Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Monday, April 24, 2017

KWARYA TABI KWARYA Complete

adsense here

5 January 2017 aisha ummi at 03:48 KWARYA TABI KWARYA 1-End , 8:04 AM] Ummi A'isha: [1/12, 7:52 AM] Ummi A'isha: KWARYA TABI KWARYA! 1⃣ Na UMMI A'ISHA JAN KUNNE duk wanda ya canja wannan labari ko yayi editing dinsa, ko kuma ya cire sunan marubuciyar ko ya canja sunan taurarin ciki Allah ya isa ban yafeba!. CANAL AWWAB MANSUR ADAM shine sunan dake manne agaban rigar dake jikin kyakkyawan sojan wanda ke fitowa daga cikin babban bankin Nigeria wato CBN acikin garin abuja dogone kyakkyawa wankan tarwada yanada matsakaicin jiki, sanye yake cikin uniform din sojoji wanda suka dace dashi yana rike da waya kirar BlackBerry bold 2 baka hannunsa daure da agogon azurfa na Rolex, yar karamar bindiga ce rataye agefen aljihun wandonsa kansa babu hula shekarunsa bazasu gaza 29 zuwa 30 ba, kai tsaye inda yayi packing din motarsa ya hara, motar tasa yar yayi ce kirar zamani wanda sai wane da wane ne ke iya hawanta, BMW New modern itace motar da ya bude yashiga blue colour, fita yayi daga cikin harabar bankin ya nufi unguwar wuse kansa tsaye ya tasamma wani babban gida mai yalwar shuke shuke kamar akasar India kasancewar unguwar unguwace ta manyan mutane kuma unguwace tamasu kudi, yawancin ministers da mukarraban gwamnatin tarayya ne acikin unguwar, hon yayi mai gadi ya bude masa yashiga ya Adana motarsa yafito yana rike da wayarsa ya shiga cikin gidan tunda ma'aikatan gidan suka hangoshi suka fara russunawa suna diban gaisuwa shi kuwa canal sai shan kamshi yake dahaka yakarasa wani wawakeken falo ginin zamani wanda ya kayatu da kayan alatu, yar karamar bindigar dake jikin wandonsa yazaro. [10/8, 16:52] Admin Aysha: KWARYA TABI KWARYA2⃣ Na UMMI A'ISHA Bindigarsa ya zaro daga gefen aljihunsa ya ajiye akan dan karamin stool din dake ajiye acikin falon, benen dazai kaishi falon hajiyarsa yabi har zuwa cikin kawataccen falon nata tana zaune cikin shiga ta alfarma da Kamala ta zubawa makekiyar tv din dake manne ajikin bangon falon ido, wata drama take kallo a channel din CTV, ahankali yashiga cikin falon bakinsa dauke da sallama cikin fara'a ta dago ta dubeshi tana faman murmushi, Awwab barka da zuwa, yawwa umma sannu da hutawa kusa da ita yaje ya zauna yafara gaida ta cikeda sakin fuska ta amsa masa gaisuwar da yake mata, cikin muryar shagwaba yace umma dan Allah ki samo min yarinya wadda zata rinka gyara min bedroom dina domin kullum idan nazo acikin datti nake ganinsa nikuma banida time din da zan zauna na gyarashi, murmushi tayi to awwab akwai wata yarinya da zata zo ta zauna awurina inyaso ko ita sai ta rinka gyara maka dakin, yawwa thank you umma, bari naje nayi wanka saboda ina son na dan kwanta na huta, gobe da sassafe zan koma ibadan jirgin 6 nake son bi, kallonsa tayi soja kenan Allah ya kaika lfy ya tsareka maza aje a huta kafin abbanka yadawo daga office, yayi min waya cewa 3 zai dawo gida kaga yanzu kuma 2:20 tayi, to umma sai nafito, saukowa kasa yayi ya dauki bindigarsa ya nufi side dinsa wanda yake da dan tazara kafin kaje, yana shiga dakinsa ya tube kakinsa ya shiga toilet yayi wanka yafito sallah yayi sannan ya kwanta akan luntsumemen gadonsa wanda yasha shinfidu da kaya masu laushin gaske, bai jima da kwanciya ba bacci ya daukeshi, acikin baccin nasa yafara mafarki da wata kyakkyawar budurwa tabiyoshi da wuka tana cewa sai ta rama abinda yayi mata, gudu yake itama binsa take daf dazata kamashi ya farka a firgice, firgigit yatashi. KWARYA TABI KWARYA3⃣ Na UMMI A'ISHA Yana tashi yafara kiran sunayen Allah tareda yin addu'a Allahuma inni a'uzubika min sharri fi manami an yadurruni fi dini wa dunniyaya, tunani yafara yi wannan mafarkin shine na 3 da yayi wannan budurwar tana bibiyarsa da wuka, to wacece? Tambayar da yayiwa kansa kenan amma sai dai bashida amsar wannan tambayar, tashi yayi ya shiga toilet yayi brush yafito, side din mahaifinsa yanufa ya tarar dashi akishingide acikin tamfatsetsen falonsa wanda ya tasaru mutuka gabansa yaje ya durkusa ya gaidashi,cikin jin dadi mahaifinsa yadafa kansa yace son kazo lfy? Lfy lau abba nasameku lfy? Lfy son ya aiki? Alhamdulillah abba, amma dai zakayi 1 week ko? Girgiza kai yayi no abbba gobe zan koma dan akwai wani training da zamuyi har na tsawon 2 weeks kuma daga gobe zamu fara shiyasa zan koma goben, murmushin mahaifin nasa yayi dakyau Soja Allah ya tsare amin Abba, hira suka zauna yi shida mahaifinsa sai daf da magriba yafito daga falon mahaifinsa ya dauki wata sabuwar motarshi Prado one door mai bakin glass yafita daga gidan, wani babban hotel mai tashe yanufa yana zuwa ya faka motarsa yashiga cikin club, yanmata da samarine kawai awurin yaran masu kudi sai sheke ayarsu sukeyi kowacce ka kalla acikin maye take, kansa tsaye ya nufi inda ake zuba giya yaje ya karbo kwalba daya wata kujera ya nufa yaje ya zauna, yana kurbar giya yana kallon yanmatan dake chashewa kamar akasar turai, ji yayi an dafashi ahankali ya waiwaya, wata kyakkyawar budurwa baka ya gani ta tsuke cikin riga da wando acikin maye tafara yi masa magana, kazo.... Muje ka... Kaini... gida luu yaji tafado kansa cikin sauri ya tureta yatashi yafito daga cikin club din,cikin motarsa yashiga ya zauna yanata kallon mutanen daketa kaiwa da komowa acikin harabar hotel din anan ya raba dare sai wurin 12 sannan yanufo gidansu. KWARYA TABI KWARYA4⃣ Na UMMI A'ISHA Acikin maye sama sama yake driving din har ya iso unguwarsu yashiga gidansu cikin maye yafito daga cikin motarsa yana tafiya yana hada hanya har ya isa dakinsa, mahaifinsa yana tsaye yana kallonsa ta saman benen dakinsa sai dayaga yashiga dakinsa sannan yasaki labulen dakin yana ajiyar zuciya shi dai yarasa a ina awwab ya dauko wannan dabi'a ta shan giya da neman mata alhalin da bahaka yakeba, amma tun lokacin da yazama soja yatare a bariki shikenan yadauki dabi'u munana bayan shikuma yasan yabashi dukkan tarbiya wacce uba yakamata yabawa dansa, runtse ido yayi tareda yi masa addu'ar shiriya. Awwab yana shiga daki yafada kan gadonsa yakwanta nan wani irin nannuyan bacci yayi awun gaba dashi sai karfe 5 na asubha yasamu ya iya farkawa, cikin rashin kwarin jiki yashiga toilet ya watsa ruwa yafito yatafi masallaci, bayan sun fito daga masallaci ne mahaifinsa yakirashi suka shiga falonsa cikin damuwa uban ya furta son meyasa kake haka? Yaushe zaka canja saga mutumin banza zuwa na kirki? Son sam baka iyo halina ba kuma baka iyo halin mahaifiyar kaba, tunda kazama soja kazama dan iska, cikin sauri yadago ya kalli mahaifin nasa, yes kazama dan iska awwab baka tsoron haduwarka da Allah ko kadan domin zuciyarka tagama bushewa, sunkuyar da kansa yayi yayi shiru batare da yace komai ba sai da akayi yan mintuna sannan yace kayi hakuri abba insha Allahu zan daina, cikin alamun damuwa uban yace to my son Allah yanufeka da dainawa amin abba, yanzu zanje nashirya natafi Ibadan domin jirgin 6 nake son bi, to son Allah yakaika lfy sai munyi magana amin abba nagode. KWARYA TABI KWARYA5⃣ Na UMMI A'ISHA Jikinsa a sabule yafito yashiga side dinsa yayi wanka yashirya yasaka kakinsa wanda sukayi mutukar yimasa kyau yadauki yar karamar bindigarsa ya soketa a muhallinta kamar kullum, dakin ummansa yaje yasameta zaune akan sallaya tana jan carbi zama yayi ya gaisheta sannan yayi mata sallama yafito kai tsaye airport driver ya kaishi yashiga jirgin kabo air line ko minti 10 ba ayiba jirginsu yatashi zuwa Ibadan tafiyar data daukesu 15 minutes, yana sauka wasu sojoji guda 4 suka zo suka sara masa tareda kamewa kai kawai yadaga musu yashiga cikin motar da aka gindaya agabansa, gidan baya yashiga sauran sojojin sukuma suka shiga tasu suka nufi barikin sojoji, suna zuwa aka bude musu gate suka shiga kofar wani gida sukaje suka tsaya anan dagudu sukazo suka bude masa kofar motar yafito batare da yayi musu magana ba cikin gidan ya shiga har wani dan madaidaicin falo inda wani babban mutum yake zaune hannunsa rikeda jarida yana karantawa, sallama yayi tareda sarawa mutumin yace Weldon sir! Dagowa mutumin yayi welcome canal awwab, atsaye ya zauna batare da ya zauna ba, sir nakaraso, ayimin afuwa banzo da wuriba, no problem canal, zo ka karbi wannan taswirar kagani, wani map ya mika masa kaduba kagani wannan dan kauyen natsakiya ana fama da tarzomar yan tada kayar baya so yanzu yanzun nan ina so kaje kahorar da sojoji guda 40 katurasu suje su kwantar da tarzomar tunda ina ganin 40 ai zasu isa saboda kauyen bashida wani girma, yes sir yafada tareda fita daga cikin falon kai tsaye wajen dandazon sojoji yanufa inda ya cika umarnin da aka bashi daga nan yatafi wani babban fili wanda iya masu irin uniform dinsa ne kawai awajen sai wani guda daya nasa daban da alama yafisu mukami, nan suka fara wani training irin nasu na sojoji sai yamma likis suka tashi, gidansa yanufa wanda yake cikin barikin sojojin yana shiga kiran basma yashigo cikin wayarsa basma itace budurwar sa wacce zai aura yanzu haka tana can a babban birnin london a Oxford university tana karantar mass com, cike da kasala da aji ya dauka hello basma daga daya bangaren ta amsa hy Darling yakake am fine basma yanzu haka daga wani training nake duk nagaji shigowana gida kenan, sonake nayi wanka nahuta, ayya to shikenan bari nabarka sai kajini bye, kashe wayar yayi tareda ajiyeta agefe yashiga wanka bayan yafito ne wani kiran yashigo wayarsa yadauka hello canal yakub ya akayi? Canal awwab ga yanmmata fa ansamo shine nace ko zakazo kaduba? No yau wlh babu abinda zan iya kawai kubarsu ni kasan bana son yan hannu nafi son virgin, ok to ba damuwa, wayar tasa yakashe domin baya son adameshi, salla yayi yaje falonsa ya bude fridge din dake ajiye giyace kala kala aciki ba don kar ummi A'isha tayi karya ba to danace muku babu lemo ko daya duk giyane aciki,kwalbar guilder ya dauko da cup yazo yasamu kujera ya zauna yafara tsiyaya yana sha. [1/12, 8:20 AM] Ummi A'isha: KWARYA TABI KWARYA6⃣ Na UMMI A'ISHA Sai da ya shanye kwalbar giya 2 sannan yatashi yana hada hanya yana tangadi yashige dakinsa yana zuwa ya fada akan gado nan bacci yayi gaba dashi bashi ya tashi ba sai karfe 3 nadare. Asubha tanayi yayi salla kasancewar barikice babu masallaci ko church aciki, yana idarwa ya fita motsa jiki bai dawo ba sai 7 koda yadawo wanka kawai yayi ya sanya uniform dinsa wanda yadace dashi yafita zuwa office, office din nasa ya tsaru sosai komai najin dadi an tanadar masa sai 5 yabaro office yadawo gida, nan ya zauna yakira basma suka fara hirar soyayya sai da aka kira sallar magriba sannan sukayi sallama. Salla yayi yayi wanka ya saka dark blue din t shirt wadda aka rubuta i can i will ajiki yasa blue din jeans yadauki bindigarsa yasoke ajikin wandonsa yafito yadauki motarsa sai wani club wanda ya kasance matattarace ta yan iska. Yana zuwa yayi parking din motarsa yafito ya nufi inda ya hango abokansa zazzaune kowannensu da kwalbar giya a hannunsa wasu kuma taba sigari suke busawa gefe daya kuma yan matan bariki ne kowacce taci ado tayi kwalliya cikin kaya matsattsu. Karasawa yayi ya basu hannu suka gaggaisa sannan yakoma gefe ya zauna yayi order giya kwalba 2 masu tsada, ana kawo masa yafara tuttulawa cikinsa sai da ya shanye tas sannan ya ajiye kwalbar namfa tafara aikinta jin jikinsa yayi ya mutu murus dakyar ya tashi yashiga motarsa yarufe amma bai baro wurinba sai karfe 3 nadare yana tafe yana hada hanya abinka da mai kaki babu jami'in tsaron da ya iya tareshi dahaka ya karaso cikin barikin yabude gidansa ya shiga, yana zuwa ya zube acikin kujera sai barci. KWARYA TABI KWARYA7⃣ Na UMMI A'ISHA Barci yake kamar wanda ya mutu sai da asuba tayi sannan ya iya tashi yagabatar da dukkan abubuwan da ya saba gabatarwa abisa al'adarsa sannan yafita office. Kwanansa 6 agarin ibadan ya shirya tafiya zuwa garin abuja, jirgin karfe 7 na dare yabi 7:30 ya isa gida yana zuwa side dinsa ya wuce yana shiga dakinsa ya ganshi tsaftsaf an gyarashi yadda ya kamata komai an ajiyeshi a muhallinsa ga wani kamshin dadi da dakin yake yi, bathroom yashiga nanma kalkal an wankeshi tas, wanka yayi yafito yayi salla ya saka wata riga karama dark brown yasaka wando baki iya gwiwa ya nufi dakin ummansa yana shiga yasameta kishingide akasan carpet tana kallon wata drama atashar CTV kusa da ita yaje ya zauna tareda gaisheta ta amsa cikin kulawa kallonta yayi umma naga an gyaramin dakina ko har kin samo min mai gyaran ne? Murmushi tayi awwab kenan dama ai nace maka kanwarka zatazo ko? To itace tagyara maka, ras yaji gabansa yafadi, mikewa yayi umma bari naje wajen abba dan bai ma san nazo ba, fitowa yayi daga dakin umman adai dai kofar fita yahadu da ita farace doguwa yar siririya kamar baturiya amma tafi kamada yan kasar indiya kallon ta tayi gabansa yaji yayi mummunar faduwa take yaji ya tsaneta tsana marar misaltuwa, ina wuni tafada cikin zazzakar muryarta, bai amsa ba yawuceta yashige side din abbanshi yana shiga yasameshi zaune yana signing ajikin wasu takardu idonsa sanye cikin medical glass, gabansa yaje ya zauna abba barka da dare, cikin fara'a ya amsa masa gaisuwar tareda rufe takardun dake gabansa ya cire gilashin fuskarsa, yajuyo ga dan nasa awwab agaskiya nagaji da ganinka haka yanzu kayi girman da yakamata ace ka ajiye iyali, yakamata ace yanzu kanada mata, ni yanzu banida wani buri illa inga ka ajiye iyali dan hakane ma yasa na zaba maka matar aure NIHAL arazane ya kalli abbansa haba abba wacece kuma nihal? Kanwarkace awwab tagama karatun secondary sch dinta kuma mahaddaciyar alqur'ani ce, cikin faduwar gaba yace kayi hakuri abba bazan iya aurenta ba akwai yarinyar dazan aura next week zata dawo Nigeria tagama karatunta kuma tana dawowa maganar aurenmu za ayi, kuma abba auren yanzu ai ba haka ake yinsa ba kamar ni ace na auri yar secondary? Gaskiya nafi karfin haka danni wlh abba matar da zan aura mai cikakken ilmi ce wadda takeda degree, dan yanzu a harkar aure ma ana duba bright future, amma me secondary me tasani na rayuwa? Auren yanzu abba aurene nazamani kuma na aurene nakowa da muhallinsa shiyasa ma bahushe yace KWARYA TABI KWARYA!. KWARYA TABI KWARYA8⃣ Na UMMI A'ISHA Tunda yafara maganarsa mahaifin nasa kawai kallonsa yakeyi har yagama, amma acikin zuciyarsa fadi yake yaro yarone yaro man kaza, gyaran murya yayi shikenan awwab naji abinda kace kuma naji duk bayanin da kayi to amma ita yarinyar yar inace? Abba yan kanone amma acikin garin nan suke da zama yanzu haka tagama karatunta a London dawowa kawai zatayi, to Allah yadawo da ita lfy, amin abba, tashi yayi yafito yanata cika yana batsewa haka kawai wata yar secondary akan me? Yanzu duk ajin nan nawa ace wai kamar ni na auri yar secondary wlh bazai yiyuba ni yarinyar da zan aura me class ce sannan kuma mai degree ce amma ba illiterate ba da wannan zancen zucin yakarasa falon umma tana zaune wannan yarinyar tana zuba mata abinci, barshi haka NIHAL yaji umma tafada cikin sauri yabi yarinyar da kallo au dama wannan ce da yarinyar da abba yake so ya aura? Mts shikuwa me zaiyi da wannan yar mitsitsiyar yarinyar? Wuce nan wannan ai sai abokansa ma suyi masa dariya. Wata irin harara ya wurga mata da mamakinsa sai yaga itama ta harareshi gamida murguda masa baki,idonsa yabude cikeda mamaki ya kalleta a haife bazata fi shekaru 20 ba aduniya makewa yayi yaje kusa da umma ya zauna yana babbata rai, kallonsa tayi awwab ya akayi? Kai da waye? Umma nida abba ne wai wata yarinya ya zaba min bayan kuma ni inada yarinyar da zan aura, murmushi umman tayi kar ka damu awwab abinda kake so shi mahaifinka yake so nasan bazai taba matsa maka ka auri yarinyar da baka soba, sai alokacin yayi murmushi hakane umma amma kema ki kara fada masa yanda nake din nan ba kowacce kuchakar yarinya zan aura ba kallon wannan yarinyar yasake yi saboda dama dan ita yafada harar sa ta sakeyi akaro na biyu tsaki yaja umma ni yanzu bana burin nayi auren jahila sam sam nafi son wayayyiya yar makaranta KWARYA TABI KWARYA9⃣ Na UMMI A'ISHA Murmushi umman sa tayi wannan haka yake awwab Allah yabaka wacce kakeso, me zaka ci nihal ta zuba maka? Yatsina fuska yayi babu abinda zanci kuma idanma inaso to da kaina zan zuba basai an zuba min ba, kallonsa yarinyar tayi tare mikewa ta fice daga falon, shima mikewar yayi tareda bin bayanta da harara fita yayi yaje dakinsa ya dauko key din motar sa yafice daga gidan sai Rossy Guest villa yana zuwa yasamu anata chasu mata da maza sai rawa suke masu shan giya suna sha, masu rawa sunayi masu rungume rungume suma sunayi can gefe yakoma ya zauna yana kallon masu shige da fice kafin daga bisani yayi order kwalbar giya guda daya Ana kawo masa ya shanye amma bata bugar dashi ba agogon hannunsa ya kalla karfe 10:30 gida ya hara saboda washe gari yake son komawa yana zuwa yashige dakinsa yaja birki a falo yazauna akan kujera yana kallon silin, bacci ne yadauke shi mafarkin wannan yarinyar yafara ta biyo shi aguje, gudu yake iya karfinsa amma sai da ta kamashi wukar hannunta tadaga sai sheki take alamar kaifi cikin karaji tace yau zan kasheka,zan rama abinda kayi min wukar tadaga zata luma masa firgit ya farka cikeda firgita amma dayake soja ne bai wani damuba kawai dai duniyar tunani ya shiga yana son gano wacce yarinya ce wannan kuma shin meyayi mata da har take son rayuwarsa wannan shine karo na 3 dayayi mafarkinta gashi kuma yanzu tayi nasarar kamashi, daga kansa yayi ya kalli agogon dake manne acikin falon karfe 3:30 nadare mikewa yayi tare da lalubar bindigarsa yawuce cikin dakinsa. KWARYA TABI KWARYA1⃣0⃣ Na UMMI A'ISHA Yana shiga yacire kayan jikinsa yazauna iskar a.c tana shigarsa yana nan zaune yana nazari har 4 tayi wanka yashiga yayi yafito lokacin anata kiran salla a massalaci, salla yayi yatafi dakin mahaifinsa yayi masa sallama yafito yashiga wurin umma itama sallamar yayi mata yatafi garin ibadan lokacin dayaje karfe 7 tayi agurguje ya shiga gidansa ya dauko wasu takardu yafita zuwa office dinsa. Sai la'asar yadawo yashiga gidansa yayi wanka ya ahirya tsaf yafito gidan yakub abokinsa yatafi yana shiga ya sameshi zaune da wasu yan mata sun sakashi a tsakiya sai masha'a suke aikatawa tsaki awwab yayi yasamu kujera yazauna, kallonsa yakub yayi canal yau zamuje club ne? Yeah hakan dai zai fi kazo muje ka kyale wadannan yaran, kana ta bata lokacinka akan wadannan matan marassa aji kallonsa yakub yayi yace sorry canal bari nazo mutafi fita waje yayi yazauna cikin motarsa yana jiran fitowar yakub, bai jimaba yafito suka tafi akan hanyarsu ne yakub yadubi anwar yace canal wai me yafaru ne naga kamar yanzu baka fiya kula yan mataba? Wani dan karamin tsaki awwab yayi wlh yakub ni kaina ban san menene dalili ba, amma kuma ina ji ajikina cewa akwai gagarumin abunda yake tunkaro rayuwata akwai wani abu wanda zai faru dani nan bada jimawa ba but ban san yaushe ne ba, kallonsa yakub yayi cike da mamaki taya kasan haka? Wlh yakub akwai wasu mafarkai dana jima inayi kuma har yau ban daina ba sannan akwanakin baya akwai wani abu da yataba faruwa wanda bai yiyuwa na iya fada maka domin sirrine wanda ya shafi rayuwata,yanzu gaba daya jina nakeyi a wani irin yanayi, sanin kanka ne ina son mata kuma ina nemansu aduk inda nasan zan samesu to yanzun ma dai ba dainawa nayi ba amma inajin wani irin abune a tare dani, ahalin yanzu nafi son nasha giya akan nakula mata sai dai zan kulasu suma nan da wani dan lokaci dai dai lokacin suka karasa club din, nidai ummi A'isha nakosa naji wannan labarin na awwab masu karatu nasan kuma kun kosa ko? Ko baku kosa ba. [1/12, 8:28 AM] Ummi A'isha: [1/12, 8:21 AM] Ummi A'isha: KWARYA TABI KWARYA1⃣1⃣ Na UMMI A'ISHA Suna isa awwab yayi packing adai dai inda aka tanada domin packing din motoci, kashe motar yayi suka firfito suka shiga cikin club din, nanfa suka fara gwangwajewa sai da dare yayi sosai sannan suka dawo gida. Ranar juma'a da misalin karfe 4 na yamma awwab yabar ibadan ya nufi abuja karfe 4:30 ya isa gida falon ummansa ya fara zuwa suka gaisa sannan yafito yashiga dakinsa, wanka yayi yafito yashirya cikin wani dafaffen boyel baki yasa hula zannabukar itama baka agogon azurfa na Gucci ya daura a hannunsa yafesa turaren ice hot yasa bakin takalmi harp cover yafito hakika yayi kyau na daukar hankali gashi yanada kwarjini sosai, side din umma yakoma lokacin da yashiga ita kuma tana kokarin fita ganinsa da tayi yasa taja da baya tareda komawa kusa da umma ta zauna, shigowa ciki yayi take falon ya gauraye da daddadan kamshin turarensa, umma ya kalla yace umma zanje gidansu basma,au basman ta dawo ne? Eh umma tadawo tun shekaran jiya saboda itama nazo garin yau, to kagaisheta, zataji umma yafada yana dan murmushi, ta gefen idonta ta kalleshi yayi kyau mutuka taba baki tayi acikin zuciyarta tace danma dai adon iya najiki ne daki kaca kaca yake, shiko awwab ko kallonta bai yiba yafice daga falon yaje yadauki wata motarshi black yafita yanufi zone 2 unguwar su basma. Gidansu basma gidane babba kuma iyayenta yan boko ne nakarshe asalima su rayuwar turai sukeyi agidansu, yana zuwa aka bude masa yashiga yaje ya ajiye motarsa a inda aka tanada, yafito ya shiga gidan wanda yayi mutukar tsaruwa a falon manyan baki ya zauna yana jiran isowarta, sai da yashafe samada minti 20 sannan tafito taci uwar kwalliya cikin wata bakar doguwar riga ga uban gashin kanti har gadon bayanta ayangance take takunta bakace sosai marar tsayi kuma bata da hanci, oh ikon Allah masu karatu nazata basma zatafi haka haduwa amma sai naga abin ba haka yake ba, tana zuwa inda yake ta zauna ajikinsa tana fadin welcome my man! Kallon so awwab ya jefa mata sannan yace thank you my dear! murmushi basma tayi sannan tace yakake? Lfy my dear ya sch dafatan an gama lfy? Lfy tafada kamar wadda bakinta yayi mata nauyi. KWARYA TABI KWARYA1⃣2⃣ Na UMMI A'ISHA Kallonta awwab yayi gashi yanzu kin gama sch saura me? Murmushi tayi saura aurenmu kuma, yawwa my dear haka nake son ji so yanzu zan sanar da dad dina cewar yazo suyi magana da dad dinku ko? Eh hakan yayi, ammafa inada wani uzuri,name? Ya tambayeta agaskiya awwab ina son zanyi aiki kuma sannan duk lokacin dana samu admission zan koma sch nayi masters dina, to ai duk wannan ba problem bane ni awajena, babu matsala zakiyi aikinki kuma zakiyi karatu ai duk mai saukine ni dama babban burina shine na auri mace mai class kamar ke domin ke ta dabance, wani malalacin murmushi tayi thanks my canal, bari naje nadawo tafada tareda mikewa ta shige gidan tana cike da farin ciki domin samun miji kamar awwab tasan sai mace mai sa'ar gaske, kuma yana da fuskar mutanen kirki dan idan basani kayiba baka taba cewa yana shan giya balle har kayi tunanin zai nemi matan banza, shigowa tayi hannunta rikeda tiren silva ta zubo masa kayan motsa baki kamar ba acikinsa shi daya zai zuba ba, agabansa tazo ta dire farantin tana murmushin jin dadi, tana farin cikin zata auri awwab duk da cewa ita tasan yana shan giya da neman mata amma hakan bai sa taji tsanarsa a ranta ba asalima itace taganshi tana so,kusa dashi tazauna my man amma idan munyi aure a anan zaka barni na zauna ko inyaso Kai sai ka rinka zuwa? Yes haka nake tunani my dear saboda akwai gidan da dad dina yabani kyauta a nan kusa da gidanmu so i think anan zamu zauna saboda dad baya so nayi nisa dashi, kai amma fa naji dadi sosai, mikewa yayi bari nawuce gida sai munyi waya ko, tashi tayi tabi bayansa har zuwa compound din gidan. KWARYA TABI KWARYA1⃣3⃣ Na UMMI A'ISHA Tsayawa tayi ta zuba masa idanu komai na shi burgeta yakeyi domin ya hadu iya haduwa ita kanta tasan awwab ba ajinta bane yafi karfin level dinta kawai dai Allah ne yadorata akansa har ya amince da soyayyarta yake sonta, kofar motar ya bude yashiga yayi mata sallama tafara daga masa hannu har yafice daga cikin gidan sai da taga fitarsa sannan tayi ajiyar zuciya tareda furta awwab kenan nida kai aurene zamuyi irin na KWARYA TABI KWARYA tana gama fadin haka ta shige gida. Shi kuwa awwab gida yakoma yana zuwa yashiga wajen umma ya tarar da ita zaune tana cin apple gefe daya kuma nihal ce take mammatsa mata kafafuwanta wanda ta dorasu asaman tumtum, kusa da umma yaje ya zauna tareda cire hular kansa juice din dake gaban umman ya dauka ya balle murfin yafara sha amma sai yaji dandanon baiyi masa dadi ba, dan shi yanzu giya ce take yimasa dadi abaki amma komai dadin juice idan yasha sai yaji babu dadi, ajiyewa yayi umma ta kalleshi awwab kasha juice din mana, no umma ya isheni inada juice adakina idan naje zansha, kallonsa nihal tayi ta taba baki, kamar hadin baki shima ita ya kalla gabansa yaji ya fadi, to shi wai meyake faruwa ne? Duk tun lokacin dayafara ganin yarinyar nan yaji gabansa yana faduwa. KWARYA TABI KWARYA1⃣4⃣ Na UMMI A'ISHA Kallonta yasakeyi sosai kamar dai yasan ta awani wuri amma ya kasa tuna ko a inane, hakama muryarta kamar yatabaji sai dai ya manta a inda yaji hararta yayi aransa yana fadin yarinya karama sai iyayin tsiya da kwainane, dagowa dara daran idanuwanta tayi ta wurga masa harara, hararta shima yayi yana daddanna wayarsa chtn yake da basma ta palm chat, kallonta yasakeyi baki yaga ta murguda shi abin nata ma dariya kuma yake neman bashi yarinya sai kace tababbiya baiyi mata komai ba ta ringa harararsa? Remote din tv ya dauka ya kamo MBC Action yafara kallon wrestling ita kuma nihal tanata aikin daddannawa umma kafafunta yana nan zaune yana kallo har 9 tayi umma ya kalla umma kira talatu ta zubo min tuwo dan kadan,a'a ga nihal ta zuba maka mana, a'a umma kira talatu dan Allah kira umma ta kwallawa talatun sai gata dasaurinta tazo ta durkusa, talatu zubawa awwab tuwo sai dai kin san cin abincinsa dan kadan zaki zuba masa, to ranki yadade da saurinta ta tashi zubo masa ta kawo masa yakarba da cokali yake cin tuwon yanaci yana kallo, jifa jifa kuma yana duba sakonnin daketa shigowa cikin wayarsa, dahaka har ya gama cin abincin ya tashi, dakinsa yashiga yacire kayan jikinsa domin shi bai cika mu'amula da manyan kayaba sai dai idan ranar Friday ne abbansa yayi fadan har yagaji bashida kaya sai jeans da t.shirt ko kuma boxer, wanka yashiga yayi yafito yayi salla yaje yabude fridge dinsa zai dauko giya amma wayam babu ita babu alamunta tsaki yaja yasan wannan figigiyar yarinyar ce ta kwashe masa to amma me zatayi da ita? Wata zuciyar tace babu abinda zatayi da ita kawai tsabar mugunta ne yasata kwashe maka, zama yayi afalon zuciyarsa cikeda kunci, tsaki yayi taja gashi yau baya son fita club domin so yake yayi bacci ya huta, dakinsa yashiga ya kwanta dakyar bacci ya kwasheshi. Washe gari basma tayi masa waya ta sanar dashi cewa zatazo ta gaisheda ummansa, tashi yayi yashiga cikin gidan dakin umma lokacin 11 dai dai yasameta suna yin breakfast itada abbansa, tsugunnawa yayi yagaishesu sannan yahau kan dining din shima yahada tea yafara sha, kallon abbansa umma tayi tace Alhaji dama ina son fada maka ka shirya kaje gidansu yarinyar da awwab yake so ka tambayo masa aurenta saboda iyayenta sun bashi dama. KWARYA TABI KWARYA1⃣5⃣ Na UMMI A'ISHA Dan haka yanzu abin yi yarage garemu sai mu nemo masa aurenta, kallonsa abba yayi wai hakane my son? Yes abba hakane murmushi abbansa yayi ato alhamdulillah insha Allahu zanje gidansu yarinyar in Allah ya yarda, mikewa abban yayi to ni zan tafi office hajiya Sadiya babu wani abu ko? Mikewa tayi tabishi tana cewa babu komai abba, kallo awwab yabisu dashi har suka fice, dai dai lokacin nihal tashigo falon tana sanye da doguwar riga ta shadda, ke ina abinda kika dauka min acikin fridge?? Wani mugun kallo ta watsa masa mai nuna alamun baka isaba, ke nifa ba sa'anki bane kin gane? Bana son raini idan kin saba rashin kunya kisan a inda zakiyita amma ba anan ba, dankwalin kanta ta turo gaban goshinta ma'ana gayawa keya dan kwali yabaka amsa, nan da nan ya sake kuluwa dan dai kawai shi baya dukan matane amma da babu abinda zai hanashi babballata tashi yayi yabar falon yakoma dakinsa, sai waya ya yiwa umma ya sanar mata da zuwan basma anjima. Yamma tanayi basma tazo gidansu awwab cikin shiga tasu ta yayan manya, an bazo gashin kanti awwab ne yafito yayi mata jagora har cikin falon suna shiga umma tana zaune akan sallaya da alama salla takeyi ita kuma nihal tana lallatsa wayar umma sallama basma tayi tanemi wuri ta zauna kamar ba zata amsa ba ta amsa sallamar tareda dagowa kanta ta kallesu, tsaki taja acikin zuciyarta wai dama wannan ce basman? Lallai ashe jinta yafi ganinta tab su awwab angamu da aiki akan wannan yake wani rawar kafa? Harara ta watsa musu daga shi har basman, itama basman sai faman harare harare take tayi kamar wacce aka zaga, maganar umma ce ta katsesu sannu da zuwa basma cikeda yanga tace yawwa sannu umma ina wuni? Lfy lau umma ta amsa cikin fara'a ta dubi nihal wacce taketa faman yatsina fuska da harare harare tace nihal kawo mata ruwa da lemo, to umma tafada batare da ta tashi ba sai da tagama jan ajinta sannan ta tashi hakan ba karamin batawa basma da awwab rai yayi ba, ruwa roba daya ta dauko da lemo gwangwani daya sai tsurar cup guda daya ko a faranti bata doro ba tazo gabansu ta ajiye akan center table takoma mazauninta wato kujerar datake kallonsu ta zauna ta dauki wayar umma taci gaba da lallatsawa awwab ya kulu ya kulu, ita kuwa basma haushin nihal ne ya cika ranta kamar taje ta shaketa takeji, kuma ita a iya saninta awwab bashida kanwa su 2 ne kadai awurin iyayensu daga shi sai yayarsa Anty jamila to a ina suka samo wannan yarinyar mai kama da aljana? Wani kishi taji ya turnuketa marar misaltuwa kara daga idonta tayi takalli awwab wanda shi kuma nihal yake kallo cikeda tsana da jin haushinta itama nihal din su duka biyun haushin su takeji in banda harara babu abinda datake aika musu, to meye dalili? Nidai ummi A'isha banida amsa. [1/12, 8:36 AM] Ummi A'isha: [1/12, 8:29 AM] Ummi A'isha: KWARYA TABI KWARYA1⃣6⃣ Na UMMI A'ISHA Daure fuska awwab yayi yayin da itama basma ta daure tata fuskar, umma ce tayi magana tace basma kisha ruwa, to umma nagode tafada tana mai cigaba da hararar nihal ita kuwa nihal basu ma isheta kallo ba daga basman har awwab din gani take bata da lokacinsu amma haka kawai taji basman nan bata burgeta ba kamar yadda itama basman taji sam nihal bata yi mata ba shirune ya dan gitta afalon kafin umma tace basma ashe kuma an kammala karatu ko? Washe baki tayi wlh kuwa umma nagama yanzu sai maganar aiki kuma, kallonta nihal tayi tareda taba baki daidai lokacin awwab ya kalleta ya harareta bata kyaleshi ba itama ta watsa masa harara, ganin abin yayi yawa yasa basma mikewa umma ni zan tafi tashi umma tayi to jirani ina zuwa dakinta tashiga ita kuma nihal ta dubesu ta kara tabe baki azuciyarta tana cewa wlh sam baku wani dace da juna ba, umma ce tafito hannunta rikeda leda wadda tasako turarrurruka da man shafawa aciki tabawa basma, gashi basma nagode kigaida mutanen gida Allah yayi albarka, amin nadawo tafada tana murmushi wucewa tayi awwab yana binta abaya sai da sukaje daf da kofa nihal tace agaida gida bakuwa, ko waiwayowa basuyi ba bare su tanka mata ita dinma dama tafada ne domin ta tsokane su to kuma sai akayi sa'a basu kulata ba. Suna fitowa harabar gidan basma ta dubi awwab my man wacce yarinya ce waccan? Meye alakarku da ita? Kai ya girgiza wlh yadda kika ganta haka nima naganta ban san wacece ba, sai dai ina son nasan meye alakarmu da ita amma jinina bai hadu da ita ba saboda bata da kunya fitsararriya ce ta karshe, baki basma ta taba ai naga alamar marar kunya ce sai wani kallon banza take yimana sai kace wasu sa'anninta, wlh dan kawai nice nazo ne badan haka ba da sai na tsinka mata mari murmushi awwab yayi babu ruwanki da ita ki barni da ita ni zan koya mata hankali,kallonsa basma tayi ina fata dai baka sakar mata fuska? Haba ina ruwana da ita nifa sau 2 kawai nataba yimata magana tun zuwanta gidan nan tsakanina da ita harara ce. KWARYA TABI KWARYA1⃣7⃣ Na UMMI A'ISHA Yawwa my man haka nakeso saboda dama bana so kabata fuska ko kadan domin idan taga fuska zata iya cewa tana sonka, no no kima daina wannan tunanin mezanyi da wannan karamar yarinyar, yarinyar da har yanzu bata gama cika mace ba murmushin farin ciki basma tayi shiyasa ko yaushe sonka karawa yake acikin zuciyata domin kai acikin maza na dabanne you are special one, kanada class da iya taku ba irin sauran maza bane murmushi yayi to yanzu sai yaushe ni kinga gobe nake son komawa Ibadan, ok to shikenan Allah ya kaika lfy zamuyi waya later, motarta ta bude tashiga ta tadata tadaga masa hannu ta fita daga gidan, juyawa yayi yakoma side din umma, zaune ya hango nihal tana yankewa umma farcenta tsaki yaja yaje kan kujera ya zauna yakalli umma,umma wai me aka dafa agidan nan ne? Awwab dashishi akayi, to ai umma ni bana son wannan abin dan Allah sa talatu ta dafa min indomie duk da ba lallai ne ma in iya ciba ni kin sanni da tsantsami, to bari nihal ta dafa maka shiru yayi yadauki remote ya kunna tv, nihal bar min yankan farcen kije kitchen dina ki dafawa awwab indomie inji umma, tashi tayi har zata fita umma tace nihal kar kisa yaji dayawa saboda awwab bai son yaji, to umma tafita ta shiga kitchen, acikin mintunan da bazasu fi 5 ba ta shigo da plate a hannunta da spoon tazo ta ajiye agabansa ko kallonta bai yiba itama bata kalleshi ba, kusa da umma takoma ta zauna lokacin umman har tagama yanke farcen, kamar kada yaci amma ganin yana jin yunwa yasa yadauki cokalin yadebi indomien yafara ci jin harshensa yayi kamar zai cire saboda yadda tasha attaruhu, ajiye spoon din yayi yatashi yabude fridge ya dauko juice din gwangwani ya dan kurba ya ajiye dakyar ya iya magana umma bari naje naci abinci a restaurant daga can zan wuce nasha lemo harararsa nihal tayi aranta tace zakaje kasha giya dai ba lemo ba, to awwab adawo lfy inji umma. KWARYA TABI KWARYA1⃣8⃣ Na UMMI A'ISHA Sai da ya harari nihal sannan yafita cikeda da jin haushin nihal yanufi dakinsa yayi wanka ya sake kaya, dark purple din riga mai dogon hannu da bakin wando jeans yafesa turarensa na ice hot tadauki gun dinsa yanufi motarsa BMW blue wadda takasance mai dark black din glass, yana shiga yadaga kujerarsa ya ajiye bindigar sannan yatasheta ya fita,nihal kuwa lokacin da awwab yafita ta kalli umma tace umma bafa Lemo zaije yasha ba, wlh.. Umma ce ta katseta hanyar cewa bana son surutu nihal kar nakarajin wannan maganar a bakinki, shiru nihal tayi tareda tashi ta wuce dakin umma. Yana fita ya saki kida a motarsa wakar d banj ya kunna cikin before in love, a hankali kidan yake tashi har ya isa wani katafaren wurin cin abinci hot pot restaurant and catering services, a kan titin mai tama,a waje yayi packing din motarsa yafito yashiga,shinkafa da miya yayi order sai dan salad aka kawo masa yaci ya biya, yana shirin fitane yaci karo da zaituna, zaituna yarinyarsa tunda dadewa, kallonta yayi cikin mamaki zaituna kece? Murmushin jan hankali tayi nice ranka ya dade, yakake? Normal yagida, gida lfy, yanzu ina zakije? Zanje gidane ko kana so ne narakaka?. Yes idan kikayi haka zanji dadi, ok to muje,jerawa sukayi har inda ya ajiye motarsa suka shiga bai zame da su ako ina ba sai Dan Musa guest lodge,suna zuwa yakarbi mukullin daki suka shiga dubansa zaituna tayi canal dama bakayi aure ba? Ke yakamata nayiwa wannan tambayar dan tuntuni nayi zaton kinyi aure, gefen fuskarsa ta shafa no ina tareda kai tayaya zan iya auren wani, ai duk maza ganinsu nake kamar mata yan uwana kai kadaine kawai namiji a wurina, murmushi yayi tareda riko kugunta kar fa ki yaudareni zaituna idonta ta fara sannan tace babu yaudara tsakanina dakai ka yarda da abinda na fada, janta yayi suka fada gado. Sai wurin karfe 5 sannan suka dawo hayyacinsu alokacin awwab bacci kawai yake ita kuma zaituna tazuba masa ido cikeda so inama ace awwab mijin tane haka kawai take rayawa acikin zuciyarta motsi yayi yafarka daga dan baccin da yayi yatashi yashiga toilet yayi wanka yafito tareda fara tashin zaituna hannunsa tariko tareda kara jawoshi jikinta nanfa suka koma ruwa KWARYA TABI KWARYA1⃣9⃣ Na UMMI A'ISHA Sai da suka dada shafe awanni suna shedancinsu sannan suka shirya suka fito, abakin wani titi yayi dropping din zaituna tare da rubuta mata cheque na wasu makudan kudi masu yawan gaske. Wani gidan saida giya ya zarce yasiyi wata yar karamar robar giya yafito yashiga motarsa yadan kurbi giyar kadan sannan ya rufe ya boye sauran akasan kujera, gidansu ya wuce lokacin karfe 8 nadare yana shiga ya wuce wurin abbansa yagaisheshi anan ne abban yake yi masa albishir da cewa yaje gidansu basma sun ganada mahaifinta, dadi awwab yaji domin shidai yana son basma saboda iya jan ajinta, mikewa yayi yafito zuwa sashen umma nan ya taradda ita zaune da fitsararriyar yarinyar nan nihal yana shiga suka hada ido da nihal take ya dalla mata harara itama ta rama kujerar da umma take kai yaje ya zauna kamar wanda zai shige cikinta, awwab kadawo? Eh umma yanzu daga wurin abba nake yace min yaje gidansu basma dazu harma sun gama magana da mahaifinta murmushi umma tayi eh haka yagaya min ai yanzun nan yafita daga cikin falon nan, komai ya daidaita saura yanke ranar aure kawai kansa ya kwantar ajikin kujera, oh nima nakusa zama mai gida kenan, dariya umma tayi dadina dakai rashin kunya, yanzu agabana kake fadar zaka zama maigida? Dariya awwab yayi sorry ummana ai gani nayi kece abokiyar shawarata kuma abokiyar zancena shiyasa kikaji na fadi haka, to ai shikenan awwab Allah yakaimu lokacin, amin umma wayar hannun nihal ce tayi kara taduba tareda dagawa cikeda yanga tafara magana hello hamid, ok bari zan kiraka anjima, awwab ne yaji gabansa yafadi kallonta yasakeyi tana sanye da leshi fari mai ratsin baki ajiki, ta turo dan kwalinta gaban goshi hakan yabashi damar hango tulin gashin kanta data tufke,harara ya jefata mata sannan acikin zuciyarsa yace wannan yarinyar yar duniyace da alama, ita kuwa nihal sam bata ma san yanayi ba domin hankalinta yana ga wayar umma datake hannunta sai lallatsawa takeyi, ko hararta da yayi bata gani ba domin da tagani shikansa yasan sai ta rama. KWARYA TABI KWARYA2⃣0⃣ Na UMMI A'ISHA Kallonta yaci gaba dayi ita kuma tanata daddana wayar dake hannunta da alama sakon txt massage take turawa, she's very cute and beautiful yafada acikin zuciyarsa wata zuciyar tace yes is true ammafa muguwa ce da alama saboda dazu taji umma tace bakason yaji shine tacika attaruhu a girkin dan kar kaci dai dai lokacin ta dago dakanta ta kalleshi harara ta cilla masa amma shi sai yayi murmushi karo na farko dataji ya burgeta domin tun farkon ranar data fara ganinsa bai taba yimata murmushi ba sai dai aikin harara amma yau gashi abin mamaki itace ta harareshi bai ramaba a maimakon ya rama ma sai ya aika mata da sakon murmushi mai tausasa zuciya, hararsa takara yi aranta tace good naji dadi tunda yanzu ka gane nima ba kanwar lasa bace da alama kagane cewa u are d one that loose d game shiyasa kafara sakkowa but naso ace munci gaba da buga wasan so that sai agane waye winner, maganarsa mai dadi tajiyo yana yiwa umma magana, umma wai ni kwana 2 ina baba mai gadine? Tunda nazo ban ganshi ba, eh wlh awwab yazo yayi min sallama cewa zaije gida dansa bashida lafiya, ayya umma inane kauyen nasu? Wlh awwab sai dai ka tambayi idi mai gadi ni ban san garinsu ba, ok to idan idin yasani sai kawai na aikeshi ma ya kai masa sako, murmushi umma tayi Allah yasaka da alkhairi Allah yayi maka albarka Allah ya biya bukata, amin ummana kinyi min babbar addu'a domin inada wani babban buri arayuwata kuma inada muhimmiyar bukata awurin ubangijina, kallonsa nihal tayi ta taba baki ta dauke kanta,murmushi yayi acikin zuciyarsa yace yarinya zanyi maganinki ni banida time din da zan tsaya ina musayar harara dake,umma ya kalla umma zan sha tea da sauri ta kalli nihal, nihal tashi ki hadowa awwab tea, mikewa tayi tana cikeda takaici kinga kisa min lemon tsami aciki kuma iya sugar da Lipton kawai zakisa bata kulashi ba tafita tashiga kitchen, lallai gayen nan dan rainin hankaline nifa ba yar aikin gidansu bace da zai rinka sani bauta amma zanyi maganinsa dariyar mugunta tayi dai dai lokacin data gama hada tea din tadauka acikin glass cup takai masa yana nan zaune a inda tabarshi amma umma bata wurin ta tashi, akan stool din dake gabansa ta dire tea din takoma ta zauna tazubawa tv idanu tana kallon drama sahrul asmar a tashar MBC Bollywood sai da awwab yagama jan ajinsa sannan ya dauki tea din yakai bakinsa kurba daya yayi yadawo dashi saboda gafin gishiri da yaji kamar zaiyi magana dariya nihal tafara kamar me sannan tace yadai? Murmushi yayi yafara kwalawa umma kira umma! Umma!. [1/12, 8:47 AM] Ummi A'isha: [1/12, 8:40 AM] Ummi A'isha: KWARYA TABI KWARYA 2⃣6⃣ Na UMMI A'ISHA Shirin biki akeyi sosai agidajen biyu musamman ma gidan su basma,basma ansha bleaching anyi fari dau ga tarkacen gyara da aka tanada domin a damfari awwab, shikuwa awwab yana can Ibadan bai samu damar zuwa ba. Ita kuwa nihal bakin ciki kawai takeyi da wannan auren na awwab domin haka kawai bata san dalili ba taji ta tsani wannan auren, amma gidan kullum kaya ake shigowa dasu wadanda za abukata alokacin hidimar bikin, yanzu ma kwance take akan dan madaidaicin gadonta duk ranta abace yake har wata yar rama tayi, karar saukewa kaya take jiyowa a falo da alama irin kayan da ake kawo wane na bikin tsaki taja takara gyara kwanciyarta wato awwab shi wannan yarinyar burgeshi take? Hmm dama ai duk namijin da yafiya yaudara to akarshe mummuna yake aura kwanciyarta ta sake gyarawa duk tarasa abinda yake yimata dadi. Satin biki yana kamawa awwab yazo lokacin nihal ta tattara tabar gidan tayi tafiyarta,an shirya karya abikin kuma an kashe kudi sosai, ranar juma'a aka daura auren awwab da basma, abokansa sojoji suka shirya masa fareti a aminu kano square agarin abuja, ana tashi aka tafi dinner akaci aka sha daga nan aka watse. Washe gari gidajen biyu sukayi wuni da daddare aka kawo amarya gidanta, gidan dayasha kayan alatun more rayuwa kamar a turai domin an kashewa gidan kudin gaske kuma gidan ya tsaru matuka, ajikin gidansu awwab gidan yake, yan kai amarya suna watsewa awwab ya shigo inda amaryarsa take nan suka gabatar da dukkan abubuwan da Ma'aurata suke gabatarwa adaren farko, suna gamawa awwab yaje gareta ya fara nuna mata soyayya amma kuma sai ya sameta ba a budurwa ba tsaki yaja yatashi ya zauna yafara nazari, cikin tuhuma basma ta kalleshi my man meya faru? Banza yayi da ita hannunsa tajawo ya fisge, haba awwab ya zaka min haka? Idan kai ka gamsu ai ni ban gamsu ba, harara ya watsa mata ke malama ki rabu dani kinji, wlh kin bani mamaki ashe dama ke yar iska ce? Zabura tayi ta tashi me kake son fada ne? Kaga awwab kar ka yarda kayi min sharrin zina, to ai ba karya nayi miki ba kinyi ne domin ba a cikakkiyar mace kika zo min ba yafada cikin bacin rai. KWARYA TABI KWARYA2⃣7⃣ Na UMMI A'ISHA Mamakine ya kamata yanzu duk wadannan abubuwan da tayi amfani dasu sai da awwab ya gane? Boye mamakinta tayi tace look awwab agaskiya bazan juri wulakanci ba kuma ashe kenan kaima manemin matane shiyasa kagane ni ba budurwa bace, domin idan kai cikakken saurayi ne baka taba kusantar wata mace ba tayaya zaka san na rasa budurcina? Tashi awwab yayi yafice yabar mata dakin yakoma dayan ransa abace zuciyarsa sai faman tafarfasa takeyi, shidai yasan basma bata zo masa da martabar ta gidansa ba haka ya zauna yana cikeda takaici, ita kuwa basma koda awwab ya fita komawa tayi tai kwanciyarta babu abinda yadameta ba tareda damuwar komai ba tafara shakar baccinta yayinda shi kuma awwab baccin ya gagari idonsa yanda yaga rana haka yaga dare. Washe da safe aka turowa da basma yan aiki guda uku daga gidan iyayenta shi dai awwab bai ce komai ba amma yasan yafara samun matsala da basma tun daga daren jiya, mai shara da wanke wanke daban mai yimata girki daban sannan mai yimata wanki da guga da sauran ayyuka daban, kowaccensu aikin da zatayi tafada, yatsina fuska basma tayi tareda nuna musu B/Q tace suje can sukai kayansu dan acan zasu zauna babu musu suka kinkimi kayansu suka fita, suna fita ta koma ta kwanta yayinda shi kuma awwab yafice daga gidan yana cikeda damuwa da bacin rai kansa tsaye ya wuce wani guest lodge yana zuwa yasiyi giya roba biyu ya karbi mukullin daki yashiga ya rinka shan giyar nan har sai da ya shanye sannan ya kwanta akan gadon dakin yakama bacci. Abagangaren gidansu kuwa baki sun fara bajewa masu sanya albarka sunyi sun tafi, alokacin gidansu basma suka aiko da kayan gara mota guda wanda yawansu zai iya cika store daya, godiya iyayen awwab sukayi tareda bada tukwici. Sai da yamma tayi sannan awwab yafarka daga baccin daya daukeshi yadawo gida yayi wanka yashiga cikin gidansu umma ya gani da sauran bakin da basu tafiba, gaisheta yayi yawuce side din abbansa suka gaisa nan abban yafara yi masa nasiha kan ya zauna lafiya da matarsa kuma yayi hakuri akan duk abinda zatayi masa domin mata sai da hakuri kuma yazama mai rufe sirrin iyalinsa, kansa ya dukar akasa yace insha Allahu abba zan kiyaye kuma zanyi aiki da dukkan abubuwan daka fada min, Allah yayi maka albarka awwab sannan kuma dan Allah karage wannan shan giyar da neman matan da kakeyi domin kaga yanzu ka girma nan ba da jimawa ba zaka zama mahaifin wasu to kaga yanada kyau kazama uba nagari irin uban da kowanne da zai yi alfahari dashi kaji? Eh naji abba in sha Allah zan kasance mutum nagari kamar yadda kake min fata. KWARYA TABI KWARYA2⃣8⃣ Na UMMI A'ISHA Dafa kansa mahaifin nasa yayi tareda fadin Allah yayi maka albarka awwab Allah ya albarkaci rayuwarka, amin abba yafada yana murmushi tashi yayi yafita yakoma gidansa yana shiga yasamu basma zaune afalo tana shan juice ko kallonta bai yiba yashige daki, sai da tagama shan juice din sannan ta tashi tabishi cikin dakin tasameshi kwance kan gado yayi rigingine kansa tafada gamida sakin kukan kissa dan Allah awwab kayi hakuri wlh ni ban taba aikata iskanci ba ina jin dai hawan keken da rinka yine lokacin ina yarinya yaja min haka, takarasa maganar cikin kuka, rungumeta yayi yafara share mata hawayen dahaka ta samu nasarar rudashi har ya amince da ita. Zama sukeyi na babu yabo babu fallasa har na tsawon sati 1 alokacin awwab ya shirya zai koma ibadan itama basman asatin da zai kama zata fara fita aiki, wanka yayi yafito lokacin basma tana kwance akan gado ta bararraje shiryawa yafarayi ya kalleta basma yunwa fa nake ji ki tashi ki sama min abinda zanci, oh sorry my man bari nakira mary ta dafa maka indomie, a'a kibari nadawo tukunna yanzu gidan umma zanje, brown colour din jeans yasaka da bakar t.shirt mai kyau an rubuta its a new day agaban rigar, turaren touch me yafesa yafito kallon burgewa basma tabishi dashi hakika ka hadu mijina tafada tana dariya, gidan umma yashiga babban falon yafara shiga yatarar da yan aikin gidan sai kai da komo sukeyi, sama ya hau falon umma anan ya sameta itada nihal suna zaune, sallama yayi yashiga yazauna yadan duka ya gaida umma, ina basman? Tana nan lfy ? Lfy lau take umma yafada yana mai kallon nihal wacce tayi kicin kicin ta bata rai tareda daure fuska, kanta ta dauke ta mayar kan tv, murmushi awwab yayi aransa yace sarkin tsiwa kin dawo kenan, umma nima gobe nake son komawa ibadan,ah har hutun naka ya kare awwab? Eh umma itama basman nxt week zata fara zuwa aiki tasamu aiki a nta, to Allah ya sanya alkhairi, amin umma, dan Allah umma arinka dai kulawa da ita tunda ni kinga ni bana gari, jiyowa nihal tayi ta harareshi acikin zuciyarta tana cewa kijishi sai kace wata karamar yarinya wai arinka kulawa da ita hararshi taci gaba dayi tana mai jin haushinsa shida basman, dan tsaki taja acikin ranta kema umma kece kike biyashi ai shiyasa yake samun damar yiwa mutane iyayi. KWARYA TABI KWARYA2⃣9⃣ Na UMMI A'ISHA Kallonta kawai awwab yakeyi shidai a duniya yarasa me yayi wa yarinyar nan da yasa take jin haushinsa,hada ido sukayi ta wurga masa harara,umma ya kalla umma dan Allah bakida garin kunu? Wlh kunu nakeso, da akwai awwab, kunun zakasha?eh umma, kallon nihal umma tayi nihal maza jeki ki damawa awwab kunu garin kullun yana nan acikin farin dan karamin bokitin nan, tashi nihal tayi ta wuce binta da kallo awwab yayi tana sanye da atamfa yelluwa anyi mata dinkin bubu na zamani tasaka bakar hula akanta wanda ta bayyanar da gashin kanta kitchen tashiga ta kunna gas ta dora ruwan zafi, minti biyar yatafasa tadama kunun gyadar ta sa sugar tazuba peak milk gwangwani daya tazuba masa acikin dan madaidaicin kofin tangaram tanayi tana mita shi wannan mutumin sai son saka mutane aiki,idan kunun yakeso yaje matarsa ta dama masa mana dahaka tagama ta dauko tashigo falon yana zaune inda ta barshi yanata faman lallatsa wayarsa gaba daya hankalinsa ya tattarashi akan wayar, mika masa kofin tayi batareda tayi masa magana ba shikuma sam bai kula da ita ba tsaiwar taci gaba dayi shikuma yanata daddanna waya ganin yaki karba yasata juyawa kitchen tamayar da kunun ta ajiye itadai bazata yi masa magana ba balle ya yarfata,domin bazata taba manta wulakancin da yayi mata ba ranar data gaisheshi, falon ta dawo zata zauna taji yace ina kunun? Fasa zaman tayi takoma kitchen ta dauko takawo masa batareda tayi masa magana ba karba yayi yace thanks yakai kunun ya kurba wani irin gardi da dadi yaji kunun yayi masa, yanasha yana chtn bai san lokacin da ya shanye ba sai da ya kalli cikin kofin yaga wayam, kallonta yayi lokacin tana canja tashar satellite daga tashar zee tv zuwa zee cinema tana kamowa taga ana rungume rungume baki ta rike tareda saurin canja tashar zuwa sunna tv hakan datayi ba karamin bawa awwab dariya yayi ba, kinga ungo kofin nan mayar kitchen tashi tayi ta karba ta wuce daga nan bata dawo falon ba tabi ta kofar baya ta fice takoma dakinta tana cewa bari yanzu kuma naga wacce zaka aika, nan awwab yasha zamasa har umma tafito suka yi hira sai da aka kira salla sannan yayi mata sallama yakoma side din Abba shima sallamar yayi masa kasancewar gobe jirgin karfe 7 nasafe zai bi. Gidansa yakoma yayi sallar mangraruba yashiga dakin basma tana kwance tana waya da mominta kusa da ita yaje yazauna yakama hannunta ya rike cikin nashi, sallama tayiwa mominta takwanta ajikinsa my man ya akayi ne? Gobe iwar haka sai ni kadai ka tafi ka barni, fuskarta ya shafa karki damu my dear babu komai zan dawo bazan dade ba. KWARYA TABI KWARYA3⃣0⃣ Na UMMI A'ISHA Wuyansa ta shafo Allah yadawo min dakai lfy, amin my dear yafada yana mai nutsa hannunsa cikin tulin gashin kantin dake kanta. Washe gari da sassafe awwab yatafi ibadan aranar da yamma basma tashiga gidansu awwab dan ta gaishe da umma tana shiga ta hango nihal afalo ta mike akan kujera tana kallon wani Indian film mai suna vadaraha, film din yayi mutukar burgeta tana sanye da bakar doguwar riga yar kanti mai santsi rigar tayi mata das kamar dan ita aka dinkata kanta babu dankwali ta tufke gashin kanta sannan ga wata katuwar kalaba datayi kwaya daya a gaba tana daga kwance takamo gashin tayi kalabar, cikin jin haushinta basma tasamu wuri ta zauna jin motsin mutum yasa nihal waiwayowa basma tagani zaune sai cika take tana batsewa mayar da kanta tayi takwanta taci gaba da kallonta batareda tayi mata magana ba, suna nan zaune shiru babu wanda yakula wani har umma tasauko ganin basma yasa tafara murmushi barka da zuwa yata, yanzu kika shigo? Eh umma ban jima da zuwa ba nazo naga falon babu kowa ne shiyasa nace bari nazauna najiraki, ayya ai da kin hawo saman ina nan afalo babu abinda nake saukowa kasa tayi tagaida umma sannan takoma saman kujera tazauna taci gaba da aikawa da nihal harara wadda ita nihal din bata san tanayi ba, shiru shiru batace zata tafi ba ita kuma nihal burinta taji tace sai anjima amma shiru dan haka sai ta tashi tahau sama takoma falon umma takwanta taci gaba da kallonta ita kuwa basma sai da ta dade sosai sannan tayiwa umma sallama. Batun awwab kuwa tun lokacin daya koma ibadan yaci gaba da shan giyarsa da bibiyar mata duk inda yaga kykkyawa sai ya bita wasu kuma sune suke kawo masa kansu da kansu amma duk wanda yake cikin barikin nan yasan awwab mugun manemin matane kuma cikakken dan giya, sai dayayi sati 2 bai zoba asati na uku ne yashiryo yanufo abuja jirgin karfe shida yabiyo dan haka shida da rabi agarin abuja tayi masa. Yana zuwa ya shiga gidansa daga shi sai kayan jikinsa sky blue din riga t.shirt mai gajeren hannu da bakin jeans sai yar karamar bindigarsa wacce baya rabo da ita kamar koda yaushe kamshin touch me yakeyi, dakinsa yafara shiga kaca kaca babu gyara sannan yafito ya shiga dakin basma itama dakin nata ba a kimtse yakeba kuma da alama bata gidan, falo yadawo yazauna ya danna kararrawa dagudu mary tazo tazube agabansa, ina basma? Sir bata dawo daga office ba, tun yaushe tafita? Sir since around 11 in d morning tashi kije yafada tareda mikewa yatafi zuwa gidan umma, amma fa yaji haushin rashin samun basma ga wata irin yunwa da yakeji, bari tadawo bazan yarda da wannan yawon ba. [1/12, 8:48 AM] Ummi A'isha: [10:21AM, 10/22/2015] Ummi A'isha: KWARYA TABI KWARYA Na UMMI A'ISHA 3⃣1⃣ Fitowa yayi ransa gaba daya yagama baci da lamarin basma yana shirin fita yaga motarta ta kunno kai fasa fitar yayi yakoma cikin gidan ya tsaya yana jiran shigowarta ahankali tafito daga motarta tabishi cikin gidan, zaune ta taredda shi afalo welcome my man tafada tana farfara idanuwanta thank you yafada yana kallonta, daga ina kike? Cikin murmushi tace daga aiki nake, wannan wanne irin aiki ne tun safe har la'asar? Haba awwab kaima fa kasan yadda aiki yake dole wani lokacin sai mutum yayi overtime, look basma agaskiya yakamata ki canja tsarin aikinki yana dakyau kiyi adjusting din time dinki, oh sorry my man insha Allahu zan gyara, to yanzu ni yunwa nakeji me zan samu naci? Wash nima wlh da yunwar nadawo amma bari nakira selesina ta sama mana abinda zamu ci, kararrawa ta danna sai mary dagudu tazo, mary bake nake nema ba ki turo min selesina yes ma! Tafada tareda mikewa tafice shidai awwab shiru yayi yana tunanin halayyar basma sam bata son yin aiki ko kayanta idan tacire nan zata watsar dasu sai dai su mary su dauke su gyara tunda tazo gidan nan bata taba yin wani aiki ba balle girki hatta ruwan zafi sai dai adafa akawo mata bata da aiki sai bacci, selesina ce tashigo tadurkusa gani anty, selesina kije ki dafa min indomie guda 3 kisa kifin gwangwani guda daya ok ma! Dasauri tamike tafita ita kuma basma ta dauki handbag dinta tashiga dakinta yayinda awwab yamike akujera yafara daddanna wayarsa shidai mutum ne mai kyankyami da aji sannan kuma duk inda dan gayu yakai cikakken namiji mai class da kwarjini to awwab yakai amma sai gashi basma tana neman maidashi mai araha. KWARYA TABI KWARYA 3⃣2⃣ Na UMMI A'ISHA Yana nan zaune har selesina tagama takawo tana kwallawa basma kira cewar tagama, fitowa tayi daga dakin tana daure da zani daurin kirji tajawo abincin ta ajiye agaban awwab man muci tashi yayi yasa cokali yadiba yaci gishiri mal kamar zai yi magana spoon din ya ajiye yace zaije gidan umma kallonsa basma tayi, abincin fa? Nakoshi yafada tareda ficewa yanufi gidansu yana shiga falon umma yatarar da ita zaune nihal tana yimata tsifar kai, sannu umma yafada yazauna akusa da ita yawwa awwab sannu da zuwa, gaisawa sukayi yadan saci kallon nihal duk tabi ta bata rai kamar wadda taga mutuwarta ita tunda yayi auren nan take mitukar jin haushinsa duk taji ta washe shi sam bata son ganinshi shida mummunar matarsa,hankalinsa ya maida kan umma, umma yunwa nakeji wlh, cikin kulawa umma tace to ai da abinci akwai shinkafa da miya akwai dambun shinkafa wanda nihal tayiwa abba, wanne zakaci? Umma abani dambun, to nihal maza kawowa yayanki abinci tashi tayi ta harareshi tafita taje ta zubo masa tahado da ruwa da juice takawo masa ta ajiye, budewa yayi dambun yayi kyau gashi washar washar dashi sannan yasha albasa da zogale dambune irin nagargajiya diba yayi yafara aikawa cikinsa gaskiya dambun yayi yafada acikin ransa baifi rabi yaci ba yature filet din domin baya da cin abinci dayawa ruwan kawai ya kurba amma juice din ko tabashi bai yiba dan baya shansa sosai, kallonsa umma tayi har ka koshi? Yakamata ka rinka cin abinci gaskiya, wlh umma ahakan ma naci dayawa yafada yana ciro cingum daga cikin aljihun wandonsa yabare yajefa cikin bakinsa yafara tauna ahanlali, baki nihal ta tabe azuciyarta tana cewa jishi sai kace wani mace, kana namiji kana abu sai kace mace ni nayi mamakin ma ta yadda ka iya zama soja domin dukkan kamanninka na yan hutune marassa aikin wahala, domin kallo daya za ayi maka agane kai dan hutune, tashi yayi yana maida wayarshi aljihun jeans dinsa yacewa umma bari naje wurin abba amma zan dawo kallonsa nihal tayi ya wani rausayar da kai yafita, yana fita ta kalli umma, wai umma shi wannan yaushe yazama soja? Murmushi umma tayi tun shekaru 3 baya lokacin yagama degree dinshi yana zama soja kuma yakoma ya iyo masters dinshi,ba karamin soja bane a babba yafito shiyasa idan kin ganshi bazaki taba cewa soja bane. KWAARYA TABI KWARYA Na UMMI A'ISHA 3⃣3⃣ Girgiza kai tayi hakane kam umma sai dai idan kaganshi da kaki sannan zakasan sojane, kuma yadace da zama sojan sai dai shi dan hutune tafadi hakan acikin zuciyarta suna nan zaune yadawo ko zama baiyi ba yayiwa umma sallama yace zai koma gida kuma gobe da sassafe zai tafi ibadan akwai aikin da zaije yayi addu'ar neman tsari umma tayi masa sannan tace adawo lfy, amin umma yafada yajuya yafita, bayansa nihal tabi da kallo oh kai kam badai tsayi ba sa'arka daya bakada rama dayawa, yana fita ko cikin gidan bai shiga ba yadauki mota yafita bai zame ako ina ba sai gidan giya anan yadamu ya dan ragewa kansa zafi injishi da fada, giyar roba yasha yayi tatil sannan ya dawo gidansa lokacin basma ta dade da yin bacci, afalo ya zube cikin kujera yafara bacci irin na mashaya barasa can acikin barcin nasa yafara wani irin mafarki wannan yarinyar tana binsa da gudu ga wuka a hannunta suna cikin gudunne suka shiga wani bakin daji gashi yagaji ana cikin haka sai ga wata mummunar mata ta bullo masa hannunta rikeda takobi tana zuwa ta daga zata sara masa sai ga wannan yarinyar tazo, tana zuwa ta kareshi suka fara fada da daya matar har Allah yabawa yarinyar nasarar kashe wannan matar, tana kasheta ta juyo gareshi dama alla alla yake ta jiyo domin ya samu damar ganin fuskarta amma tana jiyowa yayi firgigit ya farka zama yayi duk ya jike sharkaf da gumi duk kuwa da cewa falon katange yake da na'urar sanyaya daki wato a.c tunani yafara yi aransa wannan mafarkin me yake nufi? Kodai matan da nake bini? To ai dole ne nabi mata domin mata ababan sone kuma sun cancanci abisu, sai dai wannan mafarkin na yau yafi na kullum razanashi, agogon falon ya kalla karfe 1 dai dai nadare sai alokacin yatuna cewa bai yi salla ba tashi yayi yashiga dakinsa wanda yake a hargitse kamar ba nasa ba wai duk gayun nan nasa amma dakinsa kamar na umbo umbo dan rashin gyara shi kansa toilet din akazance yake haka ya daure yayi wankan yadauro alwala yafito. KWARYA TABI KWARYA Na UMMI A'ISHA 3⃣4⃣ Shiryawa yayi ya gabatar da sallar da take kansa yatashi ya koma falo domin kyankyamin dakin yake ji, yana nan zaune yanata faman tunani har asuba tayi yatashi yayi salla sannan yafara shirin tafiya, sai da ya shirya tsaf sannan ya nufi dakin basma inda take kwance sai kace macacciya sai bacci take yi tabata yayi tareda girgizata basma! Basma! Cikin magagin bacci ta bude idonta my man har ka tashi? Eh ni zan tafi sai munyi waya, ok to Allah ya kiyaye hanya tafada tajuya ta gyara kwanciyarta, fita yayi daga dakin babu abinda yadauka in banda bindigarsa da phones dinsa yanufi airport. Tunda yakoma ibadan yaci gaba da harkokinsa kullum sai yaje club, ga neman matan tsiya kamar me tuni ya manta da basma ko waya baya yi mata sai dai idan itace takirashi kuma kullum idan yahau online sai yaganta tana online ya rasa da wadanda take chtn dan sai takai karfe dayan dare tana chtn wani lokacin sai yayi mata magana sannan zata sauka, wasa wasa sai da yayi wata daya a ibadan bai dawo abuja domin yasan idan yadawo babu abinda zai yi domin shi ahalin yanzu baya tunanin zai sake kusantar basma kwana kusa har yanzu fushi yake sai ya huce, abbansa ne yayi masa waya yafara yimasa fada dan me zai ajiye yarinya yatafi yabarta lallai lallai yazo abuja acikin satin nan hakuri yabawa abba tareda cewa yana nan zuwa. Ranar friday da yamma yashirya yabaro ibadan zuwa abuja 3:30 yazo gida amma kuma basma bata nan sai yan aikinta, zama yayi yafara jan tsaki bai dade da zama sai gata tashigo in banda kamshi babu abinda takeyi, ga wata uwar kwalliya da taci sannu da zuwa dear, cikeda takaici yakalleta basma wannan wacce irin rayuwa ce? Kullum bazaki zauna agidan ki ba kamar ke kikafi kowa aiki, yanzu kiduba dakina tun waccan zuwan danayi yake kaca kaca amma har yau baki gyara ba, am sorry my man bari nakira mary tazo ta gyara maka, kar ki kirata kece zaki gyara da kanki, kallonsa tayi wlh bazan iyaba domin ni banma san yadda ake yin shara ba balle moping, kuma agajiye nake wlh kabari kawai mary ta gyara maka, nace miki a'a ki barshi kawai. [1/12, 8:48 AM] Ummi A'isha: [12:48PM, 10/22/2015] Ummi A'isha: KWARYA TABI KWARYA Na UMMI A'ISHA 3⃣5⃣ Fita yayi daga falon ita kuma basma cikeda rashin damuwa tawuce dakinta. Gidansu yawuce kai tsaye yashiga falon umma amma babu kowa da alama tana sama, benen yahau anan kuwa yasamesu ita da nihal, umma tana yiwa nihal kalaba akanta sallama yayi yashiga cikin murnar ganinsa umma ta amsa nihal tana jin shine tajawo dankwalinta tarufe kanta umma bar min haka zan karasa ta tashi tazauna akan kujera, russunawa yayi yagaida umma sannan ya nemi wuri yazauna sai da akayi yan mintuna sannan yace umma dama mata masu fita aiki haka suke barin gidansu kaca kaca? Kallonsa umma tayi a'a awwab suna gyarawa, to umma banda basma domin dakina yana nan kamar bola nayi nayi ta gyara min taki wai sai dai yar aiki zatasa nikuma bazan amince mai aiki ta rinka shigar min daki ba, murmushi umma tayi to yi hakuri soja ni bana son ka rinka gwada zuciyar nan taka akan basma saboda macece mata kuma sai da hakuri, nihal saka hijabinki kije gidan ki gyara mishi dakin kidawo kallon umma tayi amma babu damar tayi mata musu tashi tayi tadau hijab dinta tafita wannan shine karo na farko da zata shiga gidan dan tunda akayi auren bata taba sha'awar shiga gidan ba, cigaba da yiwa awwab fada umma tayi kasan basma agidansu babu abinda takeyi komai yi mata akeyi kaga anan ma dole kayi hakuri tunda tun farko da haka ta taso, to umma bayan wannan ma hatta girki sai dai mai aiki tayi ita ko tea bata iya hadawa ba, duk da haka dai kaci gaba da hakuri, tashi umma tayi dakanta taje ta hado masa abinci ta kawo masa. Ahankali nihal take tafiya har tashiga gidan babu kowa afalon amma duk yadda akayi dakin farko shine na awwab dan haka shi tashiga taganshi gaje gaje babu kyan gani har wani karni dakin yake, hijab dinta ta cire ta shiga bathroom din ta tari ruwa ta wankeshi tas tadawo dakin ta yaye bedsheet din kan gadon da alama tun wanda aka shimfida lokacin biki ne domin gashi nan yayi bakikkirin, drower ta buda tagansu gasu nan kala kala wani ruwan toka ta dauko ta shimfida tafara share dakin tana cikin sharar basma ta shigo dakin wa zata gani? Nihal tagani tana shara nanfa basma tasha kunu. 3⃣6⃣ Itama nihal kunun tasha ta daure fuskarta ta hade girar sama data kasa domin dama bata son ganin basma ko kadan ,juyawa basman tayi tafice daga dakin batare da tace komai ba ammafa aranta masifa ce fal awwab kawai take jira yashigo dan ta tsattsage shi, nihal kuwa cigaba da aikinta tayi tagyara dakin sosai yayi kyau sai kamshi yake domin ga airfeshener nan sunfi kala 5 amma dan tsabar rashin gyara ba atabasu balle ayi amfani dasu tsayawa tayi tana kallon dakin ita kanta dakin ya burgeta yanzu domin ta ajiye komai a muhallinsa, hijab dinta ta dauka tafito lokacin basma tana zaune afalon tacika tacika tayi fam kamar zata fashe ko kallon inda take nihal batayiba tafita nan fa basma takara kuluwa, ita kuwa nihal gida takoma inda tabarsu shi da umma anan ta samesu kallonta ya danyi ta gefen ido yaga ranta abace yake dama yasan za ayi haka, zama tayi umma tana cewa kin dawo, um umma nadawo satar kallon awwab tayi ya tsurawa wayarsa ido da alama akwai abinda yakeyi kallonsa taci gaba dayi yana sanye cikin bakar t.shirt mai dogon hannu da botira agaban rigar yasa bakin trouser hannunsa na hagu daure da agogon azurfa na Gucci dan yatsansa na tsakiya sanye cikin zoben azurfa mai kyau, agaskiya awwab ya hadu iya haduwa, girgiza kanta tayi wlh bakayi sa'ar mataba kwata kwata tafada acikin zuciyarta me za ayi da basma? Cases tafada ahankali dagowa da kansa yayi ya kalleta caraf suka hada idanu gabanta taji yafadi tayi saurin dauke nata idon shima awwab jin gabansa yayi yafadi,dama shi ya saba jin wannan faduwar gaban tun lokacin da yafara ganinta, tashi yayi yace da umma shi zai tafi sunkuyar da kanta nihal tayi aranta tana cewa agaida mummuna fita yayi ya nufi gidansa yana shiga ya tarar da basma afalo dama shi take jira yana zuwa ta mike tsaye tafara masifa 3⃣7⃣Kadawo daga yawon tona min asirin? Shine zakaje ka turo min wannan ficiciyar yarinyar tazo min gida, to wlh wannan yazama na karshe duk ranar da tasake gigin zuwar min gida sai nafasa bakinta aikin banza aikin wofi, wuri awwab yasamu ya zauna bai tanka mata ba har sai da tagama sannan yace basma ya mukayi dake? Saifa dana rokeki kan kigyara min dakin nan amma kika ki, to da ban gyara ba ai nace maka zan sa mary tagyara kaki ko? Yazanyi maka? To ai shiyasa naturo wata ta gyara min, ai kuwa duk ranar da takara zuwa sai nadauki mataki akanta wlh kallo yabita dashi kin nuna min aikinki yafini muhimmanci ko? Kibar aikin nan kizauna ki kula da gidanki da mijinki,a'a awwab kada ma kasoma fadar haka domin alqawari mukayi dakai cewa zanyi aiki kuma zan cigaba da karatu to shikenan tunda haka kika zaba kije kiyi, daki ta wuce ta barshi zaune a falon oh! Mata matsala ne yafada tareda dafe kansa sai da yadade azaune sannan yashiga dakinsa yana shiga yaganshi tsaf fes fes in banda kamshi babu abinda yake tashi acikin daki gefen gadon yaje yakwanta haba ai komai yana son gyara yafada tareda mike kafaduwansa akan gadon, yau baya ra'ayin zuwa club amma dai yasan yanada giyar kwalba daya acikin mota. 3⃣8⃣ Da hanzarinsa yafita inda motarsa take yabude ya dauko yadawo dakinsa ya bude kwalbar ya shanye ta tas sannan ya tura kwalbar kasan gadonsa duk da cewa yasan basma tasan yana dan kurbawa bararrajewa yayi akan gadon nan bacci ya sureshi bashi yatashi ba sai tsakiyar dare nan kuma ya zauna har asuba tayi sai da aka kira salla yayi sannan ya koma bacci, 11 yatashi yayi wanka ya sanya kananan kaya wanda sukayi mutukar yi masa kyau yafito dakin basma yashiga amma bata nan har tafita aiki wato su aikinsu babu asabar babu lahadi kenan ransa ne yabaci sosai yafito babu komai akan dining table da alama dama bata ajiye masa komaiba cikin bacin rai yafito yatafi gidan umma, agaskiya lamarin basma da gyara sai ya seta mata zama zasu daidaita dakin umma yashiga saboda falon babu umma tana zaune abakin gadonta tana waya nihal har kinje malam madorin? Eh to shikenan Allah ya kaimu sai kindawo, Malam madori kuma? Yatambayi kansa nikuwa ai nataba zuwa Malam madori a rayuwata, bazan taba mantawa da wannan garin ba 3⃣9⃣ Zama yayi agefen gadon umma, umma ina kwana? Lfy awwab, anfito? Eh umma,kayi break? Wlh umma banyiba to kaje kan dining akwai abinci yana nan, to umma godiya nake tashi yayi yafita yakoma falo ya hau kan dining yafara zuba farfesun kayan ciki ya hada tea yasha can kasan ransa kuma tuna garin malam madori yakeyi, ai kuwa bazai taba manta malam madori ba da wannan tunanin yagama yin break din yadawo falon ya zauna acikin kujera yakunna tashar kwallo yafara kallo. Sai yamma yakoma gidansa yayi wanka ya shirya yafita har lokacin basma bata dawo gidan ba shima fitarsa yayi yatafi club tun lokacin club din acike yake da yayan manya yan duniya said sharholiyarsu suke nan shima yashiga sahu anan kuma yasamu sabuwar budurwa zahar tun daga nan suka fara holewa bashi yadawo gidansa ba sai 12 nadare lokacin itama basma bata dade da shigowa ba dakinsa yawuce ya kwanta basma tana jinsa amma bata tashi ba taci gaba da kwanciyarta. Washe gari ma lokacin da yatashi basma ta dade da fita har yamma bata dawo ba ganin bata dawo ba yasashi shiryawa yaje yayiwa umma sallama yayi tafiyarsa abuja, ita basma bata san yatafi ba sai dataga 12 ta wuce sannan tasan baya gari jijjiga kai tayi tace Allah ya raka taki gona dama idan ka zauna ma bawata uwar kake tsinana min ba. 4⃣0⃣Tunda awwab yatafi bai kara waiwayowa abuja ba sai bayan sati 3 aranar da yadira basma bata gidan kwanciyar sa yayi yai bacci domin shigowar dare yayi, ba ita tashigo ba sai wurin 9 kaji ma'aikata tana zuwa tayi kwanciyarta da alama bata san awwab yadawo ba. Wayewar garin sai 11 awwab yatashi yayi wanka yahade cikin wata Orange din riga t.shirt yasa blue din jeans yadora jacket asaman rigar kasancewar garin kwana akayi ana sheka ruwa gashi weather din ta canja sanyi ya juyo, falo yafito basma na zaune sannan ga wasu maza guda 2 suma suna zaune akan daya kujerar cikin mamaki basma ta kalleshi my man dama kana nan? Banza yayi da ita? Suwaye wadannan kuma? Abokan aikina ne akwai abinda muke tattaunawa dasu ne tsawa ya daka musu tareda nuna musu kofa sim sim suka tashi suka fice sannan yadawo gareta ke wacce irin mahaukaciya ce, dabba marar tunani? Kwata kwata bakya daraja aurenki saboda tsabar rashin sanin yakamata cikin masifa itama ta mike kar ka kara aibantani ai dama sai da nafada maka zanyi aiki kuma ka aminta dan haka yanzu baka isa ka hanani ba kallonta yayi ai kuwa dole sai kin bar aikin nan ko kuma ki hakura da zaman aurena, wlh bazan bar aikiba tunda mun yita da bajewa dama kai ka fada min auren yanzu kwarya tabi kwaryane ma'ana yimin inyi maka, ka fita aiki nafita aiki, juyawa yayi yafita yabar mata gidan, gidansu yanufa yasamu umma itada nihal suna yin break a falo cikin bacin rai ya gaida umma yafara fada mata abinda basma tayi masa tareda fadin wlh umma nagaji da halinta sakinta zanyi dai dai lokacin abba ya shigo falon yaji abinda awwab yafada hakuri umma tasoma bashi shikuma abba ya zauna yana sauraren har suka gama gyaran murya abba yayi yace awwab! Na'am abba! Awwab nabaka nihal akaro na 2 ka aura kamar a mafarki awwab yaji maganar itama nihal kamar mafarki taji, nima ummi A'isha kamar a mafarkin naji [1/12, 8:52 AM] Ummi A'isha: [1/12, 8:50 AM] Ummi A'isha: KWARYA TABI KWARYA 4⃣1⃣ Na UMMI A'ISHA Shiru nihal tayi tana son jin yadda awwab zai karbi zancen amma abin mamaki sai ta jiyo muryarsa yana yiwa abba godiya tareda addu'ar Allah yasa yin Allah ne harda cewa abba nagode nagode Allah yabaka aljanna hakika nasan duk inda ake neman uba nagari to ka kai Allah yasaka maka da mafificin alheri, amin awwab inji umma sannan tajuya ga abba tace nan da yaushe kake ganin za ayi bikin? Nan da 3 months ai yayi ko? A'a gaskiya ayi nan da karshen this month domin ba wani taro zamuyi ba duba da yadda jama'a zasu ga bai wani jima da aure ba kar azo anayi damu agari, kinyi gaskiya hajiya aisha hakika kinyi tunani mai kyau yawwa kaga da zarar an daura aure sai mu bashi matarsa ya dauketa su tafi, wannan haka yake hajiya Allah yakaimu lokacin amin, tashi abba yayi yafita daga falon shima awwab din tashi yayi yabi bayansa ita dai nihal kanta yana kasa tunda aka fara maganar ta sunkuyar dakanta sai da taji fitarsa da abba sannan ta iya daga kanta ta kalli umma wadda farin ciki yagama cikata shiru tayi tofa! Awwab zai zama mijinta basma kuma zata zama kiahiyarta wani bacin rai ne ya ziyarci zuciyarta ashe dama miji daya zasu aura da basma? Shiyasa taji ta tsaneta tsana mai yawa tashi tayi tashige dakinta ta kwanta. Abangaren awwab kuwa abba yabi ya sake yimasa godiya sannan yafita zuwa golden touch hotel anan ya Shafe awanni yana holewarsa sai daf da magriba yadawo gida ko lokacin da yashiga bai samu basma ba dan har yanzu bata dawo daga aiki ba, bai damuba yashiga yayi wanka yashirya yafito yau wankan nasa na daban ne kamar wanda zai je zance farar shadda mai mutukar tsada yasaka tareda saka farar hula ga agogon fata fari ya daura sannan yasanya harp cover dinsa shima fari, turaren secret amber yafesa nan yadauki kamshi kamar wani sabon ango. [1/12, 8:51 AM] Ummi A'isha: KWARYA TABI KWARYA 4⃣2⃣ Na UMMI A'ISHA Gidansu ya hara yana tafe yana waya da ogansa da haka yashiga gidan, falon umma yayiwa tsinke tana zaune itada su talatu mai aiki gefe kuma nihal ce ta mike akan doguwar kujera idanuwanta arufe kujerar kusa da ta umma yaje yazauna tuni masu aikin suka firfice, hira suka farayi da umma sama sama nihal taji sanyayyiyar muryarsa ahankali ta bude idanuwanta tafara kallonsa yayi kyau sosai kamar bafulatani gashi kayan da yasa sun amshe shi sosai, yaune karo nafarko da tayi masa kallon kurulla dataji zai zama mijinta,komai nashi acikin sanyi yake yi ita kanta maganar sa asanyaye take kallonsa taci gaba dayi daga kansa har zuwa kafarsa agaskiya yayi bala'in haduwa matsalarsa daya shan giyar da yakeyi domin bata san yana neman mataba, sai da yashafe sama da minti 40 sannan yayiwa umma sallama tareda fadin tunda ita wannan bacci take umma natafi da sauri ta rufe idanunta yatashi yafita. Gari yana wayewa aka kirashi a ibadan dole ya shirya yatafi lokacin karfe 6 nasafe ko umma ma sai awaya yafada mata dan bai samu damar shiga gidan ba. Tunda yatafi ayyuka sukayi masa yawa bai samu damar zuwa abuja ba ganin bashida isasshen lokaci yasa yayiwa yayarsa waya tareda tura mata kudi mai yawan gaske domin ta hadowa nihal lefe,dama umma ta sanar da ita komai dan haka babu bata lokaci taje ta iyo siyayya Kaya masu tsada ta tarkato akwati takwas da dan karamin kit nacikon tara dayake ba wani taro zasuyi ba ita kadai takawo kayan gidan umma lokacin nihal tana gyarawa umma dakinta sai kawai gani tayi anata shigo da akwatina masu kyau ko ba afada mata ba tasan nata ne aka kawo sai dai gidan tsit babu wata hayaniya hakan ya tabbatar mata da cewa iya anty jamila ce ita kadai ta kawo kayan har kasa ta tsugunna tagaida ta kamarsu daya da awwab sai dai ita tafishi hasken fata, tashi tayi tafita daga falon taje dakinta tafada gado wai dagaske itace zata zama matar awwab? Ganin abin take kamar a mafarki tunanin irin zaman da zasuyi da basma tashiga yi saboda ta tabbatar shi awwab bashida matsala domin baima cika son hayaniya ba balle ya tsaya zaman fada da mace dan a yadda ta fuskanta ma basma itace take cutar dashi bashine ke cutarta ba, Allah dai ya sausauta min zuciyata domin nayi mutukar tsanar basma tafada aranta. [1/12, 8:51 AM] Ummi A'isha: KWARYA TABI KWARYA 4⃣3⃣ Na UMMI A'ISHA Umma ce ta leko tace taje ga kayanta can na lefe tagani cikin jin kunya tace umma ni basai nagani ba kyaleta umma tayi tafita tana cewa kya gani ai idan Jamilan ta tafi ita dai nihal shiru tayi takwanta. Sai da biki ya rage saura sati 1 sannan awwab yasamu kansa yakarbi hutu nasati biyu yadawo abuja yana zuwa gidansa yafara shiga yauma komai a hargitse babu gyara kamar babu masu aiki agidan gashi basman bata nan itadai ta barwa masu aiki gidan bata dawowa sai dare kuma tun safe take fita dakinsa yawuce yayi wanka yasake dressing ya shirya cikin kananan kaya dark brown din riga da light brown din wando yafeshe jikinsa da turaren touch me yafito yanufi gidan umma tuni ita ta dade dafara shirye shiryen bikin duk da cewa dai bawani taro zatayi ba sai nakusa ne kawai zasu zo falon abbansa yaje suka gaisa daga nan yafito yashiga falon umma babu kowa afalon sai nihal datake kwance akan doguwar kujera take bacci tana sanye cikin atanfa mai box kalarta yeluwa da baki kanta ba dankwali tasa dantsen hannunta ta rufe fuskarta kallonta yatsaya yi gaskiya yarinyar nan kyakkyawa ce sosai gata da gashi waje yasamu ya zauna yaci gaba da yimata kallon kurulla sai da yashafe wajen minti goma yana kallonta sannan ta dan motsa ahankali ta dauke hannunta tabude idonta caraf suka hada ido sake kallonsa tayi kamar a mafarki ta ganshi kamshinsa duk ya baibayeta tashi tayi taja dan kwalinta ta daura ahankali tace sannu da zuwa, yawwa sannu yafada yana kallon tv, ina wuni? Lfy yagida? Lfy tafada ta tashi tashiga kitchen ta dauko masa ruwa da lemo tazubo masa dambun nama ta doro akan tire takawo masa hakan datayi ba karamin dadi yaji ba, yanzu yaga wani girmamashi take tun lokacin dataji an bashi ita tadaina yi masa tsiwa wadannan harare hararen ma duk ta daina yimasa thank you yafada ahankali sama tahau taje dakin umma takirata, tare suka dawo falon, yaci dambun naman kadan yasha ruwa amma bai sha lemon ba domin shi baya harka da lemo babbar harka yake sha gaisawa sukayi da umma anan take tambayarsa ko ya sanar da basma zancen aurenshi? A'a umma ban fada mata ba amma yau dai nake son sanar da ita, tashi nihal tayi tabar falon shi kuma suka cigaba da tattauna maganar shida umma. [1/12, 8:51 AM] Ummi A'isha: KWARYA TABI KWARYA 4⃣4⃣ Na UMMI A'ISHA Sai wurin karfe 8 awwab yabar gidansu yayi niyyar yaje club amma yafasa yashiga gidansa lokacin basma tadawo tana zaune da yar best da dogon wando baki tana cin indomie tana kallo sallama awwab yayi yashiga cikeda mamaki ta amsa tana kallonsa my man yaushe ka sauka agari? Akusa da ita yazauna yana cewa tun yamma nashigo lokacin bakya nan, ayya wlh gidan bikin friend dina naje shiyasa, kallonta yayi shine baki fada min ba? Oh sorry nakira wayarka bata shiga ba, murmushi yayi ok no problem yanzu kin san me nakeso dake? Girgiza kanta tayi dan Allah ki rinka gyara dakina da naki,oh my man munyi maganar nan fa wlh banida time din gyarawa kuma ban iya bama amma nace maka zansa Mary tashare, no nace miki ban yarda suna shigar min dakina ba haba basma ni shikenan banida sirri komai nawa sai mai aiki tasani? To amma ai naga wannan yarinyar ma tashiga dakin naka ita kuma awanne matsayi take? Ni yanzu duk ma ba wannan ba gobe zan tura miki 5 hundred thousands acikin account dinki, murmushi tayi kai amma fa nagode, ki sai dukkan abinda kikeso domin zan kara aure ne, zumbur ta tashi kamar wadda aka mintsina aure awwab? Me kake nufi? Wulakancin naka har yakai kamin kishiya tun yanzu? Yaufa watanmu 5 da aure kwata kwata, me kakeso duniya tadaukeni? Domin duk matar da akayi mata kishiya bata shekara ba dole axargeta, look basma ki kwantar da hankalinki babu wanda zai zargeki domin duk duniya babu wanda yasan sirrin dake tsakanina dake wlh babu wanda nataba yunkurin fadawa kuma kar ki damu kanki bawata bakuwa zan aura ba nihal ce kuma abba ne yabani ita kinga bani da halin da zan musanta abinda yace, cikeda masifa basma ta dubeshi dama ai nadade da sanin haka zata faru tunda kana zaune da munafukai, zunbur shima ya mike suwaye munafukan? Su wadanda suka hada auren tas! Yadauketa da mari iyayen nawa ne munafukai basma? Dama bakida mutunci? Gaka nan marar mutunci macuci wlh idan kayi auren nan sai nakasheku kai da ita domin natsaneta natsaneta bana son ganinta amma saboda tsabar rashin adalci ace da ita za ahada ni kishi? Wlh bazan yafeba Allah ya isa tsakanina daku Allah ya dora maka masifa da bala'i acikin rayuwarka, bai sake kulata ba yajuya yashiga dakinsa, dakin ta bishi tana mai ci gaba da tsine masa amma ba saurareta ba yashige toilet don yin wanka duk da haka bata fasa zaginsa shida iyayensa ba har yafito duk da haka rabuwa da ita yayi saboda shi baya son fada da mace da maza yasaba fada sune daidai shi amma yaushe zai wani zauna yana kace nace da Mace sai kace wani soko? Shi aganinsa duk mai musayar yawu da mace bai cika namiji ba. [1/12, 8:51 AM] Ummi A'isha: KWARYA TABI KWARYA 4⃣5⃣ Na UMMI A'ISHA Kayan baccinsa ya saka yahau gado ya kwanta amma basma bata barshi yayi baccin ba saboda ruwan rashin mutuncin da tayita xuba masa, munafuki shiyasa ka turota tagyara maka daki saboda kana so ka nuna mata banida kima da daraja a idonka to wlh sai kayi nadama, ashe dama an san abinda ake kullawa shiyasa tunda nazo gidan nan sau daya kataba hada gado dani daga karshe kabini da sharrin cewa ni ba budurwa bace, to ai kaima ba saurayi bane tunda manemin mata ne kuma mashayin giya rayuwar auren yanzu kuwa sunanta KWARYA TABI KWARYA kayi min inyi maka, haka taci gaba da maganganu da zage zage har gari yawaye, tana ganin yafita masallaci tashiga dakinta tasa kayanta tadauki wayarta tafito tadau motar ta tanufi gidan iyayenta. Tana zuwa tafada jikin momynta tafashe da kuka tafara labarta mata abinda yafaru, cikeda masifa momy tace wulakancin dazai yimana kenan? Yayi miki kishiya tun yanzu salon a rainaki to wlh bai isaba zai zo gidan nan yasameni wlh sai naci mutuncinsa sai naga waye ya tsaya masa kuma ma ai da laifin iyayensa dan me zasu kyaleshi yayi aure tun yanzu? Cikin kuka basma tace wlh momy sune ma suka sashi yin auren amma da bashida ra'ayin ajiye mata 2,kiyi shiru basma nasan laifin uwarsa ne itace zata sashi to wlh bazaki koma gidansa ba har sai yagane kurensa, kuma aiki ne dole sai kinyi ko yaki ko yaso karatu ma kina samun admission zaki koma, sannan ko agidan nan bakya yin shara da gyaran daki dan haka bazaki fara agidansa ba, dafatan kin sanar dashi ke ko agidanku bakya dafa ruwan zafi bare girki? Eh momy duk nafada masa yawwa kinyi min dai dai shalele na dan haka kishare hawayenki daidai lokacin dadynta yashigo ai nan ya tambayi abinda yafaru momy tasanar dashi fada shima yafara ni alh mansur zai ciwa mutunci? Yayi kyau zamu hadu dasu wlh sai nadau mataki akansu. Agidansu awwab shirin biki kawai aka sa agaba kuma awwab bai sanar daasu umma cewar basma bata nan ba shi kansa shareta yayi duk kuwa da cewa mahaifinta yayi masa waya yace yazo yana son ganinsa bayan ya zazzaga masa masifa dan hatta gaisuwar da yayi masa bai amsa ba ganin haka yasa awwab ya sharesu, shirin aurensa kawai yasa agaba wanda yanzu ya rage saura kwana 2 kacal. [1/12, 8:55 AM] Ummi A'isha: [1:29PM, 10/25/2015] Ummi A'isha: [10:05AM, 10/25/2015] Ummi A'isha: KWARYA TABI KWARYA 4⃣6⃣ Na UMMI A'ISHA Ranar juma'a bayan an taso daga masallaci da misalin karfe 2 aka daura auren awwab da nihal akan sadaki naira dubu 50 babban limamin masallacin shine yayiwa awwab walinci yayin da abba yayiwa nihal walinci, awwab yasha kyau sosai cikin farin yadi mai mutukar tsada komai mai tsada yasa tundaga yadin jikinsa har agogon hannunsa da takalminsa kamar auren fari dan idan ba sani kayi ba zata zakayi wannan shine aurensa nafarko, ana dawowa daga wurin daurin auren yawuce gidansa amma sai me? Gidan duk anbi an kukkulle ko ina da manyan padlocks babu inda aka bari abude nan fa yaji yakulu yafito ya tambayi mai gadin gidan ina masu aikin?. Alh yanzu duk hajiya da mahaifiyarta sukazo suka rufe gidan suka debesu suka tafi juyawa kawai yayi yafita yashiga gidansu babu kowa agidan sai yayarsa jamila da umma da nihal cikin takaici yafara fadawa umma,umma kinga yarinyar nan ita da mahaifiyarta sunzo sun rufe min gida ko? Yi hakuri awwab bari na tura nihal ta gyara maka side dinka nada tunda ba wani dadewa zakayi ba kwana nawane, wuri yasamu ya zauna yana huci, tashi nihal tayi tatafi side din nasa ta gyara masa tadawo tawuce dakinta daga nan bata sake ganinsa ba sai dare tana zaune afalo wayar umma nakusa da ita yakira tadaga hello umma ahankali tace ba umma bace ok to ki kawo min abinci dan Allah to tafada ta ajiye wayar tashiga kitchen tahado masa akan tire takoma dakinta ta fesa turare dama tafi amfani da Arabian perform irinsu nashwa, aroosa, shaikah, lailatul sahara da sultan abyad duk sai da fesa su ta yafa gyale tafito tadauki tiren tanufi side dinsa. Ahankali ta tura kofar falon tashiga yana zaune yana waya takai kayan gabansa ta ajiye takoma kujerar nesa dashi ta zauna. Kusan minti 5 sannan yagama wayar yajuyo ya kalleta dawo nan ki zauna yanuna mata kusa dashi, babu musu tadawo kusa dashi ta zauna kamshinta kawai yaji yajishi ya rude ahankali yashiga jikinta, hawayene suka fara fita daga idonta shar shar da sauri ya kalleta meye abin kuka? Dan Allah kayi hakuri da abinda zakaji daga bakina sannan dan Allah kayi min alkawari bazaka sakeni ba kallonta yayi yaga jikinta sai rawa yake hannunta yakama kar ki damu wlh nayi miki alkawari bazan sakeki ba kuma bazan rabu dake ba kome zanji daga gareki i promise you! Cikin kuka tace ni ba budurwa bace wlh wanine yayi min fyade shekaru uku da suka wuce awani dare nataso daga islamiyar dare ina cikin tafiya naci karo da wani saurayi dayake duhu ne ban ganshi ba nataka shi kawai sai ji nayi ya mareni zafin marin yasa nazageshi nace Allah ya isa ban yafeba shege mugu yana jin yajani wani kango ya toshe min bakina yace yau sai yayi maganin rashin kunyata anan yayi min fyade dayake duhu ne banga fuskarsa ba. [10:45AM, 10/25/2015] Ummi A'isha: KWARYA TABI KWARYA 4⃣7⃣ Na UMMI A'ISHA Ji tayi awwab ya rungumeta ahankali ya lalubi kunnenta yace lallai Allah shine gwanin iya hikima, nine saurayin da nayi miki fyade dayake Allah gwanin hikima ne sai yahadani dake anan yabani ke a matsayin matata, zunbur ta tashi tafara ja da baya dama kaine macuci azzalumin da ya bata min rayuwata? Yayi sanadiyar barina gidan ubana, yayi sanadin da ubana ya tsine min albarka yayi tir dani mutanen gari suka tsaneni, wlh bazan zauna dakai ba kai mugune sai ka sakeni sai ka rabu dani natsaneka natsaneka bana son ganin kome kama dakai bazan zauna dakai ba kuma wlh sai kaima ka dandana bakin ciki kamar yadda ka dandana min,alkawari nayi duk ranar danaga wanda ya gurbata min rayuwa sai na kasheshi kuma har yanzu ina nan aka bakana yanda ka rusa min rayuwata kaima sai narusa taka idonta ne yakai kan yar karamar bindigarsa wacce baya rabuwa da ita zaraf ta dauka ta riketa taseta shi wlh kaima sai na nakasa ka kamar yadda ka nakasa ni sai alokacin awwab yayi magana ki kasheni sai ki huce amma wlh bazan sakeki ba domin nayi alkawari bazan rabuda ke ba duk tsanani bindigar ta danna ji kake tau ta harbeshi a cinya duk dauriya irin tashi sai dayayi yar kara tuni harsashin ya huda cinyar sa jini ya fara fita tana ganin haka ta yarda bindigar tafice da gudu shikuma awwab dakyar ya dau wayarsa yafara kiran abbansa yasanar dashi nan da nan sai gashi arude,ya taimaka masa suka fito suka shiga mota sai wani private hospital anan aka shiga dashi theatre kwararrun likitoci suka yi masa chaaa!. Acan gida kuwa nihal tana fita dakin umma tashiga tana kuka tafada jikin umma tana fadin wlh umma bazan zauna dashiba sai ya sakeni shine mutumin da ya cuci rayuwata wlh natsaneshi bana sonsa cikin bacin rai umma tace dama awwab ne yayi miki fyade? Wlh bazai taba yiyuwa domin nafi son farin cikin yata akan dan wani, ni ina nan ina tattalin rayuwarsa ashe shikuma yana can ya rusar dataki rayuwa yazama dole na kwato miki yancinki yata. [12:13PM, 10/25/2015] Ummi A'isha: KWARYA TABI KWARYA 4⃣8⃣ Na UMMI A'ISHA Cikin kuka nihal tace umma nidai kawai kisa yasakeni domin bazan zauna dashi ba kanta umma tashafa itama hawayen take nihal sai yasakeki mutukar hakan zai samar miki farin ciki domin nafi son farin cikinki dana sa. *********************** Acan asibiti kuwa cikin mintuna kalilan likitoci sukayi nasarar cire harsashin sukayi masa allurar bacci awwab yasha wahala mutuka, baccin minti goma sha biyar yayi yafarka abbansa ne ya matso wurinsa ji yake kamar yafashe da kuka dan tausayin dansa hannun awwab yakama son waye ya harbeka? Hawaye ne yaziraro daga idon awwab abba ka taimaka min bazan iya rabuwa da nihal ba wlh ina tsananin sonta idan narabu da ita mutuwa zanyi, kadaina kuka my son kaifa soja ne ko kamanta ne? Kai yagirgiza abba kar karabani da nihal dan Allah bamai rabaka da ita son mutukar bakai ne ka saketa ba wayarsa yadauka yakira umma yafada mata asibitin da suke yace tazo yanzu yanzu, mintuna kadan sai gata lokacin awwab yasake komawa bacci tana shigowa tace Alh ina fata dai takardar sakin nihal ya rubuta min shiyasa ka kirani? Cikeda mamaki abba yace haba hajiya aisha awwab fa bashida lfy harbinsa akayi gashi kuma yanata yimin wasu maganganu cewar kar narabashi da nihal,ai kuwa dolensa yasaketa dan tace bazata zauna dashi ba kallonta abba yayi kin san kuwa abinda kike fada? Eh nasani ko kana nufin zan goyi bayan danka nafaranta wa danka na kuntatawa tawa yar? To wlh bazan taba bawa danka farinciki na kuntatawa yata ba domin yanda kake son danka haka nima nake son yata nama fika sonta domin son da nakewa yata baka yiwa danka dai dai lokacin awwab yafarka yabude idanunsa yana kallonsu abba ne yakalleta cikin takaici yace hajiya aisha baki isaba babu mai raba awwab da nihal duk kuwa da cewa kina takamar kece kika haifeta to wlh nafi son farin cikin dana fiyeda nakowa zan iya yin komai domin naga na sama masa farin ciki, cikin daga murya tace haka zalika nima zan iya sadaukar da rayuwata domin naga nayiwa yata abinda takeso, yanda kake son danka haka nake son yata wata tara nayi ina dauke da ita acikin cikina tafasa jikina tafito kaga kuwa ta cancanci nayi mata dukkanin soyayya, kai kuwa baka san ciwon nakuda ba baka san zafin haihuwa ba, bazan taba raya naka dan ni nakashe tawa ba, to wlh duk abinda yasamu dana sai na daure yarki indai tayi sanadiyar mutuwar dana, wlh kana daure min yata nima sai nakama danka na daure duk abinda kake takama dashi nima ina dashi. [12:37PM, 10/25/2015] Ummi A'isha: KWARYA TABI KWARYA 4⃣9⃣ Na UMMI A'ISHA Badai dukiya da mukami da mulki kake takama dashi ba? Kai kanka kasan nafika dukiya nafika hanya nafika yawan masu daurin gindi, yanda kake takama kana rikeda mukamin minster nima na rike wannan mukamin dan haka dani dakai kar wanda yafasa, KWARYA TABI KWARYA amma ina mai tabbatar maka nihal bazata zauna da awwab ba kuma sai nayi kararsa dalilin keta mata haddi da yayi, cikin zafin rai abba yace karki fasa kiyi kararsa sai me? Kidau lawyer nadau lawyer inyaso sai aga wanda zai yi nasara amma duk fitinarki awwab bazai saketa ba sai dai idan shine yayi ra'ayin hakan, ai kuwa dolensa domin yata bazata zauna da dan giya ba manemin mata tas! Kakeji abba ya dauke umma da mari kar ki kuskura Ki sake muzanta dana, karya nayi masa? Duk wanda yasan danka yasan cikakken mashayin giya ne kuma kwararre afannin neman mata wasu hawaye ne suka fara sintiri akan kumatun awwab gaba daya ji yayi ya tsani rayuwar,da ace yana iyawa to da yasaki nihal ko dan yaraba gardamar dake tsakanin umma da abba amma bazai iya ba jin sonta yake yana ratsa bargonsa kuma sai yau yasan ashe nihal yar ummance muryar abba ce tadawo dashi hajiya aisha ina iya yimiki saki uku akan dana wlh kar ki yarda ki kureni, cikin kuka awwab yace umma! Abba! Dan Allah kuyi hakuri, nahadaku da girman Allah da kuyi hakuri dan Allah kar ku rabu akan wannan maganar ko kallonsa umman batayi ba tajuya tafice daga dakin, hawaye awwab yaci gaba da zubarwa wanda ni kaina ummi A'isha sai da nayi mamaki ganin soja kamar awwab yana kuka, kusa dashi abbansa yazo yazauna yafara shafa kansa awwab kayi shiru kadaina kuka rabona danaga kukanka tun ranar da mahaifiyarka ta rasu kayi hakuri kaji? Abba kar kasaki umma akaina nasan umma akan gaskiyar ta take duk uwa tagari bazata aura min yarta ba domin ni bana gari bane ni mashayin giya ne, manemin mata, ban tsayar da salla ba bana tasbihi bana istigfari bana salatin annabi duk wata dabi'a ta mutanen kwarai banida ita lallai dan kuka shi yake jawa uwarsa jifa yau gashi ata dalilina ana yimaka gori abba, tir da hali irin nawa yafada yana kuka kamar karamin yaro. [1:14PM, 10/25/2015] Ummi A'isha: KWARYA TABI KWARYA 5⃣0⃣ Na UMMI A'ISHA Kadaina kuka awwab bana son kukanka, kaima da nagari ne kaji kar ka damu kanka bari nayiwa yayarka jamila waya nasanar da ita halin da kake ciki fita yayi domin kiran anty jamila awaya shi kuma awwab ya runtse idonsa yana jin haushin kansa domin tun lokacin da abba ya auro umma bai taba jin kansu ba ko musu basayi amma yau gashi abba ya mari umma agabansa sabodashi yana ikararin saki, hawaye ne suka biyo kumatunsa oh! Allah saukaka wannan masifa badan halina ba ya Allah yana nan zaune in banda hawaye babu abinda yake sai kace wani ragon maza har su abba suka shigo shida anty jamila dasauri takaraso bakin gadon sannu awwab amma gaskiya umma tabani mamaki datayi haka amma babu komai nihal dai bazaka saketa ba sai dai idan ita abba zai saka kuma wlh idan wani abu yasamu dan uwana bazan yarda ba tana cewa zataje kotu ko? To sai gareta muna nan muna jiran sammaci ko ta manta mijina shine shugaban alkalan Nigeria gaba daya? Ai bata isa tayi mana komai ba babu abinda zata iyayi dan tana takamar ta taba zama minister? Wlh munfi karfin dauri a kasar nan bazamu dauru ba, hannu awwab yadaga mata dan Allah anty jamila kar ki maida hannun agogo baya, kai awwab kana tunanin zan kyaleta ne taciwa ubana da kanina mutunci? Wlh bata isa ba ba a halacci matar da zata zagi ubana na kyaleta ba yanzu daga nan gidan zanje na mayar mata da martanin abinda datayi kuma wlh sai tabar gidanmu dan bata isa tazauna tana yiwa mahaifinmu rashin mutunci ba shiru awwab yayi anty jamila kuwa sai fada take tayi tana nan zaune masu aikinta da driver dinta suka kawo abinci wurin kala 5 sai wurin 9 tayiwa abba da awwab sallama tafita bata tsaya ako ina sai gidan abba tana shiga tasamu umma zaune afalo hannunta rikeda faranti da fruits akai tana shan apple ko sallama batayiba ta shiga ta rike kugu ta tsaya tafara yiwa umma kallon banza tareda fadin naji sakonki zakiyi karar dan uwana ko? To ba hakuri nazo nabaki ba illa nazo nasanar dake cewa har yanzu bakiyi kudin da zaki iya daure awwab ba sannan bakida arzikin da zaki tozarta zuri'armu domin munyi miki nisa! Tashi umma tayi shi uban naki ne yaturo ki kiyi min rashin kunya? To ki koma ki sanar dashi karace ban fasa ba sai nayi karar dansa yasaki yata kuma sai an kwato mata hakkinta na fyaden da yayi mata, saki yazama dole dan bazata zauna dashi ba duk wanda yasan dansa yasan dan giya ne manemin mata haka kawai yaje ya dauko cuta yasaka mata bazata taba yuyuwa, cikin rashin kunya jamila tace haka fa, me za ayi da matar uba? Allah yatsinewa matar uba aduk inda take sannan awwab zai saki yarki in yaso ki jikata ki shanye, mari umma takawowa anty jamila cikin zafin nama tarike hannun umma wlh kina marina ramawa zanyi bar ganin kina matar ubana, cikin masifa umma tace badake zanyi ba da ubanki zanyi me za ayi da yayan miji? Gayyar masifa sakin hannunta anty jamila tayi tajuya tafita tana fadin muna jiran sammaci, tana fita umma tadau hadaddiyar wayarta tafara kiran wata kawarta wadda ta kasance babbar lauya mai zaman kanta tare sukayi school a university of akwaibom inda take karantar low ita kuma tana karantar medicine. [6:17PM, 10/25/2015] Ummi A'isha: Nasan wannan sako zai isa ga mai amfani da wannan pin din na bbm chat (56523C1F ) duk da ban sanka/sanki ba naga kin/ka canza min labarina na MACE GUDA DAYA TILO duk da gargadin danayi akarshen littafin amma sai da kuka canza min to ina mai fada da babbar murya ALLAH YA ISA domin labarin mace guda daya tilo kirkirarren labarine da nazauna nabata lokacina nashirya shi amma ki/ ka canza min, to ban yafe maka/maki ba. Ummi A'isha [1/12, 8:56 AM] Ummi A'isha: [7:45AM, 10/27/2015] UMMI A'ISHA: KWARYA TABI KWARYA 5⃣1⃣ Na UMMI A'ISHA Kiran barrister laure tafara yi ringing 2 tadauka tana gaidata cikin bacin rai umma tace barrister kina ina ne? Ranki yadade ina birnin kebbi ayanzu haka naje wani case amma next week zan shigo abuja, wani abune yafaru? Yes barrister yaron mijina nayanzu ne yayiwa yarinyata fyade kuma yanzu ya aureta ita kuma tace bazata zauna dashi ba shine nake so ki kaimin case din kotunku, to ranki yadade kidai bari nadawo zan zo gidanki mu tattauna, ok thank you barrister sai naganki, ajiye wayar tayi tana faman hucin bacin rai. *********************** Acan asibiti kuwa awwab yana can kwance yau kimanin kwanansa 5 kenan abbansa shine yake zama dashi dan yanzu ko office baya zuwa sa'arsu daya asibitin sune suke kulawa da patients dinsu ba a bukatar yan zaman jinya, yayinda anty jamila itama kullum sai tazo itace take kawo musu abinci da duk abinda zasu bukata, ita kuwa umma tun ranar da abin yafaru bata kara dawowa asibitin ba balle taga halin da awwab yake ciki, yau jikin nasa da sauki don har yatashi zaune suna hira da abba, turo kofa akayi aka shigo anty jamila ce dauke da wani food flask mai dankaren kyau sannu abba, awwab yajikin takaraso tana murmushi, jiki yayi sauki anty jamila nan da gobe za a sallamemu, to Allah yakara sauki amma awwab yazama tilas ka saki wannan yarinyar dan tunda tayi maka haka zata iya kasheka watarana,anty jamila kidaina fadin haka wlh ina son nihal har cikin raina, taba baki tayi kai dai kasani tunda kaji abinda uwarta tace sotake ta tozarta mu kuma wlh bata isaba idan tayi wasa kafin ta daureka ni sai na daureta,kiyi hakuri anty dan Allah wuri tasamu tazauna tana fadin ita za abawa hakuri ai tunda ita aka batawa, shi dai abba yana jinsu bai ce musu komai ba. ********-*-********-* Umma ce zaune acikin kasaitaccen falonta taci ado cikin wata jar atanfa super tasha gwalagwalai a hannunta da kunnenta da wuyanta abinka da farar mace nan tafito das da ita, sallamar barrister laure ce tacika falon tashigo tana barka da hutawa ranki ya dade, cikin murmushi umma tace yawwa sunnu da zuwa barrister, bisimilla ga wurin Zama,zama tayi suka gaisa tadubi umma tace ranki yadade ina sauraronki cikin damuwa umma tayi mata bayani sannan takara da cewa ni yanzu so nake akwatowa yata hakkinta kuma kotu tasa yasaketa don bazata zauna dashiba, murmushi barrister laure tayi tace ranki yadade a shawarce wannan case din bai kamata akaishi kotu ba saboda family issue ne zuwa kotu babu alfanu acikin wannan case din abinda nake so dake shine kiyi hakuri ki bani dama ni zanyi muku sulhu, yanzu ina awwab din yake? Awwab yana asibiti shida mahaifinsa kuma barrister nifa babu sulhun da za ayi mana domin yayarsa jamila har gidan nan tabiyo ni taci min mutunci dan haka ni bazan yarda ba, ranki yadade hakan dana fada miki shine masalaha domin a ka'ida dama shine yafi dacewa daya aureta domin ko a kotu hukuncin da za ayanke kenan kuma hajiya aisha ai hakan shine babban rufin asirinku domin idan kukaje kotu to kun tonawa kanku asiri sannan kuma duk ranar da nihal tayi aure zata fuskanci matsala dan haka dan Allah kibani dama nida kaina zanyi solving din wannan case din, girgiza kai umma tayi shikenan barrister nabaki dama, sallama barrister laure tayiwa umma tatafi. [8:09AM, 10/27/2015] UMMI A'ISHA: KWARYA TABI KWARYA 5⃣2⃣ Na UMMI A'ISHA Barrister laure bata zame ko ina ba sai asibitin dasu awwab suke, bayan ta dubashi tayi musu bayanin cewa gobe zatazo gida tasamesu tana son ganinsu har anty jamila, babu damuwa Allah yakaimu inji anty jamila. Washe gari aka sallamesu daga asibiti awwab yawarke misalin 9:30 suka isa gida lokacin barrister laure har taje gidan, suna zuwa suka shiga falon anan suka tarar da umma da barrister laure zaune, babu wanda yayiwa umma magana acikinsu illa gaida barrister da sukayi, kallonsu barrister laure tayi tafara jawabi ranki yadade babu maganar tashin tashina dan Allah, abinda nakeso daku shine kubar awwab yaci gaba da zama da matarsa domin babu wanda ya san tsakaninsu, maganar fyade dama duk wanda muka samu yayiwa yarinya fyade to dole ne ya aureta sai dai idan yaki ne muke kaishi kotu ayi masa hukunci dan haka ni ina ganin shaidan ne yashiga tsakaninku ya bata maganar amma maganar gaskiya shine bai cancanci awwab ya saketa ba, hajiya Aisha kibawa alhaji mansur hakuri bisa abinda yafaru umma batayi musu ba tace Allah yabaka hakuri alh, kallonta barrister tayi yawwa ke kuma jamila abinda kikayi baki kyauta ba tsakaninki da hajiya bai kamata ayi hakaba, kema kibata hakuri domin ada kin dauketa a matsayin uwa kuma itama ta daukeku a matsayin yaya idan mutum basani yayiba bazai taba cewa ba itace mahaifiyarku ba cikin karamar murya anty jamila tace Allah yabaki hakuri umma, babu komai jamila Allah yakara hada kanmu murmushi barrister tayi to komai ya wuce yanzu abawa awwab matarsa murmushi umma tayi ai tana malam madori tun ranar da abin yafaru ta tafi, tashi abba yayi yafada yana yiwa barrister godiya yawuce side dinsa kallon umma awwab yayi to umma ai kuwa gobe zan je nadaukota dariya anty jamila tayi ai kuwa zaka hadu da basma yaro, ai kuwa dai inji umma, ni wlh harma namanta da ita, to ai kuwa jiya momynta takirani amma ban dauka ba inji umma, garama dabaki dauka ba anty jamila tafada tana dariya ita dai barrister laure tashi tayi tai musu sallama ta tafi tabarsu sunata hirarsu kamar wani abu bai faruba. Daren ranar awwab bai runtsa ba tunani yake tayi haba shiyasa yarasa a inda yasan nihal ashe itace yarinyar daya yiwa fyade lokacin yaje wurin abokinsa musaddik yanzu ma abokin nasa yarasu, tun lokacin dayayiwa nihal fyade yashiga harkar neman mata domin akanta yafara sanin mace amma har yau baiyi dace da mai ni 'ima kamarta ba kullum tunanin yanda zai ganta yake ashe itace nihal, Allah nagode maka yafada insha Allah gobe zanzo gareki matata. [8:28AM, 10/27/2015] UMMI A'ISHA: KWARYA TABI KWARYA 5⃣3⃣ Na UMMI A'ISHA Da misalin karfe 9 nasafe awwab yafito zuwa dakin umma yayi kyau sosai cikin blue din wagambarin da yasa, yasa hula blue da agogon azurfa na guess watch, kamshin turaren touch me da catch me sai tashi yake daga jikinsa, a daddafe yasha tea da wainar kwai bayan sun gaisa da umma yayi mata sallama bayan yakarbi address din gidansu nihal yanufi side din mahaifinsa suka gaisa yayi masa sallama yafito yashiga motarsa kirar BMW blue mai bakin glass yafita, gudu yayi sosai daga abuja zuwa jihar jigawa daf da azahar ya shiga garin malam madori awani masallaci ya tsaya yayi salla yafito yashiga cikin garin bai wani sha wahala ba yasamu gidansu nihal babban gidane da alama itama mahaifinta babban mutum ne, fitowa yayi yashiga gidan mai gadi yayi masa jagora har falon mahaifinta, shiga awwab yayi yasamu babanta zaune yana cin abinci kwara ne kana ganinsa zaka gane hakan domin idan kaganshi baza ka zata yana jin hausa ba saboda basu da maraba da indiyawa shi kansa gashin kansa yalo yalo yake, cikin girmamawa awwab ya duka ya gaisheshi ya amsa cikin fara'a, bayani awwab yayi masa na cewar yazo wurin nihal ne shine mijinta, nan da nan mahaifinta ya gintse fuska, dama Kaine ka auri yata batare da sanina ba? Saboda tsabar Aisha bata daukeni da daraja ba shine ta aurar min da yarinya bata sanar dani ba to dama ina jirane kazo kabata takardar ta dan tun dadewa nayi mata miji da wani yaron kirki, hakuri awwab yafara bashi amma yaki ya saurareshi daga karshe ma tashi yayi yashigewarsa gida nanfa awwab yadade azaune daga karshe shima yatashi yafita yanufi wani guest house yakama daki ransa adagule, sallar la'asar yayi, yayi order abinci aka kawo masa harda kwalbar giya, daukar giyar yayi yabude har yakai bakinsa zuciyarsa tace amma idan kasha kacika marar zuciya karfa kamanta gorin da akayi maka akan kana shan giya, ajiyewa yayi yaja tsaki domin shi aka'idarsa indai aka yimasa gori akan abu to yabar abin nan kenan har abada. [12:20PM, 10/27/2015] UMMI A'ISHA: KWARYA TABI KWARYA 5⃣4⃣ Na UMMI A'ISHA Daren ranar awwab bai iya runtsawa ba kamar yadda itama nihal batasamu damar yin bacci ba tunda mahaifinta yasanar da ita zuwan mijinta, hankalinta yagama tashi kawai addu'a take Allah yasa kar awwab yayi fushi ya saketa kuka tasawa mahaifinta cikin sigar lallashi yafara kwantar mata da hankali ta hanyar cewa yasan awwab koda yatafi to zai dawo ita dai shiru tayi dan gani take kamar awwab yatafi kenan gashi yanzu tana tsananin sonshi, har aka kira assalatu bata runtsaba. Tunda sassafe awwab yatashi ya shirya karfe takwas dai dai yaje gidansu nihal yauma kamar jiya mahaifinta na nan zaune acikin wani babban falo, har kasa awwab ya durkasa ya gaidashi kafin yafara bashi hakuri akan ya kyaleshi da nihal, murmushin abban nihal yayi yace yaro babu komai haka Allah ya shirya kuma haka ya kaddara, nabaka nihal kuma ina so kariketa da amana idan ka cutar da ita ban yafe maka ba, awwab kamar zai yi kuka yace insha Allah zan rike nihal da amana kuma nayi alqawari bazan cutar da itaba, murmushi mahaifin nata yayi shikenan, nihal ita kadai ce yata dana mallaka mun rabu da mahaifiyarta tun tana yar shekara 7 a duniya awurina ta taso amma gashi aure zai rabani da ita yanzu duk da haka nayi farin ciki Allah yabaku zuri'a dayyaba shiru awwab yayi baice amin ba dan yana jin kunyar abban nihal, tashi yayi yace bari nashiga ciki na sanar da ita zuwanka domin ta kimtsa tafito kutafi,to abba nagode madalla Allah yakara girma, mintuna kadan sai ga wata yarinya da tire tazo ta ajiye agabansa tareda gaida shi tiren yabude wainar shinkafa ce da miyar agushi murmushi yayi wannan shine best food dinsa amma yau dakyar in zai iya ci saboda dokin ganin matarsa domin nihal wani bangarece ta rayuwarsa itace mace tafarko daya fara sani kuma tun daga ita bai kara jin dadin sex ba gashi dai alokacin ba ta dadin rai yayi mata ba asalima bai je inda yakamata yaje ba ga ciwo da ya jijjimata amma duk da haka yaji sweet shiyasa yadade yana burin sake kasancewa da ita, ashe itace yarinyar da yayita mafarki da ita sai yanzu yagano fassarar mafarkinsa, yana nan zaune shiru yana jiran fitowarta, ita kuma tana can gida mahaifinta yana yimata nasiha tunda taji awwab yazo taji wani sanyi acikin zuciyarta dama tun jiya tagama shirya kayanta komai yazama ready,idonta cikeda hawayen rabuwa da abbanta tafito da katuwar trolley dinta taje jikin motar awwab ta tsaya, abbanta ne ya leka yasanar da awwab fitowarta tasowa yayi yafito shima ganin awwab bai ci abincin ba yasa abbanta yasa aka saka musu amota saci ahanya, awwab yana fitowa tafara kallonsa tagefen ido lokacin yana yiwa abba godiya, yayi kyau yana sanye da milk colour din dafaffen boyel mai kyau yasa hula kalarta milk sai kamshi yake kallonsa taci gaba dayi aboye har yagama yiwa abba sallama yazo ya bude kofar motar yashiga itama tashiga tazauna dan kallonta yayi tasa bakar doguwar riga da dan karamin hijab iya kafadarta shima baki sai hawayen rabuwa da mahaifinta. [12:47PM, 10/27/2015] UMMI A'ISHA: KWARYA TABI KWARYA 5⃣5⃣ Na UMMI A'ISHA Dan murmushi mai ban sha'awa yayi yadaura belt yafara driving, har sukayi nisa bata daina kuka ba kuma bata kalleshi ba murmushi yasakeyi yasan dama fushi take yi dashi sai da akayi tafiya mai nisa sannan tayi shiru tashare hawayenta, dai dai wata bishiya yayi packing gaba jeji baya jeji yacire belt din yace kifito kiyi alwala kinga azahar tayi idan mukayi salla sai mu karasa shiru nanma tayi bata tanka ba, fita yayi yai alwala ya shinfida dadduma yayi salla raka'a 2 yadawo motar kefa nake jira malama, malam ni babu abinda zanyi, murmushi yayi to ai sai kiyi bayani kice min kina off dauke kanta tayi suka cigaba da tafiya la'asar tanayi suna shiga garin abuja minti kadan sai gasu agida, ko trolley dinta bata dauka ba sai awwab ne yashigar mata da ita tana shiga falo tasamu umma zaune kan kujera doguwa taje tamike tana fadin umma yau nagama gajiya wlh kafin umma tayi magana awwab yashigo da trolley dinta yazo ya ajiyemata yazauna kusa da umma, tashi tayi tashige dakinta tayi wanka da ruwa mai dumi tashirya tafito falo lokacin sai umma ita kadai ga wasu manyan apple guda 2 ayaba manya guda 2 kankana rabin kullo da kwakwa, zama tayi tana gani umma tasasu a blender gaba daya ta markadesu ta juye a jug tasa zuma tahuda madarar ruwa ta juye aciki tamiko mata ungo wannan ki tabbatar kin shanye shi tas sannan ga waccan ta nuna mata wata katuwar kwalla wadda take da girman gaske daga yau abinda yake ciki shine ruwan shanki kar naga kinsha wani ruwa agidan nan in bashiba, karbi wannan kuma wani mulmulallen sabulu mai kamshi tabata ki rinka tsarki da wannan kina jina ko? Naji umma tafada a marairaice kofin takai bakinta zaki cakwai taji hadin da umma tabata ai bata san lokacin data shanye ba dan dadi, tashi tayi takarasa wurin kwallar nan ta bude tsumi ne mai kyau hadadde kadan tadebo akofi ta kurba shima zaki mal sai kamshin kanunfari da citta yake da alama shima yasha zuma mai kyau kara ciko kofin tayi tashanye tana cewa ashe mai dadine lallai zamu shirya, dakinta tashiga takwanta tafara baccin gajiya sai daf da magriba tatashi. Shi kuwa awwab ankirashi daga ibadan ance lallai lallai gobe yaje ana son ganinsa babu yadda ya iya haka yashiga shirye shiryen tafiya, falon umma yashiga babu kowa afalon kansa tsaye yashiga dakin nihal tana kwance amma ba bacci take ba kusa da ita yaje yazauna yakwanta a bayanta banza tayi dashi kamar bata jishi ba amma aranta tana jin dadin shafartan da yakeyi idanuwanta ta lumshe, bakinsa yasa awuyanta yafara kissing dinta tareda shafo cibiyarta, hannunsa tarike ta tashi tafice shima tashi yayi yawuceta afalo yashiga dakin umma yafada mata zai tafi ibadan da asuba, ko sallama basuyi da nihal ba yatafi. [1/12, 8:57 AM] Ummi A'isha: [1:14PM, 10/27/2015] UMMI A'ISHA: KWARYA TABI KWARYA 5⃣6⃣ Na UMMI A'ISHA Nihal taji haushin tafiyarsa amma babu yadda ta iya kuma shima bai sanar da ita zai yi tafiyar ba haka tazauna tanata aikin tunaninsa tana bunkar tsumin da umma ta hada mata a matsayin ruwan shanta wannan sabulun kuwa datake tsarki dashi hatta tafiyarta jinta take ta canja ko fitsari dakyar yake fitowa nanfa tafara tsorata tace nashiga uku karfa mutumin nan ya kasheni domin bana manta wahalar da yabani sai da na suma sau uku. Shikuwa awwab yana zuwa ibadan suka fara shirya sojojin da zasu tafi kasar Cameroon har addu'a yayi Allah yasa kar sunansa yafado ciki domin baya son yatafi yabar nihal tun yanzu batare da yabata sako ba dama basma yadade da mantawa da ita kamar yadda itama tashareshi tana jiran yagama girman kansa yazo yanemi bikonta takoma gidansa kuma har yanzu bata san ya auri nihal ba. Komawar awwab ibadan tabawa kowa mamaki musamman ma abokansa domin yanzu baya shan giya kuma ya daina neman mata kowa mamakin canjawar sa yake musamman ma abokinsa yakub domin yasan awwab mayen mata ne bashida hakurin mace amma gashi lokaci daya ko club yadaina zuwa, samunsa yayi yace canal wai meyake faruwa ne yanzu kadaina shan ruwa kadaina shiga awun igiya, murmushi awwab yayi wlh yakub yanzu na daina shan giya kuma nadaina bin mata kasan dama abaya nafada maka cewar naji ajikina akwai abinda zai faru dani to yanzu dai yafaru kuma namanta ban sanar dakai ba nasake aure ,agaskiya nayi maka murna Allah yasa nima nadaina amin yakub amma kaima zaka daina akwai lokaci tunda nadaina ai kowama zai daina, dariya sukayi tareda tafawa. Sai da awwab yayi sati 2 a ibadan sannan sojojin da aka tura suka tafi cikin sa'a kuwa babu shi, aranar dasuka tafi yahado kayansa sai city lokacin daya sauka 5:30 yana zuwa dakinsa yawuce yayi wanka dama tun kafin yataho yayi sallarsa yanzu a jam'i yake yin salla baya makara kowacce salla yana yinta akan lokacinta, shiryawa yayi yafito lokacin abbansa baya gari yayi tafiya zai halacci wani taron ministers wanda za agabar akasar Holland part din umma yanufa yana saka kai yaji maganar nihal tana cewa Allah dagaske umma wannan dan naki ragone kamar ba soja ba yacika lalaci dayawa sam baiyi kama da soja ba,murmushi umma tayi ai kuwa karya kike wlh kowa yaga awwab yaga jarumin maza kuma namijin gaske. 5⃣7⃣ Murmushi yayi yashiga aransa yana cewa yarinya zaki san ni kika cewa ragon maza duk lokacin dana kamaki sai kinyi kuka da idonki, sallama yayi yashiga nihal tana ganinsa tayi shiru kamar ba itace take hira da umma ba sai faman satar kallonsa take yana sanye da riga t.shirt light green an rubuta its a new day ajiki, da wando kalar kunun kanwa 3 quarter iya gwiwarsa [1:46PM, 10/27/2015] UMMI A'ISHA: Yana taunar cingam yayi kyau sosai, zama yayi yafara gaida umma cikin dariya umma tace dan halak kaki anbato yanzun nan ake maganar ka ashe kai lokacin ma kana gidan murmushi yayi yasaci kallon nihal yace wlh kuwa umma, sai dai yunwa nakeji, to ga abinci can akan table dama yanzu nake yiwa nihal fadan tayi abincin dayawa gashi abba baya nan ashe dama tasan zaka zo shiyasa tayi dakai, murmushi yayi yatashi ya hau table batare da yace komaiba domin yanzu yana dan jin nauyin umma ita kuwa nihal azuciyarta cewa take wlh dama ajikina sai danaji zaizo yau, ido suka hada da awwab ta gimtse fuskarta duk kuwa da cewa taji dadin ganinshi domin yanzu shi kawai take son gani ita dai umma tashi tayi tabasu waje tashige dakinta, kallon kallo suka ci gaba dayi shida ita tuwo yazuba dan kadan dan baifi rabi ba ko daya bai kai ba yasa spoon yafara ci yana ci yana kallon matarsa wanda ita kuma tayi kicin kicin tabata rai wayarta ce tafara ruri tadaga cikeda yanga hello! Na'am, ok zan kira anjima,kallonta awwab yayi sosai tana sanye da leshi yellow mai digon baki ajiki dinkin riga da skirt shi sai yagama takara cika tayi dam gashi dai bata da wata kiba amma kirjinta acike yake gata da mazaunai da hips sosai, waye yayi miki waya? Yatambayeta shiru tayi babu amsa,wai bakiji abinda nace miki bane? Nace waye yayi miki waya? Nanma batayi masa magana ba, kawo min wayar nagani, kanta ta dauke ai bakai ne ka siya min wayar ba tafada ahankali yadda bazai jiba. 5⃣8⃣ Taci gaba dayin kunkuninta,kallonta yatsaya yi wlh idan kika bari nazo nan wurin sai kinji babu dadi, sai kazo ka kwata ai tasake fada ahankali, nakwata kikace ? Ko? To bari nagama zan kwata kuwa tana jin haka ta cusa wayar cikin rigarta tasa a bra tana fadin ai nasan dai duk rashin kunyarka bazaka iya saka hannunka a bra dina ka dauko wayaba, murmushi yayi acikin ransa yace yarinya yau zan baki mamaki wannan abin dakikayi yayi daidai kuma kin kawo kuka gidan mutuwa, kallon tv taci gaba dayi shikuma awwab yaci gaba dacin tuwonsa sai kace wani mai yawane tuwon amma har yanzu bai cinyeba sai da yagama jan ajinsa sannan yasha juice yasha ruwa yataso inda take yanufa tana ganin haka tamike tayi dakinta bin bayanta yayi tana shiga shima yashiga ya kamota yakaita jikin bango ya matse yakama hannuwanta yahada yarike yasa hannunsa cikin bra dinta yadauko wayar yasa a aljihu, hannunsa yasake mayarwa yafara latsa na shanunta wanda suke atsaye kamar balam balam nanfa tafara mutsu mutsu dan Allah wai meye haka? Kaga kabari bai kulata ba yaci gaba da matsarsu tuf! Yaji ta tofa masa yawu a fuska, au ni kika tofawa yawu a fuska? Janta yayi zuwa katifarta ya jefata yabita ya danne ya lalubo zip din rigarta yaja, daya yaciro yakai bakinsa yafara tsotsa dan Allah kabari kaji, kaga umma karta shigo! Ko jinta ma baiyi ba balle yabata amsa, wlh zan cijeka sai asannan yayi magana wlh kina cizona nima cizonki zanyi anan tunda gashi afili, shiru tayi wlh kai dai bakada kunya tafada aranta dama shiyasa akace maza basuda kunya. [3:09PM, 10/27/2015] UMMI A'ISHA: Cigaba da lugwigwita ta yayi ita dai shiru tayi takasa magana sai da yayi wasanshi son ranshi da albarkatun kirjinta sannan ya kyaleta yatashi yana kallonta dan Allah gobe ma kikara boye abu acikin rigarki zakiga yanda zanyi miki fita yayi lokacin an fara kiran sallar magriba a masallaci. 5⃣9⃣ Tashi itama tayi tagyara zip din rigarta tazuge tafito lokacin itama umma tafito falon suna magana da awwab harararsa tayi umma kinga kice yabani wayata murmushi umma tayi batace komai ba tajuya tawuce dakinta, shima awwab juyawa yayi zai fita dasauri tariko rigarsa gaskiya kabani wayata, wayarki? Idan kina son wayarki kibiyoni dakina ki karba yana gama fadin haka yajuya yafita kallo tabishi dashi takoma kan kujera tazauna tana maida numfashi wannan gayen yacika dan soyayya yanzu gaba daya yagama tayar min da hankali oh wayaga sharukhan wannan ai yafi sharukhan ma inji zuciyarta kirjinta takalla oh ni nihal gaskiya mutumin nan yau yagama dani murmushi ne ya subuce mata saboda tuno abinda yayi mata da tayi lumshe idonta tayi tana mai hangosu ayanayin dazu wani nishadine ya ziyarci zuciyarta yau wani farin ciki takeji tana nan zaune har umma tafito daga daki ta sameta dubanta umma tayi nihal wannan abin naki yakare ne? A'a umma dasaura amma nan da gobe zan shanyeshi to kiyi maza ki shanye nasake hada miki wani to umma, kinga nan da jibi naji awwab yana cewa zaku tafi wannan zuwan tare zaku koma, shiru tayi tana jin umma, nan sukayita hira har isha tayi umma taje tayi salla ita kuma tazauna tana kallo tunda tana fashin salla, abinci taje ta zubo tazo tazauna taci takamo zee aflam nan taga ana wani film mai suna humraz na Bobby deol zama tayi tafara kallo har wurin 8 film din ya burgeta ganin jarumin film din miloniya ne amma yana son wata yarinya yar rawa, sai da aka gama film din sannan ta tashi ta kalli agogo 9 dai dai wai wannan da gaske yake bazai kawo min wayataba? Wlh bazai yiyu ba fita tayi ta nufi side dinsa ta murda kofar tashiga yana zaune afalo yana waya ga wayarta kuma a hannunsa yana latsawa. 6⃣0⃣ Ahankali ta shiga ta tsaya tana jiran yagama wayar da alama da ogansu yake yin wayar kuma da harshen turanci yake yin maganar sauraren turancin nasa tatsaya yi sai kace baturen england saboda yadda yake furta kowanne harafi,kallonta yayi yaci gaba da yin wayar yana duba tata wayar dake hannunsa, contact yashiga yana duba sunayen datayi saving dahaka har yazo kan number sa ta rubuta heart beat kallon sunan yayi yasake kallonta dagaske shine kowanne bugu na zuciyarta? Dama yafara fuskantar cewa tana sonshi kawai kawaicine da alkunya da jan aji irin nasu namata, sallama sukayi da ogansa yakashe wayar yadora akan stool ya kalli nihal wacce take tsaye tana jiran yagama. [3:41PM, 10/27/2015] UMMI A'ISHA: Malama ya akayi ne? Malam wayata nazo kabani, karya kike babu wata waya da kikazo karba,ba waya ce ta kawo kiba abinda nayi miki dazune yayi miki dadi ya burgeki shine kikazo neman kari ko? Kallonsa tayi baki bude dan Allah kabani wayata akwai wadda zan kira ne wlh, ke ni zakiyi wa wayo? Bafa wayace ta kawo ki ba abinda yakawo daban, mika mata wayar yayi ungo zoki karba zuwa tayi tamika hannu zata karbi wayar caraf! Ya kama hannunta ya fisgota tafado jikinshi ya ajiye wayar acan gefe yafara shafar fuskarta wato abin dazu bai isheki ba ko? Yanzu zanyi miki wanda yafi na dazu, dan Allah kabari nifa wlh wayata nazo kabani, karya kike babu wata waya dakika biyo ga abinda kika biyo nan kissing din wuyanta yafara yi, hannunta tasa tafara tureshi dan Allah bari wlh bazan bari ba yafada yana murde hannunta zip din rigarta yafara lalube ita kuma sai fisge fisge take yi, ta karfi da yaji yacire rigar jikinta lantarkin dake dakin ta kalla haskensa kamar me, dakin kamar rana haka yake dan haske runtse idonta tayi lokacin dataji yazare bra din jikinta yakai bakinsa kan na shanunta shikenan wannan abin kunya ya isa tafada aranta, nikuma shikenan yanzu bazan sake hada ido dakai ba inji zuciyarta,wani salo taji yana yimata wlh zan yimaka ihu, kiyi mana ai an san kece kika kawo kanki bani naje na daukoki ba dan haka nibani da laifi, kasa magana tayi saboda jin bakinsa da tayi akan albarkatun kirjinta, runtse idonta tayi kai gaskiya wannan gayen karshe ne a ajin soyayya ya iya luv sosai, shafarta yaci gaba dayi tareda hada bakinsa da nata sai da ya kwashe tsawon lokaci yana jagulata sannan ya kyaleta yajawo mata rigarta yasa mata ita dai nihal yau baki ya mutu awwab yagama kashe bakinta dankwalinta ya mika mata ungo dan kwalinki gashin kanta ta taba duk ya hargitse kamar na mahaukaciya yayi buzu buzu, tattara mata shi yayi yadaure ita kam duk ya kashe mata jiki ji tayi yashiga ranta sosai gaskiya awwab ba namijin yarwa bane, hannunta taji yakamo yace bude idonki dakyar ta iya budewa idonta duk sun lumshe kamar wacce take jin bacci ungo wayarki karba tayi ta tashi tana kallon agogon dake manne a bangon falon, karfe 10:30 nadare lallai nasha jagwalgwalo tun tara saura fa nazo tafada acikin zuciyarta kasa kallonsa tayi tajuya zata tafi hannunta yariko jimana yan mata bai yiyuwa fa kiyi salla ahaka dole sai kinyi wanka girgiza kai kawai tayi amma bata kalleshi ba, muje narakaki tashi yayi yaja hannunta suna zuwa bakin kofa aka dauke wuta, hhhhh dama ana dauke wuta a abuja? [1/12, 5:37 PM] Ummi A'isha: KWARYA TABI KWARYA Na UMMI A'ISHA 6⃣1⃣ Na UMMI A'ISHA Jawota jikinsa yayi yace muje nakaiki har dakinki tunda an dauke wuta, a'a kayi zamanka nagode, ai kuwa baki isaba sai nakaiki jikinta tajanye dai dai lokacin dasuka fito tsakar gida, tsayawa yayi yana kallonta ta hasken farin watan da ya haske filin wajen, yammata shikenan tunda kinki yadda na rakaki kije anjima zan kiraki kafin kiyi bacci duk kuwa da cewa nasan yau bazaki iya bacci ba, akan me? Ta tambayeshi, kije kawai sai na kiraki, ok to sai anjima tafada tareda juyawa tawuce side din umma, kallo yabita dashi har ta kule, tana shiga dakinta ta tube tashiga wanka cikeda nishadi tayi wankan tafito tazira rigar baccinta tahau katifar ta takwanta tana kwanciya wayarta tafara vibration hannu tamika ta dauko heart beat tagani arubuce sai da gabanta yafadi domin wannan shine karo nafarko da yakira ta awayarta, daf da zata tsinke ta daga hello tafada cikin magagin baccin karya murmushinsa ne ya doki dodon kunnenta in zaki ware garama ki ware dan nasan karya kike babu baccin da kikeyi, haba ? Ai basai na rantse ba amma nasan ba bacci kikeyi ba, ko zakiyi bacci ba yanzu ba, nifa tun dazu nayi bacci? Ok to ci gaba da baccinki bari nayi wanka zan kiraki kashe wayar yayi ita kuma tabi wayar da kallo hmmm! Kacika ganoni dawuri ko me yasa yake saurin gane ni? Ta tambayi kanta, shi kadai yasan dalili zuciyarta ta bata amsa juyi tayi tarungume filo tashiga duniyar tunanin awwab ya hadu sosai komai nasa yayi daidai dashi, idanuwanta ta rufe Allah yabarni dakai dan gayu na dam! Taji gabanta yafadi sakamakon tunawa da basma datayi nanfa ranta yayi bakikkirin ita dai ta ki jinin wannan basman kwata kwata bata yimata ba tun fil azal. 6⃣2⃣ Karatun alqur'ani ta kunna a wayarta suratul ankabut tafara sauraro tana jiran kiran awwab bai kirata ba sai wurin 11:30 ahankali tayi magana wai sai yanzu kafito daga wankan? Eh wlh fitowata kenan, amma gaskiya bakada kuzari komai naka a sanyi kake yi, ba komai ba dai, wai ke waya fada miki ni malalacine? Hakama fa lokacin danazo najiki kina cewa umma wai ni banyi kama da soja ba ina yin abu kamar ba namiji ba. [9:26PM, 10/28/2015] UMMI A'ISHA: Yanzu ni za acewa malalaci? To da menene idan ba malalaci ba? Kinga idan nakara ji bakinki yakara fadin wannan kalmar akaina sai na baki mamaki sai na koya miki hankali, na nawa kuma? Ai ka gama koya min hankali tun ranar da kayi min...... Shiru tayi takasa karasawa nayi miki me? Karasa mana shiru tayi,yanzu me kakeyi? Babu abinda nakeyi akwance nake kawai ina hango kyakkyawar fuskarki mai dadin kallo, wani dadi taji acikin ranta kajika kuma ko? Ai kaine kyakkyawa domin kafini kyau, a'a ban kaiki kyau ba gaskiya murmushi tayi to shikenan tunda kace haka, kina jin baccin? Eh mana inaji,to yi baccin ina jinki basai kin kashe wayar ba ki ajiyeta akusa dake kawai, ajiye wayar tayi tai shiru har na wurin minti biyar sannan ta dauka ahankali ta kara a kunnenta motsinsa taji amma bazata iya gane abinda yakeyi ba, magana tayi hello! Hello yafada, me kakeyi ne? Wlh wani bincike nakeyi sojojin mu damuka tura Cameroon duk ba agansu ba jirginsu ya bata,kinga ana kirana zan kiraki anjima, to Allah ya bayyanasu tafada ahankali tareda zare wayar daga kunnenta, sjiyeta tayi agefe tafara zancen zuci, jibi iyanzu ka kasheni na dawo,ko iyanzu nafarfado ko kuma ina nan a sume oho Allah ne kadai masani amma har tausayin kaina nake tanata wannan zancen zucin yakirata, kamar me yin rada tayi magana ya ake ciki? Wlh ba asamesu ba da tuni fa hardani, har da kai? Tafada arude, eh kina mamakine? A'a amma gara dai da babu kai, saboda bakya son natafi ban baki rabonki ba ko?? Rabon me? Rabon dana fara baki dazu, kunyace ta hanata magana kaga yanzu har 3 tayi dan Allah kabarni nayi bacci,to shikenan na barki ki yi baccin sai da safe,yawwa sai da safe tafada tana murmushi tareda ajiye wayar agefenta tarufe idonta amma babu wanda take gani sai awwab yana yimata wasannin dasuka rikitata, dakyar tasamu bacci ya dauketa lokacin wurin karfe 3:30. 6⃣3⃣ Dasafe ta tashi wurin karfe 9 bayan tasha bacci ta more wanka tayi tashirya cikin materia ja mai adon purple ajiki tafesa turaren aroosa da nashwa tafito falo umma ce Kadai acikin falon tana yin breakfast zama itama tayi tagaida umma tafara kokarin hada tea anan umma take sanar da ita cewa awwab yafita zuwa airport wai akwai binciken da zaije yayi acan, Allah dawo dashi lfy tafada tana tsoma lipton acikin ruwan zafin dake gabanta, iya ruwan Lipton kawai tasha saboda tsintar kanta tayi da rashin jin dadin ganin awwab, tana gama sha takoma falo tahaye kujera tazauna takamo tashar mbc bollywood tafara kallo, kallon ne yadan rage mata damuwar ganin mijinta tana nan zaune har 12 tayi yau kam bazata iya yin girkin bama umma dakanta tashiga kitchen tadafa dashishi tashirya a table, umma me kika dafa? Nihal dashishi nayi, kai umma kin san fa shi baya son dashishi,eh nasani dama niyyata idan nagama nawa ke kuma sai kije kiyi masa nasa tunda ni mijina yana so ai kinga dole nayi masa, ke ma sai kiyiwa naki mijin abinda yake so ko, murmushi nihal tayi ta tashi tashiga kitchen. [9:28PM, 10/28/2015] UMMI A'ISHA: Ayanda ta fuskanceshi baya cin abinci da yawa kuma yana son kunun gyada sosai dan haka sai ta dafa masa jalop din shinkafa da danyen kifi ta dama masa kunun gyada ta zuba acikin jug abincin kuma ta juye acikin dan madaidaicin food flask ta rufe dama iya cikinshi tayi, a kitchen din tabarshi tafita zuwa dakinta tashiga wanka lokacin wurin 2:30 tana fitowa taji wayarta na kara dasauri taduba awwab ne dagawa tayi tace hello! Cikin muryarsa mai sanyi yace dan Allah ki kawo min abinci, a'a zan bawa talatu takawo maka, ni ke nace ni bana son masu aiki su rinka shigo min dakina kin gane? Idan kuma ke bazaki kawoba ki barshi kawai, am sorry pls zan kawo maka yanzu daga wanka nafito bari nasa kaya, ok kawai yafada yakashe wayar, wayar itama ta ajiye tafara kokarin shiryawa, a gaggauce tashirya cikin wata atamfa brown mai zanen bokiti ajiki tafesa turare tafita zuwa kitchen ta dauki abincin tafita lokacin umma nazaune a falo tana kallonta, kofar falonsa ta murda ta shiga yana kwance akan centre carpet din da yake tsakiyar falon yature center table din dayake kai yasa filo yana kwance daga shi sai gajeren wando ja, gefensa kuma wayoyinsa ne da laptop dinshi da yar karamar bindigarsa kallonta tadauke daga kansa ta yi sallama bai dago ya kalleta ba ya amsa kan center table din taje tadora kayan dake hannunta, sai a sannan yadago ya kalleta tayi mutukar kyau atamfar ta karbeta abinka da farar mace, juyawa tayi zata fita zo nan yafada yana kallonta, dawowa tayi ya mika mata hannu zo ki zauna anan yafada yana nuna mata kusa dashi, ahankali tadawo ta zauna, hannunta ya kamo ya rike cikin nashin yafara yimata tafiyar tsutsa, yarrr! Taji tsikar jikinta ta tashi dama haka yake so janta yayi zuwa jikinshi yakwantar da ita lumshe idonta tayi aranta tace nafuskanci kaima bakada hakuri tunaninta ne ya tsaya dai dai lokacin da taji yana zare rigar jikinta wai yahaka ne? Tafada muryarta tana rawa? Hmm to ko yauma kina jin karfin jikinki ne muyi kokawar irinta jiya? Shiru tayi masa tana jinsa yafara latsa na shanunta, kiss yake kai mata ako wanne bangare najikinta, romancing dinta yayi sosai saida ta jigata sannan ya kyaleta ya kwanta ajikinta yana fitar da numfashi a hankali, daga shi har ita wani daddadan bacci ne ya daukesu, yana kwance ajikinta ya rike hannunta. [1/12, 5:37 PM] Ummi A'isha: [8:32AM, 10/29/2015] UMMI A'ISHA: KWARYA TABI KWARYA 6⃣4⃣ Na UMMI A'ISHA Bacci suka danyi mai cikeda annashuwa da farin ciki, awwab ne yafara farkawa yatashi zaune yana kallon nihal fuskarsa dauke da murmushi, ga tsiwa ga rashin karfi yafada lokacin da yake tashi, cikin dakinsa yawuce ya shiga toilet yayi brush yafito yaje gaban gadonsa yajawo wani brief case yabude, wani dan madaidaicin abu ya dauko wanda azahirin gaskiya nidai ummi A'isha ban san ko menene ba, tashi yayi yafita izuwa falon yazauna yabude abin sai asannan nagane ashe ma'ajiyar zobe ce wani dan karamin zobe ya dauko aciki na gold mai tsananin kyau in banda kyalli da sheki babu abinda yakeyi hannun nihal yaje yakama ya sanya mata a yatsanta na tsakiya a hannunta na hagu kamar an gwada da yatsanta saboda yanda zoben yayi das a hannunta ita kuwa sai baccinta take batama san abinda akeyi ba, abincin ya dauko yabude yafara dan tsakura yana ci kadan kadan yake ci kuma yaji dadin abincin ga kunun gyadar shima yayi dadi kadan yaci yarufe flask din ya ajiye yadauki wayarsa yashiga daki, yana shiga daki nihal ta tashi dubawa tayi taga baya nan, rigarta ta dauka tasa tatashi a hankali tabude kofa tafita tana zuwa falo tazube acikin kujera amma sai taji hannunta wani iri dubawar nan da zatayi taga zobe mai kyau, kissing din zoben tayi tabishi da kallo tasan wannan aikin awwab ne tashi tayi tashiga dakinta tasake wanka ta canja kaya tafito falo sai kamshin turaren shaikha da sultan abyad takeyi. 6⃣5⃣ Kwanciya tayi acikin kujera duk jikinta a mace yake, awwab yasata kasalar dole tana nan akwance awwab yashigo saurin rufe idanuwanta tayi kusa da kafafuwanta yazauna yakama babban dan yatsan kafarta yaja shiru tayi kamar mai bacci, shine kika gudu ko? Yafada a hankali, haka akeyi kuma tafiya babu sallama? Murmushi tayi batace komai ba bari umma tazo sai nakai kararki wajenta, naga zobe nagode tafada cikin muryarta mai zakin gaske, ni ba maganar zobe nake yiba maganar gudowar da kikayi nakeyi meyasa bakiyi min sallama ba, kuma ban sallameki ba kika taho? Yi hakuri tafada idonta a lumshe muga zoben naki, hannun ta mika masa,hannunsa yasa yariko hannunta daidai lokacin umma tafito awwab sai yaushe zaka je ne? Hannun nihal yasaki ya matsa daga kusa da ita umma sai bayan sallar magrib. [9:03AM, 10/29/2015] UMMI A'ISHA: Ok dama abba ne yake tambayata shine nace bari natambayeka naji, sai alokacin taga nihal akwance murmushi tayi acikin ranta tace ai da nasan tare kuke bazan shigo ba, juyawa tayi tafita tanufi side din abba, kallon nihal yayi yammata kinga bata kalleshi ba tace me? To ki kallo ni mana kiga, a'a basai na kallekaba murmushi yayi yadauki remote ya kamo tashar wrestling yafara kallo sai alokacin nihal tadan saci kallonsa taga yana sanye da bakin jeansa da jar riga kallo ta tsaya tafara kare masa, shi yana kallon tv ita tana aikin kallonsa komai nashi burgeta yakeyi babu karya yahadu 100% gashi dan gayu na ajin karshe kamar acikin kankara yake rayuwa saboda yadda jikinshi yake lukwi, sai da aka kusa kiran sallar magrib sannan yatashi fuskarta yazo yayiwa kumatunta kiss yafita kallon kauna ta rakashi da shi. Bai dawo ba sai bayan sallar isha yashigo cikin shadda light brown da hula yayi kyau sosai sai kamshi yake, suna zaune itada umma yashigo yayiwa umma sallama umma bari naje amma wlh badan kin saka bakiba da banyi niyyar zuwa ba to awwab ai hakuri akeyi kaji, kayi hakuri sai kadawo agaida su basman, to umma zasuji, basma? Nihal ta tambayi kanta au dama gidansu basma zai je shine yayi wannan gayun? Nanfa kishi ya motsa tafara hararsa,bai luraba ya juya yafice, tana ganin yafita ta tashi takoma daki tazauna wannan basman bazan taba yafe miki ba kinyi min babban gibi acikin rayuwata, kuma shima dama yana sonta idan baya sonta ya rabu da ita mana, namiji dama munafuki ne tafada tana hawayen bakin ciki tuni zuciyarta tafara tukuki shi kansa awwab din yanzu ji tayi bata son ganin fuskarsa, kwanciya tayi taci gaba da raira kukanta marar sauti. ***********************Abangaren awwab kuwa koda yaje gidan su basma bai samu tarbar arziki ba daga wajen maihaifiyar taba dama mahaifinta baya nan, nanfa mamanta tafara zazzaga fada ta inda take shiga bata nan take futa ba wai yaci amanar aure shidai awwab shiru yayi tun abin baya jin zafinsa har yazo yafara jin zafin maganganun da Momy takeyi domin har ummansa taciwa mutunci wai dama ai tasan hajiya aisha itace kanwa uwar gami itace ummul aba'isin din hada duk wata fitina, shiru yayi amma fa yaji haushi sosai, katashi kaje sai dadynta yadawo za akiraka yanzu baya nan yatafi maxico sai nan da wata uku zai dawo, tashi yayi yafita nanma basma takara biyoshi waje tayi masa tatas, munafikin banza munafikin wofi maci amana yarinyar dana tsana ta tsaneni kai kuma ita ka aura, Allah ya isa tsakanina dakai azzalumi macuci an dai ji kunya ita kuma wadda tasaka kayi auren itama zan hadu da ita, motarsa ya bude yashiga domin ransa yagama baci, zuciyar maza ta motsa aguje yafice daga gidan yanufi gidansu duk ransa ya baci dakinsa yashiga yacire kayan jikinsa yakwanta yadauki wayarsa yafara kiran nihal amma har tayi ta tsinke bata dauka ba dayake itama a haushin sa take gani take kamar yana can tareda basma suna soyewa, txt yatura mata cewar tashirya da asuba zasu tafi, alokacin da taga txt din tsaki tayi taharari wayar wlh bazanje ba sai dai kadauki basma kutafi, reply ta mayar masa malam babu inda zanje, sai dai katafi da matarka wadda kake so, yana gani yasake kuluwa wai wadannan haukata ni suke son yi? Tsaki yayi bari na tattara ku gaba daya na watsar daku tunda abin naku wulakancine da rainin wayo, kyale nihal dinma yayi bai sake kulataba washe gari da asuba yashirya yayi tafiyarsa ibadan. [1/12, 5:38 PM] Ummi A'isha: [6:56PM, 10/29/2015] Ummi A'isha: KWARYA TABI KWARYA 6⃣6⃣ Na UMMI A'ISHA Koda nihal tatashi da safe taga bata ganshi ba sai taji ranta ya sake baci, wato tafiyar yayi yabarta ko? Yayi kyau tafada cikin bacin rai falo tazo ta zauna cikeda damuwa, lokacin itama umma tafito amma bata yiwa nihal maganar awwab ba saboda bata so tacika shiga shirginsu dan sai aga kamar ko dan nihal yarta ce shiyasa take shiga maganar, wunin ranar nan nihal cikin bacin rai tayishi musamman ma dataga dare yayi bai kirata ba hakan ba karamin sake tunzurata yayi ba. Wasa wasa sai da awwab yayi sati 2 da tafiya bai taba ko gwada kiranta ba ai kuwa nima bazan kiraka ba malam dani dakai za aga wanda zai nemi wani haka tafada tana murguda baki sai kace yana wurin, falo ta tashi tafito anan sukayi karo dasu umma da abba cikin kidimewa umma tace nihal ibadan zamu tafi yanzu nida abba barikin sojojin su awwab aka kaiwa hari jiya da daddare, sojoji sama da 50 sun rasu wasu dayawa kuma sun samu raunuka, nan taji tarude hankalinta ya tashi umma shima ya mutu? Tafada cikin tsananin tashin hankali,wlh nihal har yanzu dai bamu da masaniya kuka nihal tafara abba ne yafara bata baki cewar tayi shiru yanzu zuwa zasuyi su gano, cikin kuka tace umma zan biku, a'a nihal kiyi hakuri muje mudawo abba yafada yana gyara hularsa, bin bayansa umma tayi ita kuma nihal takasa zaune takasa tsaye,wayarta ta dauko tashiga neman layin heart beat kamar yadda ta rubuta a jiki amma kuma a kashe take wani kuka ta fasa shikenan ya mutu wayyo ni Allah! Dakyar ta iya tashi taje tayi alwala tazo tafara jero sallolin da ita kanta bata san adadinsu ba gaba daya jikinta yagama bata cewa awwab ya mutu, shikenan ya mutu yana fushi dani wasu hawaye ne masu zafi suka sauka akan kumatunta dana san haka zata faru dana bika mun tafi. 6⃣7⃣ Zaman dirshan tayi taci gaba da yin kuka, ranar dai wuni tayi tana aikin kuka gashi sai kiran umma take a waya amma bata dauka ba hakan ya tabbatar mata da cewa awwab dinta ya rasu kuka takara saki, sai daf da magriba sannan su umma suka dawo gida. [7:45PM, 10/29/2015] Ummi A'isha: Dasaurinta ta tashi ta isa inda suke umma yana ina? Yana can ibadan nihal ,umma ya mutu? A'a bai mutuba yana nan da ransa yana asibiti harbi biyu aka yimasa ajikinsa, umma dan Allah ki sanar dani idan ya mutu,nihal mijinki bai mutuba inji abba dalilin ma dayasa kikaga mun baro shi acan saboda bazasu bari mutaho dashi bane akwai asibitin da aka ware musu aka sanya tsaro acan ba shiga babu fita idan anjima ma zamu nemeshi a waya, sai alokacin ta danji dama dama tashiga kitchen ta hada ruwan tea tasha dan wuni guda babu abinda ta iya sawa cikinta tana gama sha tashiga dakinta tayi salla ta kwashe lokaci sosai tana addu'ar Allah yabawa mijinta lfy, daren ranar bata iya bacci ba salloli kawai tayi tayi. Washe gari dasafe abba yasake komawa ibadan din ya dubo awwab daga nan tunda abin yafaru kullum sai abba yaje ibadan ya duboshi yayinda ita kuma umma taci gaba da tsuma yarta ita dai nihal duk abin ya fice mata arai burinta kawai awwab yasamu lfy amma yanzu bata tsumi take yiba sau da dama takance umma ni kibar wadannan abubuwan tunda wanda ake yi dominsa bashida lfy,gaba daya tabi ta rame sai kace itace take jinyar, awwab kuwa sai da yayi sati 3 a asibiti kafin aka sallamoshi aranar da aka sallamoshi aranar suka dawo ibadan shida abbansa dayake abban kullum sai yaje, beta umma da nihal suka shirya masa suka shirya komai akan table nihal kuwa ba karamin dadi taji ba dandanan taje ta sillo wanka tashirya cikin jan lace tadanyi makeup kadan ta gyara fuskarta tafito lokacin har sun sauka sannu da zuwa abba yawwa nihal, kallon awwab ta yi sannu da zuwa dakyar ya amsa yawwa sannu murmushi tayi aranta tace har yau baka huce ba kenan, zama tayi tafara kallonsa ya danyi kiba kadan yayi haske sanadiyar zama wuri daya tunda bafita yake ba ita kuwa duk ta kanjale baiwar Allah. 6⃣8⃣ Kallon awwab taci gaba dayi har yagama cin abincin yatashi yafita yana dan dingishi da alama har a kafa aka harbeshi, zama taci gaba dayi har su umma suma suka tashi dama su take jira su fita, suna fita takoma daki tasha turare tafita tabi awwab side dinsa tana shiga taga baya cikin falon dakinsa tabishi yana kwance akan gado ahankali ta shiga bakinta dauke da sallama, a dakile ya amsa bakin gadon taje ta zauna, ya jiki? Da sauki, Allah yakara lfy, amin yafada a takaice ita dai nihal shiru tayi taci gaba da satar kallonsa daga shi sai three quarter baki yacire rigar jikinsa idanuwansa a rufe jikinsa fes sai kwantaccen gashin dayake kwance a fatarsa, ci gaba da zaman kurame sukayi babu wanda yakara magana amma jifa jifa ana kiransa awaya ana yi masa yajiki, sai da aka kira sallar la'asar sannan ta tashi ta dan saci kallonsa natafi Allah yakara sauki, amin nagode yafada fita tayi takoma dakinta wannan mutumin ka iya fushi tafada tana dariya sai alokacin ta iya sakewa taci abinci ta sha tsuminta, tun daga lokacin kullum sai taje wurinsa da daddare ne kawai bata zuwa kuma indai taje to zaman kurame za ayi babu um bare um um da haka har yayi sati 1 da zuwa. Yau wankanta tayi ta shirya tayi kwalliya tafito falo awwab da umma tagani suna hira kan table taje tazubo abinci tadawo falon ta zauna magana taji awwab yana yiwa umma cewar gobe zai tafi ibadan, Allah ya kaimu umma tafada ta tashi tawuce side din abba kallonsa nihal tayi zan bika, shiru yayi mata kamar bai jitaba,kaji zan bika nanma shirun yayi yatashi yafita, dakinta tashiga tasoma shirya kayanta cikin babbar trolley dinta ta lefe ta loda kananan kaya riga da zani kala uku kawai tasaka sai hijabai kwallo uku amma gaba daya kayan English wears ne na daukar hankali tana gama lodawa ta dauki dan kit din trolley din taxuba turarukanta masu dadin kamshi tarufe kit din tana fadin wlh sai nabika bazaka tafi ka barni ba haka kawai kafara lasa min zuma abaki ka dauke? Wlh bazai yiyuba. [1/12, 5:39 PM] Ummi A'isha: [8:54PM, 10/29/2015] Ummi A'isha: KWARYA TABI KWARYA 6⃣9⃣ Na UMMI A'ISHA Shirin binsa taci gaba dayi tagama shirya komai nata wanda tasan zata bukata tasha tsumi ta tsumu iya tsumuwa. Sai da daddare awwab yashigo falon umma nihal tana zaune tana kallonsa yana sanye da riga fara da bakin wando sai shan kamshi yake ita dai nihal kawai jira take gari ya waye balle taji bada wuri zai tafi ba yauma bai kulata ba yayi ficewarsa amma duk dahaka bata damu ba, tun karfe tara takwanta bacci saboda tana so ta tashi da wuri ai kuwa asubar fari ta tashi tayi wanka tayi salla tashirya tsaf basu gidan kuwa basu tashi ba sai 9 shi kanshi awwab sai alokacin yatashi yayi wanka yafito yashirya yanufi side din umma anan ya tarar dasu harda abba suna yin breakfast sahu ya hau shima yafara kokarin hada tea ahanzarce yagama sha yana gamawa nihal tashiga dakinta tafito da kayanta, wannan kayanfa? Abba ya tambayeta babu kunya tace abba tare zamu tafi,ato hakan yayi daidai ai, shidai awwab yana jin kunyar yace bazata bishi ba agaban umma yasan zataji babu dadi, kuma idan yayi haka ma yayi wasa da damarsa tunda yanzu ya fuskanci tayi nisa a sonsa maganar abba ce ta katse masa tunaninsa, to ai sai ka kaita tayi passport ko? Eh abba yanzu zamuje ayi mata, tashi yayi yafita tabi bayansa yanufi motarsa duk tana biye dashi shiga yayi itama ta bude ta shiga ya tashi motar yafita daga gidan wakar korede bello ya kunna cikin wakarshi ta Godwin har wani bin wakar tajishi yanayi i done get alert, Godwin da haka sukaje emigration office yashiga tana biye dashi akayi mata passport suka fito wani banki taga yawuce, basai kin biyoni ba yafada lokacin da yake kokarin fita daga motar. 7⃣0⃣ Bai jima sosai ba yafito yashigo motar yaja suka tafi ita dai kallonsa kawai take wato shi bazai yi mata magana ba sai ta kama kenan ko kuma sai maganar tazama dole [8:12AM, 10/30/2015] Ummi A'isha: Duk da haka dai bata damu ba ita burinta ya tafi da ita daga nan bankin wani office suka wuce da alama wurin sayar da ticket din jirgine, ticket yashiga ya siyo mata nanma bata bishi ba yafito yashiga motar suka wuce gida suna zuwa yayi packing yafito itama fitowar tayi tana kallonsa ya rufe motar yanufi side dinsa ita kuma tawuce side din umma afalo ta tarar da abba da umman sai ga awwab yashigo cikin ladabi yake yiwa umma da abba magana, jirgin 12 zamu bi naje nayi mata komai, to Allah yayi albarka son inji abba, sai ayita hakuri da juna kaji zaman aure zama ne nahakuri dole sai ankai zuciya nesa inji umma, insha Allahu umma babu wani problem yafada yana shafa sumar kansa tashi yayi yafita ita dai nihal kallonsa kawai takeyi nan ta zauna afalon tana jiran lokaci yayi tunda yanzu karfe 11 saura yan mintuna. 11:30 nayi tashiga wanka takara sabuwar kwalliya tasa Arabian gown yellow colour tayafa dan mayafin rigar bayan ta hada gashin kanta ta daure da yeluwar ribom kana iya hango tulin gashin nata ta cikin dan mayafin data yafa, takawo turare tafesa masu dadin kamshi ta shafa jan janbaki a lebenta duk kuwa da cewa dama leben nata jane ko bata shafa jan baki ba falo tajawo trolley dinta tafito daidai lokacin shima yafito cikin t.shirt yellow colour da blue din jeans mai mutukar kyau, kallonta yayi tayi tsananin kyau sai kace irin yanmatan jami'ar nan amma kuma ana ganin gashin kanta, malama bafa ahaka zaki bini ba kin gane? Kallonsa tayi kai idan kagansu zaka zata saurayi da budurwa ne saboda gaba dayansu basu yi kama da ma'aurata ba nikaina ummi Aisha sai da suka burgeni domin na kasa tantancewa acikinsu wayafi wani class da iya gayu, baki ta dan taba aranta tana cewa nidai bazaka min wani fada ba yanzu tunda nagama sanin ka yanzu,malama idan bazaki tafiba ki fada min domin ni sauri nake ina da abin yi, trolley din ta ajiye tashiga dakinta tazaro fashimina fari ta nade kanta dashi nanfa takara kyau tafito tamkar balarabiya fitowa falon tayi ta sameshi suna sallama da umma, ganin umma yasashi daukar trolley din nata yafita ita kuma tajuya ga umma tayi mata sallama wani turare umma tabata na tsugunno kawai dai ta karba ne amma fa bata da niyyar yi, har bakin kofa umma ta rakota tayi musu sallama suka shiga mota shi awwab gaba yashiga ita kuma baya driver yajasu sai airport suna zuwa suka fito tadauki kit din tabar trolley din dan tayi mata nauyi ko kallonta awwab baiyi ba yaja trolley din fuuuh! Hakan yajawo hankalin mutane Kansu aka fara kallonsu sai dai duk wanda ya kallesu sai yaji sun burgeshi saboda yadda suka hadu kowa yana ji da kansa a bangaren kyau kamar yadda nima ummi A'isha nakeji da kaina, ato ai nima babu laifi aradun Allah nima naji masu karatu suna cewa muma marubuta kyawawa ne!. [1/12, 5:43 PM] Ummi A'isha: [2:45PM, 11/1/2015] Ummi A'isha: KWARYA TABI KWARYA 7⃣1⃣ Na UMMI A'ISHA Trolley din nata yaci gaba da ja kiiiiiiiii ita kuma tana biye dashi mutane kuwa suka ci gaba da binsu da ido domin babu karya sun hadu iya haduwa, wasu ayanda tunaninsu yabasu wa da kanwa ne yayinda wasu kuma suke zaton ko saurayi da budurwa ne,ahaka suka karasa har wurin da jirgin yake sai alokacin yajuyo ya hangota tana tahowa tsayata yayi har ta karaso tana zuwa ya kama hannunta suka shiga cikin jirgi sai da suka zauna sannan yasaki hannun nata Wanda ita nihal bataso hakan ba taso ace yaci gaba rikon hannun nata kallonsa ta yi ya kwantar da kansa ajikin kujera ya lumshe idonsa kallonsa ta cigaba dayi har jirgin nasu yatashi ya lula sararin samaniya ya dau hanyar ibadan tafiyar data daukesu tsawon minti 30 cifcif suna sauka yatashi yana kallonta malama kina iya fitowa idan kin gadama, tashi tayi tabishi suka sauko daga jirgin suka fito harabar airport din lokacin har wasu sojoji sunzo daukarsu cikin wata hadaddiyar mota dasauri suka karaso suka karbi trolley din hannunsa da kit din hannunta suka saka acikin boot tareda sarawa awwab suna fadin welcome sir hannu kawai ya daga musu suka bude musu kofar motar suka shiga suka zauna suka tafi kallon garin ibadan nihal tafarayi gaskiya weather din garin mai dadi ce lufluf kamar yanayin damina ga sanyayyiyar iska da ake kadawa barikin sojojin suka karasa tun daga bakin gate ake sarawa awwab har suka shiga ciki suka isa wani gida gaba daya gidajen quarters din yan madaidaita ne iri daya, dakansa ya dauki trolley din tata yashigar mata cikin gidan tana biye dashi abaya babban falo ne guda daya sai daki da toilet aciki ga kuma kitchen da store afalon ta zauna shikuma ya wuce dakin minti 5 sai gashi yafito da kakin sojoji ajikinsa ya tsuke agaskiya kayi kyau wlh tafada acikin zuciyarta uniform yana yimaka kyau, maganarshi ce yadawo da ita hayyacinta ni zanje office kijira anjima zan aiko akawo miki abinci, girgiza kai tayi kabarshi zan dafa indai akwai kaya a store kai yadaga mata kawai yafita, binshi tayi da murmushi ta tashi tashiga dakin komai a tsare yake da wani dan karamin gado da drower dinsa da madubi kayanta ta ajiye ta tube tasaka wata yar bakar best mai stones ajiki ta saka wando skin tied iya gwiwa shima baki ta shiga toilet din tafara wankeshi. 7⃣2⃣ Sai data gama wanke toilet din tas sannan tadawo dakin shima ta gyarashi ta koma falo ta kalkale shi tayi mopping din tile din tafesa air freshener masu kamshi sannan tafada kitchen ga gas nan da tukwane da yan kwanuka store din ta leka da kayan abinci sai dai babu kayan miya [3:07PM, 11/1/2015] Ummi A'isha: Wayarta taje ta dauko tafara kiransa amma har ta tsinke bai dauka ba tana shirin kara kiransa taga text dinsa ya shigo, any problem? Ina meeting ne,amsa ta mayar masa, ok dama ina son kayan miya ne, dawo mata da reply yayi dame dame kike bukata? Tunani ta dan yi me awwab yafiso a abinci? Wata zuciyar tace yana son waina da miya kuma yana son tuwon shinkafa miyar agushi,list din abubuwan da takeso ta tura masa daga karshe tace Allah yadawo dakai lfy, bakaramin dadi yaji ba lokacin da yaga addu'ar da tayi mishi, kitchen takoma ta dora tukunya ta yanke shawarar yi masa tuwon shinkafa miyar agushi ba awani jima ba taji anayin knocking daki ta shiga tasako katon hijabi tazo tabude kofar wani soja ta gani cikin uniform hannunsa rike da ledodi sannu ma gashi inji oga, karba tayi takoma gida tasake rufe kofar tafara gyaran alayyahu cikin kankanin lokaci ta turare quarters din da kamshin girkinta tuwonta tayi mai kyau da santsi yatuku iya tukuwa tahada miyar agushinta da nama da kifi tasha curry ni kaina ummi A'isha sai da naji yawuna ya tsinke wayaga carkwai mazakwai tana gamawa tazuba a flask tashiga daki tayi wanka tafito tayi salla tashirya tasa wata riga doguwa roba mai hannun shimi daga kirji an dan yi tattara sannan an dan tsaga ta tagaba, kwalliya tayi a fuskarta tasa pink din jan baki tasa kwalli tafesa turaren shaikah ta daure gashin kanta tafito falo fridge din dake cikin falon taje ta buda babu komai aciki sai lemuka kala kala da ruwa aciki, dadi taji ya kamata ganin bataga giya ba aciki to ko dai yadaina kurbawa ne ? Ta tambayi kanta, kai anya wannan mutumin kuwa zai iya daina shan giya? Kila ya dan rage dai tafada ahankali takoma kan kujera tazauna sai alokacin ta tuna ashe bata kira ummanta ba. 7⃣3⃣ Umma tafara kira bugu 2 tadauka suka gaisa tafada mata sun sauka tuntuni, ayya ina awwab din? Umma yafita yatafi office kila sai anjima zai dawo, to Allah yadawo shi lfy sannan ina mai jawo hankalinki da kibi mijinki ku zauna lfy banda rashin kunya banda kazanta sannan banda yawo, to umma insha Allahu duk zan kiyaye, yawwa nihal Allah yayi miki albarka amin umma agaida abba, to zaiji kigaida awwab din idan yadawo zaiji umma, kashe wayar tayi tafara neman layin mahaifinta shima bugu 2 yadauka ta gaisheshi tafada masa tana ibadan nasiha shima yayi mata sannan suka yi sallama ta tsinke layin. [3:30PM, 11/1/2015] Ummi A'isha: Zama tayi shiru tana jiran zuwan awwab amma shiru har 3 tayi sai 3:30 sannan taji tsayawar mota ta window taje ta leka ta hangoshi suna tsaye shida wani amma sun bata baya duk uniform dinsu iri dayane murmushi tayi ko a cikin maza dubu kai nadaban ne nawa labulen tasaki takoma daki ta tsaya jikin mirror takara gyara fuskarta tasake shafa turare tadau kamshi tafito daidai lokacin taji ana knocking din kofar falon ko ba afada mataba tasan shine zuwa tayi tabude talabe abayan kofar yana shigowa yasa hannuwansa ya sakalosu ta cikinta yayi daki da ita acikin kunnenta ya rada mata bafa ni kadai bane kika fito haka, sakinta yayi yace nida abokina ne sannu da zuwa to, hijab tasa tafita zuwa kitchen shi kuma yacire uniform din jikinsa yafito daga shi sai best da short nicker iya gwiwarsa abincin ta hado musu takawo falo lokacin abokin nasa yashigo gaisawa sukayi tadauko musu ruwa da juice ta ajiye takoma daki tana fadin gaskiya wannan abokin naka ya kwafsa min yabata min shirina wlh,tana shiga daki yakub yadubi awwab yace abokina wannan uwar gidance ko amaryar? Dariya awwab yayi a wannan amarya ce,kai amma ka iya zabe mutumina kallonsa awwab yayi to ya isheka haka kuma ina fata ba tsayawa kayi ka karewa matata kallo ba? Dariya yakub yayi Allah yabaka hakuri amin yafada yana dariya abincin ya zuba musu suka fara kwasa suna santi shi kansa awwab yaji dadin tuwon domin yayi dadi iya dadi suna ci suna santi har suka gama yakub yayi masa sallama yatafi, dakin yatashi yashiga yana shiga ogansa yayi masa waya yace yasameshi agida yanzu, kamar zaiyi kuka haka yakashe wayar ya kalli nihal tana kwance akan gado tana game a wayarta toilet ya shiga yayi wanka yafito,tana ganin yafito ta tashi takoma falo kayansa yasa t shirt coffee colour da dark blue din jeans yashafa turare yafito, bari naje nadawo yafada yana daura agogo a hannunsa, cike da damuwa tace to adawo lfy, yawwa yafada yafice tashi tayi tarufe kofar da key tana jin haushin wannan ogan haka kawai kahana bawan Allah hutawa mts taja tsaki ta kwanta. [8:28PM, 11/1/2015] Ummi A'isha: KWARYA TABI KWARYA 7⃣4⃣ Na UMMI A'ISHA Tv ta kunna tafara kallon wata drama a tashar mbc drama tana nan zaune har mangariba tayi nan kuma taji tafara jin tsoro, salla taje tayi tazauna tafara tasbihi har isha tayi tatashi tayi salla tana idarwa tashiga wanka tayi wankanta da sabulu mai kamshi tafito tashafa ambar oil ta fesa body spray mai kamshi tafara binciken rigar da zata sa wata light purple din sleeping dress tasa bayan ta jiketa da turare mai dadi, powder ta dan shafa da lipstick tahaye gado tana kallon agogo karfe 8 daidai ya nuna hankalinta gaba daya yatafi kan awwab, shima awwab din a bangarensa hankalinsa yanaga nihal alla alla yake yagama abinda yake yatafi gida, ogansa ya kalla bayan ya gama shanye shayin da aka kawo musu, ranka ya dade zan karasa gida, ok canal babu wani abu agaida amarya, zataji yafada yana shirin tashi wani jiri yafara ji yana daukarsa wannan tea din kuwa na lfy ne? Ya tambayi kansa domin da alama kila shayin ma'aurata ne saboda yaji gaba daya yanayinsa ya canza gashi yafara jin wata sha'awa tana taso masa, sallama yayiwa ogansa yanufi gida yana tafe yana lumlumshe ido da haka yakarasa gidan yafara knocking nihal dake kwance dagudunta ta taso dan tasan shine yadawo daga ita sai rigar jikinta ta fito wadda da ita da babu duk daya tana zuwa ta bude kofar yana shigowa yatsaya kallonta ita kuma tana kokarin rufe kofar nanfa yaji yakara birkicewa kamota yayi yafara kissing dinta cikeda fargaba takalleshi idanuwansa duk sun canza kala gashi duk taji jikinsa a mace yake to meya faru? Kodai giya yaje yasha? Kilama ita yasha tafada aranta kai duk yadda akayi giya yasha hankalinta ne yatashi dakyar ta tureshi ta kwace kanta tagudu daki, binta cikin dakin yayi anan suka fara kokawa amma dayake jikin shi amace yake bai samu damar fin karfinta ba, idonsa ya lumshe ya dubeta pls ......ki taimaka min dasauri ta kalleshi malam babu wani taimakon da zanyi maka haka kawai ka kasheni abanza tunda ba acikin hayyacinka kakeba cikin lumshewar ido ya kalleta meya sameni? Kafini sani ai, kansa ya dafe yafice daga dakin yadawo falo yana cike da bacin rai kan kujera ya kwanta mararsa har wani juyawa yaji tanayi tashi yayi yadauko paracetamol a saman fridge yadauko maltina guda daya yabude yasha yakwanta flat cikin ikon Allah bacci yayi nasarar daukeshi ita kuwa nihal dan tsabar haushin da ya cikata ma takasa kuka falon ta biyoshi taganshi yanata bacci girgiza kai tayi gashi dai namiji har namiji amma kuma babu halin kirki sai a lokacin taji kwalla ta cika mata ido kallonsa ta karayi yayi mutukar kyau yana fitar da numfashi a hanlakali juyawa tayi takoma daki ta zauna amma ranar yadda taga dare haka taga rana batayi bacci ba. [8:53PM, 11/1/2015] Ummi A'isha: KWARYA TABI KWARYA 7⃣5⃣ Na UMMI A'ISHA Asuba tanayi awwab yafarka yashiga dakin tana zaune akan sallaya toilet yashiga yayi alwala yazo yayi salla yafita motsa jiki ita kuma nihal tazauna jugum tana tunanin abin yi zuciyarta ce tafara bata shawara kiyita masa addu'a domin babu abinda ya gagari Allah kuma komai mai wucewa ne watarana sai labari tashi tayi ta shiga kitchen ta tafara kokarin hada musu kayan breakfast tana gamawa tayi wanka ta shirya ta tsara kwalliya cikin wata doguwar riga blue tasa hula baka akanta adaidai lokacin awwab yashigo sannu da zuwa tafada ga mamakinta sai taga ya amsa fuskarsa a sake tareda wucewa daki yashiga wanka dama tunda tayi nata wankan ta zuba masa ruwan shima, kallon mamaki ta rakashi da shi anya kuwa wannan mutumin ba wani abu ya shirya ba? Nasan shi da fushi abinda nayi masa jiya nasan sai ya rama zama tayi a kujera har yafito daga wankan ya shirya yau ba uniform yasa ba kayan gida yasaka jeans da t shirt kamar yadda yasaba, falon yadawo takawo masa kayan breakfast din sukayi suna gamawa yace zai je wurin ogansa yau ba office zai je ba Allah ya kiyaye hanya tayi masa yatafi ita dai mamakinsa takeyi ganin bai nuna mata fushinsa akan abinda tayi masa jiya ba, nan ta zauna tagyara gidan tayi musu girki faten doya tayi taje tayi sabon wanka tafito tashirya amma bai dawoba sai yamma kalau yadawo mata sukaci abinci yayi wanka yazauna a falo yabude laptop dinshi yafara wani bincike ita kuma nihal takunna tv tafara kallo har 9 tayi alokacinne tafara gyangyadi ta tashi takoma daki shikuwa awwab koda yagama abinda zai yi shima afalo yayi kwanciyarsa. Hakan zaman nasu yayi ta tafiya shidai awwab bai nuna yana fushi da itaba amma kuma basa kwana a daki daya ita kuma nihal abin har yafara damunta kusan sati 2 kenan da faruwar abin amma har yanzu baya kwana a dakin, yau tunda tagama ayyukanta tayi girki tayi wanka tasamu auduga ta dauko wani farin almiski da anty jamila yayar awwab tabata lokacin tadawo daga umara, budewa tayi ta dangwala ajikin audugar tayi matsi dashi amma sai me? Jinta tayi tayi tsam tsam ga kuma zuba dataji tafara ahaka ta share tasa kaya yar karamar riga baka mai zanen heart ajiki da bakin wando fela zama tayi sakamakon abinda taji tafaraji yana bin jikinta wani yammmm ga tsikar jikinta tafara motsawa tana cikin wannan halin awwab yashigo afalo yaja birki yaci abinci saboda yayi zaton ko bacci tayi yana gamawa yatashi zai koma lokacin ita kuma nihal takai kololuwa zuciyarta sai cewa take ki tashi kije kar yatafi yabarki cikin matsala jin alamun zai fita yasata tashi dakyar duk idonta ya canja kala ta nufi inda yake. [1/12, 5:44 PM] Ummi A'isha: [9:11PM, 11/1/2015] Ummi A'isha: KWARYA TABI KWARYA 7⃣6⃣ Na UMMI A'ISHA Tana zuwa awwab yajiyo ya kalleta au dama ba bacci kikeyi ba? Nayi tunanin ko bacci kike ai, shiru tayi ta tsaya tana kallonsa meya sameki ne? Jinkinsa taje ta rungumeshi mayar da kofar yayi ya kulle yasa key yajuyo yana kallonta kayan jikinta sunyi mata kyau abinka da farar mace gashi tasa bakin kaya hannunsa ta kama ta jashi har zuwa tsakiyar falon shidai kawai kallonta yake, girgizata yayi wai menene? Kiyi magana mana, kanta ta cusa akirjinsa tafara balle botir din rigarshi hannunta yarike malama meye kike neman cire min riga? Idonta a rufe tace pls & pls..... Murmushin mugunta yayi sai yanzu yagano inda ta dosa wato itama yau abin yafado kanta kenan, menene? Mezan yi miki? Babu ko kunya tace abin rannan, meye abin rannan ? Ya tambayeta yana kallon fuskarta, abin rannan dai, kinga idan bazaki fada ba zan tafi aikine dani dayawa a office kanta ta sake cusawa a kirjinsa abin rannan na gida, ok to babu abinda zanyi miki dan na fuskanci ba acikin hayyacinki kike ba oya cikani tafiya zanyi, kankameahi tasakeyi no dan Allah kar ka tafi, kinga kuwa sai natafi ko kina zaton na manta abinda nima kikayi min? Kema yau ki dandana kiji idan da dadi rannan saura kiris kisa na mu..... Hannunta tasa ta rufe bakinsa dan Allah kayi hakuri wlh zan iya mutuwa, malama ki cikani fa ni tafiya zanyi. 7⃣7⃣ Hannuwanta tasa cikin nashi ta damke tafara hawaye, cikin zolaya ya kalleta kema yau giyar kikasha kenan? Haka kawai naje ki kasheni a banza? Bazan iyaba sakar min hannu zan tafi duk da yafita tsayi sai datayi digirgire ta laso lebensa kanta ta kwantar a kirjinsa ita kanta mamakin kanta takeyi wai yau itace ta zubar da ajinta take rokarsa ya taimaka mata ko romance ta samu ba abin kunya bane mijinki ne fa zuciyarta tace da ita. [9:51PM, 11/1/2015] Ummi A'isha: Hannunsa taci gaba da damkewa tana fitar da numfashi cak! Taji ya dauketa akafadarsa muje na taimaka miki ba don halinki ba kuma wlh idan kikayi min kuka da ihu barinki zanyi kya san yadda zakiyi ita dai yau bata iya magana shi kansa awwab sai da yayi mamakin rashin nauyinta yar shafal da ita sai kace yar baby akan gado yadireta zai juya takamoshi shidai yau nihal tagama birkitashi kome tasha oho yafada aransa amma fa yau yaji dadin wannan lamari Allah yasa gobema kisha yafada aransa, botiran rigarshi tafara ballewa tausayi kuma yaji tasoma bashi yanda yaga duk ta rude nan yajata ya rungume yafara kissing din bakinta, kamatunta, goshinta, wuyanta har ya dire a kirjinta nan kuma labari ya sauya da zafi zafi yafara nuna mata kauna,ji tayi bazata iya jure wannan zafin ba tafara kuka ahankali yayi magana kin manta abinda nace miki? Ko Kin gaji natafi? Kai ta girgiza alamun a'a,shiru tayi tarufe bakinta shikuwa awwab har yatafi wata jahar, a hankali ya rinka binta har yasamu hanya nanma sai da yayi rashin tausayi sannan ya iya shiga ita kam nihal tana jin haka ta tabbatar shikenan yau za ayi fadan karshe nan tafasa kara amma ina awwab bai kyaleta ba sai da ya tabbatar tabar sahun yanmata rungumeta yayi yafara yimata sannu idanuwanta sunyi jajur kamar gauta fuskarta ta kumbura kanta yafara shafawa yana dan bubbuga bayanta nan baccin wahala yayi gaba da ita lokacin har an dade da yin sallar la'asar. 7⃣8⃣ Ahankali ya kwantar da ita ya janye jikinsa yashiga toilet yayi wanka yafito yazo yayi sallar la'asar yana idarwa yafara kallon nihal duk ta jigata kamar me kai da ganin baccin da takeyi kasan na wahala ne tashi yayi yaje kusa da ita yazauna Allah sarki baby kinsha wahala yafada a hankali motsi tayi tabude idonta taganshi zaune sai alokacin taji wata irin kunya ta rufeta amma sai tayi fuska ta kalleshi kaje toilet ka zuba min ruwa, to kawai yace yatashi yashiga toilet din yahada mata ruwa mai zafin gaske yadawo, miko min wancan zanin dauko mata yayi yabata, to rufe idonka, baya yajuya mata tajanye bedsheet din da ya rufeta dashi tadaura zanin, daukeni ka kaini toilet, daukarta yayi yakaita toilet din ya ajiyeta kallonsa tayi yajuya zai fita, ina zaka zo kayi min wankan dawowa yayi yasata a ruwan zafi tana jin zafi suka fara kokawa zata fita daga ruwan amma ya riketa sai da ya tabbatar ta gasu sannan yayi mata wankan tsarki yana gamawa ta kalleshi dauko min man wanke gashi acikin trolley dina, fita yayi yaje yadauko mata yakawo ba wannan ba dayan, komawa yayi yadauko yazo yabata, wanke min gashina dan ni bana son jika gashi indai ba wankewa nayi gaba dayaba, murmushi yayi aransa yace kin hadu da wankin kai kuwa yarinya, gashin nata ya wanke mata tatas sannan tace to muje daki, daukarta yayi yakaita bakin gado ya ajiyeta,miko min doguwar rigata gata can daukowa yayi yasa mata ga sallaya nan shimfida min nayi salla, shimfida mata yayi tahau kai ta tsaya ta tada kabbara tafara salla tana idarwa ta dubeshi miko min wancan hand dryer din kazo ka busar min da gashina amma kafara dauko min rigata nasaka tukunna wannan zafi nakeji, dauko yar karamar riga yayi yacire wannan yasa mata ta shan iska milk colour tsayinta zai kai iya gwiwarta zama yayi takwantar da kanta akan cinyarshi yafara busar mata da gashinta take bacci ya dauketa shidai awwab yau yana cikeda farin ciki marar musaltuwa. [8:05AM, 11/2/2015] Ummi A'isha: KWARYA TABI KWARYA 7⃣9⃣ Na UMMI A'ISHA Kyakkyawar fuskarta ya kurawa ido yana murmushi wannan yarinyar yar baiwa ce yau daya yajishi yasamu gamsuwar da bai taba samuba Allah yayi miki albarka shine abinda yayita furtawa gashin nata yagyara mata yashafa mayuka masu kamshi a gashin yadauko ribom ya raba mata shi gida biyu ya daure ya kwantar da ita yatashi yacire bed sheet din gadon ya shimfida wani sannan ya dorata akan gadon yaje toilet ya wanke yashanya yafito zama yayi yasata agaba yana ta aikin kallonta sai daf da magriba ta tashi duk jikinta jinsa take babu dadi yayi tsami dakyar ta iya tashi zaune tace zo ka goyeni ka kaini toilet goyonta yayi yakaita yajirata tayi alwala yadawo da ita daki yashinfida mata sallaya sannan shima yakoma yadauro alwalar yazo yayi salla lokacin ta idar tana jiyo karar wayarta a falo amma babu damar tashi ta dauko sai da awwab ya idar sannan yaje ya dauko mata taga ummace takirata wayarsa ta ara takira umma suka gaisa suka dan taba hira sannan sukayi sallama kitchen awwab yaje yazubo musu abinci suka ci suna gamawa ta tashi tayi salla tahaye gado sai bacci kamar wadda tasha kwaya. Awwab kuwa wannan dare bai samu barci ba saboda murnar data cika masa ciki har gari yawaye idonsa biyu sai da yayi salla lokacin nihal ta tashi yadauketa yakaita toilet tayi alwala yadawo da ita daki tayi salla tana idarwa ta kalleshi ina kwana? Lfy ya jikinki yafada yana yimata murmushi bata amsa ba tace ni dan Allah ka kaini kitchen kallonta yayi me zakiyi a kitchen? Abinci zan dafa mana, a'a ki barshi na hutar dake to me zamuci? Kedai ina ruwanki kiyi kwanciyar ki kawai, kwantawa tayi shikuma yafita falo yayi waya yayi order din kayan breakfast mai tsada sannan yadawo dakin gani yayi takara komawa bacci tofa! Wannan baccin naki ya yaki karewa ne? Yafada yana shafa fuskarta hannunsa tadafa ta bude idonta a hankali ta kalleshi yau bazaka fita ba? Yau ina zan iya zuwa bakida lfy? Murmushi tayi uhmmmmm gaskiya kam amma kasan yadda kake kuwa? Rungumota yayi taya zan sani bayan baki fada min ba, fada min yadda nake, tsaf zakayi kisa tafada tana dariya, kefa da bakinki kikace banyi kamada soja ba saboda ni ragone komai nawa a sanyi nakeyi, ehh dagaske kai ragone awani bangaren amma anan dai hmmmmmm ba a cewa komai, gashinta yashafa yace ke kuma ai baki san yadda kike ba, a'a malam ni babu yadda nake, um um malama wlh akwai yadda kike you are so sweet, kanta ta cusa a kirjinsa tana dariya shima sake kankameta yayi kuji yan duniya sun manta da batun basma hmm nidai ummi Aisha ina gefe ina son ganin yadda za a kwashe da basma. Bacci awwab yayi ita kuma ta tashi a hankali ta rarrafa tashiga toilet tasake shiga ruwan zafi tayi wanka tafito ta sake rarrafowa tadawo daki kallon mamaki awwab yabita dashi zunbur yatashi wai dama dagaske kike bazaki iya tafiya ba? Nayi tunanin fa ko wasa kike,murmushi tayi tadauki mai tafara shafawa tasowa yayi yazo inda take ya kamata oya tashi tsaye nagani, dakyar tasoma kokarin tashi amma takasa,zauna ina zuwa yafada yajanyo rigarshi yasa yafita yana fadin Allah yasa ba wata illar nayi wa yarinyar mutane ba. [8:34AM, 11/2/2015] Ummi A'isha: KWARYA TABI KWARYA 8⃣0⃣ Na A'ISHA (UMMI) Kwalliyarta ta tsara cikin wani English wears riga ja da bakin skirt iya gwiwa mai adon duwatsu ajiki tasake gyara gashin kanta taja filo ta kwanta a tsakar dakin tadauki wayarshi tana binciken contact dinsa dahaka yadawo ya sameta, kayan break yahado da magunguna dakyar ya lallasheta tayarda taci dankali da kwan da yakawo mata yabata magani anan fa tace bata san zance ba ita bata son magani rarrashin duniyar nan yayi taki sha har ranshi yafara baci can dabara tafado masa to tunda bazaki sha ba bari nafada masa dama yace idan bakya son magani za a iya yimiki allura ai tana jin haka tamike a'a ni bana son allura kadauko min juice sai nasha maganin tashi yayi yaje ya dauko mata ya tsiyaya mata a cup ya mika mata tareda maganin idonta ta runtse sannan ta watsa maganin abakinta tasha tana shanyewa ta kwanta tana yamutsa fuska yi min tausa bacci nakeji, tausar yafara yimata har bacci ya dauketa sannan yasamu yatashi yakoma falo yayi breakfast yau aikin agida za ayishi yana daga gida yake bada command sai da yagama break din sannan yayi wanka yashirya yakwanta abayan nihal yana son shima yayi baccin amma yakasa tunani yafara yi agaskiya babbar kimar mace shine takai budurcinta gidan mijinta zai tafi daraja yanzu dubi yadda yake jin nihal aransa kuma baya tunanin zata nemi wani abu awurinshi ya hanata duk abinda takeso zai yimata shi, amma sabanin basma dan tun a daren farkonsu yaji basma tafice masa arai da wannan tunanin yayi bacci shima. Cigaba da bawa nihal kulawa yayi har akayi kwana 2 bai fita ba sai arana ta uku ne yashirya zai fita nihal harda yan hawayenta na zatayi missing dinshi shi kansa baya son fita ya barta dan dai babu yadda zai yine rakoshi tayi tasha matsu cikin riga da wando tied rungumeta awwab yayi yayi kissing din goshinta yace sai nadawo kinji? Kai tadaga tace kawo kunnenka kaji sunkuyowa yayi yana kallon fuskarta bakinsa tayiwa kiss tace adawo lfy hancinta yaja nagode i luv u! Yafada ahankali i luv u too tafada itama bindigarshi yagyara yafita tana tsaye tana kallonsa har yashiga mota, kofar ta rufe tafada kitchen tagyara da koma daki da toilet duk tagyara tazo falon ta gyarashi sannan taje tadora abinci danwake tayi musu tadafa kwai ta yanka kayan miya taje tayi wanka tasa wata riga pink doguwa mai kyau mai siririn hannu anyi mata madauri daga kirji, pink din jan baki tasa da daure gashinta da ribom pink tasha turarruka tafito falo nan taji anfara knocking da dan gudunta tatafi ta bude yana shigowa ya rungumeta suka zube acikin kujera daukar ta yayi yadorata akansa yana kallonta kinyi kyau nagode tafada, dan madaurin gaban rigarta yaja yafara warwarewa hannunsa ta rike malam kafara cin abinci mana, no ba yanzu ba yafada lokacin da yake zame hannunwan rigarta. [1/12, 5:45 PM] Ummi A'isha: [5:31PM, 11/2/2015] Ummi A'isha: KWARYA TABI KWARYA 8⃣1⃣ Na UMMI A'ISHA Hannun rigarta ya zame yafara wasa da albarkatun kirjinta jin wasan yana nema yayi nisa yasa nihal rike hannunsa tafara kukan shagwaba kabari pls! Tafada ashagwabance cikin dasasshiyar murya yace karki hanani pls kinji ai kinga nayi miki hakuri tun rannan fa kanta ta sunkuyar ita dai azabar datasha rannan take tunawa daukarta yayi yanufi bedroom dinsu da ita. Office din da bai komaba kenan ya zauna tareda nihal yabata kulawa, tuni itama tagoge tacire kunya tafara faranta masa kullum suna makale da juna kamar wasu sababbin amare dahaka har suka cika wata 2 da zuwa alokacin awwab yashirya yayiwa nihal sallama cewar zaije abuja amma ranar Sunday zai dawo kamar zatayi kuka tace yanzu ni daya zaka bari? Fuskarta yashafa yace karkiyi kuka bafa dadewa zanyi ba kinji kai tadaga tana kwalla bakida sako wurin umma? Kace ina gaisheta kuma tabaka sako ka kawo min to zan fada mata, banda fita kinji? Ko nan da gate ban yarda kijeba to tafada tana kissing din lips dinsa hannunta yayiwa kiss sannan yatafi ciki takoma takwanta afalo oh yau ko zan iya bacci? Ta tambayi kanta Allah yadawo min dakai lfy tafada ahankali,tv ta kunna tafara kallo tanayi tana kallon agogo ganin 3:30 tayi yasata fadin yanzu ai nasan ka sauka kiransa ne yashigo wayarta da saurinta tadauka tana cewa hello wai har ka sauka? Eh ga umma nafada mata sakonki kuma ga abba nan ma yace nagaida ki kace ina amsawa, ok to sai na kiraki kashe wayar tayi Allah sarki ummana tashi tayi tashiga daki. Daren ranar nan daga awwab har nihal kasa bacci sukayi shi yana can yanata juyi itama anan hakan take ganin baccin bazai samuba yasa takirashi muryarsa taji radau lokacin karfe 2 nadare wai bakayi bacci ba? Wlh nakasa bacci baby tunaninki kawai nakeyi wlh kaga nima nakasa bacci, hira suka fara har asuba tayi sannan sukayi sallama sai datayi sallar asuba sannan tasamu bacci ya dauketa. 8⃣2⃣ Abangaren awwab kuwa gari yana wayewa yasamu yayi dan bacci zuwa karfe 11 yanatashi yayi wanka yafito yanufi side din umma bayan sun gaisa yayi break yakalli umma, umma nifa yanzu zan koma ibadan cikeda mamaki umma tace awwab daga zuwa jiya har zaka tafi yau? Eh umma tunda naga lafiyarku shikenan idan abba yadawo kya fada masa to awwab Allah yakiyaye hanya har zai fita yatuna sakon nihal [5:53PM, 11/2/2015] Ummi A'isha: Umma tace kibada sako in kai mata, to bari naga daki tashiga tafito da turaren almiski fari guda hudu tabashi gashi ka kai mata to umma karba yayi yazuba acikin aljihunsa yafita. Nihal tana kwance tanata kallo tace bari dai natashi wanka tashiga tayi tafito tashirya riga da skirt matsattsu tasaka tafesa turare tafita tashiga kitchen tadora indomie da kwai tadafa guda biyu kwai biyu tana gamawa tajuye a filet tafito falo tana zama taji anayin knocking akofa tsorata tayi jikinta yafara rawa ahankali ta leka sai ta hango awwab cikin bakar t shirt da bakin jeans dasauri taje tabude kofar yana shigowa ta daleshi ta makalkaleshi tana murna rungumeta shi dinma yayi yafara aika mata da sakonnin kiss da haka suka karasa falon cikin mamaki take kallonsa wai dagaske kaine? Dan yatsanta yasa abakinsa ya dan ciza nine mana bayan kin hanani zama acan tunda naje naji bana jin dadi rungumeshi tayi to muci abinci a spoon ta diba tabashi shima yafara bata har suka koshi anan suka mimmike sai bacci sai da yamma suka tashi sukayi wanka suka dau dressing sukayi salla yace tasa hijabinta babba zasu fita,gari yafita da ita ya rinka kaita wuraren shakatawa masu kyau tana gani sai bayan isha suka dawo gida. Zama suke mai cikeda tsantsar so basuda wata matsala yanzu awwab hankalinsa ya kwanta yayi kyau sosai ita kanta nihal din ta canza tayi kyau abinta. Sai da wata yakai karshe awwab ya shirya musu tafiya zuwa abuja murna wurin nihal kamar zatayi ihu, yammar ranar suka sauka a abuja cikeda murna tashiga dakin umma itama umma kamar a mafarki taganta dan awwab bai ce musu zasu zo ba nanfa umma tayi musu kyakkyawar karba ina kasaka ina ka ajiye har abba yadawo shima yaji dadin ganinsu kuma yanzu yana cikeda farin ciki dan ya fuskanci awwab yadaina mugayen dabi'unsa godiya yayi tayiwa Allah madaukakin sarki. 8⃣3⃣ Nihal diban kayanta tayi tashigar dakinta tagyara su ta dan kwanta tana kwanciya awwab ya shigo yakwanta ajikinta hannuwanta tasa ta rungumeshi kadaina jin kunyar su abba ko? Bakinta ya tsotsa ina jin kunyar su mana kawai dai ina son jin dumin jikin matata ne kwanciyarta tagyara ajikinsa kaje kayi wanka kahuta au korata kike? Ni ban koreka ba kawai dai bana son su umman ne su zo su ganmu tashi yayi yakalleta yace to natafi [8:26PM, 11/2/2015] Ummi A'isha: Fita yayi yabar dakin yawuce side dinsa ita ita kuma tatashi tashiga wanka tunda ganan tabata sake ganinsa ba sai da suka gama hirarsu da umma sannan takoma dakinta tashiga takwanta tafara bacci sama sama taji mutum ajikinta bude idonta tayi taga awwab yana makale ajikinta kallonsa tayi tace zuwan yaushe? Yanzun nan nazo dama sai da safe zanyi miki tunda kin manta dani hannunsa takama ysushe zan mata dakai? Kawai dai gajiya nayi ne wlh shine nakwanta to ahuta lfy yafada yatashi yaja mata dan yatsan kafarta to sai da safe, fita yayi ita kuma tabishi da kallo. Tunda tadawo umma tafara tsumata gashi kullum awwab yana manne da ita adakinta tun umma tana jin kunya har ta kyalesu tadaina kunyar kuma koshi bai zo mata ba to ita zata bishi dakinsa, kwanansu 2 da zuwa abba yakirashi yace yashirya zasuje gidansu basma domin mahaifinta yayi masa waya ya babbashi hakuri akan dukkan abubuwan dasuka faru kuma itama basman yanzu tagane kurenta to kawai awwab yace yatashi yafito tofa yanzu me zai cewa nihal? Taf wayaga rikici yafada yana shiga dakinsa Kaya ya canja daga kanana zuwa manya, yafito ko dakin nihal bai jeba yawuce wurin abba daga nan suka dunguma sai gidansu basma nan mahaifinta ya karbesu hannu bibbiyu amma momyn basma sai tattaba baki take hakuri baban basma yayita bawa awwab da mahaifinsa sannan yace gobe goben nan basma zata dawo dakinta shi dai awwab bai yi magana ba sai abbansa ne yayi ta godiya sukayi sallama suka taso suka fito har bakin motarsu abban basma ya rakosu. Tun acikin mota abba yafara bawa awwab hakuri da cewa zama da mata dole sai anyi hakuri shi dai awwab bashida abin cewa tunanin halinda nihal zata shiga idan taji basma zata dawo kawai yakeyi har suka isa gida bayan abba yafita shima yafita ya hari side dinsa, wanka yayi yasaka wando three quarter nasu nasojoji yasa t shirt light green yafita zuwa inda nihal take afalo ya samesu ita da umma suna hira tana ganinshi tasaki murmushi ganin shigowarsa yasa umma tashi tafita akusa da ita yaje ya zauna sannu baby hannunsa tariko wai kai yau ina ka shiga ne? Naje nemanka baka nan, unguwa mukaje nida abba, OK tafada tana hada hannunta danashi kallonta yayi cikeda so kinci abinci? A'a jiranka nakeyi kazo sai muci tashi tayi tasaki hannunsa taje kan dining table tazubo musu abinci takawo inda yake cikin so da kauna suka ciyar da junansu, sai da sukayi dam sannan yatashi tsaye zo ki rakani dakina kallonsa me zakayi? Kedai kizo muje mana binsa tayi har bangarensa sai da sukaje bakin kofa ya jiyo yarike hannunta suka shiga har bed room dinsa yazaunar da ita a bakin gado gabansa ne yafara dukan uku uku kai anya zan iya fada mata dawowar basma? Kar ka fada wlh yau kana fada mata kashiga uku zuciyarsa ta gargade shi shiru yayi yakamo hannunta yafara murza zoben dake dan yatsanta zamewa tayi ta kwanta ajikinshi mammatsa mata jikinta yafara yi daga haka kuma yafara yi mata salonshi sai wurin 10 sannan yarakata dakinta har ciki yakaita ya kwantar da ita yafito. 8⃣4⃣ Washe gari tunda sassafe aka turo yan aiki daga gidansu basma sukazo suka gyara mata gidanta tsaf suka kalkaleshi gashi dan nuna karya da son anuna ana dashi sababbin labulaye da center carpet da zannuwan gado duk aka zuba aka gyare ko ina fes fes [9:35PM, 11/2/2015] Ummi A'isha: Shi dai awwab jinsa yake kamar yaci amanar nihal amma babu yadda ya iya tashi yayi ya leka gidan nasa komai yayi das kamar gidan sabuwar amarya shi yaushe rabonshi da basma? Ko awaya basa magana dan shi tunda yasamu nihal yamanta kowacce mace bayan yagama ganin gidan ne yadawo gidan umma yashiga falo, umma da nihal suna zaune nihal tana yiwa umma tsifar kai, zama yayi akan kujerar da take fuskantarsu sannu umma yawwa awwab yaushe zasu rako basman ne? Ai nihal tanaji an anbaci basma kibiyar hannunta ta subuce saura kadan ta caki umma a ido Allah ya kiyaye, dam! Zuciyarta ta harba da karfi, umma wlh ban san lokacin ba amma yau dai sukace kallonsa nihal tayi take taji bakin ciki ya rufeta lallai namiji hankaka ne gabansa fari bayansa baki, namiji munafiki, namiji kanin ajali, namiji rigar kaya, namiji bashida tabbas haka ta raya acikin zuciyarta wato dama jiya bikon matarsa yatafi kenan? Wannan shi ake kira da bazata sai datagama sakankancewa dashi shine yanzu zai dawo da matarsa, duk yadda nihal tayi kokarin ta boye damuwarta abin yaci tura dakyar ta iya gamawa umma tsifar ita kuwa umma sai maganar dawowar basma takeyi yayinda awwab yake binta da um, nihal acikin ranta har cewa tayi anya kuwa umma tana sona? Ya za ayi ta rinka maganar dawowar kishiyata hankalinta kwance tana gama tsifar tamike tashiga dakinta ita yanzu yanda take jin haushin awwab ko ganin fuskarsa bata son yi zama tayi agefen katifarta sai hawaye sharrrr! Kuka tafara sosai tana cikin yin kukanne awwab ya shigo dakin ko kallonsa batayi ba ta dauke kanta zai zauna ta daga masa hannu kafice min daga daki wlh kar ka zauna min kafita bana son ganinka haba baby yafada kamar zai yi kuka nace kafita kafita juyawa yayi yafita dama yasan za ayi haka kuma yasan laifinsa zata gani dakinsa yawuce yaje ya kwanta zuciyarsa tana yimasa tukuki itama nihal kwanciyar tayi tafara kuka sai da tayi mai isarta sannan tahakura tayi shiru gaba daya hankalinta yagama tashi. Cikin bacin rai sukayi wunin wannan ranar dayamma aka rako basma dakin mijinta kawayenta da yan uwan ta sune suka kawota sai kace wani auren fari sai bayan sallar isha sannan suka tafi alokacin awwab yana tareda abbansa harda nihal suna yi masa nasiha na yayi adalci a tsakanin matansa sai da sukayi masa fada sosai sannan yatashi yafito, dakin nihal yaje amma yajishi gam a kulle yasan saboda shi ta kulle juyawa yayi yaje side dinsa yayi wanka yasa kaya yafito yanufi wurin madam basma lokacin dayaje taci kwalliya tana jiran zuwansa inda take yaje ya zauna jikinsa ta matsa tashiga tana kukan kissa harda bashi hakurin abinda tayi masa abaya nan tafara jan hankalinsa da abinda tasan yana so, biye mata yayi suka raya wannan daren. KWARYA TABI KWARYA 8⃣5⃣ Na UMMI A'ISHA Washe gari awwab bai shiga gidan umma da wuriba yana gidansa tareda basma hakan ba karamin kular da nihal yayi ba tasan yana can tareda matarsa yana nuna mata so wani kukan takaici tasaki ita dai ta tsani basma ta tsaneta sai da ta dade tana kuka sannan ta tashi tayi wanka dama daren jiya bacci bai ga idonta ba [9:35PM, 11/2/2015] Ummi A'isha: Tana fitowa daga wanka taga awwab kwance agefen katifarta kallo yafara binta dashi daga ita sai dan towel iya gwiwarta girar sama data kasa nihal tahade ta dauke kanta duk kuwa da cewa taganshi tashi yayi yanufi inda take ahankali yaje ya rungumeta ta baya, yadora kansa asaman kafadarta cikin masifa tace malam meye haka? Am so sorry baby, jikinta ta janye shi kuma yarike towel din kina motsi zan janye towel din nan, and so what? Idan kajanye ai ba wani abu bane fizge hannunsa tayi tawuce gaban drawer taciro wata atamfa dark green dinkin fitet ne riga da skirt stone work rigar anyi breast cup ajiki panta kawai tasa tasaka kayanta tafesa turare tadauki dan kwalinta zata fita daga dakin, hannunta ya riko ta fizge tafice haka ya hakura yafito dan ya fuskanci yanzu bazata saurareshi ba sama tahau falon umma ta zauna itama umman bata nan kila tana side din abba kallo ta kunna takamo tashar zee tv tasamu suna wani film mai suna love story 2015 nutsuwa tayi tafara kallon tana son manta damuwar datake addabar ta anan ta kwashe tsawon lokaci kuma bata sake ganin awwab ba sai da daddare wannan ma wurin umma yazo tunda yashigo kuma take hararshi wani haushin sa takeji hakuri yayi yatashi yafita saboda umma tana wurin babu damar yayi magana da nihal. Yau kwanan basma 2 da dawowa kuma aranar awwab yake fada mata washe gari zai tafi ibadan shida nihal shiru basma tayi amma fa aranta fadi take wlh dani zakaje bada itaba, tashi yayi yafita yaje gida amma bai semu ganin nihal ba text yatura mata cewar tashirya kayanta gobe zasu wuce ibadan ajiyar zuciya tayi lokacin data ga text din dama tagaji da zaman kuncin nan tashi tayi taje tasoma shirya kayanta, sai datagama shiryawa tsaf sannan tadawo wurin umma tabuda baki kenan sukaji sallamar basma nanfa aka shiga kallon kallo yatsina fuska nihal tayi lokacin datake shigowa cikin falon dauke kanta nihal tayi taturo dan kwalinta gaban goshinta taharari basma kafin ta dauke idonta basman ta mayar mata da martanin hararar da tayi mata a'a basma ce sannu da zuwa inji umma tafada cikin fara'a eh wlh nice umma, sanin abin bazai yi kyau ba yasa umma tashi tace mukarasa falona, sama suka hau falon umma anan suka zauna ita kuwa nihal kamar tafashe da kuka dan takaicin abinda umma tayi, zama basma tayi bayan sun gaisa da umma tafara bayani umma dama awwab ne yace zai tafi ibadan gobe wai kuma badani zai je ba alhalin kuma nima nadauki leave with out pay, idan na zauna agidan ba komai zanyi ba tunda ba aiki zanje ba, cikin fada umma tace bari nakira shi ai dama yanzu dake yadace yatafi ba nihal ba tunda ita yaje da ita. [1/12, 5:45 PM] Ummi A'isha: [10:01PM, 11/3/2015] Ummi A'isha: KWARYA TABI KWARYA 8⃣6⃣ Na UMMI A'ISHA Umma daukar wayarta tayi tasoma kiran layin awwab yana dagawa tafara yimasa fada, awwab meyasa bazaka zama mai adalci acikin iyalanka ba? Bata jira amsarsa ba taci gaba da cewa bakaje da nihal Ibadan ba to yanzu da basma zakaje babu maganar zuwa da nihal shikenan na rufe magana tana gama fadin haka takashe wayar,kallon basma tayi kije ki shirya kayanki dake zai tafi kinji? Kai tadaga nagode umma Allah yakara girma, ah babu komai basma umma tafada tashi tayi to zan koma umma sai anjima daidai lokacin aka kira umma a waya tadaga, fitowa basma tayi nihal tana nan zaune a falon kasa inda suka barta tadora kafa daya akan daya hararta basma tayi tace andai ji kunya ana taso abi miji shikuma baya ra'ayin tafiya da mutum, kallon baki isa ba nihal tayi mata tace ni bana fada da wadda ta rabawa gayu budurcinta da wadda takaiwa mijinta budurci nake fada tana gama fadin haka ta mike tayi sama, wai ai basma jitayi kamar ta dora hannu aka tayi ihu kenan shine yafada mata? Ta tambayi kanta cikeda bacin rai tafice daga gidan takoma nata shikuwa awwab yana dawowa yafara tuhumarta bata rai tayi tace nifa banice nace sai nabika ba ita matar taka ce tace bazataje ba shine umma tace to ni nashirya mutafi cikin jin haushi ya kalleta karya kikeyi kawai dai kinje kin fadawa umma ne, fita yayi yashiga gidan umma babu kowa sai nihal ita kadai tana kwance cikin kujera ita ya nufa yazauna asaitin kanta yi tayi kamar bata ganshi ba, niyyar tsokanarta yayi yazira hannunsa acikin rigarta ai kuwa zunbur ta tashi tafara yi masa masifa, malam kar ka kara tabani kallonta yayi abuna zan taba hararsa tayi tace kaje wajen matarka kataba tunda ai naga itama tana dashi, kuma ita kafi so, murmushi yayi duk ba wannan ba dan Allah kiyi hakuri tafiyar nan bazata samu dake ba da basma zamu tafi, harararsa tayi tace kaje katafi da ita dan Allah idan kun tafi ku zauna acan kar kudawo, amma in dai an zalunceni to nabar mutum da Allah tana gama fadin haka ta tashi tashiga dakinta shi kuwa awwab shiru yayi yana jinta har tagama gaskiya mata idan suka samu namiji mai karamin tunani tsaf zasu haukatashi wato atakaice dai Allah ya isa tayi min kenan? Yafada yana tashi daga kujerar da yake dakyau dama nadade da sanin su mata duk wanda ya nuna musu so to shine asararre a wurinsu, gidansa yakoma zuciyarsa kunshe da damuwa. [10:03PM, 11/3/2015] Ummi A'isha: KWARYA TABI KWARYA 8⃣7⃣ Na A'ISHA (UMMI) Shirin tafiya yafara yi yayinda ita kuma nihal tafishi damuwa wato dan cin mutunci bayan yasata ta shirya shine zai ce yafasa har matarsa tana yimata gori, Allah ya isa tsakanina dake basma tafada yayinda take hawaye. Washe gari su awwab suka tafi ibadan nihal jitayi kamar tayi hauka dan bakin ciki ranar adaki ta wuni tana kuka umma duk tana lura da halinda datake ciki amma babu yadda zatayi dole taki goyon bayanta gudun kar duniya ta zageta, haka tayita fama da kunci har sukayi sati da tafiya amma fa kusan kullum sai tayi kuka shi kansa awwab yana cikin damuwar rashinta sai dai yaji haushin Allah ya isar datayi mishi batare da ta tsaya taji uzurinsa ba kuma itace bata saniba amma har cikin ransa yana jin sonta fiyeda kowacce mace a duniya domin ta kasance wani bangare na rayuwarsa, dan ya nuna mata bai ji dadin abinda tayi ba shiyasa yayi biris da ita ya shareta bai nemeta ko awaya ba. Ita kuwa nihal kullum baza idon ganin kiransa take amma shiru bai kirata ba har yayi sati 2 da tafiya alokacin har wata yar rama tayi na tunanin mijinta ita kuwa umma sai dura mata kayan gayara take yi abin har ya isheta yafara ratsata gashi mijinta baya kusa da ita nan takara shiga damuwa, ganin tana cikin damuwa yasa umma tace mata ta shirya tatafi gidan anty jamila yayar awwab hakan ba karamin dadi yasata ba aranar ta sauka agidan anty jamila nanfa suka hau hira tareda daukar darasin zama da miji sai da tayi sati daya sannan takoma gida zaman datayi da anty jamila takaru sosai kuma yarage mata bacin ran datake ciki. Su awwab sai da sukayi sati shida agarin ibadan sannan suka fara shirin dawowa lokacin da ya iyowa umma waya nihal tana zaune taji yana fadawa umma cewar zasu zo gobe murna nihal tafara yi angonta zai zo sati shida ban ganka ba ai nayi kokari tafada a zuciyarta. Shirye shiryen tarbarsu suka farayi itada umma dakanta tashiga kitchen tashirya masa wainar shinkafa da miyar taushe tayi masa farfesun kaji ta dama masa kunun shinkafa wuni tayi tana aiki sai wurin 3 sannan tasamu tashiga wanka koda tafito daga wanka tajiyo hayaniyarsu a falo da alama sun iso a tsunake tazauna tatsara kwalliyarta ta dau make up sosai tasa doguwar riga ta atamfa kalarta ruwan huda tasha turarruka tafito,tana fitowa takurawa awwab ido yayi kyau sosai cikin farar t shirt mai dogon hannu da bakin wando ita kuma mummunar matarshi tasha shadda blue, zama nihal tayi akan kujera su kuma suna kan table da alama sun kwaso yunwa. [10:03PM, 11/3/2015] Ummi A'isha: KWARYA TABI KWARYA 8⃣8⃣ Na UMMI A'ISHA Kafeshi da ido nihal tayi jitake kamar taje ta rungumeshi amma shi ko kallonta bai yiba abincinsa kawai yake zirawa duk da yasan itace tayi domin yasan dandanon abincinta rabonsa da yaci abinci mai dadi har ya manta saboda basma bata iya girki ba kullum take away yake siyo musu gashi nasiyarwar ma babu dadi yayi yayi takoyi girki taki akan haka sunyi fada yafi sau a kirga, sai dayaji shi dam dam sannan yatashi daidai lokacin itama basma ta mike my man muje gida muyi wanka mu huta wlh nagama gajiya to muje yafada yana kwasar wayoyinsa bai kalli inda nihal take ba suka fita hakan ba karamin dadi yayiwa basma ba saboda taga bai kula nihal ba ita Kuwa nihal kamar ta hadiyi zuciya ta mutu dan bakin ciki daki tashiga tafara kuka mai tsuma zuciya tuni kanta yahau ciwo zazzabi yarufeta dakyar ta iya tashi tayi salla takoma ta kwanta wani zazzafan zazzabi ne yashiga jikinta nan takwanta adakin bata fitoba ko umma sai dataga isha tayi bata fito ba taleka dakin nan taganta kudundune cikin bargo tana ta makyarkyata kasancewar umma Likita ce yasa tarubuta magani akaje aka siyo mata dakyar ta karbi maganin tasha saboda bata son magani kwata kwata, da zazzabin ta kwana ajikinta. Shi kuwa awwab bai sake dawowa gidan ba duk kuwa da idanuwansa suna son ganin nihal sai dasafe lokacin zasu tafi gidansu basma yace mata sufara shiga sugaida umma suna shiga yasamu umma a falo tana cewa talatu mai aiki kwaya daya zaki dafa mata bama lallai ne taci ba amma bana son tasha maganin sai taci wani abu saboda tun jiya babu abinda taci to umma bari nadafa mata inji talatu mai aiki, kallon umma awwab yayi umma waye bashida lafiya? Nihal ce batajin dadi cikin sauri yanufi dakin da take akwance yasameta ta lulluba da bargo bargon yajanye yashiga jikinta ya rungumeta jikinta yayi zafi rau, runtse idonta tayi saboda bata son kallon fuskarta sannu yafara yimata yana shafa bayanta ita kam basma tana falo tacika tayi fam tanata jiransa amma bai fito ba gashi umma tahau sama ganin yadade bai fitoba yasata tashi tabishi dakin tana shiga suka hada ido da nihal dayake fuskarta tana saitin kofar shigowa shikuma awwab bai ga shigowaba kasancewar yabawa kofar baya, murmushin takaici nihal tayi azuciyarta tace wlh yau kema sai kin dandani bakin ciki kamar yadda kika sani jiya, hannun awwab takama tacusa cikin rigarta tadora akan kirjinta kamar wadda yake jira yafara wasa dasu ganin rigarta na neman kawo masa cikas yasa yafara kokarin zuge zip din rigar, kallon basma nihal tayi tareda yi mata gwalo dasauri basma tajuya tafice tabar dakin saboda bazata iya ganin abinda awwab yake shirin yiwa wata ya mace ba itaba. [10:03PM, 11/3/2015] Ummi A'isha: KWARYA TABI KWARYA 8⃣9⃣ Na UMMI A'ISHA Cigaba da yiwa nihal wasannin kwantar da hankali awwab yayi kafin kace me har zazzabin ya sauka daga jikinta kuma kanta yadaina ciwo, dakansa yafito yakarbi abincin yakai mata yatadata zaune yarinka bata har ta cinye wanka yace tashiga tayi, kafada ta make tace ba yanzu ba janta jikinsa yayi yafara daddanna mata jikinta baccine yayi awun gaba da ita nan yazuba mata idanu yana jin tausayinta acinkin ransa saboda da alama batayi bacci ba daren jiya kuma yasan shine sanadi, ahankali ya janye jikinsa yatashi yafito falo daga nan yawuce gida saboda yaga bai ga basma ba a inda yabarta, yana zuwa ya tarar ta tacika fam tana jiransa shikuma bai san abinda yayi mata ba nan tafara bala'i tana cewa dama yakaita gidansu ne dan yaci mata fuska ya tozarta ta, kyaleta yayi yashiga dakinsa dan shi baya son hayaniya a tsarinsa bata hakura ba tabishi sai datayi masa kaca kaca sannan tafita taje tadau motarta tanufi gidansu. Bacci mai dadi nihal tayi ba ita tafarka ba sai wurin 1 narana lokacin data tashi jin jikinta tayi ras kamar batayi jinya ba, toilet tashiga tayi wanka tafito tayi kwalliya tashirya cikin atamfa dark purple mai zanen agogo ajiki yau jinta take wasai sakamakon ta mayarwa da basma martanin abinda tayi mata tana gama shiryawa tafesa turare takafa daurin dan kwali samfarin ni ba kwakwido bace domin duk tsakiyar kanta awaje yake ana hango gashin kanta, tana kokarin fita awwab yashigo yamaida ta ciki hugging dinta yayi yahada fuskarsa da tata ya rike kugunta yaya jikin naki? Naji sauki, ok maganin dana baki yayi amfani kenan, nazata ko sai nabaki babban magani sannan zaki warke murmushi tayi batayi magana ba bakinta yafara tsotsa har sai ta kaisu ga zubewa akan katifarta. Tundaga wannan rana nihal ta warke garau yayinda ita kuma basma tasaka awwab agaba da masifa kullum cikin fada masa bakaken magan ganu take ganin abin yayi yawa yasa yafara shirin komawa ibadan amma bai yi niyyar tafiya da wata ba acikinsu domin itama nihal din ko yaushe cikin jin haushinsa take gani takeyi kullum bawa basma soyayyarta yakeyi saboda suna tareda ita sabanin ita nihal da sai lokacin da yashigo gidan, wurin umma yaje yafara fada masa maganar tafiyarshi gobe,tunda nihal taji tafada daki tafara hada nata yanata cikin akwatinta saboda yanzu tana tsananin bukatar awwab domin abubuwan da umma tayita dura mata sun hadu sun uzzura mata mararta har wani irin ciwo take yimata, kayanta tazuba kaf acikin trolley tadauki duk wani abin amfaninta ta adana. Washe gari awwab 9 agidan umma tayi masa anan yayi breakfast domin yar hutun nasa ko kallo bai isheta ba balle yasamu arzikin adawo lafiya. [10:03PM, 11/3/2015] Ummi A'isha: KWARYA TABI KWARYA 9⃣0⃣ Na UMMI A'ISHA Yana gama karyawa yamike sai ga nihal da kaya niki niki kallonta yayi ina zuwa? Kafin tayi magana umma tasauko daga falonta nihal ina zaki? Umma binsa zanyi, wa zaki bi? Umma shi, shi wa? Shi dai, wai shiwa? Umma shi mana, fitowar abba ce tahana umma magana har sai da yakaraso nan awwab yadurkusa yana gaishesu shida umma itama nihal tsugunnawa tayi ta gaida abba, umma ce tayi tasake magana ke nihal wai ina zakije? Umma nace miki tareda shi zamu tafi, wai to bashida sunane da bazaki fada ba? Murmushi awwab yayi aransa yace ai umma sai dai kigaji ki kyaleta amma duk yadda zakiyi mata bazata taba iya fadar sunana ba narasa dalili, muryar umma yaji tana fadin to ai kuwa yau sai dai kifasa tafiyar amma sai kin fadi sunan wanda zakibi, sai alokacin abba yayi magana to dolene sai tafada? Tunda tace shi zata bi bashikenan ba ko nihal? Ai shi zakibi ko? Eh abba tafada kamar zatayi kuka, murmushin jin dadi awwab yayi wlh umma wannan yarinyar ban taba ji tafadi sunana ba koda wasa sai dai tace kai idan kuma bana nan in wani take yiwa maganata sai tace shi sai kace wani danta nafari,dariya umma tayi nima ai dan ban taba jin tafada bane shiyasa yau na titsiyeta tafada dariya abba yayi to tunda bata fadar sunan mijinta dan me zaki takurata tafada, dariya sukayi su duka awwab yadauki kayan nata sukayi sallama dasu umma suka tafi. 10:30 sukaje suna zuwa nihal tagyara gidan tayi musu girki mai sauki takawo musu falo suna cin abincin suna hira, wai meyasa dan Allah bakya fadar sunana? Yatambayeta yana kallonta, babu komai, a'a dakomai indai babu komai to fadi inji, murmushi tayi bazan iya ba wlh, dadi yaji saboda ya fuskanci tana daraja sunan nashi sosai kwata kwata bai taba jinta tace awwab ba ko abayan idonsa sai dai tace shi. Wunin ranar cikin farin ciki sukayi shi domin awwab yasan yayi missing dinta sosai kamar yadda itama tayi missing dinshi dan haka wuni sukayi suna faranta ran juna. Dare yanayi tagama dukkan abinda zatayi tafito falo takwanta biyota falon awwab yayi yana tambayarta meya faru budar bakinta sai cewa tayi wai tunda basma ta kwana akan gadon ita bazata kwanta akai ba mamakine ya kamashi wanne irin kishine da nihal? Murmushi yayi yadauketa cak! Yayi dakin da ita yana fadin wlh basma bata taba kwana akan gadon nan ba sai alokacin taji hankalinta ya kwanta oh! Ni ummi A'isha nihal tabani mamaki. [1/12, 5:48 PM] Ummi A'isha: [8:47PM, 11/3/2015] Ummi A'isha: KWARYA TABI KWARYA 9⃣1⃣ Na UMMI A'ISHA Zaman awwab da nihal gwanin sha'awa kowa yana kare hakkin kowa watansu 1 da zuwa ibadan awwab ya shirya yatafi abuja koda yaje bai samu basma ba dayake lokacin takoma aiki, dakinta yashiga yafara neman paracetamol saboda kanshi ciwo yake drawer din gadonta yabuda nan yaga kwalaben cyrup kala kala da alama itama tana shaye shaye irin wanda matan zamani sukeyi kayan maye sunfi abinda yafi acikin drawers dinta fita yayi yana jiran tadawo amma ba ita tadawoba sai bayan sallar isha koda taganshi bata kulashi ba daki yabita yafara tambayarta abinda take yi dasu benalin din daya gani tashi tsaye tayi tace kai awwab karfa ka takura min domin aurena dakai bawata tsiyar bace face auren KWARYA TABI KWARYA kasha giya nasha cyrup kaje aiki naje aiki kaje club naje hotel, kallonta yayi agidan nawa zakiyi haka? Kwarai kuwa if do me i do u! To wlh ba agidana ba kin gane? Ki tattara naki yanaki kije nasakeki saki 1 oh sai me dan kasakeni dama nima ina bukatar hakan, handbag dinta tadauka tayi waje domin dama aurensa tana yinsa ne kawai saboda security. Kwanan awwab 2 a abuja yakoma ibadan yana komawa nihal tafara laulayin ciki bata iya cin komai duk abinda taci sai ta amayar dashi maltina da madara kawai take iya sha tazauna lafiya dandanan tayi wata kiba tayi fari sosai murna wurin awwab kamar wanda aka yiwa bushara da aljanna sai da cikinta yashiga wata takwas sannan yakaita abuja suna zuwa umma ta taresu da murna duk tafi kowa farin cikin ganin nihal da tsohon ciki kayan marmari tayita gabatar musu amma nihal duk babu abinda taci kunun gyada kawai ta iya sha tana gamawa tatashi tashiga dakinta wadda aka gyara mata anan zata zauna, awwab ne yashigo hannunsa rikeda jakarta yasameta kwance kusa da ita yazauna yafara jan yatsun kafarta kallonsa tayi dan taimaka min wanka zan tashi nayi hannunta yakama ta tashi zaune, rigarta ta cire tace gaskiya nayi muni, dariya yayi yace wlh kinyi kyau dai ai ke ciki yayi miki kyau tashi tayi tana cewa um zama kafadi gaskiya. Kwanan awwab 3 yakoma yabar nihal amma kullum suna makale a waya, basma kuwa tun dadewa takwashe kayanta yanzu duniyarta take ci da anini anini. [9:06PM, 11/3/2015] Ummi A'isha: KWARYA TABI KWARYA 9⃣2⃣ Na UMMI A'ISHA Cikin nihal yana cika wata tara tafara jin alamun haihuwa haka tayita daurewa har haihuwar tazo, aranar da zata haihu sai da sukayi waya da awwab suka sha soyayya suna gamawa ciwo yace muje zuwa nan takira umma amma da yake umma likita ce ita takarbi haihuwar domin kwararriyar likita ce ko lokacin da ta rike mukamin minister, minister lafiya tayi, cikin kankanin lokaci nihal ta haifo katuwar jaririyarta mai kamada awwab fitik kamar an tsaga kara, gyarasu ita da baby umma tayi ita kuma nihal takwanta tafara baccin gajiya, umma ce tayiwa awwab albishir dama da asuba ne dan haka sassafe sai gashi daukar yarinyar yayi lokacin nihal tanata baccinta zamzam ya disa mata a bakinta sannan yatauna dabino yasa mata abaki yayi mata kiran salla a kunnenta ya fara yimata huduba ummace ta dakatarshi wanne suna zaka rada mata? Umma sunanki zan sa mata, a'a awwab baki nayi ba amma yanzu kasa sunan mahaifiyarka ni inyaso idan wata tazo sai kusa sunan nawa kuma ai gashi ma yayarka jamila itama tasaka sunana, murmushi yayi to umma nagode, fasa yiwa yarinyar huduba da aisha yayi, yayi mata da fatima ya kwantar da ita kusa da nihal yatashi yafita kasuwa yashiga ya jibgo musu kaya kamar kyauta aka bashi yadawo lokacin da yashigo nihal tatashi har sunyi wanka itada baby tana feeding dinta zama yayi yakura wa nihal ido, malam lafiya? Malama babu komai, oya to daina kallona tafada tareda sakin yar kara sakamakon zafin dataji lokacin da yarinyar take zukar....... Kallonta yayi dakyau kinga ai yata tarama min muddin zakiyi ba daidai ba to zakisha cizo yanzu nasamu mai tare min fada, haka kace? Ai kai ta iyo a cizon tunda kasha gwada cizona, shigowar anty jamila ne yahanashi bata amsa yatashi yafita. Haka akayita buduri har ranar suna tazo aka radawa yarinya fatima suna kiranta da haneefa bayan suna da kwana 2 awwab yakoma ibadan cikeda kaunar yarshi da matarsa, kulawa umma taci gaba da bawa nihal gamida gyarata har sukayi 40 amma awwab duk sati yana zuwa ganinsu kuma indai yazo da fushi yake tafiya wai sai nihal tabashi hadin kai ita kuma taki, lokacin da sukayi 40 ta shirya tatafi malam madori wajen babanta sai datayi sati 2 tadawo abuja. [9:28PM, 11/3/2015] Ummi A'isha: KWARYA TABI KWARYA 9⃣3⃣ Na UMMI A'ISHA Tana dawowa tatafi gidan anty jamila itama tayi mata kwana 5 tana dawowa awwab yazo sutafi dama taje ta wanke kanta a shago tayi jan lalle da baki ai yana ganinta ya rude aranar suka tarkata suka tafi, daren ranar nidai ummi Aisha kasa dauko muku rahoto nayi saboda yadda awwab yakasa ya tsare domin nihal tasha gyara tadawo kamar wata budurwa. Rainon hanifa suka ci gaba dayi yanzu watanta 5 amma tamkar tayi wata 10 saboda yadda takeda koshin lafiya gata katuwa tubarakallah, sai datacika wata 12 sannan nihal tayayeta takaita abuja wurin umma alokacin kuma tasamu wani cikin tafara laulayi amma wannan da dan sauki tunda tana iya cin abinci ita kuwa hanifa har ta dan girma ga surutu ga wayo jin surutun nata yayi yawa yasa umma tasata awata makaranta mai sunan golden light nursery & pri sch kana ganinta kaga awwab amma fa itama tayi kama da kwara sosai saboda tanada gashi kamar na mamanta da wani fari kamar balarabiya. Wannan karon nihal a ibadan ta haihu tahaifi yaronta namiji shima tamkar awwab dan kamar tasu har taso tayi yawa kwananta 3 da haihuwa suka iyo abuja akayi shagalin suna inda yaro yaci suna ibrahim sunan mahaifin nihal suna kiranshi da hanif, tafiya awwab yayi yabarsu anan har sai da sukayi wata 3 lokacin nihal tayi bulbul da ita yaronta ma haka sunyi kyau har sun gaji sai da umma ta tabbatar da cewa tagama tsuma yarta sannan tabarsu suka koma ibadan. Rayuwar awwab da nihal yanzu gwanin burgewa yayinda basma tana can agidan mahaukata gwanin ban tausayi shaye shaye ya haukatar da ita dole tasa iyayenta daukarta suka kaita gidan mahaukata. Sai da hanif yayi wata 14 sannan awwab ya yarda nihal ta yayeshi amma da kullum idan tayi mishi zancen yaye zai fara fada yana cewa wai mezakiyi da breast dinne idan an bar miki? Dole tahakura tabari yawuce shekara tana yayeshi suka shirya suka taho abuja lokacin dataga hanifa tayi mamaki kwarai saboda gani tayi tagirma ita kanta mamaki take kamar ba yarta ba, babu wanda zai ganta yace tahaifi wannan, dagudu hanifa tazo ta rungumeta lokacin tadawo daga makaranta da uniform ajikinta kallonta umma tayi hanifa wacece wannan dinne? Dariya tayi tace momina ce itace mamana mamaki nihal tayi au dama tasan nice mamanta kenan? Shikuwa awwab baiyi wani mamaki ba domin yasan wayon hanifa yafi haka, anan suka tafi suka bar hanif shima aka sakashi a makarantar da hanifa take. [9:56PM, 11/3/2015] Ummi A'isha: KWARYA TABI KWARYA 9⃣4⃣ Na A'ISHA (UMMI) Rayuwa mai dadi yanzu nihal da awwab sukeyi kamar wasu amare kullum cikin dokin juna suke, a wannan yanayin awwab yasamu karin girma akayi masa transfer aka mai dashi abuja, anan yasamu wani tamfatsetsen gida mai kyau yasiya yasiyawa nihal mota yabiya musu hajji ita dashi, murna wurin nihal ba acewa komai suna dawowa daga aikin hajji suka tare asabon gidansu alokacin umma tadawo musu da yaransu wurinsu har sun dan girma. Yau tun bayan sallar isha tasha wanka tayi kwalliya sosai cararas da ita kamar bata haihu ba alokacin awwab yaturo kofa yashigo yana sanye da kayan bacci tashi tayi taje inda yake takama hannuwanshi ta rike tace my heart yau shekararmu 5 da aure ina fata har yanzu kana sona kamar yadda nake sonka? Murmushi yayi yajawota jikinsa my life har yanzu ina sonki domin kinyi BIYAYYAR IYAYE kin zauna dani kin rayu dani acikin aminci toni kuma nayi miki alqawari zan rayu dake kamar yadda SULTAN yarayu da fatinsa naji dadin yadda kika karbi kaddara kika yarda da abinda Allah yatsara cewar nine mijinki kuma BAKIN ALQALAMI yabushe ayau ina farin cikin sanar dake cewa nafi sonki fiyeda kowacce mace duk kuwa danaji umar faruq yace KAUSAR YAR AUTAR MATA ce agareshi to nikuma nace ke kadaice MACE GUDA DAYA TILO acikin zuciyata kamar yadda junada takasance acikin azuciyar lamin, ni bazan zama abid ba wanda yakasa tantance tsakanin BENAXIR KO KAUSAR wacce yafiso toni nafi sonki akan kowacce mace yanzu zama zamuyi nakaunar juna babu maganar KWARYA TABI KWARYA makalkaleshi nihal tayi tasaki ajiyar zuciya lallai kowanne mutum yanada buri arayuwarsa burin Rufaida kabir da maganarta kullum shine SAI NAGA BENAXIR OMAR to nikuma babban burina shine nazauna dakai narayu dakai mijina, bakinta yahada da nasa yajata zuwa gado. Alhamdulillah anan nakawo karshen labarin KWARYA TABI KWARYA! Duk wanda ya canja min labarin nan ko yayi min editing Allah ya isa ban yafeba, barayin fasaha tsakanina daku ALLAH YA ISAH kunata canja min novels dina to ban yafe muku ba. Nasadaukar da wannan littafi ga SADIYA A ALHASSAN (halamcy), Lots of luv ADDA BENAXIR OMAR thanks 4 ur contribution, Ban manta dake ba kawata KHADIJA SIDI,much luv sidiya yanmata Special thanks to u BABY FATY luv u, CWT KAUSAR u are such a nice one to me,I will 4 eva care for u! I luv u soo much cwt Kausar! Gaisuwa ga dorling chocho kawata (naanah) Fatan alkhairi gareku marubuta, Godiya mai tarin yawa gareku masoyana masu son novels dina ina sonku aduk inda kuke, adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *