, kada wannan ya bata muku arai kada kubarshi aranku kuyita addu'a Allah xai kawo karshen wannan masifar komai ya wuce yaxama kamar ba ayi ba ********** Yana fita daga falon kai tsaye dakinshi ya nufa ranshi abace xuciyarshi cike da jin haushin umman Jidda yana shiga ya xauna yana tuna cin mutuncin da taiwa su jannat gefe guda na xuciyarshi cike da tausayinsu babban burinsa shine jannat ta hadu da iyayenta yana matkar tausaya musu, tashin hmklinsa shine tun kafin aje ko ina anfara musu gori, ina baxai iyaba ba xai iya jurewa ba dole ya takawa matar nan birki Sam baxai jure jin ana wulakanta masa mata ba, Jidda tashigo dakin jikinta asanyaye dai dai kafarshi ta xauna, ya khaleel meya ke faruwa ne haka ? Tun shekaran jiya nake kiranka awaya baka dagawa meyasa ? Sbd kayi aure kk k'ok'arin mantawa dani ? Tana mgnr ne cikin fada, tsawa ya kwatsa mata, ni kike yiwa mgn kamar kina magana da danki ? Ni Sa'anki ne ?girgixa mishi kai tayi atsorace, Tashi ki bawani waje shashasha yaja tsaki me karfi, nokewa tayi, tana kallonshi tana marairaicewa, tashi nace ! Da sauri ta mike ta fice, ranshi bace ya bita da kallo, jingina kansa yai da kujera lokaci daya sunxo sun batawa kowa rai, *********** Sai dare dady ya dawo a falon ak'asa hjy hadiza ta sameshi Momy tana kusa dashi, tanemi waje ta xauna, bayan ta gaisheshi, yaya bashir naxone akan mgnr Jidda da Ibrahim sannan akwai babbar mgnr daxamu tattauna akan yaran dasuke gidannan ina son baka shawara, tunda tafara mgn yake kallonta, murmushi yayi yana sauraronta yasan halin kannasa basa son wani ya rab'esa ko kadan tunda yashigo gidan yaji shi tsit yasan akwai abinda ya faru, sai da ta gama mgnr ta, dariya yayi hadiza Ibrahim ai dankine mgnr shi da Jidda tana nan, tuntuni akasa rana cewa tana gama n.y.s.c dinta xa'a daura aure, mgnr shawara akan yaran da suke gidannan na riga nagama ta tuntuni y'ay'a nakowane idan har kiga yaran nan sun bar gidana to gidan iyayensu, ko bani da rai, da sauri ta kalleshi haba yaya bashir wannan ai ba..... "Kinfini tunani ne ko kinfini hnkl dasa nin abinda ya dace ? Kada ki kuma shiga maganar nan na gama ta ya mike, na daukesu na maidasu y'ay'ana na cikina bana banbantasu da su mahboob bana son na kuma jin wata mgn akansu, ya wuce ya hau sama, tabi bayansa da kallo cike da mmkinshi, idonta ya dawo kan momy, hmmm Firdausi kenan an jik'a anshanye min dan'uwa dani kuke mgn keda tsintaccin yaran da kuka maidasu y'ay'anku, mikewa Momy tayi, hadiza kenan wanne darene jemage bai gani ba ? Ta hau sama tana murmushi, Jidda ce tak'araso Inda umman take ta fada jikinta, ummana plx ina cikin wani hali ya khaleel yaki kulani kinsan ina sonshi umma, shafa kanta tayi, jidda kin manta ke mace ce ? Sannan kuma yata har sai ankoya miki kissar kwace miji, nayi miki alk'awari auren nan nashi sai an kwance ki xuba min ido yana ina Ibrahim din ? Murmushi tayi shiyasa nakesonki ummana nake kuma alfahari dake yana d'aki fushi yake dani, tashi kije ki rararshesa kinji xai sakko, ta mik'e da sauri xata fita, a'a haba hauwa'una a haka xakije lallashi dawo ki yi Dan makeup ki tabi da abin motsa baki, da gudu ta dawo ta rungume umma hade dayi mata kiss a goshi, ina sonki ummana, ta hau sama daidai lokacin da jannat tafito xata je kitchen taxubo abincin ta harara sukaiwa junansu jannat ta wuce itama ta shiga daki kai tsaye kitchen jannat ta shigo ta dora tukunya xata dafa indomie dan ita take sha'awar ci jidda tashigo ganin jannat a kitchen din yasa ta yin tsaki, Allah ngode mk da ban kasance shegiya Mara asali ba ngd wa Allah da yai min baiwar da baiwa wasuba, da sauri jannat ta kalleta ta dauki flask ta fita tana mata kallon raini, shiru jannat tayi taji zafin mgnr Da jidda tai mata da sauri ta fito ta hangota tai b'angaren dakin khaleel, kishi mai xafi ya taso mata ta dawo kitchen ta kashe gas jikinta asanyaye ta hau sama ta zauna tana sak'e sak'e aranta, me jidda tajeyi dakin ya khaleel mik'ewa tayi ta fara safa da marwa, ta tuno da duk lokacin daxa shiga dakin shi sai ta tadda jiddan kusan ajikinshi gabanta ya fadi jikinta ya fara karkarwa Kai tsaye dakinsa ta nufa tura kofar dakin tayi ba sallama ya dago ya daka mata tsawa, baki iya sallama ba ? Juya wa tai tayi sallama ya amsa ta shigo yana xaune kan 3 sitter yana kallon labaran BBC ta xauna akasa kusa da kafarshi tana murmushi ya khaleel naga baka ci abincinka ba shine na xuvo na kawo maka, idonshi akan tv yace ok, tashi tayi ta xauna kusa dashi sosai kanta tasa akafadarshi, matsa ! Yace mata da mmk ta dago kai taki matsawa ya waiwayo fuskarshi adaure kafin ya kuma mgn ta sauka ta koma inda take ajiyar xuciya tayi ranta ya baci sosai, ya khaleel nai maka laifine ? Meyasa baka kula dani ? Kodayaushe cikin gwasaleni, plx aure fa xamuyi kasani ina sonka banason narasa, idan nai mk laifi kayi hkr tunda nabar gidan nan nake cikin tunaninka kwatsam naji lbrn aurenka da Jennifer, nasan ba tsarinka bace sbd bakason k'aramar yarinya sannan gata Mara asali duk da naji ance ta musulunta ko kadan bata dace da kai ba waya sanima ko shegiyace, tsawa ya kwatsa mata ke ! Idan cin mutuncin matata xakiyi tashi kibar min daki, wani irin kallo tai masa da nanata mgnr shi "matarka ? "Tana da asali kada ki kuma sheganta ta ki girmamata tunda ni take aure, kamar ta fashe da kuka Dan takaici haka ta daure ta janyo wata hirar ta daban Kasa jurewa tayi afusace ta fito daga dakinta tai b'angaren ya khaleel xuciyarta na tunxirata cak ta tsaya da sauri ta koma daki silent makeup taiwa fuskarta ta nufi kitchen ta hada mass coffee ta nufo b'angarenshi sallama tayi ya amsa tashigo jidda na kusa da kafarshi, taji dadin ganinsu a haka dan sun yi nesa da juna, ta ajjiye coffee din ta cire hijab dinta kai tsaye bed room dinshi ta wuce ya bita da kallo yana mmk dan baiyi tunanin xata kawo masa coffee ba, jidda xuciyar ta kamar tayi bindiga ganin ya khaleel yana kallon jannat yasa ta k'ara jin haushi fitowa tayi hannunta rik'e da rigarsa sbd farar singlet ce ajikinshi ta k'araso kusa dashi tana k'ok'arin saka masa yaji dadin kulawar ta shiyasa ya tayata Sa rigar taxauna kusa dashi ta xuba masa coffee din ta miko masa ya amsa yana sha, ta dauki remote, ta canza channel ta kaishi zee tv akwai series din da suke yi mai kyau, mmk ta bashi yanda yaga tasaki jiki sosai yau adakin shi sab'anin da datake a d'arare, wani mugun kallo jidda take binta dashi, tsam jannat ta mike dan tagaji da Harar da jidda take mata hawa kan kujerar tayi tasa kanta akan cinyarshi tana kallon tv lumshe ido yayi ya ajjiye coffee din hannunsa kamshin turaren mai dadi ya shaka yasa hannu yana shafa kashin kanta tayi matuk'ar birgesa yanda ta nuna msa kulawa, jidda kasa jure kallonsu tayi ahaka tayi mmkin yanda k'aramar yarinya ta d'auke hnklinsa da sauri ta mik'e xata fita, shi sam ya manta da ita futa tayi afusace, ya tabe baki By *Ummee Garkuwa* .✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 63&64 tabe baki yayi yana jin dadin fitar tata tana ganin ta fice ranta ab'ace taji dadi sosai dama tayi hakanne dan ta bata mata rai ta dago kai suka hda ido ita da shi ta b'ata rai ta sauke kanta a hnkl ta xame kanta daga cinyarsa ta mike ta dauki hijab dinta ta fice kallonta kawai yayi hade da lumshe ido yau kam tabashi mmk yanda ta nuna ta damu dashi cikin jin dadi ta kai flast din kitcean ta nubo bangaren su afalo ta sameta, ganinta yasa jida ta mike taxo gaf da ita xata wuce ta fisgo hijab dinta, fisge hijab din jannat tayi tana kallonta, hararta tayi mara asali wacce aka watsar da ita a bola, kina gadarar cewa khaleel mijinki ne ? auren na kaddara har aurene baya sonki ba kuma xai taba sonki ba dan ya khaleel yafi karfin ki yar matsiyata mara asali waya sanima ko shegiya ce, tafiyar ta tayi ta kyaleta tana jifan ta da maganganu na cin xarafi daki ta shige xama tayi akan gado xuciyar ta na kunan maganganun da jidda ta yaba mata hawaye masu daci suka xubo mata cikin kuka take magana, dan kawai Allah ya jarabcemu shine muka xama abin gori ,meyasa mutane basa gane kaddara? sun manta Allah shiyake tsarawa bawa rayuwa ba ba bawane yake tsarawa kansa ba ?? hannu ta daga ya Allah ya ubangiji ka kawo mana agaji Allah kanuna mana iyayenmu kuka sosai takeyi, nagaji da wannan cin mutuncin jidda dole na dau mataki baxan iya jurewa ba ko ada ina kyalekune saboda aiki nake muku yanxu kam yayanki nake aure bazan iya ba dole na dau mataki ********* washegari da safe ta fito daga wanka hindu ta shigo da breakfast dinsu sulthana na biye a bayanta, ta kallesu anan zakuyi breakfast din ? kai sulthana ta daga mata waccen masifaffiyar matar ta hakimce a dining area tana ta muxurai shine momy ta kawo min tace muje sama muyi breakfast din,zama jannat tayi hade da tagumi,sulthana ta kwashe da dariya anty jannat ki kwantar da hnklinki wllh duk da tana takamar ita kanwar dadyce gidan dan'uwanta ne idan ta kuskura tace zata kara takamu nima sai na takata dan bata da girma a idona bazan iya jure cin mutunci ba dan ma nayi sauki sai na nuna mata kuskurenta, hindu ta katseta, haba sulthana matar nan fa ba sa'arki bace kodan darajar dady ki kyaleta plx dan Allah muna xaune lfy kada kija mana tashin hnkl duk masifarta nasan ba dadewa xatai a gidan nan ba, hararar hindu tayi idan xaki iya jurewa ki jure nikan wllh bazan iya ba ita tasan ba sa'ata bace take janmu da masifa ta xubar da mutuncinta nasa kafa na take, jannat ta kalli sulthana any'a kuwa kina shan mgninki sulthana ? ina sha sosai naga canji bakuyi mmkin jiya ban rama abinda matar nan tai mana ba ?? plx anty jannat sauko miyi breakfast a hnkl ta sauko tana tausayawa kansu na rashin sanin iyayensu, bayan sun gama breakfast hindu tace jannat dama jidda budurwa ya khaleel ce ? kai jannat ta daga mata,sulthana tace jiya ruby take bamu lbr wai har ansa musu rana,tsaki tayi hanji dadi ba ko kadan, anty jannat naso ace ke kadaice matar khaleel banso kiyi kishi da tsohuwar guxuma irin jidda, murmushi jannat tayi dole ne sulthana sbd an dade da sa musu rana,addu'a xaki mana Allah ya bamu zaman lfy,test ya shigo wayarta tana dubawa taga ya khaleel ne...... ki kawo min breakfast..... ajjiye wayar tayi ta kyaleshi ********* karfe 3:00 na rana suna xaune a falo jannat tana cikin daki haisam ya shigo, sulthana ta bata rai tai kamar bata ganshi ba xama yayi yana kallon tv da suke kallo, ya kalli sulthana ya ga ta bata rai, ya fuskanci kwana biyun nan ta daina kulashi, sulthana ba gaisuwa ? bata kalleshi ba tace ya kk ? murmushi yayi lafiya lau nake naga kin canza ko wani abun akai miki, murguda baki tayi wai kai ya kk so nayi in yi mgn kace bani da kunya sannan nayi shiru kana tmbyr me akaimin ina ruwanka da shiruna ? murmushi yayi ya mik'e bai ce mata komai ba ya fice, ta harari bayansa hade da yin kwafa, yana fita ya khaleel ya shigo dai dai lokacin da jidda take saukowa da ga upstairs ganinshi yasa ta karaso da sauri, gab dashi taxo sannu da xuwa ya khaleel, yawwa sannu, rubayya ki kawo min lunch dina daki, da sauri jidda tace ta bash shi zan kawo maka, ok yace ya fita kitcean ta wuce, sulthana ta tabe baki ta hau sama ta tadda jannat na karatun kur'ani, ta ajjiye kur'anin ta mike tana kallon sulthana, wani kallo takewa jannat din wai meya sameki ? ga shi cen waccen muciyar ta tafi kaiwa mijinki abinci tana matsayin budurwar shi idan kika tsaya sanya xata fiki daraja ni banga amfaninki ba keda mijinki ki xauna wata cen budurwar shi ta dinka yi masa hidima ? ki nemi dabara dan wannan ba ta dace da ke ba, ta fice daga dakin jannat tabita ta kallo hade dayin ajiyar xuciya, sulthana bakisan halin ya khaleel bane canza kaya tayi tai makeup ta fesa turarenta mai kamshi ta nufi kitcean ta hada masa coffee tai bangarensa sallama tayi ya amsa hade da galla mata harara, yarasa gane ina yarinyar nan ta dosa kusa dashi ta anjiye coffee din ta cire hijab dinta kamshin turarenta dayake so ya shaka ta xauna kusa da shi jidda na cen gefen ranta amatukar bace, ta gaishe da ya khaleel ya amsa yana danne dannen wayarshi miko masa coffee din tayi duk da yana fushi da ita haka ya amsa dan baya iya yin xuciya dashi, sannu ya khaleel ka gaji ko ? gama shan coffee din kaci abinci in maka tausa, araxane jidda ta kalleta shima mmk ne yasa ya kalleta yarinya sai kace mai aljanu kullum da salon daxata bullo dashi shi sam bai gane dan jidda takeyi ba, ya harareta kadan dauko waccen ledar ya nuna mata leda nesa dasu da sauri ta mike tana tafiya a hnkl ya bi ta da kallo ya lumshe ido, jannat kina da tsari da xubi mai kyau hawaye ya saukowa jidda ganin irin kallon daya kewa jannat da sauri da goge hawayen, ledar ta dauko ta dawo kusa da shi ta ajjiye xama tayi ta bude ledar English wears ne masu kyau, da murna tace ngd sosai Allah yakara budi rufe mata baki yayi da hannunsa bana son gdy hannunta tasa ta riko hannunsa gam tana dariyar farin ciki Allah ya saka da alkairi ya tsareka da ga sharrin mutane da aljanuma, yaji dadin adduar ta hade da mmkin tulin yarintar ta, sakin hannunshi tayi, jidda ta mike tamkar xata fadi kasa da kyar ta fice daga dakin murmushin jin dadi jannat tayi aranta tace kadan kika gani idan baxaki daina shigowa dakin ya khaleel ba tana futa tafara tattare kayan ta xuba su a leda ta mike xata fita ya fisgota jikinshi, meyasa daxu baki kawo min breakfast ba ?hade rai tayi tace, sbd banyi niyya ba kara matseta yayi ajikinsa ni kike fadawa mgn son ranki matsar taji tayi yawa, a a ya hakuri plx dan Allah kasakeni, banza yai da ita yana jinta cikin jikinshi yana jin dadin kamshin turarenta dayake shak'a kuka tasaka sannan ya saketa ta dauki hijab dinta tasa dai dai bakin kofarshi ta tsaya bazan kara xuwa dakin kaba, yanayin yanda tai mgn cike da yarinta murmushi yayi har hkrnsa suka fito yanxu kam yarintar ta birgeshi takeyi tana kokarin fita ya riko ta kwabe fuska, "me kikace ? shiru tayi tana kallon gefen shi kamar xata fashe da kuka, baxaki kara xuwa dakina ba ko ? to babu inda xaki nan xakiyi ta zama, zaro ido tayi hade da kwabe fuska, kayi hkr ya khaleel, lip dinta ya kalla ganin yana kallonta yasa ta bata rai plx zan tafi daki ka cikani, kafin ta karasa taji bakin ta acikin nashi ya riketa gam yadda baxata iya motsawa daga rikon da yai mata ba sai da yagaji dan kansa ya saketa ta juya aguje ta fice ya bi bayanta dariya ta subuce masa cikin jin dadi ya xauna shi kam da baya son yarinta yamxu kam yarintar jannat birgesa take tana kuma sashi nishad'i *********** da sauri ta nufo bangaren su jidda ta hango idonta sunyi jaa tana kara sowa hijab dinta ta kuma fincika, tsaki jannat tayi tana mata kallon sama da kasa, ganin irin kallon da jannat din take mata yasa tace iyye sannu yar matsiyata kinxo gidan arxiki kin bude kafa kina cin maiko har kin auri d'an masu gida, kinyi kuskure Jennifer sai kinyi danasani kina tak'ama da auren shi kike shiyasa kike min gadara to wllh sunan aurenki matacce, tab'e baki jannat tayi wannan ne kuma baki isaba sbd Allah shiyake da ikon komai ba wani ba, sannan niba sunana jennifer ba sunana jannat kada ki kara kira na da wannan sunan rufemin baki kona wanka miki mari jidda ta katseta,ba'a canxawa tuwo suna agurina har gobe sunanki Jennifer dashi zan kiraki, jannat ta galla mata harara ba mmk dan daga ganinki baki san ciwon jikinki ba idan kin saba hada jiki da ballagaxaxxu irinki nidai ba ballagaza bace kije kiyi da wanda kika sabayi dasu ta wuce afusace jidda ta kuma janyo hijab dinta, ki kare min kallo kinga nayi kala da ballagaza ?? wannan kuma ke xaki ba kanki amsa dan baki isa na kalleki ba, sakin hijab dinta tayi wllh baxan iya kishi da yarinya karama irinki ba akan ya khaleel babu abinda baxan iya ba banza yar tsintuwa mara asali, har jannat ta juya xata tafi ta dawo baya, meyasa kika bari mara asali ta rabaki da wanda kikeso ? alhmdllh ina gdw Allah da yayine a haka bani da asali amma ina tsoranshi kuma ina alfahari da jarabawarsa agareni dan nasan mumini na kwarai ake jarabta keda kike yar asali ni da bnda asali bamu da banbanci tunda dukkaninmu yan adam ne kuma mata, ta wuce ta barta anan tana mmkin ta batayi tunanin tana da baki haka ba da gudu ta karasa daki wajan ummanta tana xuwa ta fada jikinta ummana zan iya mutuwa,bakin ciki xai kasheni umma tunkina da ranki bakin ciki xai halakani araxane umma take jijjigata me ya faru jidda ? menene ? sai da ta gama kukanta hnklin umma atashe ta rarrasheta ta kwashe karya da gasky ta fadawa umman, ran umma ya baci sosai kwantar da hnklinki y'ata khaleel xai xama naki ki juyashi son ranki na miki alkawarin sai yadda kikayi dashi by *Ummee Garkuwa* ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 65&66 Ngd ummana ina son ya khaleel yaji ni kad'ai yakeso arnsa bana son kishiya ummana araba auren khaleel da Jennifer, Share mata hawaye ummanta tayi cikin kwarin gwiwa kada ki damu da wannan jidda ni kaina ban xauna da kishiya ba balle ke guda daya tal koxan tafi tsirara sai na cika miki burinki bani da farin cikin da ya wuce naki ki kwantar da hnklinki zanje wajan malamina na nan kano ya iya aiki kamar yankan wuk'a duk xasu Sani dukansu dariya jidda tayi cike da farin ciki Dan tasan ummanta ta akwai bin yan tsibbu babu abinda baxata iya ba, idan xata sama mata farin ciki, ********** Washegari da safe sulthana tana breakfast dinta ita kadai sbd bata tashi ta wuri ba tana cikin yi zahra taxo kanta tai k'erere tana mata kallon raini, Jennifer dama baki da kuny'a? Tunanin zahra ko jannat ce, tacigaba da cewa, jiya Anty jidda ta fada min kin mata rashin kuny'a kina mata gadara da kina auren ya khaleel idan ma banda k'addara me ya khaleel xaiyi dake ? Mtswww banxaye marasa asali Anty jidda ba sa'arki bace sai dai ni kiyi dani banda ma jaraba da shishshigi ku xo gidan mutane Ku tare ba dangin iya ba na baba keda wasu banxayen yan uwan.......... Marin da sulthana ta wanka mata ne yasa ta yin shiru bata k'arasa ba dai dai lokacin da jidda da ummanta suka dawo daga unguwar da suka tafi tun duku dukun safiya, da sauri jidda sukayo wajan ita da ummanta, umma tai wa sultana wani katon xagi, Dan ubanki me ya Sa kika mareta shegiya dangin dangi ro kixo gidan mutane kina cin arxikinsu har ki daga hannu ki mareta ? Ke y'ar gidan uban waye ? Koda yake ke kanki ba kisan kanki ba balleki San ubanki, wani mugun kallo sulthana tai mata, ke kika damu da wannan abinda nasani ke mutun ce ni ma mutunce kuma haihuwa ta akayi ba daga sama na fado ba rashin kunya tai min shiyasa na zabga mata mari saura waccen muciya da xanin, ta nuna jidda, sakin baki sukayi cike da mugun mmk, umma tace kan bala'i daga cin arxiki kixo gidansu kina cin arxikinsu kike wannan zak'ewar? Rik'e k'ugu tayi su arxik'in ubanwa suke ci ? Ke ina mgn kina mayar min ni sa'arkice Fari tayi da ido kema ba girmama na sama dake kike ba, ta murgud'a baki, jidda cikin tsawa tace, ke Dan ubanki ummana kike fadawa wannan mgnr, kallon banxa sulthana tai mata ita ummantaki meyasa ta fada min mgn ? Dalla rufemin baki kixo gidan ubanmu kike k'ok'arin takamu to ba ki isa ba, A wulakance sulthana ta ya mutsa fuska ubanki ko uban wasu ? Me ya hana ki xauna gidan uvanki kiyi gadara dashi nan gidan uban wasu ne ba naki ubanwa, Umma ta kwatsa mata tsawa wannan yarinyar baki da tarbiyya, A ya tsine tace ga Mara tarbiyya cen kin Haifa data kebin saurayi daki tana shishshige masa yana wulak'anta ta, Hannu umma tasa akai lallai bashir ka kwasowa kanka masifa, Kiga masifa akanki shi da ganin masifa har abada Baxata sab'uba dole yaya bashir ya kori yaran nan tunda basa girmama manya Kema ba girmama su kike ba kuma xama gidan dady daram ba shegiyar da ta isa ta koremu, Salati umma tasaki Da karfi xuciyar ta kamar ta fashe Dan takaici batayi tunanin cin mutuncin daga gun yaran ba, Daga kaina kin daina nuna mutane da yatsa xaki gane kuranki sai nayi kaca kaca dake, Oho wannan kuma ke kika yadda dashi avinda na yadda dashi Allah shine mai komai ba bawansa ba, Momy da dady suka sauko daga sama cikin tashin hnkl umma tana ta zage xage jidda tana rik'e da hannun zahra tana xubar da hawaye Dan marin ya shigeta, hindu ta sauko jannat na tsaye akan upstairs tana kallon rigimar Hindu Hannun sulthana ta rik'o tana ja dady yace Subhanallah sulthana me ya faru ? A kufule tace dady Dan kawai bamu san iyayen mu ba sai a tsanemu ? Waccen banxan zahran tunda mukaxo gidan nan take mana kallon raini shine yanxu take xagin Anty jannat wai Mara asali shegiya wllh dady banda sulthana y'arka ce kaida Momy dana koya mata hnkl, girgixa kai dady yayi to shikenan muje sama ya sata agaba had'e da galla wa zahra harara, sakin baki umma tayi cikin d'aga murya tace yaya bashir ina son mgn dakai bai waiwayo ba yace anjima xamuyi mgnr yanxu zan rarrashi sulthana, salati umma ta saka Momy ma hararar zahra tayi had'e da k'wafa tai sama Nashiga uku ni hadiza xama tayi akan kujerar dining had'e da cire d'an kwalinta cikin tashin hnkl tabbi jam ! Wannan masifar har ina ga y'arka data sha mari katafi lallashin wata cen futsararriya, way'an nan yara basu bar yaya bashir haka ba dole akwai k'ullalliya, xonan zahra kiyi hkr na fuskanci yanxu dadynku ta way'ancen shegun y'ay'an yake kaf sun juyar masa da hnkl wllh munsa k'afar wando d'aya dasu baxan bar gidannan ba har sai na karya wannan asirin ina xama bai kamani ba, Daki suka shiga dukansu, jannat tace sulthana meya Sa kika mari zahra ? Haba sulthana ana barin halak dan kunya kada ki manta tarin alkairan iyayenta akanmu, Tsaki sulthana tayi Anty jannat baxan iya jure cin mutunci ba kawai ina xauna ina breakfast ta hau xaginki tunaninta ko kece dama haka suke miki wannan cin mutuncin ? To idanke kin jure kin San ni ba xan iya jurewa ba, Hindu tace abinda yafi damuna sulthana ki xage kina fada da babbar mace bafa sa'arki bace ki k'yaleta ko Dan girmanta, Baxan iya bane kun San halina kun San yanda nake idan ina cikin wannan halin bana iya tantance babba da k'arami hkr ne kawai banda shi amma bana Neman rigima muddin kuwa ka tab'ani sai kayi Dana sani, jannat tace Allah ya kyauta suka amsa da amin *********** Da yamma suna xaune a falo dukansu bayan sungama dinner umma cikin ya tsina tace Ibrahim, yad'ago kai ya kalleta, meya had'aka da y'ar'uwarka ? Kana son nuna banbanci tsakaninta da Jennifer ? Kasani fa xaka iya rabuwa da Jennifer jidda kuwa har abada yar'uwarka ce, katseta yayi, umma plx kidaina min fad'a agaban yara ? Ya kallesu fuskar shi a d'aure Ku tashi kuba mutane waje, kowacce tashi tayi tabar wajan, Ya dawo da kansa wajan umma, ta cigaba da fad'anta haba Ibrahim kafin kasamu Jennifer wa ka fara samu kashe wayarshi yayi daya ke dannata, umma ya kira sunanta, jannah matata ce jidda kuma k'anwatace baxaiyi yu nak'i kowaccensu ba sbd d'aya sannan abaya na fad'a miki kuma kin Sani yanxu ba Jennifer bace sunan Momy gareta ta musulunta, ya mik'e tsaye ni bana son mgn akan abu d'aya me jiddan tace na mata ? Ko ma menene bai kamata kina min fad'a agabansu ba ya fice ta bishi da kallo cike da mmki, innalillahi wa inna ilaihi raji'un ta kalli momy, Firdausi ki biya malaminki, momy murmushi tayi ta mik'e ta bar mata falon gaba daya hnklinta yai mummunan b'aci kai ta dafe dole tai musu gagarimin aiki Dan idan tayi sake wataran khaleel xai iya mata cin mutuncin da batayi tsammani ba 2days ago *********** Da rana sulthana tana gardin dayake bayan babban kitchen tana xaune tana tuna rayuwar ta mai dad'i wanda ayanxu komai ya cab'e ta koma kamar ba ita ba tagumi tayi, duk irin gatan da umminta ta nuna mata ba ita ta haifeta ba hawaye ya sauko mata ta samu gata duk da kasancewar ta cikakkiyar Mara kunya umminta bata taba nuna mata wata alama ba, motsi taji a kitchen ta tashi ta lek'a ta jikin k'ofar baya ta hango jidda ta d'auko flast din abinci ta xuba sulthana na hangenta ta jikin wata Yar mitsitsiyar k'ofa da akayita dan lek'e, gani tayi ta fito da leda a hannunta ta xaxxge magani akan abincin, xaro ido sulthana tayi tana mmk ta rufe flast din ta bude loka ta ajjiye ta fito daga kitchen din tai b'angarenta da sauri sulthana tabi bayanta da niyyar ta nuna mata ta ga abinda tayi kafin ta k'arasa ta shige d'aki ta fad'a toilet Cije yatsa sulthana tayi, dabara ta xo mata da sauri ta koma ta juye abincin acikin wani plate na daban ta ta wanke flast din ta xuba wani abinci ta mayar lokar da ta ajjiye ta fito tana mmk jikinta har rawa yake direct dakin momy ta wuce ta sameta xaune tana laxumi kusa da ita taje ta xauna tayi ta gumi, Momy ta kalleta cike da kulawa, sulthana meyasa meki? Hawaye ya sauko mata, cikin kuka tace momy halin da muke ciki na masifa ma ya ishemu way'an cen mutane suna k'okarin kara jefamu cikin wata sabuwar masifar, Atsorace momy tace wacce masifa sulthana ta share hawayenta ta kwashe abinda taga jidda tayi da yanda ta sauya abincin, tagumi momy tayi jikinta asanyaye, Momy irin wad'an nan abubuwan sai dai nagani a novel ko a film yau na gani da idona, ina tsoran kada wani abu ya samu Anty jannat ita da ya khaleel kiyi wani abu momy, Kwantar da hnklinki sulthana Allah ya fisu babu abinda xai faru bi'ixnillah zan kuma d'au gagarumin mataki abinda nakeso dake kada kifad'awa kowa sbd xaki d'aga musu hnkl zan Sa musu ido sosai daga ita har mahaifiyar tata kedai abinda nakeso dake ki cigaba da shan maganinki akan kari ki dage da addu'a kinji ko ? Ta mik'e naji Momyna inshaa Allah xan kiyaye asanyaye ta fice tana mmkin abinda ta gani ita kanta xata sawa jidda ido sosai tunda ta fuskanci inda suka sa gaba ********** da safe bayan sungama breakfast jidda ta kalli momy, mom banga ya khaleel yaxo yin breakfast dinshi ba, da sauri momy tace eh jannat tashi ki kaiwa yayanki breakfast, had'a rai tayi dan ba haka taso ba ranta ya b'aci ta mike tai b'angaren d'akinta sulthana ta bita da kallo tana murmushin k'eta a kunyace jannat ta shi ta d'auka tai b'angarensa sallama tai masa ya amsa hannunshi rik'e da laptop yana amfani da ita tana shigowa ta b'ata rai ta turo baki ita a dole fishi take dashi, yaji dadin ganinta bata ran datayi yasashi murmushi ya xuba mata ido kusa dashi ta ajjiye flst din ta gaishe shi ya amsa yana murmushi ta cire hijab dinta ta xuba masa tea a cup ta mik'a masa ya amsa ta hada masa komai ta mike xata ta fi " ina xaki tafi ? bata waiwayo ba tace zan koma cikin gida ajjiye cup dinshi yayi ya janyo hannunta ya xaunar da ita,tana ta fusge fusge dariya ta bashi ya tallo bo fuskarta, fushin me kikeyi ? ta juya ido ni ba fushi nakeyi ba, haka kawai yaji yana son tsokanarta dan kawai tai masa yarinta any'a kuwa wannan jannat ce ? ya k'ura mata ido cikin wasa kodai sulthana ce ? jannat din dana sani bata da tsiwa matsoraciya ce bata iya fada ba, kallonshi tayi da sauri niba matsoraciya bace ta fada tana murguda baki, yayi murmushi me fidda sauti yana shan tea din ya ce idan jannat ce me ya sameki kwana biyu ? ta kalli cup din hannunshi ta kara hada rai ni babu abinda ya sameni hada ranshi yayi ya kalleta , ki fadamin meya ke damunki ? kwana biyun nan narasa gane damuwarki, tun ranar da nai miki mgn akan ki fadi abinda kikeso ki huta da boye boye shine kike fushi, ranta ya baci bata son wannan magnr ko kadan, xuba mata ido yayi yana kallonta, ta dago kai ta kalleshi, kana son jin wanda nakeso ? ajjiye cup din daya ke shan tea yayi yana gyada kai akufule tace,wanda nakeso ba shi na aura ba kallonta yayi da mmk ta marairaice, ban aure shi ba kuma ina sonshi sosai, kishi mai xafin gsk ya taso masa ya fincikota agabana kike fadamin kina son wani ? xaro ido tayi tana kokarin kwace kanta, tambayata kayi na baka amsa plx ka cikani sakin ta yayi, yana jin ba dadi aransa ta mike xata fice ya kuma fincikota, ya xare mata ido,kikace kina sonshi sosai ? kai ta daga masa atsorace matseta yayi da jikinshi har sai da tayi kara ? dolene ki cireshi aranki baxaiyiyu ina aurenki kina son wani ba, ya saketa ta fice da sauri, sai bayan ta fita yake jin haushin abinda yai mata kamar wani karamin yaro yake mata fadan ta cire wani aranta, tsaki yai shi sam bai son yayi hakan ba sbd kishin daya ta so masa, anya kuwa da gaske take masa ? idan kuwa har haka dinne xai san matakin da xau dauka dan yana matukar sonta yna kishinta tana fita daga dakinshi ta waiwayo tana kallon kofar murmushi tayi ya khaleel kenan abinda kakeson ji baxaka ka taba jinshi ba idan har bakai kafara fada ba ta wuce tana jin dadin yanda lokaci daya tai nasarar cire masa wancen tunanin ta hau sama tai alwala tayi sallar walaha ta dade tana addu'a akan Allah ya kawo musu mafita na halin da suke ciki ************ da daddre momy ta fito daga dakinta xataje dakin dady giftawar mutun ta hango a k'asa taji tsoro ta dake da kyar ta lek'a abinda ta gani ya bata mmk ta kalli agogo 11:38pm da sauri ta shiga dakin dady tace ya xo yaga wani abu ya biyo bayanta suka sauko kasa da mmk yake kallon umman jidda magani ne a hannunta tana barbade falon dashi tsawa ya kwatsa mata ranshi ab'ace hadiza !! menene haka kikeyi ?? by *Ummee Garkuwa* ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 67&68 a raxane ta dago kai ta kalleshi yana sauka daga stairs momy na biye da bayansa, menene haka hadiza ? cikin yadda da abinda xata ce masa ta kalleshi ta marairaice yaya bashir akwai matsala,daxu naje wajan malamina yake fadamin yaran nan ba banxa suka barka ba sun maka asiri sosai kuma yayi tasiri ajikinka,ya fadamin ma xamansu cikin gidan nan babu alkairi ka koresu wannan maganin danake barbadawa shine makarin asirin da suka maka dan yace gidan nan xagaye yake da layun da sukai maka binne, kallon takaici yake mata kamar ya rufeta da duka yace, meyake damunki hadiza ? meyasa kika bata kanki da wannan banxar rayuwar ? wannan wacce gurbatacciyar rayuwa ce kika dora kanki akai ? wanne irin asiri kuma ? yaran nan nina janyo su jikina basu suka kawomin kansu ba, ki dinka abu da tunanin me jibi xata haifar, kina da yaya xaki samu jikoki idan suka fada irin wannan rayuwar xakiso su hadu da hannu nagari shi alheri dankone mai shi yake bibiya, da mmk take kallonsa, yaya bashir ka yadda da abinda nake fada maka kasan baxan cutar da kaiba ba xanso wani ya cuceka ba, tsawa ya kwatsa mata haushinta ya kamashi cike da kuluwa yake girgixa kai dan mmkinta yagama kureshi, bansan a inda kika samu wannan tarbiyyar ba dan iyayenmu ba irinta suka dora ki akaiba, wannan yaxama shine last kada kikuma shigomin da irin wannan karerakin ni ba mutumin banxa bane nasan me nakeyi kije ki tubarwa Allah muddin kina son xaman lafiya ki kiyaye, bana son karajin wayannan xantukan na karyar banxa da wofi, ya kalli momy ki fdawa yaran nan su wanke wajan nan gaba daya, ya hau sama momy ta tsaya kan stairs din tana neman nimbers din ma'aikatan gidan, ran umma abace tacewa momy idan kin hanashi karya tsubbinki anan baki isa ki hana wanda xanyi a bayan idonki ba ta gallawa momy harara tai bangarenta momy takira yaran cikin daren suka wanke falon *********** washegari da safe momy xama tayi a kitcean tana kallon jidda da ummanta suna ta xirga xirga taki barin kitcean din har sai su suwaiba suka gama hada musu breakfast aka jeresu a dining suka hadu nan kowa ya karya banda khaleel dan tun xuwansu jidda bai fiya xama aci abinci da shi ba, bayan sungama tacewa jannat ta dauki nashi ta kai mishi tana kallon irin kallon takaicin da umma da jidda suke yiwa jannat a kunyace ta ratsa ta gabansu ta dauka tai bangarensa sallama tai masa ya amsa ya fito daga wanka jikinshi daure da farin towel dan karamin a hannunsa yana goge ruwan kanshi dashi, kallo daya tai masa ta kauda kanta ta ajjiye kayan ya karaso kusa da ita ya xauna ta gaishe shi ba tare da ta kalli inda yake ba ya amsa yana kallonta ta mike xata fita ya dakatar da ita, "ina xaki tafi baki xuba min ba, ta kalleshi kunya ta kamata sbd ba riga jikinshi ta sunkuyar da kai naga baka shirya ba, dawo ki xauna xanje na shirya tunda naga kina jin kunyar kallona, ya tashi ya shiga bed room dinshi tayi ajiyar xuciya ta cire hijab din ta xuba masa tea a cup da soyayyan dankali ta hada masa da plantains ya shigo falon nasa ya saka wando 3 quarter da riga me gajeran hannu ya xauna ta miko masa cup din ya amsa dayan hannun nashi rike da remote xai kunna tv shiru sukayi dukansu suna sauraron lbaran bbc a hankali ta mike xata fita ya riko hannunta ta fixge hannun ya kalleta yaga ta hada rai, "fushin me kikeyi ? ni ba fushi nakeba, kallonta ya cigaba dayi ta juya ta fice daga dakin ya jinginar da kansa jikin kujera yana jin kansa wani iri, falo ta koma ta tarar da sulthana kwance kan kujera umma da jidda na gefe dukansu harar junansu suke tana shiga suka bita da mugun kallo, ganin yadda sukeyi yasa tace, sulthana tashi mu tafi daki akwai aikin da xaki tayani ta mike tayi tsaki muje anty jannat mubar marasa aikinyi, suna shiga daki jannat ta rufeta da fada, sulthana meyake damunki ? kiyi hkr ki sharesu mana anty jannat nifa idan baxasu dainaba nimafa baxan fasa ba ki kyalesu zanyi magaminsu kima daina wahalar da kanki dan baxan daina ba tagumi jannat tayi tana kallon sulthanan dan da gaske takeyi,hmm Allah ya kyauta, murguda baki sulthana tayi hade da cewa amin *********** da rana ma momy tattaro su jannat tayi da sulthana suka shiga kitcean suna aiki tare da ma'aikatan momy tana xaune a kitcean din ana ko mai akan idonta jidda tashigo ganinsu duka yasa tayi sororo jikinta asanyaye tace momy kina nan na duba cikin gidan ban ganki ba murmushi momy tayi tace eh jidda muna nan ana aikin tare damu, gyada kai jiddan tayi hnklinta atashe ta juya tabar kitcean din murmushi momy ta kumayi dan tasan akwai abinda ya kawo ta ganin su yasa jikinta yin sanyi, kiran sallar da akayine yasa momy ta dakatar da su akan suje suyi sallah jannat kawai suka bari sbd tana fashin sallah kafin momy ta tafi sai da tace kada ta kuskura tabar kitcean d'in,suna fita ta hau tattara kayan ta suka b'ata xata gyara wajan rungumo bayanta taji anyi a tsorace ta waiwayo tana kokarin yin ihu rufe mata baki yayi yana murmushi, fusge jikinta tayi ya k'ara janyota jikinshi ya rungumeta k'am a hankali ya furta I extremely love u jannat i love u too ina sonki ina sonki sosai, tun ranar dana fara ganinki nasan kece uwar yayana tundaga lokacin nake dawainiya da soyayyarki, ina son na rayu dake, mmk tayi dan jin xancen nashi tayi kamar saukar aradu ta lumshe ido tana jin dad'in mgnr daya mata xamota yayi daga jikinsa ya kura mata ido cikin matuk'ar jin kunya ta sunkuyar da kanta ya sa hannunshi biyu ya tallabo fuskar ta runtse idonta, cikin wata iriyar murya taji yace, plx jannat bude idonki kiga soyayyarki cikin kwayar idona, ki kalleni ki tabbar da baxan iya rayuwa babu ke ba plx jannat, maganganunshi sun kashe mata jiki ta bude idonta da kyar ta kalleshi ta xame jikinta ta juya xata bar kitcean din ya riko hannunta a rikice, ta waiwayo a hnkl tace masa ngd da soyayyarka ta xare hannunta ta fice, xaro ido yayi yana mmkin amsar ta baiyi tunanin irinta xata bashi ba ya runtse ido yanajin wani iri aransa oh ya rabbi ! jannat me kike nufi da kin gode da soyayyat kina nufin bakya sona ?? kada kiyi min haka meyasa kika xama ta musamman awajena hangota yayi nesa da kitcean d'in atsaye ita da suwaiba da sa'a suna hira tana murmushi alamun ba abinda ke damunta dafe kai yayi yarasa gane inda yarinyar nan ta dosa ya wuce dakinsa yana shiga sageer ya shigo hannu ya bashi suka gaisa cikin farin ciki sageer yana dariya yace ya dai khaleel naganka arikice gashi fad'a naxo muyi kallon sageer ya yi, sageer din shima kallonsa yake jidda ta kawo min kararka, had'e rai khaleel yayi yaja tsaki ya kwantar da kanshi jikin kujera, cikin fad'a yace meya ke damun jidda ne ? sageer yace dole ta damu tunda kasan tana sonka bai kamata dan kayi aure ka juya mata baya ba, akufule khaleel yace, me take so na mata ? tana so na wulakanta matata sbd ita ? na fuskanci abinda take so kai ka sani sageer ni ba sakaran namiji bane, idan xata iya hkr tayi idan baxata iya ba babu dole ta kyaleni na huta nagaji da korafi ya k'arashe maganar da tsaki, dariya sageer yayi ka dai kara yin tunani jidda yar'uwarka ce bai kamata.....ya isa sageer bana son wannan maganr, da xoyala sageer yace kafi son mgnr jannat ko ? kallon sageer d'in yayi bai tanka masa ba, na manta fa kai angone yayi dariya sosai tun kafin aje ko ina sun fara rikita, ka na ganka so cool me ya faru ?? kamar baxaiyi mgn ba sai kuma ya girgixa kai sageer jannat daban take, ban gane ba khaleel, yarinya ce amma tasan kanta tana ja min aji sosai, murmushi sageer yayi da tsokana yace amma dai ta fad'a maka tana sonka ko ? zaro ido yayi na fda maka jannat daban take, yanxu kam darajar ta ta karo a idona soyayyar ta kullum karuwa take sbd halayenta tana da aji da biyayya, yayi shiru bai k'arasa ba, tashi sageer yayi ya bud'e frige ya dauko coke ya bude yana sha, na fad'a maka yaran yanxu bana wasa bane, na jinjinawa jannat da ta haukatar min da aminina ya shek'e da dariya, ka cigaba da lallabata, kasan mata yan rarrashine, kallonshi yayi yai murmushi ya canza musu wata hirar ********** misalin k'arfe hudu ya shigo falon ya tadda su gaba d'aya ya xauna kusa da momy ya gaishe ta idon shi akan jannat data k'urawa tv ido, jannat ! ya kira sunanta gaba d'aya suka kalleshi, " kije ki shirya xaki rakani unguwa, ya mike ina jiranki in kin gama, ya fice daga falon kunya ce ta kamata ta nok'e tak'i tashi sai da momy taga da gaske takeyi ta kalleta cikin kulawa, jannat tashi kishirya mana, da kyar ta iya mik'ewa cike da jin kunya ta hau sama k'arar test taji tana dubawa taga sakonshi........ ki shirya ina jiranki kisaka hijab da nik'af...... ya mutsa fuska tayi kayan daxan sa ma sai an xab'amin ta shirya less tasaka green collour da kwanliyar amy ajikinsa tasa hijab amy ta kalmi amy ta d'auki hand bag dinta green ta d'ora nkaf ta fito dukansu suna falo a kunyace taiwa momy sallama muryar sulthana taji tana cewa asiyo mana alewa me tsinke, dukansu sukai dariya har da momy da sauri ta fita itama tana dariyar ta hangoshi jingine jikin motor dinshi yasa shadda milk hular kalan xaren da aka yiwa shaddan aiki tayi masa kyau sosai ta k'araso ya bude mata kofa ta shiga ya xagayo ya shiga mota ya tada ita danjuma ya bud'e musu get ya fice daga gidan ************* tun da suka tafi babu wanda yai magana wa'axi ya kunna na sheik ja'afar akan ma'aurata shiru sukayi suna jin wa'axin jikinta yai sanyi ta lumshe ido tana jin dad'in sauraran waaxin wata unguwa suka shiga babu mutane a unguwar dai dai k'ofar wani babban gida yai hon me gadi ya bud'e ya shiga cikin gidan, gabanta ya fadi ganin wasu motocin na daban yasa ta sakin jikinta ya fito daga motar ya xagayo ya bude mata ta fito ya shiga gaba tabi bayansa jikinta asanyaye dan btasan inda take ba sallama yayi aka amsa masa ya shiga falon gidan wani farin mutun ya taso da sauri ganinta da shi yasa ya xaro ido lalala ! khaleel kaine da amarya ? yau ka cika alkawari sannunku da xuwa amarya shigo a d'arare ta xauna khaleel din ya xauna kusa da ita ya shiga cikin gidan bai jima ba suka fito shida matarshi da sauri ta k'araso inda suke oyoyo oyoyo jannat ! yau kam ranar ta muce ankawo mana amarya xama tayi suka gaisa ta mike tace xo mu shiga ciki kawata, ta mike tabi bayanta suka shiga d'aki ta xauna ta debo mata kayan motsa baki tana mata hira sosai sai bayan ta xauna tace amarya cire nikaf din na ganki sbd in mun hadu gaba na ganeki, ta xame nikaf din suka had'a ido tayi murmushi so young mashaa Allah anata samin rana xa a kawo ki yau dai gashi an kawo min ke, sunana kausar matar abokin mijinki murmushi jannat tayi, haka kausar tai ta janta da hira, dan tasaki jiki, ta fuskanceta tana da son mutane da kuma kirki mijinta ne ya shigo cikin fara'a yace amarya mijinki yana jira xaku tafi khausar tace kai ! daga xuwansu d'age hannu yayi ba ruwana mijinta ne yace taxo ta mike, tana mitar kamata yayi a barta sai dare, tace wa mijin nata yatafi yanxu xasu fito leda ta dauko jannat ta mike tabi khausar ta riko hannunta suka fito falon cikin wasa tace, khaleel gaskiya wannan xuwan ba a dad'e ba ka kawomin ita ta yini, murmushi yayi ya mik'e sukai sallama tabawa khaleel ledar tace ya bata yai gdy suka fice ya bud'e mata kofar motor ta shiga shima ya shiga ya tada ita suka fice daga gidan kai tsaye store ya kaita yace ta fito ta taxab'i abinda take so, ta fito daga moto ta bi bayansa suka shige store din ya kaita b'angaren kayan kwalliya kasa tab'a komai tai, ganin xata b'ata musu lokaci yasa ya d'auki box yana loda kayan da duk yaci karo da su, bayan yagama lodan kayan masu yawa ya yaje wajan biyan kudin akai masa total ya biya suka fito daga store din da kayan lodi lodi a hannunsa ya bud'e mata mota ta shiga shima ya shiga suka fice sunxo dai dai danja aka tsayar dasu sbd jiniyar da masu bada hannu sukaji suka bawa bangaren hanno suka danno kai farko motar sojojine bayansu yan sanda sai wasu dank'ara dank'aren motoci jannat tabi motar da kallo ta tsakiya tana tafiya a hnkl ita kadaice glass dinta ba tintac ba, had'a ido sukayi da ta cikin motar gabanta yai mummunan fad'uwa ta tsirawa matar ido ji tayi kamar ta santa kuma tai mata kama da wata amma batasan wacece ba tsurawa matar ido tayi babbar macece, karaf matar ta waiwayo suka tsurawa junansu ido idanuwan jannat kadai ta kalla sbd nikaf din data sa, amma taga kamar matar ta rikice da ganinta wani abu jannat taji yana mata yawo ajikinta motar matar ta wuce, dukansu suna waiwayon juna, abinda jannat bata tab'a jiba taji yana tsirga mata jikinta lokaci d'aya taji tana son matar sosai jikinta na bata wani abu akan matar amma takasa tantancewa runtse ido tayi tana jin wani chock na musamman ajikinta hawaye ya sauko mata dai dai time din da motocin suka gama wucewa aka ba hanyar hannu ya khaleel ya tada moto din suka wuce da sauri basu dad'e ba suka shigo layinsu sai da suka shiga gida ya waiwayo yaga tana xubar da hawaye da sauri ya riko ta yana tmbyr ta shiru tayi dan tarasa me xata ce masa rungumota jikinsa yayi yana rarrashinta tayi lamo cikin kuka tace masa, iyayena ! runtse idonsa yayi cike da jin tausayinta, kamar ya xubar da hawaye shima yace, kiyi hkr babyna in shaa Allah xaki sansu ki cigaba da addu'a ta xamo daga jikinshi still hawayen bai bar xuba ba dan ita kad'ai tasan mai taji dataga matar gaba daya son ganin iyayenta take, shiga cikin gidan tayi yabi bayanta cikin tausayawa tana shiga falon ta tadda su, ganin hawaye na xubar mata yasa momy da dady suke rige rigen tmbyr ta fadawa jikin momy tayi had'e da sakin kuka mai tsuma xuciya khaleel ya biyo bayanta ya xauna yana kallon kukanta mai k'ona masa rai sai da ta gama kukan sannan ta basu lbrin matar da ta gani, tundaga ganin matar tajita cikin sabon yanayi da sauri hindu ta matso kusa da jannat, tasa kuka ta rungumeta tana kukan tace watakil mahaifiyar mu ce jin haka yasa sulthana fashewa da kuka itama ta xamo daga kujerar data ke tana kuka sosai By *Ummee Garkuwa* ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 69&70 Kuka sosai sukeyi cikin wani axababben yanayi da suka dai sukasan yadda sukejin shi, shiru kowa yayi sbd mutuwar da jikinsu yayi dakuma tausayin su daya kamasu, share hawayen ta jannat tayi muryar ta na rawa take mgn tamkar xata kara fashewa da kuka, baxan iya fasalta me nakeji ba amma ta yaya mutun xai rayu da farin ciki ko annushuwa bai San kansa ba ? Bai San suwaye suka kawo shi duniya ba bai San wanne laifi yayi aka watsashi cikin duniya aka jefar dashi tun yana kwana arba'in? Kuka ya kufcemata takasa k'arasa mgnr, Sulthana ta kallesu cikin kuka, laifin har mu uku ? Bayan Ku nima aka jefar dani ba'abar mu haka sai da aka lahanta mna rayuwa kowacce akwai dafi mai muni da'aka hada dashi, hindu ta katseta cikin kuka, hakane sulthana da ace mutun xai iya kiyasta shine a halin da muke ciki wanne irin hawaye xai xubar ? Wacce iriyar kuna xuciyar shi xatayi, ga kiyayyar junanmu da aka jefa mana duk sbd kada mu rayu tare, na fiku illa sun fi illatani nida suka maidani wata iri suka wulakanta min rayuwa suka dank'ani wajan rik'ak'ken dan fashi, tun da nashi nake cikin tashin hnkl sbd a kullum yana fada min bashi ya haifeni ba, ban San farin ciki ba Sam ban sanshi ba haduwa ta dakune na koyi dariya da murmushi kullum acikin kunci nake da axabar xuciya, jannat ta daga hannu sama cikin xubar da hawaye ranta na suya ya Allah! ya Allah ! Ga bayinka kasa karasa wa tayi sai kuka mai kuna, dadyne ya cije da kyar ya fara lallashinsu jikin shi duk amace da kyar ya hadiye hawayen da ya taso masa, Momy kuwa tare dasu suke kukan ya khaleel ma ta maxa yayi Dan kadan ya rage shima yayi hawayen, da kyar dady ya lallabasu sukayi shiru,jikinshi asanyaye yace " wannan alama ce ta kun kusa haduwa iyayenku alamace ta ubangiji yana karbar addu'ar da mukeyi dagewa xamuyi mucigaba da kai masa kukanmu Allah ya baiyana su suka amsa da amin kowacce hawaye na ambaliya a fuskarta kiran sallar magruba da akayi yasa suka tashi kowanne xuciyarshi ba dad'i ************** Bayan ta idar da sallar isha'i had'e da shafa'i da wutr ta dade tana xabga addu'a akan Allah ya kawo musu mafita ta shi ta kwanta idonta a lumshe tana kallon fuskar matar data gani d'axu a hnkl taji an shigo dakin da sauri ta kalleshi ya xuba mata ido cikin tausaya ya karaso inda take ya xauna kusa da ita hade da janyota jikinshi, "kiyi hkr babyna ki kwantar da hnklinki in sha Allah xaki hadu dasu komai mai saukine a wajan Allah janye jikinta tayi daga nasa hawaye yagani kwance kan fuskarta, da sauri yasa hannu kan fuskarta yana girgixa kai " ki daina babyna ki daina kuka bana so ! Ba kuka xakiyi ba addu'a ya kuma janyota jikinshi yana jin kamar yata yata xubar da hawayen tayi lamo akirjinshi hade da sakin kuka mai sauti haka ya dinka jijjigata kamar karamar yarinya sun dade a haka tun yanajin sheshshekar ta har yafara jin ajiyar xuciya jikinta yaji asake alamar bacci ta fara ya gyara mata kwanciya ajikinshi, har saida baccin nata yai nisa bai so ba ya raba ta da Jikinshi ya kwantar da ita hade da rufeta da bargo yasa hannu yana shafa fuskarta, ya Dade yana kallonta da kyar ya lallashi xuciyarsa ya fice sbd dare yayi sosai dakinshi ya koma da kyar ya samu bacci Dan fur ya Nemi baccin yarasa, ************** Washe gari yaxo yin breakfast yana ta xuba ido bata fito ba hnklinshi atashe yake har suka gama kasa daurewa yayi sai da ya tmby Momy tace tana sama bata jin dadi mikewa yayi ya fice ya kasa karasawa dakinshi yana tunanin me ya sameta ? Yana son hawa sama ya dubata ga Momy da dady a falon, shigowa yayi ta karamar kofa wacce take dai dai stairs din da xaka hau sama a hnkl ya fara hawa muryar sulthana yaji "ya khaleel a dawo lafiya, Ya waiwayo yaga duk kallonsa suke suna dariya kasa kasa ya galla mata harara ya wuce saman, kai tsaye dakin ta ya wuce ya murda ya shiga, ta fito daga wanka jikinta daure da towel ganinshi yasa da sauri ta dauki hijab tana kokarin sawa, murmushi yayi ganin yanda ta rude kusa da ita ya karasa ya Sa hannu ya rike hijab din ya ajjiyeshi kan gadonta ta sunkuyar da kai cikin jin kunya, hannunta ya riko yaji hannun na rawa ya kalleta yaga ilahirin jikinta rawa yakeyi, da sauri ya janyota kusa dashi sosai, "babyna meyasa kika tsorata haka ? Kasa bashi amsa tayi Dan bata San me xata ce masa ba ya dago da fuskarta data ki yadda suka hada ido, muryar shi asanyaye yace " bude idonki ki kalleni, bata son yi masa gardama, ta kalleshi kadan suna hada ido ya kashe mata ido, yes beauty na ki kalli mijinki da sauri ta sunkuyar da kai, murmushi ya subuce mata, yaji dadi sosai ya rungumota jikinshi yana kissing din duk inda yaci karo dashi na jikinta kasa kwace kanta tayi sbd kyakkyawan rukon da yai mata kukan shagwaba ta saka masa ya saketa da kyar, cikin wani yanayi yace mata plx beautyna ki fada min amsata ta jiya, hannu tasa da sauri ta rufe fuskarta, yasa hannunsa yaxame hannunta yana murmushi cike da jin dadi, yace I love u beautyna, da kyar da furta I love u too, wata wawar runguma yai mata kamar xai maida ita cikin cikinshi, yana furta mata wasu xafafan maganganun na soyayya, cike da mmkin shi take sauraron sa, ya xamota ya na kallonta ta rufe fuskarta tana kokarin kwace kanta yaja mata hanci cikin dariya yace ba inda xaki gudu ki barni, yau ajikina xaki yini, xaro ido tayi ta marairai ce murya, plx ya khaleel karsu sulthana suxo fa kayi hkr ka tafi, girgixa mata kai yayi ya kwaikwayi yanda tayi mgn, nifa gsky ba inda xani, kamar ta fashe da dariya Dan tasaci kallonsa taga yanda yayi mgnr ta kanne, "katashi plx kar suxo, Janyota ya kuma yi jikinsa, menene idan sunxo ? Matata ce fa xasu hanani shakar kamshin kaykkyawar jikin matata? Shagwabe fuska tayi, "nidai gsky katafi, Kina so na tafi ? Da sauri ta daga masa kai, Yasa hannu ya shafa karamin lip dinta sai kin min kiss da wannan lip din, Xaro ido tayi sosai tana kallonsa hade da kwabe fuska ashagwabe tace nifa..nifa.... Nifa gsky ban iya ba, da sauri yace " bari na koya miki, xatayi mgn taji bakinshi cikin nata yana shansu tmkr ya samu wani daddad'en mint hannunsa na shafa gashin kanta mai santsi da kyar ya saketa yana maida numfashi xubewa tayi akan gadonta ta rufe fuskarta da filowa itama tana maida numfashi, dariya yayi ganin ya sama mata kwanciyar hnkl ganin ta tashi yau bata jin dadi sbd abinda ya faru jiya kissing din gashinta yayi ya juya xai fita, dai dai bakin kofa ya tsaya asanyaye yace babyna anjima ki kawo min coffee shiru tayi bata bashi amsa ba, cikin wasa yace tunda baxaki mgn ba bari naxo na kara miki wani kissing din, da sauri tace a'a xan kawo ya fice yana dariya ya fita ta mike tana kallon gashinta daya hargitsa mata shi da sauri ta fara gyara jikinta Dan kar su sulthana suxo su ganta a haka, Yana sauka kasa yaxo xai wuce su a falo Momy ta bar falon gab da xai fita sulthana tace ya khaleel ya mai jiki bata jira amsar saba tace Allah ya kara sauki, banxa yayi da ita ya fice Dan yasata a sahun yi mata uxiri, yana sautin dariyar sauran ********* Tunda sulthana ta bawa Momy lbrn abinda taga jidda tayi yasata kin sakankancewa komai akan idonta akeyi abincin dare kullum jannat take sawa ta kai masa dake bai fiya yin dinner a cikin gida ba yauma har kusan 10:40pm bai shigo ba tana kallon jidda tana ta shiga da fice ganin haka yasa Momy ta kira jannat dan har ta fara bacci tace ta dauki abinci Ibrahim ta kai mishi da bacci a idonta ta nufi dakinshi Dan jiya batayi baccin kirki ba sallama tayi ya amsa yana aiki da laptop dinshi ganinta yasa ya rufe laptop din ta karaso kusa da shi ta cire hijab dinta ta xuba masa coffee tana kokarin xuba avincin ya dakatar da ita, " banajin wunya Ta kalleshi kamar xatayi magana sai kuma ta fasa ta sunkyar da kanta sbd wani irin kallo taga yana mata, Da kyar ya iya shanye coffee din ya matsar da kayan abincin ya janyota jikinshi, da sauri tace " kayi hkr ya khaleel bacci nakeji, Matseta yayi ajikinsa, muryar shi asanyaye yace " plx beautyna ina son jin jikinki ajikina kiyi kwanciyar anan, shiru tayi hnklinta atashe, Lumshe ido yayi yana jin wani mugun sonta na karuwa aransa, yana jin dadin yanda take masa Sam bata iya Musa mishi duk abinda yace tana da biyayya sosai, tunanin shi xata wahalar dashi, sai gashi yasamu abinda ya keso, mace mai biyayya mara tsiwa da rashin kunya wacce tasan darajar aure, tana jinta ajikinshi takasa mgn da kyar tace, nabar Momy a falo tana jiran da wowata, da sauri ya tari numfashinta, " beautyna ke fa matata ce menene dan taga baki dawo ba baxata damu ba Dan tasan dakin mijinki kikaxo ya dago fuskarta suka hada ido da sauri ta rufe idon, xame jikinta tayi, tayi xugum tana son tayi mgn ta kasa ya kalleta da kulawa kina jin bacci ko ? Kai ta daga masa ya dauketa cak yashiga cikin bed room dinshi da ita ta shaki kamshin air freshner mai dadi ya ajjiye ta kan gadonshi ya juya tana kallon shi ya nufi inda manyan ledojin kayan da suka siya jiya a store ya dauko sleeping dress mai Kyau ya ajjiye kusa da ita" tashi kisaka kayan bacci, yana fada ya mike ya fice daukan rigar tayi tashiga toilet ta saka ganin rigar tafiya sharara iyakarta kasan gwiwa yasa ta tarasa yadda xatayi gashi hijab dinta na falonshi shigowa dakin yayi batanan ya xauna xaman jiran ta fito shiru kunya ta hana ta fitowa, ya gaji da jiranta ya tashi ya bude toilet din a sunkuye ya ganta ta rufe kanta da hannunta, yai murmushi soyayyar ta na karuwa aransa beautyna akwai kunya ya dago da ita ya kalli rigar yanda ta xauna mata ilahirin surar jikinta abayyane murmushi ya kumayi Dan yagane abinda ya hanata fitowa daukota yayi ya ajjiyeta kan gadon ya hawo ya janyota jikinshi yana shafa gashin kanta daya ke matukar so a hnkl kamshinta na rikitashi ya fara mata wani xafafan kiss tun tanajin na hnkl har taji abinda yana kokarin wuce xatonta don gaba daya ya hargitsata tsoro ya bata ta fashe da kuka jin tana kuka sosai yasashi sassautawa ya rarrasheta ya hade ta da jikinshi gam a haka sukai bacci motsi kadan intayi yakara riketa cikin jikinshi ********** Da asuba ya tasheta tai sallar asuba tana laxumi bacci ya kuma a won gaba da ita yana dawowa daga masallaci yaga ta jingina jikin bed dinshi tana bacci a hnkl ya xame hijab din ya kwantar da ita shima ya kwanta gefenta yana kallon kyakkyawar fuskarta yana jin kamar ya hadeta Da safe ta tashi tashiga toilet din shi tana brush mgnr jidda taji kamar tana kuka... Ya khaleel ka tausaya min ka duba halin dana ke ciki kasan ina sonka tunda kayi aure ka juya min baya har gobe ina jin takaicin wai da Jennifer xanyi kishi,tsawa taji ya kwatsa mata.... Kada na kuma jin kince mata Jennifer bakisan sunanta ba ? Ya khaleel ta fada da kuka nima fa macece kasan irin bakin cikin Dana ke sha kuwa ? Wannan ke kikasa aranki look ! Jidda bana son mgn daya idan xaki iya fine idan baxaki iyaba ki kyaleni nagaji, kasa jurewa jannat tayi sam ta manta rigar da take jikinta kai tsaye falon ta shigo kishi na cinta, Nesa da juna suke kanshi na kan waya yana danne danne ya dago kai ya kalleta da murmushi a fuskarshi yace beautyna kin tashi ? Ta karaso kusa dashi, da mmk jidda ta dago kai tana mata wani mugun kallo ganin rigar jikinta yasa ta runtse ido ta mike da sauri tabar dakin, Tausayinta ya kama jannat, plx ya khaleel kaji tausayin ta mana, Kura mata ido yayi da alama mmkin mgnrta yaji ya tabe vaki hade da murmushi kadan ya janyo kayan breakfast sakko ki yi breakfast dinki ganin irin kallon daya ke mata yasa ta tuna rigar dake jikinta da sauri ta janyo hijab dinta ta saka murmushi ya kumayi ya bude laptop dinshi Da kyar ta iya shiga falo ga mmkinta ba kowa kamar mai sanda ta lallava ta hau sama ta shiga dakinta ta kwanta tayi lamo momy ce ta shigo dakin itada su sulthana da hindu, "jannat xamu fita dasu hindu ki kula da gidan Dan duk sauran suma basa nan, da kyar ta ce to Momy adawo lfy Dan kunyar ta takeji murmushi Momy tayi ta fice Ajiyar xuciya tayi ta sakko kasa farfajiyar gidan ta xauna tana xama ta hango wata tsuhuwa suna mgn da danjuma ya bude mata get ta shigo tunda jannat ta kalli tsohuwar taji batai mata ba kusa da jannat taxo tai mata sallama ta amsa "Yar nan ina hajiyar take ? Bata nan sunfita "Fitsari nakeji zan wuce nace bari naxo nan gidan nayi kuma hjyn bata nan Jannat tace eh ta fita, Nuna min inda bandakin yake jannat ta nuna mata na tsakar gidan Wanda anan driver da danjuma suke amfani dashi kwata kwata jitayi hnklinta bai kwanta da matar ba, ta ajjiye jakarta jannat ta kalli agogon tsohuwar na gwal ta xaro ido sosai ta bi tsohuwar da kallo har tashiga toilet din bata jima ba ta fito ita kam jannat jikinta tuni ya fara rawa Dan tsoro damma ta hango danjuma yana sallah nesa dasu kadan, takara so kusa da jannat," Yar nan nace Ku yan biyu ne agidan nan ? Da sauri jannat ta girgixa kai a'a ni kadaice tana ganin lokacin da tsohuwar tai ajiyar xuciya da alama taji dadin amsar da ta bata, "to ngd na tafi Da kyar jannat tace mata to ! Gaba daya ta rude By *Ummee Garkuwa* ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 71&72 a tsorace take kallon matar xuciyarta na cikin firgici har matar ta fice daga gidan kasa komawa cikin gidan tayi sbd firgicin da ta ke ciki meyasa wannan tsohuwar ta tambayeta su yan biyu ne ? tunda take bata tab'aganin wannan tsohuwar ba,gabanta yai mummunan fad'uwa da ta tuno gargad'in sadik osasa akan su kiyaye yawo barkatai sbd har yanxu ba'a daina bibiyar rayuwar su, xumbur ta mike xuciyar ta cike da firgici safa da marwa da farayi a cikin harabar gidan tana jin takaicin kyale matar da tayi da bata cakumeta ba, bacin rai mai tsanani ta tsinci kanta da shi, da sauri ta nufi danjuma axaune ta sameshi yana laxumi tak'arasa muryarta na rawa ta gaishe shi ya amsa yana kallonta dan yaga hnklinta atashe, danjuma kasan wannan tsohuwar ? arud'e ya amsamata, a a madan wllh ban santa ba me ya faru ?? a tsorace ta kalleshi hnklinta ya kuma tashi, meyasa kabarta ta shigo ? mikewa tsaye yayi yana xare ido, cemin tayi wajan hjy taxo nace sunfita shine ta ce min waccen ba Jennifer bace nace eh shine tace bari ta baki sako wajan hjyr intaxo a fada mata, girgixa kai kawai tayi dan bacin rai ya hanata mgn cikin gidan ta wuce ta dafe kai hade da xama akan tyles na harabar gidan cikin wani mugun yanayi ? bataraba dayan biyu tabbas matar nan taxo bincikarsu aikota akayi , su kuwa wanne irin laifi sukayi ake bibiyar rayuwarsa ? wani axababban hawaye ya sauko mata haka ta dinka jin xubar hawayen kamar fanfo sam takasa tsaida hawayen, daga kanta tayi ta kalli sama cikin xuciyar ta tana addu'a akan Allah ya kawo musu sauki, ya Allah ka tsare bayinka ya Allah ka karemu daga sharrin makiyan mu wayanda muka sani da wanda ba mu sani ba gareka na dogara kuma gareka nake neman taimako ya Allah ka kara tsaremu daga dukkan abinki Allah kada kabawa makiya nasara ya Allah ka rushe mummunan nufinsu akanmu, haka ta dinka jero addu'o'i kala kala tanayi tana xubar da hawaye sam tarasa gane laifin da sukai da ba'ason haduwarsu da iyayensu, tanayi tana girgixa kai sbd abun ya matukar dauri mata kai, haka su momy suka dawo suka tadda ita cikin wannan yanayin, arud'e suke tambayarta, ta kwashe labari ta fad'a musu xama sukai awajan suna mmk da ta ujjibi kansu gaba daya ya daure, kowacce tagumi tayi tana mmkin yadda alamarin yake tafiya arikice da kyar momy tace wai ni way'an nan mutanen way'anne irin axxalumai ne ? dole musa matakan tsaro sosai a gidan nan salati kawai take nanatawa da kanta tashi taje wajan danjuma tai masa gargadi kada ya kuma barin wata tashigo gidannan sannan duk wanda ya tambayeshi jannat yan biyune yace ita kadaice agidan a tsorace ya amsa mata dan shi gani yake kamar ya tafka wani babban kuskure na barin matar ta shigo yai wa momy rantsuwar baxai kuma barin wani ko wata tashigo sai da ixininsa balle ya basu lbrn jannat su ukune, ta dawo ta samesu suna kuka sun rungume juna tausayinsu ya kamata ta dade akansu ba su san taxoba surutai sukeyi na jimamin halin da suke ciki da kyar ta lallashesu sukayi shiru suka koma falo babu wanda ya iya yin lunch aranar duk a tsorace suke, sai yamma dady ya dawo ganinsu cikin jimami yasa ko d'akin shi baije ba ya xauna ya na naxarinsu yasan akwai bak'on al'amarin daya shigo cikin gidan, da kyar momy tace, alhaji narasa gane laifin daya rannan sukai akeson wulakanta su akeson tarwatsa rayuwarsu,hawaye ya xubo mata koma waye Allah ya isa, ta kwashe lbr ta fad'a masa xura mata ido yayi cikin mmkin xancen nata, ya girgixa kai, wannan abin yana matuk'ar bani mmk wannan somin tab'in tonuwar asirin koma waye tabbas asirinsu ya kusa tonuwa, karfin addu'a ne yake fito da wayannan misalan, firdausi makiya basai ka musu komai ba wasu ma basu da dalili xasu ji kawai sun tsaneka bakuma xasu barka haka ba har sai sundinka jifan ka da sharurruka iri iri dana baki dana karkashin kasa kai dai babban burinka Allah yai maka tsari daga sharrinsu, kuyi hkr yayana jarabawa ce bakusan irin baiwar da Allah yai muku ba nan gaba, Allah baya jarabtar mutanen banxa sai na arxiki koma wanda Allah xaiwa wata gagarumar baiwa duk wani k'usa kowani shahararre baya xama haka banxa sai Allah ya jarabceshi ya gwada imaninka gwargwadon imaninka gwargwadon jarabawarka da kuma shahararka, kuyi hkr kuxuba wa sarautar Allah ido shiru sukayi suna jinshi suka d'ai suka san irin bakin cikin dake cikin rayuwarsu da kyar ya rarrashesu da nasiha suci abinci, cin abincin suke tamkar suna xuba wa cikinsu mgn kowacce ta kagu tasan kanta takuma san wanne irin abu taiwa mutanen nan da suka jefa rayuwarsu a wahala suka hanasu jin dadin duniya, ************ da daddare tana kwance bayan ta idar da sallah shafa'i da wutr tayi lamo kan gadonta xuciyar tana jinta wata iri tmk mad'aci sam bata san shigowarshi ba sbd dogon tunanin da ta tsinci kanta aciki jitayi an rungumota asanyaye ta kalleshi yai mata murmushi kad'an ta kauda kanta hade da ajiyar xuciya da ita kadai tasan tayi ta kwantar da kanta yayi ajikinsa, cikin muryar lallashi yake mata nasiha had'e da lallashi tayi lamo ajikinsa dan dai dai kunnanta yake mata mgnr tana jinshi kuma nasihar tana ratsata sun kai kusan 11:00 na dare yana lallasarta har sai da yaga ta gamsu da nasiharsa dan jikinta yai matuk'ar sanyi haka ya kwantar da ita ajikinsa tamkar yar baby a hnkl a hnkl bacci mai nauyi ya fusgeta, *********** ganinta tayi cikin wani rami ita dasu sulthana da hindu suna gudu xasu fita daga ramin kag da xasu fita suka ga wannan matar da tagani a mota ta taho da gudu itama daga wani gefe na jikin ramin tana ce musu koxo yayana kuxo na ganku kada a rabani daku saura kiris taxo kusa dasu wasu mutane suka xo wajan fuskokinsu a daure basa iya ganinsu suka biyo su, suka rirrik'esu wasu suka rik'e matar wasu suka rik'e su tana ihu ga mutane birjik amma sunki suxo su cetosu firgit ta farka da sauri ya rungumeta gam ajikinsa tuni gumi ya jiketa fincike jikinta tayi daga nasa tana nishi da ajiyar xuciya wani irin kallo yake mata, beautyna menene? kallonshi tayi idonta cike da hawaye ta girgixa masa kai muryarta na rawa tace, nayi mummunan mafarki, mik'ar da ita yayi shima ya mik'e ya nuna mata agogo 3:59 muje muyi alwala mu fad'awa Allah bukatarmu kiyi addu'a sosai dan haka annabinmu ya koya mana duk lokacin dakayi mummunan mafarkin anfison katashi kayi sallah raka'a biyu kayi addu'a sosai akan Allah yai maka tsari da abin ki na cikin mafarkin ya kuma sadaka da alherinsa dan shi mafarki bushara ce babba, alwala suka d'auro sukayi nafilfili har asuba sannan yabar d'akin nata, ************ washegari misalin 1:0 tana daki hannunta rik'e da kur'anin mai ixfi takwas dan shi ake koya mata karatu tana ta hadda dan tayi nisa sosai hayaniya taji sosai a falo ta k'arasa karatun ta ajjiye kur'anin ta sakko falon abinda tagani yasa gabanta fad'uwa umman jidda ce da d'ayar matar nan da suka xo kwanaki da kuma wata daban amma tana kama dasu dady sun sa momy agaba suna xabga mata ruwan masifa tayi tagumi tana kallonsu d'aya matar da bata tab'a ganinta ba cikin masifa take mgn, kinga firdausi shiyasa bana xuwa gidannan yaya bashir wana ne amma sbd ina bakin cikin naxo na ganki cikin gidan nan yasa bana xuwa duk girman wannan gidan ace ke kadaice ? sbd mugun abu sannan kin kwasu wasu shegun yara kin kawo su gidan nan da xummar wai taimako har an daura wa daya daga cikinsu aure da Ibrahim mu bamu sani ba sai aka fake da auren gaggawa to bamu san da wannan yarinyar ba kuma har avada bata cikin danginmu auren shi da jidda kawai muka sani, shiyasa muka had'u kanmu mu nuna namu ikon, da sauri jannat takoma baya dan batasan d'orawa kanta wata damuwar wacce take cikima ta isheta d'aki ta koma tasaki wani marayan kuka ta durk'ushe bakin kofa cikin wani mugun yanayi kuka take sosai tana mmkin wannan wahalalliyar rayuwar data ke ciki su kam ai abin tausayine lallai cikakken mai imani dole ya tausaya musu dan suna cikin wani mugun yanayi wanda duk bai tausayawa rayuwar ba imaninshi ragaggene son xuciya ya hana yan'uwan dady gane cewa su na buk'atar taimako, haka tai ta sambatu hindu ce ta shigo hannunta rik'e da na sulthana tana ta haki da fusge fusgen hindu ta kyaleta taje taci mutuncin matan da sauri jannat ta tashi ta rufe kofa tamau tana kuka, plx sulthana kiyi hkr ya xama dole a goranta mana danmu abin gorine ki barmu da abu daya ki kyalesu Allah yana jinsu yana kuma kallonsu ramuwarki sam bata da amfani, itama sulthanan fashewa tayi da kuka anty jannat na fasa xuwa nikad'ai nasan me nakeji araina xuciyata kamar ana babbaka wuta haka nakeji wayannan mutanen magangamin su nasa naji na tsani kaina na tsani rayuwata, karar wayar hindu sukaji ta amsa wayar, osasa plx mu hadu dakai agidana na hotoro, araxane suke kallonta kasa daurewa jannat tayi, idan kinh hadu dashi me xaki masa shiru tayi bata amsa mata ba, a kufule sulthana tace malama mgn ake miki kina da kudin daxaki iya biyanshi banxa still ta kuma yi musu, gidan ubanwa xakije ki samu kudin ? uban me xaki fad'a masa idan kun hadu? ubanki xan fd'a masa ! tafad'awa sulthanan cikin tsawa da fad'a kina min mgn kamar wata y'arki ta xaro ido cikin wani mugun yanayi ta koma da sak tana kallonsu tana nunasu da yatsa, kada wacce ta kuma shiga rayuwata babu wacce nake tmbyr ta abinda bai shafeni ba kuyi harkarku nayi tawa, dama kuna yi min kallon wata bare a cikinku kuyi rayuwarku kada ku shiga tawa ta mik'e ta rab'e ta jikin jannat ta bud'e kofa ta fice da mmk suka kalli junansu, suna xubar da hawaye, *********** da daddare bayan sun gama dinner gaba d'ayansu sun koma falo, cikin isa matar da jannat bata tab'a ganinta a gidan ba tafara mgn yaya bashir gamu munxo da tamu mgnr muhimmiya akan sa ranar jidda da Ibrahim da ance sai bayanta gama nysc dinta to yanxu mgn ta tashi mun dawo da sa ranar sati uku mai xuwa, kowannansu sai da gab'ansu ya fad'i, tunda ta fara mgnr yake danne dannen waya jin ta ambaci bikinshi da jidda nan da 3 weeks ya mik'e afusace ya fice daga falon, ta kalleshi akai kaice cike da mmk iyyye ! sannu Ibrahim lallai na yarda hadiza ba'a bar yaron nan banza hk ba, ta dawo kan dan'uwan nata yaya bashir me xaka ce? murmushi yayi yana jin takaicin bakin hali irin na kannansa me zance Aisha ? ku iyayensa ne kun gama mgn Allah ya kaimu ranar, ya mike kana kallonsa kasan yayi mgnr ne amma ba ta kai xuciyar saba, ya wuce bangarensa, wata guda umman jidda tayi ta kalli su jannat dan bata iya tantance su ta galla musu harara jaraba kike ko Jennifer sai adaina yiwa y'ata gadarar aure dan itama nan da 3 weeks xata zama amaryar sa sai ki mutu dan bak'in ciki ta dawo da kallonta wajan momy hjy firdausi kinga tamu isar ko ? dama malamina yace bakya kaunar auren Ibrahim da jidda to yau tafaru ta k'are aure dai ankusa daurashi murmushin yak'e momy tayi xuciyarta kamar tayi bindiga ta mik'e, na isa na ja da ikon Allah mai ja da ikonsa sai jahili tababbe wanda bai son iko ko kad'dara ta Allah ba, sakin baki sukayi suna kallonta dan sun fahimci mgn ta yab'a musu, suma su jannat tashi sukayi jikinsu asanyaye, bak'ar mgnr da momy ta yab'a musu ne yasa basu tankwa su jannat ba har suka bar falon kowacce d'akinta tayi, tana shiga d'akinta direct toilet ta wuce tai wanka ta kwanta tana tunanin irin zaman da xasuyi da jidda matsayin kishiyarta, daren da kyar ta runtsa tanayin baccin irin mafarkin jiya tayi a firgice ta farka ta d'auro alwala taita nafilfili har akayi asuba tayi ta idar tayi axkar bacci ya sureta mai k'arfi, ************ a hnkl ta bude idonta tajita kwance ajikinsa kamshin turarensa ta shaka ta lumshe ido cike da bacci ta xame jikinta, suka hada ido suna kallon juna kunyarsa ta kamata ta sunkuyar da kai tana kokarin mikewa ya mike hade da mikar da ita, beautyna muje muyi wanka a tsorace ta tsaya gam ta ware ido tana narai narai da fuska shafo fuskarta yayi yana girgixa mata kanshi, daukar ta yayi cak ya shiga toilet din hade da direta cikin bahon wankan kafin tayi motsi ya tube mata kayan jikinta yai mata wanka ya dauko ta ya dawo da ita dakin idonta a rufe tana matukar jin kunyar ta bude ido ta kalleshi ya dauko mai ya fara shafa mata ya gama ya kalli beautiful face dinta idonta arufe murmushi yayi yanajin dadin kunyarta dan shi kam yana son mace mai kunya dan tafi imani da biyayya, beautyna, ta bude ido suka hada ido dashi da sauri ta rufe harda sa hannunta akan idon tana murmushi har sai da fararen hakoranta suka bayyana, birgeshi murmushin yayi shima yasa hannu ya xame hannunta da ta rufe fuskarta dashi, beautyna kin san me xakimin ? girgixa kai tayi tana kallon hannunta daya rikeshi yana murxawa a hnkl ko kimin wanka ko kiyi mi kiss da sauri ta kalleshi da manyan idanuwanta ta kauda kai tana girgixa kai, nifa ban iya ba, tafada ashagwabe, shagwabar ta ta birgesa sosai ya mike yana kallonta kamar ya hadiyeta zan koya miki yan xun nan, dago fuskarta yayi yai mata kiss a goshi, na tafi office amma fa yau ki shirya xuwan baki dan zan koya miki kissing din daba ki iya ba ya fice tayi murmushi xuciyar ta danyi mata dadi sosai ta tashi ta bude war drop dinta ta sa kaya atamfa riga da siket sun xauna mata ajikinta falo ta sakko momy da sulthna sai dady ta tarar a falon ta gaishesu ta xauna kusa da sulthana, dady yace ina hindu take ? suka kalli juna momy tace bangan ta ba tun safe bata gama mgn ba ta shigo falon daga kofar waje jikinta sanye da katon hijab da nikaf da mmk dady yace ina kikaje ? shiru tayi muryaryarta asanyaye tace dady kana da bako, xura mata ido yayi yana kallonta, waye ? "xai fada maka suwaye iyayenmu,a gigice suka mike dukansu, da sauri yace ta shigo dashi ta koma, tadawo tare dashi , sadik osasa ne ya xauna kujerar datake fuskantar dadyn ya bayyana masa kansa da sunansa da yanda akayi aka kawo musu hindu tun tana da wata daya da kwana goma By *Ummee Garkuwa* ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 73&74 Bayan yagama gabatar da kansa da mmk Momy da dady suke kallonsa dan basu San da xaman Shiba, Jim yayi yana kallon kafet din falon kamar yana naxarin ta inda xai fara fadawa dady inda asalin maganar take ya dago kai ya kalli dady cikin yadda da abinda xaice, Hindu da yan'uwanta y'ay'an Alhaji ADAM CHED'E ne, dafe kirji Momy tayi cike da kad'uwa da jin sunan mikewa tayi tana kallon sadik osasa tamkar wani tababbe, Dan karamin tsaki dady yaja yana yiwa sadik mugun kallon ya raina musu wayo, su Kansu su jannat gani suke rainin hnkl ya shigo lamarin, kallonsu osasa yayi ya gyada kai Dan ya fahimci irin kallon da suke masa dady ya bata rai, kaga Malan nifa ba sa'anka bane ba kuma cewa mukayi kaxo kamaidamu sakarkaru ba muna son jin iyayen su jannat shine xaka fadi abinda hnkl baxai dauka ba, idan kai baka da hnkl to nan duk masu hnkl ne, Ga mmkinsu kwashe wa da dariya osasa yayi, a kufule dady ya mike xai bar falon da sauri ya tashi ya ruko dady, kayi hkr Alhaji ka xauna, naga yanayin Ku duk ya nuna Baku yarda da abinda na fada muku ba amma ga Hindu cen Ku tmby ta ta sanni tasan ya tsarina da kuma rayuwa ta take ciniki mukayi akan hakan kuma ta biyani, babban abinda na tsana ha'inci banayi ba kuma aimin sannan ni mai adalcine duk da nakasance babban tagadiri, wani mugun kallo da dady ya kuma jifan shi dashi, da mmk ya maimaita mgnr shi, ciniki kukayi kuma anbiyaka ? Ya kalli su Hindu kowacce ta sunkuyar da kanta, Gyada kai dady yayi fuskarshi a murtuke Dan ya fahimci osasa babban Dan duniya ne, Ina jinka, Xama osasa yayi akan kujerar da ya xauna tun farko, Banxo da wasa ba bakuma wasa ko karya ne ya taramu ba xan kuma maimaitawa Ku yarda dani wllh baxan fadi son xuciyata ba domin a dacen mu yaran wacce tasamu aikin nan ne na rike Hindu ta dauki abokina jamus Wanda ya rike Hindu akan tana son ya rike mata ita har karshen rayuwarta, jamus mutun ne mai tausayi shi da kanshi yaso ya d'aukar wa Hindu fansa lokacin dayaga yaxama rikakken D'an daba Wanda duniya take shayi sai kuma hukuma ta cafkeshi baxan iya fad'a muku Wanda yai muku wannan D'an yan aikin ba Dan har gove ina tsoranta sbd tafini hatsabibanci ko shedan haka yaga wannan Mutanen ya kyale amma mahaifinsu shine Alhaji Adam chede, ya mike tsaye aikina ya kare tunda na fad'a muku, dady shima mikewa yayi fuskarshi cike da damuwa, Ganinshi awajan mu babban aikine domin babu Wanda yasan takamai mai k'asar da yake xaune, girgixa kai osasa yayi manyan mutane irinsu baxa xaune guri daya sbd makiya, Cire hula dady yayi ni babban yaronsa kawai nasan cinikayya ta taba hadani dashi, Murmushi osasa yayi zan baka wata muhimmiyar shawara kada Ku fadawa kowa wannan xancen kada kowa yasan dashi ciki kuwa harda su Kansu dangin cheden Dan kowa munafiki ne, da mmk dady ya kalleshi, gyada masa kai osasa yayi tabbas mutun biyu xan Baku shawara akan duk rintsi da su xakuyi mgnr daga Adam ched'e Sai uwargidansa hjy Nabila ched'e Ya juya Alhaji ka kiyaye kayi ta katsantsan kuskure data xakayi akan yaran nan kashiga cikin masifa, Mmk ya hana dady mgn, D'age kai osasa yayi, idan da akwai abinda yafi masifa ma xa a iya jefa ka ciki muddin mak'iyan yarannan suka gano suna cikin gidanka ka kara kiyayewa sannan Ku kuma Ku kiyaye fita barkatai, Allah ya baku sa'a ni dai in kunyi sa'ar ganinsu plx kada Ku manta dani Ku taimakamin da muk'amin koda masinjan ched'e dan nasan na haye, ya karashe maganar dai dai lokacin daxai fita, dukansu suka bishi da kallo, Jigum sukayi kowanne da irin tunanin daya keyi, Sulthana ce ta katse shirun, Dady ina jin sunan nan Adam ched'e ko ched'e family suwaye su hk ? Kallonta dady yayi shi kam jinsa yake wani iri ya kauda Kansa yana kallon labulan falon, Ched'e wani babban mutun ne Wanda kaf Africa babu kamarsa a dukiya a duniya kuma yana cikin jerin mutane masu dukiya ta ban mmk ched'e family kuma babban dangine Wanda suka shahara da arxiki na asali Dan arxikin su tun kakanin kakanninsu Fulani ne su zalla, shi ched'en shiya fi kowa arxiki a dangin nasu, Xaro ido sulthana tayi dady anya kuwa da gaske wannan mai k'asumbar yake ?, shiru dady yayi Dan yarasa mai xaice tunanin Sam bai tab'a bashi haka ba, Hindu tace dady kada kayi tunanin osasa xai fada maka k'arya duk abinda osasa ya fad'a maka haka yake Dan nasan shi sosai, Jinjina kai dady yayi shikenan Hindu na yadda xan hadu da babban yaron Adam ched'en, Xaro ido tayi hindun plx dady kada ka had'u da shi akwai matsala, ya kalleta yana naxarinta, Wacce irin matsala kuma ? Sunkuyar da kanta tayi cike da rashin gsky, dady na danyi wata dabara ne Na karbi kudi masu yawa a hannun babban yaron ched'en na biya osasa, Ranshi b'ace yake kallon hindu, ban fahimce ki ba, Sulthana ta tari numfashinsu, hmm dady xuwa tai ta damfareshi kud'i ta biya wancen gardin mutumin osasa, ta kwashe komai ta fadawa dady farkon had'uwarsu da osasan da kud'in daya nema, Ta kaici ya kama dady ranshi yai masifar b'aci ya rufesu da fad'a sosai kamar xai dakesu, meyasa kuka boyemin ? Baku maidani mahaifinku ba ? Meyasa xaku boyemin damuwar Ku ba Ku kyautamin ba sbd kun maidani Wanda ban isa da kuba dafe kansa yayi lokaci daya sun bashi ciwon kai, Momy ce tai mgn dan ita tunda aka fara xancen take mmk da ta ujjibin ace mutun irin Adam ched'e y'ay'ansa har uku su ba'ace duk irin tarin dukiyar Sa, Asanyaye tace, kayi hkr Alhaji kasan yarane yarinta ke damunsu sai ka musu uxiri, kuma kamanta avinda osasan ya fada yace kada ayi mgnr da kowa sai da shi kanshi ched'en ko uwargidansa, ganawar ka da babban yaronshi bashi da amfani, Jinjina kai yayi Dan ya gamsu da bayanin da Momy tai masa, ya mik'e xanyi shawarar yadda xa ai na had'u dashi cikin week din nan Dan na fuskanci lamarin nasu babbane da kuma ban mmk, kada Ku damu in shaa Allah asatin nan xakuga fuskokin iyayenku Ku cigaba da addu'a sosai arage baccin dare Dan sai mun dage, ya haye sama, ya barsu nan xaune kowacce tana cikin yanayin daba San kanshi ba shiba farin cikiba bana bakin ciki ba damuwa ba mmk da kuma tsoro, Kowacce jikinta asanyaye tabar falon, Jannat d'akinta ta wuce tana jin dad'in sunfara nasara akan makiyansu tunda har sunji sunan iyayensu matsalarsu dayace tayaya xa'a ga ched'en ? Dakinta ta shiga yaraf ta xauna gefen gadonta CHED'E ta maimaita sunan tun tana yarinya take jin sunan sosai Ashe mahaifinta ne gabanta ya fadi anya kuwa? Xuciyarta na rawa akan haka babban mutun kamar wannan yarasa yayansa har uku ? Tayaya? Wannan lamari nasu da d'aure kai yake, tsoro ya darsu aranta SBD tunowa da gargadin osasa akan muddin aka San da xamansu cikin gidan nan akwai babban had'ari, hade kanta tayi da jikin bango tana runtse ido ranta ma suya xuciyarta na k'una bata da babban buri irin taji dalilin dayasa akewa rayuwarsu haka hawaye mai xafi ya sauko mata ta runtse ido, tana kiran Allah akan ya kawo musu d'auki, Da yamma suna kitchen gaba d'ayansu dan su Jidda da iyayenta sun dawo daga unguwar da suka tafi bayan sunyi breakfast, bak'uwar Mota ce ta shigo gidan, Da sauri Momy ta saki murmushi ganin motar, matar ta fito, Momy tace jannat kunga kanwata hjy safiyya wacce muke uwa daya uba daya mu biyune kawai tana maid cen Maiduguri anan take aure, tunda ta fito daga mota ta saki fuska tana dariya da sauri Momy ta tashi suka rungume juna suna murnar haduwa falo suka wuce, Bayan sungama girkin suka jereshi a dining suka xauna a falo Momy da kanwarta suna sama cen b'angarenta, Da daddare har d'akin jannat Momy ta kawo Anty Safiyya ta rungume jannat y'ata amaryar babana ta ajjiye mata wata katuwar leda suka xauna gefen gado turarirrika ne irin humra masu Kyau da wasu kayayyaki Wanda jannat bata sansu ba, tana murmushi Anty Safiyya tace xan gyara y'ata kam dago fuskarki ki kalleni ni uwace kinji babu irin wannan kunyar, Kinga wannan turaren wankane idan xaki shiga wanka ki xuba shi cikin ruwan wankan wannan idan kika fito daga wanka ki shafe duka jikinki, wannan na gashi ne, Wannan na kayane, haka taita yi mata bayanin kayayyakin da suke cikin ledal harda sabulu na musamman Wanda ake hadawa sbd amare, kisaki jikinki jannat zan had'aki kafin lokacin da xmusha biki ubangiju Allah ya albarkaci aurenku Allah yai muku albarka, can cikin makoshin ta ta amsa da amin, suka mike suka fita tana fad'a mata akwai sauran kayan Wanda sai nan gaba kad'an xata fara amfani dashi, suna fita ta shak'i kamshin turarirrikan masu dad'i Dan gaba d'aya d'akin kamshinsu yake itakam tana son kamshi ta shi tayi ta shiga toilet ta xuba na wankan tanayi tana jin dadin kamshin da sabulun mai matukar kamshi bayan ta fito ta shafa sauran har na gashin kai tuni taji wani sabon yanayi, ko ina na jikinta na fidda daddad'an kamshi haka tayi bacci xuciyar gefe guda tass daya gefen firgicin yanda ratuwarsu take, karfe 3:00 ta tashi tafara nafilfili har asuba bata koma bacci ba sai da gari ya fara haske, 11:00 ta tashi taiwa wanka ta saka kaya material ne blue da kwalliyan silver ya karbeta Dan colour din skin tone dintane ta fito babbn falo ta hangosu xaune suna hira dukansu harda Anty Safiyya, yau kam ba umman Jidda da yan'uwanta ta gaishe su suka amsa musamman Anty Safiyya da kulawa take amsa gaisuwar kije kiyi breakfast kada yunwa ta lahantamin y'ata, murmushi jannat tayi ta k'arasa dining tayi breakfast, Momy tace d'auki na yayanku ki kai masa yau ma baifito ba, kunya ta kamata ta d'auka ta fita kanta ak'asa tak'arasa b'angarensa tai sallama tashiga d'akinsa ya fito daga wanka yana d'aure da towel ganinta yasa yasaki murmushi itama murmushin tayi ta sunkuyar da kai ta ajjiye kayan tana gaishe shi ya amsa yana kallon shigarta da tai mata Kyau ya karaso kusa da ita ya janyota jikinshi, yana shinshinar wuyanta yana jin daddad'en savon kamshin dayaji tanayi yarasa gane kalan k'amshin Dan ko ina na jikinta kamshin yakeyi, ya saketa yana mata wani kallo dan yau ganinta yake kamar ba itaba, kanta ta sunkuyar ya dago da fuskar, muje ki shafa min mai, ya janyo hannunta suka shiga bed room dinshi ta shafa masa man tana jin kunya shikam yana so ta saba dashi sosai Dan tarage jin kunyarsa, tana gama shfa masa suka hada ido tai dariya ta juya da sauri xata fice ta waiwayo, ka saka kaya ina jiranka a falo, ya bita da kallon sha'awa yana jin dad'i ya tashi ya shirya cikin shigarsa ta kana nan kaya top yasaka ash colour da blue black jeans ya fito ya sameta remote a hunnunta tana canza channel, ya xauna ta xuba masa breakfast dinsa yana yi yana kallonta yana gamawa, ya mike, tana kallonshi ya janyo hannunta suka koma bed room dinshi, tsoro ya kamata dan lokaci daya taga ya canxa mata janto jikinshi yayi, ahnkl yake mata mgn kamar rad'a, kalamai yake mata da wata iriyar murya dabasan yana da itaba yana shafar jikinta ya xame dankwalin kanta, yannu yasa ya xuge xif din rigarta, gabanta ya fadi ta janye jikinta da karfi, Ya kalleta da idanuwansa suka fara canxa kala, No ! No ! Jannat plx nagaji da dauriya, jikinta ya fara karkarwa dan wani irin xaxxafan kiss yake mata cikin wani yanayi, yana maganganu, ina sonki jannat ina son kamshin jikinki, yafara haukata ta da wani Salo na daban tafara mayar masa da martanin kiss din daya ke mata, kmar ta tunxirashi, ya fara wuce xatonta, tayi tayi ta kwace kanta ta kasa, tasaka masa kuka agigice dolenshi ya hkr dan bayason jin kukan ko kadan haka ya rungumo ta jikinshi yana shafa bayanta tana ajiyar xuciya, ta mike ya kuma rukota, beautyna kada ki rabani da lallausan jikinki plx ya maida ta jikinshi yana jin kamar ya maida ita cikin cikinsa sun dade a hakan da kyar ya kyaleta ta fito tana jin tausayinsa, Washegari dady ya tarasu a falonshi na sama dan shida kansa yake b'oyewa bayasan rigimammin k'annansa su San abinda yake faruwa, ya kallesu dukansu, Zantafi Abuja munyi waya da Alhaji Nasir ministern man fetur xamu hadu da President dan shi kadaine mutumin da xai iya ganin Adam ched'e bata re da wani shamaki ba cike da murna suke masa addu'ar Allah ya dawo dashi lfy yaji dad'in yanda yaga sunata nishad'i sosai mahboob ya kaishi airport ya wuce abuja yana tabbatarwa da kansa samun nasara Yana sauka ya hadu da drivern Alhaji nasir ya kaishi gidansa suka tattauna Dan amininsa ne tare sukayi kuruciya bayan sungama suka tafi wajan President sbd yasan da xuwansu kai tsaye gidanshi suka wuce suka sameshi a falonsa na musamman da yake saukar baki way'anda suke da muhimmanci, Yana ganinsu ya saki murmushi, Dr bashir rabona dakai shekara shida kenan kullum kana nan a yanda kake, dariya dady yayi yabashi hannu suka gaisa bayan sungama gaisuwa, President ya kuma kallon dady, Dr bashir meyasa kaki yadda da shawarata? Siyasa ta dace dakai danshi mulki yana neman mutane irinka masu adalci ina fata xuwan nan dakayi kaxone dan ka fada min ka yanke ahawara xaka shiga siyasa Dan ka kwatowa talakawa yancinsu ? Girgixa kai dady yayi dan sam bai son xancen ya kalli President ba wannan bane ya kawoni ina son wani taimakone, Da mmk President yake kallonshi yanxu bashir dan kana son abu awajena sai ka kirashi da taimako? Murmushi dady yayi, ina son kai min hanyar da xanga Adamu ched'e Ajiyar xuciya President yayi yana jinjina kai yai murmushi yana kallon dady, Ni kaina rabon dana Sa ched'e a idona na manta shima irinkane ba ruwanshi da yan siyasa tsakanin mu dashi idan muntashi kanfen mu kirashi awaya mu tambayeshi kudi ya bamu muyi canfen dashi waya kwai xamuyi yasa aturo mana wani xubin ma ko ka kira wayan yaransa ke d'agawa ganin ched'e ba karamin babban aiki bane yanxu xakaji cen gobe ka jishi acen, By *Ummee Garkuwa* ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 75&76 By *Ummee Garkuwa* Dafe kanshi dady yayi Sam bahaka yaso jiba, ya kalli President fuskarshi da damuwa, Yanxu ba yadda xa,ai mu hadu kenan? Jim President yayi eh to akwai wata tattaunawa dana keso muyi dashi kasan shi Idan kana son ganinsa sai ta hanyar taimako akwai wani filinshi ana cikin abuja Ina son ya bamu filin xamu gina gidan marayu, akan hakan xai iya xuwa kasan shi adaline yana taimakon marayu sosai, damuwar shine vana tunanin xai xo da wuri sbd baifi 3 weeks da barin 9ja ba yaxo kano shida iyalinshi, dan ministern tsaro ya fadamin cewa ched'e yana son abashi mutanen da xasu masa tsoro, da sauri dady ya kalli President, yana tuna lbrn da jannat ta bashi na taga wata mata tabbas duk yadda akayi matar tana da alaka babba da jannat din, Kayi hkr bashir xanyi waya dashi Adam ched'en duk yadda mukayi xakaji ka jirani nan da 3 dys, Dady yace bakomai xai jira suka cigaba da hirar yau she rabo, Bayan kwana 3 din suka dawo wajan President, yana ganinsu ya girgixa kai, Su ka gaisa, Bashir kaga abinda na fada maka ko ? Wllh babban yaronshi ya turo wai duk abinda xa ai ga shi nan ya turo wakili ayi, Dady ya girgixa kai shima ranshi ajagule bai so haka ba a daddafe suka gama hirar da President ya dawo gidan shi na abujan yana jin takaici kala kala bai son wanne kalan rarrashi xaiwa yaran nan ba tunda ya taho safe da rana cikin kiranshi suke duk sun kagu ya furxar da iska xuciyarshi ba dadi, baiyi tunanin haka abin xai cabe ba, kafin asansu an wahala anganosu kuma xa a kuma shan wta wahalar ? Ya rabbi, Allah kawarware mana wannan hadin Allah ka haka yai ta addu'a yana tnanin yanda xaije wa da iyalin shi wannan maganar Mara dadin ji Bai kwana ba sbd ji yai garin ya isheshi jirgin yamma yabiyo ya dawo gida suna ganinshi suka taso da murna da jindadin ya kallesu tausayinsu ya kamashi kamar yai musu kwalla tunanin shi wanne irin yanayi xasu shiga in sukaji cewa ba a dace ba, Tun kafin ya huta sulthana da Hindu suketa tambayarshi jannat ce kawai batayi mgn ba itama yasan kunya ce ta hanata ya basu hkr su bari yai sallah, ya idar da sallah ya ya tarasu duka a babban falo da nasiha ya fara sai da ya tabbatar jikinsu yai sanyi sannan ya fada musu avinda ya faru ga mmkin sa sai yaga sunyi tawakkali basu tada hnklinsu ba, ya khaleel ya kalli dady, Dady uwargidan ched'e tana da alaka mai girma tsakaninta da masarautar garin nan dan kakanta yai mulki yanxu haka sarki yayanta ne Dan kakan ninsu d'aya mai xai hana aje wajan sarkin ai mishi bayanin komai tunda nasan ba xa a samu matsala da ga b'angreshi ba, murmushi dady yayi nan da nan ya nemi bacin ransa ya rasa, sbd shawarar da khaleel ya kawo shi Sam bai son da haka ba, hakane khaleel Allah yai mk albarka, Amin dady xanyi wa prince A,K Garkuwa mgn yai mk jagora wajan sarkin tunda shima suna da babbar alaka duk dangin sune, dady ya saki fuska, mashaa Allah in shaa Allah kuwa gobe nakeso naga sarkin mutattauna dan nafison yaran nan suga iyayensu su huta da wannan bakin cikin, In shaa Allah dady xankira A.K Garkuwan anjima kadan basu bar wajan ba sai da dady yai addu'a akan Allah ya basu nasara sannan suka tashi suna jin dadin wannan shawarar da ya khaleel ya bada, Washegari dady tun 2:00 na rana yaje gidan sarki dan tun safe ya khaleel yake kiran A.K Garkuwa wayarshi akashe rabonshi da shi tun jiya da sukayi waya da daddare ya fad'a masa yace badamuwa kai tsaye ba'n garensu A.K Garkuwa sukaje suka tadda shi shida mahaifinsa bayan sun gaisa suka fadawa mahaifin A.k, kabeeru Garkuwa na suna son ai musu iso wajan sarki, Alhaji kabeer Garkuwa yace, yasalam anyi sab'ani sarki ya jiya jiyan nan ya tafi umara sai yayi kwana 12 xai dawo sai dai kuyi hkr Ku jirashi nan da kwana 12 jikinsu asanyaye suka dawo nan ma lallashinsu yayi yace kwana 12 kamar gobene in Allah yasa muna da tsawon rai, jikinsu yai sanyi Dan gani suke kamar baxa suga iyayensu ba, dady ya kwantar musu da hnkl da nasihohi, Bayan kwana 9 Saura kwana 4 d'aurin auren ya khaleel da jidda, kullum cikin fita unguwa suke dan tunda sukaxo itada ummanta basu koma ba sauran ne suka koma suma jiya suka dawo aka fara shirye shiryen biki, kullum kafin dady ya fita sai yai musu nasihan kada su biyewa k'annansa Dan yasan mafad'a tane kullum sai sun yadda musu da mgn, babu mai kulasu sulthana ce mara hkr dalilin dayasa momy tace ta dawo b'angarenta duk inda ta xauna sulthana na kusa da ita sbd gudin rigima, Jannat na kwance adakinta xuciyarta cunkushe tarasa me ke damunta tun safe ta kasa fita jikinta duk yayi sanyi, turo k'ofa akayi tayi tunanin ko su Hindu ne shiyasa bata waiwaya ba, fusgo hijab din jikinta taji anyi da sauri ta waiwayo had'e da mikewa ta kallesu hantar cikinta ta kad'a sbd tsoro ta bisu da wani irin kallo cike da firgici, Jidda ce zahra da umman jiddan, suna mata wani matsiyacin kallo, Umman Jidda tai guda ta dingure mata kai, to Yar tsintuwa jikar bola kin mike agado kamar na ubanki, kin kwaso tarkacen bola irinki y'an'uwanki kin kawo gida sbd kuna son maidamin Yaya irinku to shi Dan asaline kowa yasan kakan nin kakaninsa, Jidda tace hmm, ummana ni kadai nasan bakin cikin dana keji inna kalli wannan a matsayin kishiyata Mara galihu wacce bata da asali gayyar tsiya, wllh momy sam yarinyar nan bata dace da ya khaleel ba da su danjuma ta dace talaka irinta, Zahra ta katseta, ina bakin cikin ace wannan itace matar ya khaleel dole na yadda asiri sukai masa, ummanmu plx ki karya sihirin nan ya rabu da shegiya mu huta nifa na fison ace yayana ya auri Yar wani k'usa a garin nan ko Anty Jidda amma ya b'ige a Mara galihu mtsww, Umman tace barni da shegu ni ce maganinsu sai na karya bakin asirinsu, Jidda ta karasa da sai ako mawa danjuma dan tun farko shi naso ki aura, suka fice bayan sun gama mata cin mutunci, Tagumi tayi tana xubar da hawaye masu xafi da kuna, kuka mai daci ya kufce mata taitayin shi har sai da kanta ya fara sarawa ta dauki kur'ani tana karantawa a hnkl a hnkl tafara jin saukin radadin da xuciyarta takeyi, ta Dade tana addu'a akan Allah ya kawo mata sauki cikin al'amuran rayuwarsu, karar wayar ta taji ta kalli screen din wayar ta ga ya khaleel ne haushi ya kamata taga duk danshi ake mata wannan cin kashin ta kyale taki dagawa har wayan ta yanke, ta tsurawa wayan ido tana tunanin any'a kuwa ta kyauta ? Tasan ba shi yai mataba, tayi ajiyar xuciya tana ganin tayi babban kuskure na k'in d'aga wayarshi da tayi motsin bude kofa taji anyi da sauri ta kalli kofar atsorace, ya shigo, yana kallon fuskarta da tasha kuka, tayi jaja jaja ya karaso inda take ta sunkuyar da kanta ya xauna kusa da ita, ya janyota jikinshi ta saki ajiyar xuciya, cikin muryar lallashi, me ya sameki ? Tayi shiru tana tunanin amsar bashi, kuka ya kufce mata da ta tuno bakaken magangun da su jidda sukai mata, lalashinta yayi yana tunanin ko damuwar rashin iyayenta ne, shi kanshi yana cikin damuwa ta rashin ganin iyayen nasu daurewa kawai yakeyi, nasiha ya cigaba da yi mata, har sai da jikinta yai sanyi ta daina kukan ya xamota daga jikinsa ya shafa cikinta, kinci abinci kuwa ? Kai ta daga masa, anya kuwa beautyna cikin nan naki baiyi kama da Wanda ya ci abinci ba, ya mike yana kallonta, ina jin yunwa ki kawomin abinci hade da coffee ina jiranki ya fita, ta mike jikinta asanyaye ta tashi ta tafi kitchen, Jidda ce take ta safa da marwa daga sama xuwa dining ganin momy da sulthana sun hau sama yin sallah sai Hindu kad'ai suka bari a falo yasa ta faki idonta ta d'ebe abinci a flask cikin sauri ta fita waje da shi ta d'auko d'aurin maganinta ta barbarda tai b'angaren ya khaleel kai tsaye ta shige dakin cikin bacin rai ya kalleta, meke damunki Jidda ? Meyasa vaki iya sallama ba in xaki shigowa mutane daki ? Da sauri ta juya aranta tana fadin xaka gane kuranka na kusa rama wulakancin da kk min in dai kaci abincin nan sallama tayi ya amsa kamar bayaso ta shigo ta ajjiye abincin yana tsaye kusa da kofar toilet dinshi, ta kalleshi ya khaleel abinci naka wo maka, Ok ajjiye wanka zan shiga kije ngd, Tayi narai narai, ya khaleel na dawo to anjima? Kan sa ya daga mata ya shige toilet bata so ba ta fice daga dakin tana murnan yau xata sami kan ya khaleel da murna ta hau sama dan tabawa ummanta da sauran yan'uwanta lbrn ta xuba maganin Bayan ta xuba masa abincin ta wuce kitchen ta hada masa coffee ta nufo bangarensa tayi sallama ya amsa hade da xubawa k'ofar ido ta shigo dai dai lokacin daya ke xuba abincin da Jidda ta kawo masa a plate ganinta yasa ya ajjiye, ta kalli abincin tasan Jidda ce ta kawoshi ta b'ata rai had'e da turo baki, dad'i ya kamashi ganin tayi kishinsa sosai, sorry beautyna ina jin yunwa ne sosai, bata ce masa komai ba ta xuba mishi nata avincin ta mika masa ya amsa ta xuba masa coffee sai da ya fara shan shi sannan yaci abincin suna hira jefi jefi, kwatsam kamar an jehota ta shigo ta gallawa jannat harara ganin yana cin abincin dake duk iri d'ayane yasa ta lumshe ido tana jin dadi, tsawa ya khaleel yai mata, baki da hnkl ? Ki dink'a shigowa d'akin mutane ba sallama, murmushin samun nasara tayi ta fice batace masa komai ba, Bayan yagama cin abincin jannat ta d'auki flask din da plate da cups din da tashigo dasu ta fita tabar abincin Jidda anan, murmushi yayi ya bita da kallo dan tunda ta shigo taga abincin jiddan take bata rai daukar abincin yai ya fito harabar gidan dashi ya ci karo da danjuma dayake wanke kayansa, "Danjuma Dan Allah ga wannan abincin kabawa almajirai, Jikin danjuma na rawa ya amsa Dan dama yunwa yakeji ya ajjiye wankin a ransa yana fadin gani kuma wanne almajiri xan nema, sbd gaggawar yaci abincin ko bissmillah baiyi ba ya fara cinshi da sauri da sauri kamar wnda xa'a kwace mishi ya cinye abincin tass dai dai da kashin naman sai da ya taune da kyar ya xubar da dusar k'ashin yasha ruwa yai hamdala ya shige d'akinsa ya kunna redio yana sauraro wani nannauyan bacci yai awan gaba dashi Bai farka ba sai gab da sallar magrub, yana farkawa yaji duk duniya babu wacce yake son gani irin Jidda ya mike da sauri daga kwancen dayake ya fito kai tsaye falon gidan ya shige suna falon dukansu ita da ummanta ta yayyan mahaifiyarta su Hajiya Aisha yana hada ido da jiddan yaji kamar Ankara masa sonta kai tsaye kusa da ita yaje, ya takarkare ya fashe da wani irin axababben kuka da sauri suka kalleshi, umman Jidda tace lafiya kuwa kake danjuma yak'i mgn ya cigaba da rusa kuka da k'arfi haka ysa ya janyo hnklin y'an gidan sukayo k'asa dukansu harda dady da yayi alwala xai fita sallah shida khaleel, da sauri dady yake tmvyr danjuma dalilin kukan fur yaki mgn sai da khaleel yai mishi tsawa, cikin kuka danjuma yace INA MASIFAR SON JIDDA IDAN NA RASATA WLLH MUTUWA ZANYI, arikice suke kallonshi kamar tababbe, Umma tace kan uvancen, danjuma waye sa'anka anan ya rushe da wani savon kukan dayafi Wanda ya fara tun farko Hajiya hadiza ki taimaka min ni kad'ai nasan me nakeji da gudu ya nufi center table ya dauko wukar da ake yanka tuffa ko lemo ya ce, muddin kuka hanani Jidda kashe ta xanyi na kashe kaina caraf ya ruko ta yasa wukar dai dai wuyanta, Jidda ta fashe da wani mahaukacin kuka gaba d'aya sukayo kanshi, ummanta na kuka sosai, Dan danjuma babban hauka yakeyi, dady yai shiru yana naxarinsa, da muryar lallashi yace, tun yaushe kafara sonta ? Ya kalli dady hawaye na xuba yace yanxu bayan na tashi daga bacci, Mmkin su ya karu nan da nan suka yadda danjuma ya haukace, Dady ya kuma cewa, kafin ka kwanta kayi shaye shaye ?,sanina baka shan kwaya danjuma, Girgixa kai danjuma yayi ko kad'an alhaji bana shaye shaye abinci kawai nasan naci kuma megida khaleel ne ya bani shi, Wani k'aton ashar umman Jidda tayi ta kalli khaleel, a kidime shi kabawa abincin da Jidda ta baka? D'aga mata kai yayi cike da mmki dan duk sun rikici, d'ora hannu tayi aka wayyo na shiga uku ni hadiza, itama Jidda kuka tasaki da k'arfi, ummana naga da sunan Ibrahim a kai aikin, nan kowa ya fahimci abinda ya faru cike da bak'in ciki Mara misaltuwa dady yace innalillahi wa inna ilaihi raji'unn, danjuma meye sunanka na gsky, Muryarshi na rawa yace iro Ibrahim sunana, da mugun bacin rai dady yace yaci sunan sihirin da kukayi yayi aiki dame irin sunan wllh sai Jidda ta aureshi, ya kalli shi danjuma anbaka ita I dedicated dis page to u jameela mohd Ali (Maman bobo) happy birthday wish u many many more years masu albarka ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 77&78 zaro ido umman jidda tayi cike da kad'uwa da mgnr da dady yayi, da rarrashi dady yace, ajjiye wukar danjuma, jikin danjuma a sanyaye ya ajjiye har yanxu hawaye na xuba daga idonshi danji yake xai iya yin komai akan soyayyar jidda, dady ya kallesu ranshi ab'ace gaba d'aya kowa yaje yai sallah xuwa gobe xamu tattauna,bana son naji kowa yakara wannan mgnr ya wuce, jikin kowa asanyaye suka bar wajan, daren ranar kam kad'an ne na gidan suka iya cin abinci sauran kam xuciyoyinsu kamar wuta jidda kuka take sosai,tana jin wani irin tuk'ik'i a xuciyarta, washegari tun da sassafe baban jidda yaxo gidan dady dan tun jiya dadyn ya kirashi akan yana son ganinsa da gaggawa, haka ya taso hajja mahaifiyarsu wacce bata da lfy tana fama da hawan jini ba kowacce mgn ake fad'a mata ba, dady ya tara mutanen gidan kaf a babban falon k'asa, kowa ka kalla yana cikin mmk, jidda har lokacin kuka take musamman dataga mahaifinta ita kanta umman jiddan arikice take ganin mijinta yasa ta shiga wani sabon tashin hnkln, danjuma yana xaune agefe ya takure cikin xuciyar shi yana jin takaicin yadda ya tsinci kanshi a wannan halin, cikin takaici mara misaltuwa dady ya fara mgn, Alhaji musa nasan kayi mmkin kiran gaggawar da nai maka sbd jibi ne ranar da ta kama daurin auren Ibrahim da jidda, kuka danjuma yasaka Alhaji kataima kamin, dady ya xuba mishi ido cike da tausayawa, ya kalli umman jidda da harara, sai kiyiwa mutane bayanin abinda kikayi, sunkuyar da kanta k'asa tayi hawaye na xuba kunya sosai takamata tarasa ta ina xatai bayanin wannan abin kunyar, ya daka mata tsawa a firgice ta d'ago kai jikinta na karkarwa wani b'akin ciki mai xafi ya tokare mata kirji, sam takasa bud'ar baki tayi mgn, cikin kuka hjy Aisha yayarta ta fara mgn xuciyarta akarye, kayi hkr yaya bashir kuskure ne da kuma kad'dara, shekaranjiya ne mukaje wajan wani malami akan ana so jidda ta mallake Ibrahim, tayi jim cike da danasani muryarta k'asa k'asa had'e da kuka ta cigaba, shine yai aiki mai karfi ya bamu yace ta xuba masa a abinci ko a lemo in dai yasha to sai yadda tayi dashi dan ko uwarshi tace kada ya kara gaisheta baxai k'ara ba xata maidashi kamar d'anta sai abinda tace, salati Alhaji musa yayi ya cire hula yana girgixa kai gumi yaji ta ko ina, momy ma salatin tayi hawayen farin ciki ya sauko mata na Allah ya mayar musu da mummunan k'udirinsu, jannat ma hamdala tayi ta godewa Allah xuciyarta cike da tsoron Allah, hajja kuka tasaka tana yiwa yarta mugun kallo, hadiza ina bak'in cikin mugun halinki yanxu ko makiyinki xaki masa haka ? balle Ibrahim daya ke d'anki ? innalillahi wa inna ilaihi raji'unn kin cuceni hadiza kin gama da rayuwarki,ya khaleel daya ke kusa da ita ya riko mata hannu plx hajja yi hkr ki yi shiru, ta rik'e hannunshi sosai sannu khaleel kayi hkr kaji nasan kana da tausayi da imani da taimako shiyasa Allah yake tare da kai, d'aga mata kai yayi, ki daina kuka hajja, tabe baki dady yayi yana yiwa hjy hadixa mugun kallo cike da tsanarta, kinga yadda Allah ya nuna ikonsa ko ? Allah baya barin xalunci, Ibrahim d'ankine hadiza idan kin maidani d'an'uwanki kaf d'inku kun tsani firdausi mahaifiyar shi wai ta shanyeni, yar bin bokaye ce da malamai yanxu tsakaninku waye mai bin bokan ? tunda yaran nan suke xaune cikin gidan nan kuke xaginsu kuna aibatasu kuna ce musu yan asiri sbd kawai sun rab'eni, sam bakwason kowa ya rab'u da jikina, wannan shine babbar sakayya daga ubangiji yanxu sai ku gane abu d'aya duk wanda yake xaune dakai da kyakkyawar xuciya ubangiji baxai baka sa'ar ka cutar dashi ba, Alhaji musa ya kalli dady, Dr bashir yau yaxama dole na fadi abinda ke raina akan hadixa da y'ata hauwa'u ka gansu nan babu wanda na isa dashi hauwa'u ita kadaice mace tilo da Allah ya bani amma sai na shafe wata ko shekara ban sata a idona ba danayi mgn uwarta tace min tana gidanka bawai zan hanata xuwa gidanka ba amma amatsayina na ubanta yadace ace duk inda xataje a fad'amin, amma sbd ammai dani buje dantofi ya jinjina kai ban isa ba sai dai na xuba musu ido, hadixa ta rabani da yan'uwana tace duk mak'iya nane Dr bashir na fad'a maka hakane dan kagane wannan kad'an daga cikin mugun hali irin na hadiza ta xamemin masifa bala'i a ratuwata narasa yadda xanyi da ita, innalillahi wa inna ilaihi raji'un lokaci daya dady da hajja sukayi hajja ta k'ara rushewa da kuka , da kyar khaleel ya rarrasheta tayi shiru, sai a yanxu dady ya tabbatar da hadiza ba k'aramar makira bace gdy yaiwa Allah daya tsare d'ansa daga makircinsu, cike da jimami dady ya cigaba da mgn, aikin gama ya gama khaleel Allah ya tsareshi daga wahala baici abincin ba cikin tsautsayi ya bawa danjuma ya nuna danjuman daya ke arab'e yaci abincin sai akayi dacen shima sunanshi Ibrahim, dalilin haka ya shiga wani mayuwancin hali na kaunar jidda har yana ikirarin muddin aka hanashi xai iya kashe kanshi ya kasheta, xaro ido hajja tayi hade da murmushin yake tace alhamdulillah Allah nagode maka, Alhaji musa shima murmushin takaici yayi ya kalli danjuma, kwantar da hnklinka d'ana na baka auren ta kuma yau yau dinnan xa a d'aura maka aure da ita, wani ihu jidda ta kurma hajja ta kai mata rankwashi,rufewa mutane vaki makira ba uban da ya isa ya hana wannan d'aurin auren haka ba wanda ya isa yace baxa d'aurashi ayau ba, ngd maka musa nagd mk musa, haka akewa mutane masu mummunan xuciya ta fashe da kuka, wllh ban wa hadiza wannan tarbiyyar ba cen y'an bariki suka b'atamin ita Allah ya shiryar min dake, kuka hadizan take sosai dana sani na xiyartar ta ta ko'ina, Alhaji musa ya kalli danjuma fuskarshi na nuna tausayinsa, kana da sadaki a hannunka ? asanyaye danjuma ya shafo aljihunsa dan bashi da kudi sai wasu yan canji, da sauri ya khaleel yace xan biya mishi sadakin, dan shi ya fi kowa farin cikin wannan hadin waskewa kawai yake yana nuna ya damu amma xuciyarsa cike take da farinciki, danjuma ya kalle shi ngd oga khaleel Alhaji musa yace ka katuro wakilinka kana da mata ? kanshi a k'asa yace mahaifina ya rasu sai mahaifiyata datake xaune da matata acan garinmu gexawa, nan garin bani da kowa idan kuma xa'a jira wakilan nawa zan kirasu awaya, dady yace in dai wakiline zan zame maka Allah ya baku xaman lfy, nagode dady, kada kadamu danjuma kaima kazama namu tunda xaka auri yarmu, Alhaji musa yace kana da inda xaka ajjiyeta ? girgixa kai yayi jikinshi asanyaye sai dai gidanmu na gado na cen gexawa d'aki biyu ne anan matata da mahaifiyata suke xaune, Alhaji musa yace nabaka gidane da yake rijiyar xaki nan kano ku xauna aciki, idon danjuma fal hawaye yake gdy, dady yace zan canxa maka aiki kadawo companynmu Allah ya baku xaman lfy, fashewa yayi da kuka lokaci daya Allah ya axurtashi ta dalilin wannan auren yai gdy sosai, hajja tace saura waccen ja'irar ta nuna zahra, dady ya gallawa xahran harara itama cikin satin nan zan aurar da ita ga duk wanda na ga dama sbd itama na fuskanci wani irin hali gareta, da sauri hajja tace bakin hali kai, kai dai baka dashi uwarta ma bata dashi xama da wannan ta nuna hadixa yasa tana k'ok'arin komawa ita sak Allah ya shirye ku addu'ar da xan muku kenan, zahra ta fashe da kuka hajja tabige mata baki yi mana shiru munafuka, Alhaji musa ya kalli agogon hannunsa inshaa Allah yau ana idar da sallar axahar za'a daura auren ya mik'e tsaye dady yayi addu'a suka tashi ya khaleel ya mik'e shima had'e da kiran danjuman yabi bayansa dakinsa yaje kayan shi da dady ya dinko masa sbd bikin shi da jidda set 30 ya d'auko ya had'a masa da hula da takalma harda agogonsa wannan dady ya siyo masa ya bashi, danjuma gashi nan aje ayi hidimar biki dasu, gdy sosai danjuman yakeyi, shikam ya khaleel farin ciki fal ranshi shiyasa ya had'a kayan da aka siyo masa dan d'aurin auren ya bada su dan ko kallonsu bai son yi tunda Allah ya rabashi da alak'a k'ai ana idar da sallar axahar aka d'aura auren danjuma sani gexawa da amaryarshi hauwa'u musa kan sadaki nera dubu d'ari biyar wanda ya khaleel ya biya sbd farin cikin daya keji ko miliyan nawa ne xai iya biya Allah ya rabashi da jidda bai tab'a jin soyayarta aransa ba yana kulatane kawai sbd yar'uwarsa ce, wani vangare na xuciyarshi yana wa Allah gdy akan tsareshi da yayi da makircinsu yau jinta yake kamar sallah tunda saka bar falon hajja take ta musu fad'a da nasiha, hajiya amina da hjy Aisha da umman jiddan lokaci d'aya suka fita hayyacinsu dan sun bala'in kad'uwa da abinda ya faru lokaci d'aya Allah ya nuna musu ishara hajja tana xubar da hawaye tace, kun bani mmki dukanku, kun xubar min dak'imata ngd wa da ubangiji da yasa mahaifinku bai ga wannan masifar ba duk irin soyayyar daya nuna muku da yanda ya koya muku kaunar juna, ace har daya daga cikin xai yi yunkurin cutar dan daya innalillahi da kyar momy ta lallasheta tayi shiru, ta kamata tai bangaren ta da ita sbd rashin lfyr ta ba'a son ranta ya dink'a b'aci, hjy amina ta kallesu nikam wannan abin yasa ni dana sanin da bantab'a jinshi ba hawaye ya sauko mata sbd haka hajja take xubar mana da hawaye nayi nadama, haka suka dinka tattaunawa a tsakaninsu kowacce tana dana sani k'arara daki jannat ta shiga ta xaune gefen gadon ta tagumi tayi tana tuna abin kamar mafarki ko shirin film lallai Allah shine mai kare bayansa abincin da ta fita tabar shi adakin ya khaleel ashe bashi da maraba da tarwa tsa farin cikin raywarta ? tasaki ajiyar xuciya sulthana ta shigo jikinta asanyaye tana xama hindu ta biyo ta, sulthana tace wai naga drimer mai ban mmk,abinda ya bani mmk ba wannan ne karo na farko ba lokacin data fara barbaden ni naganta na sauya abincin, sbd bata daddara ba sai da ta kara ni wllh banso asirin ya tsaya akan danjuma ba naso ace wani tutturna baki mai katon ciki da katon baki da mummunan fuska ta samu danjuma dayake bafillace me kyau da yaji wanka murjewa xaiyi, hindu tace, kina da matsala sulthana wananna fa ishara ce kiyi addu'a kawai daga Allah yake ba awajan dan'adam ba, murguda baki sulthana tayi eh kaikayine ya koma kan mashekiya, knocking door sukaji a hnkl aka bude kofar suka kalleta jikinta asnyaye ta karaso kusa da su fuskar ta tasha kuka, cikin rawar murya tace anty jannat plx ki ya femin nayi danasani sosai yanxu na tabbatar da dan'uwa suna ya tara wani dan 'uwan naka bashi da abin nema sai jin ka wulakanta wani baren sai ya kaunace ka kaunar da dan'uwanka bai nuna maka ita ba, ki dubi halin da umma taso saka ya khaleel wai ahaka kanwar dadynmu ne, ta fashe da kuka yanxu na gane ku yan'uwane na yadda ku yafemin plx, ayatsine sulthana tace munji anyafe atashi a k'ara gaba saura ke dan kema sai kinga naki isharan wanda ya tuba dan wuya ba lada, hindu tace, me ye haka sulthana ? ba inda xata dan duk duniya in banda ku bani da wata bayan su, jannat tace bakomai zahra Allah ya yafe mana gaba d'aya, kasa tashi tayi dan kunya ce ta kamata yara kanana sun fita hnkl tasan ko kad'an su jannat ba sa'anninta bane da kyar ta mike jikinta ba kwari ta fice xuciyrta cike da xullumin itama wa xa'a daura mata aure dashi ? momy tana komawa d'aki ta saki ajiyar xuciya tai hmdl tun farkon soyayyar jidda da khaleel ba so take ba sbd halin uwarta cikin ikon Allah sai gashi Allah ya raba, ta d'ago hannu sama tanawa ubangiji gdy kan tsare mata danta da yayi wayarta ta dauko ta kira kanwarta hjy safiyya ta bata lbrn komai sun dad'e suna hira suna jajanta lamarin sannan sukayi sallama ta tashi ta dauro alwala tai sallar la'asar da daddare gidan tsit kowa ka gani da abinda ke damunshi jannat tana zaune gefen gado sulthana tana kusa da ita hindu na xaune kan stool suna hira, sallama tayi suka amsa mata da mmk suke kallonta, gaba d'ayanta asanyaye take idanuwanta sun kumbura sbd kuka fuskarta tayi jaa ta xauna kusa da jannat ta kalleta tayi wani mugun murmushi kana kallonsa kasan na bak'in ciki da takaicine, jannat kinga yanda Allah yayi dani ko ? girgixa mata kai jannat tayi, kada kice hk jannat wannan abin daya sameni ishara ce babba, dan wannan ya xame min babban darasi wasu guntun hawaye suka sauko mata, ta kare mata kallo, ina mmkin yarinya karama dake amma kin san rayuwa tunda dad'ewa nasan ya khaleel yana sonki, xaro ido jannat tayi, plx ina son ki bani shawara dan ni yanxu daga jiya xuwa yau na dauki wani babban darasi arayuwata, rik'o hannunta jannat tayi, ki daina kuka anty jidda komai kika gani daga ubangiji yake gaba d'aya rayuwar nan a tsare take gun Allah ki godewa Allah kina da iyaye suna gabanki kina kallonsu kina da rabin jin dadin duniya, jidda ta share hawayenta, hakane anty jannat ina son kibani shawarar yanda ya khaleel yake sonki duk da na san rik'akk'en ra'ayi irin nasa, jim jannat tayi tana tunani a sanyaye tace anty jidda kema kin san shi sai dai mutuna sar da juna dan duk wata mace tasan da wannan, *biyayya* itace ke saurin jefa kauna axuciyar mutun idan har xakiyi biyayya ga wanda yake sama dake to tabbas xai k'aunace ki k'auna bata wasa ba, rashin biyayya shi ke kawo kiyayya da tsana axuciyar mutun meyasa xakiga wasu matan suna kula da kansu da tsabtace jikinsu da shan magani dan gyara da iya abinci duk wani abu na jan hnkl ta iya tana ganin ita ta cika mace lokaci d'aya mijinta ya kuntata mata yai mata abinda inkikaji sai kinyi mmk, idan kika binciketa sai kinga ne bata masa biyayya amma fa tana kyautata masa akwai banbanci sosai, duk yadda kike kyautata wa mijinki muddin bakya masa biyayya tofa kyautatawar nan abanxa take, misali ko baki da miji kina da kanne acikin k'annanki duk wanda yafi miki biyayya kinfi sonshi kinfi son ki kyautata masa haka ma ayayanki wanda yake miki biyayya kinfi kaunar sa haka dangantaka take arayuwa mata plx adage da yi miji biyayya kada ki manta Allah da kansa yace da ace xa ayiwa wani sujjada bayan ni dana umarci mata taiwa mijinta, By *Ummee Garkuwa* ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 79&80 Asanyaye Jidda ta kalli jannat ngd anty jannat nagane rayuwar ma gaba dayanta tana tafiya ne akan biyayya, da babu ita baxa a xauna lafiya ba, ta mik'e hawaye Na xuba, inshaa Allah xanyi aiki da ita, ta kalli su sulthana ngd k'annena ta fice daga d'akin, Sulthana ta kawo wani gwauron numfashi, Oh ! Duniya kenan lokaci d'aya Jidda ta koma abin tausayi, tabani tausayi sosai, Hindu tace, shiyasa idan xaka gina ramin mugunta ka gina shi daidai kai, mace mai ixxa da ji da kai irin Jidda itace take xubda hawaye a gabanmu, Jannat tace, hmmn ikon Allah kenan abinda kk tunanin baxaiyiyu ba cikin kudirar Allah sai kaga ya faru, damb'ashe shiyar mace irin Jidda ace ta auri danjuma, Ta jinjina kai ni kaina Na dauki babban darasi abinda ke baka tausayi wataran xai baka tsoro, Allah ya karemu daga sharrin shaid'an, wayarta tayi k'ara tana dubawa taga ya khaleel tana d'agawa yace ta kawo masa abinci wunya yakeji, ta mik'e sulthana ta kwashe da dariya ai maxa kai idan ba haka ba kuma ayi biyu, Hararar ta jannat tayi ta fita, tana sauka kasa suka ci karo da mahboob daya shigo "Anty jannat nemanki nakeyi ya fada yana dariya, taxaro ido mahboob Allah yasa lfy, " haisam ne ya aikoni wajanki, ta ware ido haisam ? gyada kai yayi kamar xai tun tsire da dariya, Akan sulthana wai ki bata hkr yanxu ta daina kulashi, Lokaci daya sukayi dariya dukansu, " ni Na isa yaxo da kanshi ya lallasheta, Xama mahboob yayi akan kujera, abinfa ya dameshi sosai, ki taimaka ina son nai mata mgn Ina tsoran karta taramin jama'a, Dariya suka kumayi, "Shikenan xan mata, "Yauwa anty jannat, ta wuce tana murmushi Kitchen ta shiga ta had'a masa coffee ta d'ebi abincin ta nufi b'angaren sa sallama tayi ya amsa ta shiga, yana xaune akan kafet yana kallon news, Ta sunkuya ta ajjiye abincin tacire hijab dinta ta gaishe shi ya amsa yana kallonta, Ta xuba masa coffee ya amsa yana shaa, ta koma gefen shi ta yi shiru tana tunanin abinda ya faru, Ya gama sha ta xuba masa abinci yana ci yana kallonta, ya fahimci jikinta asanyaye yake, ya janyota jikinshi, tayi lamo, "Beautyna me ya sameki ?? Muryarta a sanyaye tace masa ba komai, Dariya yayi, "Kina tunanin ankusa rabani dake ko ? Da sauri ta xamo kanta ta kalleshi, Daga mata gira yayi, Ta koma kirjinshi hade da sakin ajiyar xuciya, Har sai da yaji, Dad'i yakamashi ya k'ank'ameta ajikinshi, yana jin kamar ana k'ara mishi soyayyarta, a hnkl ya sa bakinshi daidai kunnanta, " Allah yana tare damu babu Wanda ya isa raba wannan soyayyar ki kwantar da hnklinki, Yana rad'a mata mgn yana shak'ar k'amshin turarenta daya keso, Lumshe ido tayi tana addu'ar Allah ya kuma tsare mata ya khaleel dinta, ya xame dankwalinta yana shafar gashin kanta, Ta xame jikinta daga nashi ta mik'e tana k'ok'arin saka hijab, Mik'ewa shima yayi yana kallonta da manyan idanuwansa masu kama dana mai jin bacci, "Ina xaki tafi ? Ya fada Kamar Wanda vaison ta matsa daga kusa dashi, Kanta ta sunkuyar katsa, " zan koma d'aki, Kusa da ita ya matso sosai, "Meyasa kike son rabani da ke ? Da sauri ta kalleshi idonta cikin nashi, " a'ah ya khaleel, "Sheet! Ya fada hade dasa Dan yatsanshi kan lip dinta, Bana son ki dinka gujemin nafison Na dinka Jinki a jikina kin kasa fahimtar irin son dana ke miki ni nagaji da wannan rab'e rab'en cikin week din nan xa ayi biki mu koma gidanmu Na damu da yawa, Ta shagwab'e fuska tana kallanshi " nifaa..... Ya katse ta, "Kefa me ? Ta rausayar da kanta, "Nifa ba gudunka nake ba, ya kalli karamin lip dinta daya ke matukar so Janyota yayi jikinsa, Muryarshi asanyaye yace, " idan bakya guduna yau anan xaki kwana, Arikice ta xame jikinta " ya khaleel ....... Bakinta taji cikin nashi kyam ta tsya har sai da ya gaji ya tsaya Dan kanshi hade da kura mata idanu muryarshi asanyaye yace I extremely love u jannahh ! Hannunshi cikin nata, kunya ta kamata ta sunkuyar da kai ya kalli dogon wuyanta xuwa kirji ya cije lebe, Yasa hannu ya shafo cikinta daya ke ashafe kamar ba'a xuba abinci, Dai dai kunnanta ya rad'a mata nakusa ajiya anan ya fad'a da murmushi, Murmushi itama tayi tasa hannu ta rufe fuskarta ya sa hannu ya tallabe fuskarta hade da xame hannunta suka kalli juna tai dariya a kunyace ta fad'a kirjinshi, lokaci daya sukai ajiyar xuciya dukansu da kanshi ya dagota daga kirjinsa ya dauki hijab dinta ya sa kamata, Ta juya dai dai bakin kofar shi ta tsaya tana masa wani shu'umin kallo, da mmk yake kallonta ta bude Dan k'aramin lip dinta " I extremely love u ya khaleel da sauri ta fice, Zo ! Zo ! Jannah, Ina ta fice tana dariya, K'ofar ya tsurawa ido yana jin kamar ya bita ya had'iyeta, Washegari suna dining dukansu break fast sukeyi kana kallonsu kasan har yanxu basu gama wartsakewa daga abinda ya faru ba wayar dady tayi k'ara yana dubawa yga bak'uwar number Ya d'aga sallama akayi ya amsa yana naxarin me muryar, Murmushi dady yayi cike da murna yace, Mashaa Allah ngd sosai inshaa Allah anjima kad'an Ina nan tafe a gagguce ya gama breakfast d'in yana jin dad'i sosai ya kira khaleel su xo su tafi tare ya shiga mota khaleel ya shiga wajan driver suka fice daga gidan Ya kalli dady , " dady ina xamu? Da fara'a dady yace gidan sarki xamu ya dawo jiya, Shima khaleel din murmushi yayi hade da jin dadi da gudu yake Jan motar Dan ya matsu suje wa sarki da buk'atarsu, Basu b'ata lokaci ba suka isa abban A.K Garkuwa ne yai musu jagora falon sarki daya ke ganawar sirri da mutane, Cikin girmamawa suka gaishe da shi ya amsa cike da kulawa, A hnkl sarki yace, "Dr bashir anbani sakon kana son ganawar sirri dani ina fatan dai lafiya ? Sunkuyar da kansa dady yayi cike da biyayya, " hakane ranka shi dad'e naxo ne kan wait muhimmiyar mgn akan Alhaji Adam ched'e, Sarki yace " toh ched'e lafiya dai ko bashir ? " lafiya lau ranka ya dad'e akwai yaran da suke gidana y'anmatane guda uku muna binciken iyayensu sai aka tabbatar mana da y'ay'an shi Alhaji Adam ched'e be Da sauri sarki da abban A.K Garkuwa suka kalli dady Sarki cike da jindad'i yace " Alhamdulillahi ai bama sai anbincika ba tabbas y'ay'ansane Dr bashir yau shekara goma sha tara muna binciken inda yaran nan suke, Wannan tafiyar tawa umara bayan naiwa katsata addu'a da jahata sai da na rok'i Allah akan ya bayyana mana su, gashi kuma Allah ya karb'i addu'armu Alhamdulillah , Allah mungode maka, Dady daya khaleel suma hamdala sukayi duk da b'acin ran da dady yake ciki sai dayaji ya kau farin ciki sosai yakeyi, Sarki yace " Dr ya akayi ka tsincesu haka ahad'e bayan ararrabe aka sacesu ? Nan dady ya kwashe lbr ya fad'a musu, Sunyi mmk sosai, Sarki yace aje ataho dasu ya gansu nan da nan aka tura fadawa da driver a tsorace suka taho tunaninsu ko ba'a dace ba suna xuwa babban falo inda dady yake da sarki, Suka gaishe da sarki cikin biyayya, Murmushi sarki yayi hade da fad'in Allah Akbar tsarki ya tabbata ga Allah duk Wanda ya kalli y'ay'an nan yasan y'ay'an adamu ched'ene, Dr ngd maka zan kira ched'en yau yau din nan akan yaxo da gaggawa ina nemanshi gobe ko jibi Dan baxa a baiyana su ba sbd mugayen mutane, Hamdala dady yayi " bakomai ranka ya dad'e Allah yakara tsawon rai idan an mana umarni zamu tafi inyaso idan yaxo sai a kiramu, A hnkl sarki yace " inshaa Allah Dr katafi da y'ay'anka babu mai rabaka dasu hannu da hannu ka dank'asu gun mahaifinsu Allah ubangiji ya albarkaci rayuwarka Allah ya tsare maka iyalinka, Suka amsa da amin sarki yace su tafi jibi su dawo ya kuma gargad'esu da kada kowa yaji zancen suka fito daga gidan sarkin cike da jindadi, Da murna suka shigo gida a falo suka xauna anata maida bayani dady ya kallesu yaga duk suna cikin farin ciki Wanda bai tab'a ganinsu cikin irinshi ba ya lumshe ido shima yana jin farin ciki Mara misaltuwa cikin farin ciki jannat tace dady, Suka dago kai duka suka kalleta, " yau na san yadda farin ciki yake, hawaye ya taro a idonta, na kasa tantance yadda nakeji ji Na nake kamar sabuwa yau naxo duniya, Dafa mata kafad'a momy tayi, Kada ki damu y'ata haka rayuwa take Allah xaki godewa Dan shi yai muku wannan baiwar duk lokacin daka tsinci kanka cikin bakin ciki sai ka gd masa haka inka sami kanka cikin farin ciki ka gd masa sbd shine mai badawa kuma shi yake hanawa, Ajiyar xuciya Hindu tayi, Hawaye ya sauko mata, " hakane momy ni kaina yanxu Na fahmci yadda akejin dadi da farin ciki, Allah shine yai mana wannan baiwar dole mu gd masa, Cikin farin ciki sulthana tace, Babu avinda nake jira a yanxu sama dana ga fuskokin su, ko ayanxu alhamdulillah, Allah ya sa na gane ina da dangi da kuma iyaye Alhamdulillah Murmushin farin ciki dady yayi, "Masha Allah y'ay'ana Allah yai muku albarka nagode wa Allah daya nuna min wannan ranar ina kara godiya ga Allah ubangiji Allah ya kaimu jibin kamar gobene awajan ubangiji, Rubayya tace dady, na ji farin ciki mara misaltuwa akan ubangiji ya amshi addu'armu tabbas Allah yana amsar addu'ar bayinsa sai dai kawai jinkiri kuma duk inda yake alkairi ne mukam gashi nan mungani munga yadda Allah yai da jinkirinmu, Ya haisam ya kalli sulthana yaganta cikin walwala dady ya kamashi hnkl kwance yace, Dady saura d'aurin auren mu da sulthana, Dariya sukayi duka falon banda sulthana data b'ata rai, Dady cikin wasa yace, Mantawa nayi da an hada jiya anyi Dana Jidda, Turo baki sulthana tayi, cikin shagwab'a tace, " nifa dady Na fasa auren ya haisam, Xaro ido haisam din yayi, Momy plx kiyi mata mgn ta daina wannan wasan banajin dadi axuciyata, Momy ta ware ido, " ba ruwana kun fi kusa na sa baki naji kunya mu dai namu kwasar rawa ne ranar biki, Kwashewa sukayi da dariya har da dady, Mahboob yace xanso naga ustaz khaleel yana chasu, Dariya suka kumayi har tafi ta d'axu shi kanshi khaleel din sai da yayi dariya, ya kalli mahboob yace, " mai xai hanani yin rawa ranar bikin sulthana da haisam, Cikin dariya dady yace kamar gaske, Hindu tace wai ! Sulthana amarya zanso naga rawar kai, Cikin shagwaba sulthana ta mike tana dire diren k'afa ni fa nafasa aurenshi ta hau sama da gudu gudu, Cikin wasa momy tace dawo, Dady ya k'arasa dawo amaryarmu, Dagudu sulthana tak'arasa hawa sama tana dariya, Mik'ewa haisam yayi xai bita, Mahboob ya rik'o hannunsa haba guy bi a hnkl mana, Fincike hannunsa haisam yay" ba ruwanka, Dady yace kyaleshi yaje kada xuciyarshi ta fasa kirjinsa ta fito, Suka had'a ido da khaleel sukayi dariya a tare, komawa haisam yayi ya xauna kunya ta kamashi ya mik'e yabar falon, Rabon da suyi farin ciki irin wannan har sun manta sun da d'e suna wasa da dariya da tsokane tsokane har aka kira sallar la'asar suka mik'e dukansu Tana idar da sallah ta jingina jikin gadonta lumshe ido tayi fuskarta d'auke da murmushi turo k'ofar d'akin yayi, Ta bud'e ido ta kalleshi da sauri ta mik'e ta k'arasa kusa dashi had'e da fad'awa jikinsa, K'ankameta yayi yana jin sautin fitar dariyar ta wani farin ciki Na musamman ya xiyarce shi haka yakeson ganin jannat d'inshi cikin walwala da annushuwa, ta dad'e ajikinshi yana shafa bayanta sannan ta xamo suka kurawa junansu ido hancinta yaja, Beautyna yau rana ce ta musamman, Far tayi da ido " hakane ya khaleel Hannunshi taja ta xaunar da shi gefen gadon ta ta xauna kusa dashi tana kallonsa, "Ina jina kamar sabuwa nagode wa Allah ta kalleshi kamar xatayi kuka tasa hannunta a kirjinsa ngd mk ya khaleel kai Na musamman ne arayuwata, hawaye ya sauko mata sbd kai ne ummul aba isin canxamin rayuwa daga duhu xuwa haske ngd maka ya khaleel kuka ya kufce mata ka so ni lokacin daya kamata a k'ini ka taimaka min lokacin dana ke neman taimako, Rungomata jikinshi Muryarshi asanya ye yace jannah ! Meyasa kikeson b'ata farin cikinki ? Yau rana ce ta musamman awajan mu, kada ki b'ata farin cikin ki da wannan tunanin babu gdy a tsakaninmu kada ki kuma godemin Allah shine abin gdy, k'ara kankameshi tayi, " tayaya xuciyata xata rayu batare da taka ba ? Da sauri ya xamota daga jikinshi Wow ! Beautyna maimaita abinda kikace ? Kunyace ta kamata ta b'oye fuskarta a kirjinshi, Yasa hannu yana shafar gadon bayanta, sulthana ta bud'e k'ofa ta shigo da sauri jannat tai k'ok'arin janye jikinta k'am taji ya rik'eta, Xaro ido sulthana tayi tana in ina tace, " ah ah yi hkr ta juya da sauri ta fice, Dago kai jannat tayi had'e da turo baki, " kaga fa sulthana ta gammu, Tab'e baki yayi to menene ? Kefa matata ce, K'ara turo baki tayi Hancinta yaja "gyara bakin kona gyara shi yanxun nan , Da sauri ta saki fuska suka kalli juna sukayi dariya ta kaiwa kafad'arshi duka kad'an Accchh ! Ya fada had'e da dafe wajan da ta kaiwa duka "Sai Na rama Matsawa tayi had'e da xaro ido, Ya dawo da ita jikinshi, Suka d'ai suka San yadda sukeji a xukatansu Ranar alhamis tunda sassafe suke xaman jiran kiran sarki dukkan su suna had'e waje daya, kowa ka kalla cike yake da annuri, shiru shiru sarki bai kiraba har akayi sallar la'asar gaba d'ayansu jikinsu yai sanyi jannat da sauran y'an'uwanta kamar su fashe da kuka shi kanshi dady jikinshi yayi sanyi ya fara jin ba dad'i yana feeling din wasu abubuwa da shi kad'ai yasansu, sunyi jigun a falo wayar dady tai k'ara gaba d'ayansu suka kalleshi, Sbd gaggawa ko duba number baiyi ba, Muryar abban A.K Garkuwa yaji Dr gamu nan muna jiranka kaxo kaida y'ay'anka, Kashe wayar dady yayi yana kallonsu Ku tashi mutafi, Da murna suka mik'e suna Allah Allah suga fuskokin iyayensu mota suka shiga suka d'au hanyar gidan sarki Basu b'ata lokaci ba suka isa jannat da sulthana da Hindu tuni jikinsu ya hau rawa sunajin wani yanayi Na musamman falon ganawa da manyan bak'i suka shiga sarki suka gani da Abban A.K Garkuwa da shi kanshi Prince A.k, Cikin biyayya suka gaishe da sarki da murna had'e da walwala sarki ya amsa ya kalli prince " jeka kira min su gaba d'ayansu, Cikin gaggwa ya mik'e ya fice daga falon Rawar da jikinsu jannat yakeyi ya k'aru suka k'urawa k'ofar falon ido suna kallon isuwar iyayensu, Bai jima ba ya dawo tare da mutane su hud'u mata uku manyan mata d'ayar turata ake a keken guragu me shegen kyau kamar Na xinare sai Adam ched'en shine farkon shigowa, lokaci d'aya jannat ta mik'e tsaye tana kallonshi kamarsu daya karaf suka had'a ido jikinshi yai masa wani mugun shock, da sauri ya shigo sulthana da Hindu ma mik'ewa sukayi bai kula dasu ba sbd suna cen gefe jannat ce take xaune facing din kofa, Cikin matukar raxana Adamu ched'e ya nuna jannat da hannu idonshi yayi jaa " wannan jini nace jikina ya bani tsokata ce, Dai dai lokacin da sauran matan suka k'araso suma idonsu kan jannat ya sauka wacce take tura tsohuwar a kid'ime ta k'araso da gudu tana kuka, wannan y'atace ta rungomata jikinta had'e da tsurawa fuskarta ido araxane cikin masifaffan kuka tace AFRAH ! wannan afrah tace By *Ummee Garkuwa* ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 81&82 a kid'ime take sbd rikicewar da tayi,daya matar itama da sauri ta k'araso kusa da jannat cikin wani masifaffen yanayi ta rungumota jikinta had'e da fashewa da kuka mai tsuma rai, Adamu ched'e kasa mgn yayi wani farin ciki ya keji wanda bai tab'a jinshi ciki ba, tsohuwar matar da take xaune kan keken guragu,tana wani irin kuka ta mik'e a duk'e tana taka k'afar da kyar ta k'araso kusa da jannat tana surutu mai cike da ban tausayi, "ashe kafin na mutu Allah xai nuna min jiko kina ashe ina da rabo ?ashe bak'in cikina ya guje daga yau ? wannan ranar taxama ranar cikar farin cikina innalillahi wa inna ilaihi raji'un, la ilaha illallah, subhanallah Allah shine abin gdy, tana fad'a tana wani irin kuka mai had'e da gunji, hawayen kafi ciwon xuciya ciwo adamu ched'e yayi hawayen ido daya tal,duka wajan xuba musu ido sukayi, da sauri ya kalli sauran mutanen cikin falon har idonshi ya kai kan su sulthana da hindu da suke ta uban gunjin kuka, a kid'ime ya xaro ido cikin wani mugun chock da ta ujjibi da sauri ya k'arasa kusa dasu yana kallon su cike da mmk, araxane yace "Aysha fateema ?had'esu yayi ajikinsa yana salati da k'arfi yana hamdala, "Alhamdulillahi bini'imatihi ta tummusalihun, Allah ngd maka, narasa y'ay'a lokaci d'aya kabani har guda biyu, sannan karaba ni dasu ba tare da sun mutu ba ka kara bani kuma still kara bani da ita batare da ta mutu ba, yanxu kuma ka dawo min dasu lokacin da banyi tsammani ba ka axurtani da baiwar ka Allah kaine abin gdy Alhamdulillah,yana surutun ne sam bai san me yake fad'a ba sbd kid'ima da firgici na ban mmk, da rarrafe d'aya matar tak'ara sa kusa da hindu tana gunjin kuka, "ashe ba afra kad'ai bace y'ay'a nane suka dawo gareni plx idan mafarki nake kada atashe ni akyaleni nayi ta yinshi ina jin dad'in ganinsu a mafarkin har mutuwa ta taxo ta riskeni kada ku tasheni tana rarrafen tana wannan maganganun masu karya xuciya, itama tsohuwar da rarrafe ta nufo su jikinta na mugun rawa, tana fad'in "nabilata ba mafarki bane hawayen da muka shafe shekara sha tara munayi ne yaxo k'arshe k'uncin mu ya k'are ayau b'akin cikinmu ya yanke, d'aya matar da sauri ta mik'e a daddafe bari na xo na tab'a jikin y'ayana masu albarka yan baiwa babu abinda xamuyi wa Allah sai gdy addu'ar da muka shafe shekaru munayi yau ta amso hasbunallahu wa ni'imal wakeel, alhamdulillah Alhamdulillah, duk wan da ya kallesu sai ya xubar musu da hawaye dan sanbatu kawai sukeyi suna kuka mai gunji da wani irin sauti na ban tausayi,sam sun manta a inda suke, dady ta maza yayi yagoge guntun hawayen daya sauko masa, shi khaleel kasa jure ganin kukan jannat yayi ya karasa kusa da ita yana lallashinta, sam bata jin me yake fad'a gaba d'aya hankalinta nakan iyayenta da danginsu, sarkine yai gyran murya dan shi kansa xuciyar sa ta karye momy kuwa tuni ta biye musu suna kukan tare su rubayya da zahra ma kukan suke cike da tausayi mai narkar da xuciya, mahboob da haisam ma xuciyoyinsu akarye suke gyaran muryar da sarki yayi shi ya fara dawo da hnklinsu suka fara nutsuwa har suka fahimci inda suke dan sun manta sbd yanayin dasuka tsinci kansu ahnkl cikin karyewar xuciya sarki ya fara mgn dan yaga alamar aka dad'e ana wannan maganganun da koke koke tabbas kowa na gurin sai ya kuka, " alhamdulillah ! Alhamdulillah ! Allah shine abin gdy dan shiya dawo mana da farin cikinmu da yaranmu garemu shekara goma sha tara ana cikin k'unci da damuwa da b'acin rai da tashin hnkl lokaci d'aya kuma Allah ya dawo mana dasu ta hanyar da bamuyi tsammani ba shin baxa kuyi mamakin ganinsu atare lokaci d'aya ba ? wannan wata baiwa ce ta musamman daga rabbil ixxati daga ubangiji mai rahma mai jin kai, yaran nan an sacesu daban daban amma Allah da ikonsa ya dawo mana dasu a tare a had'e alokacin da xuciya ta cire tsammani alokacin da jikkunan mu suka xama tamkar basa tare damu sai ubangiji mai hikima ya dawo mana da jikinmu da farin cikinmu kai Allahu akhbar ! lallai shine gwani sarki mai hikima akan komai mu kuma gode masa da wannan falala da baiwa da albarka da yai mana, Allah mun gode maka, ya yi shiru sannan yaci gaba da bayani " adamu nasan kai da mahaifiyar yaran nan a yanxu kun sami kwanciyar hnkl wanda baku tab'a tsammaninshi lokaci d'aya ba cikin wannan ranar acikin irin wannan yanayin shin tashin ku a yau ko asatin nan kun tab'a tunanin Allah xai nuna muku fuskokin y'ayanku cikin wannan sigar ? fashewa da kuka hajiya na nabila tayi " kokad'an ranka ya dad'e, shikam adamu girgixa kai yayi dan ya kasa mgn sai yarfe hannu da yayi, murmushi sarki yayi, "Allah kenan aduk lokacin da ubangiji ya hanaka abu ka gode masa dan idan ka gode masa to tabbas gaba kad'an xai maka wata hamshakakkiyar baiwa da bakayi tsammanin ta ba lokacin daka fidda rai, wannan shine babban misali addu'a bata fad'uwa k'asa banxa kai tayinta kada kagaji ubangiji yana jinka kuma ya na amsa akwai wahalar da xai yanke maka ita wacce xata xame mk baiwa da farin ciki nan gaba, ga bayin Allahn da suka had'a maka y'ay'anka adamu su baka lbrn komai, a kid'ime suka kallesu dukansu, adamu ched'e ya girgixa kai ya cije lebe sam yarasa wanne irin kalan harafi xaiyi mgn dashi cikin girgixa kan ya fara mgn dan muryar shi ma sai da ta canza " ban san wacce irin gdy zan mk ba kayi min abinda duk yawan tarin dukiyata batai min ba dole na jinjina maka kaxama mutum mai k'ima da daraja a wajena ka xama mutun na musamman wanda baxan manta tulin tarin alherin da kaimin b duk wanda ya kalli yaran nan yasan sun sami gata kasa k'arasa wa yayi dan muryar shi rawa ta farayi tabbas in ya cigaba da mgn xai iya kecewa da kuka, da sauri abban A.k ya dafa kafad'ar shi yana girgixa kai, a hnkl adamu ya sauke ajiyar xuciya yana magana jikinsa asanyaye, " kabeeru ina jina cikin yanayin da bantab'a jinsa ba ashe farin ciki iri iri ne ? yau nake tantance yadda kake jin sa arayuwa, zan iya yin komai dan tabbas ina jin bak'on al'amari na musamman atare dani, hajiya nabila cikin kuka tace, " bawan Allah kayi mana gata wanda muka kasa yiwa kanmu duk yawan dukiyar mu da yawan danginmu shekara sha tara kenan ana bincike ba'a gano komai ba amma cikin ikon Allah ka dawo mana dasu lokaci k'alilan, kuma dukansu, da sauri d'aya matar tasa gyalenta tana share mata hawaye tana kuka, " anty ki daina kukan nan yau fa ba ranar kuka bace a wurinmu rana ce ta musamman na Allah ya kawo mana farin cikinmu Allah ya had'amu da yaranmu, tsohuwar da suke tare ce tayi wani guntun murmushi ta kalli momy, "baiwar Allah nasan ke kika xamewa jikokina uwa keda bawan Allahn cen mijinki bamu da bakin da xamu iya biyanku ko gd muku sai dai kawai muce,Allah ya.... ta fashe da kuka Allah ya biyaku, sarki ne ya gyar murya, "dr bashir Allah yai maka Albarka Allah ya raya maka xuri'a Allah ya albarkaci rayuwarka da xuri'arka lallai kayi namijin k'ok'ari na jinjina maka ina son ka kwashe labarin rayuwar yaran nan mai ban ta ujjibi kafad'awa iyayensu, jikin dady asanyaye dan muryarshi ma sai da tayi mugun laushi sbd tausayi suna kukan yana rayawa aransa ace shine a irin yanda suka samu kansu tabbas xai iya yin fiye da abinda sukayi, ya fara da gdy ga Allah sannan ya kwashe labarin komai ya fad'a musu, kamar ya xugasu suka kece da sabon kuka na ban mmk, sarkine yace, "ku dakata ! ku dakata kukan ya isa haka Allah xa mu gode masa, " hjy na nabila ta kalli jannat datake gefe guda tayi ta gumi, "y'ata xo nan xo kirabu da jikina plx kixo na ji guminku duka a cikin jikina, jannat tana xubar da hawaye ta girgixa kai tana wa uwar wani kallo wanda ya bawa kowa mmk, " baxan iya xuwa ba naganku tabbas ku iyayena ne amma har yanxu xuciyata bata dai daita da tunanin yadda muka tsinci kanmu ba, sulthana da sauri ta fincike jikinta ta matsa kusa da momy hade da sakin wani sabon kuka, "momy kina jinsu wai sune iyayenmu kalli irin kukan da sukeyi dan muji tausayinsu su sam basu ji namu ba shiyasa suka watsar damu a bola momy ki kalli irin rayuwar da anty hindu tayi ita da Jennifer wai muna da iyaye masu sanmu wllh ban yadda ba tayi dariya wacce tafi kuka ciwo ta kalli jannat " anty jannat kinji fa kin yadda ? irin dariyar da sulthana tayi irinta jannat tayi " ina fa zan yadda nifa kallonsu kawai nakeyi, cike da mugun mmk suke kallonsu, hindu itama xare jikinta tayi tana dariyar wacce tafi kuka ciwo, " baxan iya yadda ba fa sam shekara nawa ina cikin kunci da masifa lokaci d'aya na yadda da ta tsuniya ta yaya sulthana jannat ? mik'ewa sulthana tayi cike da tsiwa da rashin kunya, " ko kunya bakuji ba kuke kiranmu y'ay'anku wanne laifi mukai muku kuka kasa xama tare damu ? idan ma sace mu akayi tayaya kukayi sake har hakan ta faru ? kaina fa bai d'auki wannan ba, khaleel ne yace " sulthana meyasa kike haka ne iyayenki nefa,? xare ido tayi " iyaye ? su wa din ? iyaye xasu watsar da y'ay'ansu abola ? kasan yadda mukeji kuwa ta girgixa kai tan xubar da hawaye masu k'una kada kace komai dan bakasan xafin rabuwa da iyaye ba, kwatsa mata tsawa yayi, " ya sheki iyaye ba abin wasa bane ba kowacce mgn ake musu ba, itama tsawar tayi, "plx ya khaleel ! dan kaga ina tsoranka kada ka shiga wannan maganar kabarni dasu kamanta wahalar da Jennifer da hindu suka sha !! ? kallonta kawai sarki yayi yai mata alama ta xauna, a tsorace had'e da kid'ima ta xube a wajan tana kuka mai ban tausayi, tsohuwar nan da sauran matan suka sa kuka tsohuwar ta rarrafo ta rungume sulthana yi shiru jikata bamu da laifi a b'atanku sanadiyyar rasaku sandin xamana kan wannan keken shekarata goma sha takwas ina xaune akanshi sbd bak'in cikin rasaku, waccen ita ce mahaifiyarku, tunda kuka bace take rashin lafiya sai yanxu inaga xata warke, mahaifinku rabonshi da dariya tunda aka rasaku waccen hajiya murja matar babanku ce tafi shekara tana suma ayanxu haka tana da ciwon xuciya sanadiyyar b'atanku munfiku bakin ciki da damuwa kiyi hkr yanxu kuwa xakiji komai abakin hjy murja matar babanku, a daddafe hjy murja ta iso kusa dasu ta janyosu jikinta inshaa Allah xakuji lbrn ku mai ban ta ujjibi da mmk idan sarki yai min ixni, gyran murya sarki yayi, " nayi miki ixini murja muryar ta asanyaye ta fara CHED'E FAMILY wani babban dangine wanda yayi fice afadin kasar nan harda kusan duniya fulani ne su usul, Alhaji yahaya ched'e shine mahaifin adamu yana da tarin dukiya wacce tasa sunanshi yayi fice a duniya yana da mace d'aya hajiya zainab ched'e wacce take y'ar'uwa awajansa sai d'ansu guda d'aya tal da suka haifa shine Adamu ched'e wanda suka dauki son duniya suka dora masa kasncewar shi kadaine hajiya zainab ita da mijinta suka haifa, sun so suk'ara samun haihuwa amma Allah baiyi ba musamman hajiya tana son y'a mace arayuwar ta dan ko lokacin da tana da cikin Adam addu'a ta dink'ayi Allah ya bata mace cikin ikon Allah kuma ya bata d'a namiji ya taso cikin gata da soyayya taban mmk kasancewar shi kad'aine duk da gatan daya samu hakan baisa ya xama fand'ararre ba sbd iyayensa tsaye suke a kansu da kuma kulawa ta dangi dan atare suke xaune waje d'aya ched'e estate nan cikin g.r.a basa xama ararrabe sbd kansu a had'e yake komai nasu acikin ched'e estate yake, hakan tasa suke kula da junansu da tarbiyyan y'ay'annsu, adamu mutun ne mai tausayi da taimako da son y'an'uwa uwa uba mai son addini, dalilin dayasa yai fice cikin dan ginsu kowa na sonshi da nan nan dashi a kullum burinsu su kyautata masa Allah yasa ya kai mun xalin aure nan da nan dangi sukayi caa kowa yana so yabashi y'arsa sanadiyyar hakan rikici ya fara k'ulluwa dan kowa gani yake adamu da y'arsa ta dace tun abin ana yinshi a b'oye har takai takawo ana gaba da jin haushin juna hakan tasa mahaifin shi Alhaji yahaya ched'e ya tara yan'uwanshi dukansu yai musu nasiha sannan yace, "Adamu ba yaro bane yana da hnkl da ilmin da tunanin da xai zab'awa kansa wacce ta dace dashi yanxu fa ba xamanin da xa'a xab'awa yaya abokan rayuwar su bane ku barsu su xab'awa kansu dukkannin mu nan jini d'ayane xuri'a d'ayace har abada muna tare babu mai rabamu kuyi hkr nabawa d'ana damar ya xab'i duk wadda yaga ta dace dashi kuma kuyi hkr ku bari y'ay'anku su xab'i wayanda suka dace dasu, haka dai yai musu nasiha suka gamsu jikinsu asanyaye suka watse bayan sunyi addu'a ranar talata adamu yana b'angarenshi akwance mahifinsa ya shigo dakin ya sameshi akwance idonshi a bud'e cike da kulawa yakalleshi, " Adamu lafiya kake ? mik'ewa yayi daga kwancen yana murmushi "Baba lafiya nake, "toh alhamdulillah ka shirya anjima kad'an xaka rakani fada wajan sarki, " toh baba, ya fice yana fita yashiga toilet yai wanka ya sa manyan kaya yayi shiga irin ta mahifinshi wacce yake so fararen kaya abinka ga farin mutun kayan sukai masa kyau sosai bayan ya gama ya je babban falon su ya tadda mahaifinshi da mahifiyarshi suna hira, ta d'ago kai ta kalleshi " oh dannan, da ke bata kiran sunanshi, "ina xakaje haka ? " kodai xakaje wajan y'ata surukuta ne ? dariya sukayi shida babansa, " unguwa xai rakani wannan d'annaki inaga matsoracine yakasa fidda mata, "baba adai tayami da addu'a murmushi baban yayi, " Adam addu'a dolece taxama dole ko bamu haifa ba dole miyiwa y'ay'an dangi dana musulmai Allah yai maka albarka Allah yabaka mace ta gari shida hjy suka amsa da, "amin, hjy tace "nidai in an fita yau adawo min da lbrn surukata, suka fice suna dariya bayan tayi musu addu'ar Allah ya dawo mata dasu lf[truncated by WhatsApp] [12/18, 7:46 AM] 🍬🛍💍Salma🍬🛍💍: ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 83&84 basu b'ata lokaci ba suka isa gidan sarki falon shi suka isa na tarar bak'i kasancewar akwai babbar sanayya atsakaninsu cikin girmamawa da biyayya suka gaishe shi ya amsa had'e da sakin fuska, suna cikin gaisawar sarki yai bak'i dan'uwan shi wanda baya k'asar yaxo shida iyalinsa matarsa da y'ay'ansa hud'u biyu maza biyu mata, bayan sungama tattauna abinda ya kawosu sukai sallama da sarki da bak'insa suka taho kan hanyar su ta dawowa Adam yakasa daurewa har sai da yaiwa babansa maganar, " baba kasan wannan wanda ya shigo fadan sarki ? "a'ah adam ya akayi ? sosa kansa ya farayi yana murmushi, "naga babbar y'arsa ne naga kamar tana da hnkl, dariya baban yayi "d'an nema kafad'i mgnr ka kai tsaye kasan dai ni ba surukin ka bane, dariya shima adam din yayi "baba da gaske nakeyi ina ga tazama surukarku idan zan samu, cikin murna baban yace, "Alhmdllh haka akeso inshaa Allah gobe zanje na tambayo lallai ashe dai hajiyanka da gaske take tunda tace fitar yau axo mata da lbrn surukarta gashi xa a je mata dashi ubangiji Allah yasa adace, cikin xuciyarsa ya amsa da "amin ba'a d'auki wani dogon lokaci ba suka dai dai ta kansu sai dai an samu matsala daga wajan dangin yahaya ched'e fur suka k'i yarda da auren akan baxaiyiyu ya auro musu bare ba duk tulin danginsu ace babu wacce tai masa, suka dink'a k'aramar mgn suna aibata rashin dacewar abin, ran Alhaji yahaya ya b'aci ya tarasu duka yai musu fad'a had'e da nasiha ya kuma ce babu wanda ya isa ya hana auren Allah ne ya had'ashi, ganin yanda ranshi ya b'aci yasa suka amince dan suna gudun b'acin ranshi suka saki komai akayi auren mai ban mmk, auren Adam ched'e da amaryarsa Nabila Idris sarki, amarya ta tare nan cikin ched'e estate tasamu soyayya da gata wajan y'an uwan mijinta yanda suke sonshi haka itama suke nan nan da ita, kwanci tashi asarar mai rai sai da suka kwashe shekara goma da aure batayi ko b'atan wata ba hakan ya dami dangi sosai akayi ta rokon Allah akan Allah ya bashi haihuwa hajiya Nabila da surukarta Hajiya zainab sunfi kowa damuwa dan kullum atafe suke k'asashe daban daban ana duba hajiyan Nabila duk inda sukaje amsa d'aya ce bata da matsala Allah ne dai bai kawo ba kwatsam Allah ya dauk'i ran Alhaji yahaya ched'e sakamakon y'ar rashin lfy ta sati biyu, mutuwar ta gigita kowa dan kaf arewa babu kamarsa haka danginsa kamar suyi me basu da yadda xasuyi ubangiji ya amshi abinsa haka akai zaman makoki xuciyar kowa akarye akayi aka watse akabar iyalanshi da azabar rashi ba kad'an ba, sanadin mutuwar baban shi yasa komai na kasuwancin mahaifinsa ya dawo kansa shiyake kula da komai komai yanayin shine batare da jin dad'i ba abubuwa masu yawa sun tunkushe masa ga matsalar danginsa da suka sashi a gaba da sai ya k'ara aure ga mutuwar mahaifinshi sannan ga babban jigo shine rashin samun magaji abun ya had'u yai masa yawa yarame kana kallonsa kasan yana cikin tashin hnkl shi sam bashi da burin k'arin Aure tunda yasan matsalan rashin haihuwan ba daga wajansu bane Allah ne kawai bai basu ba abin duniya ya ishe hajiya zainab ga rashin mijinta ga matsalar da danginta suke son takurawa danta hakan yasa ta tarasu ta samu su kuka tace sam bata yadda ba. d'anta da matarsa basu suka hana kansu haihuwa ba Allah ne bai basu ba su kyale shi yaji da abu biyu dan uku yai masa yawa, da kyar dai ta shawo kansu dan rigimammune haka dai suka hkr suna matukar jin haushi akan sunk'i yadda da mgnr su kwanaki suka wuce sati ya shigo ya wuce haka watanni had'e da shekaru sai da suka shafe shekara 20 sannan Adamu ya k'ara aure ya auri SAKATARIYARSA, abinda ya bawa kowa mmk, akayi sa'a bata da fad'a sai d'an karan mutunci da biyayya dan soyayyar da take nunawa hajiya Nabila da surukarta yasa kowa yake sonta ciki kuwa harda shi kanshi Adam dan yana son uwargidansa da mahaifiyarsa suna xaune lafiya xama na biyayya murja tana matuk'ar girmama su, basa kishi ko kad'an kowa yana son kowa idan ma ba amfad'a maka ba baxaka taba tunanin kishiyoyi bane kwatsam baiyi wata da auren ba uwargidansa ta sami ciki, wohoho karkaso kaga farin cikin wajan dangi biyu dangin ched'en da dangin hjy Nabila kowa son cikin yake gata na duniya hjy Nabila tasameshi surukarta hjy Zainab kamar ta had'iyeta hakama kishiyarta hajiya murja da ita akaita renon cikin har ya kai wata tara hajiya Nabila Allah ya sauketa lafiya ta haifi y'an biyu mata, yasalam hajiya zainab kamar ta had'iye yaran abinda takeso Allah ya bata shi kanshi adamu ched'en jinsa yake tamkar sabo Allah ya bashi magada nan fa dangi akaita murna ana tururuwar zuwa dan kullum acikin biki ake har ranar suna ta xagayo a ka rad'awa yaran suna Ta farko aka sa mata Zainab sunan hajiyan Adamu suke ce mata afrah,ta biyun Aysha sunan maman Nabila ita kuma suka b'oye da Hishma, akayi shagali da wadak'a da arxiki kamar baxa a dainaba dan adamu rabon motoci da bubura ya yi tun lokacin da aka samu cikin yake raba abubuwa tun ana mamakinsa har ake masa kallon murna tasa ya fara xaucewa haka ya dink'a jidar danginsa da abokanan arxiki xuwa ummara sutaya shi yiwa Allah gdy na yasamu y'ay'a, bayan suna da sati d'aya suna xaune a falo hishma tana hannun hajiya murja Afra na hannun hajiyarmu Nabila na kusa da mijinta suna hira cike da farin ciki hajiya Nabila tace, " hajiyanmu ki shaida na bawa murja hishma halak malak dana yayeta ta rik'eta a hannunta kafin Allah ya bata dan na d'an d'ana rashin y'a nasan hakan xai sanya ta cikin farin ciki, ai kam tana kawowa nan hajiya murja ta fashe da kukan farin ciki cike da farin ciki Alhaji yace "Nabila na jinjina miki kinyi namijin k'ok'ari Allah yai miki albarka, itama hajiyarmu mmk tayi kamar ta xubar da hawaye tace, "Nabilata Allah yai miki albarka kin biyani labila kin gama min komai kin birgeni ta waiwayo kan murja data ke rungume da hishma tana kuka, "murja ki yi hkr ki daina wannan kukan dan kin cancanci abaki hishma sbd alkairinki da mutuncinki tunda kikaxo gidan nan kike mana biyayya da girmama mu cikin yaran nan kikai ta mana hidima babu abinda yake ranki najin haushi ko akasin haka kowa ya san da wannan duniya ta sheda hakan babu abinda xamiyi mu saka miki irin haka, ubangiji Allah ya baki naki y'ay'an suka amsa da "amin jikin murja asanyaye tace " ina kukane na farin ciki dan wllh banta b'a jin cewa bani na haifi yaran nan ba ina jin su kamar tsokata ina jin soyayyarsu fiye da yadda nake son kaina ubangiji Allah ya raya min su jikinsu asanyaye suka amsa da "amin mutane da yawa sunyi farin ciki da wannan kyauta da hjy Nabila tai wa kishiyarta hjy murja cikin kuwa harda dangin Nabilan dan suna matukar son murja saboda tsananin kirkinta uwa uba soyayya da wahalar da jikinta datakeyi dan ta farantawa Nabila, ranar da sukayi arba'in haka akayi ta sadaka da abubuwa na ban mmk iri iri akayi shagali sannan aka watse kowa yana addu'ar Allah ya raya yan biyu AFRAH itace (jannat) HISHMA itace (Hindu) bayan kwana goma dayin arba'in hajiya Nabila ranar ad'akin alhaji take ta gama ba yan biyunta nono tasasu agadonsu wanda yake gefen nasu gadon da daddare suka kwanta bacci, washe gari aka nemi yara sama ko k'asa aka rasa tun sunayi isu isu har abu ya wuce xatonsu tuni hjy murja ta yanke jiki ta fad'i asume tana kururuwar y'arta Hishma kan kace me nan da nan lbr ya karad'e ched'e estate ana dube dube lungu da sak'o na ko ina sai da akayowa ched'e estate mugun chaje ba yara babu batunsu adamu tuni xuciyarshi tafara bugawa itama hajiyarmu jiri ya fara d'ibanta ta fara layi ta yanke jiki ta fad'i sanadiyyar haka ta kamu da ciwon b'arin jiki d'aya azababban fad'a ya kaure a ched'e family nan da nan suka shiga xargin juna ana ta xargi kowa da wanda yake zargi hjy Nabila kuwa kukan ma kasa yinshi tayi sai na xuciyarta wanda sanadin shi yasa xuciyarta ta kunbura wasa wasa sai da aka kwashe wata biyar cif duk wanda ka gani cikin su hud'un nan sai ka tausaya masa alhaji adam da mahaifiyarsa da uwar gidansa da amaryarsa sun kad'e sun rame babu mai walwala bare mgn ana haka ciki ya b'ullo jikin hajiya Nabila nan da nan aka hau rabi da rabi wato farin ciki mai had'e da bak'in ciki cikin sai da yai wata hudu basu san dashi ba sbd mummunan yanayin da suka tsinci kansu, haka aka reni cikin cikin kulawa da ta ka tsantsan bayan wata tara ta haifi y'arta mace aka sa mata sunan maman murja khadeeja suka b'oye sunan suke kiranta da jasrah yarinyar kamarta d'aya da mahaifinta wato kamar yayyanta da suka b'ata shekara d'aya da akai neman duniya aka rasasu har masu binciken da suka fi kowa iyawa aka d'auko da ga abroad basu gane kan abinba haka dai suka hkr akaita rok'on Allah akan ya bayyanasu duk lokacin da suka kalli fuskar yarsu jasrah sai sun xubar da hawaye dan kamarta da y'anuwanta har ta b'aci babu abinda ya banbanta su cikin farin ciki da bak'in ciki aka cigaba da rainon JASRAH (sulthana) cike da kulawa da tsaro na musamman dan har camera aka bi aka like xagayen gidan da bak'in k'ofar get d'in nashiga ched'e estate gaba d'aya wajan b'angaren Alhaji Adamu xagaye yake da sojoji masu tsaron gidan, amma dake mai son abinka ya fika dabara bayan kwana hamsin aka wayi gari da sojojin da mutanen cikin gidan da masu gadin ched'e estate har da mak'otan gidan ched'en suna wani irin axababban bacci wanda suka k'i farkawa sai da taimakon manyan likitoci aka kuma nemi Jasrah aka rasa sama ko k'asa innalillahi wa inna ilaihi raji'un abinda dangin ched'e suke kira kenan dan abin ya wuce tunaninsu koke koke da masifaffen tashin hnkl nan da nan fad'a ya kaure atsakaninsu cike da zargin kawunan su da aibata junansu, sai dare Adamu da matarsa hajiya nabila suka farka sbd abin yafi shigarsu sosai sauran sun farka da wuri, farkawar su jin mummunan labarin b'atan jasrah hajiya Nabila komawa tayi asume dan sai da tashafe awa biyar bata farkaba shi kam Alhaji kasa komai yayi sai k'unar xuciya haka ya dinka fitar da numfashi sama sama kamar xai daina fidda shi hajiya zainab ma tuni b'arin jinkita ya xuke sbd fad'uwar da ta kuma yi sbd jin mummunan labarin hjy murja itama suman tayi, dangi ya rikice fad'a ijunan su ijunan su har ta kai ga ana bawa hammata iska dama gasu rigimammu haka suka dinka fad'a abubuwa suka had'u su kaiwa alhaji yawa ga masifar rashin y'ay'ansa da tunanin mai yanke masa jindad'insa ga axabar fad'an danginsa tarasu yayi ya fashe da kuka yace xai bar kasar ya gaji ba xai iya ba suna cikin masifar ya kwashe iyalinsa da matansa da mahaifiyar shi ya bar musu 9ja gaba d'aya sanadiyyar tafiyarshi sanadin wargajewar dangin basu bar estate dinba amma sun xama mak'iyan juna su kansu iyalin Adamu ched'en danginsa suke zargi sanadiyyar hakan hajiyarmu take xaune akan wannan keken mahaifiyar ku kuma har yau acikin cuta take sauk'i kam sai dai daga Allah mahaifinku kam sanadiyyar barin shi 9ja kenan dan ko ya shigo ta baya iya wuce kwana biyu nema da bincike babu wanda ba a yiba har yau ba asan wanene ya aikata hakan ba cikin hikima ta Allah sai gashi ya dawo mana da ku dolene kam mu godewa Allah ta k'arasa da kuka mai ban tausayi, gaba d'aya jikinsu sanyi yayi lokaci d'aya suka sa kuka cikin wani yanayi na jin tausayin iyayensu jannat ce tace " haryamxu ba'asan waye ya aikata hakan ba ? d'aga mata kai hajiya murja tayi, " lallai tsugunne bata k'are ba tunda ba'asan kowa ye bane ta fashe da kuka tacigaba da cewa, " nan da kowanne lokaci xa'a k'ara rabamu da ku kunsan irin wahalar da mukasha akan azababban sihirin dake jikinmu ? awajan Kristen na tashi su suka reneni kan addininsu basu cutar dani ba illah gata da suka bani da kyar Allah ya taimakeni na amshi musulunci da taimakon mijina da iyayensa ga hindu cen tana fama da damfara da kwace kud'in mutane tana abu kamar namiji wannan ganin nakuma sai da ta damfare babban yaronka Abba wannan sulthana ce ba uban da tabari kowa rashin kunya ta ke masa, wahalarmu bata k'are ba tunda har yanxu ba'asan mai aikata hakan ba a tsorace dukansu suke kallonta cike da gamsuwa da bayaninta dukkansu maganganinta sun tsorata su sunkuma basu mmk da mugun takaici na rashin sanin tak'amai mai wake xaluntarsu shin yanxu kenan wani aiki sabone agabansu ? lallai kam dawowarsu xaisa mai aikata musu wannan muguntar yafara sabon shiri na yadda xai k'ara rabasu wai shin tayaya xasu gane waye mai ha'intarsu me sukai masa yake son jefa rayuwarsu cikin masifa yake gaba da farin cikinsu innalillahi wa innalaihi rajiun TSUGUNNE BATA K'ARE BA ! by *Ummee Garkuwa* [12/18, 7:46 AM] 🍬🛍💍Salma🍬🛍💍: ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 85&86 Wani irin yanayi Na firgici da tashin hnkl lokaci d'aya suka shigesu gaba d'aya wajan tsit yayi kowa da irin abinda yake sak'awa aransa wai shin tayaya xasu gane wannan makirin ? Yanxu ta wacce fuska xai xo musu bayan wannan wahalar ta shekara da tashekaru nan gaba wacce iriyar wahalarwa xai musu ? innalillahi wa inna ilaihi rajiunn kalmomin da dukansu suke maimaitawa kenan! cikin kuka sulthana tace, " hakane Anty jannat maganar ki gaskiya ce shekara goma sha Tara ana abu d'aya kuma ba agane waye yake aikatawa ba ? muna cikin had'ari, hawaye suka sauko mata da gudu tayi shiru tana goge hawayen, Hindu ajiyar xuciya tayi cike da tausayin Kansu, " shikenan nan gaba ma ina ga kashe mu xaiyi ni dai koma waye kada ka k'ara jefa rayuwa ta cikin masifa kwara ka kasheni Na huta Dan nika dai nasan irin rayuwar dana yi duk da Alhamdulillah ban ta b'a kisa bare aikata mummunan xunibi asalima ina da gata illah itace kawai kwace da damfara Na xama kamar wata annoba bana jin dad'in in dai ban kwace kud'in mutane ba yanxu ne nasamu sauki Allah ya yayemin, ashe akwai sauran wata masifar innalillahi wa inna ilaihi raji'un hajiyarmu ce tayi salati da k'arfi wani masifaffan bak'in ciki Na ratsa jijiyoyin jikinta cikin muryar kuka da takaici tace, " baxaiyiyu ba Allah baxai kuma bawa mak'iya nasara akanmu ba muma baxa mu xauna haka ba yasalam ! wannan wacce iriyar masiface ? tsayawa jannat tayi da kukanta, "nikam ko ayanxu aka kara watsani duniya ngd wa Allah Dan naga fuskokin iyayena naji farin cikin da akeji idan an kalli iyaye naji ni kwance jikin su,nasan mutanen nan bak'aramin hatsabibai bane kun manta abinda sukayi lokacin da xa a sace muku jasra ? wannan ya isa yasa Ku gane komai xasu iya kun manta sihirin dake jikinmu Wanda dakyar aka samu ya karye ? kun manta k'iyayyaan junanmu da aka had'amu da ita ? ta girgixa kai cike da yadda da xancenta wannan kad'ai ya isa yasa Ku gane ko ma suwaye sun riga sun shiga gabanmu, da sauri hajiya murja ta dakatar da jannat, " afrah plx ! ki daina karya mana xuciya bamu manta da hakan ba haka bamu manta da Allah ba kiyi tunani tayaya kuka dawo garemu ? daga Allah ko ? toh mun barwa Allah komai, sarkine yai gyaran murya asanyaye yace, " hakane murja kin gama mgn mun barwa Allah kowaye yake mana wannan ta'asar mun barshi da Allah ubangiji xai mana maganin komai kada Ku damu kada xuciyoyinku su karaya Ku had'asu da Allah Dan shi yasansu a duk inda suke kuma xai kareku daga sharrinsu yai mana maganinsu tunda sunfi karfin idonmu addau'a kuma yanxu akafara ubangiji Allah ya tona asirinsu,idon sarki yakai kan Alhaji adamu yaganshi cikin wani yanayi ya rik'e kirjinshi da hannu idonshi aruntse, sarki yace " subhanallah Adamu ? ahankl Adam ya dago kai cikin mayuwancin hali muryarshi adashe yace, " Allah yana tare damu bi'ixnillah babu Wanda xai k'ara rabani da tsokar jikina Na samu yayana har abada babu mai rabamu, abban A.k ya dafa kafad'ar shi muryarshi asanyaye yace, " kada kadamu dawowarsu ya isheka samun kwarin gwiwa Na Allah ya karya k'arfin abokan gaba duk inda suke sukaji lbrn dawo warsu lokaci d'aya dole suji tsoro su gane Allah da kanshi ya karya musu lago mu cigaba da addu'a Na Allah ya bayyanasu ya kuma k'ara tsaremu, nan sarki yai addu'a sbd dare ya fara yi dan har ankira magruba gab da xasu tashi dady yace, jama'a Ku gafarceni agurguje tunda ankira sallah zan fad'a muku jannat fa tana auren d'ana gashi cen babban yarona ne khaleel nan ya kwashe lbrn dalilin auren ya fad'a musu, sarki yai murmushin kasaita yace, " haba bashir kaima fa y'ay'anka ne ko duka ka aurar dasu ai bakayi laifi ba in banda kai mutumin karkine kasan basu da asali har kabari d'anka ya aureta AI in wani ne sai dai in karta karb'i addinin, rabon Alhaji Adam da dariya har ya manta sai yanxu ya D'an dara kad'an yace, " AI babu wata mgnr agafarce ka ni Na haifi yaran nan kai ka wahala dasu ayanxu haka ba y'ay'ana ba ka isa dani kaina da duk wani abu dayake mallakina khaleel AI d'ana ne shi kanshi khaleel d'in ya isa dani kaina da duk wani abu Wanda yake mallakata kowa yaji dadin maganarsa haka sarki yace, " matan su Shiga cikin gida suyi sallah da sun idar xasuje cen main house d'in su Na ched'e family su gansu Dan basu da lbrn dawowarsu, suka shige cikin gidan sarki matan, maxan suka tafi masallaci Dan sauke farali bayan sun idar da sallah suka tafi can main house dinsu Na ched'e family dake bashi da nisa da gidan sarki nan da nan suka isa, bayan sun isa ya tara dan gin nasu gaba d'aya ya fada musu y'ay'ansa sun dawo gareshi ya nuna musu su, cikin murna da farin ciki suke kiran tabbas ko makaho ya shafa yasan ya shafo fuskar y'ay'an adamu Dan kama har ta b'aci murna suka dink'ayi wasu ma kuka suka saka haka suka dink'a shafar jikinsu cikin so da kauna suna jin tmkr su hadiyesu, jannat ta kallesu taga yawansu hawaye ya sauko mata aranta tana tunanin " ashe su yan dangine ake kiran su marasa asali ? tayi hamdala had'e da gdy ga Allah. haka dangin ched'e sukai ta murna da farin ciki bayan sun idar da sallar isha'i dady yace xasu koma gidanshi Na nan kusa dasu lameedo crescent xuwa gobe xasu dawo sunyi farin ciki da jin haka sun kuma bashi gwarin gwiwa Dan suma sunyi taradda din xaman shi cikinsu Dan sam basu yadda da junansu ba Dan cike suke da xargin kawu nan su haka dai suka bar gidan nasu abinda bai tab'a faruwa ba, direct gidan shi na kusa da main house dinsu ya koma shida dukansu bayan sun xaune aka sake sabuwar gaisuwa, dady yana son yace wa iyalinsa sutafi yana jin babu dad'i aransa Na rabuwa da su jannat Dan sunyi mugun sabo sukansu iyalan dady tunanin rabuwa dasu suke, jikin dady asanyaye yace, "toh mu dai Alhaji adamu xamu tafi sai xuwa gobe Dan dare yayi, tuni jannat da Hindu suka mik'e sulthana ma mik'ewar tayi tace, "gsky dady kwara muje Dan dare yayi, jikin adamu ched'e da iyalansa asanyaye suke kallonsu Dan sun so ace yau sun kwana waje d'aya da yaransu kodan shekaru goma sha tara da suka kwashe cikin rad'ad'in rashinsu, jikin momy asanyaye tace, " a 'ah banda Ku anan xamu barku Ku kwana da iyayenku, xaro ido sukayi dukansu, jannat tace, " wllh momy ba inda xaki ki barni, turo baki sulthana tayi, " momy k'afarki k'afata, Hindu tace, "tab momy tayaya ma xamu xauna anan dady muje dare yayi ina jin bacci, Alhaji kasa mgn yayi sai binsu yake da ido cike da birgewa Dan ya fuskanci sun shak'u sosai dasu Dan ko suma iyayen karfin hali sukeyi, dady yace "kuyi hakuri yau kawai ! haba jannat, kukan shagwaba sufa Sam basu yadda da wannan tsarin ba, murmushi dady yayi yace " kufa wani sa'in kunfi D'an shekara biyu rigima in kuka botsare sai Allah tunda kun dage Firdausi yau ki kwana anan dasu xuwa gobe ararrashe su ni da su khaleel xamu koma gida, xaro ido khaleel yayi cike da rashin yadda da mgnr dadynsu, cikin in Ina yana Sosa sajensa yace "a'ah yace dady inaga... dama.. ka ... barni ...a nan tunda jannat ta..... momy ta katseshi da salati, " khaleel oh ni Firdausi ! Alhaji adamu da iyalansa sukayi dariya Alhaji yace, " to nima nayi mgn abar min d'ana tunda matarshi tana nan, cikin jin kunya jannat ta rufe fuskarta, dady yayi dariya yace bakomai, suka tafi shida haisam da mahboob kawai, aka bar su rubayya da zahra da kuma khaleel alhaji ya rakasu har bakin get bayan yayi waya d ministern tsaro akan abashi Wanda xasu bashi tsaro har dady ma sai yasa aka tsare gidansa, nan suka xauna a falo suna hira gwanin ban sha'awah lokaci d'aya sukayi sabo da junansu duk yawancin hirar akan su jannat ne, Alhaji ya dawo daga rakiya ya taddasu suna hira xama shima yayi suka cigaba da hirar bai dad'e ba ya tashi ya barsu ya koma b'angarenshi bai dad'e ba ya dawo, ya kira khaleel ya nuna masa b'angarensa cen ya koma yai wanka yai shafa'i da wutr yana tunanin yadda xaiyi yaga jannat dan yau jinsa yake cikin wani yanayi na rashin hkr haka yaita juye juye akan gadon baya jin dad'in komai babu abinda yake son gani irin jannat d'insa gaba d'aya yaji wajan yayi mugun gundirarsa, tana kwance jikin hajiyarmu tana jin dad'i mara fisaltuwa tana kallon fuskarshi lokacin da Alhaji ya kirasa wani irin kallo ya jefeta dashi wanda ta tabbatar da yana son ganinta ita kanta a wannan yanayin datake jin kanta na farin ciki xata so ta ganta kwance jikin faffaden k'irjinsa, hajiya murja ce tace, "Afrah maxa tashi kije wajan mijinki, banxa tayi da ita kamar bata jiba, "tashi maza tashi afrah, turo baki tayi "nifa sunana jannat, murmushi hjy murja tayi, " yi hkr jannat tashi ki bud'e frige ki kai masa ruwa da lemo, langwab'ewa tayi jikin hajiyarmu tana jin nauyin tashi, fuskanta hjy murja tayi ta mik'e da kanta ta d'aga ta daga jikin hajiyarmu tace, "oyah muje muje, gaba d'ayansu da mmk suke kallonta har takai jannat gab da b'angarensa ta juya tabar ta anan, da matuk'ar jin kunya ta nufi d'akin nasa tana jin dad'in sake ganinsa dan itama tayi missing dinshi. sallama tayi ya amsa a hnkl ta tura k'ofar ganinta yasashi sakin murmushi ya mik'e tak'araso tana mmkin ganin yanayin shi ta ajjiye lemon ta k'araso kusa da shi,tana kallon yanayin shi tana tmbyr sa "lafiya ya khaleel ? lumshe idonsa yayi ya janyota jikinshi a hnkl ya rad'a mata a kunnanta, "rashinki kusa dani ne ya maidani haka, kanta a k'irjinsa taji wani iri dan yai mata maganar ne cikin wani irin yanayi, ya xame hijab d'inta tana jinshi tayi lamo ganin hk yasa ya cire d'an kwalinta yana shafar gashin kanta hnklin shi ya fara tashi sbd santsin fatarta da k'amshin jikinta ya xuge xig din rigarta yana mata maganganu, ya shafo cikinta " yau xanyi ajiya ta acikin nan !plx jannat ina son yau n karb'i hakk'ina nagaji nagaji da sauri ta tureshi daga jikinta ta mik'e tana masa wani irin kallo, " haba ya khaleel hakk'in ka anan nan fa ba a gida muke ba, mik'ewa yayi idonshi a kankance yace, "me ya shafeni da inda muke kefa matata ce duk inda naga dama zanyi abinda nakeso, da sauri ta nufi k'ofa xata fita, ya rigata xuwa bakin k'ofar ya kulleta yana kallon kirjinta da rigarta ta xaxxago sbd ya xuge xib d'in jikinta, ganin yana kallon kirjinta yasa tasa hannu tana b'oyewa , wani irin murmushi yayi ya janyota jikinsa ya b'anb'are hannunta datasa a k'irjinta ya k'arasa cire rigar da karfi ta fincike jikinta tana kuka, " kayi hkr ya khaleel ka bari mu koma gida, xuba mata ido yayi yana yi mata wani kallo dan jikinta ba riga, " jannat baxaki tausayamin ba ? nifa ba yaro bane na kasa jurewa ina son ki plx ki bani hakk'ina kada ki gujemin b'ata rai yayi ya kalleta yau sai na karbi hak'k'ina ! by *Ummee Garkuwa* ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 87&88 b'ata rai yayi sosai yana jifanta da wani irin kallo, nagaji ! baxan iya ba hak'k'ina nakeso, kuka tasaka ta koma cen k'arshen d'akin ta rakub'e tana makyarkyata kamar mai jin sanyi, gadan gadan yayo kanta cikin wani irin yanayi, hannu yasa ya Tayar da ita tsaye, kafin tayi wani motsi ya sunkuce ta gaba d'aya ya shige bed room d'inshi ajjiyeta yayi akan gadon kafin ya hau ta koma can k'arshen gadon tana kuka, " ya khaleel kayi hkr plx kabari mu koma gida, gaba d'aya hnklinta a mugun tashe yake sbd yanayin data ganshi ciki bata tab'a ganinshi cikin irinsa ba girgixa mata kai yayi Dan magana ma kasa yinta yayi da k'arfin gaske ya fincikota jikinshi yana mata wasu irin abubuwa da wasu k'ananan maganganu Wanda takasa gane me yake nufi tuni tak'ara rikicewa, haka ya rabata da kayan jikinta kaf cikin kid'ima yake mata wasu irin kalamai Dan ganinta a haka ya k'ara tunxirashi tana kuka tana son kwace kanta ta kasa yana k'ok'arin ya cimma burinshi yajita cikin yanayin da bashi da yadda xaiyi dole ya hkr sakin ta yayi ya koma gefe yana fitar da numfashi sama sama bai so haka ba bashi da yadda xaiyi yaso ace yau da yakejinsa cikin wannan yanayin Na sha'awarta ace ya sami biyana buk'ata amma ina mai yankewa ya yanke, tana cen gefe itama tana fidda numfashi jikinta amatukar sanyaye Dan sai da yayi lugwigwita ta ita sam ta manta da yanayin datake ciki Na rashin sallah sbd raxanar da tayi, muryarshi asanyaye yace, " meyasa bakiyi min bayani ba ?, har sai da kika sa Na kai wannan mayuwacin halin? kasa mgn tayi dan haushin shi takeji yanda ya d'inka dirxarta kamar yasami soso Sam hnklinshi baya tare dashi tayaya xai yadda da mgrnta shiru tayi bata amsa masa ba, wai wayowa yayi yana kallon kyakkyawan jikinta fatarta Na shek'i ajiyar xuciya yayi ya janyota jikinshi,a hnkl yace, " kina jin haushina ko ? ki tausaya min mana beautyna Na gaji da hkr wata Na nawa da aure ?, nifa ba yaro bane dole Na buk'aci hakan ina da mace kamarki kinsan kanki kuwa ? juyo da ita yayi yanda xasu fuskanci juna rufe idonta tayi Dan baxata iya had'a ido dashi ba, hannu yasa ya shafi fuskarta hwaye Na xuba yasa harshenshi yana share hawayen, " ki bud'e idonki ki kalleni kin San yadda nakeji idan Na kalleki kuwa ? kwafa yayi ya cije lebe, " baxaka sani ba tunda kinkasa fahimtar yanda kike araina kin San nayi hkr amma kin kasa gane hakan, baxa ki iya tausaya min ba ? jikinta yayi sanyi tausayin shi ya kamata nan da nan taji ta cikin danasani inama yau free take da sai ta nuna masa itama tana sonshi tana kuma son farin cikinshi,jin yayi shiru yasa ta bud'e idonta ya k'urawa fuskarta ido har yanxun idonshi jajur suke suka had'a ido takasa d'auke kai sbd yanayin data ganshi ciki, shigewa jikinsa tayi tasa kuka, " kayi hkr ya khaleel ba tausayinka ne banayi ba ina jin tsoro ne kuma yanxu kaga halin dana ke ciki kayi hkr kajira Na gama, maganganunta sun sanyaya masa xuciya hnklinshi ya kwanta ganin itama ta damu da damuwarsa, d'ago fuskarta yayi suka kalli juna ya girgixa mata kai, " ki daina xubar min da tsadadden hawayenki bana son ganinshi kwance kan kyakkyawan fuskarki, da sauri tasa hannu ta goge, " ina sonki jannat ! ina sonki son da bazan iya aiwatar da komai ba idan bakya tare dani ina son koda yaushe na dink'a jinki acikin jikina jinki cikin jikina yana samin nishad'i yana k'aramin soyayyarki ki daina guje min ki k'arfafa min gwiwa da kwanciya a jikina, ni namiji ne mai son jiki, da sauri ta kalleshi murmushi yayi ya shafa lip dinta had'e da Jan hancinta, " kin kalleni kinji nace son jiki ba sonjiki Na kwanciya ba ya girgixa kai, "ina son najini koda yaushe kwance jikin matata, musamman jikinki mai fidda daddad'en k'amshi ya kalli jikinta yai murmushi da suka hada ido, yak'ara ma tsowakusa da ita sosai, "kina da kyakkyawan jiki ngd wa Allah daya mallaka min ke, yana fad'a yana shafar cikinta, "beautyna naso yau nayi kyakkyawar ajiyata a cikin nan naki ina son naganki da ciki rusheshe ki haifamin kyawawan yaya irinki masu wayo, dariya sukayi dukansu idonsu akan juna yaja hancinta, "ina son hancin nan naki da wannan dankaramin lip din, sajenshi ta shafa itama "ina son sajen nan naka daya k'arawa fuskarka kyau " lol ba dole ki so D'an kyakkyawa Irina ba, dariya tayi ta k'ara shafo sajensa ya khaleel kai fa Na musamman ne, lumshe ido yayi " nasani beautyna amma meyasa kika wahalar dani ? xaro ido tayi ta Na mmk, " yaushe zan iya wahalar da ruhina, kwashewa yayi da dariya ya k'ara mannata da jikinsa alaman yaji dad'in maganar ta, " lokacin da kika ce dole akai miki akan aurena da sauri ta rufe mishi baki tana dariya, asanyaye yace, " beautyna kin wahalar dani kin san a ranar banyi bacci ba ? sbd tunani na yanda nake sonki haka kike sona nasan ba dagaske kike ba amma duk da haka sai da Na shiga tashin hnkl shiyasa Na sauke komai Na furta miki Kalmar da bantab'a furtawa y'a mace ba, ke ta dabance ina miki kallon yarinya ashe ke boss ce kinfi gingimari girma, dariya ta kwace mata da shagwaba tace, " ni gsky ba gingimari ba ce maimaitawa yayi, " ni gsky ke gingimari ce, mik'ewa tayi daga jikinshi ya xuba mata manyan idanuwansa yana kallon wuyanta xuwa k'asa wajan k'irjinta tunowa tayi da sauri xata nemi riga, da sauri ya dawo da ita jikinshi, "a haka nake son ganinki, kallonshi tayi tana jinjina kai, d'aga mata ido yayi had'e da kanne d'aya, "mmkin me kikeyi ? d'an karamin murmushi tayi " ina mmkin wai Kaine kk mgn haka kai da nasani shiru shiru baka da aiki kullum sai danna waya, dariya yayi sosai harda kyakyatawa, itama dariyar tayi " plx ya khaleel wai me kk dannawa awaya, dariya Yakuma yi yana kallon fuskarta, " oho nima fa ban San me nake dannawa ba, ware ido tayi tasa hannu ta rufe bakinta sbd dariya, "oho fa kace, d'aga mata gira yayi "abinda nasani idan kina kusa dani bana iya yin komai duk wani motsi tamkar kina motsawa da xuciyata, kin San akwai ranar da ina bincike awaya muna falo duka garin kula da motsinki nayi formatting d'in komai ban sani ba, gaba d'ayansu suka tuntsire da dariya, tana dariya tana mgn " meyasa toh ban ga alama ba ? tab'e baki yayi " ina ganin kin yi karama da soyayya dani ta harare shi da wasa "toh yanxu fa ? "kin xama gingimari dariya tayi had'e da shigewa jikinsa " shiyasa naga kana cije leb'en k'asa kullum sai kace min ina da abin cewa ? ko kina da damuwa ? wata dariya yayi had'e da d'agota daga jikinsa ya ja hancinta "beautyna yau kina tuna da kenan kinsan me nake so kice ? girgixa kai tayi tana kallonshi fuskarta d'auke da murmushi, " ina so kice ya khaleel I love u, dariya tayi sbd yanayin da yai mgnr sai da ya sirantar da muryarsa,ya harareta da wasa, " kika k'i fad'a kikaita wahalar damu bayan nasan kina sona, ina mmkin ki sosai yanda kika iya rik'e abu a xuciyarki da haka yanmta sukeyi da sunjawa Kansu aji beautyna ke ta dabance a jinki yana birgeni daurewar da kikayi kika jira furtawata ya k'ara miki k'ima da daraja a idona, far tayi da ido "kaida jira kk ince ina sonka ? ta murgud'a baki, xaro ido yayi " sorry beautyna nina isa koda nace ina sonki ma haka kika d'unga jamin class kika sani cikin wani mugun yanayi ga tsiwa da kika tsira a time d'in beautyna kin axabtar da xuciya ta lokacin sosai coffee kawai nake iya sha ya k'arasa da harararta irin Hararar wasa, " sorry ya khaleel d'ina, kwantar da kanta yayi k'irjinsa " plx beautyna kada ki k'ara axabtar dani gaba dan kikai min komai xai iya faruwa dani, " shafa cinyar hannunsa tayi ta lumshe ido tana jin mugun sonsa, " ya khaleel wahalar da kai wahalar da xuciyata ne tayaya mutum xai wahalar da xuciyar sa ? k'ara manneta yayi ajikinsa " baxaiyiyu ba beautyna Allah ya nuna min ranar da xangan ki d'auke da ajiyar babyna a cikin nan naki " muryarta a sanyaye tace amin, " kin San lokacin Dana fara dakon soyayyarki axuciya ta ? girgixa masa kai tayi, " tun lokacin dana fara ganinki a wajan maman david, kin tuna ranar, " nasani mana baxan manta ba, " ina son Na ganki kusa dani shiyasa Na ke kiranki kullum ki kawo min coffee, ina son naga motsinki kusa dani kada ki b'oyemin komai nasan kina sona kema shiyasa nake waya da Jidda kuma ina ganin sauyawar fuskarki, alaman kina kishi Na duk da haka in kikai wani abun a time din xuciyata tai ta waswasin any'a kuwa kina sona ? bakya nemana idan bani nace kixo ba sannan ba kyamin mgn sai dai Na wuce ki wuce, Na yadda da wannan ke ta musamman ce, gani tayi xai yi tone tone ta waske had'e da janyo bargo " ya khaleel bacci xanyi, janye bargon yayi "ba yanxu ba sai mun gama hira, ta zaro ido " mundad'e muna hira fa kalli agoga ya kalla 2:40 ya d'an xa ro ido dare yayi ya had'ata da jikinsa kafin mu kwanta kiyi min gud nyt, kiss tai masa a goshi shi, ya tab'e baki " ni d'anki ne daxa kiyi min kiss a goshi ? dariya tayi tai masa a kumatu, " anan xakiyi ya nuna mata leb'enshi, batayi musu ba tayi Dan bacci takeji bayan ta masa ya lumshe ido ya k'amk'ameta ajikinsa sukayi baccin tare kamar xasu had'iye juna washegari da safe suka had'u dukansu a dining sukayi breakfast y'an uwan dady suna ta kiranshi akan ya dawo suna son ganin y'ay'ansu da safe yace su jira Dan bai basu lbrn yanda akayi yaran suka dawo gida ba baxai je ba har sai dady ya xo tukunna suxo tare dady ba suxo ba sai wajan 11:00 sukaxo tare da Jidda Dan rigima tasa masa akan yaka wota wajan y'an uwanta ta gansu yabar su ummanta agida sbd har yanxu basu San lbrn komai ba kuma shi dadyn bai fad$a musu ba ko nan ma da xasu da jiddan bata San komai ba, shiyasa koda suka xo take ta mmkin komai tana ta ujjibin meye had'in su jannat da way'annan hamshak'an mutanen, suma su jannat sunyi murna da ganinta, basu Dad'e da xuwa ba suka tafi can main house dinsu ched'e estate taron da suka gani ya basu mmk Dan yaransu ta manyansu sunci ado abinka ga Fulani kyawawa sunyi kyau sun gyara wani babbn falo sun k'ayata shi tamkar masu wani had'ad'dan biki cike da mmkinsu muke kallonsu duk yawan nan Nasu ba bare kowa ka gani dan'uwane ko ba'a fad'a ba Kamannin su kusan d'ayane Dan hancinsu iri d'ayane da idanuwansu haka suka k'ayata wajan suka d'inka gabatar da Kansu awajan su jannat bayan sun gama dady ya kwashe lbrn irin rayuwar da y'ay'ansa sukayi nan da nan waje ya rud'e da hayaniya babu abinda suke sai aibata da tsinewa Wanda ya jefa rayuwarsu ga halaka da kyar hayaniyar ta lafa wasu ma kuka suka sa suna mmkin rashin imani Na wanda ya aikata wannan D'an yan aikin, ita kanta jidda mmk tayi sosai dajin lbrn Dan sai yanxu taji komai tuni taji kunya tako ina danasani ta kamata irin gorin da cin mutuncin da tai musu ashe su d'in yan dangine dangima babban dangi masu ji da kyau da arxiki Alhaji Adam ya gabatar da dady da iyalinsa da kuma khaleel Wanda yake surikinsu suka jinjinawa dady da ya khaleel suda Kansu sukace dady da yayansa sun xama nasu duk irin yadda suke da kyamatar bare shi kanshi Alhaji yayi mmk amma duk da haka gefe guda Na xuciyarshi mugun haushin dangin nasa yake Dan yana xargin b'atan y'ay'ansa har da sa hannunsu yana tare da sune kawai sbd yan'uwansa ne amma shi kad'ai yasan me yakeji game dasu by *Ummee Garkuwa* ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 89&90 duk abubuwan dasu ka faru xuciyar shi na cike da xargin y'an'uwansa dan tun farkon aurenshi da mahaifiyar su basa so hakama lokacin da Allah bai basu haihuwa ba suka dameshi da sai ya k'ara aure ya auri danginsu, kallonsu kawai yakeyi dan aransa yanda yakeji da ana sauya dangi da ya sauya uwa uba rigimarsu suna damunshi, su kam farin ciki suke tayi sun had'a k'aramar waleema anan suke fad'awa Alhaji Adam din cewa wannan kwarya kwaryar liyafa ce suna nan suna shirin hada babba dan sununa farin cikinsu da jin dad'insu na dawowar y'ay'ansu gida shikam yak'e kawai yake musu ya kuma bisu da toh ba yadda ya iya, yasan bai isa yace ah ah ba yanxu yanxun nan su tada fitina da tashin hnkl haka akayi ta lafiya aka gama kaf dangin ched'e sunyi wa dady da iyalansa kyakkyawar addu'a, basu koma gida ba sai wajan 5:00 na yamma agajiye suka koma gida sbd gajiya jidda kam jikinta a sanyaye yake ga azababbiyar kunyarsu datake ji ganin yanda take d'ari d'ari dasu yasa suka d'inka janta jikinsu bayan sunyi wanka suna xaune a d'aki dukansu suna hira hjy murja ta kira su falonta wasu manya manyan akwatuna ne masu shegen kyau ko wanne dank'are da kaya acikinsa tace kowacce ta d'auka anjima xa'a k'aro wasu sulthana tace "toh kafin mu k'anana mu xab'a sai manya sun fara anty jidda itace babba ki fara, turus tayi a kunyace tarasa yaxatayi hjy murja dake bata san komai ba da murna tace " plx anty ki dauka mana idan kuma duka kikeso to ba matsala anjima suma aka wo musu, xaro ido tayi jiddan da sauri ta girgixa kai ta d'auki biyu, hjy murja ta mik'e tana mgn " sai nayi da gaske dan naga alamar kunk'i sakin jiki dani nifa mahaifiyarku ce bari ni na xab'a muku tunda kunki xab'a ta janyo akwatunan ta rarraba musu tace, "anjima xa a kawo sauran tace su koma d'aki baxa su iya d'auka ba xata sa ma'aikata suka wo musu d'aki suka koma suna hira suna jin dad'in ganinsu tare ba rigima ko tashin hnkl bayan sun huta Alhaji ya kira su babban falo dukansu yace, "Afrah ke ce babba da kanki xan fara, turo baki tayi "dady nifa sunana jannat, murmushi yayi " toh jannat ina so ki fad'amin marik'an ki ina son ganawa dasu dukansu, cikin murna tace, " toh Abba yanxu ma kuwa, ya kalli sulthana, "kema jasrah ki kirasu a waya ki fad'a musu ciki satin nan xansa aje ata ho dasu, ashagwabe tace " dady nifa sunana Zainab shi ammina tasamin sunan mamanta shine ta saya da sulthana, dariya yayi cike da jin dad'i "ikon Allah kinga sunan jannat kenan a da sunan hajiyarmu, itama hajiyarmu dariya tayi "to takwarata Allah dai ya ramin ku, suka amsa da amin ya kalli hindu sai kuma yai shiru had'e da xuba mata ido itama idonta tane ya cicciko da hawaye da sunkuyar da kanta sai kuma ta d'ago kai kamar xata fashe da kuka, " Abba ni nawa marik'in yana kurkuku amma ya bani kariya sannan ya gatantani alfarma d'aya nakeso Abba kaimin da sauri yace, "ina jinki akwai wata alfarma da xaku nema wacce xan kasa yi muku ? sai dai inbani da yadda xanyi in dai kud'i na maganin alfarmar konawa ne zan miki mik'ewa tayi "ina xuwa Abba tai b'angaren su bata dad'e ba ta dawo hannunta rik'e da wasu takaddu ta mik'awa Abba ya amsa yana kallon takaddun bayan yagama dubawa ya d'ago kai yana kallon ta cike da rashin fahimtar abinda take nufi, "Hindu ban fahimci me kikeso ba naga sunan mutum goma da wasu kud'ade, ajiyar xuciya tayi "hakane Abba sunan mutanen dana karb'ewa kud'ine ina so abiya su, "girgixa kai yayi cike da takaicin yanda aka wulakanta masa y'a "kada kidamu hindu ko so kike a ninka musu kud'insu sau miliyan zan musu bare wannan d'an abin da bai wuce ko ke kiyishi da kanki ba, Ya khaleel ne yai magana, tabbas wannan shine dai dai dan dama sharud'd'an tuba irin wannan na tsakaninka da mutun guda 4 na farko shine ka daina aikatawa kwata kwata sannan kayi nadama akan aikata xunubin da kayi na uku shine ka k'udirce aranka baxaka k'ara ai kata shi ba har abada na hud'u shine ka nemi ya fiyar wanda ka cuta idan ya kasance dukiyane sai ka mayar masa da ita, haka yayi sosai ubangiji Allah ya yafe mana dukkan xunubanmu jikinsh asanyaye suka amsa da amin ita kam hindu kuka ta saka mahaifiyarta ta kalleta ta runtse ido tana jin takaici mara misaltuwa hakama hajiyarmu kamar tasa ihu dan takaici tsam hjy murja ta mik'e jikinta asanyaye ta dawo kusa da hindu datake ta rusa kuka muryar hajiya murja asanyaye kamar xata sa ihu dan bak'in ciki ta rungumota jikinta, "hinduna ki daina kuka kad'dara ce kuma daga Allah take kisani wannan halin da kika tsinci kanki aciki ba da son ranki ba bada niyyanki ba kin san shi addini gaba d'aya yana tafiya ne akan niyya Allah yaga niyyanki banda an rabamu dake da baxaki tab'a tsintar kanki a wannan halin ba baxama kisan da xaman masu aikata shi aduniya ba Allah mai gafara ne da kuma rahma ki daina wannan kukan tunda ayanxu komai ya wuce ya xama tarihi yatafi yaxama kamar ba ayi ba ki daina da mun kanki ki d'inka d'aukan kanki tamkar sabuwa addu'a kawai xaki dage kinji hishma ta , ajiyar xuciya hindu tayi, tana kallonsu tayi d'an guntun murmushi, "hakane umma kallon ku kawai innayi ni kadai nasan irin farin cikin dana keji ina jina kamar yau na fara rayuwa hakane sbd bansan da dangiba ni kad'ai natashi daga ni sai babana sai kuma yaranshi wato barandansa wannan kad'ai ya isa yasani cikin farin ciki ubangiji Allah ya yafe min kura kuraina suka amsa da amin dady yayi addu'a suka tashi yamma tayi sosai bayan sallar magrub da kyar momy ta lallashesu suyi hkr su xauna suka hkr sbd tabar su rubayya da zahra sai anty jidda da itama tace ba inda xata dady yace baxai barta anan ba har sai takira mijinta ya amince ba yanda taso haka ta kira danjuma yace bakomai dama ranar ya yini xur bai ganta ba duk yana cikin damuwa shi baiyi tunanin ma tana da numbers ba jin muryarta ba k'aramin dadi yaji ba, sai da dady yakira danjuma dakansa yace "eh ya amince sannan suka tafi shi kuwa ya khaleel yana jin sun fara zancen tafiya ya sulale ya koma b'angarensa dan baijin xai iya barin jannat dinsa anan ya tafi gida ba dady ya hau cigiyarsa hjy murja tace, "dady khaleel ai yaxama namu abar mana shi dan ba inda xashi muna tare cikin wasa hajiyarmu tace, "ba inda mijina xashi ya barni, suna dariya suka tafi, suna komawa d'aki danjuma yaita kiran jidda awaya komawa gefe tayi tasa wayar agaba tana hawaye, cike da tausayawa jannat tace "anty jidda meyasa kike son takurawa kanki da kad'darar Allah ajiyar xuciya tayi tana kallon jannat, muryarta adashe tace "baxaki gane bane jannat, girgixa kai jannat tayi "plx anty jidda ki d'aga wayan nan kada ki shiga fushin Allah, ba ydda jidda taso haka ta d'aga wayan sautin kukanshi kawai takeji ganin haka yasa tasa wayan a hansfree suna jinshi yana ta uban kuka dan shi yafi jidda jin takaicin halin daya ke ciki cike da mugun tausayinsa suke sauraronsa hawaye masu k'una suka sauko mata ta kashe wayan had'e da fashewa da kuka dukansu sukayo kanta suna rarrashinta cikin kuka take mgn, " daga shi har ni babu mai maraba da juna na cuci kaina ! wllh nayi nadama ngd wa Allah da abin ya tsaya iya haka wllh ni kaina ina jin tausayin halin dana jefa bawan Allah taya ya xamuyi rayuwa ? rubayya ce tai mgn cike da gwarin gwiwa " anty jidda akwai mana akwai yadda xakiyi rayuwa dashi mai dad'i idan har xaki cire girman kai dukansu suka kalli rubayyan da itama idonta ya cicciko dan tana da tausayi sosai itakam tafi tausayin danjuma dan shi baiji ba bai gani ba " meye laifin danjuma ? kawai sbd talaka ne kodan kina tunanin kin fishi wayewa ? tab'e baki ruby tayi, "babu macen datafi namiji wayewa sai dai kawai ya kalleki kina masa kallon sakarai yana miki kallon shashasha kiyi hkr ki tallafi mijinki ki nuna masa irin yanda kikeso ki ganshi danjuma fa kyakkyawane farin bafillace dayaji gyara xakiyi mamakin yanda xai koma ki sashi a hanyar da kikeso da bakinshi ya fad'awa dady yayi diploma da sauri suka kalleshi d'aga musu kai tayi " haka yace har takaddunshi ya nunawa dady plx anty jidda kinga yanxu haka kinsa shi cikin mugun yanayi har yanxun inajin sautin kukansa ki kirashi ki lallashesa wallahi idan ba haka ba xaki kwasowa kanki wani hakin wanda kuma sai Allah ya saka masa da sauri jidda ta xaro ido hannunta na rawa ta d'auki wayarta ta kirashi a hansfree tasaka ring d'aya tayi ya d'aga still kukan yakeyi bak'in ciki ya taso mata ta kanne da kyar ta lallashe sa yayi shiru " kukan me kakeyi ? muryarshi asanyaye yace, " inajin mugun sonki araina ina jin zan iya komai akanki ina kukane sbd d'axu naga kamar ranki ab'ace yake kika kirani rashin sanin meya b'ata miki rai ne yasa ni wannan kukan dan ji nakeyi ko cemin kikayi na kashe kaina zan kashe idan har hakan xai saki nishad'i, kuka ya taso mata ta danneshi da kyar su kansu tausayinshi kama su yayi sukayi jugum suna sauraronsa ya cigaba da mgn "d'axu nayi kwalliya irin ta y'an gayu nasan xakiji dad'i in kika ganni kud'ina na kwashe duka naje boutique na siyo irin kayan da oga khaleel yake sawa kuma nayi hakan ne dan na birgeki dana shiga cikin gidan yayi jimmm ya cigaba da mgn jikinsa asanyaye " hjy umma ta k'i kulani sai hjy Aisha ce tace min bakyanan kin fita da dady jidda kibawa ummanmu hkr idan nai maita laifi, share hawayenta jidda tayi dan sai yanxu tafara jin tausayinsa muryar ta tai mugun taushi " zan bata hkr nasan ba laifi kai mata ba bata jin dad'ine tayi k'aryar ne kawai dan tasa yasaki ransa, suna jin yasaki ajiyar xuciya yacigaba da mgn, " Alhmdllh ngd wa Allah dayasa ba laifi nai mata ba kinga jiddata har turare na siyo mai kamshi dama oga khaleel yabani takalma da agoguna kada ki damu kinji tawan tabb ! ai ni nan da kika ganni mugun d'an gayune a k'auyen mu fa nafi kowa gaye da kinje gezawa tasha in dai kikace a kaiki gidansu danjuma MUGUN GAYE nine nan yayi dariya cike da son ya birgeta kowa ya sanni wllh jidda ko wankan asdown kike so zan miki zamess ba wllh duk na iya yadda nake sonki ke ni k'arshe ma har wankan sark'a irin ta gayu ma inkina so xan miki kona d'an kunne duk na iya, wani tuk'ikin bak'in ciki ya taso mata sulthana kam gimtse bakinta tayi dan kad'an yarage ta tuntsire da dariya jannat ce ta d'inka dingurinta tana kyaf kyaf ta mata ido kada tayi dariya amma ina tuni dariya takwace mata jin tayi dariyar dama suma dauriya ce suka tayata ciki harda jiddan sulthana tace wai MUGUN GAYE wllh sunan dariya yabani kashe wayan jidda tayi suna dariya kira ya kumayi ta d'aga muryarshi asanyaye yace "kululuwata da sauri jidda tace "what ? ranta na suya yayi dariya shi gani yake ya birgeta yace, " ai sunan mak'ociyar mu ne wata yar baby sunan ku d'aya hauwa'u kululuwa yarinyar nan tasoni kamar ta kashe kanta, wani mugun tsaki jidda tayi ta kashe wayan still su sulthana dariya suka kumayi zahra tace "yanda na fuskance shi da gsk guy d'inne amma akwai kauyanci kad'an ba wata wahala xakiyi ba wajan gyarashi kafin tai mgn ya kuma kira da jin haushi jidda tai ashar, "wannan ai iskancine ya dameni haba , zahra tace, "hkr xakiyi ki d'aga kice xakiyi bacci shima ya kwanta ya huta, afusace jidda ta d'aga wayan da sauri yace, "kululuwata yana ga kin kashe waya ? takaici ya kamata kamar xata sa ihu tace, "plx kadaina kirana da wannan sunan bana so da sauri yace "har abada bazan kuma ba naga shima sunan nagayune amma na daina jiddata kiyi hkr "ok ina jin bacci sai da safe, dariya yai, "ki kwana lafiya my love i love u ki shiga fa cikin net kar sauro ya cijemin ke tsaki tayi dan ya mugun k'ular da ita " ok toh naji sukayi sallama takashe wayan by *Ummee Garkuwa* ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 91&92 *Ummee Garkuwa* kashe wayan jidda tayi had'e da xuba tagumi xuciyarta kamar ta fashe dan bak'in ciki ta d'ago idanuwanta ta kallesu suma kallonta suke, tayi ajiyar xuciya " ina danasani arayuwata, rubayya datake kusa da ita ta amshi wayar hannun jidda ta kashe ta kalleta, "anty jidda babu kyau danasani sbd komai muk'addarine daga Allah hk Allah ya tsara miki rayuwa ni banga aibun danjuma ba tunda mutun ne shima, kuka jidda ta saka, "bazaki ga aibinsa ba rubayya ni nagani uwa uba gidadancin sa tayaya kamata xatayi rayuwar aure da irin danjuma ?? Zahra da ta gefensu ce tayi kwafa, "nifa anty jidda kina ban mmk ya xakiyi da ikon Allah ? ke kika halicci kanki da xaki xab'awa kanki rayuwar da ta dace dake ? ubangijin daya halicceki ya fiki sanin rayuwar da ta kamace ki, duk abinda ubangiji ya baka toh shine alkairi aruwarka ki rik'e kaddarar Allah hannu bibbiyu ki rungumeta sai Allah ya sauk'a k'a miki ni na ce me ? kina jin abinda dady yace xai aura min duk wanda yaga dama kuma na hkr nasan duk wanda na aura in dai bana sonshi shine k'addara ta kuma shine zab'in ubangijina babu abinda kuka xai miki kwarama ki hkr ki godewa Allah idan kina ganin yai miki gidadanci da yawa kisa dady ya maida shi skul ko h.n.d ne ya k'arasa tunda yayi diploma. tunda zahra ta fara mgn suke kallonta dan sunga kamar ak'ufule take zance, y'ake jidda tayi ta sunkuyar dakai "hakane zahra nasan idan ya koma skul myb xai rage wannan kauyanci kina jin fa irin k'auyancin da yai min d'axu wai sunan shi mugun gaye mtsww, jannat ce tayi mgn bayan tayi ajiyar xuciya, " toh menene dan yace sunan shi mugun gaye? anan ma cikin birni in kikaji wani sunan sai kanki yai ciwo dan takaici skul d'in kawai zai koma sai ki sa masa ido ki janyo shi jikinki ki kula da shigarsa harda yanayin maganganun sa cikin lokaci k'alilan zaki ga ya saki, hindu ta sauke hannunta daga tagumin da tayi, "ni ko dan fan san soyayya ba shiyasa nake ganin kamar d'orawa kai wahala ne ? anriga an d'aura aure tsakanin ki dashi me ya rage miki ? kibi duk hnyr da kikasan zaki gyarashi tunda yana sonki tsab xai bi abinda kikeso, sulthana ta mik'e, "wllh anty jidda ki saki ranki kada ki d'orawa kanki damuwa wani ciwo ya kamaki akan abinda xaki iya maganin sa cikin lokaci k'alilan in dai na miji na sonki ai aikin gama ya gama ubangiji Allah ya hadamu da masu sonmu so na Allah jikinsu asanyaye suka amsa da "amin suna shirin kwanciya hjy murja ta shigo d'akin "ina afrah, ta rik'e baki oh sorry ina jannat tashi maza kije wajan mijinki zaki barshi shi kadai muje,turo baki jannat tayi , "umma bacci nakeji "jeki cen kiyi baccin rik'o hannunta tayi, " ya hkr y'ata kinga babu kyau barin miji shi kad'ai sai ki shiga fushin ubangiji ni kuma baxan so Allah yai fushi da y'ata ba, dire diren kafa jannat takeyi da kukan shagwaba haka dai hjy murja tai ta lallashin ta har wajan b'angaren shi ta kaita sannan ta juya sallama tayi ya amsa yana zaune ak'asan cafet yana kallon news hannunshi rik'e da cup yana shan coffee kallo d'aya yai mata ya kauda kai ta k'araso kusa dashi ta xauna had'e da gaishe shi cikin kulawa ya amsa sannan ya kauda kai, kallonshi tayi ta yi k'aramin murmushi aranta tace yau miskilancin ne ya motsa, ta jingina jikin bed d'in shi tana kallon tv, kallonta yayi fuskarshi ba yabo ba fallasa yace, "baki san wajan zamanki ba ? far tayi da ido itama fuskarta a d'an d'aure ta ce "ban sani ba ina ne ? ta tambayeshine da mmk, da ido ya nuna mata cinyarshi, yi tayi kamar bata san me yake nufi ba, ya janyota ya d'orata kai ya kwantar da kanta k'irjinsa cikin muryarshi mai dad'i yace, "nan shine wajan zamanki da kwanciyar ki, kanta kawai ta d'aga masa dan ta fuskanci yau miskilancin ne ya motsa bai ce mata komai ba sai bayanta daya ke shafawa, ajiyar xuciya tayi "lallai akwai shiri agabana zama da miskilin namiji hmm sai ka shirya dole na rabaka dashi ya khaleel ! a haka bacci ya kwasheta ajikinsa, jin tayi bacci yasa ya d'auketa a hnkl ya ajjiyeta kan gadon yana kallon fuskarta tana baccin ta a nutsu numfashin ta na fita a nutse tamkar idonta biyu ajiyar xuciya yayi ya shafa fuskarta a hnkl kamar mai rad'a ya furta ina sonki jannat ! ya gama abinda xaiyi ya hawo kan bed d'in ya janyota jikinsa ya k'ank'ameta ya rufesu da bargo washegari da rana maman david da papa da Emanuel da david da john suka xo cike da murnar lbrn da sukaji maman david kuka tasaka Abba ya tarasu duka iyalansa hajiya nabila harda kuka wajan yiwa maman david da papa gdy cikin farin ciki papa da maman david suma sukayi gdyn abinda Abba yai musu yabasu gida anan g.r.a tare da makud'an kud'ad'e da motoci kud'ine masu yawan tsiya tuni suka sa kuka sbd basu tab'a tunanin xasu sami dukiya mai d'umbin yawa irin taba tare dasu suka xauna nan suna hira duk yawanci hirar akan rayuwar jannat ne maman david ta basu lbrn ranar da ta tsinceta da yanda suka rayu hajiyarmu da hjy nabila sai kuka suke sai yamma suka tafi bayan kwana biyar ammin sulthana taxo ita da y'ay'anta maxa biyu da mahaifinsu cikin farin cikin sulthana ta fad'a jikinsu tana kuka ita kanta ammin kuka takeyi ita da y'ay'anta dan bak'aramin rashinta sukayi ba suna matuk'ar k'aunarta a babban falo suka xauna Abba ya gabatar musu da kansa da kuma iyalinsa sannan yai musu gdy sosai itama ammy ta gabatar da kanta "sunana hajiya mariya mahaifiya ta y'ar nan dawakin tofa ce dan mahaifina shine hakimin dawakin tofa, da sauri hjy nabila ta kalleta tana mmk cikin murna tace "idan kuwa hakane ke yar'uwata ce dan kakan hakimin dawakin tofa ai d'an gidan sarkine kin ga kuwa duk kakan ninmu d'aya cike da murna ammy tace "tabbas hakane ashe sulthana a hannun uwa ta tashi ba banxa ba tun dana kalleta ranar da na tsinceta naji ina sonta sosai ikon Allah jininka jininka ne wannan shine mijina Abdul jabbar ibn yassar shima balarabe ne amma mahaifiyar shi hausa fulani ce dan y'ar nan 9ja ce adamawa state ga y'ay'ana nan babban shine mukarram k'aramin kuma yusuf suka d'ai Allah ya bani sai kuma macen su uwata takaina sulthana, dariya sukayi hajiya nabila tace " ngd sosai ammy kinyi k'ok'ari kin jure duk wata fitina ta sulthana, murmushi kawai tayi had'e da girgixa kai mukarram ne yace, " ukhty kika tafi kika barni narasa abokin fad'a gsky ukhty nayi missing dinki dariya babansu yayi "af dama na fad'a maka duk randa sulthana tayi aure kai ka d'ai xaka ci kanka gashi ma batayi auren ba kullum sai ka mana mitar aje a dawo da ita yusuf yakatse babansu "abu nifa na kwana biyu banga fad'ansu ba kace suyi in sha kallo dan in ina kallon fad'an anty sulthana da yaya mukarram ba ruwana da kallon tom and jerry, dariya sukayi sulthana ta harari yusuf "mune ma tom and jerry ko ? hindu ce tace "oh sulthana yanxu da wancen yayan naki babba kike fad'a? kwafa mukarram yayi " hmm ai ammy ce ta fad'a mata wai ita take bina sakuwa tace shiyasa ta rainani, yusuf ne ya kuma mgn "nifa gsky ya mukarram kuyi fad'a da anty sulthana nayi missing kallon fad'an ku, dariya abbu yayi "sulthana yanxu ta daina yiwa yayanta fad'a ko sarauniyar ammy ? gyada kai tayi tana dariya hawaye ya sauko mata ta k'ara shiga jikin ammy tana kuka tace, "ammy duk wannan gatan da soyayyar da kukai min ace ba ku kuka haifeni ba ? idan na tuno da hakan ina jinjina abun araina, share mata hawaye ammy tayi, "meyasa xakice ba ni na haifeki ba ? kina ji fa yanxu agabanki kakannin mu d'aya da mahaifiyar ki kinga kuwa ke y'ata ce ta cikina dad'i sosai ya kama sulthana tana dariya tace "hakane ammyna haka sukai ta hira cikin farin ciki da murna washegari suna falo kamar ko yaushe dangin ched'e suka xo dan su sanarwa da dady gobene gagarumar walimar da suka shirya na jin dad'in dawowar y'ay'ansa gida yak'e kawai yayi yace Allah ya kaimu Alhaji adam yana xaune a d'akinsa yana duba wasu takaddu na wasu kamfani daya manta dashi wayarsa tayi k'ara bai tsaya duba number ba yad'aga sbd hnklinsa nakan takaddun sallama yayi wata murya mara kan gado yaji ta shek'e da dariya "waalaikumus salam gawa gaban Abba ya fad'i yace "me ? aka maimaita da "gawa matacce kana murna y'ay'anka sun dawo ko ? toh mutuwar ku ce ta xo gaba d'ayan ku sai mun tura ku barxahu wannan shine hukuncin dana yanke akan b'atamin aiki da kukayi. kafin yayi mgn an kashe wayar a tsorace ya mik'e da sauri ya fito harabar gidan ya hango khaleel yana waya da sauri ya k'arasa wajansa abinda yaji yana fad'ane yasa shi k'ara tsorata "ban gane gawa ba ?? bai ji me suka fad'a masa ba ganin abba yasa ya kashe wayan jikinsa asanyaye, cikin tashin hnkl Abba yace " me suka ce maka ? shiru khaleel yayi " fad'amin mana khaleel jikinsa asanyaye yace " sunce min matacce me yasa na auri jannat dan haka sunana gawa dani da ita da kuma dukanmu " wani bak'in ciki mai had'e da tsoro ya kama Abba, da sauri ya kira wayan dady kafin dady yayi mgn yace masa " dr bashir plx kaxo dukanku kaida iyali akwai maganar da xamu tattauna ya kashe wayan hango jannat sukayi ta durk'ushe tana kuka hannunta rik'e da waya ta ajjiye flask a k'asa da sauri suka k'arasa kanta cikin kid'ima Abba yace "lafiya jannat ? shiru tayi tana kukan "lafiya nace kin d'aga mana hnkl rushewa tayi da kuka cikin kukan tace "wasu ne suka kirani suka cemin matacciya wai xasu kashemu duka tunda muka b'ata musu aiki muka dawo gida cikin takaici Abba ya yarfe hannu khaleel ma runtse ido yayi hajiya nabila ce tak'ara so wajansu da gudu gudu hannunta rik'e da waya cikin tashin hnkl take mgn " meya same ku ? kuna lfy dai ko jannat ce ta rik'e ta lafiya ummee ? kuka tasa ka "bana so na rasa ku bana so Abba yace menene ? "wasu ne suka kirani awaya kafin tak'arasa Abba yace " duk sun kiramu, ki kwantar da hnklinki nasan ba ke kad'ai bace akwai saura duk xasu kira kowa ina son muhad'u waje d'aya mu tattauna *dan Allah kuyi hkr readers kwanaki biyar xuwa shida nayi deleting whatsap din duk wacce taimin mgn baxan gani ba tunda na goge kuyi hkr idan kuka ga ban amsa ba kusake yimin mgn sannan dan Allah ina cigiyar bilkisu wacce take posting din Jennifer a fcbk plx kiyi min mgn narasa contacts dina sbd delete din danayi dan Allah kuyi hkr na yau xaku ganshi kadan wllh da kyar ma nayi wannan banajin dadi* ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 93&94 *Ummee Garkuwa* fashewa tayi da kuka tana rungume da jannat da itama kukan takeyi cikin muryar kuka tace, " innalillahi wa inna ilaihi raji'un wai meya sa baxa a bar mu mu huta ba me mukayi musu ? wanne irin laifi mukaiwa mutanen nan ? Abba ya kalleta ransa ya k'ara b'aci ko kad'an baya son abinda xai d'agawa matarshi hnkl yana matuk'ar ji da ita ransa ajagule cikin k'unan xuciya ya tab'e baki, " nabila plx ki daina d'agawa kanki hnkl Na d'au babban shiri akan abokan gaba baxan bari a yanxu suyi nasara akaina ba ki daina kuka ki kwantar da hnklinki, kasa daina kukan tayi sbd ta saba da jin rarrashin mijinta gani kawai take xa a k'ara rabata da y'ay'anta sai da ya khaleel yasa baki tayi shiru jannat ta rik'ota suka shiga cikin gida, Abba ya kalli khaleel ya furxar da huci muryar shi asanyaye yace, "khaleel ya xamuyi ? jinjina kai khaleel yayi "Abba kada kadamu mu had'u gaba d'ayan mu Dan nasan ba mu kad'ai suka kira ba gaba d'aya xasu kira kowa" ajiyar xuciya Abba yayi shikenan ubangiji Allah ya taimake mu ya karemu daga sharrinsu khaleel ya amsa da "amin Abbah" jannat rungume da mahaifiyar ta suka shiga cikin falo su ka tadda hajiyarmu da hjy murja suna kuka arikice suke tmbyr su hajiya murja da kyar ta iya bud'a baki tace " wasu mutane ne suka kiramu nida hajiyarmu wai xasu kashe mu xasu kashe kowa, luuuuuu hjy nabila tai xata fad'i dan wani mugun jiri ne ya d'auketa da sauri jannat ta rik'o ta had'e da taimakon hjy murja suka ajjiyeta kan kujera tana fidda numfashi da kyar hajiyar mu ce ta dakata da kukan ta Matso kusa da ita ta rik'o hannunta, murmushin dole tayi, " Nabila kada ki damu ki kwantar da hnkl Allah ya fisu kin San.........." bata k'arasa ba sbd sautin kukan Hindu ta suka jiyo ta sauko da gudu sulthana Na bin bayanta hannunta rik'e da waya ganinsu datayi a falon sunyi cirko cirko yasa ta tsaya tana kallonsu idonta Na xubar hawaye, sulthana ce tak'ara so jikin umminta ta kwanta gefan kafad'arta tana ajiyar xuciya Na axaba Dan xuciyarya tuk'ik'i kawai take Hindu ta bud'e baki xatayi mgn hajiya murja ta katseta, 'sheeeeeett! ta girgixa mata kai, kuka Hindu ta k'ara fashewa, tana kallon wayar hannunta, sulthana ce ta ce, " umma baki san me ya faru ba wasu mutane ne suka kirani suka kira Hindu kuma muna tare sunce dukanmu xasu kashe mu" jinjina kai hjy murja tayi " sun kira mu innalillahi wa inna ilaihi rajiunn " zaro ido Hindu tayi "sun kiraku umma" d'aga mata kai tayi tana share hawaye jagwab Hindu ta xauna gefan hajiya murja had'e da sa kanta akafadar ta hjy murja ta rungumota jikinta tana kuka tana mgn " narasa suwaye suke wahalar da mu haka ? suwaye suke axabtar da rayuwan mu ? nayi imanin ko waye axxalumine" ta k'arasa da kuka, xama sukayi jikin jimami babu Wanda yake iya rarrashin wani kowanne xuciyar shi k'una take, da yamma Alhaji adamu ya tarasu gaba d'ayansu harda su maman David da ammyn sulthana dan har su ma sai da suka kira falon cike yake da jama'ar da abin ya shafa kowanne xuciyar shi tsoro ya darsu dady ne yai addu'a sannan Alhaji Adamu ya fara mgn cike da gwarin gwiwa Wanda kana ji kasan dauriya ce kawai yana son ya kwantar musu da hnkl " Alhamdulillah kunga Na tara Ku waje d'aya duk da nasan kun San dalilin taruwar acikin mu nan k'alilan ne basu kira ba mun sami baraxana daga wajan mak'iya akan cewa xasu kashe mu, guntun murmushi yayi Wanda yafi kuka ciwo " nasan dukkan Ku kuna cikin firgici kada kowa ya d'aga hnklinsa Allah yana tare damu" tunda ya fara mgnr hjy nabila take xubar da hawaye cikin kuka tace, " ina ma zan ga masu son kashe mu dana rok'i afuwar suyi hkr su kyalemin y'ay'ana ni suka sheni su bar yaran nan suji dadin rayuwa su yi rayuwa da mahaifinsu da kakarsu" cikin wani mugun yanayi Na axabar bakin ciki Abba yace, " ya isah nabila ni yakamata ashe sun kashe sun bar kowa sun barmin yarana su rayu da mahaifiyarsu suji dad'in uwa idan kika tafi kika barni dasu anyi ba ayiba ni yafi cancanta su kashe Dan nasan ko suwaye danni sukeyi abokan gabata ne" hannu yasa ya rufe idonshi yana jujjuyasu, cike da tausayinsu suke kallonsa jikin kowa ya kara mutuwa Dan wasu ma sun fara xubar da hawaye maganganunsu sun karyawa kowa gwiwa dady ne yai gyaran murya Dan shi Sam baraxanar bata d'aga mishi hnkl ba maganganun da hjy nabila tayi da Abba su suka sanyaya shi suka tsuma xuciyarshi, " kada Ku damu bi'ixnillah babu Wanda xai mutu yabar wani Dan babu ran da ya isa d'auki rai sai dai kwanan mutum yak'are dukkan ninmu muna rayuwa ne batare da mun San yaushe kwanan mu xai k'are yaushe xamu koma ga mahaliccinmu? nayi imani akan Allah shine mai kashewa da rayawa shi yake tsare da rayuwarmu dan muna da kyakkyawar xuciya bamu k'ullaci kowa ba muna xaune da kowa tsakani da Allah kuma muna addu'a duk inda kyakkyawar addu'a take tana Kare mutun daga kowanne irin sharri Allah yana gani yana ji shi xai karemu" khaleel ne ya tab'e baki yana kallon avun tamkar shirme, " dady nifa wannan abun anyine kawai dan araxana Ku baraxana ce kawai babu abinda xasu iya" dady ne ya kalleshi ya jinjina kai, "khaleel kenan kai yaro ne abinda babba ya hango yaro ba xai tab'a hangensa ba ni nasan dole mak'iya suyi kyakkyawan shiri akanmu dan kuwa mun b'ata musu aikin da suka dad'e sunayi mutanen nan fa bak'aramin hatsabibai bane a kwai aiki tuk'uru agabanmu, ajiyar xuciya Abba yayi, Abbu ne yai mgn cikin mutuwar jiki Dan su basu son komai ba sai sak'on mutuwar da a kai musu sannan aka basu lbrn komai, " ina ganin zama xamuyi waje d'aya kafin asan yadda xa'ayi dole mu xauna atare a waje d'aya hakan shi xae tauye koma waye Dan xaiji shayin tun karar mu, da sauri Abba yace "tabbas wannan shawarar tayi" Abbu ya cigaba da mgn, " idan muka rabu to sun sami damar bin mu suna kashewa d'aya bayan d'aya sbd mutanen nan manya manyan y'an ta addane " dady yace, " gsky ne abban sulthana rabuwar mu kan tamkar basu dama ne had'uwar mu waje d'aya shi xai ruguxa shirinsu ni inaga ma kwara da sukayi baraxanar Dan kamar sun bamu satar amsane" Abba yace alhamdulillahi Allah ya bamu mafita gaba d'aya anan gidan xamu cigaba da xama Na D'an wani lokaci Dan yanxu kam xamiyi kyakkywan bincike xa kuma asa ido in shaa Allah xa a dace idan komai ya lafa sai kowa ya koma gidansa" hajiya murja ce tayi mgn tana xubar da hawaye, " Abban Afrah inaga fa sai an karo security kamata yayi ashe tundaga farkon lameedo crescent wajan tarauni axuba security har k'arshenta wajan Suleiman crescent nan gidan ma ak'aro wasu cen main house Na ched'e estate shima axuba" Abba ya ce, *hakane murja wannan shawarar taki tayi zankira ministern tsaro da commissioner Na yan'sanda Na nan kano zankira general Muhammad kamal ubngji Allah yasa ayi a sa'a Allah ya taimake mu ina fata duk kun amince da xama tare waje d'aya cikin gidannan, babu Wanda ya musa dan sun tabbar anan d'inne kawai xasu samu kyakkyawan tsaro, khaleel yai addu'a sannan suka watse Dan ankira sallah, washegari Waleemar da ched'e family suka shirya Wanda aka xuba gagarumin tsaro duk Wanda xai shiga cikin ched'e estate sai an bincike ka duk da basuyi gayyata ba danginsu ne sai Na hajiya nabila da hajiya murja sai kuma abokan arxiki manya manyan mutane sun halarci wannan gagarumar waleema Dan su taya Alhaji Adam bayyanar y'ay'ansa da suka b'ace shekaru masu yawan gske kowa ka kalla yana cike da nishad'i da farin ciki, hajiya murjace ta rarraba musu laffaya me shegiyar tsada wacce ta amsa sunanta laffaya tasu manyan brown ce da kwalliyar silver sukuma su uku jannat da sulthana da Hindu tasu blue ce da ratsin red mai shegen kyau tasu ta fita daban, tasu rubayya da zahra da Jidda duk irin ta su hjy murja ce harsu umman Jidda ma sai da aka basu wacce take cikin jin kunya da danasa nin abinda tai musu tun tana d'ari d'ari taga ba Wanda ya kula da d'ari d'arin da take ta sake, mai makeup hjy murja ta dauk'o Dan tai musu sbd acewarta tana son kyawun y'ay'anta yafito Dan tafison sufi kowa kyau gwala gwalansu mai had'in diamond Wanda tun da aka haifesu aka sai musu suna wajanta a ajjiye kowacce da harafin farkon sunanta su ta d'auko ta basu hjy nabila da hajiyarmu sunyi mamakin ganinshi cike da murna suke kallon sarkar kwalliya sosai sukayi tamkar amare kowacce tana fidda sheki dal dal kamar sune diamonds din bayan sungama shirya wa inda ana cen kowa ya xuba ido yana son ganin tsala tsalan yanmata guda uku Dan sunsan dangin ched'e dangin kyaune, kafin su tafi wajan taron dady ya tarasu gaba d'aya a babban falo suna shiga khaleel ya kallesu kamanninsu ya k'ara fitowa dan baka isa ka tantancesu ba shikam sai da yagane jannat dinsa tana xabga masa uban murmushi gabansa ya fad'i daya kalli kyakkyawar shigarta ya kuma tuno maxajen daya gani dank'are wajan waleemar manyan masu kud'i da y'ay$ansu wani axababben kishi yaji ya kamasa, Abba yana addu'ar Allah ya mai dosu lfy hnklinta nakan rikitaccen kallon da ya khaleel yake mata duk sai taji ba dad'i dan taga kamar ranshi ab'ace yake sbd taron jama'ar falon yasa ya silalo kusa da ita yaja hannunta babu Wanda ya kula dasu sai hjy murja mjrmushi tayi ta tab'o Abba ta nuna masa da ido shima murmushin yayi ya girgixa kai, kai tsaye b'angaren shi yayi da ita binshi kawai take Dan takasa tmbyr shi dalilin sa d'akinsa ya shigar da ita ya rufe suka kalli juna da mmk take tmbyr sa "lafiya ya khaleel " girxgixa mata kai yayi yana kallon lip d'inta dayasha uban janbaki yai kyau tamkar a haka aka haliccesu, " me ya faru ya khaleel ? b'ata rai yayi yana kallonta " baxa kije taron nan ba" xaro ido tayi tana kallon sa "sbd me ? cikin tsawa yace, "haka nayi niyya ban baki ixinin xuwa wajan ba" runtse ido tayi ranta amatuk'ar b'ace, yana gama fad'an ya barta anan ya fice yana jin aransa baxai tab'a barinta taje wannan taron mai maxa da yawa ba Dan yana kishin akalli kyawun matarsa da kyakkyawar kwallaiyar da tayi, bayan dady ya gama addu'a suka tafi can taro yayi taro wajan yayi kyau ya k'ayatu ainun kowa ka kalla awajan yana ji da kansa aka bud'e taro da addu'a da kuma lbrn b'atansu atakaice dakuma lbrn dawowarsu atakaice nan aka umarci su fito nan inda mai jawabin yake kowa yagansu su kam hnklinsu nakan Neman inda jannat take basu so ba suka fito su biyu mai gabatarwar yace "ina d'ayar ? hajiya murja tai karaf tace, "tana nan xuwa tana wani uxirine cikin gida" dady ne yakira wayarta ta na ta uban kuka taga kiran dady baxata iya k'in d'agawa ba ta d'aga da muryar kuka arikice cikin tashin hnkl dady yake tmbyr ta Dan yaji sautin fitar kukanta? " jannat kina lfy menene? share hawayenta tayi tace, " bakomai dady" "kina ina anata nemanki? baxata iya yi masa k'arya ba, " ya khaleel ne yace.......ta d'anyi shiru akufule dady yace, " meyace khaleel din ? da kuka tace, " cewa yayi baxanje ba" d'an k'aramin tsaki dady yayi " zancen banxa kai" ya kashe wayar ya lalubo ta khaleel yana d'agawa ya rufeshi da fad'a "maxa maxa yanxun nan kaje ka d'auko jannat ka kawota nan sbd su fa akai wannan taron ina jiranka yanxun nan" ayi hkr nasan xakuga rubutun tara takwas sha biyu yau dinne sai a hnkl ☹ ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 95&96 *Ummee Garkuwa* yana gama fad'an ya kashe wayar, shiru ya khaleel yayi jikinsa asanyaye ya mik'e ya nufi cikin gidan b'angaren sa ya nufa ya shiga d'akinsa a xaune ya sameta ta had'a kai da gwiwa, xumb'ur ta mik'e tana kallonsa yanayin da taga ya shigo ne yasa ta marairaice hawayen da yarage a idonta ya k'arasa xubowa, "dan Allah ya khaleel kayi hkr wllh ban fad'awa dady ka hanani xuwa da wata manufa ba baxan iya yi masa k'arya bane" kallonta kawai yake tana xubda hawaye tausayinta ya kamashi ya jinjina kai lallai jannat d'insa ta dabance da wata ce fishi xata yi dashi amma ita hkr take bashi haushin kansa yaka masa meyasa ma ya hanata alhali tana gudun b'acin ransa ? meyasa yadda take son faranta masa shima baxaiyi k'ok'arin faranta mata ba ? k'ara sowa kusa da ita yayi still hak'urin take kuma bashi sbd taga baiyi mgn ba, kusa da ita ya tsaya numfashin su na karo da juna da kyar ya iya d'aga hannunsa dan jikinsa nauyi yai masa yasa hannunshi a wuyanta ya cire mata sark'a ya d'ago hannunta ya cire awarwaronta da xobunan ta kallonshi kawai take cike da mmkin sa ya d'auko hankacif ya goge janbakin da ke leb'enta tass sannan ya goge eyebrow d'inta sai da ya goge kwalliyar fuskarta tass sannan yace, "je ki wanke fuskarki" jikinta asanyaye ta shiga toilet ta wanke fuskarta ta fito ya d'auko wani hankacif d'in daban ya goge ruwan fuskarta ga mmkinsa sai yaga kamar ma tafi kyau babu makeup, jinjina kai yayi, " ke ta dabance ina jin kishin ki fita da wannan kwalliyar wasu mazan su ganki da ita, na goge ma duk da hakan ina ganin kinyi kyau ya d'anyi shiru yana tunani "kiyi hkr nasan na b'ata miki rai banyi hakan dan ranki ya b'aci ba nayi ne sbd bana son kowa yasan kyawun da matata take dashi ina tsananin sonki sonda nake mikine yasa nake matuk'ar kishinki" idontane ya cicciko da bawaye kamar xata fashe da kuka ta rik'o hannunsa, "ni ya kamata na baka hkr dan ni nayi kuskure wajan nunawa wasu kwalliyata wanda hakan yake haramun tunda ni matar aure ce kayi hkr ya khaleel hidima ta sani manta hakan ngd daka tunasar dani tak'arasa da kuka, rungumota jikinsa yayi , "no ! no ! beautyna kada kiyi kuka kiyi hkr mu tafi a hakan ina mmkin yarinya k'arama dake kin san hak'k'in aure ubangiji Allah yai miki albarka" ta amsa da "amin, yaja hannunta ta nok'e tana girgixa kai sororo yayi yana kallonta, "menene beautyna? far tayi da ido, "tunda baka so ba inda xani " murmushi yayi kad'an had'e da manna mata kiss, "ina sonki jannah ! kiyi hkr muje" yaja hannunta suka fice daga d'akinsa ya bud'e mata mota ta shiga ya shiga shima ya fice daga gidan suna isa wajan hjy murja tak'ara so wajansu da sauri taja hannun jannat sukaje wajan da aka tanadar musu ta xaunar da ita kusa da y'an'uwanta haka akayi ta musu addu'o'i da kuma basu kyautuka tagani ta fad'a sannan aka fara ciye ciye hjy murja ita da hjy Nabila da dady da wani matashin saurayi sukayo wajansu matashin saurayin ne ya k'ura musu ido cikin fara'a da murna "anty murja nuna min hishma ta acikinsu Allah nagode maka da ka dawo mun da hishma gida alhmdllh, hindu ta turo baki dan tasan ita yake nema, cikin fara'a hjy murja tace, "lallai hafiz wato hishma kawai ga Afrah nan da jasra baka ambace su ba sai ita kad'ai wannan ai son kaine" murmushi yayi "nasan duk gasunan ni dai ina son sake kallon fuskar hishma ta rabona da ita shekara nawa Abba nuna min hishma acikinsu" da sauri hjy murja tace "Abban jannat karka nuna mishi kyaleshi ya nunata da kansa" rik'e kansa yayi da hannu, "oh anty murja kina wahalar dani kuma na matsu naganta anty nabila plx nuna min ita" tana murmushi hjy Nabila ta nuna hindu, "yanda ka matsu a nuna maka ai kwara ka ganta kaga yanda hishman ka ta koma" zare ido yayi, "wow ! hishma ! kece kika xama haka ? alhmdllh Abba kaga hishma ko ? bata sanni ba plx anty murja ki bata labarina" "kwantar da hnklinka hafiz zan bata labari sai mun koma gida" idonshi ya kai kan su sulthana, "ina Afrah ina jasra ? murgud'a baki sulthana tayi babu su anan" dariya yayi cikin wasa yace, "toh suwaye ? "jannat ce da sulthana rangwabar da kansa yayi toh, "k'anne na kuna lfy ? yab'una fuska sulthana tayi, "sai yanxu zaka kulamu? ba hishma kawai ka sani ba ? dariya sukayi dukansu hjy murja tace, "sarkin kishi ai masa afuwa ya rud'e ne da yawa baya k'asar kuka dawo na bashi mmk ne bai san da dawowar ku ba sai jiya da yaxo" ya kallesu ya d'age kafad'a "sai mun koma gida zansha lbr ko hishma? b'ata rai tayi, "nifa sunana hindu" kama bakin shi yayi, "sorry hindu baxan kuma ba kinji aimin afuwa ban san komai ba sai yanxu bari na barku xuwa yau da daddare zamu had'u zaki fahimci koni waye awajanki" dady yace "ai yau bamu da sakewa hishman hafiz ta dawo " yana mgnr suna tafiya hannunshi rik'e dana hafiz d'in dagani kasan sun shak'u da juna bayan angama ciye ciye akai addu'o'i akan Allah ya tsaresu ya kuma tona asirin way'anda suka sacesu taro ya watse kowa yana cike da murna da annushuwa bayan sun koma gida sunyi wanka gajiya ta sauka wayar jidda tana ta ring tak'i d'agawa jannat ta kalleta ta girgixa kai, "wai anty jidda meyasa baxaki d'aga ba ? ya mutsa fuska jiddan tayi had'e da kashewa wayan, "mtssww anty jannat ko na d'aga takaici kamani xaiyi kun d'auki abun k'arami sam bakusan girman shiba" gaba d'ayansu kallonta suke, zahra tace, "anty jidda ke kika mai dashi babban abu tun farko kin maidashi mai girma " jannat tace, "anty jidda mai zai hana ki had'ashi da sarkin iya tsari ? gaba d'ayansu suka kalli jannat sulthana tace "waye kuma sarkin tsari ? sai da jannat tayi dariya tace, "mahboob mana" dariya dukansu sukayi Rubayya tace, "la la laa anty jannat kin kawo shawara danjuma kam tabbas daya mahboob ya dace kun san shine da tsara mgn musamman in yaga mace" dukansu dariya suke har jiddan, "wllh kam hakane anty jannat zan had'asu nasan mahboob bashi da wata matsala" hjy murja ce ta shigo tana mgn; "nifa narasa wacece anty a cikinku dukkanku kowa sai naji kuna kiranshi da anty wacece antyn ta gsky ? jannat da sulthana suka nuna jidda, jidda da zahra da Rubayya suka nuna jannat, dariya dukansu sukayi, hjy murja ta ware ido "tsakanin jannat da jidda waye anty ? jidda tace, "jannat ce anty dan tana auren babban yayanmu kinga umma dole itace anty" sulthana tace, "umma kinga itace babbarmu tun farko kinga dole muce mata anty " rik'e hab'a hjy murja tayi, "kowa yana da gsky dole ku dink'a kiran junanku da anty " ta kalli hindu datake akwance tana kallonsu bata mgn, "hindu ga hafiz cen yadamu sai ya ganki nace masa a'ah kin gaji kuma dare tayi sai gobe baku san shi ba ko ? kai suka d'aga mata suna kallonta, "k'anina ne uwa da uba duka d'aya lokacin da suka mutu rik'onshi ya dawo hannuna dan shine autanmu da aka bani ke tun kina jinjira kullum kina hannunsa yana sonki yana ji dake yana fad'awa kowa kece matarsa in ya girma" ya b'una fuska hindu tayi had'e da yak'e, "bayan an sace ku kullum sai yayi kuka akan yana son ganin hishmar sa da kyar akeyi masa dabara ace an kaiki makarantar jarirai" tak'ara sa mgnr kamar zatayi kuka, sulthana tace, "dole ya damu yana son ganinta ashe matar shi xai gani "tak'ara sa mgnr da dariya k'asa k'asa, hjy murja mik'ewa tayi, "sannu sulthana kedai kishi kike tun d'axu dan baice yana son ganinki ba" ta fice daga d'akin rubayya tace "oh hindu da saurayi, kwafa hindun tayi, "ni konaje ma ban san me zance masa ba danni wllh ban san abinda ake fad'a awajan zance da namiji ba" kwashewa sukayi da dariya, sulthana tace, "anty hindu dama fa ke ba abinda kika iya kada kidamu ga iyayen soyayya nan anty jannat zata koya miki abinda ake fad'a, girgixa kai jannat tayi "ke kika sani" suna xaune a falo dukansu hira suke sosai hirar walimar yau had'e da murnan angama lafiya ya khaleel sai raba ido yake yana kallon agogo ko xai ga fitowar ta shiru shiru har kusan 10;00 kasa jurewa yayi ya mik'e xaije b'angaren su hjy murja ta kalli Abba ta nuna masa da ido ya kalli khaleel dayake gaf da xaifara hawan stairs, dady ya kalleshi da mmk yace, "khaleel ina xaka haka dare yayi ? sosan kanshi ya keyi yana in ina, "dama...dama.. ina ..son zan duba.. jannat ne.. zaro ido dady yayi, "kabari sai gobe dare yayi, Abba yace "ah 'ah yaje ya ganta jeka khaleel" juyawa yayi cike da jin kunya ya hau saman momy tace "oh yaran yanxu sai dai abarsu" bayan sun gama tattaunawa suka tashi kowanne ya tafi b'angarensa bayan sati biyu suna xaune a babban falo wanda suke xama idan xasuyi magana dukansu dady yace, "alhamdulillah yanxu dai hnkl ya kwanta ina so zanyi mgn akan hidimar khaleel da jidda tunda anyi auren kwara ayi bikin su tare a huta dama abinda yasa ba a yi bikinba tuntuni sbd ina son bincike ne akan sanin iyayensu kuma Allah cikin ikonsa yasa akadace" Abba yace, "hakane inaga tunda bikine kawai nan da sati biyu yayi ko ? ya fad'a yana kallon su dady da Abbu, dady yace "yayi tunda suka fara mgnr ya khaleel yake jin dad'i sosai dan dama ya matsu yarasa yadda xaiyi ne, ya haisam ne yace, "dady " dady ya kalleshi, "ya dai haisam ? ya sunkuyar dakai cikin in ina "am...ah.. dama.. naji baka ce nida sulthana ba" dariya dady yayi, sulthana kam b'oye fuskarta tayi jikin hjy murja, momy tace "oh ni firdausi yaran yanxu ba kunya bare karah zamani kenan" hajiyarmu tace "zamani fa kam in yaxo sai a zamance ai nan duk iyayensa ne idan yaji kunyar mu suwa xai fad'awa damuwar sa ? girgixa kai momy tayi, dady yace, "ina zan manta da mgnr aurenka da sulthana ? bayan nasan aranar ne ustaz khaleel xai cashe da rawa? dariya sukayi suna kallonshi cike da rashin fahimta, dady ya cigaba da mgn, "in dai sulthana tana sonka haisam zanfi kowa farin ciki" ware ido haisam yayi, "dady kasanfa tana sona" hajiyarmu tace, "haba haisam meye na tsorata ?idan batayi ni inayi dan kyakkyawa kamarka ah ina so, suna dariya hjy murja tace, "ah'ah kin masa tsufa hajiyarmu shi sulthana yakeso itama tana sonshi" Abbu ne yai mgn "toh in dai hakane nasa ranar su ranar tarewar khaleel ayi gaba d'aya " dad'ine sosai ya kama haisam itakam sulthana sai k'unshe fuska take ajikin hjy murja ammy tace, " ikon Allah yau Allah ya nunamin ranar da sulthana take jin kunyar had'a ido dani" yusuf ya xaro ido "wai basabamba yaya mukarram ka manta? kace anty sulthana baxa ta rigaka aure ba gashi ita xatayi ta barka" ajiyar xuciya mukarram yayi "kada kadamu yusuf kajira nan da sati biyun ka gani ina nan akan mgn ta banjan ye ba" Abbu yace, "kai dai mukarram akwai kishi" ammy tace "yak'ara ta cen da kishin sa ita dai nan da 2 weeks shi kuma ko budurwar ma bashi da ita " cike da birgewa suke kallonsu, hajiya Nabila tace, "kada amatsawa d'ana xai baku mmk ko mukarram? "yawwa ummey barina dawo kusa dake na samu mai tare min kullum sulthana suke tarewa yau nima ga ummina nan ta shigar min" suna dariya suna tsokanar junansu, nan dai suka tsaida mgn har bikin haisam da sulthana nan da 2 weeks masu xuwa ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 97&98 *Ummee Garkuwa* kafin su tashi daga falon Abba yace, "inshaa Allah nan da kwana biyar zamuje spine nida khaleel xai min rakiya ina dawowa xamu fara shirye shiryen bikinsu amma kafin nan sai ya fara xuwa abuja wajan president akwai taron da xai wakilceni ina son kuma su tattauna da wani bak'o da xanyi acen" dukansu su kai addu'ar Allah ya dawo da shi lafiya, kafin wani lokaci sun shak'u da junansu sbd xaman waje d'aya musamman Alhaji Adam ya maida y'ay'an dady dana Abbu harda na papa tamkar nashi duk abinda xaiyi sai yai shawara da dady kasancewar gidan babban gida ne duk yamma suna xama a gerden wanda wajan yake tamkar falo grass ne tsararru sukayi k'awanya awajan cen gefe fulowowi ne masu shegen kyau kala kala ga kukan tsuntsaye way'anda suke a wajan suka taimaka wajan k'awat gerden d'in duk yamma suna zama dukansu suyi hira suku ma tattauna abinda ya dace wajan matan ya nesanta da wajan da mazan suke zama abin gwanin ban sha'awah sai wanda ya gani Saturday tun da wuri ya khaleel ya shirya xuwa abuja taron da xai wakilci Abba sam xuciyar shi ba dad'i sbd baya son barin jannat bashi da yadda xaiyi ranshi ab'ace yake, tana xaune a d'aki tayi jugum tana tunanin tafiyar da ya khaleel xaiyi a yau tausayinsa takeji ita kanta tana jin ba dad'i bata da yadda xatayi hjy murja ce ta shigo ganin tayi jigum yasa ta ware ido cike da mmk take kallonta, "jannat baki shirya bane tun d'axu ? da mmk take kallon hjy murja ta girgixa kai, "to tashi maza ki shirya kina nufin shi kad'ai xai tafi ne ? tashi ki shirya ku tafi" ajiyar xuciya tayi wani mugun dad'i ya xiyarceta ta nok'e kanta ak'asa kunya ta hanata tashi, ganin bata da niyyar tashi yasa hjy murja tak'ara sa wajan kayanta ta janyo k'aramar akwati ta d'ebi kayanta ta xuba ta naimi duk wasu abubuwa da ake buk'ata ta xuba ta waiwayo tana kallonta, "tun kafin rai na ya b'aci tashi ki shirya" ganin ba wasa a fuskarta yasa ta mik'e ta canza kaya tunda bata dad'e da fitowa daga wanka ba batayi makeup ba mai kawai ta shafa da powder rik'o hannunta hjy murja tayi suka fito daga d'akin a babban falo suka tadda mutanen gidan cike da rashin fahimta suke kallon hjy murja da jannat da kanta ya ke a k'asa, Abba ya kallesu yayi murmushi yasan murja akwai kula da yaran nan musamman akan abinda suke so, hajiyarmu ce tace "toh ina xuwa haka jannat ?da sauri hjy murja tace, "hajiyarmu xasu tafi abuja ne ita da mijinta" "oh hakane fa ubangiji Allah ya kiyaye hanya" momy da dady murmushi sukayi suna jinjina kirki da kula irin na hjy murja hjy Nabila ma murmushin tayi tana jin dad'in kulawar murja akanta da y'ay'anta shiyasa take kara tunda tasan duk wata kulawa suna samu daga wajanta waje suka fito tare da mutanen gida suka tsaya dai dai wajan da motar da xata kaisu airport ranshi a b'ace ya fito daga b'angarensa hangosu yayi tsaye bakin motar daxata kaishi airport ya k'araso had'e da k'irk'iro yak'en dole Abba yace, "yauwa khaleel ka fito ? "eh Abba na shirya" "ok toh ga security nan xasu bika sbd su baku tsaro yanda na fad'a maka dai haka xakayi ubangji Allah ya karemin ku ya dawo da ku lfy" duka mutanen wajan suka amsa da "amin" ya shiga mota idonshi akanta yana tuna adadin missing d'inta da xaiyi bai gama rufe k'ofa ba yaga hjy murja ta bud'e mata k'ofar motar ta shigo ciki a kunyace, murmushi ya kufce masa tuni ya nemi b'acin ransa ya rasa da murna ya kalleta sam ya manta iyayensu na gefe suna kallonsu, "beautyna zaki min rakiya ko ? kyafta masa ido tayi, ina murna ta hanashi kula, "Alhmdllh naji dad'i sosai da wannan rakiya" dai dai lokacin da driver yaja motar su hjy suna musu addu'ar Allah ya tsare, suna fita daga gidan ya janyota jikinsa yana kallonta itama kallonshi take da murmushi a fuskarta "harna fara tunanin halin da zan kasance na rashinki kusa dani" far tayi da ido, "ni kaina na shiga wani yanayi na rashinka da zanyi" "wow!" ya rungomata sosai yana murmushi mai sauti, da sauri ta kufce jikinta had'e da xare ido kallonta yayi da rashin fahimta da ido ta nuna masa bafa suka d'ai bane a motar tab'e baki yayi ya janyo ta jikinshi a kunnanta ya rad'a mata, "ina ruwa na dashi babu wanda xai hanani shak'ar k'amshin matata mai dad'i" marairaicewa tayi shafa lip dinta yayi ya girgixama mata kai "kiyi hkr baxan iya xama kusa dake ban jiki ajikina ba" ta kalleshi ya kashe mata ido d'aya a haka sukaje airport basu b'ata lokaci ba suka hau jirgi yana rungume da ita har suka isa Abuja tare da security d'in da aka had'asu kai tsaye gidan Abba na cen suka tafi dan anan yace su xauna shi kanshi gidan xagaye yake da security jinjina kai khaleel yayi yana tausayin Abba gaba d'ayan shi arikice yake axxaluman mutanen nan sun rikita shi bashi da kwanciyar hnkl ko kad'an suna shiga cikin gidan alwala suka d'auro sukayi sallar la'asar suna idarwa ya mik'e yana kallonta, "taso muje muyi wanka" kwab'e fuska tayi kamar xatayi kuka "kaje kafara yi in ka fito ni sai nayi" zaro ido yayi yana kallonta, "tashi muje" nuk'u nuk'u ta tsaya yi da kanshi ya mik'ar da ita yana k'ok'arin cire mata kaya rik'e hannunshi tayi tana dariyar dole "tsaya tsaya ya khaleel bari na cire da kaina" sakin ta yayi yana dariya ta cire kayan tsab ta d'aura towel suka shiga toilet kallonshi ta tsaya yi tana tunanin cire towel d'in ganin haka yasa ya janyo hand shower ya jik'ata da shi tana dariya da kanshi towel d'in ya sub'uce ya fad'o kamar wasu yara haka su ka d'inka wasa da hand shower d'in daga hannun wannan xuwa hannun wannan sun dad'e suna wasan ruwan sannan sukayi wanka shi kanshi wankan haka suka d'inka facin facin da kumfa sun b'ata lokaci mai yawan gaske sannan suka fito kowanne jikinsa d'aure da towel yana rungume da ita suka k'araso wajan mirror ya janyo wani towel d'in na daban ya tsane mata ruwan jikinta sannan ya mik'a mata ta tsane na jikinsa suka shafa mai suna tsokanan junansa da man shafawar, bayan sun gama shafa man ya kalleta, " kwalliya xan miki da kaina" ware ido tayi had'e da dariya tana kallonshi, ya d'auko powder ya shafa mata tana kallon mudubi tana mmk ya d'auko lip stick ya shafa mata a leb'e xata gyra ya tsayar da hannunta, "no ! ban yadda ba ni zan gyra komai na hutar da ke " haka ya bar fuskar yana kallonta ta jikin mudubi silent makeup yai mata kyau sosai ta tashi tsaye, "gsky ya khaleel ka iya makeup zan bud'e maka waje na musamman ka dink'a yiwa amare mskeup dan kaxama babbn arties" dariya yayi shima yana kallon bayanta da ta juya tana tafiya wajan inda kayansu yake, "matata kawai na iya yiwa banda ita baxan iya a fuskar kowa ba" ta d'auko musu kaya su ka shirya, "zan tafi meeting da bak'on Abba inaga baxan wuce 2 hours to 3 ba" ya rik'o hannunta suka isa k'ofa ya janyota jikinsa suna kallon juna ya shafa lip dinta da yake so "kinyi kyau da wannan kwalliyar" itama lip d'inshi ta shafa tace, "kayi kyau da wannan shigar" dariya yayi, "duk abinda nai miki sai kin min ko? itama dariya tayi had'e da yin far da manyan idanuwanta daya k'ara mata kyau, "kai ka koyamin" tafad'a idonsu cikin idon juna, shafa cikinta yayi yana kallonta yana dariya k'asa k'asa, sunkuyar da kanta tayi had'e da jin kunya , dariya ta bashi sosai, "ki rama mana" girgixa kai tayi kanta ak'asa, birgesa tayi ya kalli kanta data sunkuyar dashi, yasa hannu ya d'ago fuskarta da sauri ta rufe idonta fuskarta d'auke da murmushi, har yanxu hannunshi d'aya na cikinta yana shafawa, "bud'e idonki beautyna" a hnkl ta bud'e idon suka kalli juna da sauri ta rufe harda sa hannu, "d'ago kanki plx" ya fad'a muryar shi asanyaye, ta bud'e idonta don bata son yi masa jayayya, " ina sonki "ya fad'a had'e da yiwa hancinta kiss ta lumshe ido, tana k'ok'arin janye jikinta ya kuma rik'ota "ina xaki tafi ? "katafi wajan meeting d'in karka b'ata lokaci" d'age kafad'a yayi, dariya ya bata yanda ya d'age kafad'ar, "zantafi ammaa.... "amma me ? bakinta taji cikin nashi yana tsotsarsu kamar me shan mint mai xak'i yadad'e yana tsotsar bakin nanta sannan ya saketa yana fidda numfashi a hnkl itama munfashin take a hnkl kanta ak'asa muryarshi a tausashe yace, "amma sai naji lafiyar lip d'ina" ya shafa cikinta yana mata wani irin murmushi "ajiyata tana nan tafe very soon" xaro ido tayi ya fice yana dariya, yana jin sassanyar muryarta tana masa addu'ar Allah ya dawo mata dashi lfy, yana tafe driver na janshi yana tunanin jannat d'insa yana jin tamkar ana k'ara mishi sonta ajiyar xuciya yayi yana nuna farin cikinsa da gdy ga Allah da ya bashi mace mai biyayya dan shi rayuwar sa yana son biyayya a haka yaje wajan meeting d'in sama sama yake jinsu sai da suka kusan kwashe 4 hours suna tattaunawa hnklinsa na kan ya koma gida ya shak'i kamshin jannat d'insa mai sanyaya masa rai basu gama ba sai gaf da sallar isha'i duk hnklin sa ya tashi baiyi tunanin meeting d'in xai kai su wannan lokacin ba sai da ya tsaya yai sallah sannan suka taho akan hanya ya tsaya yai musu siyayya mai yawan gsk suka taho suna shiga ya fito daga motar dan sauri bai bari sun k'arasa parking ba kai tsaye cikin gidan ya shiga had'e da sallama tana xaune a takure da ganinta kasan cikin damuwa take da sauri ta d'ago manyan idanuwanta tana kallon shi had'e da yin ajiyar xuciya siyayyar ya ajjiye akan center table d'in falon ya k'arasa kusa da ita ya xauna ya janyota jikinsa, hawaye ya gani kwance kan fuskarta xaro ido yayi yana jin ba dad'i yasan dole ta damu, "kaina bisa wuya beautyna! kiyi hkr meeting d'inne yaja mu tsawon wannan lokacin ni kaina banyi tunanin xai kai mu haka ba bazan kuma ba plx plx plx ina jin ba dad'i araina sbd na saki xubar da hawaye akan kyakkyawar fuskarki ban so ba yasalam !" ajiyar xuciya tayi tana kallonshi duk ya rikice sbd ganin hawayenta lumshe ido tayi tana jin dad'in irin yanda yakeji da ita, "ban xubar da hawaye na dan kadad'e ba nayi ne sbd ban san halin da kake cikiba" k'ank'ameta yayi sbd yaji dad'in maganarta "ina nan k'alau sai azabar tunaninki da nai tayi hnklina bai kwanta ba sai da najiki kwance cikin jikina" k'asa k'asa yai da muryar sa "ina sonki jannah !" ta xame daga jikinsa "ka gaji muje kayi wanka kaci abinci" baiyi musu ba ya mik'e hannunshi rik'e dana ta yana murxawa taraka shi bakin toilet d'in ya shiga yai wanka ya fito da taimakonta ya sauya kaya ya kalli agogo 9:49pm "ya khaleel taso muje kaci abinci" wani irin kallo yake mata ya girgixa kai "d'auko ledar dana ajjiye a falo" ta juya ta fita ya bi bayanta da kallo had'e da lumshe ido bata dad'e ba ta dawo hannunta rik'e da manyan ledojin ta xaune ya bud'e manyan gasassun kajine da kuma siyayya kala kala "zo muci" girgixa kai tayi, "naci abincifa" kallon da yai mata ne yasa ta marairaice ta matso tana ci kamar tana shan magani kad'an taci, "ya khaleel na k'oshi fa dan bai bana son jayayya da kai" jinjina kansa yayi bayan ya gama ci ya mik'e yana kallonta fuskarshi d'auke da murmushi "taso muje muyi alwalar nafilar da xamuyi" jikinta asanyaye ta mik'e suka d'auro alwala sukayi sallah ya dad'e yana addu'a sannan ya waiwayo yai addu'a tuni gabanta ya fara luguden fad'uwa dan tsoro bayan ya idar ya tsura mata ido yana tunanin abubuwa da yawa jikinta na rawa ta mik'e xata fita gaba d'aya ta rikice jikinta har ya fara rawa, da mmk ya kalleta, "ina xaki jannah !? hanjin cikinta sai da yaka d'a dan tsoro "dawo nan ki xauna ba inda xaki " [1/3, 8:56 PM] ‪+234 703 424 2151‬: ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 *Ummee Garkuwa* 99&100 sororo tayi tana kallomshi, jikinta na kyarma kamar mai jin sanyi. kallonta yayi taso ta bashi dariya yanda lokaci d'aya ta firgice tana masa kallon tsoro kamar tana kallon aljani, "dawo ki xauna" a hnk take tafiya kamar tana kan wuta haka take jefa k'afa jikinta asalub'e ta xauna nesa da in da ta tashi kanta a k'asa. tsura mata ido yayi yana mata wani shu'umin kallon yanda jikinta ke rawa lokaci d'aya murmushi ya sub'ce masa. "jannah ! menene haka ?duk kika bi kika takurawa kanki ?" a d'an tsorace ta kalleshi kamar xata fashe da kuka. "ba komai" yanayin yanda ta bashi amsa kana gani kasan ta fad'ane kawai. yasaki numfashi yana kallonta yana jin sonta na masa yawo a ilahirin sassan jikinsa ya tashi daga inda yake ya matso kusa da ita ya rik'o hannayenta da suke rawa, murmushi yayi yana kallon hannun ya kalleta duk ta takura kanta sai nuk'u nuk'u take. "jannah saki jikinki mana yau kika fara ganina?"yayi mgnr ne cikin sanyin murya. girgixa masa kai tayi dan bata son mexa tace mishi ba. janyota yayi jikinsa. tsoronta ya k'aru hnklinta yai masifar tashi tana jin fitar numfashinsa da suke fita da sauri da sauri. kwantar da kanta yayi a kansa muryarsa akasalance yake mgn, "kisaki jikinki nifa nakine mallakinki kada kiji tsorona kin san bazan tab'a cutar dake ba bakuma zan bari wani ya cutar min da keba, kin san matsayinki awajena matata wacce Allah subhanahu wata'ala ya mallaka min ke. shiru yayi yana kallon fatar bayanta datake shek'i cije leb'ensa na k'asa yayi yana jin sonta kamar ya had'iyeta lumshe idonsa yayi yana shak'ar k'amshin dake fita a gashin kanta, tuni ya farajin sauyi dan k'amshin me dad'in gaskene. ya cigaba da mgn hannunshi nakan k'asan cif d'in rigarta yana wasa dashi. "aure sunna ce ta annabinmu manxon Allah sallallahu alayhi wasallam" suka k'arasa tare. yayi murmushi jin sautin muryarta tana yiwa annabi salati. "sunnah ce me k'arfin gaske me daraja awajan Allah subhanahu wata'ala aure ibada ne bautar Allah, dole sai mun kiyaye dan kada muyi abunda xamu sab'awa Allah acikinsa dolene na kiyaye hak'k'ok'insa naki way'anda suke a kaina na kiyaye wajan baki hak'k'in kamar yanda Allah ya umarcemu, kema yaxama dole ki kiyaye nawa hak'k'in ki saukeshi dan gudun fushin ubangiji, yanxu kin xama mallakina kin xama matata babu wani abu wanda yake saura ki guji fushin Allah dan Allah yana fushi da matar da take gudin mijinta ita sunna bawai ana yinta bane kawai a'ah ana yinta ne bisa cikawa annabinmu burinsa dan shi yace kuyi aure ku hayayyafa yanda xanyi alfahari daku ranar tashin alk'iyama, kada kiyi jayayya da mijinki wajan sauk'e hak'k'insa kada ki guje masa ko kiyi masa gardama ki tayashi cika burinsa ki k'ara masa kwarin gwiwa wajen sauk'e hak'k'insa ki k'arfafa masa gwiwa wajen bashi hak'kinsa gujewa hakan halakane dan ubangiji xai yi fushi dake fushi mai tsanani, kinga babu rahama ga mutumin da Allah yake fushi dashi wanda baya tare dashi, nasan ke ta musamman ce daban kike kina tsoron fushin Allah kina kujewa sab'a masa sannan kina son mijinki kina kuma tausayin mijinki sannan kina da tausayin rai wanda baxaki so ace ta dalilinki wani ya cutu ba, kina da biyayya wajan mijinki dan gudun sab'a masa kada kiyi jayayya da duk wani yanayi da mijinki xaixo miki da shi wanda kinsan babu sab'awa Allah a cikinsa. gaba d'aya maganganunsa sun kashe mata jiki hawaye suka sauko mata tana jin ya xuge xif d'inta yana mata wasu irin kalamai na cikin murya k'asa k'asa yace " jannat are u ready "tayi shiru sbd magnar tashi tai mata nauyi. a hnkl yake shafata tuni hanjin cikinta ya kad'a ya d'an saurara kad'an yana kallonta yace "beautya ki nutsu plx naji jikinki na rawa ki kwantar da hanklainki baxanyi abinda xai cutar min dake ba" da hikima ya rabata da kayan jikinta tass ba tare da tai masa musu ba hawaye ne kawai suke xuba ajikinta kamar anbud'e fanfo ganin had'ad'd'iyar surar jikinta yasa shi rikicewa idanunsa tamkar sun makance ya janyota jikinsa kamar xai cinyeta yana mata wasu xafafan kiss wanda bata tab'ajin yai mata irinsu ba haka yacigaba da kissing din duk inda yaci karo da shi na jikinta. jikinta na rawa hawaye na xuba a idonta ko kad'an takasa hanashi duk abinda yakeyi asalima tausayin shi takeji yanayin yanda yake wasu irin kalamai da kuma yanda yakewa jikinta kasan yana cikin mugun yanayi mara misaltuwa yana mata komaine cikin matuk'ar xafin nama. wani fage ya shiga nadaban wanda anan zance yasha bambam dan tuni ta mance da nasiharsa ta shiga kuka baji ba ba gani kuka sosai take tana kai mishi duka wanda bata son ma tayi shi ba, yadda batayi ba dan ta kwace jikinta ta kasa sbd nesa ba kusa ba tasan yafi k'arfinta tun tanayi da muryarta har sai da sautin muryarta ta ta dusase. shi kam sam ! bai son tanayi ba dan yashiga wani yanayi wanda bai tab'a jin kansa cikiba yanayi wanda bai son a wacce duniya yakeba baxai iya gane me take masa ba shidai babban burinsa ya kai inda yakeson kaiwa. sai da yab'ata lokuta masu yawa sannan ya kyaleta dan yaji jikinta ya saki da sauri ya jijjigata had'e da kwala mata kiran da sai da d'akin ya amsa abinka ga dare. da kyar tayi k'ok'arin bud'e fatar idonta ta kasa sbd kukan da tasha. ganin fatar idonta na motsi yasa ya k'ank'ame ta yana ajiyar xuciya mai k'arfin gaske. da sauri ya saketa ya shiga toilet ya had'a mata ruwan xafi baya buk'atar detol dan bashi da amfani a irin wannan yanyin ya na k'are takure fatar wajan sannan ya na xuba wasu kwayoyin cuta ya kuma kashe wasu muhimman abubuwa da yake taimakawa wajan yak'i da cuta da kuma kashe wasu kwayoyin halittar da suke hana saurin d'aukan cuta wacce xata addabi wajan musamman wacce take amarya. da sauri ya dawo ya d'auketa tamkar sumammiya ya na shiga ya direta a bahon ya barta tsawon lukuta ruwan xafin ya ratsa jikinta yai mata wanka k'arfin jikinta ya fara dawowa sbd wannan ruwan xafin data shiga amma jikinta amace yake d'aki ya dawo da ita ya kwantar da ita had'e da lullub'eta da bargo. tun da ta jita cikin ruwan xafi idonta ya fara lumshewa kafin ya fito daga toilet d'in tafara gyangyad'i bacci mai nauyi ya kwasheta. ajiyar xuciya yayi ganin hnklinta ya kwanta tunda ta sami bacci jikinsa amace ya shiga toilet yai wankan shima shi kad'ai yasan irin yanayin daya tsinci kansa aciki yasamu wata nutsuwa da wani farin ciki had'e da kaunar matarsa tamkar yau yafara jinsu bayan ya fito daga wanka sallah ya tayar yayi nafila yanawa jannat d'insa kyawawan addu'o'i sam ya manta da kansa dan yanxu jin rayuwarshi yake tmkr ta jannat bayan ya idar ya hawo kan gadon ya shiga cikin bargon ya janyota jikinsa yana jin masifaffen sonta bai dad'e da kwanciya ba aka kira sallah a hnkl ya xame jikinsa ya d'auro alwala ya tada sallah yana idarwa ya waiwayo yana kallonta mik'ewa yayi ya hau kan gadon ya tsurawa kyakkyawar fuskarta kallo hannunsa yasa yana shafa fuskar a hnkl ta bud'e idonta ido biyu sukai da sauri ta kauda kanta cikin sassanyar muryarsa yace. "kitashi kiyi sallah" a hnkl ta tashi daga kwancen datake bargon jikinta ya xame sam ta manta ba riga ajikinta ganin ya k'urawa kirjinta ido yasa ta ankara a k'ufule taja bargon haushi ya kamata janyo rigarta yayi dake gown ce ya mik'a mata ta amsa batare da ta bari sun kuma had'a idoba juya mata bayayi wato ya bata dama tasa rigarta. cikin gaggawa tasaka rigar tana k'ok'arin mik'ewa xafi sosai taji musamman data fara tafiya ba shiri ta tsaya tana k'ok'orin daidaita tafiyar tata yanda baxata ji xafinba ba yadda taso ta fara d'ingisawa dan d'ingishin ne kawai ya rage mata xogin dataji lokacin data fara tafiya. a hnkl ta d'ingisa ta shiga toilet d'in fuskarta a damk'e. binta yayi da kallo yanajin wasu abubuwa wanda bai tab'a jinsu ba. bata dad'e ba ta fito yana kallonta ta data sallah bayan ta idar ta jingina jikin bed d'in bacci mai k'arfi ya kwasheta. ganin tana bacci sosai yasa ya d'aukota daga k'asan ya ajjiyeta kan gadon ya lullubeta da bargo ya zuba mata manyan idanuwansa yana mata kallon da shi kad'ai yasan ma'anarsa dan jin xuciyarsa yake kamar xata fito sbd axabar sonta dayake ratsa ilahirin jikinsa. bata farkaba sai 11:05 tayi mmkin baccin datayi tana farkawa suka had'a ido da idanuwansa da sukayi jajur had'e da k'ank'ancewa lokaci d'aya. da sauri ta kauda kanta dan haushin sa takeji tana k'ok'arin mik'ewa da sauri ya sureta daga gadon ya ajjiyeta a k'asa. wafce jikinta tayi ta shiga toilet tai wanka ta yi brush ta fito ta sameshi ya tsurawa kofar toilet d'in ido ta bud'e jakarta ta d'auki kaya xata koma toilet d'in tasa ya mik'e hannuwanshi xube cikin aljihunsa. "ah beautyna bari na fita kisa kayanki tunda kin mai dani suriki" ya jefeta da wani shu'umin murmushi. bata kalleshi ba sai bayan ya fita ta harari bayansa had'e da murgud'a baki bayan ta shirya ta fito tana d'ingishi tanufi falo hangoshi tayi xaune kusa da breakfast d'insu mmk ya bata ta k'araso ta xauna nesa dashi. taso ta bashi dariya ganin yanda take kunbure kunbure bai tuntsira ba amma sai da murmushi ya sub'ce masa. kusa da ita ya janyo breakfast d'in ya xuba mata abincin da yai musu mmk sosai ya bata dama ya iya girki irin haka ?kamar tayi mgn ta waske dan haushinsa takeji. "barka da tashi beautyna" kamar baxata yi mgn ba da kyar tace, "yawwa" motsin bakinta kawai ya kalla yasan abinda tace dan muryarta bata fito ba. d'eban breakfast d'in tayi tana ci tmkr bata son ci. tsura mata ido yayi cike da birgewa tsakanin daren jiya xuwa yanxu shi kad'ai yasan yanda yakeji game da ita. ganin tak'i cin abincin da d'an yawa yace, "plx beautyna kada ki wahalar min dakanki ki ci abincin nan" k'uluwa tayi aranta tace wahala ta wuce wacce kaimin jiya) ya girgixa kai yayi kwata kwata ta canza masa wani yanayi narashin jin dad'i yaji shi ciki. ya matso kusa da ita ya rik'o hannunta "narasa wacce kalar mgn zan fad'a miki bansan irin adadin gdyr da zan miki ba bani da abinda zan biyaki dan kin fi k'arfin duk wata kyauta da zan miki, ya girgixa kai yana jin tabbacin hakan. "kin fi k'arfin komai dan kin min abinda baxan iya miki komai ba sai kyakkyawar addu'a ita kad'aice xata biyaki tsare min kanki da kikayi" ya lumshe ido ya janyo ta jikinsa taso ta kwace ta kasa dan baya mata rik'on rago rik'eta yake gam ajikinsa tamkar wanda xa'a kwace masa ita. "kin min hidimar da addu'a ce kawai kyautarki da kuma rayuwa ta kin samu wani babban matsayi wanda banyi tunanin shiba kin xama sirrina kinsamu wani matsayi da mutuncin wanda har abada baxasu gushe ba duk lokacin dana kalleki ina ganin matsayinki da mutuncinki kwance akan fuskarki, narasa dame zan saka miki? na baki kaina rayuwata bani da wani sirri bayan ke jannah ! ban san ta inda zan fara miki bayani ba dan kin wuce duk iya abinda zan iya fad'a" tausayin shi lokaci d'aya ya kamata haka ya dink'a fad'a mata manya manyan sirrikansa da fad'a mata duk wasu abubuwa daya mallaka yakuma sheda mata da sunxama mallakinsu tare shida ita. lif tayi ajikinsa idonta a rufe tana jin k'aunar mijinta tuni ta nemi jin haushin tarasa sbd sassanyan magangun da yai mata way'anda suka kashe mata jiki sosai yinin ranar haka ya hanata komai wai baya son ta hawala shi yai musu girkin lunch abincin ma abaki ya batashi bai son tawahala ko kad'an shi xai mata komai tun tana mmkin wai yau khaleel d'in data sani mai miskilanci shine yake ta mata wannan rawar k'afar da hidimta mata har ta daina mmkin dan abin nashi sai da ya wuce tunani fur yak'i xuwa wajan meeting d'inshi da president wayoyinsa ma kashewa yayi da kyar da nuna masa b'acin ranta sosai ya tafi cikakken awa biyu baiyi ba ya dawo wai shi baxai iya wuce 2 hours baiji d'uminta ba hakanma da kyar ya jure bai son abinda xai hanashi jin k'amshin jikinta. i dedicated dis fage to u Jameela Muhammad Ali (maman bobo) [1/3, 8:57 PM] ‪+234 703 424 2151‬: ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 *Ummee Garkuwa* 101&102 kallonshi tayi tana mmkin canxawarsa lokaci d'aya janyota jikinsa yayi yana dariya. "kina min kallon kamar yau kika sanni" langwab'ar da kanta tayi a k'irjinsa. "naga ka canza min" shafa bayanta yayi "ke kika canza ni tsakanin jiya xuwa yau kinsa ina jin kaina tamkar yau naxo duniya" dariya ya bata tayi a nutse had'e a kai masa d'ank'aramin duka a k'irjinsa. "kaji ka ko ? yanxu kuma xolaya ka fara?" d'ago da fuskarta yayi ya kashe mata ido d'aya. "kin san baxanyi xolaya ayau d'innan ba duk abinda kikaji nafad'a haka yake kin sauyani tsakanin jiya xuwa yau, shiyasa ako da yaushe nake ce miki ta dabance yes ke d'in daban kike" lumshe ido tayi taji dad'in yaba mata da yayi. "kaima na daban ne" da xolaya yace. "nasani tunda na tabbatar da hakan a jiya da daddare" ya k'arashe da dariya. kukan shagwab'a tasa masa had'e da dukan k'irjinsa kad'an. "ni ba ruwana" tana k'ok'arin tashi daga jikinsa. fincikota yayi yana dariya, "babu inda xaki fa yau ajikina xaki yini" cikin shagwab'a tace, "wanka fa zanyi" kafin tak'arasa ya d'agata cak daga jikinsa ya sureta bai direta a ko ina ba sai cikin toilet yana k'ok'arin cire mata kaya tana kauce kauce had'e da dariya shima dariyar yake. "karki manta da sharad'ina yau baxaki wahalar min da kanki ba nixan miki komai" ya cire mata kayan jikinta yai mata wanka sun b'ata lokuta kafin su fito daga toilet d'in gaba d'ayansu suna cikin nishad'i da farin ciki kowannansu xuciyoyin su cike da k'aunar juna daren yauma bai kyaleta fur yak'i saurara mata dan jin kansa yake mara hak'uri baxai iya kallonta kwance kusa da shiba tasha wahala duk da bata kai ta jiya ba. da kansa yai mata wanka da safe tana ta fushi sbd rashin hkrn daya nuna jiya cikin hikima ya lallasheta ta hkr suka fara shirin dawowa jikinsa a sanyaye ya kalleta ta gama shirya kayansu tana ta murna xasu koma. "jannah ! murnar me kike haka?" fuskarta d'auke da murmushi tace. "ina murna xamuje gida mana" wani irin kallo yai mata ranshi ab'ace, "kina murna dai xaki daina sauke hak'k'ina akanki ko" kallonshi tayi tasan a k'ufule yake ta kuma gane dalilin k'uluwar tasa gefenshi ta xauna tasa kanta a kan kafad'ar shi hannunta a k'irjinsa tana shafawa muryarta a tausashe cikin lallashi tace. "bazanyi murna da hakan ba kada kayi tunanin kai kad'aine xakayi missing d'ina ni kaina zanyi fiye da yadda xakayi sbd kasa ba min da kwanciya a jikinka kasa ba min da abubuwa masu yawa yanda idan har ban jika ajikina ba ni kad'ai nasan yanayin dana ke shiga, kasan kai na daban ne a wajena kada ka b'ata ranka bafa rabuwa xamuyi ba muna tare ko da yaushe" cikin sanyin murya yace. "saura kwana nawa ma ki tare?" dariya tayi tace, "wata shida" zaro ido yayi ya d'anci mur "lokacin kin kusa saukemin ajiyata" ya fad'a yana shafa cikinta rufe idonta tayi takasa magana dan muddin ya fad'i haka yana sata jin kunya sosai. ya kalli fuskarta da idonta yake a rufe ya ja dogon hancinta ya cije leb'ensa na k'asa. "nayi ajiyata a cikin ki plx ki d'inka kular min da ita" da sauri ta bud'e idonta "ajiyar me kayi da xan kula da ita?" shima kallonta yayi da mmk "ajiyar babynmu nayi tun shekaranjiya jiya kuma na k'ara masa kuxari" da sauri ta rufe masa baki tana kallon k'ofa. "baka jin kunyar wani yaji" ware ido yayi ya tab'e baki "ko ma waye yaji rungume nake jikin matata mai d'auke da ajiyata acikin wannan shafaffen cikin" mik'ewa take k'ok'arin yi daga jikinsa. dawo da ita yayi "ina zaki tafi kike gaggawa haka" kwab'e fuska tayi kamar xata sa masa kuka. "ya khaleel muta fi gida" had'a ransa yayi "nafasa tafiya yau sai nest week" kama bakinta tayi ta rufe lip d'inta. "nest week ya khaleel?" bai amsa mata idonshi nakan rigar jikinta da d'inkin ya xauna mata sosai ya fito da halittar k'irjinta. lumshe ido yayi, ganin haka yasa ta mik'e da sauri ta juya xata bar wajan. ya rik'o hannunta yana jifan ta da shu'umin murmushi tayi narai narai da ido kafin tayi wani motsi ya dawo da ita jikinsa yana dariya "kinfiya tsoro beautyna" ajiyar xuciya tayi "ba dole ba kai d'inne ba wasa" haka ya rikitata da salo ya ya mutsata tafi mints 20 yana mata abin da yaga dama da kyar ya kyaleta yasa hannunsa ya tallabo fuskarta "kwara da kika gane ni d'in bani da wasa wajan kula da ke" yafad'a had'e da mik'ewa, murgud'a masa baki tayi a had'e da yi masa hararar wasa. " duk maganar da nayi sai ka bani amsar ta da wannan salon naka ko ? zan rama ne" janyota ya yi ya d'an xaro mata ido, "me xaki rama?" ta turo baki "abinda kakemin" ware baki yayi cike da xak'uwa "plx beautyna rama yanxu kinji? wllh karki yarda rama ki nuna min kema fa gwana ce" yafad'a yana dariya kwace jikinta tayi itama tana dariya "zan rama amma ba yau ba sai ranar da ..." matsowa kusa da ita yayi. aguje tabar wajan. ya marairaice murya "plx ki bari na miki wani abu kafin mu fita yanda xakiji dad'in ramawa" dire diren k'afa tafara yi kamar yarinya k'arama. "nifa.... nifa..... mutafi " tab'e baki yayi "toh naji mu tafi idan na biye miki xamu kai ishsha'i " dariya tayi "oh ! ni ce ma kai" yanda tayi yayi "oh! ke ce ma ni" ya fice yana dariya "ki canza wannan kayan dan kin san na ya mutsa miki su" kafin ya kai bakin k'ofa tace "zan tafi gida dasu a haka ince kai ka ya mutsa minsu" tsayawa yayi ya waiwayo "da gaske ? da kin taimakeni kinga shikenan sai suce kutafi gidanku ba sai nan da wasu 2 weeks ba" sakin numfashi tayi "ni dai jeka plx kada kasa murasa jirgin nan" ya fice falon gidan xuciyar shi tass cike da son matarshi wacce yake burin taxama uwar d'ansa na farko bata dad'e ba ta fito shirye cikin brown d'in laffaya me ado da duwatsu kalan orange. ya d'ago kansa ya kalleta fuskar shi d'auke da murmushin mugunta ya mik'e tsaye ta k'araso hannunta d'auke da jakar kayansu ya amshi jakar, "muje maman y'an biyu" xaro ido tayi ta girgixa kai ta shiga gaba yabi bayanta yana dariya k'asa k'asa dan yasan abinda ya shirya mata tana fita harabar gidan ta nemi motor d'in drivern su tarasa da mmk ta waiwayo ta kalli khaleel "ya khaleel ina drivern yake" shima da mmk ya kalleta "shine abinda nake son tambayarki kin aikeshi ne?" b'ata ranta tayi "ni ban aikeshi ko ina ba" shima b'ata ransa yayi cikin ko in kula yace. "shikenan myb baya son mu tafi yau baxan iya xaman jiran sa anan ba komawa ciki xanyi" kamar tasa kuka dan haushi, "ka kira wayar shi mana" a kaikaice ya kalleta. "ki kirashi mana ga waya nan a hannunki" zuba masa ido tayi. "bani da numb d'insa" d'age kafad'arsa yayi "nima bani da numb d'insa" haushi sosai ya kamata dan ta fuskanci yana sane idan batayi da gaske ba fa baxasu koma gida a yau ba. jikinta asanyaye ta wuce tagaban shi ta shiga cikin gidan a falo ta xauna tayi tagumi. ya bita da kallo had'e da biyo bayanta. kusa da ita yaje yasa hannu ya xame tagumin da tayi ta kalleshi ya girgixa mata kai "gani kusa dake tagumin me za kiyi?" muryar ta asanyaye tace, "bana son muyi wa Abba k'aryane" cike da gamsuwa yake kallonta bai ce komai ba ya juya ya shiga bed room. ganin maganarta tayi masa tasiri yasa ta mik'e tabi bayansa. atsaye ta sameshi ta rungumo bayansa hannuwanta xube a saman k'irjinsa yasa hannunshi ya shafo hannayenta. a hnkl tace masa, "kayi hkr my king nasan baka son mutafi sbd kana tunanin in muka tafi zan gujeka,bana tunanin akwai ranar da xata wuce batare da na jini kwance jikinka ba, kayi hkr mu tafi kwana 2 Abba yace muyi idan muka k'ara baxaiji dad'i ba kasan hnklin shi atashe yake bayason mu dink'a nesa dashi sbd abinda ke faruwa" juyo da ita yayi gabansa ya warware laffayan jikinta yasa hannu a kafad'arta "xamu tafi yau amma jirgin yamma xamu bi" dad'i taji dan tason kad'an da aikinsa yace baxa su koma ayau ba, "ngd ya khaleel" shafa lip d'inta yayi "saura idan mun koma kullum sai nayi cigiyarki" ya k'arasa da jan hancinta. far tayi da ido "zanxo da kaina ba sai kayi cigiya ba" ya shafo cikinta "ina son ganin ranar da xa'a haifemin ajiyata" tab'e baki tayi "ina mmkin wannan ajiya ayi min ita batare da na saniba" dariya ta bashi "xata bayyana kanta duk da bana son bayyanar tata ta wahalar min da ke" basu bar abuja ba sai yamma gab da magruba suka isa kano tunda suka shigo yake b'ab'bata rai wai yana jin haushin missing d'inta da xaiyi daren yau. itakam b'oye dariyar kawai tayi koda suka isa gida duk jama'ar gidan kowa ya fito yana murnar dawowarsu shikam fuskarshi a d'aure take kai tsaye d'akinta ta k'arasa aciki ta tarar da rubayya tana waya sulthana ma wayar take hindu tana kwance tana karanta novel jidda na chating ita da zahra cikin murna suke mata sannu da xuwa xama tayi suna tsokanarta musamman sulthana "babbar anty antyn soyayya hop ansamo mana d'an abuja" ta k'arasa da dariya dukansu dariyar sukai banda jannat data had'a rai ta mik'e ta shiga toilet tana jinsu suna cigaba da tsokanarta bayan ta fito daga wanka tana shafa mai rubayya data ke waya ta waiwayo ta kalleta "antynmu ance inmiki sannu da xuwa" da mmk jannat ta kalleta kafin tayi mgn sulthana ta katseta "anty rubayya ki fad'a mata gsky, anty jannat bayan tafiyarki ansawa anty rubayya rana" da murna jannat ta bud'e baki "mashaa Allah naji dad'i" sulthana tace "baki tambayeni waye angonba" "waye angon namu" far sulthana tayi da ido "yaya prince A.K Garkuwa" da murna jannat tace "ikon Allah naji dad'i sosai" sulthana ta cigaba da mgn "ansa rana d'aya da bikinki da ya khaleel wato nan da 2 weeks sai ki shirya yanxu amaren biyar ne " jannat ta ce "biyar kuma?" zahra tai saurin cewa "hindu ce cikon ta biyar ita da yaya hafiz k'anin hjy murja ni kad'ai ce nayi saura acikin ku" wani iri jannat taji tausayin zahra ya kamata muryarta a d'an sanyaye tace. "bakomai zahra komai lokaci ne idan yayi dole ayishi Allah ya baki nagari" dukansu suka amsa da "amin" washegari da yamma suna gerdin d'in gidan kamar yanda suka saba suna hira jannat hankalinta nakan ya khaleel da suka fita yau tun safe shida Abba da dady wayar sulthana tayi k'ara tana duba screen d'in wayar sunan ya mukarram ta gani ta d'aga yace ta xo yanxun nan yana son ganinta yana kashewa ta mik'e tana mmkin wannan kiran na gaggawa da yai mata a bayan gidan ta sameshi yana waya kana gani kasan da mace yakeyi ganinta yasa ya kashe wayan "xauna kiji wani abu k'anwata" murgud'a baki tayi "kawai kafad'amin ba sai na xauna ba" hararta yayi "ina nan fa da halina ba canxawa nayi ba ko ki xauna kona nad'a miki duka" zama tayi tana turo baki "shikenan sai ace xa'a dakeni danna k'i xama" dariya yayi "yi hkr k'anwata kin san me ya faru ?" k'ara turo baki tayi "ina xan sani tunda ni ba allan musuru bace" tak'arasa da murgud'a baki. dariya ya kuma yi "ina son wannan siririyar nan wata ke ma ?" sakin fuskarta tayi tana dariya "wacce acikinsu fad'i naji?" "wata siririya zahrah " wata iriyar dariya tayi. "zahra ce naji dad'i ya mukarram" "yanxu sulthana ya xa'ayi ? nifa in san samuna ne a had'a da bikinku har nawa" mik'ewa tayi "barmin aikin awajena nasan yadda xanyi" "yawwa sulthana ina jiranki" ta tafi tana tsokanar shi ya bita da murmushi. da daddare suna xaune dukansu xa'a fara tattauna abubuwan da xaayi da bikin anan hajiya murja tace "tana son xasu tafi italy ita amaren cen babban companyn daya ke kayan d'aki su xab'i wanda suke so daga nan tana son suje india subawa companyn rajah sarry su fidda irin designing na kayan da xasuyi fitar biki dashi da kuma dubai nam ma suje companyn El'mukhtar suba su aikin kalan kayan daxasu saka na biki da kuma yanayin irin adon sark'ar da xasu saka haka ta d'ink'a lissafe lissafe. Abba yace "bakomai xuwa jibi ma xasu fara tafiye tafiyen kuje duk inda kukeso" kamar wata yarinya suna cikin tsare tsare sulthana tace, "ya mukarram na fad'a ?" ware ido yayi yakasa magana dan baiyi tunanin wannan wautar xatai masa ba. hajiya Nabila ta kalleta dan kowa mmkin mganarta yayi "fad'i mana" ta yi dariya "ya mukarram bari na fad'a" kamar ya nutse dan kunya. "cewa yayi wai yana son zahra wai asa ranar auren dashi" dariya sukayi dukansu Abbu yace "ja'iri kalli yanda yake k'ifta ido" Abba yace "mai xai hana mukarram in dai tana sonka" dady cike da murna yace "nabashi ai mukarram mai xab'awa zahra mijine" Abbuu yace "ah'ah Dr sai fa munji ta bakin zahra baxa aiwa y'ata dole ba" Abba yai dariya yana jin dad'i mara misaltuwa daa gidansa ya kasance ana rayuwar bak'in ciki ta dalilin rasa gudan jininsa yanxu ta dalilin gudan jinin nasa ana rayuwar farin ciki sannan gidan nashi cike da mutanen arxik'i way'anda baxai iya fad'in adadin alkairinsu akanshi ba dan sun reni tsokar jikinsa batare da sun axabtar dasu ba, Abbuune ya katsewa Abba tunaninsa "kana ji Alhaji Adam wai sai anyiwa y'ata dole abari muji ta bakin ta" kansa Abba ya girgixa "a'ah nima ina bayan Dr Bashir mun bawa mukarram zahra" itakam kanta yana sunkuye dad'i ya cikata tunda ta ganshi taji yai mata sai gashi shima ya nuna yana sonta itakam tayaya xata k'i wannan santalelen balaraben. hjy murja ce ta katsesu da cewa "zahra kina son d'ana mukarram" murmushi zahra tayi ta rufe fuskarta jidda datake gefe tace "tana sonshi gashi nan ta rufe ido tana dariya" dariya sukayi dukansu Abba yace "mashaa Allah nayiwa Allah gdy daya nuna min wannan rana ina jin farin ciki mara misaltuwa Allah ngd maka" papa dayake gefe tunda aka fara mgn baice komai ba shida maman david da yaransu sai dai in anyi abin dariya suyi. ya kalli dady "Dr bashir plx a ina ake siyan form a cike idan xa'a shiga musulunci ? ni dai ina son cike form d'in nan dan xama na daku na d'an wannan lokacin yasa na fahimci addininku addinin gsky ne addinin taimako addinin da baya kyamatar wanda ba d'an addinin ba addini mai cike da tsabta da son junansu addini mai cike da dogara ga Allah addini mai taimakon marasa shi [1/2, 4:24 PM] ‪+234 803 253 1789‬: ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 103&104 *Ummee Garkuwa* cike da murna suke kallonsa dan basu tab'a tunanin wannan maganganun nasa ba shiru yayi yana kallonsu. dady yace, "Alhamdulillah Allah mungode maka, mr Solomon naji dad'in maganar ka duk da wannan ba abin mmk bane idan aka duba Allah subhanahu wata'ala dan shine mai shiryarwa mun godewa Allah daka kasance shiryayye, sannan shi musulinci tushensa shine imani da Allah da kayi imani da Allah to magana ta k'are sai kuma kayi shahada ba'a cike form bare asiya don shi addinin mu addinine na aminci da salama da kuma zaman lafiya ubangiji Allah ya dad'a shiryar damu." nan dady ya bashi kalman shahada ya amsa cike da murna itama maman david aka bata tayi d'aya bayan d'aya aka basu kalmar shahada suka amsa. jannat tayi mmkin hakan dan tasan su d'in mutane masu ak'ida da son addininsu lallai Allah shine mai shiryarwa ta fahimci dan basu san ya musulman suke bane tuntuni tunda gashi d'an xaman da sukayi tare yasa sun musulunta ubangiji Allah ya shiryar da bayinsa. dady ya cigaba da mgn, "menene sunanka?" "solomon " "akwai sunan da kk so?" shiru yayi yana nazari. Abba ne yace, "tunda sunan shi Solomon ya xauna da sunan nashi Sulaiman ko ya ka gani ?" da sauri yace "eh haka yayi" maman david tace "ni sunana sera amma ina son na kuma fateema" dady yace "masha Allah fateema suna mai daraja" ta nuna Emanuel Abba yace, "emah kaifa? kansa a k'asa yace, "ina son sunan kabeer" Abba yace "mashaa Allah kabeer daga yau ka kuma kabeer" david daya ke kusa da maman shi yace, "ni dai ina son yusuf" dady yace, "masha Allah yusuf sunan annabin Allah suna mai daraja, ubangijin Allah ya tada kafad'inmu a aljannah" dukansu suka amsa da "amin" Abbu yace, "mahboob ya dai ? wacece surukar tawa ne ? murmushi mahboob d'in yayi "Abba ba yanxu ba tana karatune sai ta gama" "toh mahboob ubangiji Allah ya kaimu lokacin" suka amsa da amin suka cigaba da tattaunawa inda xasu d'auko malamin da xai koya wa su papa yadda xasu kula da addini. 2 days ago Sun gama shirinsu tsab xasu fara tafiya Italy jannat kam jikinta asanyaye yake tana tuna halin da ya khaleel xai shiga. d'akinsa taje yana xaune fuskarsa kamar pepper tayi sallama ya amsa batare da ya d'ago kansa ba kanshi akan waya yana dannawa. aranta tace "yau kam dannan waya akata shi dashi" kusa dashi taje ta xaune had'e dasa kanta ak'irjinsa bai kalleta ba still kanshi na sunkuya yana dannan waya "ya khaleel" ta fad'a muryar ta assnyaye. bai amsa ba bai nuna wata alama na taxo kusa dashi ba tasan abinda yake yiwa sbd xasu tafi ba xasu dawo ba sai sun gama xuwa ko ina wanda suna dawowa xa'a fara hidiman biki. muryar ta kamar xatayi kuka tace, "ya khaleel kana son jefani cikin wani hali? kasan yanda nakeji idan ranka ya b'aci, idan har baka son tafiyar nan baxan tab'a yinta ba dan baxanso naje wajan da hnklin ka bai kwanta ba" d'ago kansa yayi ya kalleta. kamar baxaiyi mgn ba da kyar ya jure yanayinsa yace, "me kikeso nace? kin san irin yanayin dana ke kasancewa idan bana tare dake? ba ina jin haushin ki bane ina tausayawa kaina halin da zan kasance idan banji lallausan jikinki ajikina ba" lumshe ido tayi tana jin ba dad'i ita kanta bata son tafiyar kawai bata da yadda xatayine. "nasani ya khaleel yanxu ya kk ganin zanyi ko kawai nace ba xani ba?" fuskarsa yasaki kad'an ya sa hannu ya kwanto ta jikinsa. "ina sonki jannah!" kwanciya tayi ajikinsa had'e da sakin numfashi. "ina sonka sosai ya khaleel" shafa kanta yayi, "kada ki damu kuje tunda hidima ce" ashagwabe tace, "nifa bazan tafi na barka ba" cike da jin dad'i ya xaro ido yasa hannunshi dai dai sai tun xuciyarta. "ina nan cikin xuciyarki baxaki tafi ki barni ba kullum xuciyoyinmu suna tare da juna" ranta ajagule ta tab'e baki. "bana son nayi nesa da kai fa" ajjiye wayar hannunsa yayi ya kishingid'a. tabishi had'e da bajewa ajikinsa. "waya ce miki xa muyi nesa da juna ?" ya kalli agogon hannunsa "tashi kije kada suyi ta jiranki" wani kallo tai masa na mmk. "korata kakeyi?" yayi dariya "bance ba" ya fad'a yana kallon fuskarta datake a d'aure, kwanciya ta kumayi ajikinsa. "toh na fasa xuwa" mik'ar da ita yayi, ya shafa lip d'inta "ina son d'ank'ara min bakin nan naki" ya janyota yasa bakin shi cikin nata ya tsotse su tass sannan ya saketa yana numfashi. ta mik'e jikinta a mace. "muntafi ya khaleel ka kulamin da kanka" kai ya d'aga mata yana shafa sumar kansa. tayi mmkin rashin nuna damuwarsa akan tafiyar tasu sosai ta fito ta samesu sun shirya kafin su k'arasa airport sai da sukaje kasuwa sbd jirgin nasu sai yamma xai tashi. ba su isa Italy ba sai sha biyu na dare direct in da Abba yace su sauka nan suka sauka wanka sukayi da sallah su kwanta sbd gajiya washegari da safe suna kitcean dukansu sallamar shi sukaji da mmki suka kallo k'ofa yana sanye cikin k'ana nan kaya hannun shi rungume da jakar kayansa hjy murja tayi dariya "khaleel barka da xuwa ka biyo jannat d'inka ko ? ai nasan xa ayi haka" murmushi yayi kad'an baiyi mgn ba sai jifan jannat yake da wani rikitaccen kallo. taji dad'in ganin sa sosai dan baccin jiya duk shine amafarkinta. bata son lokacin data k'araso ta amshi jakar kayan had'e da sakarwa juna k'ayataccen murmushi. dukansu su ka kallesu hjy murja ta girgixa kai tana murmushi aranta tace "yara kamar su cinye kansu dan soyayya" kai tsaye wani b'angare tayi dashi na gidan d'aki na musamman ta kaishi suna shiga ya janyota jikinsa suna dariya cikin murna tace, "nida man nasani jikina ya bani kana kusa dani" shafa cikinta yayi ya ware ido "nifa ajiyata naxo na kula da ita bazan iya xama bana shafa lafiyar ajiya ta ba" wata iriyar dariya tayi. "ni kuma fa wato ma ajiyar ka kabiyo naga alamar kafi son ajiyar nan taka dani" ta fad'a tana k'ok'arin ture shi jikinta, "ah beautyna kada kiyi kishi da ajiyata" ta tabe fuska had'e da turo baki, "ba dole ba tunda kafi sonta dani" dariya ta bashi dan yana son shagwabar ta. "kin san ke ta musamman ce awajena ajiya ta ma ta dabance, fad'amin banbanci tsakanin ta musamman da kuma na daban " far tayi da ido. dariya yayi "ina sonku duka beautyna" ya sunkuya dai dai saitin cikinta ya d'age rigarta da sauri ya d'ago kai yana kallonta "beautyna kinga ajiyata ta fara girma ko?" shafa cikin nata tayi. "ni ban gani ba" d'agowa yayi ya shafa wuyanta daya ke kyalli da hasken fatarta "zaki min bayani anjima" ta xame jikinta "bari na kawo maka breakfast" dawo da ita yayi jikinsa, "noh ! ni da wani abu daban nakeso nafara breakfast dashi" tsura masa ido tayi ta shafa sajensa. yana shirin mgn ya ji bakin shi cikin nata ta sha cikin yanayi najan hnkl tuni ta rud'ashi ya k'ank'ameta yana maida mata martani cikin rikicewa dan baiyi tunanin xata iya hakanba kafin wani lokaci sun rikita kansu tuni lbr yasha banban da sauri ta yakice kanta ya kuma dawo da ita ta kwace da kyar tayi nesa dashi. "kayi hkr ya khaleel kayi breakfast ka huta tukunna" idonshi a rine yake kallonta da kyar ya iya d'aga kansa. "ina sonki beautyna" itama yanayinta asauye tace. "ina sonka sosai ya khaleel" ta fice daga d'akin idonsu akan juna. tun aranar suka tafi wajan siyayyarsu tare suka tafi da ya khaleel yana lik'e da ita motsi kad'an sai yace"ki kula fa kin san akwai ajiyata a jikinki" murmushi kawai takeyi sai dare suka dawo a d'akin shi ta kwana hannunshi rungume da cikinta wai baxai iya kwanciya shi kad'ai batare da hannunshi na tab'a lafiyar ajiyarshi ba kwanansu biyu yau suna shirin gobe xasu wuce india dan dubai ne last inda xasuje. tana tashi taga 9 miss cal d'in ya khaleel ta d'an xaro ido sam tamanta da wayar na silent ta kira wayar tajita akashe ta ajjiye ta nufi b'angarensa a kulle ta tarar da k'ofar gabanta ya fad'i tabbas tafi kowa sanin ya khaleel bai son ya kira waya ak'i d'agawa jikinta asanyaye ta dawo falo tana tunanin ko ina yaje? wasa wasa har yamma ya khaleel shiru tun tana iya daurewa har ta kasa abinci ma kasa cinsa tayi suna shirye shirye tana gefe tayi ta gumi tana kallon wayar ta lokaci xuwa lokaci tana kiran numb d'insa duk ta jita akashe ji takeyi kamar ta fasa ihu dan tuk'ik'in ba k'inciki. duk sun kula da yanayinta tun safe kasa daurewa hjy murja tayi sai da tambayeta "jannat me ya farune ?" kamar zatayi kuka tace, "ya khaleel tun safe bai shigo ba kuma baya b'angarensa na kira wayarshi a kashe" xuba mata ido sukayi sulthana tace, "toh ina ya tafi"? girgixa kai jannat tayi rubayya tace "ko ya ce miki xaije wani wajan?" girgixa kai ta kuma yi zahra tace, "ku kwantar da hnklinku baxai b'ata ba fa ina ga wani wajen ya tafi" jidda tace, "ikon Allah gsky da wuya ya khaleel ya kashe waya" hajiya murja data ke binsu da ido ta dawo kan jannat da idonta yake kan waya, "jannat kinsa fa namijine dole xaiyi sha'awar xuwa wani wajan ki kwantar da hnklinki xai dawo kinji" kai ta d'aga mata har dare kusan k'arfe goma shiru bai dawo ba jannat kasa daurewa tayi tasa kuka sosai breakfast kawai tayi bata ci lunch da dinner ba ba yadda hjy murja batayi da ita akan taci abinci tak'i ci sai kuka. sunyi kiran duniyan nan wayarshi akashe. xugum sukayi a falo suna rarrashinta. muryarshi asanyaye yai sallama suka xuba masa ido. jikinsa sanye cikin jessy kayan ball farare hannunshi rik'e da jaka k'arama ta kayan da ya fita dasu cikin k'asaita yake tafiya cike da jin k'arfi tamkar matashin sadauki. dariya sulthana tayi tace, "oyoyo majunun lailah" kallonta yayi ya kauda kai. dariya sukayi dukansu hajiya murja tace, "wannan ai sunfi majnunun laila k'araso nan ya khaleel kayi laifi" fuskarshi asake ya k'araso ya xauna kusa da jannat da kanta yake a b'oye jikin cinyoyinta. sulthana tai karaf tace, "haba majnun meyasa kabar lailanka cikin rashin sanin inda kake?" wani kallo yai mata. kama bakinta tayi, "aw ashe fa tsoronka nakeji kai d'inne wllh idan ka b'ata rai tamkar sadauki awajen ya'ki umma ni dai na gudu dan wllh tsoron idon ya khaleel nake" tana tafiya gudu gudu tana maganar. dariya sukayi suna kallonta sum sum suma suka bi bayanta dan sunga fuskar tashi ba wasa. hjy murja ta kalleshi tana dariya "majnun yau kayi laifi ka tafi ka bar laila cikin wani yanayi, ka ganta nan breakfast kawai tayi yanxu ta gama rusa mana kukan ita ya khaleel, tun safe sai yanxu? gata nan ka rarrashi kayar ka dan kai kad'ai ne xaka iya sauke wannan fushin ni dai na bi bayan y'ay'ana" ta mik'e tayi b'angaren su. shiru ba wanda yace wa kowa komai shi kam tunaninsa ta ina xai fara lallashinta? ita kuma tunaninta ko har yanxu fishi yakeyi sbd bata d'aga wayanshi ba? yana k'ok'arin yi mata mgn cikin sanyin murya tace, "kayi hkr nasan kaimin wannan horon ne sbd ban d'aga wayanka ba." katseta yayi ta matsowa kusa da ita kamar xai shiga cikinta. yasa hannu ya d'ago fuskarta baiyi tunanin xatayi saurin bashi hkr ba jannat ta wuce tunanin shi wajan hkr da saukar da kai akansa "wannan salon naki yana sani jinki tamkar kece ni, ngd wa Allah daya bani matar da baxan wahala akanta ba duk abinda nakeso kin karance shi kin kuma iya shi, na fahimci biyayyarki pure ce original kina yin komai ne sbd biyayya ga umarnin Allah da biyayya ga mijinki wacce hakan ne xai kaiki samin rahama daga Allah, ngd wa Allah da yai min baiwar samun mace irinki mai hikima mai tsoron Allah, ni yakamata na baki hkr kafin nayi mgn kin rigani, wannan ya isa yasa naji bana son kasancewa da kowacce mace aduniya irinki, "kiyi hkr beautyna ban kyauta ba, nasani amma ba zan kuma ba" ya k'arasa had'e da rungomata jikinshi, ya fi 30 mints yana rarrashinta had'e da wasu maganganu masu dad'i haka yai k'asa da kanshi wajan lallashinta bai barta ba sai daya ga tana dariya. abinda yakeso kenan yaga dariyarta tuni ya saki shima "meyasa kika wahalar min da kanki da kuma ajiyata?" murgud'a baki tayi, "bayan kai ka wahalar damu" kiss yaiwa kumatun ta. "ai min afuwa tashi muje na baku abinci kuci na kuma k'ara baku hkr" ya mik'ar da ita tayi luu xata fad'i ya rik'eta cak ya d'auketa yai b'angarensa da ita. abinci ya bata taci yana bata yana k'ara rarrashinta har taci ta k'oshi sai da tagaji da rarrashin ta turo baki, "nifa ya khaleel nace maka na hkr" "toh bari naji ajiyata ma ta hkr dan na san fushin har da ita, itama fushin take dani" kallonshi kawai tayi dan ya daina bata mmk rigar ta ya kama yana k'ok'arin cirewa. xaro ido tayi "menene haka?" kallonta yayi "ina son bawa ajiyata hkr na kuma k'are mata kallo tunda ga sama har k'asa" kafin tayi mgn har ya k'arasa cire ta duka washegari suka bar Italy india suka wuce nan ma kwanan su uku suka dawo Dubai anan sukai kwana biyu jannat kam tasha tarairaya da kulawa ko agaban waye baya shayin kula da ita ba kuma ya barin tayi nesa dashi ko tafiya xasuyi motar su daban idan suka sauka hannunshi cikin nata wai yana taimaka mata tunda yanxu ba ita kad'ai bace akwai ajiyarsa. itakam mmkin ta sam tarasa gane inda ajiyar ta shi take. bayan sun dawo aka kawo lefensu duka kowacce jakar akwati 36 kaya masu kyauta nagani na fad'a. k'ayyade k'ayatuwar kayan wani sabon babine na daban ka fasaltasu da kanka. Alhaji Adam ched'e ne ya had'a lefen sbd yace shine tukwicinsa amatsayin shi na uban angwaye. kwana uku da dawowarsu akafara shirye shiryen biki an tsara komai da irin hidomin da xa ayi day one ranar farko ta hidimar itace wacce anty safiyya ta shirya k'anwar momy ranar barebari sbd su barebari ne suna kiran ranar da: *Wushe-Wushe* shine traditional day nasu wanda amare da k'wayensu xasuyi shiga irinta kanuri da mazajensu xa'a k'awata wajan da makad'an gargajiya irin nasu achashe da yiwa wajan ado da k'amshin turare mai dad'in gsk aci abinci na gargaji biski da burabusko da *banderu* waje yayi kyau sosai dan anan cikin gidan sukayi. kowa ka gani yana cikin nishad'i da annushuwa gida yacika dam da dangin ched'e kyawawan yanmata dan gin hjy Nabila ma ba abarsu abaya ba ga dangin dady suma datasu gudunmawar wannan yana wane wannan sunyi rawa da lik'a manyan daloli. motsi kad'an jannat tayi yana mata mitar tabi a hnkl bai son ta matsawa awajiyar shi. yana lik'e da ita kamar cingam su sulthana an sami abinda ake so da sun faki idonsa su tsokane ta wai mai cingam ko suce majnu nun laila su kansu iyayen sun jinjina shak'uwa da soyayyar jannat da khaleel momy har mamakin sauyawar shi take duk irin miskilancin sa lallai ta yadda mace na sauyawa mijinta rayuwa. *Ummee Garkuwa* [1/2, 4:24 PM] ‪+234 803 253 1789‬: ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 105&106 *Ummee Garkuwa* day 2 shine ched'e day wanda duk wata y'ar danginsu in ta tashi aure suna wannan al'adar ta filani ango da amarya suna shiga irin ta amaren filani haka aka yi abubuwa na al'adar filani aka sha nono aka yanka shanu masu yawan gaske suka kira masu wasannin al'adun filani akayi wasa abin gwanin ban sha'awa akayi lafiya aka gama lafi 3 shine akayi agidan sarki goggo fulani ce tace suxo nan suyi dan suma duk aka tashi bikin y'ar gidan sai sunyi wannan budirin na kamun amarya wannan ne babu angwaye ya khaleel da kyar ya bar jannat wai bai son mutane su jagwal gwala masa ajiyarsa basu dawo gida ba sai dare. wanka sukayi suka xauna jannat tace, "wannan day day d'infa ya isheni" d'an k'aramin tsaki sulthana tayi "ni kaina na gaji sosai wllh nagaji" hindu tace, "gobe xamu huta sai kuma jibi" zahra da take a kwance tace, " naji dad'in hutun nan na gobe dan ni kaina nagaji daurewa kawai nake" rubayya ta girgixa kai, "na jinjinawa amare haka kowacce amarya take shan wahala da hidima?" wayar sulthana tai k'ara sai da tayi ajiyar xuciya ta duba screen d'in wayar d'an k'aramin murmushi tayi ta d'aga "ok toh ina xuwa" ta kashe wayan tana k'ok'arin mik'ewa jidda tace, "oh sarkin tsokana yanxu fa kikaje kin gaji amma dake kece lailan majnun kin manta da gajiyar xaki tafi wajan ya haisam" dariya sulthana tayi ta nuna jannat "kinga laila ya khaleel shine majnun ni babu ruwana kin san ya haisam in bai ganni ba baya iya munshari" dariya sukayi rubayya tace "wato munsharine baxai yiba ba bacci ba?" kafin ta fita wayar jannat tayi k'ara lokaci d'aya suka kalli wayar suka kwashe da dariya sulthana tana dai dai k'ofa tace "oyoyo ga majnun taso muje dan nasan kiranki yake na jinjinawa ranar yau jannat ta kwashe rabin yini ba tare da ya khaleel ba, yanxu haka in kuka bibiya d'ank'aramin xaxxab'i ya kamashi na rashin ganin jannat d'insa" girgixa kai jannat tayi ta mik'e bata tanka musu ba har tafice daga d'akin tasan halinsu sarai kan wannan lik'ewar daya khaleel yake mata suka maida ita kakarsu kullum cikin tsokana. washegari ba ayi komai ba suna hutu amma gidan d'ank'are yake da mutane ana hidimar bikin ranar kam amare da angwaye suna cen wani b'angare na gidan suna hira cikin nishad'i prince A.k Garkuwa ne yace wai yau yinin angwaye da amare dan haka yini xasuyi suna hira cike da farin ciki amaren suke tsokanar sa su basu tab'a jin akwai yinin amarya da ango. jidda tana gefe ranta ab'ace yanayinta sauran amaren suka kalla jannat ta kasa daurewa tace "anty jidda menene? ki saki ranki mana" ajiyar xuciya jiddan tayi "jannat kalli Ibrahim" sulthana tace "me danjuman yayi?" d'an k'aramin tsaki taja "kwalliyar shi xaku kalla" ware ido sukayi suna kallonshi yasha shadda irin ta jikin angwayen yayi kyau ya murmure sbd bai son ya b'atawa jiddan sa rai ko mgn ba yayi sunyi mmkin yanda lokaci d'aya ya koma d'angayu haka da wuri. zahra ta girgixa kai "mungani Ibrahim ya yi kyau sosai mashaa Allah kalli yanda yake kyalli " tsaki jiddan tayi ak'ufule tace, "baku ga glass d'in daya saka bane? wannan uban glass kamar na kutare haba" rubayya ta tab'e baki "ni banga aibun glass d'in sa ba kin fiya maida k'urji ciwo, idan bkyaso kice ya cire mana" test ta tura masa, yana gani da sauri ya cire glass d'in yana kusa da mahboob komai nasa irin na mahboob haka sukayi hirar su cikin nishad'i da farin ciki washegari gari akayi lunch aka kira masu kid'an kwarya aka cashe sosai gwanin ban sha'awa ranar juma'a aka d'aura musu aure kan sadaki dubu d'ari shida shida dan dady cewa yayi sauk'ak'a sadaki shine albarkar aure ubangiji Allah ya albarkaci wannan auren ranar aka kira matashiyar malamar nan mai fasaha da ilmin addini malama *Maryam Garkuwa* dan taiwa amare wa'axi akan aure har da ma iyaye da y'anmata. tafara jawabin ta cikin muryarta mai sanyi da jan hankalin mai sauraronta : assalamu alaikum warahmatullahi wabara katuhu. nan da nan waje yai tsit sbd muryarta ta tayi tasiri wajan kunnuwansu suka amsa tai addu'ar bud'e taro tafara jawabin ta: "wannan wa'axi ne akan aure da kuma halin da rayuwar mu take ciki wato mu mata, Alhmdllh shi aure sunnace ta manxon Allah annabinmu annabi muhammad sallallahu alayhi wasallam, da yawan y'anuwana mata kuna d'aukan aure kamar yanda kuke kallo a film ko kuke karantawa a novel, kada kubari wannan yai tasiri acikin xuciyoyinku Aure bauta ne bautar Allah subhanahu wata'ala sannan xaman lafiyan sa shine *Biyayya* dayawanku kun san wannan kalmar ta iyaye da kakanni wato *Yi nayi* *bari na bari* abaki kam akwai sauk'in fad'a wajan aikatata akwai aiki babba wannan kalmar kakannin mu suke amfani da ita wajan yiwa kowacce mace nasiha musammn a dai dai wannan lokacin, shin yaya biyayya take ? ta yaya xaki xama mace mai biyayya? hanyoyi ne da yawa ga kad'an daga ciki: tun farko kisa ranki cewa aljannar ki kike nema xakiyi komai dan Allah sannan ki kauda kanki ki kuma maida mijinki wani babban mutum mai k'ima da daraja awajenki ki bashi kwarjini awajanki kiyaye abubuwan da suka shafeshi sannan kiyaye aikata abinda baya so idan ya umarce ki da abu idan har ba sab'awa Allah bane ki gaggauta yinsa kada kiyi tunanin ai mijinki na sonki kuma mai hkr ne xaki takashi son ranki baxai damu ba, idan ya kyaleki kina ganin Allah xai barki? waya fad'a miki soyayya tana d'orewa babu kyautatawa juna? duk irin son dayake miki muddin kina masa abinda kika ga dama wllh sunanki sorry koda baya miki mgn k'imarki tana raguwa awajensa haka baki da kwarjini ko misk'ala xarratin asalima kallonki yake mara tarbiyya mara ilmi duk kuwa yawan ilimin naki ya xama abanxa tunda baxaki masa biyayya ba bakya girmamashi balle in ya hanaki ki hanu idan kuma kina tak'ama da kyau ke kyakkyawace dan haka bari na juya shi son raina ai ko yasakeni baxan rasa mijin aure ba, waya fad'a miki xaki cuci mijinki Allah ya barki ? hak'k'insa ya d'inka bibiyarki kenan duk inda kikai aure baxaki tab'a jin dad'in mijin naki ba ak'arshe ma haka xai ta axabtar dake duk da kyannaki sbd hak'k'in waccen mijinnaki da kika axabtar wanda kika raina bakya masa biyayya na bibiyarki, mata mu girmama aure mu girmama maxajenmu muyi musu biyayya dan shi xai kaimu ga samun rahamar ubangiji kada kiyi tunanin kin karanta novel kinga yanda mijin yake tsananin son matarsa take takashi tana wulak'anta shi amma yana bibiye da ita dan haka nima bari na gwada nawa mijin inga yana sona, ikon Allah shin kin manta tunanin wata kika karanta ? k'irk'irar wata ne kinsan ya tsakninta wacce ta rubuta da nata mijin ? tayaya xaki had'a rayuwar ki da rayuwar novel? rayuwar ki daban wacce kika karanta daban kiyi k'ok'arin d'aukan abu mai kyau kibar wanda kikasan hnkl baxai d'auka ba matsayinki na mace wacce xata xauna a k'arkashin wani ki maida kanki mai sauk'in kai mara kafiya mai jin tsoron b'acin ran mijinta babu abin kunyar da yawuce ki maida mijinki tamkar d'anki tayaya xakiyi rayuwa ke kike juya wanda ya dace ya juyaki ? kina ganin idan kina juya mijinki rayuwa kike mai kyau? ba kya tunanin wanne irin kallo y'ay'anki xasuyi miki ? kina da abinda xaki cewa ubangjinki ? subhanallah ! idan kikayi sake kina ganin kin fi k'arfin ya juyaki xuwa xaiyi ya auro wata my b ma wacce xai auro bata kaiki ba kinfita komai kin fita wayewa kinfita iya girki kinfita iya kula da shinfid'a kin fita kyau bai hana ta kwace miki miji sbd ta fiki biyayya ta fiki tsoron b'acin ransa tafiki sanin darajarsa tasan sama da ita yake dole ta yi masa biyayya ta kyautata masa ke kuma kije kiyita jin kanki wata kiyi ta jan class bak'in ciki yai miki illa sannan kuma Allah baya tare da ke tunda yace kiyi kin k'i kiyi biyayyar miji Allah ne yace ayi yaxama dole tiles kiyi wa mijinki biyayya kin k'i yi bakya tare da Allah bakya tare da mala'ikun rahama shikenan komai xai cab'e miki kirasa gane kanki ki kuma rasa gane kan mijinki muji tsoron Allah muyiwa maxajanmu biyayya koda shi yana cutarki ki barshi da Allah ki dage da yi muku addu'a kina mishi addu'ar Allah ya shirya miki shi, in shaa Allah Allah na jinki yana kuma ganin duk irin xaluncin dayake miki xai kuma saka miki dan Allah baya barin hak'k'in wani akan wani idan kina son ki juya mijinki juya wa ta hankali da ilmi to kiyi masa biyayya ki kyautata mu'amalarki ki tsabtace jikinki ki gyara kanki sannan ki dogara ga Allah a kullum ki d'ink'a neman d'auki daga Allah inshaa Allah tunda kina tare da Allah shima ubangiji yana tare da ke. sai mgn akan gyara: *maganin ni'ima* hmmm subhanallah ! y'ar'uwa kin san kanki kuwa ? kin san illar shan maganin mata ? kada kiyi tunanin shan maganin mata shike k'ara ni'ima bari in baku wani misali: kina shan kunu cup d'aya arana idan kika sha xaki k'oshi xakuma ki dad'e bakiji yunwa ba, wataran sbd jin dad'i kin d'auko kunun nan naki cup d'aya xaki sha sai kika ga bari ki k'ara masa ruwa yanda xaiyi afki sai kika xuba masa ruwa cup biyu ya xama cup 3 kinga kunun nan xai tsinke ya koma gashi nan dai amma fa yayi afki ki ka d'ibi cup d'ayan nan da kike sha kika sha ba ki dad'e da sha ba kika ji yunwa sai kika k'ara shan cup d'aya kika ji kin k'oshi ba'a dad'e ba kika kuma jin yunwa kika shanye ragowar sauran cup d'aya take kika ji kin k'oshi ba'a jima still kikaji wunya, ranki dole ya b'aci dan dole ki nemi wani abun ki kuma ci tunda wannan yawan nashi baisa ya gamsar dake ba duk inda abinci yake dole ki nema kici inba haka ba kuma yunwa tai miki lahani toh haka maganin mata yake ajikin mu idan kika sha bafa wata ni'imar yake k'ara miki ba a'ah takin nan dai wacce Allah ya baki ita ita yake tsinkarwa tayi ruwa ta taho da gudin tsiya amma fa baxata tab'a gamsar da mai gidanki ba yanda kika sha wannan kunun kika k'oshi lokacin da kika sha daga baya kikaji yunwa shima haka xai kasance dashi ba shi da gamsarwa ko kad'an ko ya gamsar to na iya wannan lokacin ne baxa a dad'e ba xaiji sai a hnkl ko yaya amfison ki xauna da natural test d'in da Allah ya halicceki da shi dan shi wannan natural d'in shine yake gamsarwa domin shine na ainahin ba fake ba akwai maganin da suke gyara wajen sune kayan marmari su kam gina jikinki xasuyi sannan su tsatstsafo da test d'inki da kuma wasu magangunan way'an da suke marasa cutarwa shi kanshi maganin ba wai ki yi ta shanshi ko yaushe ba ki d'ink'a amfani dashi sama sama sbd anfison original pure test d'in da Allah ya halicceki da ita shiyasa xakiga duk yanda kike gyara jikinki da maganin mata masu tsada bai hana mijinki yai miki kishiya idan akayi sa'a batayi wa kanta illa da shaye shaye ko tushe tushe ba sai kiga hnklinshi ya koma kanta duk da ke d'in kinsha maganin mata kina liking dan ni'ima bai hana kiga yana rawar k'afa akan wata, sbd yafi samun abinda yake nema agun wancen ke kam sai yawa amma bamai gamsarwa bane kwanaki naga wani posting dayake ta yawo a social net d'in nan wai mijinta ya mutu daren auren ta sbd tasha maganin mata, suna ganin ko ni'imar ce tayi yawa shiyasa yakasa hkr ahaka har ya mutu ko kad'an ba haka abin yake ba ta xama mai yawane ba gamsarwa bai samu abinda yakeso ba dole ya k'i hkr mu taimaki kanmu mu gujewa shaye shayen magangunan nan mubar kanmu da wanda Allah ya haliccemu idan ma xamu k'ara duk da ance duk kyanka ka k'ara da wanka to musan wanda xamu sha . babu babbar illahr ma irin matsi tushe tushe kinsan me wannnan tushe tushen yake haifarwa ? infection PID daga nan kuma sai cancer shiyasa xakiga kina fama da infection kiyi ta magani ba sauk'i tayaya xakiji sauk'i alhali kina wa kanki babbar illah kin damu wajan da ba ason ki fiya damunsa ? kin matsa wannan kin matsa wancen dole kina so sai kin birge mai house ki kashe kanki ki birge mijinki akwai hanyoyi da dama da xaki bi wajan birge mijinki ba sai kin cusa wani abu agabanki ba kisha nasha kada ki yadda da maganin matsi ki sha nasha kawai dan wannan matsin yafi komai masifa yafi komai illah yafi komai illahta mace kiyi hkr da wannan matsin ko shi misk Aisha radiyallahu anha a wata sau d'aya take amfani dashi dan ta tsabtace wannan k'arnin na jinin haila ke kuma kullum sai kinyi amfani dashi ko kuma bayan kwana biyu wannan wajan baya buk'atar wani k'amshi ko wanne irine ki barshi yanda Allah ya halicceshi muddin xaki tsaftace shi to wllh kin huta sai tsarki da viginal soap da yawa wasu matan suna magana akan tayaya xa'ace su daina wanke wajan da sabulu to ya xasuyi da dattin wajan? yaxama dole ki daina amfani da ruwan sanyi idan baxaki iya dafawa ba ki tafasa da yawa da safe ki juye a flask inkika tashi amfani dashi ki d'iba ki sirka da kinje alwala dole dai xakiyi tsarki kafin kiyi tsarkin ki wanke lokon da kike ganin xaiyi datti ki wankeshi tass da wannan ruwan dumin sannan kiyi tsarki . arana kin wanke wajan sau biyar duk kika tashi tsarkin alwala ki wankeshi tayaya xaiyi datti? ko ke kike wanka sau biyar arana ya xaki koma ? shima wannan wajan haka yakamata ki kula dashi ba yadda xa'ay datti yasamu mafaka dole wajan xai kasance atsabtace [1/2, 4:24 PM] ‪+234 803 253 1789‬: ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 107&108 *Ummee Garkuwa* ki kiyaye kanki kafin lokaci dana sani ki kare lafiyar jikinki da kanki ubangiji Allah yasa mudace. sai kula da uwar miji da dangin mijin: duk dana san kun sani bari na tuna muku, kin san darajarar da Allah ya bawa uwa ?? kinsani son xuciya ne ya mantardamu kada ki kuskura ki had'a kanki da uwar mijinki sbd tafiki nesa ba kusa ba matsayinku ma ba d'aya yake ba kowanne mahuluk'i ba sai mijinki ba anfison ka kula da iyayenka fiye da kowa. musamman uwa duk da cewa kowa matsayinsa daban kula da uwa dolene rashin kula da ita kuma tab'ewa ne asalin tab'ewa mu d'auko hadisan nan na cikin riyadussalihin akwai dogon hadisi wanda yake sananne agun kowa mutanen da suka shiga kogo dutse ya rufe dasu d'aya daga cikinsu yai tawassali da wannan y'ayansa da matansa da iyayensa duk suna jin yunwa da ya samo abinda xasu ci duk da yabar y'ay'ansa k'anana suna kukan yunwa haka ya juya ya fara kaiwa iyayensa sai da sukaci suka k'oshi sannan ya kaiwa iyalinsa. ta dalilin haka Allah yai masa rahama. kinga wannan kenan babbar hujja ce ta uwar miji ta fiki nesa ba kusa ba idan ma banda son xuciya tayaya xakiyi kishi da uwar mijinki? ki d'ink'a jin haushin kyautata mata da d'anta yakeyi ki auri d'anta sama taka ki ganshi da hakoransa cif kice sai ya banbanta ki da mahaifiyar sa ke xakiso d'anki ya fifita matarsa akanki ? xakiso yayanki ya fifita matarsa akan taku mahaifiyar? kiji tsoron Allah ki taya mijinki kyautata wa mahaifiyar sa wllh idan baya tare da albarkarta ke kanki baxakiji dad'in xama dashi ba balle har yai albarka da ciniki akasuwancinsa farantawa iyaye da sa albarkarsu shine bud'in arxik'insu da samun yalwa da gamawa da duniya lafiya wanda baya tare da albarkar iyaye bashi ba samun rahama da rabuwa da duniya lfy kwanaki da dad'ewa naga wani posting wai tana neman shawara mjinta yasaiwa mahaifiyarsa less na dubu ashirin ya sai mata shinkafa irin ta turawa mai tsada ita kuma ya sai mata less na dubu goma ya sai musu shinkafa y'ar govnaty wacce bata kai ta mamanshi tsada ba ita tagaji ai itama tana da hak'k'i akan me xai fifita uwarshi akanta, kan kice me anfara comments na xagi kowa yana ganin mijin bai kyauta ba wata ma cewa tayi ya xa'ayi yai haka alhali itake kwasar gajiyarsa? idan dare yayi ya lallab'o sannan ya xuba rashin adalci irin wannan yaje ya kwana da uwarsa mana tunda yafi sonta. ikon Allah kuji son xuciya ita kanta wacce tai posting d'in da yayanta ne yaiwa mamansu haka baxata fad'a ba da d'anta ne yai mata wannan hidimar baxata tab'a fad'a ba to ya kikeso yayi ? kina so ita ya bata na dubu goman ke ya baki na 20 idan akayi haka kina ganin shine adalci ? ko so kike ya sai muku na kud'i d'aya ? idan akayi hakan kina ganin adalci ya shigo ? uwa !uwa ! daban take ba ahad'a ta da kowa ba babu babban kuskure irin kisawa uwar mijinki ido kowanne hak'kinsa daban amma fa hak'k'inta ya fi nakowa kyautata mata yafi na kowa sbd manxon Allah sai da ya ambace ta sau 3 sannan ya ambaci uba tun farko ki kauda idonki ki danni xuciyarki ki maida ita uwa ki had'a kai dashi wajan faranta mata ki samu soyayya mai k'arfin gaske agun mijinki dan wllh ya fuskanci kina takun sak'a da mahaifiyar shi ko kina kishi da ita tsanarki xaiyi duk yadda yake sonki ki gwada akanki xaki so wanda yake k'in mahaifiyar ki ? babu ruwanki da duk abinda xai mata sbd ko mai yai mata bai biyataba tana da hak'k'i mai girmna gaske akansa. uwar miji: kiji tsoron Allah idan kika takurawa y'ar wani sbd tana auran d'anki wllh naki y'ay'an sun shiga uku agun surakansu sbd hadisi ne ingantacce duk abinda kayi sai ammaka ki kauda idonki akan kyautatawar d'anki akan matarsa dan hak'k'inta ne yaxama dole ya sauke shi babu ruwanki da hidimar da xai mata kada kiga ke uwace kin isa da d'anki sbd haka bari ki muxgunawa matarsa to wllh Allah baxi barki ba dan kin tab'a hak'i idan baki da y'ay'a mata sai Allah ya baki wata surukar mara imani daxata dink'a casaki d'anki yakasa katab'us kinga sakayyar wancen wacce kika takurawa ne ki taya shi bawa matarsa hak'k'inta kinfi kowa sanin tana da babban hak'k'i akansa kada son xuciya yasa ki manta Allah idan har ya cuceta ta dalilinki Allah ba xai barki ba meyasa xaki tsani matar d'anki ? baxaki so abinda yake so ba ? baxaki taya shi sauke babban nauyin dake kansa na matarshi ba ? meyasa baxaki tausayawa d'anki ba ? idan ke kika haifeshi bafa halittarsa kikayi ba babu abin biyayya wajen sab'awa mahalicci babu babban abin kunya irin kishi da matar d'anki kin xubarwa da kanki k'ima da daraja bama awajan matar ba har awajan mak'otanki da yan'uwanki kin xama abar kwatance a layi kiji tsoron Allah ki so d'an wani a so naki k'annan miji da yayyansa: musamman mata wllh duk abinda kikayi sai ammiki kada ki raina matar wanki sbd kina k'anwar mijinta kema naki k'annan mijin suna jiranki kada ki kuskura kiyi balle aimiki ki xauna lfy da ita dan matsayin yayarki take idan kuwa ba haka ba xakiyi dana sani lokacin da komai ya cab'e miki sbd hak'k'in matar wanki baxai barki ba sai Allah yasaka mata. Rowa: masifa ! bala'i ! rowa itake haddasa muguwar k'iyayya awajan abokan mu'amalarki idan kina da rowa baki da sauran k'ima ko mutunci balle kwarjini awajan mutane asalima kowa haushinki xai d'ink'ayi ki xama saniyar bare acikin alummah. kin manta babbar illar rowa ? itafa kyauta yalwace idan kika kasance mai kyautatawa to baxaki tab'a xama cikin rashi ba domin ita kyauta tana bud'e k'ofofin arxik'i rowa kuma tana toshesu ne kin b'oye kin hana kowa kin ji dad'i baki san kanki ki kaiwa illah ba kin toshewa kanki da kanki k'ofar wani arxik'in daya tunkaroki. sai kiji mace ta tak'ark'are tana fad'awa kowa dangin mijinta basa sonta ki ganta abar tausayi kina yin bincike xaki ga babbar marowaciya ce. tana yiwa dangin mijinta rowa . tayaya xa su soki ? ko ba su bama wllh mak'otanki ma baxasu soki bah sannan bake ba rahamar Allah sbd hadisine ingantacce mai rowa baxai shiga aljannah ba ! subhanallah ga babbar illar toshe k'ofofin arxik'in ga rashin samun rahamar ubangiji uwa uba ga k'iyayyar kowa ina xaki sa kanki ? tayaya xakiyi rayuwa mai dad'i Allah baya tare dake? tayaya xakiyi rayuwa mai dad'i kowa najin haushinki ? bari na tuna muku wani abu dan nasan duk kunsani tuni ne kawai nawa. rowa tana farawa tun yaro yana shekara 2 yes hakane da kin fuskanci d'anki marowacine ki cire soyayya ki rabashi da ita misali: kin bashi biscuits sai kikace "sanwa y'an uwanka" ya d'age miki kafad'a baxai baxasu ba ko kikace "sanwa abokananka" yak'i cire soyayya agabansu ki kwace biscuits d'in kiraba biyu ki bawa abokanan nashi idan ke ka d'aice dan kiraba shi da wannan masifar ta rowa kice ya sammiki in ya k'i ki kwace da kin kwace xai fasa kuka sosai kina jin sautin i hun kukan har cikin kwakwalwarki ki daure ki cije ki shanye wannan soyayyar ki taimakeshi ki cire masa wannan mugun ciwon na rowa idan yai xuciya ya wullar da biscuits d'in sbd kin d'iba d'auki ki k'ara rabawa xai xo da gudinsa ya amsa yana kuka ki kyaleshi kada ki rarashesa ki barsa yayi ya gaji ki daure plx ki taimaki kanki ki taimaki al'umma dankece malamar y'ay'anki na farko aduniya washegari ma ki maimaita hakan kice ya y'an miki in ya hana ki kwace ki raba biyu ki d'au rabi idan yai kukan ki cije kiyi masa haka sau hud'u ko sau uku ajere wallahi baxakiyi sau shida ba kafin kice y'an min da kanshi xai raba yanda yaga kinyi ya baki koya bawa abokansa ko y'an'uwansa ko ya baki da kansa kafin ma kice ya yanmiki xai ce umma gashi. Alhmdllh kinga shikenan kin taimaki kanki kin taimaki y'an'uwansa duk abinda ya samu baxai banbanta kansa da su ba xai xama mutum mai taimako da rashin kyashi musamman ma mace sbd marowaciyar mace bala'i ce sbd har y'ay'anta sai ta koya musu iyaye adaure araba y'ay'a da rowa tun suna yara anuna musu kyauta dole ce dan idan kika kwace wannan abun xasu tabbar da kyauta taxama dole ayi hkr acire soyayyar nan ta d'an wannan lokacin idan inkikayi haka kin taimaki kowa ta dalilin alherinsa sai kiga kema kin samu rahama idan kika fuskanci d'anki ko y'arki tana da son kanta bata so kowa ya tab'a abinta ko tana zaluntar y'an'uwanta had'a musu kwanan abinci d'aya kada ki raba wajen kwanciyar su ma ki had'a musu in dai jinsin su d'aya suturarsu ma ki had'a kisawa wannan ta wannan tun suna jin haushi akwana atashi xasu daina jin haushin hakan kin had'a kan y'ay'anki baxa su tab'a jiwa kansu kyashin sadaukar da komai nasu akan junansu soyayya da shak'uwa xata k'ullu tsakaninsu da wuya kiga suna wannan fad'an nasakonni xasu xama abin sha'awah agun kowa amma fa sai an daure agurguje agurje bari mu tab'a y'anmata: mutattauna abinda ke damunsu yawancin y'anmata 98% an tab'a yaudararsu kusan kowacce budurwa tana da ciwon k'irji sbd damuwar soyayya sai saurayi ya yaudaremu daga baya kuma mu komawa Allah bayan tun ada yakamata musan da Allah ba sai mun fad'a cikin halin ha'ula'i shawarar da xan bamu idan har kina son ki kare kanki daga yaudarar saurayi lokacin da kikayi sabon saurayi kika ganshi da irin qualities d'in da kikeso had'uwar ku ta farko kada kiyi sanya sallolinki na wannan ranar kiyi addu'ar ya Allah wane sabon saurayin danayi idan alkairine aratuwata Allah katabbatar da alkairin idan kuma ba alkairi bane shi ya Allah kahad'ani da wanda yake mafi alkairi had'uwarku ta uku ki tabbata kinyi addu'ar istikhara akansa cikin sauk'i idan shi ba alkairi bane Allah xai rabaku batare da ciwon xuciya ko b'acin rai haka kawai xakiga kun rabu kirasa dalili kiji ya fice miki arai duk kuwa da had'uwarsa kinga kinsa Allah alamarinki Allah kuma ya taimakeki idan kuma alkairinr sai kiga kin aureshi tayaya xakiyi addu'a akan wani sha'ani nada ban? yanxu yanxun nan kikai sallar nafila kika dad'e kina addu'a bayan kin idar kika kunna music indian music ko na hausa kinayi kina gyad'a kai kina jin dad'i tayaya Allah xai kalleki alhali kin had'a rayuwarki da shagala? addu'a fa kika gama kuma kin koma sauraron wak'a keda kanki kinsan bai dace ba. kiyi tawassali da sunan Allah ki kiyi imanin ubangiji xai amsa miki addu'ar ki ubangiji Allah ya bamu maxaje nagari kada ki cika babban buri wajan xab'an wanda xaki aura ko bashi da arxik'i in dai yana da abinda xai ciyar dake kin yadda da addininsa da kyakkyawan mu'amalarsa ki auresa kawai akwai ingantaccen hadisin dayace wa iyaye ku aurar da y'ay'anku koda maxajen basu dashi Allah xai axurtaku dan shine mai axurtawa. ta dalilin wannan auren sai kiga Allah ya baku arxik'i na ban mmk. saudaya wa xakiga kin kwashe shekaru kina soyayya da saurayin ki lokaci 1 kiji ance ya auri wata abinda xai baki mmk shine my b wacce ya aura kinfita komai ya barki ya aure ta. kin san babban kuskurenki rashin taka tsantsan shifa namiji inyana sonki duk dad'ewarku wllh ki d'ink'a kaffa kaffa sbd yana lura da komai naki yana sa miki ido ba ke kad'ai ba har tarbiyyarku idan kika fiya ashar kina ganin kun xama d'aya babu abinda xaki b'oye masa duk yadda yake sonki xai iya rabuwa dake sbd tunaninsa bawai asoyayyarku ba a'ah akan tarbiyyan yaranki baxai so ki d'ink'a xagin y'ay'anku ba ko wataran ma shi da kanshi xaki xaga haka inyaga gidanku ba tarbiyya duk yanda yake sonki ya gwammace ya hkr dai dai da yanayin maganganunki ma in basuyi masa ba kyaleki xaiyi ko yana sonki yaya kike? mai saurin fushi ce ? ko masifaffiya ce kina da raina mutum ? ko mai hkr ce ko kuma a'ah ballagaxa ce baki da aji ko kad'an ko kuma gidanku ba tarbiyya k'annanki k'anana sun rainaki dan haka baku da tarbiyya daya fuskanci abu mara kyau shikenan sai kiga yayi baya baya dake kirasa dalili wani ma baxaiyi bayan dake ba sai dai kwatsam kiji ance yayi aure kice ya yaudareki alhali shi kuma akwai wata illa da ya hango duk k'ank'antar ta ta dalilinta ya rabu dake da xaki samu wanda yake amininsa ki ce ya fad'a miki akan meyasa bai aureki ba idan har amininnasa yana jin tausayinki xai ce wai dan abu kaxa da kaxa ke aganinki ba babban abu bane idan har yana sonki baxai k'iki ba shi kuma tunaninsa wannan k'ank'anin abun watarana xai girmama ya wuce xatonsa misali: kina hira dashi k'aninki yaxo yace "anty kixo inji mama" dad'in soyayya ya kwashe ki bakyason abinda xai raba hirar ku dashi kikacewa k'anin naki "ina xuwa" kawai kika cigaba da hirarki xuwa cen wani lokaci har sai yai miki tuni "mama fa tana kiranki" kika basar "ai zanje" my b ma shi xai taku raki ki je sannan xaki tafi kin k'i xuwa kiran mama sbd kina sonshi ba kyason abinda xai raba hirarku dashi shi kuma yana kallonki a mara tarbiyya mamanki na kiranki kin k'i xuwa ya tabbata bakya girmama iyayenki duk lokacin daya aureki idan kikayi bak'i haka xaita kiranki kina k'in xuwa. amma da mama ta aiko kije kada kibar yaron yaje yace kina xuwa ku tafi da yaron batare da kin nemi ixininsa ba kice masa yi hkr bari naje mama tana kira ku tafi da yaron xai tabbatar da kinsan darajar iyayenki kina daraja su koda ya aureki baxaki had'a hidimar sa da ta kowa ba. mu dage da addu'a dare da rana safiya da maraice kixama mai tak'wah da tsoron Allah ki tsarkake harshenki ba ruwanki da yin gulmar wata kiji da kanki kada burin duniya ya mamaye ruhinki babban burinki ya xamana samun falalar ubangiji babban burinki ya ka sance samun rahamar Allah. dan me Allah ya haliccemu ? dan mu bauta masa ba don ki cikawa kanki wani buri na cen da ban na neman duniya koda kina da wasu burikan tunda ba'a rasa mutum da buri manyan burikan ki yaxama shine na Allah samun falalarsa da rahamarsa da cetonsa da ceton annabin mu annabi muhammad sallal lahu alaihi wasallam. akwai bayanai da yawa abakina ga lokaci na hararar mu dole na katse anan ma had'u agaba insha Allah. tayi addu'ar rufe taro aka watse jikin kowa asanyaye dan malama *Maryam Garkuwa* ta sanyayar musu da jiki matuk'a. yamma nayi aka fara shirin kai amare da jikinsu yake asanyaye kowacce tana tunanin rabuwa da junansu sbd shak'uwar da sukayi bayan sunyi wanka aka shirya su cikin less mai shegen kyau kowacce aka kaita d'akinta suna rusa uban kuka tamkar baxasu kuma had'uwa waje d'aya ba sai da suka karyawa kowa xuciyarsa mutane da dama xun xubar musu da kwalla sbd tausayin rabuwarsu bayan sun shak'u da juna sosai. nan cikin G.R.A CHED'E CRESCENT aka kaisu unguwa guda Abba ya ware akayi wa kowa gini gidajen nasu iri d'aya jannat na xaune gefen gadonta tana xubar hawaye tana tuna rayuwarta da y'an'uwanta da irin budirin da sukeyi d'akin kowacce daban amma kullum suna tare da ita wataran ma ad'akin nata suke kwana sbd shak'uwa yau gashi sun rabu wannan rayuwar ta wuce taxama tarihi tana son y'an'uwanta sosai gashi yanxu sun rabu kowacce ai kaita gidan mijinta kuka sosai takeyi ayimin afuwa gobe na cigaba☹ ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 109&110 *Ummee Garkuwa* ta tusa kanta cikin cinyoyinta tana rusa kuka gwanin ban tausayi zuciyarta akarye babu abinda take tunani irin y'an'uwanta. sallama yai yashigo hannunsa rik'e da k'atuwar leda ganin yanayin data ke ciki yasa ya ajjiye ledar da sauri yai wajanta . muryarsa asanyaye yake tambayarta dan baya son yaganta cikin wannan yanayin. "beautyna me ya faru?" kasa bashi amsa tayi sbd bata son me xata ce masa ba. ajiyar xuciya yayi had'e da lumshe ido lokaci d'aya ya janyota jikinsa. "kukan me kike bayan kina tare dani? kada ki wahalar min da kanki wajan zubda hawayenki, yau rana ce ta musamman awajanmu ranace wacce xata shiga tarihin rayuwarmu rana ce wacce take d'aya daga cikin ranaku masu albarka a rayuwar mu, ki kwantar da hnklinki nasan kina tuna rabuwa da y'an'uwanki da iyayenmu, amma kuma ranace ta zama da masoyinki zama na har abada, kisa ki ranki kiyi hkr" ya d'ago da fuskarta da tayi jagab da hawaye. cikin nutsuwa yake goge hawayen fuskarta. jikinta na karkarwa da mmk ya tambaye ta, "jannah lafiya ?me ya sameki haka ? oh ya rabbi" beautyna wajena fa aka kawoki kin manta da wannan ranar muke jira mu ke d'auki plx plx ! kukan nan yayi yawa yana axabtar dani, ki sassauta mana yanxu haka ni kad'ai nasan irin zafin dana keji ak'irjina damuwarki na sa ni cikin wahalallan yanayi, bari ! bari! beautyna na shirya mana rayuwa mai kyau" shiru tayi idonta a rufe tana jin shauk'in zama waje d'aya da mijinta tana kuma jin d'acin rabuwa da danginta, cikin sexy voice d'insa yace, "bud'e idonki ki kalli khaleel d'inki daya ke mallakinki mahaifin y'ay'anki" kamar baxata bud'e ba dan yau d'innan tana matuk'ar jin kunyar sa bata son yi masa musu, ta bud'e manyan idanuwanta da suke arine sbd kukan da ta sha, suka kalli juna kasa kauda idonta tayi zbd canza mata da yayi yanxu yanxun nan yai mata kyau sosai kwayar idonshi na nuna tabbacin itace komai nashi, ajiyar xuciya tayi a hnkl ta jinginar da kanta k'irjinsa cikin xuciyarta tana hamdala ga ubangiji da ya bata miji kamar ya khaleel. jin tayi lamo ajikinsa yasa ya ji tsikar jikinsa ta tashi tumi d'umin jikinta ya saukar masa da kasala, yasa hannunsa ya shafo bayanta ilahirin jikinta na fidda sihirtaccen k'amshi mai juya tunaninsa yana matuk'ar son k'amshin jikin jannat mryar sa asanyaye yace, "jannah ! daban kike k'amshin ki daban yake jikin ki daban yake" jikinta daya ke asanyaye da kyar ta d'ago hannu ta rufe masa baki tana kallon fuskarsa da gumi ya fara fitowa kad'an kad'an da mmk a fuskarta ta bud'e baki muryar ta adashe, "ya khaleel wannan gumin na menene" murmushin daya saba mata yai mata had'e da cije leb'ensa na k'asa ya shafa lip d'inta ta kauda kai kamar xatayi murmushi ta kanne tasan muddin yai haka akwai muhimmin abun daya ke son aikatawa, "idan ina tare dake komai ma xaki iya gani" ta kuma kallonshi da sauri. ya d'aga mata gira yana mata shu'umin murmushin daya sa ta saurin sauke kanta k'asa dan kallon na jefa ta cikin tsananin shauk'insa yanayin datake ciki na d'aci ya ragu dan xama da ya khaleel d'inta nasa ta manta da komai k'ok'arin jenye jikinta tayi ya dawo da ita da sauri yana mata wani kallo irin na tuhuma. "ina zakije" turo baki tayi cikin shagwaba "wanka zanyi na kwanta ina jin bacci" bakinta ya kalla data turo shi yana son bakin nan nata yasa d'anyasan sa d'aya yana shafa lip d'in. tasan halinsa na shauk'in daya kewa lip d'inta da sauri ta janye jikinta. k'am ya rik'e mata hannu ya tashi suka fuskanci juna tamkar ajikin juna suke a tsaye still hannunshi na shafan lip d'inta "kin san ina son k'aramin lip d'in nan naki ? idan kika turomin shi kamar kin k'awata min shi, ina ganin babu inda ya dace irin na jishi cikin nawa lip d'in" k'arasawar mgnr shi dai dai da sa bakinshi cikin nata hannun shi nashafar jikinta. baxata iya k'in taya shi ba sbd itama tana matuk'ar son abinda yakeso ta fuskanci yana son shan lip d'inta tayashi kamar tana k'ara wa kanta wani babban matsayi a wajanshi. sun dad'e a wannan yanayin ta janye da kyar ya rik'ota yana marairaicewa idonsa sun canza kala kamar mai jin bacci, "meyasa xaki hanani abinda nakeso?" ajiyar xuciya tayi idonsu akan juna ko wanne na cike da tsananin son junansu. "wanka fa zanyi kasan yau agajiye muke" tayi mgnr ne cikin shagwaba, shagwabar ta tasa shi cikin matuk'ar kasala ko kad'an bai son ta d'inga nesa da shi yana kallon kyakkyawar fuskarta yana jin kamar ya had'eta. "muje muyi wankan" kafin tayi motsi ya d'aga ta cak dama tayi tunanin hakan toileta ya shiga da ita had'e da sauketa ya tallabo fuskarta yana dariya " ina cikin farin ciki gani ga jannah! ta dawo kusa dani babu abinda xai k'ara rabani da ita" murmushi tayi kad'an wanda sai yanxu tayi "gobe zan koma gida" ware ido yayi "adawo lafiya nasan kin fini matsuwa " da dariya ta rufe idonta "kai ya khaleel nifa ban fad'a ba" ta yi mgnr ne cikin shagwaba da turo baki sakin hannunsa yayi daya ke k'ok'arin cire mata rigar jikinta "shikenan kin san na fad'a miki bakin nan ki muddin kika turo su sai na masu masauki a inda ya dace?" zaro ido tayi da sauri tace, "ya khaleel toilet fa...." abakin shi ta k'arasa mgnr ya na shan lip d'inta ya cire mata kayan jikinta bai barta ba sai da ya rikita ta ya ya jefa su cikin yanayin dasu kad'ai suka sanshi da kyar ta kwace jikinta ta matsa nesa dashi tana fidda numfashi ta girgixa masa kai " plx plx ! " da sauri ta dawo da bakinta dai dai dan tasan halinsa tsab xai biyota nan sbd shi baya gajiya da abu d'aya. ta marairaice kamar xata sa kuka "ya khaleel kabari muyi wankan " k'ara lumshe ido yayi ya jingina da jikin k'ofar tailet hannunsa xube cikin aljihun wandan sa. yanayin yanda tai magana yaso bashi dariya ga tausayinta dayaji lokaci d'aya ya ciro hannunsa daga aljihu muryarsa asanyaye cikin dariya yace, "taho taho beautyna ba zan kuma ba xo muyi wankan mu kwanta mun gaji da yawa" ta taho tana nuk'e nuk'en jiki dan xuba mata ido yai da rinannun idanuwansa masu jefata cikin tsananin sonshi ya k'are ma kyakkyawan jikinta kallo ya cije leb'ensa, cak ta tsaya tana kallonsa kamar zata sa kuka dan tasan cije leb'ensa ba'a banxa ba duk lokacin daya yi "yaya khaleel ka bari mu yi wankan mana" ware idonsa yayi had'e da d'age kafad'a hannunshi na nunin ta taho "nifa bance komai ba jannah ki taho muyi wankan kawai mu huta" a hnkl ta tako k'afarta tana marairaicewa shammatar ta yayi ya finciko ta jikinsa tasa kukan shagwab'a da murmushi mai sauti yace, "wa na kama ? yanxu zan cigaba daga inda kika tsayar da mu" da sauri ta janyo hand shower ta kunna ta jik'asu da ruwa ba shiri ya cire kayan jikinsa yataya ta wasan ruwan tun suna murmushi har ta kai ga kyatatawa cikin salonsa na dabara yasa ta sa ki jiki sosai ta manta da batun yau fa tarabu da danginta daga ita sai shi. bayan sun gama wankan sunfito ta d'auko man shafawa mai kamshi suka shafa suna hira cike da nishad'i bayan sun gama ta d'augo gown na bacci tasa ka tunda tasaka ya rikice da kallonta tana k'ok'orin kwanciya ya janyota jikinsa ranar kam bai barta ba dan sai da suka farantawa junansu duk da tana cike da tsoron hakan. washe gari bayan sun idar da sallah basu tashi ba sai kusan 11:bayan sunyi wankan da suka b'ata time sbd sun maida wajan wankansu waje tsokana da wasa da juna bazasu tab'a xama nrml sai sun gama shiryawa suka fito falon dai dai time d'in da aka kawo musu breakfast daga gida abincin ma wajan cinsa sai da suka k'awata shi da faranta ran juna suka ci suka k'oshi ta na kwance ajikinsa hannunsa na shafar cikinta, ya kalli idanuwanta da take kallonsa itama. "ajiyata tana da kuxari sbd ina jin fitar numfashinta yanxun nan a hannuna" ware ido tayi had'e da murmushi tasa hannunta kan hannunshi "ya khaleel ni banji numfashin sa ba" shafa fuskarta yayi "ni kad'ai nake iya jin motsin ajiyata sbd ni na ajjiye" kwab'e baki tayi tana k'ok'arin mik'ewa "ina zaki " shafa sajensa tayi "zan kawo maka abinda kafi so mr coffee" dawo da ita yayi suna kallon kwayar idon juna ya girgixa kai "banaso ki dink'a wahalar min da ajiyata sbd batayi kwari ba" ta xaro ido "abinda kake so fa zan had'a maka" da mmk ya kalleta "babu abinda nakeso sai jannah ! musamman na jita kwance jikina" da kunya ta koma jikinsa ta lafe muryarta asanyaye tace "ina sonka ya khaleel" cikin muryarsa datafi tata yin sanyi yace "ina tsananin sonki jannah ! mutuwa ce kawai xata rabani da ke !" araxane ta d'ago kai da saurin gaske cikin kid'ima tace "what !? me kake fad'a haka ? kana son haukata ni ne ? plx me ya kawo mgnr mutuwa ? bana so ! babu abinda xai rabamu ko mutuwar ina fatan ta d'auke mu gaba d'aya" "wow! kwantar da hnklinki mgn d'aya ta rud'aki inaga ma kin firgita min ajiyata wasa nake miki" wata wawar ajiyar xuciya ta saki had'e da k'ank'ameshi "baza ka iya gane matsayinka awajena ba" shafa bayanta yayi yana sinsinar k'amshin gashinta "beautyna nasani, matsayinki ne awajena baxa ki iya ganewa ba, babban burina naga kin ajjiye min ajiyata" ya bata dariya "ajiyar nan taka na bani dariya idan kana fad'inta" shima dariyar yayi yana shafa cikinta da tun xamanzu yake shafa cikin "xakiyi dariya ne idan kika tashi sauke min ita" b'ata rai tayi cikin shagwab'a tace "na fasa sauke maka ita tunda kana so na wahala" shima kwab'e fuska yayi ya kwaiwayi yanda tayi mgn "ni banso jannah ta tawahala da da yanda zanyi dana dawo da ajiyar jikina sbd na hutar da beautyna me d'an k'aramin lip me kyau" birgeta yayi sosai dan bata tab'a ganin namijin da yai shagwab'a tai masa kyau irinshi ba dariya tayi tana jin sonsa sosai "daga yau na dena shagwab'a tunda ka iya" tab'e baki yayi "da kuwa kinci nad'a" xaro ido tayi "laaa nad'a?" kama bakinsa yayi yana dariya "ban fad'a ba ! na isa ! in daki ajiya ta indaki beautyna, kin san irin nad'ar da zan miki ?" girgixa kai tayi had'e da cukuma fuska wai dagaske tana fushi. dariya cukume fuskar ta bashi "kinyi kyau anjima in dare yayi zan nuna miki nad'ar dana ke nufi" "ni yanxu nakeso" ta fad'a tana juya baki. wasu abubuwa ya fara mata tana dariya ta kwace daga jikinsa "kabari sai anjiman ka nuna min " shima dariyar yake yace "nima ban yadda ba yanxu zan nuna miki " da gudu tayi bed room tana "ban yadda ba " bin bayanta yayi "ni kuma yanxu nakeso" shiga bed room d'in yayi ya tadda ita cen k'arshen gado ta duk'unk'une tana dariya tsaya wa yayi yana kallonta cike da birgewa "yanxu zan koya miki abinda kike son sani" yayo inda take dukansu suna dariya mai cike da tsantsan k'auna had'e da shauk'in junansu. 3 days a go kwana kin nan uku datayi tare dashi ta ga gata iri iri motsi kad'an in tayi ajikinsa takeyi baya barin ta tai aiki ko kad'an sbd yace ajiyar sa batai kwari ba baya son awahalar masa da ita. tana kwance jikinsa suna kallon indian series data ke so ya shafo gashin kanta "beautyna gobe fa xamu tafi " da mmk tace "ina ?" ya saukar da idonsa kanta. "inda na shirya mana xamuje mu ci amarcinmu" murmushi tayi "Allah ya kaimu goben" " amin ki shirya tarar wata ajiyar" xaro ido tayi ta juyo tana kallonsa, "banda wacce aka ajjiye" d'aga mata gira yayi "ina son ajiyar ta xama biyu" sauke numfashi tayi ta mik'e daga jikinsa "tunda abin hakane nima zan maka ajiya" dariya yayi sosai ya tallabota, "kinyi ajiya tuntuni jannah ! kin ajiye ....." ka tseshi tayi da "irin ajjiyar da kai min zan maka" dariya sukayi dukansu. washegari da safe suka gama shirinsu gida suka wuce sukayi sallama da su sannan driver da ma su tsaron su suka rakasu airport. *Ummee Garkuwa*.. [1:11PM, 12/7/2016] MAMIX: ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 33&34 Cikin mutuwar jiki ta mike ta hau sama suka bita da mugun kallo musamman zahra daki ta koma ta jingina ajikin kofar dakin nata tana kallon wayar me shegen Kyau murmushi tayi najin dadi ta karaso kusa da gadon dakin ta xauna hade da kunna wayan abinda ya bata mmk layin da ta gani na mtn ta xaro ido dariyar farin ciki da kufce mata kwanciya ta yi hade da rungume wayar ajikin taji dadin wannan kyauta ta kuma yi mmkin ta yadda akayi yai mata kyauta iri daya da budurwarshi da kuma kannansa amatsayinta na Yar aiki danne danne ta farayi ta shiga nan ta shiga cen cikin matukar jin dadi ta duba account taga ful da kudi har 30k dariya ce ta kuma kufce mata tayi far far da ido tana addu'ar Allah yasa ka mishi da alheri wayar tai mata duk abinda take bukata ta samu taji dadi sosai ta mike agado ta cigaba da danne dannen wayar xuciyar ta fal farin ciki ******************** Tun daga lokacin suka fara takun saka da Jidda ga yawan sata aiki da takeyi shima kamar ana turashi dan kullum cikin sata yi mishi aiki yake girki gyaran daki da coffee Sam bata gajiya tunda ta saba dashi tana kitchen dafawa yaya khaleel grilled chicken and Indian drink juice Momy ta shigo yawwa Jennifer kin gama ?? Eh Momy na kusa OK yanxu dadyn su zahra yai min waya yana nan dawowa ki gama kixo muyi aikin tare toh Momy agurguje ta gama ta kwashe ta kai masa sannan ta dawo suka hadu suna aikin girkin tarbar dady kamar yadda aka saba basu dade ba suka gama Jennifer ta gyara gidan ko ina ya dau kamshi da sheki Some hours later Motocin da sukaje tararsa suka dawo gida ya rude da murnar dawowar dady gaba dayanmu ma'aikatan gidan muka fito mukai mishi barka da xuwa duka yayansa suna jikinsa cikin farin ciki da murna tamkar xasu shiga cikin cikinsa suka mike suka nufi bangarensu Jennifer dakinta ta wuce ta xaune tayi tagumi tana tunanin yanda ta gansu cike da birgewa familyn nan nasu yana matukar birgeta wayar ta ta janyo tayi murmushi duk lokacin da kalleta sai taji farin ciki ta kuma tuna da yaya khaleel *************** Bayan kwana 2 da dawowar Abba da daddre bayan ta kwashe kayan da suka ci abinci ta dawo xata wuce dakinta ta gansu xaune suna hira dukkan su a falo Jidda tana kusa da ya khaleel dady yana tsokanarsu tana shiga ta wuce toilet tai wanka ta kwanta bacci ya fara surarta daka mata duka taji anyi a firgice ta farka ta xaro ido tana kallansu xahra da Jidda suna karkade karkadan jiki na jin bala'i tashi malama ansamu waje anji sanyin a.c an narke a gado zahra ta fada tana mata yatsinan nan kallo Jidda tace mike ware ido albishirinki ?? Ta cewa Jennifer shiru tayi tarasa ce musu kala sbd mamakin da suka bata ranar juma'a jibi Sa ranata da ya khaleel dai dai da birthday dinshi idan kinsa wani abu aranki game dashi sai ki cire sbd ya khaleel ba mijin karamar mace bane bagidajiya dangin su ojuku makiya Allah taja tsaki zahra ta cigaba da inda Jidda ta tsaya wannan shine warning na karshe tsakaninki dashi ke dama maxan gidanmu gaba daya ki fahimci wani avu mana taya xa'ai me tsarki ya hada iri da kaxanta ? Idan ma a nayi to banda gidanmu ke abubuwa sun hadu sun miki yawa ga tarin datti na kaxantar kafurci sannan ga talauci kina manta matsayinki na Yar aiki ?? Idan bakiyi wasa ba xaki tsinci kanki agaban iyayenki dan wllh sai mun hada miki bala'in da xaisa kibar gidan tai tsaki Anty Jidda muje suka fice ta bisu ta kallo hawaye na sauko mata baccin da batayi shiba kenan takwna tana juye juye ***************** Washegari bayan sun gama yin breakfast sun kwashe kayan ita da suwai ba suka ga ma aikata na shigowa ana gyare gyaren gidan suwaiba tace ikon Allah ni banga abinda gidan nan yayi ba amma sbd kudin sunyi yawa sai wani gyare gyare akeyi Jennifer tai murmushin yake gyara yaxama dole gobe Sa ranar Mr coffee shida sahibarsa ta cije lebe Jidda hade kuma da birthday dinshi xaro ido suwaiba tayi wai ! Burin Jidda ya cika ana nan ana xuba rawar kai da farin ciki Allah ya kyauta Jennifer ta kalleta cewa xakiyi Allah yasanya alkairi hakane Jennifer Allah yaxaba abinda ya fi alkairi dariya adduar suwaiba ta bata ta kwashe da dariya suwaiba kenan itama dariyar tayi washe gari tana kwance jikinta amace ga bacin rai da takeji rabonta da bacci tun ranar da su Jidda suka tasheta ruby ce ta shigo dakin cikin fara'a Jennifer ta mike daga kwancen da take ta gaisheta ta amsa xo muje wajan makeup kinsan yau muna da shagali ta mike ta dauki gyale ta bi bayanta suka shiga mota Mon evee sukaje saloon akai musu sannan makeup sunyi tsananin Kyau anan Rubayya ta dakko gown ta material sky blue ta bata tai godiya suka canxa kaya ita kuma colour din ruby silver ne dukkansu dai sun saka skin colour dinsu ruby ta kalli Jennifer masha Allah kwalliya me gyara mutun gsky kin fini yin Kyau kin ganki kamar amarya da sauri me musu makeup din tace OK da ba itace amaryar ba dariya sukayi kanwar amaryarce dai dai lokacin data gama Nada mata head me shegen Kyau blue ya fi material din jikinta duhu suka hawo mota suka dawo gida ya cika dam da baki anata gaishe gaishe kallo ne ya dawo Kansu musamman Jennifer duk inda ta wuce sai ido wajan Momy suka karasa tana tare da kawayenta tayi kwalliya me Kyau ganin Jennifer yasa ta xaro ido tana murmushi y'ay'ana masha Allah kunyi Kyau Jennifer kece ? Kamar ba keba ta rungomata jikinta kinyi Kyau sosai wani dadine ya rufe Jennifer ta koma gefe tana hange hange can arakube ta hango su suwaiba ta mike tana tafiya ta karasa wajansu suka dago kai suna kallonta Sam basu gane taba tai murmushi tace suwaiba ta amsa tana kura mata ido Jennifer suwaiba ta fada tana xaro ido kece ?? Tsarki ya tabbata ga Allah dama haka kike ? Kin ganki kuwa yanda kikasan sarauniyar kyawawan duniya hannu tasa ta rufe ma suwaiba baki tabbijam suwaiba ta ambata ruby ce ta kira ta ta tafi tana tsokanar suwaiba ita da kawayenta su uku ta taddasu murmushi rubyn Taiwan Jennifer xaku gaisa da kawayena wannan ta nuna wata fara doguwa itace mufeedan ya mahboob ta mikowa Jennifer hannu suka gaisa wannan humaira ce kawata Yar gidan governor na bauchi itama gaisawa sukayi cikin fara'a sai hishma Yar gidan Alhaji Sani minister na man fetur suka gaisa hade da dan taba hira wajan ne ya dauki sowa sbd isowar ango da amaryarsa ta kallesu sunsha Kyau mahboob ne ya karaso ya kura mata ido Jennifer? Ya fada yana kalonta wow ! Wayarsa ya ciro ya hau daukan ta a photo kin cinye taro kawata kinfi kowa Kyau zahra ce takaraso inda suke ya mahboob ga kabeer cenfa yana jiranka ganin Jennifer yasa tayi sororo jikinta amace fuskar ta da matukar mmk nan da nan ta bata rai hannu ya mahboob ta ruko plx muje hade da galla wa Jennifer harara Jennifer biyo mu yace mata tana sane dan ta kunta tawa xahara tabishi tana tafe cikin yanga sbd taji ance tayi Kyau yasata sauya taku hnklin mutanen da suke wajan yai kanta ciki kuwa harda ango da amarya kura mata ido ya khaleel yayi Jidda kuwa mmkine ya cika ta ganin Jennifer na kokarin fita Kyau wani kululun bakin ciki ya tokareta duk da kayan jikinta ya fi na Jennifer tsada nesa ba kusa ba takarsa inda ya mahboob ya tsaya shida zahra wajan wani black beauty tana kara sowa yace wow! Yanmata barka da xuwa anan gidan kike ? Ya akayi ban sanki ba ? Zahra ta budi baki xatai mgn da sauri Jennifer ta tareta da cewa ni Yar aikin gidance gwalo ido yayi cike da mmk ya haisam ya karaso wajan hannunshi rike da na wata zahra tace oyoyo Anty meena tasaki hannun haisam suka rungume juna haisam shima kallonta ya ke da mmk ta kalli ya mahboob ina xuwa tace tabarsu direct wajan ango da amarya tayi cikin murmushi tace pix zan mana da mmk Jidda ta kalleta haushi ya kamata shima khaleel din hararta yake hnklin mutanen wajan yai Kansu kafin suyi mgn ta ciro waya ta fara daukansu photuna sannan ta juya ta cigaba da rausaya wayarta taji tayi kara tana dubawa taga text ne ta bude number ya khaleel ta gni kije dakina ina son kimin wani aiki ajiyar xuciya tayi dan masifa ma yau din baxa a barta ta huta ba dakinshi ta nufa tana mita aranta ta bude key din dayake jikin kofar tashiga a gyare taga dakin ta xauna tana duba pix din da sukayi ta xaro ido gsky ta yadda tayi Kyau sosai batafi 5 mints ba ya shigo da sauri ta mike wani irin kallo ya bita dashi cikin fada yace waya baki ixinin yin wannan kwalliyar ki dinka rausaya agaban mutane duk kin dame kin fito da duk wata halitta ta jikinki kin San kanki kuwa ? Mmk ne ya hanata mgn ta xuba masa ido shin baiga kayan da kannansa da amaryarsa suka saba rike kugu tayi dan tagaji da wannan rainin wayon ni wannan bai shafeni ba aikin dana ke muku bamuyi daku xaku dinka bindiddigin rayuwata ba ta murguda baki matsa in wuce da mmk ya kalleta babu inda xaki akan me ? Ta tmbyeshi sbd bana bukatar ganin ki da wannan shigar cike da tsiwa tace sbd kana bakin cikin karna sami mijin aure eh hakane ya bata amsa ta xaro ido sbd me ? Sbd kina dashi arikice tace mijin ? Eh ya fada yana kallonta ta murguda baki bana sonsa koma waye dama baki da kunya ? Tai far da ido baka Sani ba ne to baki isa ba bari innu na miki tawa rashin kunyar fincikota yayi ya hada ta da bango numfashinsu na karo da juna kadan yarage tudun kirjinta ya hadu da nashi ranta ya baci akan me xaka takuramin ? Sbd na isa cikin jin haushi tace to sai na fita ya Matso da fuskarsa har saida karan hancinsa ya hadu da nata numfashinta ya fara fita da karfi kasakeni wannan ai mugunta........caraf taji bakinta cikin nashi yana tsotsarsu kamar ya samu alewa me shegen xaki By *UMMEEYY* [1:12PM, 12/7/2016] MAMIX: ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 35&36 Rukota yayi sosai yana shan lip dinta tmkr yasamu alewa wani irin yanayi taji ta aciki Wanda bata taba jinsa ba gaba daya jikinta yayi sanyi da sauri ya saketa yana fidda numfashi da karfi jikinsa asake ita kam tsikar jikinta ce ta tashi cikin wahalallen yanayi ta xaune gefen gadonshi hade da dafa kanta sbd kunya ce ta kamata sosai wai yau ya khaleel ne yai kissing lip dinta anya kuwa shine da sauri ta dago kai ta kalleshi ya kura mata ido shima akunyace ta sauke kanta numfashinta nafita hade da bugawar da kirjinta yake ya juya xai fita tabi bayansa da kallo sai da yaje bakin kofa ya tsaya bai waiwayo ba ki tsaya anan har sai angama kowa ya watse dan ban yadda ki fita da wannan shigar cikinsu kina rausaya garada suna kare miki kallo yana fada ne cikin fada fada tsawatsawa shiru tayi takasa ce wa komai sbd mutuwar da jikinta yayi tana kallanshi ya fice hade da rufeta dadin dataji da bai xare key din daga jikin kofar ba wayarta ta ciro ta kurawa lip din da ya tsotse ido murmushi ya kufce mata ta rungume wayar tana jin dadi sosai me yake nufi da hakan ?? Kwanciya tayi sosai akan gadonshi tana shakar kamshin jikin ya khaleel daya ke ajikin bed sheet dinsa wayar ta ta bude takira numb din suwaiba tai ta ringing bata daga ba sai da tai mata 3 mis call ta daga bata jinta sai da ta tura mata test cikin mintuna kalilan taxo ta budeta tana Mmk ya akayi gaka Jennifer ? Kada kayi tayi dan tuni karyar da xataiwa suwaiban taxo mata wllh abu naxo dauka shine kofan ya rufe dani murmushi suwaiba tayi kuma naga Mr coffee ya biyo bayanki ? A tsorace ta kalli suwaiba suka hada ido sannan sukaiwa juna murmushi suka jera xuwa wajan taron bikin ******** ******** Suna shigowa dai dai lokacin da aka fara jawabin xa 'a yanka cake da sauri ta karaso ta samu kujera agaba ta xauna tana xama wani da ba ta jiyo ta kalli fuskarshi ba taji ya xauna hade da yimata sallama ta amsa idonta nakan ya khaleel da Jidda dayake mata rada suna dariya hannunshi cikin nata haushi ya isheta barka da hutawa yanmata da kyar ta amsa da yawwa dan bata waiwayo ta kalleshi ba d.j ne ya cigaba da jawabi yana sanarwar yanxu yanxu ango xai yanka cake ammafa kar amanta cake din guda biyune akwai na engaged da kuma na birthday amm nace ko bakya bukatar dan tayin hirane ?? Haushine ya kamata itafa yau a tafashe take afusace ta waiwayo xatai masifa suna hada ido taga girmanshi hade da kwarjina na ban mmk murmushi yai mata bata San lokacin da tai masa murmushin ba itama ta sunkuyar da kai black beauty ne matashi hadadde bashi da makusa yacigaba da mgn tana saurarensa anan gidan kikene ? Ya akayi ban sanki ba dan koda yaushe ina xuwa eh anan nake amma ni ba Yar gidan bace aiki nake musu ya dago kai da mmk ikon Allah abin ya bata mmk ganin bai firgita sosai ba yanmta ina so kiban hnklinki cikin mints 5 ya isa na Isar miki da Sakona kafin arigani amma kafin nan sai kin min izini kalamenshi da kuma yanda yake furtasu hade da nutsuwar shine yasa tai saurin amince masa sunana Prince A.K Garkuwa tai shiru tana naxarin sunan kamar ta taba jinshi Aliyu Kabir Garkuwa d.j ne yace adaka ta adakata yanxu ango xai yanka cake na farko na saranar Sa da sahibarsa farin cikinsa annurinsa tushe kunnanta tayi tana jin haushin d.j prince A.k garkuwa shima shirun yayi yana kallon ango fuskarshi fal murmushi a nutse ya khaleel ya yanko cake din suka kalli juna shida Jidda suka saki kayataccen murmushi hakan da sukayi ya birge kowa aka Sa sowa d.j ya cigaba da xuxuta su sannan ya khaleel yabawa Jidda cake din abaki guri yakara kaurewa da sowa wani axababben kishi ya tasowa Jennifer hawaye ya taru a idonta kadan ya rage su xubo itama cake din ta diba ta bashi abaki garin Sa masa kadan ya bantaro ya biyo gefen bakinsa tasa hannu ta taro shi xata kara Sa masa da sauri ya rike hannunta ya kai shi saitin bakinta ya tura mata cake din ta cinye hakan ya kara birge kowa akasa dariya hade da shewa mikewa Jennifer tayi xata bar wajan sbd yanda xuciyarta ke bugawa ya xaki tafi ban fada miki sakon nawa ba ?? Jikinta asnyaye ta koma ta xauna yai murmushi kinga yanda ango da amarya suka birge kowa kai ta ga. Masa kallonsu kawai ya Sani cikin yanayi na musamman da kuma tunanin ranar da nima zan birge abokaina da dangina nida tawa amaryar shiru tayi shin kinta ba riskan kanki a irin yanayin da sukeji ayanxu ?? Kai ta girgixa masa mashaa Allah ya fada insha Allah tare xamu kasance da sauri ta saci kallonshi dan yanayin datake ciki na bacin rai yasa ta manta kamanninsa suka hada ido yai mata murmushi ta sunkuyar da kanta hade da fadin ba laifi arnta shin xaki yadda na xama abokin rayuwarki ?? Xaki iya aurena ?? Jikinta asnyaye tace baka tmbyeni sunana ba ko ? Sunanki Jennifer ya bata amsa tai mmk sosai nifa najasa ce kamr yadda naji wasu na fada xaka iya aurena alhali ina Kristen ?? Hawaye ya sauko mata ko kadan ba mgnr ce tasata kuka ba bakin cikin abinda ya khaleel sukayi da Jidda ne yake nukusarta subhanalla yace bai kula da hawayen fuskarta ba ni wannan bai shafeni ba tunda addina na bai harantamin aurenki ba ta guge kwallarta da gaske kkyi ? Kai ya daga mata addininmu mai sauki ne Jennifer na yadda ta katseshi shiyasa nake sonshi tana dago kai suka hada ido da ya khaleel da mmk ya xaro ido hade da bata rai yana hararta murmushi tayi ta sunkuyar da kanta zahra ce taxo inda suke Prince Garkuwa ta fada cikin yanayi Mara fisaltuwa ya dago kai special sister ya akayi kai ta girgixa masa taja baya tana aikawa Jennifer mugun kallo d.j ne yace nan da lokaci kalilan ango da amarya xasu cashe sununawa kowa farin cikinsu Prince Garkuwa yacewa Jennifer ina xuwa ya bar wajan da sauri ya khaleel ya cigaba da hararta wayrshi taga ya xaro yana danne danne tsaki tayi hk ka iya danne dannen masifa test y shigo wayarta ta kalli wayar tana dubawa taga ya khaleel ....ke ! Bakyajin mgn ko ? Ina wasa dake ? Kada ki kuskura ki cewa A.k Garkuwa baki da miji ... Mmk ya bata hk kawai kai xakayi naka auren ni ka hanani ? Ta tago kai steel hararenta yake A.k Garkuwa ya dawo ya xauna sorry Jennifer na dade ko dariya tayi a a tace shima yai dariya na ji dadi da banyi laifi ba test ya kuka shigowa dariya kike masa ko ?? Baxaki matsa daga kusa dashi ba ? Murmushi tayi ta tura masa reply da ..kana da abincewa ko kana da damuwa ne ??... Da Saudi taga ya duba wayan ya dago ya kalleta tai murmushi hade da cije lebenta na kasa arikice yake kallonta wato tarama abinda yake mata kwafa yayi hade da turo mata xaki Sani ne idan na kamaki duk da tana cikin bakin ciki amsarshi sai da ta bata dariya yawwa asaurara ango da amarya xasu fito su cashe d.j ya fada suka fito filin rawar aka saki kida Jidda ta fara cashewa tsaki Jennifer tayi A.k Garkuwa ya miko wa Jennifer rafar daloli kafin kowa ya fara liki plx ina so ki bude wajan da yinshi dake tana son tayi tsokana yasa batayi musu ba ta amsa tai cikin filin da rausaya tafara liki da daloli nan da nan hnklin kowa yayi kanta d.j ya rude ya fara wasata Prince garkuwa shima ya shigo ya fara yi mata liki ya khaleel ya kulu harara kamar idonsa xasu fito Momy ta shigo filin rawar ta rungume ta hade da fara lika ka mata yan one thousands sannan ta koma kan ango da amarya ******* ******** Ya haisam yana kokarin fido da kudin likinshi daga mota yaji wayarshi na kara ya duba baisan nomb dinba ya daga wayar dai dai lokacin da yafito da rafar kudi masu yawan gaske waye ? Ya fada a gagguce muryarta yaji Hindu ce ! Ya xaro ido idan kana son sanin ko ni wacece kaxo yanxu kasa meni ..... Dif ta kashe wayar By *GARKUWA* [1:12PM, 12/7/2016] MAMIX: ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 39&40 Wani irin kallo yai mata me kike son cemin kwantar da kai tayi nafada mk bani bace Jennifer wacece ita ?? Yayi shiru hade da kallonta inajinki yafada yana gyra xama Sunana hindatu ban San kaina ba ban kuma San wacece ni ba nataso a hannun marikina gawurtaccen dan fashi dan damfara dan safarar kayan maye yanxu haka yana hannun hukuma atsare kafin aka mashi yasha fadamin ba shi ya haifeni ba duk lokacin Dana girma xai bani wani lbr me ban mmk akaina kwatsam ranar damukaje fashi a shopping mall na ganka har ka kirani da wani suna daya ban mmk dalilin dayasa na hana akashe ka dan abinda na da de ina nema kenan in San kaina shiyasa naita bin diddiginka har na gano inda kake Shiru yayi yana kallonta dan shi Sam bai yadda ba ita bace bace wayar shi ya ciro ya kira mahboob bata dade tana ring ba ya daga yace dan Allah mahboob hadani da Jennifer zan sata wani aiki gata ma muna tare a kitchen ya mika mata waya atsorace ta amsa ya rasa mai zaice da yaji muryarta tabbas itace ya kalli hindatu datake gabanshi ya kuma saurari muryar Jennifer da kyar ya saita kanshi yace ta dafa masa indomie yana nan tafe ya kashe wayar ya kalli Hindu tai murmushi kadan yasaki numfashi ikon Allah Allah mai halitta kin San wani abu ? Kai ta girgixa dai dai da maganar Ku iri dayace ba banbanci yanxu ya kikeso ayi ? Ina so duk yadda xa ai yanxu ka kirata taxo nan office dinka muga juna kamata yayi kitashi muje gidanmu kai ta girgixa masa koda zanje gidanku to ba yanxu ba kai tsaye numb din Jennifer ya kira ta daga atsorace yace taxo xata rakashi kasuwa akai kayan matan da yake son siya amma a office xata sameshi yanxu yanxu danjuma ya kawota ganin cewa a gaggauce yace yaxo yasa ta fito da sauri ta fada wa danjuma ya dauketa suka taho ****** ******* Basa bata lokaci ba suka iso yace danjuma ya juya ita kuma ya shigo da ita a tsorace take dan gani take kamar wata muguntar ya shirya mata ta ga mace axaune amma bata ga fuskar ta ba sai da taje gab da ita ta saci kallonta karaf suka hada ido a kidime suka mike lokaci daya suka mike hade da kurawa junansu ido Jennifer ta nuna ta da yatsa wacece ke ? Hawaye ya xubowa Hindu tace wa haisam kayi namijin kokari Dole ka kasa tantanceni da wannan halittar Alhamdllh lallai wahalata taxi karshe ki karemin kallo ni Yar uwarki ce rungumeta tayi ita dai Jennifer mmk da ta ujjubi ya hanata mgn ta xauna jikinta na karkarwa Hindu tace dole ki kasa mgn tashi muje ki nuna min iyayenmu abakinsu xamuji komai haisam ya mike gsky kam.dan al'amarin naku akwi son jin dalili gaba dayansu suka mike itakam Jennifer binsu kawai take har suka shiga mota dake haisam yasan hanya kai tsaye ya hau titi Hindu ta kalli Jennifer kinki mgn ta kawo wani gwauron numfashi sannan tace mmk ne ya kamani ban taba tunanin haka ba sai ga shi na ganki wllh babu wani abu daya banbantani dake axahiri sai dai ko abadini nayi mmkin wannan ikon Allah ni kaina banyi tunanin tsananin kamarmu dake takai haka ba dai dai da murya fa ko ba'a fada ba ai ansan mu yan uwan juna ne haisam ya tsaya dai dai kofar gidansu Jennifer kai tsaye cikin gidan suka shige a daki suka tadda Maman David ita da papa da David da yake kwance akan cinyarta da gudu Jennifer ta karasa hade da fadawa jikin Maman David da oyoyo my jenny su haisam suka karaso shida Hindu araxane Maman David take kallon Hindu murmushi tayi hindun ta shigo Jennifer ya nunawa mama Hindu mama dama mu biyu kika Haifa ? Ya akayi baki taba fadamin ba fata rai tayi ke kadai na Haifa wannan ban Santa ba sam papane ya kalli Hindu da mmk yace wannan wanne irin kama ne ? Mikewa mama tayi me kuka xo yi ?, tacewa haisam kuna son sawa yata wani irin tunanine ? Dama sam hnklina bai kwanta da yin aiki a gidanku ba Ku tashi Ku fita ni yata ita kadai na Haifa bansanki ba ke ta nuna Hindu hawaye ya saukowa Hindu ko baki fada ba ni nasan ba ke bace uwarmu hannu tasa cikin riga ta xaro karamar bindiga ta nuna kan David ko ki fadamin gsky kona kashe ramammen dan nan naki kuka mama tasa plx karki harbeshi haisam ya mike Hindu kibi ahnkl kada ki harbeshi idan har bata fadi gsky ba kashe shi zanyi inkashe wancen mijin nata me kwala kwalan ido jin an ambaci papa yasa yace ko baki harbemu ba dole gsky tai halinta kuka Jennifer tasa kina da hnkl dan sunce ba iyayenki bane shine xaki kashesu ? Yimin shiru ! Hindu ta kwatsa mata tsawa ba iyayenki bane papa ya mike ina zaka hindu ta fada tana Nunashi da pistol din hannunta ya daga hannu sama zan dauko muku wata shedane yana ina ? Ta tmby shi yanuna wani tsohon akwatunshi haisam ya tashi da Kansa ya dauko papa ya bude jikinshi na rawa ganin anbude akwatin yasa mama rushewa da kuka wata leda ya dauko acikin akwatin ya xaxxageta kayan jarirai na sanyi da wani karamin dankunne da awrwaro na gwal suka fado sai envelope ya ciro wani karamin pix tabbas Jennifer Yar uwarki ce dan gashi nan a pix din da muka tsince ta ya mika mata pix din ta kalla hawaye ya sauko mata duk wayan nan kayan ina da irinsu ya akayi ka tsince ta ??, Yana rubuce ranar talata a shekara ta 1995 watan July anan garin KANO a unguwar janbulo da safe muka tadda an ajjiye ta agefen bola dai dai kofar gidanmu nacen jikinta dauke da wannan kayan kunnanta da wqnnan barimar hannunta sanye da wannna awarwaron sai wanna envelope din aciki ansaka wannan pix din da kuma takaddanta na haihuwa wannan ranar ta nuna watan ta daya da kwana goma cif rushewa da kuka sukayi dukansu hindu da Jennifer ita hindu tana kukan bakin cikin wannan ramari cikin kuka tace rana daya aka wullar damu hannu tasa a aljihu ta ciro barima irin ta Jennifer da awarwaron sak iri daya sauran kayan suna cikin mota itakam Jennifer kukan tarasa gane kanshi babban bakin cikinta bata San wace rayuwa xata faraba da mmk papa yace kina nufin kema wullar da ke akayi ? Kai ta daga masa tabbas ina so kubani yar uwa ta muje mu binciki asalin iyayenmu papa mungode da taimako Jennifer ta tsaya da kukan ngd iyayena har gobe Ku iyayene kuna raina amma kuyi hkrin rashina na wani lokaci lokaci daya naji ina son ganin aslin iyayena dole zanbita baxan iya xama da wannna daukin ba takarsa da kuka mama kukan takeyi nabaki goyon baya jenny Allah yabaku Sa 'a hindu ta mike haisam ya mike xuciyarshi cike da tausayinsu Jennifer fa ma mikewa tayi tana kuka mama xan dawo nan da kwana 2 tafice da sauri tana kuka suka shiga mota gaba dayansu ****** ******* Haisam ya ce ina xamu hawaye na sauka a idon hindu tace gidana dayake cikin hotoro g.r.a ya ce ita kuma Jennifer fa ? Shine ban San ya xamuyi ba muje cen din ma yanke shawarar yadda xa ai basu bata lokaci ba suka iso kai tsaye falo suka xauna dukkansu jikinsu asnyaye Jennifer tace ta ina xamu fara Neman iyayenmu haisam yace wai Hindu wacece wannan matar dana ganki da ita a saudiyya? Tai masa wani irin kallo saudiyya ??ta maimaita yes ya fada yana kallonta ko bake bace sulthaana ? Araxane ta mike cike da jin dadi bani bace Alhamdulillah bani bace shikenan wahalar mu ta yanke iyenmu nacen duk yadda akayi matar nan itace mahaifiyar mu ikon Allah haisam ya fada tabbas kuwa dan akwai sulthana ban da yanxu kince min ba ke bace baxan taba yadda ba dan yanda kuke tsananin kama da Jennifer haka take da Ku itama Jennifer dadi taji ya kamata yanxu ya xa ayi muje saudiyyan ni in kun yadda ma gobe muje kai haisam ya girgixa mata baxaiyiyu gobe ba nan da 1 week dai haisam plx hindu ta fada xuciyata tana cike da kwadayin son ganin iyayena ki kwantar da hnklinki dolene sai munyiwa Jennifer biza cikin satin nan dai ajiyar xuciya Jennifer tayi haisam ya kalleta yanxu wqcce shawara kuka yanke ?? Tame ? Suka tmby shi Jennifer mana anan zan barki a a ya haisam tare xamu koma gida dan bana son kowa yasan wannan zancen har sai mungama iyayenmu plx ka rufa min asiri murmushi yayi bakomai gobe gobe zansa a fara miki shirye shiryen tafiya ya mike yana kallon Hindu kefa kutafi Ku barni anan dan bani da wata matsala suka wuce a cikin mota Jennifer ta dake ya haisam ina son tmbyrka ? Wai shin ya akayi haka ta faru ya kwashe komai ya fada mata ta fashe da kuka yana rarrashinta har suka so gida ******************* Suna shiga sukaci karo dashi yana kokarin shiga mota yai mmkin ganinsu tare nan da nan fuskrashi ta canxa gabanta ya fadi asanyaye ta fito daga mota yana harararta cikin gida ta shige tana jin tsoron abinda xai biyo baya awahalce ta xauna agefen gado hade da dafa kanta daya ke juyawa anya ma kuwa itace ? Jin kanta take kamar ba itaba wai mama da papa ba su suka haifeta ba jin abin take kamar amafarki ta fito daga daki xata gyara falon kasa a xaxxune tagansu dukansu dake har yanxu gidan acike yake da bakin da basu tafiba yawwa ummana taji muryar Jidda kinga mahukaciyar yarinyar da muke mgnr ta daxu ta nuna Jennifer gaba dayansu suka xuba mata ido wacce aka kira mama tace aw wannan ce ? Ai nazaji Yar wani kusa ce agarin nan yanda naga tana daukan knta jiya tana lika daloli ashe Yar su ujuku ce Yar gidan Malan shehu ke ! Jaraba kike kowa ? Gaba daya falon suka Sa dariya banda Momy da ruby zahra tace Jennifer OK koma wa kike xonan atsorace ta je kusa da ita hannu tasa da damki kunnanta meye matsayinki a wannan gidan tana xubda hawaye tace Yar aiki kinga wannan ta nuna zahra da Jidda daki taba minsu kwara ki tabani aknsu babu abinda baxan iyaba bani da Kyau in aka shiga gonta tun jiya aka kawomin kararki babu ke ba Ibrahim bare kuma Prince A.k Garkuwa sbd ba sa'anninki bane sun girmi ajikinki banda ma jaraba irinta namiji mai xaiyi da kaxanta? Dan Allah tashi tasakar mata kunne maxa akawomin hypo da kleen na wanke hannuna na taba kaznta fice kiba mutane waje sum sum ta wuce tana xubar da kwalla daki tana shiga daki ta fada gado hade da rushewa da kuka karar wayarta taji ta daga ba tare da ta duba suna ba muryar Momy taji kiyi hkr Jennifer bani da yadda zanyi sbd ianwar dadynsu zahra ceki kwantar da hnklinki komai zai wuce ba komai Momy ngd ta rarrsheta sosai sannan ta kashe waya Da gamma tana xaune a daki ya shigo kamar ko yaushe fuskarshi ba walwala ya tsaya atsaye ina kikaje keda haisam ? Tayi shiru dan batai tsammanin tmbyr ba ke ! Bakayaji jine ? Cikin in ina a a a am mun munje kasuwa ne daga yau na hana ya fada cikin fada yai shiru sannan yace asanyaye kada na kara ganin kin fita da kowa kuma bana son nasake ganinki da mahboob ban yadda dakawacen Ku ba sannan daga yau karna kara ganinki da karamin gyale kina jina ?,kai ta daga masa kiyi mgn ina ji kuma zan kiyaye yayi Kyau yace sannan ya fice hawaye ya balle mata tana ganin abu iri iri "********************** Cikin sati daya haisam ya gama musu komai na tafiya taiwa Momy karyar xataje Edo state suka taho saudiyya Saudiyya Da yamma suka sauka Jennifer haushin hindu kawai takeji sbd tasa antaho da yaranta maza su biyu Mara Sa kyan gani ga gefe guda na xuciyar ta haushin hindun takeji batasan dalili ba haisam yai musu jagora dan suwa masaukinsu a hanya danja ta tsayadda su yana waiwayo fuskarsa yaganta acikin mota tana waya fuskarta cike da nishadi Hamdala dayayi da Saudi suka tmbyeshi yace ga wacce muke nema nan agabanmu baxasu iya ganinta ba dole suka hakura haisam yace drivensu yabi bayar mortar da ake janta basu Dade ba suka so wani tamfatse tsan gida mai gadi ya bude ta shiga suma suka bita ta fito daga mota tana yiwa motarsu kallon raini fitowa sukayi suna mmkin kamarsu da juna tana ganinsu ta kura musu ido ta kare musu kallo irin kallon sama da kasa sannan ta ya mutsa fuska suwaye Ku ta tambayesu araine ? Dai dai lokacin da wata babbar mace ta karaso tana fadin oyoyo sulthana ganinsu yasa tai turus ta bata rai suwaye Ku a dake hindu tace mu yan uwan sulthana ne dan ko ba a fada ba ido ya tantance kuje kunemi inda yan uwan Ku suke yata itaka dai na Haifa tsaki hindu tayi nga alamar xaki raina mana hnkl mu kuma baxa mu jure ba xaro bindiga tayi ta nuna matar da ita ko ki fada mana gsky ko na daukeki da wannan sulthana ce ta shagaban matar dalla gafara malama ance ba sanku ba dolene ?,daga ka wai munyi kama ? Sai dai Ku harbeni tsawa hindu tai mata tsab zan harbeki dan naga baki da kunya fitsararriya matsa sulthana kada su cutar min dake cikin kuka matar take mgn tabbas sulthana ba yata bace tsintar ta nayi tafashe da kuka By *GARKUWA* [1:12PM, 12/7/2016] MAMIX: ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 37&38 Yai mmk sosai ya kurawa wayan ido me yaka mata yayi shin xaibar bikin gidansu yaje ?? Ajiyar xuciya yayi jikinsa ya mutu kiran wayan ya kuma yi ga mmkinsa sai yaji switch off ranshi ya baci akira ace ana son ganinka sannna akashe waya ?? Yai tsaki shifa baxai kara karanbanin binckar wacece itaba har sai lokacin datagaji ta aiwatar da mummunan kudirinta da sauri ya koma cikin gida hannun shi rike da damin rafofi na liki ***** ***** Liki sosai A.k yake mata guri ya cika da mutane kowa na liki anata xuba kudade a hankali ta xame daga cikin filin rawar ta nufi cikin gida kai tsaye dakinta ta nufa tarushi GAM sannna ta xauna ta rushe da kuka kuka sosai take xuciyarta akuntace meyasa ya khaleel yake mata haka ?? Meyasa rayuwar ta take cikin rashin sa'a ?? Meyasa komai yake xuwan mata adabarbarce ? Kuka tasaka Wanda take matukar so yau ake Sa ranarsa da wata shikenan tayi asarar first love dinta ?? Meyasa shi baya sonta ?? Ta yi shiru ta tunani xuciyar ta ta tuna mata baya sonki xaiyi kissing dinki ?? Murmushin jin dadi ya kufce mata daxu daxu ya shanye miki lip tas hannu tasa tashafa lip dinta ta lumshe ido ta tuno lokacin daya ke kissing dinta tsikar jikinta ta tashi ta ajjiye ajiyar xuciya idonta ya kai kan wayar ta baya sonki xai sai miki waya iri daya da ta budurwarsa ?? Dariya me hade da kuka tayi ta janyo wayar hade da rungumeta akirjinta ta kunna wayan ta bude images din da tai musu ta tsaya kan Wanda sukayi ita da ita yayi masifar Kyau ferpect mach ta fada tana murmushi ina sonka Mr coffee kai kadace da tsarina da kai kawai xan iya rayuwar aure haka taita sambatu xuciyarta kamar madaci kidan data keji ya fara damunta haushi ya cikata sai yamma likis dan har anfara kiran sallah sanna taji hayaniya ta tsaya kidan ma antsaya taji dadi kwankwasa kofa akayi ta tashi ta bude gabanta ya fadi ba walwala afuskarsa ya shigo hade da rufe kofar yana kallonta dagani kasan na tuhuma ne ke bakyajin mgn ko ?? Me nace miki ?? Bana ce ban yadda ki koma ba ?? Shiru tayi kanta akasa tarasa amsar bashi zan dau babban mataki akanki me prince A.k garkuwa yace miki muryarta na rawa tace cewa yayi yana sona runtse ido yayi cikin jin haushi da jimami ke kuma me kikace masa ban bashi amsa ba dariyar me naga kunayi dashi tai shiru bakiji bane ! Am a a ban wllh Mr coffee bakomai what ? Mr me ? Da sauri tasa hannu ta rufe bakinta Sam batasan da sunan da takirashi ba murmushi yayi ganin ta tsorata ki fada masa kina da miji bana son na kuma ganinki da shi adake tace miji ? Nifa ya khaleel ba aimin miji ba matsowa yayi kusa da ita yasa hannu ya dago mata da fuska look dago kai ki kalleni ta dago kai atsorace ni nai miki miji bana son ki kula kowa ta sunkuyar da fuskarta ya dago da fuskar meyasa kike son wahalar da kanki ? Ta kalleshi shima kallonta yake suka kurawa junansu ido batare da sun fargaba muryarshi taji asanyaye Jennifer ya kira sunanta jikinta amace ta amsa da kyar hade da sauke fuskarta dago ta ya kuma yi ya matso gab da ita sunajin iskar numfashin su kin fisan kiyita wahalar da kanki ?? Meyasa baxaki ba xuciyarki abinda take soba ya fada yana kurawa lip dinta ido babu komai axuciyata karya kike akwai kinfison ki barshi aranki sai dai kishigo daki kita rusa kuka da sauri ta kalleshi ki fada plx yafada cikin wani yanayi idonshi akan lebenta ahankali ta xame tai katsa ya bita da kallo dan jikinsa yai matukar sanyi ya juya xai fita tabi kyakyakyawan bayansa da kallo ki tabbata kin fada mishi abinda nace sannan kada ki kuskura ki bashi numb dinki ya fice daga dakin hawaye ya sauko mata tarasa gane inda yasa gaba ta mike da kyar ta shiga toilet dan tayi wanka ****** ****** Tana fitowa daga wankan ta Sa doguwar rigar less ta shafa mai hade da yin kwalliya sosai duk tasan dare yayi ba kuma inda xata tana cikin shafa janbaki maroon ruby tashigo kina nan anacen anata nemanki ta xaro ido kadan waye yake nemana ?? A.k Garkuwa kin rikitamin bro fa kiyi sauri tai shiru sbd karar kiran wayar ta murmushi tayi special bro gata nan dariya to shikenan kafata kafarta xan kawo maka ita yanxun nan ta katse wayar kinga yadda ya daga min hnkl shi Jennifer Jennifer taso muje gaban Jennifer ya fadi da ta tuno gargadin mr coffee sannan tana matukar jin kunyar ruby baxata iya musu da itaba jikinta sanyaye ta mike tabi bayanta ruko mata hannu tayi sukai bangaren ya khaleel kai tsaye dakin suka shiga ita kam a tsorace ta shiga dakin xaune ta ganshi da farar singlet da yana ganinsu yasaki murmushi special sis ngd sosai dariya tayi nacika alkawari ta juya asha hira lfy ta fice ya harari Jennifer shine kika gudu kika barni ko ?? Kai dan rainin hnkl gata nan dakace baka sonta ba da sauri ta kalleshi dan batasan yana dakinba yana kwance kan 3 siter yana sanye cikin farar sheet da 3 quarter yana danne dannen wayrashi cikin hada rai yace meye haka Prince ? A gaban yarinya kake irin wannan zancen dariya yayi sorry manya Jennifer ya kira sunanta ta amsa ina son naji amsata ta saci kallon ya khaleel idonshi a kanta ya galla mata harara karar shigowar test taji ta duba ya khaleel ne ... Ki fada masa kina da miji kin amince min xaki aureni ? Da bara ta fado mata tace ina so kabani lokaci zanyi shawara wani kallo ya khaleel yai mata wane irin tunani malama ki bashi amsa yanxu khaleel plx kabita asannu a tsorace tace kayi hkr ammin miji ta kalli ya khaleel yai mata jinjina da hannu ta saki numfashi wannan ba damuwa bane Jennifer tunda ba ki aure ba zan cigaba da Neman aurenki har sai kinyi aure zan hkr Suka kalli juna tai murmushi hade da cije lebenta na katsa wato ta rama abinda yake mata kwafa yayi ya mike ya shiga bed room dinshi yana barin wajan taji zaman ya gundireta ta mike wayar ta tafi A.k yasa hannu ya dauka yai dialing numb dinshi kiran ta shigo yaga numb din sannan ya mika mata wayar sukai sallama ta fice daga dakin jagwab ta fada kan gado tana tuna abinda ya faru tsakanin su banko kofa taji anyi gabanta yai mummunan faduwa ganin su zahra cikin tsawa zahra tace ubanwa ye yace kiyiwa Prince A.k mgn ke wacce irin mayyace ? Anty Jidda anya kuwa banza take barin maza shegiya duk inda taje sai ance ana sonta ? Ina fa banza agumi take musu irin Nasu na mugayen yare to wllh ahir dinki Jidda tace kina kallofa da kyar na rabata da ya khaleel irin bakin cikin dana kunsa akan wannan kafurar wai ma waya gayyace ki taronmu ?? Kin wani Sa banxan karamin material dinki kina rausaya wai ke mai Kyau fadamin suwaye munana ?? Zahra tace warning na karshe dan ubanki ki fita har kar A.k dan yafi karfinki kije kisami dan jagaliya dangin ojuku ki aura ba ki dinka hange hangen wayanda suka fi karfinki ba shasha sha ! Anty Jidda yarinyar nan sai mun mata Jan wuya na fuskanci Yar rainin hnkl ce cikakkiyar Yar iskaba xamuyi maganinki kin kusa barin gidan nan akoma cen acigaba da sai da garau garau sukai mata tass sannan suka fice ta share hawayen fuskarta da ya xubo tai tsaki ke kika damu da wani Prince A.k garkuwa Basu dade da fita ba ya shigo awahalce ta kalli kofar yau kam taga ta kanta ya tsaya atsaya hannunshi cikin aljihu baxaki huta ba har sai kin fadi abinda ke cikin xuciyarki kada ki kuskura wata alaka ta hadaki dashi kiyi maza ke yanketa ki fada mishi kice mijinki baya bukatar ganinki da kowa ko dole ne yaja dan karamin tsaki ke ! Ta turo baki nifa ba sunana ke ba yai shiru yana kallonta ni kuma dashi nai niyyar kiranki mai yasa baxaki fadi maganar Da barinta xai iya janyo miki ciwo shikenan tunda kin xabi ki barta tai ta wahalar dake ya fice tabi kyakykyawan bayanshi da kallo tana mmkin maganganunsa a hnkl ta furta ina sonka mr coffee amma baxaka tafajin Kalmar nan abakina ba koda kuwa xata xame min illa araina kuka ya kufce mata ranar kam batai barci ba tunane tunane ta kwana yi ***** ***** Washe gari ya haisam ya wuce office ya dauko wasu muhimman takaddu da ya manta su acen yana shiga ya gansu su uku biyu maza ita kadai mace ya kallesu ta waiwayo tana xabga masa shu'umin murmushi kana mmk ? Ta fada tana kallonsa meye abin mmk dan na ganki anan bayan nasan xaki iya aikat fiye da haka me ya kawo ki office dina ? Ko kin gama aiwatar da aikin daya kawoki gidanmu ? Wai shin Jennifer ke wacece ? Murmushin ta Kuma yi nima shina ke so nasani ya wurga mata kallo wannan kuma ke kika sani dan bazan yadda da salon rainin hnklinki ba plx haisam ta katseshi wacece Jennifer ? Mikewa yayi yana kallonta dan gani yake ta gama raina masa hnkl wacece ke ? Ni kike tambaya matsayinki ? Ni bani bace Jennifer ta kalli mazan nan biyu Mara Sa Kyan gani suka fita so nake nasan wacece ita sunana hindatu ....... By *GARKUWA* [1:12PM, 12/7/2016] MAMIX: ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 41&42 Da kuka matar tacigaba da mgn plx ki sauke bindigar jikin hindu asnyaye ta sauke bindigar Ku yan'uwan sulthana ne Ku shigo ciki tayi gaba tana xubar da kwalla suka bita abaya dukkansu jikinsu amatukar sanyaye falon baki tai musu masauki ta kawo musu kayan motsa baki dukkansu babu Wanda yai marmarin taba kayan xuciyoyinsu sun kwadaitu da son jin y akai aka haihu aragaya sulthana tana zaune idonta yayi jajir ta hada kai da gwiwa sam bata San inda kanta yake ba sbd tsabar rudun daya ruda mata kwakwalwa matar ta fito hannunta dauke da jaka karama har yanxu kuka take ta xauna afalon kusa da sulthana sannunku da xuwa bayin Allah sunana hjy Aisha sulthana ba yata bace na tsince ta a abuja lokacin danaje xiyarara ganin yan'uwan mamana a shekara ta 1996 a watan December na dauko ta muka dawo nan da xama wannan shine kayan da na tsince ta dasu akwai photuna guda biyu da nata Dana wasu yanbiyu nasan tabbas kune sannan da wanann awarwaron ta dauko musu da kuma wannan barimar har da takaddun haihuwanta Wanda aranar ya tabbatar min da kwananta arba'in a duniya nayi kuka sosai akan wannan rashin imanin da aka akaitawa wannan jinjira wani mahaukacin kuka sulthana ta saki su Kansu jenny da hindu kuka su ka Sa cikin matukar karfin hali hindu tace wannan wacce irin uwace me watsar da yayanta ? Wani kallo na raxana hjy tai musu ban gane ba yanda ta watsar da sulthana hk ta watsar damu wani salati hjy ta saki cike da mmk da mugun ta ujjibi wannan ya tabbatar min da mahaifiyar mu Yar 9ja ce yaxama dole mu binciko ta a duk inda take hakane yayana hjy ta fada ubangiji Allah yasa adace amma zanso naji dalilin da xaisa ta watsar da Ku Jennifer tace abin mmkin shine shekara 1 da watsar damu ta kuma watsar da sulthana ita kanwarmu ce wannan abu dole ya daure kai haisam cikin matukar tausaya yace wllh ni kaina narasa warware wannan lamari abu sai kace wani lbrin film ko novel ? Cikin jin haushi sulthana tace bana jin ko a novel antaba wannan daurin gwarman haka suka cigaba da tattaunawa xuciyoyinsu tunkushe da kunci ******* ********* Kwanansu takwas suka dawo 9ja abinda yake daurewa kowa kai yanda basa iya xama waje daya da junansu sai sunyi fada suna sauka gidan hindu take g.r.a sulthana ta kalli hindu wannan gidan nawaye ?? Jennifer tace gidan Hindu ne tsaki sulthana tayi kinga bake na tmvy ba hade da galla mata harara akufule tace kuma na baki amsa ki dau mataki hindu tace gidana ne ya mutsa fuska sulthana tayi dama sai ke din bangane sai ni din ba mai kika mai dani ?? Sai ma amfada Yar daba Yar zaman kanta karuwa taja tsaki wani wawan duka hindu ta kaiwa sulthana ni ce karuwa ? Ta rufeta da duka da sauri jenny ta tunkude daga jikin sulthana wannan wacce irin masiface jenny ta fada kubarmu da masifa daya mana haba sulthana meyasa baki da kunya ? Tsaki sulthanan taja yayan karuwa har kunya garesu ? Sororo sukayi cike da mmkin mgrnta ta mike tana haki sbd dukan da hindu tai mata kwakwalwar kifi gareku idan Maman mu ba karuwa bace to wacece ?hawaye ya xubo mata wacce macece zata dunka watsar da yayanta haka barkatai ? Kuka Jennifer tasa tabbas hakane akwai sulke cikin nadi muddin na ganta sai tamin bayanin da xaisa har ta dinka wullar damu abola hindu tace wllh wllh duk da tana uwarmu wahalar Dana sha da gararin danayi sai na hukunta ta sulthana ta amshe da naku duk mai saukine duk randa muka hade shaketa zanyi kowa ya huta dukkanmu babu Wanda bashi da tabo ke tanuna Jennifer kafura ke kuma Yar daba ni kuma futsarriya ta dalilin futsara ta har sai da aka taba harbin hajiya ta Allah ne yasa tana da sauran rayuwa kai da ji kasan ba uwar arxikice ta haifemu ba haisam ne yai karfin halin katsesu kuyi hkr ba kowacce mgn ake fdawa iyaye ba duk min rashin adalcinsu akn yayansu kaga Malan sulthana ta katseshi sbd kai naka iyayen basu wullar da kai ba ? Toma ina ruwanka ? Nifa natsani shishshigi da tusa kai aruwata kaida wayancen banxayen sakarkarun ta nuna yaran hindu meye amfaninku akn rayuwarmu tsawa haisam ya kwatsa mata fuskarshi a tmke ki shiga hnklinki a tsorace ta kalleshi Allah ya baka hkr ke hindu ki sallami wayancen garadan dan banga amfaninsu ba bazan sallamesu ba idan ke bakiga amfaninsu ba ni na gani tare ki ka ganmu amana ce me karfi atsakaninmu banza Yar fashi kawai kar Allah yasa ki sallamesu.... Wanka mata mari Jennifer tayi tafashe da kuka Allah ya isa banza kafura da gani ubanki katon arnene dan wllh ban yadda ubanmu daya ba hindu tace da kin barni da ita na koya mata hnkl fitsarriya mara tarbiyya cikin jin haushi jenny tace akwai Mara tarbiyya irinki hindu taiwa jenny wani kallo kura ce xatace da kare maye ke bakiga mummunan tabon jikinki ba na kafurci cikin kuluwa sulthana tacewa hindu dallancen Yar safarar koken Yar fashi da makami duk kinfimu mummunan tabo makisiya kawai ya isa sulthana jenny ta kwatsa mata tsawa mufa ba Sa anninki bane tsaki tayi shekara daya da wata biyar har wani girman arxikine ? Xaki bude baki yayyyyayaya ke babba ta kuma yin tsaki jenny ta rike kirjinta na tsaneku wllh sulthana tace nafiki jin tsanarku hindu tace inajin kamar na kasheku na huta inna kalleku wani bakin ciki nakeji na musamman nima haka sulthana ta fada jenny tace ina jin kirjina kamar ya tsage sbd kiyayyrku haisam yace innalillahi wannan wacce masiface ? Ya mike zan tafi gida dare nayi gobe zan dawo mu tattauna wannan gagarumar matsalar ya fice yana jin wani abu aransa ******* ********* Daren ranar basuyi bacci ba hk suka dinka fada da rigima da doke doke karfe uku na dare suna rigima da kyar yaran hindu suka tsawatar musu da bindiga suna xauna a falo 4 na dare da wani abun kowacce tayi tagumi su kadai suka San me sukeji daya daga cikin yaran hindu yace madan a matsalarku fa tana bukatar masani da sauri ta kalleshi boy one wanne irin masani ? Akwai wani malami dana Sani in xaku yadda gobe tun da safe muje dan gaskiya wannan lamari naku yana bukatar irinsu da sauri kowacce ta amince dan abin ya ishesu sosai **************** Tun da safe suka tafi ko breakfast basu yiwa ba abinda ya basu mmk mutumin yana cikin tsakiyar dukar daji suna xuwa boy one xaiyi jawabin abinda ya kawosu ya dakatar dashi cikin jimami yace al'amarinsu yafi karfina gaba dayansu suka raxana abinda zan iya fada akanku shine zargin da kukewa iyayenku ha haka bane kun fito cikin wata xuri'a me dunbin tarihi da kuma wata gagarumar baiwa yanxu haka suna cike da sonku da nemanku al'amarinku abune me matukar hadari kunyi kuskure wajan haduwarku waje 1 tabbas da kuncigaba da xama xaku iya kashe junanku sbd karfin sihirin dake tare daku bayan an rabaku da iyayenku ba a barku ba sai da aka biku da wannan asirin me matukar wahalar karyuwa bazan iya karya wannan asirin ba sbd akwai amana atsaka nina da bokan da yai wannan aiki abu daya zan muku shine na baku maganin da xai rage muku kiyayyr juna da jin haushin kanku da kukeyi wani kullun magani ya Ciro ya watsa acikin garwashin wutar da ke gabansu nan da nan hayaki ya turnike wajan suna shaka suka fara tari da atishawa me karfin gaske ya miko musu wani ruwa yace su xuba a kofar gidansu inda suke xaune sannan suka tashi jikinsu duka asanyaye a hanya ma sai da aukayi fadan amma bai kai xafin na jiya ba suna xuwa suka xuba maganin a kofar gida wani hayaki ya tashi me ban mmk suka shiga gida suna mmkin abun a falo suka tadda haisam yana xaman jiransu da sauri sulthana tai wajanshi sannu da xuwa ya haisam ta fada tana juya ido da kyar ya amsa da yawwa wani abin mmk ne ya faru wajan wani boka mukaje sai alokacn ya kalleta da mmk boka ? Ya maimaita ta kwashe lbr ta fada masa ya mike tsaye meye hakan ? Ku mata meya ke damunku ne meyasa in kuka shiga masifa xuciyarku take bushewa kun manta Allah mai ikone akan komai ? Baxaiyiyu ba kai boy one kaje ka wanke inda kuka xuba maganin nan oga sorry ammafa wajan ya bushe dan hayaki ne ya tsahi kamar ba a xuba komai ba oh ya rabbi ! Ya dafe kai wllh sai kun tubarwa Allah wannan bai dace ba ya sabawa shari'ah sulthana ce tamarairaice kayi hkr ya haisam tsaki yayi bai kalli inda takeba kuje ku fara istigfari ya fice ranshi abace Jennifer ta mike jikinta asanyaye nima kunga tafiyata wani kallo sulthana tai mata xuwa ina tai tsaki inda kika aikeni tai ciki ta dauko akwatinta ta fice daga gidan ko sallama batai musu ba ********** ********** Ta sauka dai dai kofar gidan tafiya mai adaidaita kudinshi a xaune ta ganshi kan bencin gate man tunda tashi go yake mata wani irin kallo hannunshi rike da ruwan cway yana sha tadan durkusa aladabce tace barka da hutawa ya khaleel baice komai ba sai tabe baki da yayi murmushi tayi aranta hade da mugun jin dadin ta lumshe idonta tana jan akwatinta nayi missin dinka mr coffee ganinka Dana yi yanxu yasa naji farin ciki sosai suwaiba ce ta rugo da gudu suka rungume juna barka da xuwa Jennifer munyi kewarki har daki takai mata Jakarta ina yan gidan ta tamby suwaiba Yar gidan yayan Momy ce ta haihu sukaje ganin baby yaushe ta haihu ? Daxu suna cikin hira taji karan wayanta dariya tayi hade da nunawa suwaiba screen din wayar suwaiba ta xaro ido muryarshi asanyaye yace mata ki. Kawomin coffee yanxun nan ta kashe sukayi dariya sannan ta mike suka jeru xuwa kitchen suna hira daga dawowata da coffee zan fara da gaggawa ta hada masa ta kai masa yana danne dannen wayarshi ta sunkuya ta ajjiye xata fita yace xonan ta saki numfashi taxauna ina kikje ? Kuma da ixininwa ? Edo naje da ixnin mamana OK tashi kije ta mike kinga ! Yqce mata kina da abinda xakice ? Eh ta amsa masa dago kai yayi yana murmushi ina jinki muryarta na rawa tace inaso zan musulunta wullar da wayr hannunshi yayi da sauri ya karaso kusa da ita xaki musulunta kai ta daga masa yayi dariya ta jin dadi ya ruko hannunta duka biyu hade da runtse ido kana gani kasan najin dadi turo kofar akayi Jidda ce ganinsu a haka datayi yasanya ta kwalla ehu hakanne ya janyo hnklim su Momy da suka dawo tare da sauri sukai wajan abinda suka gani ya basu mmk khaleel rike da hannun Jennifer fuskarshi cike da walwala Jennifer taja hannunta tana kokarin kufcewa ya finciko hannun sbd mutuwar da jikinta yayi yasa ta fada jikinshi gaba dayansu suka xaro ido cike da mmk Jidda ta rushe da kukan bakin ciki. Jinjina ta musamman gareki *Basmah ER LELE* By *GARKUWA* [1:12PM, 12/7/2016] MAMIX: ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 49&50 Girjin shi yaji yana xafin gaske tamkar ana babba ka masa wuta numfashinshi da kyar ya ke iya saita shi, Malan ya cigaba da cewa, Dr bashir na jijina maka irinku mu keso Ku yawaita aduniya masu taimako dan Allah, masu jajircewa akan d'a koba nasu bane Allah ne kawai xai biyaka da mafificin alkairi bakomai malan shi d'a na kowane baxaka ki mutum ba koda yaka sance ba addininku daya ba, sbd bakasan gaba, malan ya mike xan wuce Dr duk yadda ake ciki muyi waya, amma maganar auren nan in son samune kada ya wuce satin nan, murmushi dady yayi cikin gwarin gwiwa bakomai malan ko gobene ashirye muke, Shima malan murmushin yayi hakane Dr Allah yasanya alkairi, ka tamvy ta bakin yarinyar ko tana da abinda xatace, insha Allah xanyi haka nagd sosai, malan ya tafi yana zabgawa dady addu'a ta samun rahama, Saukar da numfashi dady yayi ya kalli khaleel, khaleel ? Yakira sunanshi, khaleel ya kuma maimaitawa a tsorace yata bashi hade da girgixashi khaleel ! Da kyar ya iya bude ido ya kalli dady, cikin raxana dady yace meya sameka ? Kirjina dady yana min xafi ina jin xuciyata kamar xata fito, subhanallah khaleel ! Sbd me ? Yanxu yanxu fa lfyr ka kalau, mikewa khaleel din yayi tamkar xai fadi dady natafi daki zansha mgn da kyar ya iya mgnr, Dady binshi yayi da ido yana mmkin ciwon nashi yanxu yanxu ace ana tunanin xuciya kamar xata fito ya salam ! Meya sami yaron nan farat daya haka ?? Haka ya cigaba da tunane tunane ko xai danko dalilin cutar babban nasa daya keso tamkr namaa tsoka daya a miya ************* Kai tsaye dakinshi ya wuce shi kadai yasan yadda ykeji aransa abude ya tadda dakin ya shiga ciki a wahalce ya xauna kan 3 siter dinshi sai da ya xauna sosai sannan ya kula da sagir daye xaune yana kallonshi, Sagir ! Yakira sunanshi, ya cije lebenshi xan rasa jenny ta, Xaro ido sagir yayi, cike da mmk yace ban fahimta ba khaleel, da kyar khaleel ya bude baki cikin wani mugun yanayi na bakin ciki da bacin rai, Dady xai bawa mahboob auren ta, Subhanallah ! Sagir yace sbd me ? Ya tmby khaleel din daya runtse ido yanajin kansa kamar ana cakamasa kibiya, sbd yace tasu tafi xuwa daya, Da mmk sagir yace to khaleel yanxu meye abinyi hnklina yatashi nikaina bana so karsa jenny, tsaki sagir yayi duk kai ka janyo wannan tashin hnklin taurin kanka ne yajamaka, Kwfa khaleel yayi bana son fda plx kabarni naji da abinda nakeji shi kadai ya isheni, idan narasa jenny narasa dukkan farin ciki na rayuwata bana jin xanyi aure, dan konayi wacce na aura baxata taba jin dadin xama dani ba, kallonshi kawai sagir yakeyi dan ya kasa mgn, ina son jenny naso na aureta na reneta na bata ilimi ta goge da rayuwa har xuwa lokacin daxata mallaki hnklin kanta yanda xata iya rayuwar aure dani, da inaji ajikina jenny ta wace, yanxu tana so tafi karfina tayaya dady xai gane jenny itace mahadi na farin cikin rayuwata ? Dafe kansa yayi cikin mayuwancin hali har abada bazan daina son jenny ba,itace macen dana kalleta yanayi na sauya ita kadaice macen dana fara so har nake tunanin rayuwar aure da ita sagir kasan ya akayi jasan Jennifer? Girgixa kai sagir din yayi, Kwanciya khaleel yayi hade da tsirawa cillin din dakinsa ido Ranar lahadi ne da yamma Momy ta ce ya kai wata abu Yar aikinsu kasuwa xatai mata siyayya bayan sunje yai parking dai dai bakin kasuwa wajan kofar gidansu inda mamansu take sai da abinci yana xaune cikin mota ya hango baban avokinsa da ya rasu xaune cikin rumfan murmushi khaleel yayi dan mutumin yana da matukar kirki tun suna yara abokin nasu ya rasu amma khaleel bai manta da shi ba dan yana xuwa gaishe ahi lokaci xuwa lokaci futawa yai daga cikin motar yana sanye da wando 3 quarter da riga maroon ta dan kamashi kadan hannun shi rike da mukullin mota yayo rumfar wajan Baban abokinsa ganinshi yasa mutumin yin dariya hade da fadin sunanshi, khaleel d'ana kana duniya ? Dariya shima khaleel din yayi hade da sunkuyawa baba barka da yammaci, Yawwa khaleel tashi ga benci nan xauna ya gida ya aiki ya iyayen naka? Mikewa yayi ya xaune hade da fadin suna nan lafiya baba, Mashaa Allah khaleel har yanxu dai ba iyali ko ? Kai khaleel ya sunkuyar hade da murmushi ankusa baba, Af kullum amsar kenan ankusa ba, to ubangiji Allah yasa, Khaleel ya amsa da amin Shiru Baban yayi, duk lokacin Dana kalleka sai na tuna da khamis, Ubangiji Allah yaji kanshi da rahma, Amin baba, Karasowa tayi tai musu sallama suka amsa kan khaleel akasa bai kalleta ba ta mikawa baba plate na abincin daya siya ta juya xata tafi baba ya kirata, Jennifer xo ki tambayi khaleel me yakeso? Dago kansa khaleel yayi suka hada ido gabanshi yaji ya fadi da karfi wani abu yaji yam tundaga kansa har dan yatsan kafansa da sauri ya sunkuyar da kanshi muryarta yaji me matukar dadi, me xa'a kawo maka ? Girgixa mata kai yayi hade da kara kallonta mmk sosai abin yabashi ganinta yayi adire kyakkyawa Sam batayi kala da sunanta ba aslima shi yafi ganin kamarta da Hausa fulani a hnkl a hnkl gaban nashi ya rage faduwa mmkin kansa yake baba na cin abinci yana mishi hira shi kam hnklinshi nakan sabon sauyin daya samu kansa ciki bai taba kallon mace duk kyanta da tsarinta yaji wannan yanayin yanayi wa mutane kwarjini yau shi akaiwa kwarjini yarinya karama hnkl ya kallo bangaren da take xaune akan benci cikin runfar nesa dasu kadan karantar yanayin da ta ke ciki yayi sbd ya karanci sanin yanayin halayyan dan adam tana da nutsuwa sannan tana cikin damuwa haka kawai yaji tausayinta ya kamashi, kwala kiran sallah akayi, araxane yaga ta kalli inda kiran sallar yake fitowa gaba daya ta bada nutsuwanta akan sauraren kiran sallar mmk sosai ya kama khaleel bai tsure da mmkinta ba sai da suka debi ruwa arumfar tasu shida baba suka fara alwala kura musu ido tayi tana kallon alwalar kana gani kasan alwalar birgeta tayi jinjina kai khaleel yayi ya mike Abu ya hango ta nufosu tagama siyayyar yace ta shiga mota ta jirasu xasuyi sallah xuciyar cike da mmkin yarinyar da kuma tunanin son taimakonta suka shiga masallaci Bayan sun idar da sallah sun fito shida baba ya kira Jennifer xai biya kudin abincin daya ci da sauri khaleel ya xaro kudi ya tambayeta nawane kudin tace 500 ne ya bata 1k ta tafi kawo masa changy yace ta barshi baba yai gdy shikuma khaleel din ya shiga mota dai dai lokacin da Maman david takara so wajan baba Jennifer tace wai a bar changy? Gyda kai baba yayi bani na biya ba khaleel ne dan gidan Dr bashir na g.r.a xaro ido Maman David tayi, hee ! Baba meyasa baka kirani nayi gaisuwa ba ? A kamfanin babansu fa Baban David yake gadi kamfinsu na takalma ai mutanen kirkine baba, Allah ya saka angode ta wuce tana mmkin ganinshi ana sbd tasan dan manyan mutane ne ***************** Wasa wasa kullum khaleel ya xauna bashi da aiki sai tunanin yarinyar nan ba yanda baiyi ba ya share ya kasa da kyar akai 1 week da kyar ya samu ya xakulo dabara sbd yaji daxu Momy tana anemo mata Wanda ya iya girki kafin bikin Abu yaxo da yamma ya shirya ya nufi unguwarsu kai tsaye rumfar Maman david yaje bai samu Jennifer anan ba sai Maman david din yatarar ga mamakinsa yana xuwa yaga Maman David da sauri taxo wajanshi dan ta ganeshi sannu da xuwa oga amsawa yayi sannan ya xauna ta gaishe shi da girmamawa ya amsa shima tace me xa a baka yayi Jim ya dago kai kenan ya hango almarai ya dan saki numfashi ya xaro Damin kudin ya mika mata abawa wayen cen almajiran da murna ta amsa bayan ta raba musu duka abinci ta kawo kudin wai sunyi yawa yace ta barshi da murna ta fara gdy ta xauna nesa dashi kadan ta hau surutu ai oga Allah yaska muku da alkairi irin taimakon da kukeyi megidana ma a companyn Ku na takalmi yake gadi ajiyar xuciya khaleel yayi dan yasamo mafita yayi murmushi kadan bakomai akwai mgnr dana keso muyi gyara xama tayi inaji, Sunana khaleel Dr bashir, Bude baki tayi da mmk Kaine khaleel ? Daga mata kai yayi Momyna tana son Yar aiki wacce xata dinka yi mata girki ko kina da wata hanya daxaki mata naga kin iya girki sosai, Washe baki tayi cike da murna sosai ma oga khaleel ina da hanya dan ina da y'a Jennifer itama ta iya girki sosai, Hamdala khaleel yayi cike da jin dadi, OK amma kafin nan naga cen gabanku kadan sun bude catering skul ko ? Inaso taje cen tayi training na 3 months kafin tafara aiki dan Momy kafin ta dau mutun tana kai shi catering yai training, jim Maman David tayi dan bata da kudin daxata iya biya mata hakan yakaranta a fuskarta yasa yaxaro damin kudi Wanda yasan yafi na catering din yawa ya mike hade da mika mata gashi aje ayi mata register, ta amsa tana xabga gdy Wannan shine dalilin zaman Jennifer gidannan kuma tunda taxo na fuskanci tana sona tun ban yarda sonta nake ba har sai da na yaddarwa kaina ta tsunduma son jenny so kuma ba na wasa ba naso na aureta na maida ita cikakkiyar mace ya girgixa kai hade da cije lebenshi sagir kasan banta ba burin soyayya da karamar yarinya ba ? Babban burina shine auren mace wayayyiya wacce at least ace tagama degree dinta tasan rayuwa tasan menene aure, tana da cikakken hnklinta, bani da burin auren yarinyar da komai kai xaka koya mata ciki kuwa harda soyayya batasan yaxatayi ta farnta mk ba kana fishi da ita itama tana fushi da kai, dariya sagir yayi da sauri khaleel ya galla masa harara kaifa dan iskane dariya kakemin ? Sorry abokina ina mmkin yanda akayi bakasan yaran yanxuba tarr suke ganinka abinda yaran xasuyi wata babbar baxatayi ba, tsaki khaleel yayi baxaka ganeba sagir ! Kayi hkr khaleel Cije lebe yayi bakasan me nakeji ba Kalmar nan ta hkr da ka fadamin jinayi kamar ka Debi narkak ken ruwan dalma ka xubamin ajikina, Wani irin xaro ido sagir yayi hade da fadin Allah ya kawo sauki *************** Dady ya tarasu kaf mutanen gidan a babban falo harda su hindu sulthana da jenny yayi gyran murya yana kallonsu 1 by 1 shikadai yasan wanne irin yanayi yake jin kansa, Alhamdulillah na tarakune anan dan mu tattauna gagarumar matsalar da muke ciki kan rashin lfyr Jennifer ya kalleta kallo na tausayawa Jennifer ! Yakira sunanta ta amsa kanta akasa mun yanke shawarar xamu auraar dake ga musulmi kan shawo matslarki kin amince ? Gabanta ne yai mummunan faduwa da sauri tace eh jikinta na rawa Hamdala dady yayi sannan ya kwshe yadda sukayi da malan yasanar dasu, kije kiyi tunani Jennifer idan kina da Wanda kikeso Wanda kika yadda da ingancin addininsa nan da xuwa gobe ki fadamin da kyar ta iya bude baki sbd nauyin d yai mata tace toh Sulthana ce tace dady nima kaimin auren plx ! Da sauri hade da mmk dukansu suka kalleta murmushi dadi yayi sulthana ! Yakira sunanta kiyi hkr itama Jennifer kinji babban dalilin daxaisa ayi auren, dady nima myb in ammin auren matsalata ta yaye ka auramin ya haisam ! Dariya ta subcewa dady ! Ta shagwabe fuska plx dady ina sonshi, ki yi hkr akwai time in dai yana sonki lokaci kuma yayi tsab xan aura miki shi, A a dady ko baya sona kai mishi auren dole dani, tsawa haisam yai mata baki da kunya ko ? Wani kallo tai masa tunda kasani maimai cin me kk ? so kafasan bani da kunya name xaka tmby ni ita ? Kunya tayi yamma ni nayi kudu tafada hade da murguda masa baki girgixa kai dady yayi cike da tausayinta mace da akasani da kunya ita anxare mata ta ta da karfin sihiri, dady ta katse masa tunaninsa cikin fuskar tausayi ni nasan baxai soni ba ! Sbd bani da kunya ni fitsararriyace amma ina sonshi ni kaina bansan lokacin Dana ke futsara ba ta fashe da kuka me tsuma rai dady inaji dama babuni na tsani kaina kai da Momy ne kadai kukemin kwarjini amma koya kallo daya nake mishi da kaina, cikin matukar tausayawa Momy tace kiyi hkr sulthana kowanne mutun da irin kaddararsa in shaa Allah komai xai wuce kutashi kuje kuyi sallah ankira dukansu suka mike kowa da abinda yake sakawa aransa *************** Suna kwance karfe 3 na dare sulthana ta tashi ta dauro alwala tana fitowa daga toilet ta kalli yan'uwanta su 2 da jenny da da hindu suna barci hnklinsu kwance wata kiyayyarsu taji me xafin gaske frige ta bude ta dauko ruwa me sanyi ta juye musu shi ajikinsu pirgit suka tashi ganin itace tai musu aikin yasa hindu ta mike a kule ubanwa yasaki ki xubamin ruwa ? Da kallon raini tace ubanwa yasaki ki mike kafa kina barci cikin kwanciyar hnkl kamar baki da wata matsala a rayuwa alhali kin fi ubanwa Iowa matsla kitashi ki fada wa ubangiji bukatanku, da jin haushi hindu tace shine xaki tasheni da ruwan sanyi Tsaki sulthana tayi ki godewa Allah daba tafashash she bane Wanka mata mari hindu tayi Wani kara sulthana tayi hade da kaiwa hindu duka da roban ruwan sanyin data tashesu, takaici ya kama jenny ta fashe da kuka hade da rufesu da duka dukansu suka kacamai da fadan gaske irin Wanda suka farayi daren ranar da suka dawo hotoro karar fadan nasuce ya tashi mutanen gidan dukansu sukayo dakin nasu hnklinsu atashe samun sukayi sun kacame da fada akai akai su rabu suka ki hnklin dady atashe ya kira ya khaleel yana xuwa ya kwatsa musu tsawa suka tsaya da fadan dady hnklinshi atashe yace meya hadaku cikin Daren nan ? Hindu tana haki tace dady wannan shegiyar futsararriyarce muna bacci ta xuba mana ruwan sanyi, Cikin fada sulthana tace niba shegiya bace, kece dai shegiyar futsarariya, Jenny ce wawuro center table din dakin kwara na kasheku na huta dan jaraba dadyna yana muku mgn baxaku daina ba, Da sauri sulthana ta janyo lokar mirror din dakin wllh kina bugamin nima zan buga miki, aguje hindu ta bude Jakarta ta xaro bindiga ta nunasu da ita wannan shine kuskuren da muka kara yi haduwa waje daya kun manta maganin da boka ya bamu muka xuba akofar wancen gidan bamu xuba anan ba wannnan magnin shiyake rage mana karfin kiyayyar juna nagaji ! Nagaji ! Kwara na kasheku na kashe kaina mu huta ta nuna su da bindiga By *Ummee Garkuwa* [1:12PM, 12/7/2016] MAMIX: ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 45&46 Ya xuba mata ido yana kallonta ranshi abace cikin muryar tsawa kadan yace daga ina kike ? Shiru tayi kanta akasa , ya matso kusa da ita dago kai ki ban amsa , ina kika je ? Asanyaye ta abshi amsa gidanmu . girgixa kai yayi , naje gidanku Maman David tace bakije ba, gabanta ya fadi , tarasa ydda xatayi gashi ya tsareta da manyan idanuwansa, Naje gidan yayata ne. Tabashi amsa tana addu'ar Allah yasa ya amince, ina kenan ?? Ya kuma tambyrta muryarta na rawa ta amsa Hotoro, Ok dago kanki ki kalleni A kunyace ta dago fuskarta kwarjinin fuskarshi yasa takasa jurewa tai kasa da kanta, hannu yasa ya dago da fuskar ta ta xubawa kyakkyawar fuskarshi ido, shima idonshi akanta yana kallonta , kin San irin yaran da suke barin gida batre da wani dalili kwakkwara ba ?? Kai ta girgixa masa, nop kiyi magana, Asanyaye tace bansani ba, Kwafa yayi yaran dabasu da tarbiyya, Xaro ido tayi atsorace Daga yau in ba dady ko Momy ne sukai miki mgn kada ki kuma varin gidannan jina jina? Kai ta daga hade da fadin naji zan kiyaye, Yayi Kyau, ya saki fuskarta sannan ya xuba hannayensa a aljihu, ki kiyaye. Inshaa Allah zan kiyaye, Ya fice daga dakin tabi bayanshi da kallo tana murmushi hade da jin dadin ganinshi ta fuskanci ya rame kadan, ************ Dakinsa ya koma ranshi yai mishi dadi na ganin ta dawo gida ya ga abubuwa da yawa afuskarta, tayi missing dinshi, murmushi yayi kadan, kofar aka bude hade dayin sallama mmk ya kamashi ganin Wanda ya shigo hannu suka bawa juna, sagir ? Yaushe ka dawo ? Ba sanarwa? Dariya sagir din yayi, jiya na dawo, Hamdala khaleel yayi kaxo a time din Dana ke bukatarka, xama yayi ya kalli khaleel man naga ka rame kadan me ya sameka, kallon sagir din yayi da mmk, rama ? Ya maimaita, kana mmk ne sagir ya tmbyshi hade da janyo laptop din khaleel ya bude pix din jenny akai, sagir yace wow, wannan wacece? Ina kasamo kyakkyawa haka ? Karka cemin komai akanta nasan da Jidda aka saka maka rana, plx khaleel ina kamun wannan, Bata rai khaleel yayi bai bashi amsaba, ta hadu matsalar kawai karama ce, amma nayi mmkin ganin pix din nan sbd nasan wannan ba tai kama da danginku ba, aslima yanda nasanka banajin xaka iya son karamar yarinya, shiru yayi khaleel bai amsa masa ba sbd ya kulu, dago kai yayi ya kalli khaleel yaga yayi kutukutu, shekewa da dariya sagir din yayi lallai fuskarka ta tabbatar min da son yarinyar nan kake, ya kuma kallon pix din wow ! Kyakkyawar fuska manyan ido, karamin baki, ya isah haka sagir, bana son maza su dinka yaba min ita, bana so da mmk sagir yake kallonshi, menene dan na yabi mai Kyau, ranshi bace yace ban hanaka ba itace kawai bana so ka yaba, rufe laptop din yayi, abokina me ya sameka ?? Jingina yayi da jikin kujera sagir ina son Jennifer, Jennifer? Sagir ya maimaita, Kristen ce ita ? Suka hada ido khaleel ya daga mishi kai, haba khaleel duk matan Hausa Fulani ? No ! Sagir, ya daga mishi hannu, kasan hakan ba haramun bane, dan tana Kristen bazan ki aurenta ba addinina bai haramtamin ba, idan na aureta kamar nayi jihadine, ajiyar xuciya sagir yayi hakane khaleel, kwafa khaleel din yayi ba wannan bace matsalar, Taurin kai gareta taki ta sanar min tana sona, da sauri sagir ya kalleshi khaleel wai har yanxu kana nan da wannan tunanin naka? Wani kallo khaleel ya wurgawa sagir, kana ganin zan canzane? Naja ra'ayin yarinyar sosai kuma tana sona taurin kanta ya hana ta fadamin, dariyar shakiyanci sagir yayi, khaleel wato kai na daban ne mgn daya kake baka canxawa, tayaya karamar yarinya xata yi maka abinda manyan big gals irinsu nabila, amatullahi, jidda, suka kasa ? Murmushi yayi ina son Jennifer sosai ban San yadda akayi hakan ta faru ba, bakayi mmkin fada maka hakaba? Wata irin dariya yayi sagir mmkin ne yasa nabawa zancen serious, wai shin ya akayi kake sonta ? Kai da kace sai dai mace ta soka ? Bazan iya tunawa ba kawai na tsinci kaina cikin tsananin sonta, itama tana sona bazan iya gane waye yafi son wani tsakanin mu ba, Khaleel mafita kawai kacewa yarinyar nan kana sonta, What ? Sagir ni din ?? Ina bazan iya ba banta ba yi ba bakuma zan fara akan karamar yarinya ba, kasani sagir ban taba cewa budurwa ina sonta ba su suke sona, ban yadda da wannan tsarin ba xuwa wajan mace kace kana sonta sagir babban raini ne, ka ja ra'ayin yarinya da dabaru taxo da kanta sbd takasa jurewa tace tana sonka shikenan, lol khaleel kana nan da halinka kai din na manyan yara ne irinsu Jidda, Nabila, wai ina Nabila ne ? Tsaki khaleel din yayi ina ga ko tana Singapore ne ? Meyasa baka son yarinyar nan, Iska ya fitar daga bakinshi bazaka ganeba Nabila bata da kamun kai dalilin dayasa nake son jenny yarinya ce karama akansu bata kaisu ilmiba har yanxu a 0 label take wannan year din tagama secondary fa amma tafisu aji da kamun kai babu jan ra'ayin da man mata ba amma har yanxu takasa ce min tana sona yai tsaki bana son mace ta dinka hauka akaina koda tana masifar sona nafison ta dinka Jan aji haka nakeso, hakane khaleel wasu matan soyayya tana Sa su manta kansu, yanxu ya xakayi da auren Jidda ka Jennifer ? Gyara xama khaleel yayi yace jenny is too young kona aureta yanxu renonta zanyi, dariya sagir yayi ko kuma ita tare neka ba, dariya shima yayi kasan dai zahra itace autar mu ko ? To nesa ba kusaba ta girmi jenny, kaga dole sai reno, sagir ya buce da dariyar keta ina jiye mk abu daya ranar da yarinyar nan xata rikita ka, wani kallo ya jefa wa sagir anfada maka ni mayen matane irinka kajira kaga abin mmk nan da wata daya zata furtamin tana sona da kanta, wata dariyar sagir ya kumayi, ko kuma kai ka fada mata kana sonta ba, sagir bana son iskanci kaifa shege ne tayaya da girma na da ajina zancewa yarinya karama ina sonta ? Kana ganin xan sauya ne yadda nake ? Kaxuba ido xaka sha mmkina, Sorry abokina yanuna idonsa wannan shine nawa, amma fa kasani soyayya ba'a yi mata alwashi, Tsaki khaleel din yayi ya janyo musu wata hirar *********** Bayan ta fito da ga wanka ta sauya kaya Momy tashigo dakin jenny kin shirya ? Eh Momy, OK in shaa Allah anjima malan Dr Ahmad Sani ningi xai xo kamar yadda muka tsara xai baki Kalmar shahada, Wani dadi ya kama Jennifer, toh Momy ina jiranshi, tare suka jero suka sauko kasa babbn parlourn gidan suka xauna, Jidda da zahra suna aika mata harara, ta lumshe ido bata damu da kiyayyrsu ba sam dan tasan rayuwa baxta yiyu kowa ya sokaba dole akwai makiya, suna nan a falon suna hira jefi jefi ya khaleel yai sallama shida wani babban mutun gaba daya falon suka mike suka gaishe shi cikin farin ciki da fara'a ya amsa ya xauna yai sallama suka amsa masa, Wacece acikin ? Suka nuna ta kanta akasa, baiwar Allah meyasa xaki musulunta ? Hawaye ya taru a idonta cikin rawar murya tace sbd nayi imanin shine addinin gaskiya sbd adalcinsu da mutuncinsu da taimakokon juna tun ina yarinya karama nayi imani da Allah na kuma yadda addinin musulunci shine addinin gaskiya, Alhamdulillah, mungodewa Allah yanxu xan baki Kalmar shahada kafin nan zan fada miki rkunnan musulunci da kuma ahikanshi imani, addinin musulunci addinine na amince da salama da taimakon juna da kaunar junanmu, rukunann musulinci ya kasu kashi biyar Wanda dolene sai ka amince dasu xaka shiga addinin Allah 1 shahadatu an LA ilaha illalha wa'anna Muhammadan rasulullah 2 tsaida sallah 3 bada zakka 4 yin axumin watan Ramadan 5 da xiyartar dakin Allah . A keeda ta muslunci tushenta shine imani da Allah, da mala'ikonsa, da littattafansa, da manxanninsa, da kuma ranar lahira, da yadda da akddara me Kyau ko mummuna Lallai wannan magana da kika fadamin ta cewa tun kina yarinya kikai imani da cewar addinin Allah shine addinin gaskiya sai kika tunamin da hadisin manxon Allah (s.a.w) daya ke cewa, maa min mauludin illa yuladu alal fidrah, babu wani abin haihuwa face an haifeshi da imani ga Allah, fa abawahu, har sai iyayensa yuhawwidani au yunassiranihi aw yumajjisanihi, sun kasnce yahudawa ko banasare ko majusawa, Wannan ba abin mmk bane dan dan malaman tauhidi sun kawo wannan, fa inna kulla maklukin kad fudira alal imani bi kalikihi min gairi sabqi tafkeer au ta'alim, Allahu akhbar, haka Allah ya ke halittar kowa da imani dashi batre da wani tunani ko koyarda shi ba, Alhamdulillah, Alhamdulillah Alhamdulillah. Ikon Allah ya wuce komai dan shiyake shiryarwa kuma shi yake fidda haske daga cikin duhu, baiwar Allah duk kin amince da hakan ? Cikin gwarin gwiwa tace eh Malan na amince, yai murmushi yace to Alhamdulillah, zan fada miki Kalmar shahada kamar yanda nai miki bayani afarko, duk abinda na fada sai ki maimaita Ash'hadu an la ila ha illallah ta bude baki da murna hade da imani harshen ta ya karye taji wani irin abu ya rufe mata ido da kyar tayi kokarin juya harshenta ta kasa bata San lokacin data mike tana kakari tana son maimaita wa gaba daayansu sukayo kanta luuuu tai kasa kafin ta karasa kasa ya khaleel ya riketa yana jijjigata dif yaga idonta ya rufe numfashinta ya tsaya cak cikin tashin hnkli suke jijjigata By *Ummee Garkuwa* For comments 08037251895 [1:13PM, 12/7/2016] MAMIX: ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 47&48 A matukar raxane ya khaleel yake jijjigata da karfi yana kiran sunanta Malan ya mike yana mmkin al'amarin ya kalli idonta yaga yana motsi yayi ajiyar xuciya naya dan yagane inda matsalar take dukkamsu hnklinsu na kanta musamman Momy da ruby, Malan ya kalli ruby yace taje ta debo masa ruwa acikin cuf, da sauri ta tafi, bata dabe ba ta dawo ya amsa ya yayyafa mata bayan yai mata addu'a har yanxu bata bude ido ba, numfashinta ya kawo da karfi idonta arufe yana motsi, Malan yace nayi mmk sosai Ku xauna, Ku kwantar da hnklinku xata tashi babu abinda yafi karfin addu'a xama sukayi xuciyoyinsu cikin dimuwa, har yanxu tana hannun khaleel yakasa sauketa gani yake yana sauketa wani abun xai kara faruwa da ita, Malan yace, dama tana da wata matsala ne ? Jikin Momy asanyaye tace gaskiya ban Santa da matsala ba lfy lau take, yayi Jim yana juya xancen yace to xata tashi inshaa Allah xuwa kuyi hkr idan ta tashi ta samu nutsuwa xamuji daga bakinta, kuma akwai wasu tambayoyi da xammata in shaa Allah xamuyi wa tubkar hanci, kada Ku damu, ya mike tsaye ya mikowa Ruby sauran ruwan addu'ar yace sukara shafa mata duk yadda ake ciki suyi waya kafin ya tafi sai da ya kuma yi mata addu'a ya khaleel ya dauketa, so Momy suka bi bayanshi ya sauketa a dakinta jigum sukayi hade da xuba mata ido ransu ajagule Some hours letter Har dare bata bude ido ba gaba dayansu suna dakinta kowanne ranshi ajagule haisam da mahbobb duk sunyi cirko cirko kowanne da abinda yake sakawa uban gayyar kuwa ya rasa kalar tunanin da xaiyi addua'a yake xabgawa ubangiji Allah ya tashi kafadun jennynsa, Malan Dr Ahmad Sani ningi ya dawo, har dakinta sukaje, cikin mmk yace wannan abu da muni yake nayi mmkin rashin bude idonta, Momy tace wllh Malan babu me kwanciyar hnkl acikinmu, mun rasa wane kalan tunani xamuyi kan mu ya daure tamau kwata kwata jenny bata tabayin irin haka ba, wani irin tari Jennifer ta fara yi da atishawa me karfin gaske idonta a rufe take yinsu, hnklinsu yadada tashi addua malan yai mata sannan ta daina sai kuma hamma, girgixa kai haisam yayi Momy kuyi hkr akwai abinda muke boye muku nida Jennifer amma yanxu dolene kusani jenny plx ki gafarceni yaxama dole su mom su Sani sbd awarware matsalar jikin khaleel ya fara rawa wani kishi mai karfin gaske ya taso masa ya cikumi wuyan haisam cikin fada da tsawa yace me ye atsakanin Ku Wanda kuke boyewa ? Menene ? Araxane Momy ta mike cike da mmkin khaleel din, kana lafiya kuwa khaleel ? Kasa keshi, cikin fada da jin haushi yace mom plx ki kyaleni, tayaya xasu munafunce mu su kintsa wani abun batare da sanin mu? Kasa keshi nace ! Da karfi yasakeshi har sai da haisam yai baya, ran khaleel ajagule gani yake ko soyayya suke shida ita, to me sukeyi ? Wani irin yanayi Mara fisaltuwa yaji shi aciki, Momy tace muna jinka haisam girgixa kai haisam yayi cike da jin haushin dan'uwansa ya kwashe lbrin komai ya fada musu jinjina kai Malan yayi hade da fadin ikon Allah, kunga inda babbar matsalar take, lallai sihiri mai karfi na bata da kauce hanya hade da babaken jinnu ajikin yarinyar nan dole anemo sauran yan uwanta ayi musu magani gaba dayansu, wani irin shock khaleel yaji hade da danasanin cukumar haisam da yayi yana son jenny shi bakone asoyayya ya kasa controlling kishi mai xafi daya ta so masa, Momy tace amma haisam kunyi yarinta sannan kunyi kuskure, kuyi abu Ku kadai batare da sanin babba ba gobe dadynku xai dawo yanxu xan kirashi a waya na sanar dashi komai, ubangiji Allah ya kawo mana dauki wannan lamari da sarkakiya yake idan kana duniya xakaga abu kaji shi kuma kala kala, Malan yace mutane ne iri iri marasa tsoran Allah da sai kaunar duniya basa taba tunanin xaman kabarinsu basa tunanin yaumul hisaab duniya kawai sukeso cikakken me imani ne yake tuna Allah adukkan lamarinsa Ku ga ikon Allah kuji wani xalunci, araba yaya har guda uku da mahaifiyarsu da mahaifinsu da danginsu a watsasu a duniya sbd bakin xalunci ba abarsu haka ba sai da aka jefesu da mugun sihiri na kiyayyen junansu ta tambadewa, innalillahi wa inna ilaihi rajiuun, an raba musu kawuna waccen a Dubai an hadata da bakin asirin daxata lalata rayuwarta waccen a saudiyya itama an hda ta sihirin rashin kunya wannan a 9ja an hada ta da kafuri, subhanallah, amma sbd kudura da kuma iko na Allah subhanahu wata'ala sai ya hada kawunan su duk da mugun sihirin da akai musu na har abada baxasu hadu ba, Allah kenan mai yadda yaso, ya girgixa kai fuskarsa cike da tausayin jenny ya kalli fuskarta, Allah kadai yasan halin da iyayensu suke ciki, musammn mahifiyarsu, Yaya uku ris ! Ita wannan yan biyu aka kwana arba'in aka rabasu da nonon mahaifiyarsu, bata gama ficewa daga radadin batansu ba ta kuma haihuwa still aka kuma sace yar, na tausaya musu duka daga su har iyayensu, ya mike xuwa gobe duk yadda ake cike na dawo kafin nan nasan Dr bashir ya dawo Allah ya bata lafiya, ya fice yana jinjina al'amarin suma haka suka tashi jikinsu asanyaye suka fita khaleel yana xaune awajan ya kura mata ido tausayin halin da take ciki da kuma soyayyar ta mai karfin gaske yake ji tana xagaye ilahirin sassan jikinshi da kyar yatashi ya barta hade da tofe ta da addu'a ********** Karfe uku da rafi na dare yana xaune yakasa runtsawa alwala ya dauro ya fara jera na filfili zumbur ya mike hnklin nakan yaje ya duba ta ya kalli agogo ya girgixa kai ina dare yayi, tun yana iya jurewa har sai da yaji ya kasa ya fito daga dakinsa ya nufi cikin gidan bangaren inda take ya bude kofar dakinta xaune ya sameta tayi tagumi ya xuba mata ido, atsorace ta dago kai ta kalleshi wani irin sonshi taji yana ratsata ta sunkyar da kanta cikin sassanyar muryarshi taji yace ke! Dago kanki ta dago kai tana kallon kwayar idonsa da take fur babu alamun jin bacci atare da ita, akwai abinda yake miki ciwo?, sanin halinshi da tayi na bai son mgn da alama yasa ta budi baki da kyar tace ah ah Sanyin dadi ya xiyarce shi baisan lokacin daya lumshe idanunsa ba, da sauri ya bude ya danci mur wai shi bai son raini, karta gane yana mugun sonta, kin tabbata? ya jefeta da tambaya, na tabbata ta mayar masa da amsa, asanyaye yace masha Allah, yakamata ki kwanta ki huta dare yayi sosai cikin wani yanayi na musamman tace tohh! Ya matso kusa da ita ya janyo bargon lullubarta ya kalli fuskarta, oya kwanta, ta kwanta ya lullubeta da bargo sannan ya fice ta murgudawa bayanshi kallo sannan ta runtse ido plx ya kahaleel kana son hauka tani da wannan salon naka, da kyar ta samu tai bacci Tun kafin yakarasa dakinsa yake jin dadyn jennyn Sa ta farka yanayin daya ganta ciki tayi kyau duk da tana cikin damuwa oh ! Jenny ta musamman ce ! Komai nata na musamman ne ina sonki jenny plx kema kina sona ki daina wahalar damu kice kawai kina sona, baxan iya yadda kike so ba Sam ! Aa shiga daki nutsuwa ta musammna yasamu kansa aciki bai San lokacin da yai murmushi yasa hannu ya shfa sajensa a hnkl ya furta, nine mallakin ki ni zan mallake ki nafi kowa dacewa da in xama naki ina sonki jenny yana nan xaune har akai kiran sallar farko yatashi yai raka'atainil fijr sannan ya tafi masallaci ************ Washe gari gidan tsit babu annuahuwa kowa ka kalla a damuwa yake da kuma tausayin rayuwar Jennifer tana kwance adaki wayar ta tai kara bata son numb din ba ta daga muryar sulthana taji, oyoyo Anty jenny munyi missing dinki, Cikin farin ciki tace nima haka, kuna lfy ? Hmm Anty jenny ba sauki, Dariya jenny tayi sulthana kinsan me kikace kuwa ? Tsaki sulthanan tayi cikin fada tace me nace ? Murmushi Jennifer tayi naji kince Anty shiyasa nayi mmk, Hello jenny Hindu ce Oh ! Hindu kin amshi wayar ne ? Da fada tace ko bakaya bukatar jin muryarta kinji nace nice sai kin wani maimaita taja tsaki, Daga cen gefe taji sulthana tana cewa dallah Malama bani wayata idan kin matsu ki kirata da taki mana, Hindu tace baxan kiraba da taki nai niyyar yi fitsararriya nan danan suka fara fada kashe wayar Jennifer tayi hade da tagumi ita da yan'uwanta an maidasu makiyan juna koma waye yai musu wannan xaluncin bai kyauta musu ba, karara motoci taji da sauri ta tashi ta leka dady ya dawo ta fada hade da rike kirji komawa tayi ta xauna mutum adali mai tausayi da karamci Bayan ya huta yasa aka kira masa Jennifer dan tun jiya yaji lbrin komai yayi mmk hade da ta ujjibi kanta akasa ta sunkuya ta gaishe shi ya tambayeta ko tana jin wani ciwo a jikinta, tace ah ah, suna xaune haisam suka shigo shida su hindu da sulthana dady yace su hau sama kafin malan yaxo kaf gidan sunyi mmkin mugun kamar da sukayi da juna xuciyoyinsu cike da mmkin wannan lamari dakin Jennifer ta kaisu a ya tsine hindu take kallonta, kinji haushi jenny ki tare gidan mutane matsayin Yar aiki, kafin jenny ta bata amsa sulthana tace taxi Wanda yake yawon dabanci, akufule hindu tace, kema wata tarbiyya gareki ? Tarbiyyar da bakya ganin darajar kowa duk tsufan mutun yarone awajanki, sulthana ta hararesu duka naji tunda ba dabanci da kwacen kayan mutane nake ba sannan ni ba arniya bace, Kwankwasa kofa akayi khaleel ne ya shigo bai kallesu ba idonshi akan jenny, fuskarshi a daure yacewa jenny, Kin shafa wannan ruwan addu'ar ? A a ta bashi amsa dauko ki shafa, toh tace masa batare da ta mike ba, nop ki tashi ki shafa yanxu ina kallo sbd yanxu malan zai dawo ta dauko ruwan tashafa a furkarta, yace yayi Kyau sannan ya fice, hindu ta tabe baki shi kuma wannan dan xafin kanfa ? Sulthana tace sai wani hura hanci yake kamar barren soja amma fa ya hadu, hindu tace kirar jikinshi taimin kana ganinshi kasan yana ji da kansa ina son maxa irinshi cikin jin haushi jenny tace to malamai ya isa haka ! Murguda baki sulthana tayi wllh baxa a hanamu yaban me Kyau ba karar wayar jenny ce ta katse su Momy tace su sakko kasa dukansu suka sauko malan ma yaxo ga dady, malan yace sannunku bain Allah suka amsa da yauwa, Jennifer ya kira sunanta wanne irin mafarki kikayi jiya, a hnkl tace gani na nayi cikin wani katon rami, kina yin irinshi ko jiya kika fara ? Tunda na mallaki hankalin kaina nake irin wannan mafarkin, da sauri hindu tace, wllh nima haka, irin shi nakeyi, Sulthana ma tace nima haka irinshi na keyi, kafin ta karasa suka ga jenny ta dungura numfashinta ya dauke idonta arufe amma yana motsi da sauri sukayi kanta hnklinsu atashe daki suka kaita *********** Malan suka kebe shida dady daya khaleel malan ya jinjina kai Dr bashir ! Yakira sunan dadi, akwai matsala gagaruma makarin sammun jikin yarinyar nan shine ta auri musulmi, gaban dady ya fadi shi kanshi khaleel wani mugun shock yaji girgixa kai malan yayi wani shedanin aljinine ajikin yarinyar nan baxai barta ta karfi shahada ba muddin ta auri musulmi xai kyaleta dan shi baya son aure asalima hana wa yake shiwa ? Dady ya tmby shi aljanin malan ya bashi amsa, dady yace toh malan yarinyar nan ba yata bace shari'ah bata amince da haka ba, a a Dr bashir malan ya katseshi a ina iyayenta suke ? Ba Wanda yasani, sannan lalura ce ta taso muhimmiya da kuma uxiri, xa ajira ne har sai anga iyayenta sannan xa a fiddata daga cikin duhu ?, in dai yarinya ta amince magana tayi sannan su marinka ba musulmai bane amma dole xa a fada musu ajiyar xuciya dady yayi, yana jinjina lamarin khaleel kuwa tuni gumi ya jikeshi sharkaf, malan yace muddin kana da Wanda ka yadda dashi da kuma addiminsa da tarbiyyarsa a daura mata aure dashi, hakane malan ina dasu dan naga tasu taxo daya da mahboob Dana ba matsala na hadata dashi danna San baxata kiba hamdala malan yayi Allah yaska da alkairi Dr bashir kayi jihadi Allah ya biyaka murmushi dady yayi bakomai da na kowa ne shikam khaleel suman xaune yayi wani abu yaji me dafi da xafin gaske ya sokeshi da karfi jin an ambaci mahboob xa a. Bawa jennyn Sa 😭😭😭😭 By *Ummee Garkuwa* For comments 08037251895 [1:13PM, 12/7/2016] MAMIX: ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 43&44 Kallon shi sukeyi xuciyoyinsu cike da mmkin ganin su haka da sauri Jidda ta juya tabar wajan zahra ta bita murmushi yayi hannunsa rike dana jenny yai wajan Momy cikin farin ciki yace Momy jenny taxama Yar ki ya ruko hannun Momy ya mika mata hannun Jennifer Jennifer taxama tamu ta fada min tana son ta musulunta fuska Momy ta saki hade da fadin alhmdllh nagode wa Allah rungume jenny tayi ruby ma takara so ta rungume ta naji dadi sosai ta ruko hannunta sukai cikin gidan xuciyar Jennifer tass da ita duk da tana cikin kunci Momy tace zan kira dadynku na fada mishi zansa khaleel yanxu yaje ya taho da Malan Dr Ahmad Sani ningi yaxo ya baki Kalmar shahada da duk abinda ya kamata dai toh Momy ngd a a karkiji komai Jennifer kin zama tawa ina jinki kamar yata Momy ta mike bari na hau sama ruby ta taso kusa da ita ina cikin farin ciki jenny yau xaki karbi Kalmar shahada murmushi tayi itama nima haka ruby xuwa anjima kinxama mu mun xama ke ta mike itama bari naje nayi wanka nagaji itama mikewa Jennifer tayi ta shiga dakinta aciki ta samesu kowacce fuskarta a daure zahra ce ta rufe kofar Jidda cikin kuka nan gidan kune ? Shiru tayi dan bata da amsar bata ke wacc e irin munafukan yarinya ne ? Zahra da take a tsaye ta janyo akwatin kayan jenny tace yanda kikaxo haka xaki koma yau yau din nan kibar gidan nan tunda bana ubanki bane cikin kuluwa jenny tace dole na bar muku gidanku dan nima nagaji da cin mutunci barina gidan baxai xama karshen rayuwata ba duk da ina talaka to xuciyata ba talaka bace ta janyo akwatinta ta fito ba kowa a falo gab da xata fita ta hango suwaiba da sauri ta karaso jenny me ya faru hawaye ya sauko mata suwaiba masu gida sun koreni su wa ?,zahra da Jidda salati suwaiba tayi jenny ta juya ta bar gidan ******* ********** Gidan hindu ta sauka tana ta ruko jakarta hawaye na xuba a falo ta tadda sulthana tana kallo ta wullar da jakar kayanta ta shiga daki tana kuka sosai ta fada kan gado ta rushe da kuka sulthana ta biyo bayanta ta tsaya bakin kofa tana kallonta tana kuka karaso wa kusa da ita tayi ta rike mata hannu xatayi mgn itama kukan ya kufce mata kiyi hkr jenny haka Allah ya kaddara mana dole mu dauki wannan kaddarar jarabawa ce daga ubangiji Allah muyi hakuri mu cinye akwai kyakkyawar rayuwa nan gaba Allah baya jarabtar mutanen banxa hindu ta fito daga wanka ganin suna kuka yasa itama ta karaso kusa dasu ta rungumesu duka dolene muyi kuka dan munga rayuwa kuyi hkr yan uwana addu'ace mafitar mu dai dai lokacin haisam ya shigo sunyi matukar bashi tausayi ya tsaya yana kallonsu xuciyar shi a raunane jenny ta kallesu baku San me nake jiba ni kadai nasan irin feelings din dana keji yanda kikeji hk kowa yakeji hindu tace tana share kwalla a xuciye jenny tace kuma sai kin min fada ? Sulthana ta hararesu hade da yin tsaki ta nuna Jennifer jenny kike ko jinnu sunanki ya dace dake jinni cike da jin haushi jenny tace ke kuma ifrituwa what ? Ifrituwa ? Dariya hindu tayi kun radawa kanku sunan da ya dace daku ifritu ta kumayin dariya yadace da ke ta nuna sulthana akufule tace ke kuma kwankwamai mikewa hindu tayi ta nuna sulthana da yatsa wacece kwankwamai ? Itama mikewa tayi kece kwankwamai wani abun xakiyi ? Haisam ne yace dasu ya isa haka kuna bani mmk yanxu yanxu fa kuka gama kukan halin da kuke ciki baxa Ku taba zama lfy waje daya ba oh ya rabbi ya rike kai sulthana ta Matso kusa da shi sorry ya haisam bai amsa ba jenny naga akwatin ki a falo me ya faru ? Masu gidan ne suka koreni xaro ido yayi bangane ba ? Zahra da Jidda ya salam ! Sbd me ? Suna zargin muna soyayya da ya khaleel janyo stool yayi ya xauna al'amarin ya khaleel dinne da daure kai kinsan haka ya taramu nida mahboob yai mana warning mu fita harkanki ban gane ba ya haisam ya girgixa kai eh shiyasa kika ga mahboob ya dan canza miki ni kaina banda nasan Jidda xai aura zanyi tunanin ko sanki yake lumshe ido tayi ina addu'a Allah yasa kada zargina ya tabbata jenny jikin Jennifer a sanyaye ta tashi inaga ba Ku fahimce shi bane murmushi yayi ki tashi mu koma gida kiyi hkr ni kaina wani Sa in inna kalleki inajin kunya da kuma nadamar abinda nai miki a baya ya haisam kabar tuna baya komai ya wuce ni kai ne kaxame min fitila wacce tasa nasan wacece ni abu daya nake so kai min kanuna Sam baka son inda nakeba koda zakaji suna cigiya ta yai shiru plx ya haisam shikenan xanyi yadda kikso ya mike xanje gida dan Allah ki kula da kanki kada kuyita fadace fadace murmushi tayi baxanyi ba yana kokarin fita sulthana tace ya haisam ba sallma OK hindu zan tafi sai na dawo kwafa tayi ba hindu bace sulthana ce cikin ko inkula yace OK ya fice ****** ********* Momy ta fito daga daki tai dakin jenny taga wayan ta sauko kasa ta duba falo bata ganta ba tai kitchen nan ma bata nan hnklinta ya tashi taxa gaye gidan kaf babu jenny kai tsaye dakin khaleel ta nunfa tana kwala masa kira ya fito ina Jennifer ? Momy Jennifer kuma ? Cikin tashin hnkl Momy tace ban ganta ba da sauri ya fito daga dakinsa yai cikin gida ba inda bai duba bai sameta ba yasalam ! Momy meyasa Jennifer zata bar gidan nan ? Abinda ban saniba kenan khaleel da sauri yai dakin su suwaiba ya tadda ita ta hada kai da gwiwa tana kuka ina Jennifer ? Ya tambayeta cikin tsawa sun koreta ta bashi amsa tana kuka suwaye ya fada cikin karaji zahra da Jidda ya juyo cikin bacin rai a babban falo ya gansu me yasa kuka koreta ? Yana fadan ne kamar xai dake su a tsorace zahra ta gudu bayan Momy tmbyr Ku nake ! Ya xaro belt Jidda ta tsure kayi hkr tasa kuka ina jin kishin ganinka da ita baxan iya jurewa ba OK ya fada kinyi mgn sbd ansa ranata dake ko ? To NAFASA ! Baxan aureki baki San darajar mutun ba baxan iya rayuwa da mutumin da baya daraja kanshi bare ya daraja na wasu khaleel ! Inji Momy meyasa ka rude hk ? Dole na rude Momy !! yanda ya fadi mgnr yasa kowa ya tsorata dan baita ba irin wannan fishin ba ya fice ranshi a bace daki ya shiga hade da rike kirjinshi sbd zafin daya ke masa yana fidda numfashi a hnkl yace jenny ina sonki ! Meyasa kika gujeni ? Kin San irin halin da zan fada na rashinki kusa dani ? Azabtar dani da kikeyi da soyayyanki bai isheki ba har sai kin nesanta kanki dani meyasa ? Kece rayuwata farin cikina kece mace ta farko Dana fara so yana mgn kamar tana kusa dashi nasani kina sona gardamar ki ta hana ki fadamin muyi rayuwa ingantacciya ? Ban taba cewa ina son wata ya mace ba ban saba ba yan mata sun sabar min da cewa su suke sona why ke baxaki fadamin ba ya dauki ruwa ya sha yai hmdl tayaya da girma na in ce ina son karamar yarinya irin jenny? Baxan iya ba meyasa xuciyata taso ta ? Kin xama memin tauraruwa me matukar haske plx plx plx kixo ki fadamin kina sona jenny starshine oh ya rabbi ! Soyayyar ki xata xauta ni laptop dinsa ya janyo ya bude pix dinta ne akai Wanda sukayi ranar Sa ranarsa da zahra murmushi yayi gardamarki starshine xata Sa na auri wata bake ba alhali ke ce xabina dole na takura miki ki furtamin da kanki kina sona ya kurwa lip dinta ido ya lumshe ido ya tuno lokacin da yai kissing dinsu tsikar jikin Sa ta tashi ya rungume hannayensa starshine rashinki kusa dani baraxana ce ga rayuwata kwankwasa kofa akayi dakyar ya amsa suka shigo zahra da Jidda xubewa sukayi kusa dashi kayi hkr ya khaleel xamuje mu dawo da ita shiru yai yana kallon pix din jenny yana sauraron su OK naji zahra ta mike Jidda ta matso kusa dashi ya dakatar da ita no no ! Tashi ki bita bana son hayaniya ta mike sweet heart kayi hkr kada ka fasa aurena naji naji jeki ta juya jikinta asnyaye ka janye mgnr ?, plx kitafi nace plx ya khaleel na janye shikenan ngd ta fada sannan ta fice ya saki numfashi I love u starshine ************* Bayan kwna biyu Tana kwance akan 3 siter tana kallon pix dinsu dashi nayi missing dinka Mr coffee ina sonka yanda kake so nayi ne baxan taba yi ba tana mmkin irin abubuwan daya ke nunawa takasa gane me yake nufi shin shima ba Santa yakeba ? Meyasa yake hana maxa su kulata xuciyarta ce ta tunasar da ita Mr coffee yana sonki kamar yanda kike sonsa yana kishinki ba a kishin mutun batare da soyayya ba yayi kissing dinki dariya ta kufce mata ta shafa lip din da yatsunta hkn yana sona kara taji na kida sosai da sauri ta mike hindu ce ta karo volume na wakar film din fan tana rawa a kufule jenny ta dauki remote din ta rage da sauri hindu tace meye hakan ? Dalla bani bazan bayar ba tunda ba gidan shedanu bane sulthana ta fito daga kitchen hannunta rike da plate da acinci a ciki tace xaku fara ? Jarababbu kin San inda jarababbiya take mikewa tayi kada a kuskura a fada min a binda zai tunxirani dan zan iya aika aika hindu tace wanne sakaren ne xai xauna kiyi masa wani abun ? Tsaki jenny tayi ba mmk dan ke Yar masara mutunci ce OK naji amma ai ba arniya bace ni ko ? Hindu tace amma ke tabbatacciyar fitsararriya ce sulthana ta harari hindu harda au kaxa a cin danko Yar daba kawai hindu ta dauketa da mari dai dai lokacin da ya haisam ya shigo duka sulthana ta kaiwa hindu tsawa ya kwatsa musu haba kullum abu daya Ku xauna Ku sasanta kanku hawaye ya xubowa hindu al'amarin mu bana sasanci bane haisam kawai kai mana addu'a ta wuce daki sulthana ya haisam sannu da xuwa bari na kawo mk ruwa a a ki barshi ya fada hade da xama kusa da jenny jenny akwai matsala fa ? Ta kalleshi tame ? Har yanxu hnklin kowa atashe yake sbd batanki kiyi hkr ki dawo office zan wuce naga yakamata na karaso na fada miki kiyi hkr ki koma gida ya khaleel ko fitowa bayayi daga daki plx jenny kiyi tunanin abinda ya dace anjima zan dawo na mayar dake sukai sallama ya tafi Jin ya ambaci khaleel yasa ta kasa jurewa ta kira suwaiba da murna ta daga oyoyo Jennifer kin barmu cikin wani hali ki dawo dan Allah hnklin kowa ya tashi Mr coffee ma duk sonshi da coffee sai da ya daina sha sosai abinci ma inna kai mishi baya ci kullum cikin fada kinga kuwa yanda hnklinshi ya tashi dadi sosai ya kama Jennifer ta kashe wayan xuciyarta na axalxalar ta akan ta koma gidan da sauri ta shiga daki ta janyo akwatinta dama tagaji da fadace fadacen su itada yan uwanta zata fice daga gidan sulthana tace ke kam baki da aiki sai yawo da jaka ba kyanan bakya cen ? Ke kuma baki da aikinyi sai gulma da shiga abinda bai shafeki ba nabar muku gidan jarababbu Ku cinye kanku hindu tace ala raka taki gona waxai damu tsaki jenny tayi ta fice cike dajin haushin su zama dasu yasa tazama masifaffiya Bata bata lokaci ba ta iso gidan a cen garden ta hango shi xaune yana sanye da wando 3 quarter da riga blue gefenshi ruwan cway ne tunda ta shigo ya xuba mata ido taji dadin ganinshi kai tsaye falo ta shiga dukkansu suna xaune sunyi jigum ganinta yasa Momy ta mike cike da murna da farin ciki Jennifer ta fada hade da rungumeta ina kikaje ? Kika daga mana hnkl tunda kin dawo alhmdllh ruby ta dauki jakar kayanta muje daki kiyi wanka ki huta kanta akasa ta mike har daki ta kaita ruby idan kin gama hutawa muna falo ta fice ta kalli dakin yana nan yanda ta barshi bude kofar akayi ya shigo gabanta ya fadi ya rufe kofar hade da rungume hannayensa ya xuba mata kyawawan idanunsa masu Kyau da haske fuskarshi a murtuke By *Ummee Garkuwa* [1:13PM, 12/7/2016] MAMIX: ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 51&52 A raxane dady yace hindu ! Menene haka ? Yan 'uwanki ne fa ? Ki ajjiye bindugar nan, ta kalli dady fuskar ta a daure tana xubda hawaye tace, dady baxamu gyaru ba, baxamu ga iyayenmu ba, ka barmu mu mutu mu huta, mutuwa itace kawai hutunmu, cikin fada khaleel yace, ki ajjiye wanann bindigar, kada ki kuskura ki harbesu, girgixa masa kai tayi yaxama dole kodan mu rabaku da wahala, jenny ta harareta ta rike kugu ki harba wayake tsoran baraxanarki ?? Dariya sulthana tayi hawaye na xubar mata amma kafin kiyi Harbin ki duba bulet din kiga xai isheki ?? Tayi tsaki kin San fanko ? To hk bindigar nan take, nida jenny mun kwashe bullet din mun watsa shi a toilet munyi flushing sbd shegiyar baraxanar da kikewa mutane da bindigar, sai ki harba mugani, Sauke hannunta tayi, ta xauna gefen gado hade da ajjiye bindigar kusa da ita amma kun shammaceni banxaye barayi, Jenny tace abinda kikeyi ne mukai miki, dan kece cikakkiyar barauniya, Dady da sauran yan gidan kallonsu kawai suke suna mmkin wannan ikon Allah, sun fara cacar baki ya katsesu, Tunda abin yxama haka zan raba muku wajan kwanciya xuwa gobe amma kafin nan ke hindu jeki dakin zahra ke kuma sulthana kije dakin rubayya, Cikin shagwaba sulthana tace a dady ni dai dakin waccen me ji da kan xani ta nuna xahra naga tunda muka xo gidan nan take wani fusge fusge a dakin ki nakeso na kwana kikai min wani rashin kyautawa na miki dukan tsiya dan bani da mutunci, ta gallawa xahran harara, tsaki xahran tayi, tayi gaba kafin dady yayi mgn sulthana tabi bayanta, dady yace sulthana axauna lfy plx, tace to dady karka damu, Ajiyar xuciya dady yayi yabi bayansu da kallo Rubayya tace hindu, xo muje suka tafi aka watse akabar jenny ta rufe dakin ta rungume filow tana tausayawa rayuwarsu bata da buri arayuwarta yanxu irin ta musulunta taga iyayenta hawaye ya sauko mata ta runtse ido Allah ka kawo mana agaji Allah ka cikamin wannan burin nawa tasa kanta jikin filow yanda taga rana haka ta karashe daren bata runtsa ba **************** Washe gari da safe misalin 11:00 malan ya kawo musu magunguna na karya sihiri kowanne iri Wanda shari'ah ta yadda dashi ya fada musu yanda xasu dinka amfani dashi dukansu amma banda jenny dake suma abin ya ishesu yana kawowa suka fara amfani dasu babban burinsu shine suga iyayensu Da yamma suna xaune a falo bayan sun gama cin abinci hindu tace dady ina son mgn dakai ya kallete yana naxarin fuskarta ya fuskance ta tunda suka xo gidan nan Sam bata da nutsuwa ko da yaushe a cikin damuwa take, ina jinki hindu, Dady narasa ta inda xan fara bin ciken inda iyayenmu suke, Jinjina kai dady yayi ni kaina narasa ta ina xan fara, abinda yakamata muyi shine mu dogara da Allah mu mike tsaye mudage da ambatonsa da naiman daukinsa sbd Allah da kansa yace mu rokeshi xai amsa mana, Jenny tace dady ko xamuje gidajen radio da jaridu,ko xa'a dace ? Shiru yayi yana naxarin xancen, Momy tace ganina wannan ba mafita bace, tayaya xa'a fara cigiyar ? Ace wacce ta yadda yayanta har 3 shekaru goma sha takwas? Ta ina xa'a sameta ? Hakan ma kamar jawo wata masifar ne sannan ga tonon asiri muddin yan jarida suka San da haka sun dinka yayata zancen kenan Ku xama abin nuni a gari kunya ma ta ishe ku, Addu'a itace mafita ko ba'aga iyayen Ku ba ni Ku daukeni matsayin uwa dan ni tuntuni na maidaku yayana, Sunthana ta fashe da kuka ta daga hannayenta sama dukansu suka kalleta da tausaya wa, ya Allah ya ubangijina gareka na dogara gareka na ke naiman taimako ya Allah kasa kafin na koma gareka Allah kahadani da fuskar mahaifiyata na ganta ta ganni, tana kuka sosai hindu ta runtse ido hade da mikewa ta bar wajan, Jenny ma kukan takeyi batason lokacin da ta fara fadin inaji ajikina xan hadu iyayena amma narasa ta ina ta wacce hanya ? Mikewa itama tayi ta bar sulthana anan tana kuka, Dady ne yai karfin halin rarrashinta dan duk tausayinsu ya kamasu kiyi shiru sulthana ko mai tsanani yana tare da sauki duk jarabawa tana tare da falala nan gaba wannan jarabawa ce kuma babu mahlukin da xai guje mata Allah ya fada a alkur'ani, inna kulla shai'in kalaq nahu bi kadar wama amruna illah wahidatan kalam hin bil basr, komai da Allah ya halicceshi sai da ya halicci kaddararsa, idan Allah yaga dama cikin kankanin lokaci sai Allah ya hadaku da iyayen naku, kuyi kokari Ku cinye jarabawar nan taku Allah yana tare daku sannan ubangiji yana amsar addu'ar Wanda aka xalunta da gaggawa, anxalunce ku duk Wanda yai muku wannan danyan aikin ya xalunceku, ya jinjina kai kowaye kubarshi da rabbil ixxati, mudage da addu'a dan ubangiji mai jine mai ganine yana kallon kowa, masani ne akan komai Allah ya kawo mana mafita Allah ya baiyana su, Cikin kuka ta amsa da Amin ta mike xata hau Sama, da sauri ya dakatar da ita. Sulthana ! Banda fada plx kuxauna lfy kai ta daga ta wuce sama Jidda ta ya mutsa fuska ita tun xuwan gidan Sam tsarin bai mata ba ta gwammace ta koma gidansu, tunda burinta ya cika an Sa ranar aurenta da ya khaleel, Ashagwabe tace dady ina son komawa kd naga ummana kallonta yayi, yace ba damuwa duk lokacin da kika shirya sai akaiki, tamike xahara tabi bayanta suka hau sama, Jingina yai da kujerar dayake xaune yana jinjina al'amrin yaran nan mai sarkakiya yaran suna matukar bashi tausayi lallai xaiyi aiki da jikinsa da dukiyarsa wajan taimakonsu dan ya cika musu burinsu, Itama Momy abinda take sakawa kenan aranta da tana da yadda xatayi da tayi dan ganin yaran nan sun hadu da iyayensu tunda taji lbrnsu kullum sai tai musu kuka tana matukar tausaya musu sbd halin da suke ciki tana jinsu tamkar yayenta na cikinta ******************* Da daddare dady ya sameta a daki tayi xugum tarasa me ke damunta, Jennifer ! Ya kira sunanta ta dago kai ta kalleshi da sauri ta sunkuya ta gaishe shi cikin girmamawa, Ya amsa da tausayinta fal aranshi, Kina da Wanda kikeso acikin masu sonki ? Cikin matukar karfin hali ta masa da ah ah dady, kallonta yayi naya naxarin ta, babu Wanda kikeso? Eh dady, bavaka xabi ka xabi duk Wanda yai maka in dai ka yadda da ingancin addininsa, Gyada kai yayi Allah yai miki albarka Jennifer, Ta amsa da amin yace jibi juma'a nake so da an idar da sallar juma'ar a daur auren ubangiji Allah yasa albarka a rayuwar aurenku, Ta kyar ta iya amsawa da amin, Ya fice yana jin dadin biyayyar yarinyar yana kuma tausaya wa halin da suke ciki, Tunda ya fita ta fashe da kuka shikenan yanxu tarasa ya khaleel dinta ? Tarasa farincikinta tarasa Wanda take matukar so ? Baxata iya fadawa dady shi take so ba baxata iya ba ! Cikin kuka take maganganunta, Rayuwa tana xuwar min abaibai abinda nake tunanin yiyuwarsa baya yiyuwa yaushe zan fara rayuwar farin ciki ? Yaushe burina xai fara cika ? Yaushe xan fara son abu na samu ? Meyasa duk abinda nakeso ban fiya samuba ? Kuka take sosai tana sambatu *************** Washegari ranar alhamis gaba daya ranta acunkushe take jinshi tana xaune adaki sulthana ta shigo, Amarya bakya laifi ko kin kashe dan masu gida, kallonta kawai jenny tayi hinduma ta shigo dakin, Gobe muna da shagali a gidan nan, Bata rai jenny tayi, Hindu tace wai plx jenny waye mijin naki nifa ban San Wanda xaki aura ba, Hawaye ya saukowa jenny tace nabawa dady xabi nasan baxai xabamin mutumin banxa ba, Da sauri hindu tace dama abaki wannan dan xafin kan dan kun dace da shi, Wani irin kallo jenny tai mata hade da sauke numfashi tasan ba xa ataba bata shiba hawaye ya sauko mata shine burinta shi takeso amma ina yai mata nisa, Sulthana tace wannan dan xafin kan yanda ya keji da kansa tunaninshi xai iya bashi ya wuce da ajinta dan dai kawai jenny mai Kyau ce, karar bude kofa sukaji kan jenny akasa tana tunanin wanne irin miji xa a bata ?,wa xa'a aura mata ? Muryarshi taji kubani waje xanyi mgn da ita ! Da sauri ta dago kai ta akalleshi fuskarshi a daure Mikewa sukai har xasu fita sulthana ta kalleshi Plx xan baka shawara, kallonta yayi Da sauri tace shikenan ma ba komai, ta fice Murmushi Jennifer tayi tace lallai sulthana rijiya ba wajan wasan makaho bane, Ya jima yana kallonta baiyi magana ba kanta akasa jikinta na karkarwa jira kawai take taji da me yaxo, Muryarshi a sanyaye yace Jennifer! Naam ta amsa, tana sauraronsa, Kin fadawa dady xabinki ? Wanda kikeso ? Ah ah ni babu wanda nakeso nabashi xabin ya xabamin wanda yaga yadace dani, Kwaba yayi cikin facin rai haka kikeso ? Meyasa kikeson cutar kanki ? Kin gwanmace ki auri wani da soyayyar wani ? Mikewa tayi a dake dan tafara gajiya da titsiyen daya ke mata, ta kalleshi idonta cikin nashi, Nifa ya khaleeel ba wanda nakeso Karya kike ! Ya katseta kina dashi ya xuba mata ido wani abu yaji ya na bin jikinsa, Ya matso gab da ita numfashinsu na karo kowanne najin fitar na kowa, gabanta ya fadi da karfi ta sunkuyar da kanta yasa hannu ya dao fuskar suka kalli juna, Muryar shi adashe kin San xuciyarki kinsan abinda takeso kada ki kuntata kanki har yanxu kina da lokaci kije ki fadwa dady kina da xabin ki shiru tayi dan tarasa me xatace, Kura mata ido yayi yana kallon lip dinta ya runtse ido bayason rasata bayason rasa komai nata bai son rasa dan karamin lip dinta me matukar taushi da xaki, gabanta na faduwa tarasa yadda xatai ya tsura mata kyawawan idanuwansa a hnkl ya sauke faskarta daga hannunshi ya matsa nesa da ita kada ki kuntatawa rayuwarki ki faranta mata da samun wanda kikeso sbd shine nutsuwarki ya fice daga dakin By *Ummee Garkuwa* [1:14PM, 12/7/2016] MAMIX: ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 53&54 Bin bayanshi tayi da kallo tana mmkin wannan hali nasa jagwab ta xauna a kan gadonta hawaye ya sauko mata a hnkl ta furta ina sonka Mr coffee amma baxaka tabajin haka daga bakina ba, ita yanxu ya daina bata mmk dan tarasa inda yasa gaba, sulthana ce ta shigo tana mita, Shi wannan dan xafin kan sai yaita cika yana batsewa kawai dan yasan shi me Kyau ne wai plx jenny anya kuwa yana dariya ? Afusace tace bansani ba ! Ta harareta karkisani, Hindu ce ta shigo tana waya bayan ta kashe ta kallesu ta ya b'una buska yaushe xamu koma gida ? Jenny ta kalleta da mmk wanne gida ? Gidanmu mana hotoro, Sulthana tace gidanki dai tunda kin saba xaman kanki baxaki iya xama a karkashin wasu ba babu inda xani, Hindu tayi murmushin yake ta girgixa kai, idonta ya ciko da kwalla, sulthana meyasa kike son yimin gorin abinda bada son raina nake aikata shi ba ? Harararta sulthana tayi sai ki fadamin Wanda yakeyi da son ransa? Karya akayi ? Baza man kanki kike ba ? A kufule tace mata kinsan ma'anar xaman kai kuwa ? Murguda baki tayi wannan kuma ke ta shafa, Zaman kai fa shine kamar karuwa, Tabe baki sulthana tayi kina da banbanci da sune ? Kafin ta kai karshe hindu ta wanka mata mari hade da nuna ta da hannu, Baki da kunya Sam niba karuwa bace ! Kina kallona ne bakisan wacece ni ba xama tayi tana goge kwallar da take xubo mata, Sulthana tana rike da kuncinta ranta abace kukan da hindun takeyine ya Sa taji tausayinta tai shiru tana danasanin goranta mata, bata da yadda xatayi da jin kiyayyarsu lokaci xuwa lokaci babban burinta shine kawai suyita fada da yan'uwanta, hawaye ya xubo mata tana son taga Allah ya yaye musu wannan fitinar, Jenny juya musu baya tayi ita kadai tasan me ke damunta komai ya cakube mata, Hindu ta riko hannun sulthana ta riko na jenny, Asanyaye tace wllh wllh banta ba xina ba sbd nasamu kyakkyawar rayuwa daga gun marikina, Tun ina yarinya yake fadamin shi ba mahifina bane kuma duk lokacin dana girma xai kaini na dau fansan abinda akai min yafada min kwana na arba'in a duniya aka bashi ni akan cewa kada ya kuskura yace shi ba mahaifina bane, Idan kuwa ba haka ba to kashe shi xasuyi, Marikina ya koya min fada ne dan kare kaina sbd abokan gabanshi gani suke ni yarshi ce koda nake fashi ko damfara bantaba kisa ba ! Da tausayawa suka kalleta, Zan fara kisane akan Wanda ya jefa rayuwar mu cikin masifa, Jikin sulthana asanyaye ta taba kafadar hindu kiyi hkr Anty hindu duk abinda kika ga inayi ba ason raina nakeyin shi ba, Ni kaina ina son naga mun xauna lfy, Babban burina shine naji waye yai mana yankan kauna ya hanamu jin dadin duniya ya rabamu da iyayenmu ? Kan wani dalili ? Jenny ta budi baki da kyar tace ni kaina ina son jin yadda akayi aka rabamu da iyayenmu me muka aikatawa mutum muna kwana arba'in a duniya, plx hindu ya xa'ayi muga marikinki a kurkuku? Zaro ido Hindu tayi sosai Jenny ? Xamu Sa kanmu a bala'in daya fi wannan, tabbas shi kadai yasan suwaye iyayena amma yana daure babu Wanda ya isa yaje nemansa, duk Wanda yaje shima sai anbin cikeshi sannan hukuma xatayi xargin duk aikinsu daya, addua kawai xamuyi, Ajiyar xuciya dukansu sukayi, suna yiwa juna jimamin halin da suke ciki ************* Yana Barin dakinta ya nufo bangarensa ya xauna ya dage kansa idonsa arufe cikin wani yanayi itace last hop dinshi kuma taki amincewa da bukarsa me yasa xatai masa haka alhali yasan tana sonshi ? Why ? Ita ma tasan yana sonta why take son wahalar dashi ? Oh ya rabbi ! Yarasa ya xaiyi da wannan masifar da ta tunkaro shi baitaba tunanin haka ba Sam ! Baiyi tunanin haka xata faru da gaggawa ba ya xaiyi ?, mecece mafuta ? Meyasa dady xai furta mahboob xai bawa jenny akan me bayan dashi ta dace Anya kuwa xai iya ganin wannan masifar ? Ya kalli agogo 4:00 na yamma ya hurxar da huci ranshi na suya cikin yanayi Mara fisaltuwa yake furta ina sonki so me tsanani rashinki yanxu xai iya tarwatsa rayuwata ban San soyayarki tai min yawa haka ba sai da naga da gaske zan rasaki ! Allah shiyake tsarawa bawansa rayuwa ba bawa ne yake tsarata ba ! Baiyi tunanin xai so yarinya kaarama kamarta ba yau gashi cikin soyayyrata dumu dumi sannan kuma xai rasata rasawa ta har abada dady ne ya shigo dakin, da kyar ya khaleel ya tashi, Dady ya kare masa kallo, sannan ya xauna khaleel ya kira sunanshi, naam dady, Meyasa meka kwana 2 ? Shiru yayi dan bashi da amsar bashi, Girgixa kai dady yayi ya xuciyar taka bata fito ba ? Da mmk ya kalli dady sai kuma ya jinginar da kansa jikin kujera, Kafadamin khaleel me ya ke damunka ? Sauke numfashi yayi dady bakomai, Da ge kafada dady yayi in tayi wari naji koma menene? Ga kayanku cen haisam ya karbosu daga wajan dinki set 20 20 ne akwai kuma wasu na daban xuwa anjima telan xai kawusu gobe nakeso mu sakasu, ya mike xai fice sai kuma ya tsaya, Khaleel bani numb din sageer, Ya juya kai ya lalubo wayar yakaranto masa numb din ya amsa ya fice, Wani irin bacin rai ya tasowa khaleel shi kam barin gidan xaiyi gobe dan baxai iya jure yanayin daxai shigaba baya son rasa ta kuma gashi xai rasata, Haushin kansa ya kamasa meyesa shi bai ce yana sonta ba ? Ya yadda duk laifinsa ne bai son yadda xaiyi ya gyra ba alhali lokaci ya kure masa ! *********** Safa da marwa ta farayi a dakinta hnklin ta atashe anya kuwa xata iya jure rashin shi ? Tana sonshi tana son yaxama abokin rayuwar ta, ta kalli agogo 8:00 na dare ta sauke ajiyar xuciya har yanxu tana da damar da xata iya mallakarsa zumbur ta mike anya kuwa xata iya ? Baxata iya jurewa ba ! Xuwa xatai ta fadawa dady tana son ya khaleel, ta fito daga daki turus tayi tana tuna wani abu asanyaye ta dawo daki lallai tunda shi ya iya jurewa halin da xai Shiga na rashinta meyasa ita xata kasa ? Ta kwanta akan gadon itama dole ta jure amma tana sonshi kuma tasan shima yana sonta shikenan ta rashi hawaye masu xafi suka xubo mata ************* Rashin baccin da batayi bane kwana 2 da kuma damuwa na rashin samun Wanda takeso ga fargabar rashin sanin waxata aura ya hadu ya tunkushe mata da xaxxabi me xafin gaske ta tashi dashi, Momy ta shigo dakin hannunta rike da shaddoji dinkakku masu Kyau da tsada ganinta tayi a kwance kullube da bargo jikinta na rawar sanyi da Sauri momy ta kara so hnklinta a tashe subhanallah ! Jenny ? Taba jikinta tayi taji shi rau da xaxxabi da sauri ta kira numb din Rubayya ta taho mata da maganin xaxxabi bata dade ba ta dawo ta bata ta amsa ta sha da kyar Momy ta lallabata tashiga toilet tai wanka ta xura shaddar ta fara Sol tasha aikin Dubai da xare yellow Orange hakan yaba da kalar mai ban sha'awa xugum tayi tana tunanin xata rayu da Wanda bata sonshi dan karamin tsaki taja koma waye mijinta bata sonshi ba kuma xata taba sonshi *********** Karfe 11: nasafe malan ya xo aka tarasu dukansu a babban falon gidan har yanxun xaxxabine ajikinta tai ta raba ido ko xataiwa ya khaleel kallon karshe kwata kwata babu shi afalon kanta ta sauke kasa tana jin takaicin rashin halartarshi wajan bayan malan yai jawabi yace xai fada mata Kalmar shahada cikin hukuncin Allah yana fada ta maimaita full tayi Kalmar shahada gaba dayansu sukai hmdl shikenan kinxama mu mun xama ke ! Hawayen farin ciki ya sauko mata babban burinta arayuwa ya cika saura na biyu malan yace ta xabi sunayen da takeso tace sunan Momy take so asamata da murna Momy tace bai miki tsofa ba ? Akayi dariya malan yace wani sunane ? Dady yace FIDDAUSI! Murmushi malan yayi yace ubangiji Allah ya taramu acikinta suka amsa da amin dady yace akwai Malama daxata dinka xuwa tana koya mata krt da duk abinda ya dace malan yayi addu'a suka tashi xasu tafi masallaci dan anan xa a daura auren, taji kamar ta tambayesu waye mijin ? Haka tajita cikin fargaba suna fita Rubayya ta taso ta rungume ta lallai kin birge Momy kince asa miki sunanta, da dariya Momy tace xonan JANNAH, sulthana tace wow ! Nyc name amarya jannat dariya sukayi dukansu xuciyoyinsu fal farin ciki yau jenny taza ma tasu Momy tace na saya miki da jannat takwara, dadi sosai ya kama jenny duk da xaxxabin da takeji lallai sunan ya mata jannat ta maimaita aranta gaba daya taji damuwarta ta yaye bacin ranta yakau yau tazama musulma ta tashi daga Jennifer ta koma jannat haka sukai ta farin ciki da jin dadin xuwan wannan ranar ************* Tun kafin daurin auren dady yake Neman ya khaleel yane meshi ya rasa ya nemin numbers dinshi duk akashe hnklin dady ya yatashi ya kira sageer ko yasan inda khaleel din yake yace shima ne mansa yake fur yarashi har aka daura auren ya khaleel bai xoba kowa yayi mmkin rashin halartarsa wajan daurin auren mai abun mmk haka suka koma gida babu khaleel ba labarinsa, Suna shiga gidan dady yai bangaren khaleel a bude yaga kofar afusace ya shiga dakin ya taddashi kwance yana sauraron karatun kur'ani numfashin Sa na fita fat ! Fat dady ya kura masa ido tausayin dan nashi ya kamashi jikin dady asanyaye ya taba shi, da kyar ya bude idonshi sunyi jaa, a nutse ya tashi daga kwancen dayake, muryar shi wata iri yace, dady plx kayimin afuwa rashin xuwana daurin auran nan, kallonsa dady yayi ya girgixa kai, bakomai khaleel nasan xuciyarka gab take da fasa kirjinka ta fito Allah yasa inkaji Wanda ya auri Fiddausi baxaka damu ba, wani shock khaleel yaji banda mahifinsa ne yake masa mgn da baxai taba sauraron Sa ba shi Sam bai son jin Wanda yai masa cikas Wanda ya rabashi da staarshine dinsa, kallonsa dady yayi yanda yaga khaleel din yatafi wani tunani, khaleel dady ya kira sunansa, dakyar ya amsa da naam dady, Na daura maka aure da Fiddausi ! Wani axababban bacin rai yaji khaleel din shi ga wacce yakeso xa a bashi wata banxa Fiddausi da ko saninta baiyi ba, Dady ne yace oh ! Sorry khaleel Jennifer ce ta koma Fiddausi Dariyar ban mmk ta kufcewa khaleel Sam bai San xuwanta ba ji yai kawai yanayinta da mmk yace dady kun aura min Jennifer ? Tabbas kuwa dana, Wani abu khaleel ya wuce daga kirjinsa tun lkcin da akace xa a aurawa jennynsa mahboob yaji xuwan abun ya tokare masa kirji jin ambashi ita yasa yaji fitarsa da gudu, dady yace ina fata yanxu xuciya xata xauna daram baxata fito ba? Dariyar farin ciki khaleel yayi ya rike hannun dady, Da murna yace dady ya akayi kasan haka ?? Murmushi dady yayi cikin farin ciki yace gidanku, Nifa na haifeka nasan halinka tun kana yaro duk wani motsinka na sani, Hnklinka ya kwanta nabaka xabinka kayiwa kanka adalci yau kaxama ango, dariya khaleel din yayi hannunshi rike Dana dady ya daga hannun yasa agoshinsa cikin farin ciki yace ngd dadyna Allah yasaka da alkairi xame hannunsa dady yayi yana dariya kaga maxa ka shirya kafito dady ya fice, farin ciki sosai ya khaleel yakeyi wayarshi tai kara ya duba yaga ruby ce ya Daga ta murna tace babban Yaya angon jannat Allah yasa alkairi da farin ciki hade da murna yace amin ruby ya kashe wayar yana nanata sunan jannat nyc name By *Ummee Garkuwa* Dan Allah kuyi hkr sbd rashin postin da wuri wllh wasu ayyukane suka shamin kai yanxu inshaa Allah zaku dinka ganinshi akai akai ngd sosai [1:14PM, 12/7/2016] MAMIX: ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER ✍🏻✍🏻✍🏻 55&56 Murna Sosai yake xuxciyar Shi tass haka ya shirya ya fito cikin harabar gidan yana ta farin ciki Tana kwance a daki ranta ajagule Sam tarasa me ke damunta fargabar ta daya batason.waye wanda xata aure ba tana kudundune Jikin bargo tana tuna rayuwar da xatayi nan gaba da Wanda sam bata sanshi ba hawaye ya Sauko Mata babbar murna ta shine yau ta amshi musulunci nan da nan jikinta ya fara karkarwa Hindu ta shigo dakin,amarya jannat ganin tana karkarwa yasa ta xare ido yasalam! Meye sameki ? Shiru tai Mata Dan bata da amsar bata, Zuma tayi kusa da it a, Ta taba jikinta hnklinta ya tashi sbd zafin da taji yayi da sauri tai dakin mommy, Ta sameta ta idar da sallah, Momy zaxzabin jannat fa bai Sauka ba da sauri momy ta tashi ya salam magani ta dauko muje tasha wannnan in dai bai sauka ba zankira Dr, Dakin nata suka koma ta bata magani tasha ta koma ta kwanta momy tafice daga dakin Tabar Hindu kusa da ita sulthana ce Ta shigo tana guda ta yaye bargon data lulluba tashi amarya tashi Kiji waye mijinki, kallonta jannat tayi gabanta na faduwa araxane take jikinta na karkarwa, Yanxu mahboob yake fadamin wannnan dan zafin kan aka daura Miki aure dashi, Lumshe ido tayi cikin farin ciki Mara misaltuwa komawa tayi ta kwanta tana jin tamkar ita tafi kowa sa'a aduniya, Hindu tace Amma naji dadi dan gsky sunfi dacewa dashi,Ta juyo tana murmshi ina tayaki murna jannat Allah yasanya alkairi, Tna murmushi ta amsa da amin ita Kadai tasan farin cikin data keji ************ Sagir ya hango da sauri sagir din yakara so wajansa ranshi a bace, cikin fda yace masa ina kaje tun daxu? Dariya khaleel yayi sorry abokina ban San ni za a bawa jannah ba, Dan karamin tsaki sageer yayi sai kuma yayi dariya yau Jennifer taxama taka mutunina ya miko masa hannu sukai musabiha hade da jinjina hannu juna cikin matukar farin ciki yace Allah ya cika min burina yabani abin dana keso mai matukar mahimmanci, Dady ya taimakeni sageer da ban San Halin da zan fada adalilin rashinta ba, Sageer yace sai Ka kiyaye gaba kuma Dariya yayi kadan ya cije lebensa me zan kiyaye sarkin sakin mgn? Da dariyar yake yace kallon ruwa, Still yana dariya yace sageer baza Ka gane me nake nufi ba sbd kai mayen matane, Yarinya ce jannah na aureta dan ina sonta Amma babu abinda ta iya na kula da rayuwar wani ita kanta tana bukatar a kula da tata rayuwar, Dariyar shakiyanci sageer yayi kana wasa da yaran yanxu, Wai kuwa khaleel ta fada maka tana sonka? Mikewa khaleel din yayi, bata fada ba still xata fada sageer, Jinjina kai sageer din yayi kana nan akan bakanka? Dafa kafadarshi yayi sageer kafi kowa sanin bana mgn biyu Da mmk sagir yace kai khaleel yakamata ka sassautawa kanka kana son yarinyar nan fa, Sosai ma khaleel tayimin yarinta ne akwai time da zanyi hkn da kaina, Hannunsa yaja kaga muje muyi sallar magrub binshi sageer din yayi yana jinjina halin khaleel na kafiya, ********************* Suna fitowa daga sallah momy ta kirashi tasanar dashi zaxzabin da jannat takeyi, Hnklin Shi ya tashi yai cikin gidan afalo ya taddasu duka yana shiga sulthana tace, Angon jannat kasha kamshi momy ga angon gidanmu ya shigo murmushi momy tayi itama cikin wasa tace angon da ba ya fara'a Sulthana tace ango yaufa ranace ta musamman plx Ka saki fuska, kallonta kawai yayi ya sunkuya kusa da momy tasa hannu tana shafa kansa haba khaleel kayi dariya mana murmushi yayi sulthana ta kwashe da dariya yau za'ai ruwa da kankara dukansu sukai dariya banda Zahra data rikice lokaci daya ya khaleel da auren Jenny? Taga kamarma yana cikin farin ciki dolene ta fadawa jidda wannan mugun lbrin momy tace Ka hau sama tana cen naga zaxzabin ma ya sauka ba kamarwdaxu ba ya mike yai sama xuciyar cike da son ganinta amatsayin mallakinsa kai tsaye dakinta ya nufa *************** Tana kwance xuciyar ta tas ta kurawa jikin mirro dinta kallo tana tuna irin rayuwar auren da xatayi nan gaba ita da ya khaleel anutse taji anja kofar dakinta ya shigo suka kalli juna gabanta ya fadi da sauri ta sunkuyar da kanta kasa cikin jin kunya yau yafi ko yaushe kyau, Lumshe ido yayi tayi kyau fuskarta tai masa fresh muryar ta na rawa tace ina yini? Sai da yaji sautin muryar Tata har cikin ransa ya amsa mata da lafiya lau ya Jikin naki? Da sauki, Matsowa yayi kusa da ita ya xuba Mata idanuwansa da taji tamkar yaxuba Mata kasala ta kauda kanta daga kallon gefen shi Ya xauna gab da ita gabanta ya fadi Ya kare Mata kallo, me yake miki ciwo? Muryarta asanyaye tace xaxxbine, Hannunsa yasa ya taba wuyanta subhanallah ! Jannah har cikin xuciyar ta taji kiran sunan, Jikinki yayi xafi a yawa kinsha magani kuwa? Eh bandade da shaba, Ok kinyi wanka bayan kinsha maganin? A a banyi ba Tashi tashi kije kiyi xafin jikin Ki xai ragu, Ta tsaya tana nuku nuku, Hannu yasa ya yaye bargon data nade kanta dashi ya ajjiye Shi agefe ya sureta kamar yar baby a hannunsa kafin tai wani kyakkyawan motsi ya direta a toilet yasa hannu ya cire mata katana tas, Wata axababbiyar kunya ta kamata da sauri ta runtse ido tana ji ya hau yi Mata wanka kasa motsi tayi idonta a rufe ya wanke ta tass ya dauko towel ya daura mata Shi ya kuma surarta ya dawo da ita kan gadonta ya ajjiye ya kalleta ganin ta rufe idonta yasashi murmushi aransa yace yarinta ya juya xan dawo anjima ta bude ido hade da xareshi ta murgudawa bayan Shi kallo yana fita ta dire kafafuwanta a kasa ta Mike tuni ta nemi xaxxabi tarasa murmushi tayi data kalli kanta a mudubi yau ita ya khaleel yaiwa wanka a amatsayin matarshi ? Wannan ranar xata xata sata cikin tarihin rayuwarta gown na atamfa tasa ash colour tana shafa mai wayarta tai kara tana dubawa taga dady da sauri ta daga yace mata idan taji sauki sosai taxo babban falo suna jiranta ta fito tana jinta cikin farin ciki gab da xata shiga falon taji kunya ta kamata dady na zaune ya khaleel na gefenshi yana danne dannen waya mahboob na ge fanshi na hago haisam yana kusa da momy sulthana tana kusa da kafar dady tana xuba surutu hindu tana cen gefe tayi tagumi tana kallon sulthana na surutu me kama da shirme, kanta a kasa ta karaso falon ta xauna kusa da Hindu bayan ta gaishe da dady, Dady ya kalleta amarya ya Jikin naki? A kunya ce ta amsa da sauki, Mashaa Allah fiddausi kinga hukuncin Allah ko? Allah ya kadarta aurenki da khaleel ina fata dai xafin nawa yai miki ? rufe fuskarta tayi Cikin jin kunya murmushi sukayi dukansu, Dady yace yau ranace ta musamman awajanmu munayi wa Allah gdy daya cika mana wannan burin ubangiji Allah ya cikama sauran burikan namu na alheri Allah ya bayyana mana iyayenku suka amsa da amin, yaci gaba da mgn yau an daura aure Amma bayanxu xata tare ba nan gaba inshaaAllah xamu sa ranar da ta dace momy tace muyi bikinmu a nutse ubangiji Allah yasa alkairi, Ya khaleel ya dago kai ya kalleta ta rufe kanta da dankwalin kanta ya cije lebensa yasan dalilin rufe fuska, kuruciya ya sauke kansa yacigaba da dannen wayansa, Sulthana ta mike tana waka dukansu suka xuba Mata ido dady na saura bikina dana ya haisam tayi dariya dady ya ka ganni aranar? Murmushi kawai yayi dan uxiri yake mata habawa dady ba,a mgn nasa wedding gown tai min kyau naci wanka dady na haskomin momyna tana kwasar rawa d.j yana mata kirari, xuru sukayi suna kallonta da mmk mutane suna fadin sulthana amaryar haisam ta kalli ya khaleel da idonshi yake kan waya kaima fa ya khaleel sai ka dense ka ajjiye cin mgnin da kk da ustaxan cinka a gefe ka kwashi rawa ta.......... tsawar da haisam ya kwatsa mata ce ya dakatar da ita meyasa baki da kunya murguda baki tayi matsalata da kai mita kafi san aita nanacin mgn ? Kafi kowa sani, Baki da hnkl ?? Ta rike kugu cike da tsiwa wannan kuma ko kai baza ka nuna min shiba, Tsaki yai cike da jin hausi a hakan xan aureki? ? Ina fada kina fada? Hararsa tayi eh ahaka xaka aureni, Ya nunata da yatsa ban taba sha'awar mara kunya irinki ba, Ta murguda baki wannan kuma yanxu ya xame mk dole aure ba fashi, Tsaki yai yabar falon gaba daya, Itama tayi tsaki ta hau sama ranta a bace, Dukansu suka bisu da kallo dady yace Allah ya shirya min ku,jannat ma tashi tayi tabi bayanta a daki ta sameta ta hada kai da gwiwa Zama tayi kusa da ita ta dago kai ta kalli jannat plx jannat bani da kyaune ? Ban isa a soni bane? Girgixa kai jannat tayi ko kadan sulthana kina son ya haisam Shi kuma baya son mace mai tsiwa mara kunya, ta kalli jannat ya zanyi ? Sauke numfashi tayi sulthana ko baki da kunya ke mace ce dole ki nemo kawaici da kauda kai, Jim tayi tana kallon jannat, Ta yaya? Kwantar da hnklinki zan baki shawara nasan xakiji dadinta sosai muddin kikai amfani da ita, murmushi tayi ngd anty jannat ****** ******** Washegari da daddare bayan ta fito daga wanka tasa rigar bacci tana kokarin kwanciya wayarta tai kara test ya shigo tana dubawa taga Mr coffee ........ki kawo min coffee da abu mai ruwa ruwa yunwa nakeji...... hijab ta zunbula tai kitchen ta dafa masa tai bangaren Shi gabanta na faduwa axaune tasame Shi yana kallon ball ta gaishe Shi idonshi akanta ya amsa ta Mike xata tafi jannah! Yakira sunanta, Ta waiwayo hade da amsawa, Ina zaki tafi baki xubamin ba Ta dawo ta xata xuba masa kinga cire wannan hijab din gabanta ya fadi, rigar barci ce me sharara jikinta, ganin fuskarshi a daure yasa jikinta asanyaye ta cire duk ta jita atakure, ya kalleta wani shock yaji ganin rigar jikinta kauda kai yayi wato shiyasa take noke noke yayi murmushi kadan ta xuba masa a cuf ta miko masa ya amsa, Ta Mike xata mai da hijab dinta, "Ina zaki ? Ta kwabe fuska, Zan koma daki, Xauna ba inda zaki, tazaro ido cike da mmkin mgnr sa By *Ummee Garkuwa* [1:14PM, 12/7/2016] MAMIX: ✍🏻✍🏻✍🏻JENNIFER✍🏻✍🏻✍🏻 57&58 kallonshi tayi tana mmkin mgnrsa, idonshi akan coffee din dayake sha yace mata, dawo ki xauna, tayi kamar bata ji abinda yace ba, ya waiwayo ya yakalleta, xauna mana, ya nuna mata kusa dashi a darare ta xaune tana noke noke, ya waiwayo ya kalleta tana rufe rufe jiki da hannunta yai murmushi yarinta kamar ba daxu nagama wanketa ba sai wani nuku nuku take ko me xata boye? ajjiye cuf din yayi ya tashi, xo muje ki gyaramin bed room dina, tabi bayanshi tana hararar shi duk yabi yasata jin kunya yana shiga ya kwanta akan gadonshi, dai dai lokacin data karasa shigowa dakin, mmk abin yabata yanda taga dakin tsab agyare, oh ! jannah kin san aikin da xakimin ? girgixa kai tayi tana satar kallon gefen gadonshi, tausa xakimin nagaji ! da sauri ta kalleshi tana jinjina mgnr, karaso ki fara, asanyaye takara so dai dai kusa da gadonshi tai turus tarasa ya xatayi batasan ta inda zata fara, ya khaleel plx kayi hkr, ta fada kamar xatai kuka dago kai yayi yana kallonta takusa bashi dry yadda yaga ta koma lokaci daya kanta akasa, hannu yasa ya janyota kusa dashi ya xaunar da ita kan gadon, hkrin me kike bani ? da kyar tace ina son zan koma daki, nan inane ? shiru tayi, tausa nace kimin nagaji bana son musu, ranta bai so fa ta fara masa a hnkl lumshe ido taga yanayi kana gani kasan dadin tausar yakeji, waje daya takeyi sbd ta kasa hawa kan bed din, idonshi alumshe yaji waje daya kawai akeyin tausar ya bude ido yaga a tsorace take dan bata motsa daga inda take ba, hannu yasa ya fusgota ta xube ajikinshi kamshin turaren ta ya shaka me kamshi kanshi ya tusa dai dai wuyanta yana shakar kamshin xuwa gashin kanta hannunshi rike da nata ta mau yakasa saki saboda laushin da hannun nata yake dashi, hnklinta ya tashi jikinta ya hau rawa, shikam kamar ana turashi ko ina na jikinta sa kanshi yakeyi, da sauri ta zame kanta, kam ya riketa cikin wani yanayi, idonshi cikin nata, hawaye ya gani tab cikin kwayar idon ta kadan ya rage su fito ya dago fuskarta ya manna mata kiss a chick dinta ya saketa, da sauri ta mike daga jikinshi ta dauki hijab dinta ta fice, a wahalce ya juya yana sakin numfashi yana mmkin yarinya karama ta iya gyara kanta ko ina najikinta na fidda sihirtaccen kamshi fatarta sumul da laushi kamar ta jarirai nan gaba in ta waye bai son yadda xata koma ba murmushi yayi jannah dinshi ta hadu xai mata kyakkyawan raino, hannun yasa zai shafo sajansa ya ji kamshin jikinta a hannun yakara shakarsa sosai yana fadin ina sonki jannah ! ***************** da sauri ta koma daki tana mmkin abinda ya khaleel yai mata dakinta ta nufa tana shiga ta tadda hindu da sulthana, wani irin kallo sukai mata hade dayin dariya bata tanka musu ba ta cire hijab dinta tana kokarin kwanciya sulthana tace anty jannat ba acen xaki kwana bane ? bata ta kan mata ba, wllh anty jannat Allah yana fishi da matar da take juyawa mijinta baya, hindu tana dariya tace yauwa sulthana tunasar da ita, waiwayowa jannat tayi ta hararesu jarababbu yau kam duk jarabarku baxan tanka muku cikin daren nan ba in kun gaji da neman fdan sai ku kwanta, ta juya musu baya sulthana tace sorry anty jannat plx tashi ki bani shawarar na matsu naji kin san fa ina son ya haisam, hindu ta katseta, wai je bakya jin kunya ?? ki budi baki kice kina son wani ? dan Allah ki dinka abu da tsari, hararta sulthana tayi akufule tace idan ana mgnr kunya hindu kina da bakin da xaki ce kina da ita ? ai babu me sauki a cikinmu irin jenny, ta kama baki sbd hararar da jannat tai mata sorry na manta jannat zance, cikin daure fuska tace ki kiyaye gaba plx bana son wannan sunan hindu tace rashin kunyar da kikeyi sulthana bazan taba yin irintaba tsaki sulthanan tayi tanawa hindu kallan sama da kasa ke abinda kikeyi waxai iya shi ? ko mazan ma da sukeyi ba kowanne namiji ne xai iya ba balle ke mace, cikin fada hindu tace zan wanka miki mari fitsararriya, farr sulthana tayi da ido ta ya b'una fuska ke kuma fandararriya jannah ce ta katsesu haba dan Allah gsky ku kyaleni ko kowacce ta tafi dakinta kullum sai kun biyoni sannan baxa a xauna lafiya ba, hindu tace sai dai ke kifita ba inda zani, sulthana tace shareta anty jidda bani shawarar yanda zan shawo hnklinsa kin san ita ba abinda ta iya sai rike bindiga da baraxana da ita, dariya hindu tayi sbd rashin kunyar ki yasa keda kika iya soyayyar kina so ba'a sonki shiru sulthanan tayi hmm anty hindu kenan baki san ni bane na wahalar da samari banta ba son kowa araina inba haisam ba karkiso kiga tulin samarin dana ke dasu larabawa yayan sarakai da na attajirai soyayya daban take bata daukar matsayi ko mulki na yadda haduwar jini ce kawai, anty jannat ina jinki, ajiyar xuciya jannat tayi idan xaki kiyaye ki jure, tsaki tayi kinga anty jannat ke shari'ah ce da xaki dinka kafamin sharadi ?? kawai ki bani shawara dan ma kin ga ina lallabaki? girgixa kai tayi zan bk ne sbd ke macece ciwon ya mace na ya mace ne ba dan halinki ba, soyayya ba hauka bane dan kina son mutun ba hauka xaki tayi kina babatu har raini ya shiga tsakaninku, muddin kina shishshigewa namiji da nuna masa mahaukaciyar soyayya dole ya tsaneki ko da kuwa yana sonki burin namiji yasamu mace me aji, aji bawai wulakanci ba sbd yanmata basa tantance aji da wulakanci, wulakanta mutun bashi da kyau duk kaskancin sa, koyaya ansan mace da kunya idan baki da ita kina da kawaici ko baki iya kauda kai ba dole ki koya kibawa kanki kima da daraja ki canza wannan dabi,un da kike nuna masa agabansa ki shareshi, ba gaba ba, sama yake dake gaisuwa kawai xata dinka hadaku itama bawai ki saki fuska kina kwasar dariya ba, a a ba yabo ba fallasa daga gaisuwa kada ki yadda wata mgn ta hadaku dashi, jim sulthana tayi tana jinta, sai ki janyo hnklin shi ta abinda yakeso bawai yadda xai gane ba cikin rashin sanin baki son yana so ba, da sauri ta kalleta anty jannat ta yaya ban gane ba ? kinga ya haisam yana da son kwalliya da nutsuwa sannan yana da son cin abinci kusan duk mazan yanxu suna da son wayan nan abubuwan, misali kiyi girki ki xubawa kowa shi kuma ki tura masa plate din kice ya xuba kinga yasan ke kikayi idan yana waje yi kokari ki kama kanki koda xakiyi surutun kiyi shi me ma'ana xaki ga shi kanshi ya fara shayinki, jikinta asanyaye tace idan kuma baya sona fa ? dariya jannat tayi kin san wani abu ? duk wanda kikejin soyayyarsa aranki shima yana ji xaiyi wuya kisamu wanda bayajin hakan ko yaya idan kika ga ya kyaleki kin nuna xakewa shine xaisa yaji ya tsaneki, kada ki kuskura ki nunawa namiji xakewa da rashin nuna kimarki ki nuna kina da kima da daraja kada ki nuna masa soyayyarki afili kija ra'ayinsa ta hanya mai kyau wacce xata kara miki kima awajansa, yasan lallai ke ta mutunci ce, ba namijin daya keson ballagaza, ki kyale ya haisam kiyi kamar ba sulthanan da cen ba dariya tayi cikin jin dadi ngd sosai anty jannah ********************* washe gari bayan ta idar da sallar asubah gari nayin shaa ta koma bacci bata tashi ba sai 11:00 tayi mmkin baccin datayi ta shi tayi ta shiga toilet tai wanka hade dayin brush ta fito kenan taji karar test murmushi tayi dan tasan mr coffee ne dauko wayar tayi ta duba ....nashigo daxu kina bacci munta fi abuja da dady yau ko gobe xamu da wo ki kula da kanki.... jim tayi xuciyarta ba dadi asanyaye tace Allah ya dawo da ku lfy ta shirya cikin riga da siket na less mara nauyi kalan brown da kwalliyar golden yellow ajikinshi falo tayi breakfast ta sakko babban falo ta same su dukansu ta xauna kusa da hindu tana gaishe da momy cikin kulawa da fara'a momy ta amsa, karar motoci sukaji, wasu mata suka shigo tare da jidda datake kuka, ganinsu yasa gaban jannat ya fadi tana kallon matan tagane dayar kanwar dady ce wacce ta xageta lokacin sa ranar jidda, da fara'a momy tace sannunku da xuwa, dayarce tace dakata hajiya fiddausi " ba gaisuwa ce ta kawo mu ba, jidda na kwance jikin ummanta tana kuka lallai bashir ya nunamin ban isa da yayanshi ba tunda har xa a daura auren danshi yakasa sanardani sbd munafunci irin naki, dayar matar da jannat bata santa ba cikin fada tace hjy fiddausi burinki ya cika kin mallake mana dan'uwa sai abinda kikace sai abinda kikeso shi akeyi ke ishashshiya a daura auren waccen arniyar ta nuna sulthana atunaninta itace jannat da ibraheem bamu sani ba sbd tsabar munafunci irin naki, a kufule sulthana tace wllh ni ba arniya bace kije cen kinemi arniya inda take to wai ma suwaye ku da xaku xo kuna yi mana haushi cikin gida ?? da sauri momy ta toshe bakin sulthana idan na isa dake sulthana kar na kuma jin bakinki, sakin baki sukayi hade da yiwa sulthanan wulakantaccen kallo, da kyau dangin agumi yar masu sai da garar garau akan titi, sulthana ta zaburo momy ta riketa na miki mgn ba ruwanki dani sukeyi kiyi shiru, hjy amina kiyi hkr ba a kyauta ba amma dadynsu da shi khaleel din sunta fi gidanki ta nuna daya matar cen abuja su fada miki yadda abun yake da niyyar in xasu dawo xasu biya wajan hjy hadiza, hjy hadizan ce momyn jidda cikin tsawa ta katseta rufemin baki munafuka, ran momy abace tace ku sani kufa kannan mijine ba yayyansa ba ba kowacce mgn ya dace ko yabamin ita ba, sulthana ta fashe da kukan takaici momy me yasa kika hanani mgn ? ki kyaleni na nuna musu jarabar sabon jini rikota momy tayi a a sulthana, haka suka kare musu tas xagi nacin mutunci sannan suka tafi zigum kowa yayi a falon sulthana ce kawai take mitar jarabar an hanata kwatawa momy yanci jikin jannat asanyaye ta hau sama hawaye sosai takeyi tana kukan bakin cikin cin mutuncin da kannan dady sukaiwa momy duk a dalilinta gsky momy da dady mutane ne nagari baxata gushe ba har abada xata cigaba da yi musu addu'a har karshen rayuwar ta ranar kam gidan kwanan bacin rai kowa yayi ***************** washegari da safe tana tashi test din ya khaleel ta gani na suna hanya sun kusa isowa hindu ta shigo fuskarta ba walwala jannat ta kira sunanta,ina son xuwa gidana nida sulthana zamu kwaso kayanmu masu amfani kin san tunda muka baro cen bamu koma ba, da murna jannat tace nima zan biku ina son naje naga mamana da su david, xaro ido hindu tayi waya ce miki yanxu irin da kike ? shari'a bata yadda ki fita ko nan da nan sai da ixinin mijinki, a sanyaye tace yaushe xaku tafi ? hindu tace sai yamma, da murna tace yauwa time din ya dawo sai na nemi ixininsa, ******************** kitchen ta shiga ta shirya masa abinci kala kala wanda tasan yana so karfe biyu da rabi na rana ya dawo ya bar dady acan shi sai gobe xai dawo sbd yana da mittin, tana shiga dakinsa ta tadda ya fito daga wanka ya xauna kusa da ita hade da kunna tv yana kallon tashar world sinima ta janyo flask xata fara xuba masa coffee dan tasan shiyake fara sha kafin yaci komai, dakatar da ita yayi kinga " tashi ki cire wannan hijab din na jikinki a shagwabe ta kalleshi ya kau da kai yana kallon tv ganin ba wasa afuskarsa yasa ta cire ta ajjiye akan kujerar kusa dashi, ta dauko cup ta xuba masa coffee ta mika masa ya waiwayo xai amsa ya kalli kayan jikinta sun mata kyau sosai kamshin turarenta mai dadi ya cika dakin shi ya amsa yana sha kadan kadan ta xuba masa abincin ta ajjiye ta mike xata fita, ina xaki tafi ? tayi shiru dawo ki xauna anan sai nagama cin abincin ya nuna mata kusa da shi a darare ta xauna tana jin kunya sosai ya kalleta yaga tayi nesa dashi daure fuska yayi ya nuna kusa dashi sosai, nan nace ki xauna, turo baki tayi ya yi murmushi sbd turo bakin yai mata kyau ta dawo kusa dashi ta xauna tana bata rai itama girgixa kai yayi yace yarinta ko meye na bata ran ? dawowarta kusadashi yasa yaji kamshinta sosai sunkuyar da kanta tayi yasa hannu ya dago mata da fuskar ta suna kallon juna taja baya ya danji haushi hakan yasa ya fisgota jikinshi yana shinshinar kamshin ta yarasa gane wanne irin kamshine me fusgar sa da take sawa dankwalinta ya xame ya kalli gashin kanta baki sidik gam ya riketa ajikinshi laushin fatarta na fusgarshi da sauri ta tureshi hade da shagwabe fuska, plx ya khaleel sakin ta yayi ta matsa nesa dashi lumshe ido yayi ta mike da sauri ta xira hijab dinta gab dazata fita tace, zamuje mu kwaso kayanmu sannan zanje na gaishe da maman dadiv, kai kawai ya daga mata cikin wani yanayi yarasa yadda akayi karamar yarinya take kokarin ta iya jan hnkl, tana fita taci karo da sageer ya gaishe ta a kunyace ta amsa ya shiga dakin khaleel ya ganshi wani iri , dariya sageer yayi hade da rike baki, cikin zolaya yace ango ango a haka xa'ai karatun ?? harara khaleel yai masa hade da janyo wata hirar ****************** da murna ta fada musu ya bata ixinin ta je, a shirye suke momy tace danjuma ya kaisu, suna xuwa gidan yaran hindu suka tarar suka shiga ciki suna kwaso muhimman kayansu, da sauri boy one ya shigo madan ya kira hindu kinyi bako, da mmk ta kalleshi waye ? sadik osasa ne, da sauri ta mike a tsorace me yaxoyi ?? kwantar da hnklin ki madan yace wai yana son kuyi muhimmiyar mgn ne, afusace ta fito suka biyo bayanta a falo suka taddasu ya dora kafa daya kan daya da murmushi yace hindu, sulthana, Jennifer, gsky na tayaku murnan ganin juna kwantar da hnklinki hindu ba fada ko tashin hnkline ya kawoni ba, taimakonki naxoyi tunda kin bar min dubai dama ke kadaice kika fini a harkan nan tamu, kuma kin barmin shiyasa naxo nai miki tayin taimakona ko xaki iya siya, ranta abace tace ina jinka , su kuwa su jannah da sulthana binshi sukayi da kallon mmk, kin san ni aminin marikinki ne ? yanxu haka kina neman iyayenki meya sa kika manta dani alhali kinsan nasan duk wani sirrinshi ? asalima kina kwana arba'in aduniya aka kawo mishi ke tare dani dashi akai mana gargadin komaarki gida daukan ranmu, nasan mahaifinki da mahaifiyarki xaki iya biyana na fada miki suwaye iyayenki ? ajiyar xuciya hindu tayi kudin har nawa kakeso ? sulthana ce tayi tsaki kaga malan kaxo kana yiwa mutane wani gadara gadara kawai inxaka fada ka fada, kallonta yayi da murmushi yace kimsan ahmad al'mansoor ? araxane da kuma mmk ta kalleshi hade da murguda baki, ya taba bani aiki akan ki yana so na lalata miki fuska da acid ganin kece yasa na kyaleki, sbd nasan ke wacece, da fada tace dakasan ni wacece sai akayi yaya ? nifa bana son gadara kawani tara wani uban kasumba ko kyan gani baka dashi kanawa mutane dariyar mugunta wai kai mai adalci kawai ka fada mana suwaye iyayenmu ? idan xaki iya biyana gashi ya miko mata karamar takarda rubuce da adadin kudin dayake bukata hindu ce tai caraf ta mashe ta duba xaro ido tayi tana kallonsa plx osasa baxan iya biyan wannan kudin ba aina zan samu, dariya yayi haba hindu kece fa a yanxu in kikai niyya tsab xaki samu nin kinsu kin mata hikimar ki ta damfara ? kinfi kowa kwarewa girgixa kai tayi sulthana ta warce takardar ta duba ta xaro ido itama ta mikawa jannat itama xare ido tayi ya mike cike da ji da kansa kuje kuyi shawara amma zan taimakeku da mgn daya ku kiyaye yawo barkatai dan har yanxun wanda suka tarwatsa muku rayuwa sunana bibiyarku da mmk suka kalleshi ya fice ya barsu jigum sukayi suna kallon juna cikin tashin hnkl ga koshi ga kwanan yunwa, kowacce tambayar kanta su kuwa me sukayi ake bibiyar rayuwarsu haka ? By *Ummee Garkuwa* adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *