Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Thursday, April 13, 2017

LABARINA

adsense here

Copied By HAYATU BABA ZUBAIRU (admin Arewa hausa novels Novels villa Duniyan novels Hayat hausa novels Hausa novels and fashion And Cool novel, makeup and cooking) WHATSAPP NO: +2347039625239 [2/15, 7:20 PM] ‪+234 703 962 5239‬: 💕💕💕 *LABARI NA*💕💕💕 *Written by*✍✍✍ *Salmah Ali wada* ~*(Aunty)*~ Page 1-5 Umma na tafi makaranta,wai Ke saurin me kike haka da baza ki tsaya yan uwan naki ba ko karyawa ma baki yi ba, Haba umma kalli fa lokacin 7:30 kuma kin san yanxu wahalar mota ake sai kafi minti nawa kana jiran adaidaita baka samu ba kuma sai kaje duk saurin da kai prefects su raina ma hankali ni dai gaskiya kuyi sauri...... Ke kinga in baza ki tsaya mu ba ki tafi prefects din banza, to ya isa haka ku shige ku tafi Allah ya kiyaye hanya to umma sai mun dawo..... zainab ni gaskiya bazan hau hayis ba duk kan kaje skul uniform dinka yayi squeezing nima wllh, daman Aisha mayyar hayis... bana son wannan malamain ya shigo duk ya dami mutane,Ke mufeeda surutun me kike in kika kuma magana zaki fita..... Ke yi sauri kizo muje mu siyo sbd kar a fara cika,ke ban baki lbr b jiya banyan na koma gida na hau fbuk na hadu da wani guy amma fa ya hadu kut😳 kice kin kamu mtsw Ke kinji matsalar ki d anfara magana sai ki fara zance soyayya kin san ni nace miki ba yanxu zan fara ba.to naji ah ah me ake tattaunawa haka to uwar gulma, kin san ban so lbr ya wuce ni bakomai,in tai wari maji,maryam Ke nan har kin fusata wai yau me zamu cine ko awara ma ae tayi Ke ni nagaji da awara,kin ga maryam in bazaki ci ba ni sai mu siya to naji........ Ina zaune ina assignment waya ta tafara ringi dauka ne tare da dubawa wata special number ce dauka nayi tare da sallama,yar uwata naji an fada nasan baki gane me magana ba dan uwanki ne Ahmad Lah ya kake lpy lau kinyi mamakin kiran da nai miki ne a'a ae na baka number dn naji shiru ban gan ki online ba shine na dau number da kika bani jiya,aiki ne yamin yawa shiyasa,lallai ga dan uwanki me yasa baki kirani nazo na taya ki ba, uhmmm sis daman hk kike da sweet voice I lyk it. Uhm ae kaima hk naka yake to ya samari kai samari rufan asiri😳😳 Me yasa kika ce hk ah haba am too young na kula samari yawwa sis na gwanda Karki kulasu.... Hka muka Kasan ce kullum sai ya Ahmad ya kirani,gashi ya iya bani lbr in be kira ni ba sam bana jin dadi.har wata shakuwa ta kullo a tsakanin mu..... Sis zainab sun yi candy dn hk ynx ni kadai Ke tafi skul... Mufeeda maihaifin su yarasu shekara daya da ta huce yana da 'ya'ya ashirin maza da mata..... Shirye shiryen fara waec muke karatu nake sosai narage wasa sbd ina son in ga nasami gud result, Zaune suke suna hira maryam tace Ke ni har na tsaugu muyi candy aemin 😜😜😜da gaske kike nagode fa,mufeeda sai naga kamar akwai soyayya a tsakanin ku,da wa😳 ba wani kawai muna mutunci fatima kyaleta kawai maji nan gaba hmmm kwaji da shi, yace ma yana gaishe ku...... Yau alhamis ta kasance ranar candy mufeeda,maryam da Fatima da ka kalle su Kasan suna cikin farin ciki sbd an kamalla neco raba calendar da sukayi suke yi cikin farin ciki da annashuwa, kowa da burin sa a ransa haka suka rabu ba dadi duk da sunyi alkawarin zasu dinga ziyarta junan su..... Satin mu biyu da candy tayi jugum tana tunani gashi munyi alkawari da yayana Ahmad da mungama exam zai zo ni inna tuna gabana har fadawa yake karan wayana me ya katse mun tuna ni na in dubawa na ga shine cikin sanyi murya na dauka yace sis kina lpy,yana Ji murya ki hk dg bacci na tashi amsar dana bashi Ke nan sweet sis kina sane da alkawarin mu..... [2/15, 7:20 PM] ‪+234 703 962 5239‬: 💕💕💕 *LABARI NA*💕💕💕 *written by*✍✍✍ *Salmah Ali wada* ~*(Aunty)*~ Page 10-15 _*wannan shafin naki ne*_ _*F.A YA'U*_ Eh ina sane,to yaushe zan zo kabari na fara fadama umma sai na fadama sanda zaka zo tom shikke na asa da wuri kar aja lokaci dan na tsagu naga kyakkyawar fuskar ki me ciki da murshin da Ke sani fari ciki..hmm tom zan fada mata in ta dawo dg wajen aiki sai ki turo min da address din kamin lkcn tom, mukai sallama tare da daukin ganin junanan mu,umma na ma aiki ciyar gwamnati ce,kamar yanda abbana yake tsohon director a bangare ma'aikatar ilimi dake kano. Umma yau fa Ahmad zai zo,to mufeeda kinsan dai dokar gidan nan,bnda kwashe kwashe kisan irin samarin da zaki dinga kulawa,samarin yanxu sai addu'a sabida ba kowanne ne na Allah ba to umma. Salamu alaikum wai ana sallama da mufeeda kinji a kace gata nan,fadilah kai shi dakin baki kamin na karasa,ta fito dg daki sanye take da wata hadaddiyar atmafa pink dinki ya amshi jikin dan dama mufeeda ba daga nan ba wajen iya kwalliya ga sarrafa dan kwali ta yafa orange din mayafi da plate shoe ma orange Wanda ya dai dai da ratsin dake jikin atamfar kai masha Allah, ta feshe kanta da turaruka masu dadi kamshi ta karewa kanta kallo a mirror din dakin ita. Kanta Tasan tai kyau. Umma bari naje tom ki kiyaye kan ki tom dai dai bakin kofar baki ta tsaya can sakamakon daddadan kamshin turaren sa Wanda yasa gabanta yafara faduwa kamar ta koma,ki shigo mana ko baki farin ciki. Zaunawa tai cike da kunya ta shiga kanta a kasa tare da sallama,cikin muryar sa me dadi ya amsa,zama tai cikin sanyi jiki kamar wadda kwai ya fashe wa a ciki,sweet sis yau dai na ganki duk da nasha ganin k a pics amma kin fi kyau a zahiri,tana dago kanta suka hada ido dashi cikin kunya ta maida kanta kasa haba sis yau nazo muyi magana mai muhimmanci amma kin ki ki magana. Uhmmm ina jinka a gaskiya mufeeda tun sanda na ganki naji kin kwanta min a raina kuma tun lkc nake son ki na bar maganar ne sbd na bari sai kin karasa skul dam gaban ta ya fadi ciki razani tadago kanta da sauri tana kallon sa maimaita maganar ta kana sona yes mufeeda ko baza ki soni ba,ko ban can canci hakan ba pls mufeeda wllh ina sonki ki taimakan dasauri ta tashi ta bar dakin dan gaba daya ita tsoron soyayya take dn gani take kamar wahalace kiranta yake amma har tashige cikin gida ya zauna yana tunani har yaga dai ba zata dawo ba ya tashi ya fita yana fita yaci karo da fadila kanwata ga wannan ki kaiwa auntyn taki tom,da sauri ta shige daki sharaf ta fada gado hade da rintse idanuwa maganganun sa suna dada yimata yawo a kanta mufeeda ina sonki tun ran da muka hadu nake son ki ki taimakn. Aunty wai gashi inji bakon da ya tafi ajiye a nan,waya na nai saurin dauka na kashe dan gaba daya tsoron sa ma nake. Gaba daya taka sa sukuni haka ta zauna a daki kamar mara lpy, juyi take a gado dan ta kasa bacci zuciyar ta da tunani kala kala Ahmad daie kyau ne,yana da kyau da duk wata mace zata so sukance tare,kuma yana da nutsuwa wannan tunanin bacci yai awon gaba da ita. Shi kuwa Ahmad ya kasa samun nutsuwa sai kai komo ya Ke shi kadai yasan abinda yake Ji game da son yarinyar gaba daya ta sanja mai tunani saima da ya ganta a zahiri kuma trying number dinta yai still akashe tun da ya dawo yake kira amma a kashe,shi kan sa be san iya adadin messages din da ya tura mata ba. Alwala yayi tare da sallah yana rokon Allah yasa mufeedan sa ta so shi. Yana zaune dan yanda yaga rna haka yaga dare,har akai sallar asuba yana abu daya. Tana idar da sallan asuba ta kunna wayar,messages ne suka fara shigowa,daukan wayar sa yai ya dannan kiran ta da tunanin Allah yasa ta kunna cikin sa'a wayar ya shiga be san sanda ya saki wata nannuyar ajiyar xuciya game da sallam... [2/15, 7:20 PM] ‪+234 703 962 5239‬: 💕💕💕 *LABARI NA*💕💕💕 *written by*✍✍✍ *Salmah Ali wada* ~*(Aunty)*~ Page 20-25 Cikin sanyi murya da faduwar gaba ta amsa sallamar,haba mufeeda me yasa zaki kashe waya kin tafi bamu karasa magana,kuma kin kashen waya ko bakya sona ya kamata ki tsaya ki saurare ni,tunda ya fara maganar batai magana b sai yanxu kayi haquri tace masa,tom shikke nan yanxu ki bani amsa ko na sami nutsu mufeeada kina sona ko kina da wanda kike so? Shiru tai ba amsa,kina da wanda kike so ya jefo mata tmbyr a'a ta bashi amsa to kina so na nan ma shiru tai pls Kice wani abu mana ko sai nazo zaki fadan da sauri tace a'a to ya kina sona uhmmm kabari sai nayi tunani ah sweetie ba wani tunani ki fadan,ah ni gaskiya sai anjima zan fada ma,to ina neman alfarma dn Allah kar ki kuma kashen waya kina sani a cikin damu tom shikke nan sai anjima,kashe wayar ye cikin farin ciki da karfin gwuiwa. Sai a lokacin ta tuba da gift wrap din da ya bata ta daukko ta bude wasu hadaddun turaruka ta gani cike da jin dadi ta dauka tana kallo zuciyar ta aminta da Ahmad din ta, sai dai tana tsoron kar sai ta fara son sa ya yaudare ta,ko da yamma da ya kira ta sai da ya tabbatar da tana son shi sannan ya barta,amma ina tsoron kar wata rana ka yaudaren bayan na fara sonka haba dan Allah ki daina wannan zance in Allah ya yrd baza'a sami wata matsalaba. to tun daga wannan lkcn soyayyar me karfi ta kullo a tsakanin su ko da yaushe suna manne a waya. **** Sweetie kina gida ne eh to zamu shige ta bakin layin ku nida su Muhd da Abdul shine nace bari mu kara so,to sai kun kara so tashi tai ta kara powder ta lipstick a fuskarta ta fito tace umma ga su Ahmad sun zo mu gaisa shida abokan sa to,Karki dade anyya kuwa yaron nan zai barki ki I Ishashen karatu kuwa uhmmm,waya yai mata yace sun iso.plate ne wanda aka zuba lemukan kwali da ruwa ta dauka tai sitting room. Ah gimbiya sannu. Da zuwa ah ku zan ma sannu da zuwa ya kuke ya hanya, lpy tunda ta shigo ya Ke kallon ta,ah gaskiya dole ki fari d hnklin abokin mu,hk kike da kyau uhmmm tace cike da kunya,Abdul ya kalli Muhd ko nima a nan gidan zan zo nasami mata,kai ya isa hk kun sata a gaba kun cika t d surutu ko ta so mu tafi,sai munyi waya,tom nagode ku gaida gida... Bayan wasu lokuta tana zaune ta da daddare a dakin tana yin game wayan ta ya dau kara ta dauka bakuwar number ce,ko sallamar da tai ba'a amsa ba kece mufeeda race eh wake magana sunana hafsa kuma nice buduwar Ahmad tun yanxu ina jamiki kunne ki rabu da shi kan ranki ya baci banza kawai aka ja dogon tsaki aka kashe wayan..... Tooo😳 wace kuma wannan ciki bacin rai xuciyata kamar ta fashe na kira Ahmad,daman yana da wata budurwar amma yake kulani,hello sweetie kin kira inata magana kinyi shiru wace hafsa na tambaye a fusace hafsa kuma ko zakace ba ka Santa ba,to budurwar ka da ka bata number ta,ta kira ni kuma ta fadan ita kake so dn hk kafita harka,kit nai sauri na kashe wayar kuka na sa ki na bacin rai ga wani kishi da yake ta so min kira ya Ke amma naki picking...... Message ya turo mata kiyi haquri ki dauka muyi magana,sai da wayan ya kusa katsewa sannan na dakau pls mufeeda ki saurare ni wllh ni wannan ba budurwa ta bace kawai ita take shirmen ta,yar yayana ce ta karbi wayar tana game shine tai dabarar daukan number ki,kiyi haquri ni Ke nake so,km duk abnd zatai miki Karki saurare ta,kinti shiru ko baki haquri ba? Bakomai ya huce tnx sweetie. Wai me wannan jakar take nufi dani kullum sai ta kira ni ta zage ni,akan Ahmad gashi zuciyata tai nisa da son sa ya Allah,hk abu yai ta faru wa,ga zuciyata ta ki ta bani hadin kai na cire dg raina, yanxu in dai ban kira shi to ba zai kira na ba kuma ko na masa text ba reply. Hk aka fara shirye shiryen bikin maryam sam banda walwala,wai me Ke damun mufeeda tunda tazo ta kasa sakewa hmm ku tambaye ta ko zata fada muku nayi nayi ta fadan ta ki,kai na ne yake mun ciwo ga kuma tunanin zamu rabu d aminiya na Wayan ce da hk,ko da aka gama biki bata san ja zani Ahmad ya fita harka t baya kira na in nakira baya picking, Hello abdul, ah'ah yau kece a gari hmmm wllh,daman kiran ka nai naji Ahmad lpy Kwana biyu inna kira baya dauka tooo😳 kodai ya koma wajen hafsa ne,gaskiya in hk ne da matsala amma zanje muyi maganr tom nagode, da daddare na kuma kiran Ahmad amma shiru be dauka ba wasu siraran hawaye ne Ke xubo min,Alama message ya shigo wayata naji da sauri na dauka ganin number Ahmad ce tashin hnlki na shiga ganin irin abinda yake cikin sakon........... [2/15, 7:20 PM] ‪+234 703 962 5239‬: 💕💕💕 *LABARI NA* 💕💕💕 *written by*✍✍✍ *Salmah Ali Wada* ~*(Aunty)*~ Page 30-35 Mufeeda ina so ki yanke alaka dani dg yau ki cire ni dg zuciyar ki,ki manta kin taba sani wani Ahmad, inna lillahi wa'inna ilaihir raju'un nake ambata gaba daya hankli na ya bar jiki na,jefar da wayar nai tare da sakin kuka me karfi,da sauri umma ta shigo dakin lapiya mufeeda mai ya samaki nuna mata wayar nai bata re da na bata amsoshin ba,innalillah ta ambata kuma shi Ahmad din ne ya rubuto kuwa,haba umma kalli da kyau number din sa ne,umma me yasa zai min hk,me yasa zai rabu dani a lkcn da zuciyata ta Ke tsaka da son sa,kiyi haquri mufeeda duk tsanani yana tare da sauki kiyi addu'a Allah ya sassauta miki,ta cigaba da min na sihohin da bakomai nake ganewa b,har ta gama ta fita, Kullum sai nakira wayar Ahmad ba adadi,bawa kaina shawara nai, *in dai so cuta ne haquri magani ne* na dage da addu'a Allah ya yaye min cikin hikimar ubangiji nafara jin sauki a raina gashi.naje jigawa nayi jarrabawar jamb fatan Allah ya bamu sa'a.lokacin da aka fara sakin result ko da aka dubomin ban samu nasara ba duk naji ba dadi barwa Allah komai. Muhd abokin Ahmad ne ya kira ni,yau a gari hmmm kin manta da mu a'a ba hk bane nan na warware masa ko na fada masa,Ayya me yasa baki fadan ba to ae komai ya huce to kiyi haquri Allah yasa hkn shi yafi alkhaeri nace Ameen,daman kiran ki nai na fada miki next week za'ae biki na to Allah ya sanya alkhaeri Ameen sai anjima nagode. Yau kimanin wata shida da rabuwar mu da Ahmad samarin sun sha zuwa gidan mu kuma dk wanda ya aiko bana fita ko fita unguwa nai bana sauraran su,a hk har aka shiga hidimar bikin sisters dina zainab, Aisha da Farida mun sha hidima a wajen bikin na hadu da samari iri iri sai duk cikin su ba wanda na sakarwa fuska har aka gama biki. Wai mufeeda ana sallama da mufeeda kaje kace bata nan haba mufeeda kace gata nan,ya za ae duk wanda yazo Kice baza ki fita ba, cikin kuka nace haba umma ki kalli abinda Ahmad yai min, to kiyi haquri ynx ki tashi Kije kinsa ba duka suka zama daya ba,raina bace na fita,barka da fitowa saurauniya kallon wane kai na sakar mai tare d harara,hb mufeeda wannan ce gaisuwar eh itace ban iya ba bazan ba,Kaga malam ba dogon zance na fito ba me yakawo ka,eh nidai sunan anwar kuma gaskiya tunda na ganki naji ina sonki,koh lallai yayi kyau kace kaima kazu ka yaudare ni kawai aa wllh ba hk bane,tun kwanaki na karbi number ki a wajen wata sister dn ki sai dai tace kr na fada miki sunan ta,to shine naga maganar nan bata waya bace zuwan sai ya fi,ina Fatan zaki karbi soyyaya ta,hmmm in ka gama ni Kaga tafiya ta, Tun daga ranar kullum sai anwar ya kira tn bana dauka har nake dauka amma fa baya jin magana mai dadi amma hk yake kirana.kitchen na shiga bayan na gama girki ina yanka salak waya ta da Ke gefe ta fara ringi,dogon tsaki nai na ajiye wayar a karo na biyu kira ya kuma shigowa haba malam wai baka san aiki nake ba kit na kashe, Da yamma ina daki ina gyara gashi na ya kira dauka nai kina lpy,lpy lau na kira ki muyi hira ban da wanan lkcn pls mufeeda ki sassauta ranki be kamata laifin wani ya shafi wani ba, hmmm ae halin naku abn tsoro ne ki yarda dani tom shikke nan.in tambaye ka mana ina Jin ki my star kana da aure,aure kuma, me kika gani bakomak kawai tambayarka ni a'a bani da shi,cikin salon iya soyayya d Jan hankalin mace anwar ya ci galaba akaina amma ban zake ba kamar ynd nai wa Ahmad... Aikace aikiacen gida nake waya ta na daki, wash! na fada Tare da fada wa gado dn nagaji waya ta na janyo domin kiran Fatima akan zance ankon bikin ta missed calls Nagani cikin tsananin mamaki nake kuma kallo wani kiran ne ya kuma shigowa Ahmad ne,tab ko me zai ce min oho,hello mufeeda ina ta kiran ki baki dau ka ba,bana kusa pls mufeeda dan Allah kiyi haquri wllh.....cikin sauri na katse shi ba sai ka rantsan ba komai ya huce,to mufeeda yanxu ma kiran ki nai dan mama ta matsan na fidda matar aure,hhhhhhhhh...lallai me kace? matar aure tab duka mahaukaci sai sarki kai ynxu baka ji kunyar fadan wannan maganar ba,ba hk bane wllh duk sharrin hafsa ne,to Kaga kayi haquri kaje kasami wata amma ba mufeeda ba ki tsaya mana, nai maka mai jin wannan yaudararrun kalaman naka bada ni,kum dis should b d first and last kar ka kuma kira na sai anjima........ For comments or corrections 08062077070 Love you all my fans😘😘😘 [2/15, 7:20 PM] ‪+234 703 962 5239‬: 💕💕💕 *LABARI NA* 💕💕💕 *written by*✍✍✍ *Salmah Ali Wada* ~*(Aunty)*~ Page 40-45 Lallai ma wannan be da kunya tab ae ko maza sun kare bazan kuma sauraran sa ba yanda ya gasan aya a hannu,tab dakiki ne Ke maimaita aji. Gaskiya anwar ka fada mata gaskiya lamari,eh zan fada mata amma ba yanxu ba to menene amfanin boyewar da matsala fa in ta fuskanta,uhmmm nima ina wannan tunanin kabeer Kasan halin mufeeda,tana da kisha amma ae fada mata xakai, kar azo garin tushe baraka a bullo da wata to zan gwada,ta so muje gidan su al'amen gaida shi Kasan an sallamo shi kar lkc ya kure, Na gama breakfast wajen 11 ina kokarin jona wayana a charge kiran sa ya shigo, aslm barka da hantsi barka kadai mufee ina son miyi wata magana da Ke amma dan Allah in kinji Karki guje ni,kai😳 kamar ya? Eh kamar yanda na fada miki to kai maye ne, a'a barowa ko kuwa me bin mata a'a duk ba daya,to menene? Ina da *mata* mata kamar ya eh ina nufin ina da aure innalillahi.....basan lokacin da na tashi tsaye ba,kana da mata fa kace eh to mutuwa tai ko kun rabu a'a Muna tare tab din Jan shekaran ku nawa da aure 2 'ya'yan ka nawa bani da da amma ta kusa haihuwa, Lallai anwar ka cika cikkaken mayaudari maci amana makarya ci da ka san kana da aure ka buye min mene amfanin karya sbd gudun hk n tambaye kamin karya,ba hka bane ina tsoron karna fada miki ki ki yarda dani,na fada ma ko ynx da ka fadan ba zai hana rabuwa ta da kai ba,macuci makarya ci ynx Inbanda tsabar yaudara aure 2years amma kana harin wani, Daga yau Karka kuma kula ni tunda kai makarya ci ne bazan yi rayuwa da makaryaci ba,ni ae sai shekara daya na fari anyi biyu ina ga kari aikin banza ka canja hali. Fatima wai yaushe zaki kawo min ankon ne,zuwa nan da jibi tom ina son ganin ki dan da labari Allah, ban in sha a'a ki bari sai dai kin zo,ah to na fasa zuwa jibi gobe zan zo,au da iskanci ne yasa baza ki zo goben ba sai da kika Ji gulma tom sai dai kin zo, Amma kayan yayi kyau a satin nan zan je wajen me dinki,zanyi wanka fa da bikin nan Allah ko sosai ma,Ke ban lbr hm Ashe anwar makaryaci ne,yana da aure be fadan ba ya rufen,da gaske wllh,ni kuma wllh tunda ya rufen na gama da harkar sa,sbd Karyar da yaimin wllh fatima ni har nagaji ni banyi sa'a ba kudai kun huta,kidaina fadar haka kin san kowa da irin kaddarar sa,ki ci gaba da addu'a tom.yanxu wane hukunci zaki yanke masa hmmm rabuwa kawai zamuyi to Allah ya sawwake bari naima Jameel waya yace in zan tafi nai masa waya mu tafi daga nan sai ku gaisa. anyi bikin Fatima gwanin sha'awa komai anyi shi ynd ya kamata ga samarin biri akwai su.hmmmmm Shirye shiryen fara skul nake,zan fara zuwa school of technology,yanxu sam na naida kulawa samari duk nacin su sunyi sun gama..... [2/15, 7:20 PM] ‪+234 703 962 5239‬: 💕💕💕 *LABARI NA* 💕💕💕 *written by*✍✍✍ *Salmah Ali Wada* ~*(Aunty)*~ Page 50-55 Umma yau ina so zani gidan maryam, tun bayan sati biyu da bikin ta rabona da gidan tom ki shirya kije da wuri kar yamma tayi tom, doguwar riga nasa baka ammata ado da pink din duwatsu, mopling nai da pink din maya fi nadau pink din jaka da takalmi na pink amma plate ne, na fisa plate shoe sbd ina da tsawo kare ma kaina kallo nai a mirror na sa kamar kaina murmushi, mufeeda duguwa ce siririya bata da kiba sannan ba fara ce can ba tafi karkata ga bakeke kalar en mexico city ne da ita ga ido tubarkalla gashin idon ta sai kazata eyelashes ta saka, tana da dogon hanci dai dai matsakai ciyar fuskar ta, dan karamin bakin wanda pink ne sai kai tsammani janbaki take sawa, turare ta dauka Arabian perform ta fesha ta fito cikin ta kun ta me Jan hankali,,, Umma na tafi to ki gaishe ta Lah Muhd da ka shirya da ka rakani kanin ta ne, tab ni ba inda zan raka ki bayan in kina tafiya baki iya sauri ba, tunda baza ka ba shikke nan, umma sai na dawo Allah ya kiyaye Ameen, Wai Ke har yanxu baki taho bane ina hanya yanxu na fito dg gida Kice ba zuwa zaki muyi hira ba, To gani a baki kofa fito ki buden yar rainin wayo Ashe ma kin kara so kika tsaya jama mutane aji Ke har yanxu ki nan da halin ki na Jan aji uhmm ni dai matsa na shige kin tsayar da ni a hanya kina ta magana kamar me shirin fara aiki a gidan radio, Maryam Ashe da ban zo ba sai dai naji kin haihu wllh kam ae baki da m.tunda ake bikina baki dawo ba Ke mutuncin ne dake kin taba zuwa namu gidan tun bayan bikin ki,ayi haquri ba tunene za ae ba tashi mu karasa dining area ga abinci can, Suna cin abin suna hirar yaushe gamo,ajiye cokali maryam tai ta tsaya ta karewa mufeeda kallo, Ke lapia irin wannan kallo hk kar ki sa na kware, hmm wai Ke dan Allah bazaki fiddo da miji ki aure ba kin tsaya ruwan ido hmm maryam Ke nan Ke kike ganin hk kin san aure lokaci ne, to yanxu wane akan network bakowa, ban yarda ba bakowa kika ce eh, ah haba keda nasani da samari to duk na dakatar da su dan duk suna da matsala to Allah ya kyauta. Ke dai ki tsaya ki zabo nagari wai Ke maryam girma kika ki sani a gaba kina nasiha yaushe kika fara wa'azine ni bari na tafi sai anjima ki tsaya Bashir ya dawo sai mu rakaki tab a hakan da kike zama da kyar ta shi da kyar nagode basai ki. Wahalar da kanki ba, maryam ta shiga daki ta hado mata kayan cosmetics ,gashi akuma yakar samarin birini Ke kika damu dasu ni ynxu karatuna ne agaba na, in bash din ya dawo a gashi shi ze Ji..... Karatu nake sosai ba tare da wasa ko shiriritar biyewa samarin skul ba ko cos mate sai dai gaisuwa Ke hadani da su , kawayena na biyu shukrah da na'ima kullum muna tare....... Karatun mu yayi nisa gashi muna shekare karshe yan gidan mu sun gaji da korar samarin da nake tun suna magana har sun dai na, na'ima na tsagu mugama skul ma huta kullum kana tafe a hanya kamar ruwa duk kabi kayi baki ga muni ah Karki fa ki zage ni a hakan kikai muni Ke kin fiye abu,ni ban wannan maganar ba sai Ke lallai nima wllh na gaji. Kinga ni'ima ko har yanxu jikin shukrah ne bata warke ba,Ke kin san shukra da lalaci keda ita in kuna cuta kamar akan ku aka fara,ba wannan zance ba yakamata a weekend mu samu muje mu duba ta gaskiya kam,ranar Sunday yayi a'a abarshi Saturday tom Allah ya kai mu ameen, To sai ki biyo ta gidan mu mu karasa,Ke kin fiye wayo duk inda za'a sai anje ta gidan ku ah to ae mune a tsakiya ke kina godon kaya ni a cikin gari wajen gidan sarki Ke ita kuma shukrah a nassarawa. To kinga tunda malamin bazai shigo ba taso mu tafi ki bari mu kuma huta wa,wane Hutu kuma a cikin makaranta tab ni dai taso mu tafi in ma aka fara fitowa kin san zamu dade kamin mu sami abin hawa tom...... [2/15, 7:20 PM] ‪+234 703 962 5239‬: 💕💕💕 *LABARI NA* 💕💕💕 *written by*✍✍✍ *Salmah Ali Wada* ~*(Aunty)*~ Page 60-65 _wannan page din naku ne masoya masu bibiyar wannan littafin nagode da nuna soyayyar ku Allah ya bar zumunci_ Ke kullum likaf ni bazan jera da Ke ba a skul likaf in za'a fita unguwa ma haka ni gaskiya ki cire aikuwa bazan cire ba sai dai mu raba tafiya, kina da matsala matsalar me dan nasa likaf sai ya zama matsala ni muje Karki bata mana lokaci umma mun tafi a gaishe ta to. Ashe ma kin warke kika ki zuwa skul uhmm wllh hutawa nake nasan yanxu anyi covering shiyasa ya jikin da sauki, Zo muje ku gaida mame tana dakin ta ae na dauka bata nan, ina huni mame ina gajiya ya me jiki hm gata ta warke taki koma wa, ae angama ma lectures sauran mu exam to Allah ya taimaka adage da karatu tom mame, Na kira ki jiya wayar ki switch off kema kin san indai ba amfani zan da ita ba kashewa nake sbd yanxu nan sai wani ya bata ma rai shiyasa, to me ya faru komai ma. Yanxu me za'a kawo muku kinji kamar wasu baki,komai ma kawo, Kinga wannan ni'iman ta fara sa'anar ta dan Allah ki katse wayar kwacigaba anjima kullum kuna manne da juna iyawa chewingom Ke dan baki san dadi soyayya ba shiyasa kika ce hk shukra bata lbr kun fi kusa, ba ruwa na jiya dadyn mu yace ya fada ma Jameel in ya shirya ya fito Allah wallhi ah kace zamu sha biki uhmmm ae kuma bayan nan to ki fara fada masa kan ya dawo, kin ga sai ya fara shirin kin kawo shawara, Yawwa mufeeda wllh tunda ya Isma'il yaga pics dinki yake damu na, wai na bashi number din ki sbd nasan halin ki nake zame masa, hmmm Kinga irin ta ko,ko answer ta ki bayarwa, to me zance miki kin san dai yanxu ba soyayya ce a gaba na ba, Ke mufeeda taso mu tafi kar yamma tayi anjima zamu fita da mama unguwa kar naje na tarar ta tafi, To ae ko gyara fuska kwayi Ke ni kyale ni wace kwalliya zanyi bayan likaf zan sa, Ke dai ni'ima yi ina jiranki, Kokarin sa likaf nake sai ga wani matashi d gani Kasan yayan shukrah ne dan suna kama haske kawai ta fi shi, yawwa mufeeda kinga yaya Isma'il din, ya sai ayita ta kare yaji bani nake hana shi number din ki b, Ya naga kun fito ko har zaku tafi eh ae mun dade, mufeeda ba magana cikin daure fuska nace ina wuni ban tsaya jin amsawar sa ba na wuce ina kokarin daura nikaf dina..... *Love you all my fans* 😍😍😍😘😘😘 [2/15, 7:20 PM] ‪+234 703 962 5239‬: 💕💕💕 *LABARI NA* 💕💕💕 *written by*✍✍✍ *Salmah Ali Wada* ~*(Aunty)*~ Page 70-75 Wai Ke mufeeda me yasa kin fiye wulakanci ae ko ba komai yaya nane kya saurare shi ko dan ni, to inna na ki fa zaki dake ni ko zakimin dole, ni kadai ce macen da zai gani yace ya yana so ga yammata nan a gari, na'ima zo mu tafi in kuma bazaki tafi ba ni ma tafi, to ki tsaya ya fito mu kai ku gida bana so ina da ishashshen kudi kuma ban nagode Allah ya kara sauki, nai ficewa ta batare da jiran na'ima ba, ya salam wata ran mufeeda Nada matsala wllh, ina mufeeda ta Ke? yaya ta tafi sbd me😳 Maman su ce tace tai sauri taje kai ba sai ta jira na fito ba ku xo mu tafi ko zamu ganta a titi tom ko da suka fito mufeeda har ta tafi rai bace. Kash ta tafi Kila tana fitowa ta sami abun hawa. To ba sai mu biya ta gidan nasu ba cikin jin haushi shukrah tace a'a kawai mukai ni'iman Kaga ita unguwa zasu tafi d Maman su ko munje baza mu same ta ba, Ko da tashi ga gida rai bace tai dakin umma tace umma na dawo sannun ki yana ga kindawo rai a bace wllh umma nagaji kuma bacci nake Ji bari na je daki na kwanta... Koda tashiga daki kwanta wa tai tana tunani can wayar ta tasoma ringin mtsw..tayi tai ta ajiye har ta katse, ni'ima ce ta kuma kira akaro na biyu tai kamar baza ta dauka ba ta dauka, wai laifin ya shafe ni nima oho ya akai na fada rai bace gaskiya mufeeda baki kyauta ba abinda kika ma yayan a hurrah me son ka yafi me kin ka, Ke kinga dakata wai meyasa zaku yanke hukunci ba tare da dalili ba ni bance bana son sa kawai, banda lokacin yin soyayya a halin yanxu to Allah ya sawwake amma ki sassautawa ranki bazan sassauta ba to aunty masifa Ke dai kin fiye matsala wllh, eh naji din wani ne yace a shiga sabgata, gobe zaki shiga skul ban sani ba, Ke kinga bani na kar zomon ba sai anjima na'ima ta kashe waya.. Ko da na shiga skul ban neme su ba har nai submitting project din da nake, na fito zan tafi nagan su nai kamar bn gansu ba nai sauri barin wajen tare da nufar hanyar fita mufeeda mufeeda kwalan kira na'ima take amma nai kamar ban Ji ta ba nashige adaidaita, Allah ya kara gashi nan kema ta yimi ki wulakanci Hmmm.. Shima yayan wllh beda zuciya dani ce da tuni na bar sabgarta Ke tunda kikaga hk mufeeda tana da kwakkwaran hujja da take haka amma yakamata muji ta bakin ta kar muyi sauri yanke mata hukunci. Ke kanki kin san ba haka halin ta yake ba oho ma dai Haka nai ta buye musu duk hanyar da nasan zamu hadu na daina bi tun abun beta damun shukrah har ya fara,na'ima gaskiya shariyar nan da mufeeda take mana bana jin dadi, Wllh nima hk kuma gashi ta kashe wayar ta bata hawa WhatsApp bare fbuk, Kuma nasan tana shigowa skul hmmm na tura mata da messages amma shiru To Allah ya sawwake in mun hadu online mayi magana, Ni bana jin dadi tafi batare da ita ba, Bayan sallhar magrib nadaukko wayata na kunna zankira yaya zainab,ni'ima kamar jira take na kunna kiranta ya shigo nadauka tare da sallama haba aminiya me yai zafi hk zaki mana yaji haka,to ae kune kun ki ku gane nufina ne, Naga kun dau zafi da yawa shiya sa nace bari ku huce a cigaba da harka, To miko ma WhatsApp muyi magana nace to,Allah sarki kawayena Ashe yanda ma damu da ku haka kuka damu dani,hmm nima kawai daurewa nake, Sakon shukrah naga ni ta group din mu wanda muka bude mu uku,haba aminiya ayi haquri wai menene dalilin ki nakin yi soyayya, Hm kuyi haquri akn abnd nai muku ina da dalili shiyasa, ni'ima to menene dalilin oh forget about matter, A'a mudai ki fada mana in muna da shawara sai mu baki ko ba haka ba, Pls it's my personal issue karku damu ya huce kawai...........😘 [2/15, 7:20 PM] ‪+234 703 962 5239‬: 💕💕💕 *LABARI NA* 💕💕💕 *written by*✍✍✍ *Salmah Ali Wada* ~*(Aunty)*~ Page 80-85 Uhmm ki fada mana abinda Ke damun ki mana haba aminiyar mu, nace muku ya huce kawai,to tunda baza ki fada mana ba shikke nan, Ke zurfin cikin ki har yayi yawa hmmm To yanxu ya maganar kayan da zamu sa, wane kaya fa ah nagama skul mana, kai na'ima saurin me kike to ne a'a ba sauri nake ba kin san yanxu zaki Ji ana zance fara exam amma fa kusa kafe time table, to me ya kamata musa, ku bari mana sai mun hadu a skul sai a tattauna maganar sannan, tom shikke nan mufeeda tace daga nan musan kalan nikaf din da zamu sa, hhhhhhhhhhhhhhhh gaba dayan su suka sa dariya, shukrah tace tab ae ko Ke baki isa ki sa ba,kullum nikaf sai kace matar liman, ni ban taba ganin mayyar nikaf irin ki ba ko Mayafi kika sa sai kin daura haba Ke ko damun ki baya yi, na'ima ni fa idan nasa nikaf sai naji numfashina yana sama, dan nima dai haka,dan dai baku saba sawar bane,Allah yasa mijin da za ki aura baya son nikaf tab ae ko yana so ko baya so sai na sa,haka suka cigaba da hira cikin farin ciki da jin dadi, Mufeeda aunty sauda tamin waya tace in angama hada turaren wutar da humra abaki ki kaimata,au daman ba'a kai ba eh barin sa nai ya kuma tsumuwa sai a kai amma nace mata yau ko gobe za'a kai mata, in anjima sai ki shirya ki kaimata to umma bari rana tai sanyi in anyi sallahn la'asar sai in tafi tom, In fa kika tsaya nauyi sai magariba tayi baki fita ba gani nan umma nagama,to gashi nan ki gaishe ta zata Ji,gidan aunty sauda na nufa kanwar ummana ce, Ah yau Ke ce da kan ki wllh aunty ina huni, lpy ya Umman ta ku tana lpy wai ga turaren,kai amma yai kamshi,aunty ina su hafsa da ameera sun tafi gidan bikin kawar su,ya makarantar taku aunty lafiya lau gashi ma muna shirye shirye fara exam to Allah ya taimaka Ameen, Amma dai Kwana zaki aa yanxu xan tafi ah haba,aunty sbd karatu shiyasa amma in mun gama exam ae zan zo,nasan fada kawai kike bazuwa zaki ba kullum kina makale da umma har yanxu baki daina kiwa ba,kai aunty kiwa da girma na,uhmm in akai auran ki naga yanda zaki yi, Kai yau kece a gidan tab, Ke baku iya sallama zaku shigo da ihu mame tunga gate Ameer yace mana wannan mara zumuncin ce tazo,kai nice banda zumunci hafsa lallai Ke zuwa kike,zumu shiga daga jiki, hafsa da mufeeda sakwanni ne,zo mu shiga daga ciki,akwai labari Ke nan kai labari daya ma Ke nan labarai zaki ce,shikke nan aunty mufeeda ko ki min magana ah yi haquri sister kin san hafsa in tafara magana kamar aku,bari na fito, Tunda suka shiga daki suke hira har sai da akai sallar magariba,sannan mufeeda ta fito aunty zan tafi to ga wannan takalma ne da turare nasan ki da san turare to aunty nagode Kice mata zan kira ta a waya tom, Ku koma dg nan na karasa ga malamin tahfiz nan naga yazo kar ya jira ku tom gaida duk yan gidan tom, A nutse nake tafiya sbd duhu ya fara na cire nikaf din dana sa ta wani layi nabi wanda ba jama'a ina sauri sbd na bar layin, gashi ba wani ishashshen haskene da hanyar ba, Nakai tsakiyar layin naji wasu samari suna cewa ah baabaa ka gawata yarinya cikin muryar su irin ta en shaye-shaye dayan yace bari ta kara so kawai mu afaka mata,innalillahi wa'inna ilaihir raju'un nake ambata gaba daya jikina rawa yake gashi bakowa,inna sa gudu zasu iya biyo ni, wai ga wa ne na hango wani mutun a tsaye saurin juyawa nai nakarasa inda yake yana danne-dannen waya nace banwan muryata na rawa nace Bawan Allah,dagowa yai sannan ya kara mayar da kansa kan waya, dan Allah ka taimakan ka wuce dani can wajen sbd wadan can en shaye-shayen,cikin ko in kula yace kawai Kije ba abinda zasuyi miki, Ban san sanda nace na shiga uku ba,kuma kallon sa nai naga hankalin aa na kan wayar, Tafiya nai ina karanto duk addu'ar da tazo bakina sbd ba wata hanya yawwa Kaga ta dawo daman nafada ma rabon muce, Kafafufa ne suka fara hardewa amma ban dae na tafiya ba har na karaso inda suke,dan Allah kunyi haquri zan baku duk abinda kuke so wata irin dariyar mugunta suka sheke da ita,kaina sukayo daya yana kokarin cire min mayafi idona na runtse tare da addu'a dan nasan ba me temako na sai Allah.............. [2/15, 7:20 PM] ‪+234 703 962 5239‬: 💕💕💕 *LABARI NA* 💕💕💕 *written by*✍✍✍ *Salmah Ali Wada* ~*(Aunty)*~ Page 90-95 Can shiru naji ba'a taba ni ba kuma da maganganu, a hankali na bude idanuna wanda na fara neman temakon sa na gani rike da hannun daya daga cikin su, wato irin ku ne masu bin yammata kuna ko kakarin lalata wa sannan ku kwace musu abun dake hannun su ko, matsar dani yai bayan sa san nan yace, to yau zan ma abunda in akace ka kuma tare wata baza ka iya ba,dan Allah kayi haquri kan ya kuma wata magana ya bashi wani kyakkyawan mari dayan da yaga haka yai kokarin guduwa wani wawan naushi ya kai masa a baki sai da yaga wasu taurari sun gifts, da yake basu da wani kwari duk shaye shaye ya lalata musu jiki, duk su biyun ya hada yai musu jina jina tn suna kokarin guduwa har suka kasa, sai da ya gaji dan kan sa sannan ya kyale su,ya daukko handkerchief na goge hannun sa, Juyo wa yai wajena wanda tuni tsoro ya gama cika min ciki kamar kace min ket nasa gudu, Shige mu tafi ba musu na bi shi sbd gabada dayana a tsorace nake, har muka karaso wajen wani mota budewa yai ya shiga, sannan ya bude daya bangare yace shigo ba musu na shiga, Be min magana ba nima bn masa ba, naga dai yana ta dube duben sa can yace muga wayar ki, bude jaka nai na daukko tare da mika masa sa number din sa yai sannan yai dialling call a gidan baya ya jiyo ringin din wayar ya kashe sannan ya miko min, Bayan ya daukko wayar ya tada motar sai a sannan na kalle shi,shima kallo na yake, yace ina muka nufa gida na bashi amsa ba tare da na kuma kallan sa ba, Sai da muka hau titi sannan yace min wane unguwa,hanyar gidan sarki na bashi amsa a takaice sannan muka cigaba da tafiya ina fada masa inda zamuyi, kiran sa akai a wayar sa,sai da yai dan karamin tsaki sannan ya dauka,haba ya za ae ka shanya mutane tsawon 5-10 minutes muna jiran ka,komai akace masa dg can bangaren oho nadai Ji yace ni dai natafi ma hadu wani karan ya kashe wayar, ina lura da kallon da yake min, ta gefen ido ba wanda ya kuma yin magana har muka karaso yace nan yayi nace eh, sai a sannan nace nagode Allah ya saka da alkhaeri yace amen, Na bude na fito shima naga yai sauri fitowa tare da sama motar key, Muje ko da sauri na kalla shi,da gan gira yai alar eh ko baki so na raka ki har kofar gida,murmushi kawai nai batare da nace masa komai ba,a haka har muka kara so gida nace masa nan ne gidan mu, OK bye ya juya zai tafi nace masa nagode fa Allah ya saka da alkhaeri tsayawa yai cak yace to naji godiyar ya isa haka, Har ya tafi ina tsaye ina shakar kamshin turaren sa, ban shiga gida ba sai da na daina ganin sa, Haka kawai naji mutumin yana burge ni,na saki wani murmushin dani kai na ban san ma'anar sa ba, Umma na dawo ya kika barta lpy lau tace tana gaishe ki kuma zata kira ki,bari na shiga huta daga nan nae sallah tom, Ko da na idar da sallah na dau waya ta naji kamshin turaren sa ajiki,tsintar kaina nai ta rufe ido ina shakar kamshin turaren,hmmm me hakan yake nufi🤔 Koda na kwanta kasa bacci nai ina ta juyi ina tunanin sa, gashi ko sunan sa ban sani ba,amma wannan unknown guy din ya hadu daga gani yana da aji, a dan satar kallon da nai masa na gano kyawunsa, Wai ni mufeeda da nake zance maza sun dai na burge ni sai gashi ina tunanin wani, wata zuciyar tace min ae sabida taimakon da yai miki ne a hk na barshi amma fa ban fasa tunanin sa ba. Daga bangaren sa wato muhseen tunda ya koma gida yake tunanin wannan yarinyar,gata da kyau ga nutsuwa shi abnd yafi fizgarsa game da ita kamun kanta da nutsuwar ta ga hankali, tunanin ta ya hana shi tabuka komai, da sauri ya tashi ya daukko wayar sa dake bedside ya fara dubo number dinta Alhamdulillah ya fada cikin farin ciki,cikin zumudi ya danna kira... Cikin zurfin da nai a cikin tunani najiyo wayata da Ke gefe tana kara........... [2/15, 7:20 PM] ‪+234 703 962 5239‬: 💕💕💕 *LABARI NA* 💕💕💕 *written by*✍✍✍ *Salmah Ali Wada* ~*(Aunty)*~ Page 100-105 Cikin zurfin da nai a cikin tunani najiyo wayata da Ke gefe tana kara, har ya katsa ban dauka ba sai da akai wani sannan na dauka, wata murya ce me dadi sauraro ta amsa sallamar da ne daga daya bangaren, nai shiru bance komai ba ina tunanin inda nasan muryar, Ya kika je gida lapiya lau, baki gane me magana ba nace masa eh, Ina jiyo sautin ajiyar muryar sa, yace to ya tsoro sai a lokacin nagane cikin jin kunya kamar ina gaban sa nace hmmmm,,,, Sai a sannan na kuma cewa nagode da taimkonka ki godewa Allah, to na godewa Allah da ya baka ikon zuwa ka taimkan, amma fa godiyar tai yawa sai kace wadda aji ma wani abu to ae dole nayi godiya Kasan hausawa sunce yaba kyauta tukuci, To naji wannan ya huce Allah ya kiyaye gaba na amsa da ameen, Wai mene sunan matsoraciyar? Nifa ba matsoraciya bace kawai da, kawai dai me kinsan kuwa duk addu'ar da kike yi a fili kike yi haba dai ina jiyowa dg inda nake sai a sannan na biyo bayan ki,dan da ban yi niyar zuwa ba, sbd wasu emmatan sai a hankali ana iya hada baki dasu a cuci mutun, Murmusawa kawai nayi nace sunana mufeeda, nice name ni kuma sunana muhseen, ban san lokacin da na maimaita sunan ba, Sunan yai tsufa ne a'a amma kuma koda yake ma shikke nan sai da safe bari na barki ki kwanta, sai da safe na kashe wayar, sannan na turo masa sakon kamar haka.. _Am really appreciate for ur concern tnkx alot gud night_ na kashe wayar bacci me dadi yai awon gaba dani,ko da asuba da natashi naga ya turo min message na bude na karanta _fatan kin tashi lapiya ya ma'abociyar kyau da nutsuwa_ haka na yini ina karantawa dan message din yayi min dadi, [2/15, 7:20 PM] ‪+234 703 962 5239‬: 💕💕💕 *LABARI NA*💕💕💕 *Written by*✍✍✍ *Salmah Ali Wada* ~*(Aunty)*~ Page 110-115 _na sadaukar da wannan page din ga duk en Hausa novels group_ Ba wai irin massage din ne ba a taba yimin ba a'a an min wanda ya fishi ma sai dai komai na muhseen burge ni yake, Muna zaune ni da umma tana aiki a system dinta ni kuma inai mata hirar dunyi nace umma kinga su bakara (wadda muke uba daya dasu) Gani suke asirin da sukai min ne yai ta siri uhmm basu san Allah ya fisu ba,umma tace kaf din su ba suyi halin uwar su ba,har gwanda mazan,ni wllh umma har Maman ma haushin ta nake ji, Dan ita ce bata tsawatar musu, shiya sa sai na fi sati ban shiga bangaren su ba, to Allah ya sawwake ta kuma cigaba da kare mu Ameen, Mu tara ne 'ya'yan umma aunty Jidda,aunty mas'uda,sai aunty Farida,aunty zainab sannan kuma ni mufeeda,sai kanina Abdul yayi candy Sadiq yana last year a secondary Muhd yana ss1 sai kuma fadila a jss1, ita kuma mama tana da mata hudu maza uku, Mayan 'ya'yan Abban mu su uku ne Maman su ta Haifa ta rasu maza biyu mace daya,da yake ummana ce amarya😜 Su fadila har yanxu basu taso dg ismaliyya ba,sarakan fada yanxu zaki Ji su dan lokacin ta shi yayi su har yanxu basu gama hankali ba, Kin ji ihun su kai Allah ya shirya, Ni dai umma bari na shiga daki na yanxu sai su sama mutane ciwon kai kyaji da shi Ke dai Kice zaki ki je ki sana'ar taki ta bacci kai umma na dade ban baccin rana ba, A bangare muhseen kuwa yana zaune yana karanta jarida mukhtar abokin sa ya turo kofar tare da sallama, Ah abokina Kaine tafe haka ba dole na zo ba,kai da na nace ka jira ni gani nan sai zuwa nai na tarar ka katafi to ba dole na tafi ba, Ka shanya ni kamar kayan wani to afuwan aboki ya huce,yanxu ya akai uhmm abokina ban baka labari ba name kuma, Uhm ae tsayawar da nai jiran ka,ya zamar min alkhaeri ko me ya faru cikin sauri mukhtar ya tambaya, Na hadu da wata yarinya,me hankali,nutsuwa ga kuma kyau, kai Kace wannan tai sa'a,tai sa'a ko nai sa'a ae ba irin wannan emmatan bane wanda ka sani wannan ta hadu,to yaushe zamu na ganta ne,saurin me kake haka ne ae ko fada mata banyi ba,sai da nai dabara sannan na sami number dinta da address na ta,nan ya kwashe labarin abin da ya faru ya fada masa,to ya kuma za kai da Angelina tsaki yai sannan yace kaima Kasan wannan ba son ta nake ba ita kanta ta sani koda ina kasar su bana biye mata bare yanxu dana dawo,ta cigaba da shirmenta har ta hakura ta daina,to amma ya kamata ka fada ma madam din taka kar kaje wani ya riga ka bayan kai kuma ka afka,zan je har gidan na su muyi maganar,bari naje duk yanda kukai da ita ka fadan Allah ya bada sa'a Ameen in ma da iskanci ka fada, Ko da yamma tai ina kitchen ina girki ina tunanin muhseen ni ba abin na kira ba nace masa me, Tuwon alkama miyar kubewa tare da busasshen kifi nake shirya mana,ina cikin dogon tunani na waya ta dake gefe ta soma kara ina dubawa na ga muhseen ne,cikin farin ciki na dauka amma sai da ta kusa katsawa sannan nai picking iri dan Jan ajin nan namu na mata😜, Cikin muryar sa me dadi yai sallama na amsa masa, Kwana biyu kin buya murmushi nai sannan nace ina nan amma baki nema na, uhmm ya kake lapiya ya umma tana nan kalau, kina ina haka ne,me kaji kawai tambayar ki nai ina gida ina girki, Har da zance miki zan zo, uhmm tom in na gama ba sai ka zo ba, tom shikken me kike girka mana haka tuwon alkama miyar kubewa woow delicious asa dani tom sai kazo, Ciki sauri na kammala girkin na zuba a flask sannan naje na cema umma zanyi bako,cikin mintinan da ba su fi 20 ba nai wanka na shirya cikin doguwar riga ta atamfa blue me adon pink,ina kan sallaya na idar da sallar magariba ya kira yace ya kara so, Na tashi na kuma gyara fuska ta sannan na feshe jiki na da turare,na kira fadila nace takai shi dakin baki sannan ta jera abinci a dakin, Sannan nace ma umma zan fita haka kawai na Ji gaba na yana faduwa,na daura na karasa bakin dakin nai sallama na shiga sai da ya katse wayar sannan ya amsa sallamar...... [2/15, 7:20 PM] ‪+234 703 962 5239‬: 💕💕💕 *LABARI NA* 💕💕💕 *Written by*✍✍✍ *Salmah Ali Wada* ~*(Aunty)*~ Page 120-125 Tsayawa yai yana kallona a haka na nemi waje na zauna,cikin sanyi murya nace ina huni lpy lau gimbiya ya kike,alhamdullilah sakkowa na katsa na fara zuba masa abinci nan da nan kamshin miyar ya cika dakin, ina dagowa muka hada ido da sauri na dauke nace ka sakko kaci abinci,too gashi kuma a koshe kake ah haba bayan kai Kace na sa da kai in baka ci ba bazan Ji dadi ba,to zuba mana muci tare dawa 😳 na dago da sauri hakan da nai shi ya bashi dariya yace da star shine cike da mamaki na maimaita sunan star shine uhmmm,a koshe nake ban yarda ba naci kamin na fito, Anyya ma kuwa kina cin abinci yadda ya kamata, me ka gani kalle ki kamar iska ta bushe,a hakan kalle ni fa na fi ka kiba dariya yai sosai sannan ya fara cin abinci ya ci yana xuba santi, sai yau na kare masa kallo lallai muhseen kyakkyawa ne a jin farko gashi har ya fin fari, Kallon me kike min haka ne,ni ba kallon ka nake ina kokarin zuva masa kunun aya,amma ba Ke kikai girkin nan ba, me kaji yai dadi sosai na dade ban ci abinci me dadin sa ba,kadai kawai kana santi na mika masa kunun ayar bayan ya sha, yai hamdala sannan yace bazo muyi magana amma kin cikan ciki da abinci anyya zan iya magana ma kuwa, to me zai hana ammm mufeeda amsawa ne batare dana dago ba dan jiki na ya bani ni yake kalla,gaskiya na ya ba da halin ki da nutsuwar ki kuma tunda muka hadu naji zuciya ta ta kawo min wani bakon lamari, fatan Allah yasa ba wahala zan sha ba,tunda ya fara magana ban daugo ba sai yanxu nace wahala kuma yace eh ina nufin, Allah yasa wani be rigani ba, Dan idan haka ne ban san dame zan bawa zuciyata haquri ba,mufeeda zuciyata ta kamu da son ki ta farat daya, da sauri na dago muka hada ido sai naji naka sa cema sa komai, saukkowa yai kasa ya zauna ya cigaba da Fatan zuciyata zata sami abokiyar rayuwa,pls mufeeda wllh ina sonki ki taimakan ni wllh da aure nake son ki bana son a ja dogon lokaci,ban san haka so yake ba,dan bana kule kule Kinyi shiru kiyi magana mana cikin sarkarkiyar murya nace masa to kabani lokaci zanyi shawara,haba mufeeda Wacce shawara, Kawai Kice kin yarda aa kabari sai nayi tunani zuwa nan da 1week da sauri yace me? Sati fa kika ce gaskiya is too long sai dai in baki sona shine zaki ce haka,amma na baki zuwa nan da gobe aa Kwana uku dai uhmm tom shikke nan,bari na tafi sai munyi waya, Ga wannan kya siyawa fadila sweet aa ka barshi karbi aa nagode ba sai na karba ba, ajiyewa yai ya fita sai na kira, Cikin sanyi jiki na kwashe kayan na kai kitchen daki. Umma na nufa sallah na tarar tana yi, nima toilet na nufa nai alwala na dawo dakin umma nai salla sannan nake fada ma umma yanda mukai da shi,sannan na nuna mata rafar en dari dari da yaba yar a bawa fadila to ki bashshi a wajen ki in zakuyi wata bukatar sai kuyi amfani dashi nace to, To mufeeda ya kika ga halin sa gaskiya umma ni banga wani hali mara kyau a tare dashi ba, yana da nutsu gaskiya a yanda na fuskan ce shi, To Allah ya tabbatar da alkhaeri nace Ameen mun dan taba hira sannan na tashi na shiga daki nai wanka nai shiri bacci amma juyi nake naka sa bacci sbd tunani, A gaskiya ina tsoron kar sai shima na fara son sa ya yaudaren,kuma gashi muhseen ya yimin dan komai nasa burge ni yake yi, Da sauri na tashi na shiga toilet nai alwala sannan nadawo nai salla raka biyu ta neman zabi a wajen Allah, akwai addu'ar da ake karantawa idan an idar da sallah kamin ae sallama tana nan a cikin husnun musleem na dade ina addo'o'i sannan na shafa, Na kwanta ina tunani har bacci ta kwashe ni, Da asuba har makara nai sabida ban samu ishashshen bacci ba da daddare [2/15, 7:20 PM] ‪+234 703 962 5239‬: 💕💕💕 *LABARI NA*💕💕💕 *Written by*✍✍✍ *Salmah Ali Wada* ~*(Aunty)*~ Page 110-115 _na sadaukar da wannan page din ga duk en Hausa novels group_ Ba wai irin massage din ne ba a taba yimin ba a'a an min wanda ya fishi ma sai dai komai na muhseen burge ni yake, Muna zaune ni da umma tana aiki a system dinta ni kuma inai mata hirar dunyi nace umma kinga su bakara (wadda muke uba daya dasu) Gani suke asirin da sukai min ne yai ta siri uhmm basu san Allah ya fisu ba,umma tace kaf din su ba suyi halin uwar su ba,har gwanda mazan,ni wllh umma har Maman ma haushin ta nake ji, Dan ita ce bata tsawatar musu, shiya sa sai na fi sati ban shiga bangaren su ba, to Allah ya sawwake ta kuma cigaba da kare mu Ameen, Mu tara ne 'ya'yan umma aunty Jidda,aunty mas'uda,sai aunty Farida,aunty zainab sannan kuma ni mufeeda,sai kanina Abdul yayi candy Sadiq yana last year a secondary Muhd yana ss1 sai kuma fadila a jss1, ita kuma mama tana da mata hudu maza uku, Mayan 'ya'yan Abban mu su uku ne Maman su ta Haifa ta rasu maza biyu mace daya,da yake ummana ce amarya😜 Su fadila har yanxu basu taso dg ismaliyya ba,sarakan fada yanxu zaki Ji su dan lokacin ta shi yayi su har yanxu basu gama hankali ba, Kin ji ihun su kai Allah ya shirya, Ni dai umma bari na shiga daki na yanxu sai su sama mutane ciwon kai kyaji da shi Ke dai Kice zaki ki je ki sana'ar taki ta bacci kai umma na dade ban baccin rana ba, A bangare muhseen kuwa yana zaune yana karanta jarida mukhtar abokin sa ya turo kofar tare da sallama, Ah abokina Kaine tafe haka ba dole na zo ba,kai da na nace ka jira ni gani nan sai zuwa nai na tarar ka katafi to ba dole na tafi ba, Ka shanya ni kamar kayan wani to afuwan aboki ya huce,yanxu ya akai uhmm abokina ban baka labari ba name kuma, Uhm ae tsayawar da nai jiran ka,ya zamar min alkhaeri ko me ya faru cikin sauri mukhtar ya tambaya, Na hadu da wata yarinya,me hankali,nutsuwa ga kuma kyau, kai Kace wannan tai sa'a,tai sa'a ko nai sa'a ae ba irin wannan emmatan bane wanda ka sani wannan ta hadu,to yaushe zamu na ganta ne,saurin me kake haka ne ae ko fada mata banyi ba,sai da nai dabara sannan na sami number dinta da address na ta,nan ya kwashe labarin abin da ya faru ya fada masa,to ya kuma za kai da Angelina tsaki yai sannan yace kaima Kasan wannan ba son ta nake ba ita kanta ta sani koda ina kasar su bana biye mata bare yanxu dana dawo,ta cigaba da shirmenta har ta hakura ta daina,to amma ya kamata ka fada ma madam din taka kar kaje wani ya riga ka bayan kai kuma ka afka,zan je har gidan na su muyi maganar,bari naje duk yanda kukai da ita ka fadan Allah ya bada sa'a Ameen in ma da iskanci ka fada, Ko da yamma tai ina kitchen ina girki ina tunanin muhseen ni ba abin na kira ba nace masa me, Tuwon alkama miyar kubewa tare da busasshen kifi nake shirya mana,ina cikin dogon tunani na waya ta dake gefe ta soma kara ina dubawa na ga muhseen ne,cikin farin ciki na dauka amma sai da ta kusa katsawa sannan nai picking iri dan Jan ajin nan namu na mata😜, Cikin muryar sa me dadi yai sallama na amsa masa, Kwana biyu kin buya murmushi nai sannan nace ina nan amma baki nema na, uhmm ya kake lapiya ya umma tana nan kalau, kina ina haka ne,me kaji kawai tambayar ki nai ina gida ina girki, Har da zance miki zan zo, uhmm tom in na gama ba sai ka zo ba, tom shikken me kike girka mana haka tuwon alkama miyar kubewa woow delicious asa dani tom sai kazo, Ciki sauri na kammala girkin na zuba a flask sannan naje na cema umma zanyi bako,cikin mintinan da ba su fi 20 ba nai wanka na shirya cikin doguwar riga ta atamfa blue me adon pink,ina kan sallaya na idar da sallar magariba ya kira yace ya kara so, Na tashi na kuma gyara fuska ta sannan na feshe jiki na da turare,na kira fadila nace takai shi dakin baki sannan ta jera abinci a dakin, Sannan nace ma umma zan fita haka kawai na Ji gaba na yana faduwa,na daura na karasa bakin dakin nai sallama na shiga sai da ya katse wayar sannan ya amsa sallamar...... [2/15, 7:20 PM] ‪+234 703 962 5239‬: 💕💕💕 *LABARI NA* 💕💕💕 *Written by*✍✍✍ *Salmah Ali Wada* ~*(Aunty)*~ Page 130-135 *Ina godiya ga duk kan masoya na da masu Fatan alkhaeri, nagode da addu'ar ku Allah ya bar kauna*😍😍😍 Ina zaune akan sallaya ina kammala azkar ya kira ni,da kamar bazan dauka ba, na dauka dai,fatan kin tashi lapia na bashi amsa, ya rashin bacci kuma,ya akai Kasan ban yi bacci ba,ae daka jin muryar ki ansan bacci be ishe ki ba,to ni nayi bacci haka dai kika ce bayan da tunani na kika kwana,kamar yanda tunanin ki ya hanani bacci, Uhmm to ki samu ki kwanta kamin lokacin skul yayi kya dan rage kar kan ki yazo yana ciwo sai anjima zan kuma kira nace tom, Tsawon Kwana uku kullum sai ya kira ni amma be samu wata gamsashshiyar amsa ba,a wannan lokacin kullum sai nayi istikara, tsawon Kwana uku wani son muhseen ne yake karuwa a zuciyata, To ya zanyi gashi kullum son sa gaba yake, daga hannu na nae sama ina addu'a ya Allah kafini sanin komai na rayuwa ta Kaine masanin gaibu,ya Allah idan har muhseen ne alkhaeri a rayuwata to Allah ka tabbatar min dashi,wasu hawaye ne suka zubo min sbd tunawar da nai da abubuwan da suka faru dani, Allah na barma komai, Koda muhseen ya kira cikin hikima da dabara ya samu amsar sa, tun daga wannan lokacin soyayya me karfi ta kullu a tsakanin mu, A haka har muka fara exam,bayan mun fito shukrah tace kawata wai baki lura da mufeeda bane Kwana biyu ta fan canja kuma ga yawan wayar da take yi ko dai kin saukko da ka kan kujerar nakin da kika hau, Ku dai kun fiye sa ido a'a ae kece kamar wata me iskokai lamirin ki sai Ke, ni'ima tace wane ne yai sa'a haka ya janye ra'a yin ki bamu labari, Kudai kun fiye son jin gulma muka zauna, duk yadda suka so jin labarin muhseen ba su Ji ba, na dai fada musu su nan sa, To gashi anfara exam ya ake ciki, ae kayan da zamu sa kamar kala biyu ya isa ko,eh yayi daya Musa muzo dashi,da kuma in za'a partyn da aka hada to hakan yayi, ni'ima akan Mama ki zabo mana kizo dashi gobe sai mu gani, Mun fitar da atamfa irin fashion din nan me kalan ja,sai kuma leshi yellow wanda akai masa adon fulawa blue, ni na karbi kayan na kaima mai yima na dinki nace yai mana iri daya a atamfa yayi doguwar riga a leshin riga da siket,gwajin shukrah na kai itace kawai ta dan fi mu kiba da kadan amma ni da ni'ima kai daya aka yima na, Ran e gobe mu gama exam gidan mu suka zo suka karbi kayan su kai amma dinki yayi kyau daman ae ya iya dinki sosai kace gobe zamu dau wanka, yawwa ga wannan kayan shukrah tana fito dashi daga jaka inji yaya Isma'il yace gudunmawar sace dogayen riguna ne dg Dubai ya tawo mana dasu jiya ya bani yace nabawa ko ta ta, Da sauri na zari wata blue me adon dutse pink, Allah yasa mara kyaun kika dauka, eh naji komecece na fison ta to da ma baki sauri ba ita yace a baki, sbd Nina ce ya siyo mana Ke ni'ima ga taki orange me adan lemon shukrah ta ta pink ce da adon purple, kai amma sunyi kyau, to yanxu kaya sun karu sai mun san ja tsari gaskiya, kyau wannan dogayen rigu nan Musa in za'a party gaskiya,wannan leshin koma gobe muzo dashi a jikin mu,haka muka gama tsare tsaren mu gwanin sha'awa. Haka na raka su titi kowacce ta tafi gidan, Washe gari exam sai 2-4 ce sai da nagama shiri na tsafa ni'ima ta biyo min nasa leshin na daukko blue din mayafi da jaka blue takalmi ma blue haka itama ni'ima, kinga zo mu tafi kinga tun dazu waccen uwar azazalar take kira muje Kila ta kara so, Muna zuwa muka ganta a bakin gate tana jira haba kunsan ana jiran ku kun ki fito wa ina tsaye kowa sai tambayen lafiya to muje ayi haquri, duk inda muka huce sai an kalle mu masha Allah wanka mu yafita,wasu ma har magana suke, mufeeda ina nikaf din ki,tsaki tayi sannan tace gashi sbd kallo har tun tube nake yi, suka sa dariyar keta ku kunfiye tsokana muje kar a shiga muna nan, fatan kowaccen mu tayi karatu kunsan wannan malamin ba sauki y iya murda question, ae ni jiya ban yi wani bacci sosai ba to Allah ya bamu sa'a ameen, muka kara sa exam hall duk hadin kan mu amma in za'ae exam rabewa muke yi, 3:45 aka fara submitting ana fitowa muna fito duk wanda kagani maza da mata fuskar dauke da fara'a a haka aka fara pictures da sauran friends din mu, ku kuna nan kuna pictures gashi monitor yana raba invention card ga naku nan,OK next week ne ma,Allah ya kai mu, ya kamata kuzo mu tafi ga yamma yayi,haka aka yi exchanging number da en class sbd wasu baza su dawo party ba................. Love u all my fans😘😘😘😘 [2/15, 7:20 PM] ‪+234 703 962 5239‬: 💕💕💕 *LABARI NA* 💕💕💕 *Written by*✍✍✍ *Salmah Ali Wada* ~*(Aunty)*~ Page 150-155 Cikin jin dadi suka gama hirar su san ya daukko wani karamin akwati ya mika ta ga gitf dina ta gama exam kai gaskiya ni bana san irin haka wllh ni ba zan karba, To in ban baki ba wa zan bawa,kawai ka barshi kin san dai ba kyau me da hannun kyauta to na gode, ****** *Wane muhseen* Muhseen dane ga alhaji muhammad, haifaffen garin kano ne,su bakwai ne a wajen Hajiya Aisha Aunty Bilkisu ce Babba sai huda,sannan muhseen sai kanin sa Naseer, sai kanwar su me sunan hajiyar su Aisha suna ce mata mama itace sa'ar mufeeda,sai husna,sai autan su Ahmad, sun taso cikin kulawa da so,anyi bikin matan Bilkisu da huda, Muhseen a UK yai karatu inda ya karanci business administration, acan ya hadu da wata yarinya Angelina wadda ta Ke tsananin son sa amma shi koda wasa baya son ta sbd bata d hali ga shi Christer ce kuma duk wani gidan giya ta san shi, a haka har yai karatun sa ya gama farkon haduwar su ta dauka irin abokan harka ta ne,amma ina sai gashi shi kuma ba wanda ya tsana kamar ta, Yau ma haka yana zaune ta kira Shi haba dear me yasa wai baka sona ne nace zan dain shaye shaye zan daina duk wani abun da baka so pls, yaushe zaka dawo UK sai da yai murmushin takaici sannan yace ba yanxu ba sai na aure zan zo kuka ta sama sa ta na ba shi haquri, Kashe wayar yai gaba daya ma dan karta dame shi, Ranar partyn su mufeeda a gidan su na'ima suka hadu dagan suke wajen make-up duk anyi musu sunyi kyau amma mufeeda tace bata so basai anyi mata ba, Haba mufy kiyi haquri ko kaka ayi miki mana ni ki kyale ni bana so, Sai da kyar.sannan ta yarda akai mata light make up tayi kyau sosai ta yane kanta da mayafin doguwar rigar shukrah ta ja motar suka tafi,Fatan dai duk kun daukko kayan da zamu je photon ko,eh to yan uwa mufara zuwa muyi photon sannan mu karasa sbd in muka ce sai an tashi ba lallae mu sami damar zuwa ba, gaskiya kam ina zamu muje studio24 yafi kusa,am musu sunyi kyau kai kace labarawa ne sbd kyau daga nan suka karasa wajen da za'ae party suna shiga kallo ya dawo kan su, Kowa na fadin albarkacin bakin sa,muhseen ne yaje gida ya tarar bata nan ta tafi party,kai star shine me yasa kika tafi bayan kin san tare nace zamu,kiran wayar ta yai amma bata dauka,a lokacin suna can ana musu photos, Yawwa fadila zo nan ina aunty ki kamar zatai kuka tace ta tafi party kuma bayan tare tace zamu tafi,na dawo dg ismaliyya na tarar ta tafi, to yanxu zaki eh mana to sauri Kije Kice ma umma zamu tafi tare in Muhd yana nan shima ya shirya mu tafi tare da gudu ta shiga gida tana murna ta fadawa umma, umma tace su haqura kawai,kuka ta fara sannan umma ta yarda suka shirya suka fito da yake yaran suma suna da kyau, ba karamin haduwa suke ba,yawwa ku taho mu tafi suka ciga yaja suka tafi, Koda suka je tuni an fara party,suka nemi waje suka zauna,sam be gano mufeeda ba, ita kuwa samun waje tai taje ta zauna inda ba haya niya,sbd wajen a cike yake kuma tunda taje maza suka fara yi mata magana Can aka fara bata award wanda suka yi fice a shekarar, Duk wanda aka kira sai yaje ya karba tana zaune taji ana,yanxu zamu kira dalibar da tafi kowacce daliba a wannan shekarar shigar mutunci da kamun kai sunan ta Taji an kira gaban ta ne ya yanke ta fadi, Na shiga uku cikin wannan jama'ar zan fita, Shukrah ce tazo ja hannun ta suka je sai da suka karasa tsakiyar wajen sannan ta tafi take aka fara tafi,wasu na daukan ta a photo shikuwa muhseen wani farin ciki ne ya lullube shi,ganin yadda maza suka zagaye ta ana photo yasa fadila taje ta kirata, Ke yaushe kuka zo tun dazu Ke da wa nida ya muhseen da Muhd,to muje kamin ta karasa wajen aka kuma kiran kawayen da suka fi kowannen kawance mufeeda,na'ima da shukrah nan ta koma aka basu award din su, [2/15, 7:20 PM] ‪+234 703 962 5239‬: 💕💕💕 *LABARI NA* 💕💕💕 *Written by*✍✍✍ *Salmah Ali Wada* ~*(Aunty)*~ Page 140-145 Ina daki a kwance ni da fadila muna gani pictures din da muka yi,na gaji sosai fadila amma aunty gaskiya kunyi kyau, me yasa Ke baki jagira ba,tunda muke kin taba gani nayi wata jagira, kuma da kinyi kyau zakiyi wllh,aunty wai ina ya muhseen ne,ban sani ba tashi ki fita ki bani waje kin cikan kunne, ga gajiya ga surutun kin sai ki samin ciwon kai,to aunty bani wayar ki nayi game,bazan baki ba,Lah kin yi min alkawari fa,to gata amma Kije can parlor kiye ni bacci zanyi,kai umma fa ta hana baccin magariba wllh in baki fita zan kwade ki,miko min waya na, na fasa to yi haquri fadila ta fita tana dariya, Koda ta fita gyara kwanciya nayi abinka ga wacce ta gaji tuni na fara bacci, Waya ta dake hannu fadila ce take ringin,kai wannan ya katsa min game dina ni Allah yasa kar ae min game over, ko ya muhseen ne bari na dauka,hello au kanwata ce ina aunty taki tana can dakin ta, Ni kuma ta bani wayar ta ina game to maza ki kaimata, to da gudu fadila ta shigo dakin jinai an fado kaina cikin bacci nake magana fadila mene haka kin san ban son hayaniya in ina bacci ko ya muhssen ne yace naka wo miki wayar, Kabarba nai star shine na kira daya wayan naki baki dauka ba, eh tana silent ne kuma bacci nake Ayya sannu ya exam wllh alhamdullilah,yau an gama eh to Allah ya bada sa'a ameen, In anyi sallah isha'i zan kara so kai gaskiya ka bari sai gobe yau na gaji,cikin kwaikwayon murya ta yace ni a'a sai na zo, a shagwabe nace na fa gaji yace in kin ganni zaki daina jin gajiyar, kinga fa tunda kuka fara exam Sau daya kika barni na zo, sai na zo kan na kuma magana ya kashe wayar, Bin wayar nai da kallo na ma rasa me zanyi, can dai na tashi na shiga toilet din dake dakin nai wanka, Doguwar rigar da muka yi ta atamfa na sa, zan ta da sallah Ke nan ya kira yace ya kara so, dakin baki nace ya shiga,ni kuma nai sallah ba abinda na shafa a fuska ta turare kawai na fesa na fita Sallama nai na shiga na hade rai, ni ala dole ya batan rai, tun da nashiga ya kafan ido,woooow natural beauty dan kar naxo naga kyakkyawar fuskar ki shine kika ce kin gaji, Pls star kin fi kyau in kin hade rai bari na miki photo kamin nace wani abu ya fara,dan Allah ka bari bana so a hakan za kamin photo sai an gani an min dakunya Tom shikken nan sai kinyi dariya zan daina uhmmmm, Ko gaisawa ba muyi ba fa to,ya gajiyar exam din wllh gata yanxu ma wani irin bacci nake Ji rabon da Nayi isashshen baccin tun kan mu soma exam,yayi kyau Ammm mufeeda kinga in nai miki maganar turo iyaye na bakya maida maganar serious yanxu gashi kin gama exam pls, Mufeeda na kagu naga kin zama mallaki na, tom ka bari na huta wane Hutu kuma cemiki akai wahala.zaki fara in anyi auren, Komai fa yi miki zan dinga yi abinci ma abaki zan baki, Ko bacci zakiyi a baya zan Goya ki in ta jijjigaki har kiyi bacci, Da sauri na rufe fuska ta ina dariya dan ya bani kunya sosai au wai Ke kunya ta kike Ji tab ae tun yanxu ki kokarin ajiye ta dan in munyi aure ba zance kunya.. To naji yasu Hajiya tana nan kalau yaushe zaki ki gaishe ta,hmm ko baza ki ba, zani mana amma ni kunyar ta nake Ji,kuma kullum sai tai min zance ki, Bari na kira ta ku gaisa Hajiya ga mufeeda zata gani she ki, A kunya ce na gaishe ta ta amsa da fara'a ya mutan gidan suna nan kalau to ki gaishe su, Zasu Ji muhseen dai Yaki ta kawo ki,zan zo in Allah ya yarda, ko nai masa magana yace kuna exma ya exam din alhamdulillah ae mun ma gama to Allah ya bada sa'a ameen, sai anjima Hajiya a huta lapiya [2/15, 7:20 PM] ‪+234 703 962 5239‬: 💕💕💕 *LABARI NA* 💕💕💕 *Written by*✍✍✍ *Salmah Ali Wada* ~*(Aunty)*~ Page 160-165 Haka aka cigaba da bawa Saura daliban na sa award din sannan aka cigaba da party aka, sannan aka saki sauti kamin kace me fili ya cika da jama'a ana rawa ita kuwa mufeeda zuwa tai ta zauna, Ni'ima kuwa ta ja hannun su fadila suka shiga filin rawa, muhseen ne ya kare mata kallo yace amma fa kinyi kyau nagode, Mun zo mun hanaki sakewa da samarin da kike so kiyi ko,uhm kawai nace,suna hk wani saurayi yazo mika masa hannu yai sukai musabiha sannan yace dan Allah Aron kanwar ka zaka bani minti biyu sai da ya kalleta yaga ta hade rai, sannan yace matata ce, ayya kayi haquri ban sani ba amma ina taya ka murna ka sami mace me kyau nagode ya amsa a takaice, Mai da kallon sa yai kanta sannan yace nazo ina kashe miki kasuwa ko,waya na na daukko na fara danne danne hakan ya bashi daman yimin pictures batare da na sani ba, Magariba naga yayi tashi nai naje na kira su na'ima to kannen Michael Jackson rawan ya isa haka ku tawo mu tafi, Muna fito wa dg wajen yana kirana a waya, naje masallaci ku jira ni, Be jira amsa na ba ya kashe muna tsaye har ya dawo sannan na gabatar wa dasu shukrah muhseen ah lallai kin iya zabi na'ima ta ce na yaba da wannan zabe👍 Muka yima su shukrah sallama muku ma muka shiga mota maka tafi, A daidai wani supper market ya tsaya madam zaki shiga ne,adawo lapiya nace,ya ce Muhd da fadila su biyo shi duk da hararar Danake maka musu be sa sun fasa bin sa ba, zama nai a mota har su dawo da kaya a hannun su, A kofar gida yai parking sannan ya mika musu kayan yace a gaida umma kokarin bude murfin motar nai naji har yasa mata key,wai Ke yau me Ke damun ki bakomai, Uhm nagode ni zan shiga gida sai da safe Allah ta kai mu, Ina shiga na tarar sun baza kaya suna kasafi umma mun dawo sai yanxu a'a ba'a fara dawuri bane kiyi haquri kin san bana son ku dinga kaiwa dare ne to umma, Aunty ga naki wani mugun kallo na watsa musu sannan na fita,ina shiga daki na kashe duk wayoyi na, sannan na shiga wanka Ina fitowa naga fadila ta ajiye min wata Leda, Sai da na gama rama sallolin da ake bina sannan na duba wani ket ne na chocolates da wasu turaruka, Bude durowa nai na saka sannan na kwanta, Ciki da haushin muhseen me ya maida ni angaya masa kowane mutun nake kulawa,dan yaga na kula shi shine zai fadan magana, uhmmm zan koya masa daya dga cikin karatuna Da safe wajen 11 ina goge wa su fadila uniform na jiyo nace ma umma daman kince sai nagama exam zaki sa ghali ya koyan mota to yaushe zaki masa magana to a satin nan zan masa magana, Umma ina so zanje gidan aunty zee anjima tom shikke nan akwai sakon ta da zaki tafi mata dashi to, A gaggauce naga ma sannan nai wanka na na karbi sakon na tafi, Sai yau kika ga damar zuwa kinsan bamu dade da gama exam ba Amma dai kwana zaki yi,nace aa yau zan ware haba dai,zan ma umma waya nace zaki Kwana tab karma kiyi mata dan ko kinyi sai na tafi, Duk naci wata ran dole ki rabu da ita hhhhhhhhhhhhh Haka mukayi hira cikin jin dadi sannan na tafi Yau ni kadai ce a gidan ina wanke wanke wani yaro sani ta shigo sani daman kana nan eh ina Maman ka tana gida aunty mufeeda wai ki zo inji muhseen,je kace masa bana nan kaji,ko ya karka sake kace ina nan, kadawo ka karbi wani abu maza je ka, Yana fita yace bata nan ta tafi gidan yayarta da yake sani na da wayo nan da nan ya hada labari ya fada masa sai da yai jum sannan yace tom jeka, da gudu sani ya dawo aunty na tsara shi yawwa ungu wannan kai da baby sannan wannan gobe sai ka tafi da ita islamiyya ko na bashi 50N ya kuwa tafi yana murna, [2/15, 7:20 PM] ‪+234 703 962 5239‬: 💕💕💕 *LABARI NA* 💕💕💕 *Written by*✍✍✍ *Salmah Ali Wada* ~*(Aunty)*~ Page 170-175 Muhseen baza ka same ni a sauki ba wannan Karon nai murmushi, Amma fa duk wannan abun daurewa kawai nake sabida ina son ganin sa, Tuki kawai yake amma sam hankalin sa baya tare da shi mufeeda meyasa zaki min haka in ma laifi nai miki be kamata ki min hukunci ta wannan hanyar ba, Da kyar ya kai kansa gida, bangare sa ya nufa ya zauna kan kujera ya dafe kansa wani irin ciwo yake masa, Tun ran da suka rabu da mufeeda be kuma samun kwanciyar hankali ba ya Allah,ka sassauta min haka yai ta sakawa da kwance wa tsawon lokaci, gashi lokaci bayan lokaci sai ya kira wayar ta amma amsar daya ce a kashe, Nayi shirin bacci zan kwanta na kunna waya ta ya salam messages ne barkatai suke shigo wa ba kakkautawa sai ko kamin su gama shigowa kiran sa ya shigo har ya katse ban dauka ba sai da yai 5 missed called sannan na dauka murya a dakile ya akai komai ma anyi mufeeda, Ya kike so nayi kin san halin da na shiga kuwa me yasa zakimin haka, To wai me ya faru au duk abinda kike biki san me ya faru ba nagode mufeeda, So Ke nan zuciyata naji ta karye, zanyi magana yace kiyi haquri akan laifin da nai miki wanda nima kaina ban san wane laifi bane, To Bakai ne ba na fada ina shirin fara kuka,mufeeda Karki kuka kunne baza su jure jinki cikin bacin rai ba, In ne baki so ki fadan gaskiya, Tuni na fara kuka mara dalili kaine fa kace ina kule kule sanyayyiyar ajiyar zuciya ya saki au daman akan haka kike fushi dani ae ni wasa nake miki kiyi haquri, Ko sai na miki waka zaki haqura nai masa shiru to bari ae mata rawa tuni na saki dariya cikin kan kan nin lokaci ya shaho kai na daman ance fadan masoya Hutu ne a lokacin yace ba fada a gida iyayen sa zasu zo ranar Saturday nace to, Na fada ma umma ita ma ta fada ma wanda ya kamata a satin akai tsaida maganar auren mu ni da muhseen wani irin farin ciki yake har mamaki yake bani, Wata biyu aka sa da kyar ya bari a sa dan cewa yai yayi yawa, Lokacin da naje gidan su,alkaki da dubulan umma tasa akayi na kaiwa Hajiyan su, naga so da kulawa haka Hajiyan su ta dinga nan nan dani, ko da zan tafi hk ta hadan sha tara ta arziki, Lokaci na tafiya yau Saura wata daya bikin umma shirya ni take sosai kullum da sabon abinda za ae min har nagaji da san mangunguna wasu masu dadi wasu kuma bauri,ga turare iri iri, Tun yanxu an fara min dilka ranar farko da aka faran har kuka nai sabida yanda ake dirjan fata, gaba daya na daina wanka da farin ruw, Gashi umma ta hana ni fita daman gani ba gwanar fitan ba inma zan fita sai na sa nikaf, Duk wani kayan da zansa umma tasa ayi mata odar su dg Dubai a dinken su, Amarya ta sha gyara gashin nan tubarkalla shima ba'a barshi a baya ba,duk inda na huce sai kaji kamshi ko zama nai a waje har na bar wajen yana kamshi in na taba abu kuwa hk zaka Ji kamshi ya makale ajiki, Su ni'im da shukrah ne Ke ta hada hada fito da ankon duk abinda suka ce min sai dai nace tom Yan uwa kuzo kuga irin dukiyar da aka narka waje hada kayan lefe wayyo naira tai kuku har ta gaji, Haka aka kawo kaya kowa na san barka, Ranar da akaje kafi aka dawo hmmmmm hk aka wuni ana santi gidan masoya na farin ciki makiya na bakin ciki😡 Da kamu aka fara ranar laraba a d apecent akayi amarya tasa wata gown fara ce Sol haka akai ma amarya kamu sannan ake lecture wanda tunda aka fara nasiha da kuma haqqin miji akan matar sa da haqqin mata akan miji mufeeda tayi kuka shukrah da ni'ima ne a gefe na rarrashin ta haka aka gama kowa ya watse amarya da yan tawagarta sukai yo gida, Washe gari party ne aka shirya shi a season saven a kawayen amarya ne da ango wata doguwar riga tasa me kalan blue da ratsin silver tasa head silver wayyo readers kuxo kuga kyau tab ango muhseen wata shadda yasa shima blue tunda suka je ake yayyafin kudin tunda ga kan nera har zuwa dala,💵,pictures kuwa sun sha shi, [2/15, 7:20 PM] ‪+234 703 962 5239‬: 💕💕💕 *LABARI NA* 💕💕💕 *Written by*✍✍✍ *Salmah Ali Wada* ~*(Aunty)*~ Page 180-185 An sha hidima kowacce rana da abinda za ae rana da akai mothers night kuwa umma har Hajiyan su muhseen tace tazo anci an sha irin bayyana kyaun da amarya da ango bata yawun baki ne kudai kawai ku gano min ita, Ranar Sunday muhseen har tsaguwa yai lokacin yayi gani yake kamar lokaci baya tafiya yarda ya kamata, A hka suka kara so babban masallacin juma'a inda anan za'a daura auren, Mufeeda tana zaune a tsakiyar gado ita da kawayenta maryam,Fatima shukrha da na'ima suka jiyo ana cewa an daura auren muhseen da mufeeda akan sadaki dubu dari lakadan ba ajalan ba, Faduwar gaba hade da farin ciki suka lullube ta tuni wasu hawaye sun fara ambaliya a fuskar ta, Da sauri Fatima ta fara goge mata hawaye haba mufeeda meya zaki kuka kin san yau ranar farin ciki ce,shukrah ta rike hannunta haba kawas kiyi shiru Karki bata kwalliyar ki,ko so kike in ango ya shigo yaga kina kuka shima yayi, Dariya suka yi gaba daya sannan suka kuma gyara mata zaman daurin dankwalli, Nan aka fara kiran amarya ta fito ayi pictures da ango, Da kyar kawayenta suka fito da ita, Shikuwa muhseen baki har kunne yau mufeeda ta zama mallakin sa, An sha pictures sosai da kyar abokan sa suka ja shi suka fita sauran abokan sa suna jira aje ayi walima a info stadium dake kofar mata, Ci gaba da yini akai a gidan in da masu kidan kwarya suka baje kolin wakokin su, Da misalin karfe hudu aka shirya amarya cikin wata koriyar lafaya me haske tayi kyau matuka, Tana dakin umma tana kuka wanda tunda aka fara shirin kaita ta soma, Yau zata Rabu da ummanta, Da kyar aka banbareta daga jikin ummanta tana kuka me ban tausayi,😭wata kwalla umma ta goge tana mata Fatan alkhari ta shige daki baza ki san lokacin d zaki fara kuka ba indai kina da saurin kuka, Haka aka fice da ita zuwa gidan ta dake yahya guso road, iya kacin haduwa gidan ya hadu komai nasa irin na kasar larabawa ne, En kai amarya suka fara watse wa daga ita sai kawayenta 5 ita ta shida sai hafsa da ameera 'ya'yan aunty sauda suma daya bayan daya suka watse aka barta ita kadai ba yanda batai dasu su zauna ba suka ki, Wani sabon kuka ta saki yau gata ta shiga wata sabuwar rayuwa sabon dangi,tayi kuka me Isar ta idanu sunyi luhu luhu, Haka ta tashi tashiga toilet domin alwala ta kare masa kallo sannan tayi wani abun ma bata san amfanin sa ba Magariba tayi sannan tai isha'a tana zaune tajiyo alamun tafiya da sauri ta jawo mayafin ta rufe fuskarta, Iya kacin gate abokan sa suka rako shi koda sukace zasu shiga yace ya yafe, suka tafi suna masa dariyar farin shiga, Da sallama ya shiga da muryarta da ta dashe sbd kuka ta amsa zama yai a kan carpet ya riko hannun ta wani shock Taji tunda ga kanta har ya tsun kafa, Da sauri ta janye hannun ta tai masa sannu da zuwa,lallaima mufeeda kuka ne yasa muryarki tayi hka,sai da ya bude fuskarta subhanallah yafa da da sauri haka kika yi kuka sai kace za'a kawo ki gidan presion, Zafi yaji jikin ta ya dauka zai in kika sa masara tsab zata gasu😜,ya salam ya fada tashi Kije ki dauko plate nasan baki ci komai ba,tangal tangal tai kamar ,zata fadi da sauri ta riko ta kinga irinta ko,zaunar da ita yai ya dauko plate fork,sannan ya zuba musu kajin da fresh milk bude bakin ki Kice a koshe nake zaki ci ko sai ranki ya baci haka ta karba tana ci daman yinwa ce fal a cikin ta, cikin lokacin kadan suka gama ci rike ta yai suka tashi jeki alwala kizo muyi sallah ae nayi nasan kinyi ta godiya zamuyi, Bayan sunyi alwala sunyi sallah ya jiyo ya Dora hannun sa akanta idon ta a rufe sai da yai kusa 15minutes sannan suka shafa, Tashi Kije kiyi wanka bari naje daki,ko baza ki iya ba nazo nai miki da sauri na tashi nai toilet ina jin fitar sa sannan nai wanka na fito body freshener na feshe jiki na da ita da wasu humra masu dadin kamshi wata sleeping dress naga ni a gefen gadon,na shiga uku yanxu wannan Zn sa kai bazan iya ba,Tav tana jiyo shi tai saurin sawa ta koma gado ta kudunduna tare da rufe ido kamar tayi bacci, Hawa yai ya yaye bargo wayyo Allah na fada a raina starshine nasan baki bacci ba ki tashi,shiru nai hakan ya bashi dar yaye bargon gaba daya shima ya kwanto, sum sum nai na fito tare da jawo musu kofar a wannan Daren me cike da tarihi sun faranta ma junan su musamman muhseen [2/15, 7:20 PM] ‪+234 703 962 5239‬: 💕💕💕 *LABARI NA* 💕💕💕 *written by*✍✍✍ *Salmah Ali Wada* *(Aunty)* Page 190-195 Angelina ce zaune tana shan shisha,abin duniya yabi ya dame ta wai me yasa muhseen baya son ta ne, yanxu in ta kira wayar sa bata shiga kawarta ce Mary ce ta dafa ta wai tunanin mekike ne haka tun dazu, Cikin yaren su suke magana, muhseen kai wai Ke yaushe zaki dinga jin magana ne ki rabu da shi ga guys nan da yawa amma kin manne sai shi bakar fata ne fa,tsawa ta daka mata tare da fin ciko ta Ke da Kata Karki sake bakin ki ya fadi wata mummunar kalma akan sa ina son sa a haka ba ruwana da banbanci jinsi ko addini, Zan iya yin komai akan sa for sake of love,kuma duk wadda ta rabe shi zan iya illata ta, Toni ne ya shigo abokin shaidan cin su, me ya kawo ka Kasan nace ma sai an kwana biyi zaka dawo, Na sani yanxu ma wani labari ne na kawo miki bana son jin komai indai bashafi muhseen ba, eh labarin sa nazo miko dashi da sauri ta tashi ta karasa wajen sa fada min ko hankalina zai kwanta, Murmushi mnugunta ya sakar mata sannan yace duk da labarin ba me dadi bane sai kin siya, haba Toni kar muyi haka mana to Ke nan bakya son Ji bari na tafi yayi hanyar tafiya ta kamo shi da sauri pls fadan me kake so, Wank murmushin ya kuma saki sannan ya shafi gefen fuskarta yace Ke ma ae kin sani,zan dai baka wani abun banda wannan,indai bashi ba kin ga tafiya ta dakatar da shi tai sannan tace na yarda daman abinda yake son Ji kenan wata irin cafka ya kai mata, ka fara fadan mana haba sai kace banda wayo na fada miki kuma Kice baki son zencen ba, Toni ya cire yaloluwar rigar jikin ta tun a falo suka fara shaidan cin su kamin ya tashi da kyar ya dauke ta sai gado sun shafe ya fi tsawon away uku suna abu daya sai sai da ya gaji dan kan sa sannan ya sake ta,baccin wahala ne yai gaba da ita, Tana farkawa ta ganta a jikin sa shima baccin yake daka masa duka tayi,a firgice ya tashi yana kallonta ya saki wata mahaukaciyar dariya sannan yace ta same shi a falo, Jakar da yazo da ita ya fito da system din sa yana danne danne haba Toni kai da zaka bani labari me ya hada ka da system kalli wannan invitation card na auren muhseen ya nuna mata cike ta shin hankali take karantawa tana gama wa ta saki kara,haba da sauri zaki karaya haka ki bari ki gama gani, Sauran pictures din na bikin ya shiga nuna mata, Kara da tafi ta dazu tayi tare da cakumu shi tana iho kamar mahaukaciya hayaniyar da suke ce ta ankarar da Mary ta fito fa gudu ganin abinda Ke faruwa yasa tambaya nuna mata system din tai daya bayan daya ta fara dubawa tana gani tana jijjiga kai, Freg ta nufa da sauri ta dauko mata kwalbar wine ta mika mata da sauri ta karba ta kafa kai sai da ta shanye sannan ta yada kwalba tana cikin maye Toni ya kuma kwasarta yai daki da ita da yake jarabbebe ne, Sai da safe sannan ta dawo hankalin ta zama tai a kusa da Mary tace pls abinda ya faru jiya gaskiya ne,ta ce eh to menene mafita haquri,kin san abinda bazai taba yihuwa bane zanje har kasar tasu nayi abinda naga dama a'a ki bari jiya kina bacci naje na nemi information akan sa a inda ya fara aiki ance nan da wata daya zai zo, Sun gama shirya abinda zasu yi in muhseen ya dawo UK sannan suka shiyara su ka nufi club dan aiwatar da abinda suka saba.. Love u all my fans😍😍 [2/15, 7:20 PM] ‪+234 703 962 5239‬: 💕💕💕 *LABARI NA* 💕💕💕 *Written by*✍✍✍ *Salmah Ali Wada* *(Aunty)* Page 200-205 Gidan yan uwa muka je sallama mun dawo a gajiye,yana zaune ta Dora kanta a ciyar sa yana wasa da gashin kanta starshine kin san kuwa yanda nake son ki kuwa,kullum sonki karuwa yake a zcuciyata wai mene sirrin,dariya tai tace kawo kunne ka kaji da sauri ya kawo, to na fasa fada pls baby tom zo kaji rada masa tai wani murmushi ya saki jin abinda ta fada masa ko me tace masa oho wannan sirrin nasu ne, Yanxu next week zamu tafi ni gaskiya dear bana son barin garin nan in bar umma to ba gani ba ko ba ki son zama dani a'a, a can ma sai mun fi sake wa shekara daya ne fa kacal da sauri ta tashi daya kai amma gaskiya da yawa zamu dade, Ta so muje mu karasa siyo abinda ba mu siya ba ko baza ki ba, Da hanzari ta tashi tace zani ma a shirye nake, Suna tafe suna hira ba ruwan sa a ko'ina nuna mata soyayya yake, ko kunya ba ya Ji in tai masa magana yace ni da matata sai a hanani abnd naga dama, Sauran kwana daya su tafi suka je gidan su Hajiyan sa tai musu nasiha sosai sbd tashin dare zasuyi, Zasu tafi ta riko ta to 'yata mufeeda Allah ya ki yaye ya tsare ku Ameen ki kula da kanki da abinda ki jikin ki sam ban gane abinda take nufi ba, wasu hawaye ne ya zubo min a'a banda kuka kiyi haquri kamar yau zakuga kun dawo, Haka muka taho gidan mu nan ma umma tai mana fada sosai sannan muhseen ta fita yace zashi gidan abokin sa koda ya fita umma sabuwar nasiha ta min sosai kamar yau za'a kaini gidan miji kuka nake sosai sannan ta daukko wata karamar jaka ta bani tace ga wannan in kin je sai ki duba ko wanne da yanda ake amfani da shi a jiki ki kula da tsafta gida da ta jikin ki, nasan kina da tsafta ki kara akan wadda nasani mufeeda kin san garin kar ki dinga barin sa da damuwa ko bacin rai, Kar ki barshi ya dinga yawan fita ki zamana kece me daibe masa kewa Karki dunga barin sa da yunwa, Ki kula da irin abokan sa na can duk da nasan baze biyewa shashashae ba in yamiki wani abun kiyi haquri banda yawan complain ko kawo kara ki zama me rike sirrin ko dana mijin ki, Na san ki da roko da addini ki kara akana wanda na sani nace to umma haka Muhd da fadila suka rike ni muna kuka bayan ya dawo muka tafi ina kuka, suna kuka har muka kule, A hanya nace ya kaini gdn au shukrah daman munje gidan au na'ima da zamu xo da kyar ya yarda ina zuwa muka rungume juna sai kuka Momeen su ce tafi to da sauri lapiya, haba sai kace yara daka hadauwa sai kuka muka gaisa da mome itama tai min nasiha sosai wasu turare ta hado min tace kar nai wasa da su nai godia har mota shukrah ta rakoni,hk muka rabu ba dadi, Dare nayi jirgin mu ya tashi sai united kingdom (UK), Muna isa driver na office din su yazo ya dauke mu wani flat din gida matsakaci muka shiga komai na gidan tsaf tun daga gate har ciki, Zama nai ina karewa palon kallo driver ya gama shigo mana da kayan mu tsaf, Nunfashin sa naji akai na yace ya madam sannun da kokari kaji ka da wata magana ae tare mukai tafi yar kai ma sannun ka, Munyi wanka ina shirya wa ya kalli starshine ta mudubi na kalle shi Na'am ya akai yace bakomai riga nasa mara nauyi sannan nace ina jin yunwa fa sosai ciki na har kuka yake OK zo muje abincin yana Palo,hk muka ci yar da junan mu cikin kulawa Duk wata damu da Ke tare dani sai da muhseen yasan yan da yai ya cire min ita watan mu daya a UK, Ashe ina da shigar cikin wata biyu ban sani ba, da yake ba abunda Ke damuna sai yawan cin abinci da kayan kwadayi ga kasala, Muhseen na dawo dg waje. Aiki yake daukana mu tafi wajen shakatawa,hk weekend bama yi a gida,da ka kalle ni Kasan ina jin dadi ga wani kyau dana kara yi sosai, Ina kawance ina kallon sa yana shirin fita office, ya akai irin wannan kallon ko da magana,yana fada yana karasowa inda nake da sauri na tashi nace a'a dan yanxu ba karamin aikin sa bane ya tsaya, Amma gaskiya kadawo da wuri tom shikke nan baby yana ga ka zauna ka tashi, Kamo hannu na yai yace baby ni fa gaba daya kin canja kinyi wani kyau ga haske murmushi nai nace kawai weather din garin ne ya karbe ni anyya kuwa, Eh mana kaima Kaga yanda kai kyau kuwa ina fada ina shafar sajen fuskar sa amma ae ban kai ki ba,anya kuwa shiru yai sannan ya Dora hannun sa akan cikina ya akai sai naji kamar akwai ajiya a ciki ba wani nai saurin fada tare da tashi,ina lura fa dake tunda mukai aure banga kina fashin sallah ba shiru nai ina tunani dan wata biyu ke nan bn ga mensis dina ba,kuma tunda muka xo kullum kike cikin lalaci Rannan fa cewa kika kina son zogale, To ka tafi karka makara amma fa ina dawo sai munje asibiti an yi check opp naki naga lpy baby na, Har mota na rakashi sannan na dawo ina tunani nima naji sanji a jiki na sosai, bacci na koma sai 11 sannan na ta shi sai da nai wanka sannan na fito nashiga cikin raguwar kayan breakfast din da muhseen ya naci ina kwance a Palo duguwar riga ce a jikina dan na fi jin dadin ta wasu matan turawa suka shigo kallon kallo mukai da su a tura wan ma dg ganin su Kasan yan duniya ne taso zaune nai sannan nace lapiya, Zama sukai suna taunar cingam suka Dora kafa daya kan daya Wata me Jan gashi irin na yar tsana ce ta fara magana akan wannan muhseen yake wulakan tani,Mary ce ta magana ba laifi Ashe a bakake a kwai masu kyau kin haduwa fa wata harara Angelina ta watsawa Mary tare da cewa muyi abunda ya kawo mu............ [2/15, 7:20 PM] ‪+234 703 962 5239‬: 💕💕💕 *LABARI NA* 💕💕💕 *written by*✍✍✍ *Salmah Ali Wada* *(Aunty)* Page 210-215 Tsaye suka tashi me gashin yar tsana ta matso dad da ita kece wadda ta dalilin ki ne muhseen yake wulakan tani ko to yau zanyi maganin ki ta kai hannu zata taba ta ta sauri damke hannun ta wllh kika tabani sai kin Ji ba dadi, Hanka da mufeeda tai da karfi taga taga tai zata fadi tai sauri tsayawa,tana dagowa wasu tagwayen mari ta sakarwa Angelina wanda har sai da bakin ta ya fashe dambe ne sosai ya sarke a tsakanin su,ita kuwa Mary tana tsaye ta kasa ae watar da komai dan tunda ta ga mufeeda taji ta kwanta mata, Duka suke kai wa junan su,wani naushi mufeeda ta kaiwa Angelina a fuska sa da ta ga duhu sai da ta dibi wasu seconds sannan ta fara gani take ta fara kai ma mufeeda duka a cikin ta baji ba gani ruwan lemon da yake kan center table ta watsa mata a fuska,amma a banza tun mufeeda na kokarin tashi har ta daina wani irin azaba take Ji ga marar ta kulle tana mata wani irin ciwon da bata taba yi ba kokarin tashi tayi amma Angelina ta danne ta ta cigaba da dukan ta, Da sauri Mary ta karaso ganin Angelina tana kokarin yin kisan kai dan nunfashin ta da kyar yake fita,iya karfin ta tasa ta hankade ta sannan ta tashi,mahaukaciya Ke zaki kashe ta kallo fa yanda kike mata sai a sannan ta kalleta.wanda har jini ya fara zuba duk da ta tsorata amma ta dake tana zagin Mary ita ma rama wa ta fara tuni fada ya harke a tsakanin su Jakarta ta bude ta daukko wani abu tana shirin watsa mata Mary ta fisge tai j fa da kwalbar tun ta fadi ta fashe, Wukar ta raruma tayo kanta ae karfin Mary da na Angelina ba daya bane tuni ta kwace ta fara dukan ta tana zagin ta tana duk masifar da ta daukko ta kare mata ita kadai, A guje Angelina ta fita,Mary ta dawo wajen mufeeda ta jijjiga ta Ji shiru tini hankalin ta ya tashi dan Tasan muhseen in yaji labarin da ita aka zo masa gida to ita kanta sai ta shiga uku, Da sauri ta nufi freg ta dauko ruwa ta yayyafa mata amma shiru, Ganin haka yasa tai saurin tattara kayan ta ta fita tana sane ta ki daukan jakan Angelina tana fita ta labe a wani dan sakon inda baza a ganta ba, a gogon hannun ta ta kalla 2 o'clock ta san yanxu yana hanyar dawo wa, Wayar ta ta dauka ta kira shi sai da tai Sau uku sannan ya dauka wake magana cikin sauri yake yana tattara wasu takardu so ya ke ya tawo gida,dan ya tsagu ya zo ya ga starshine nasa, am daman yanxu Angelina taje gidan ka what yai fada da karfi har sai da wayar hannun ta ta kusa faduwa, eh taje ta daki matar ka,kamin yai magana tai saurin kashe wayar gaba dayan ta ko 15minutes ba tai ba sai ga motar sa ta danno cikin layin gaban tane ya fadi, ganin irin gudun da yake yi yana shiga ta fito a guje tai hanyar gidanda suke, Shikuwa ko motar sa be gama parking ba ya fita da gudu kofar parlon a bude take da sauri ya karasa wajen ta inda take a kwance kamar matacciya, jijjaga ta yake da karfi amma ko alamun motsi batai ba wata kara ya saki Wllh Angelina kika kasheta saina kashe ki ko zan gama rayuwata a prison, Kuka yake sosai yana jijjaga starshine dan Allah ki tashi Karki mutu gaba daya hankalin sa yabar jikin sa Yama rasa me zai mata sai can yai sauri ya tashi ya sure ta ya fita gudu yake na ganganci wanda ya jawo hankalin security masu kula da hanya suka dafo masa baya wasu suka sha gaban sa da sauri ya taka burki, tambaya suka fara masa kasa magana yai kawai yana nuna musu cikin motar koda suka leka suka ga mace aciki ga jini na xuba tuni suka fara tambyar meene alakarsa da ita da kyar ya budi baki yai musu jawabi,releasing motar sukai sannan ya tafi yana isa aka karbeta akai emergency da ita, sai da aka shafe wajen 3hrs sannan likita ya fito yace ya same shi a office [2/15, 7:20 PM] ‪+234 703 962 5239‬: 💕💕💕 *LABARI NA* 💕💕💕 *written by*✍✍✍ *Salmah Ali Wada* *(Aunty)* Page 230-235 Suka kara sa wajen inda Naseer kanin sa yazo daukan su dagan nan sai gidan su,sai da suka fara zuwa gida sukai wanka sannan suka shirya suka je gidan Hajiyan sa daya Ke basu da nisa sosai,hajiya taji dadin ganin su gashi har mufeeda ta kusa haihuwa,bayan an gama gaisawa da hiran sannan suka bawa Hajiya tsarabarta ita da 'ya'yan ta sannan suka wuce gidan umma acan y barta shi kuma ya dawo wajen hajiyar sa sai dare sannan ya dawo ya dauke ta suka tafi haka yan uwa da abokan arxiki sukai ta zuwa suna yi Musu sannu da zuwa,na'ima da shukrah sun zo kowaccen su tayi aure, Satin mu biyu da dawo wa da yamma ina zaune,na yi shiru dan tun safe nake jin ciwo amma na Ke daurewa, muhseen yana ya fita ya dawo can ciwo ya fara yawa wayata dage gefe na dauka nakira shi da kyar nake magana kana ina ne ina gate yanxu zan shigo naka she wayar sai gashin da hanzari ya shigo ganin halin da nake yasa yai sauri karaso ya ya kamani ya kaini mota ya dawo ya daukko akwatin kayan baby sai a sibiti muna zuwa a karbe ni akai labour room dani, Tunda muka je ya kasa zaune ya kasa tsaye yana ta zirga zirga gashin tace kar a fadawa ko abari in ta haihu a fada musu dan kar a tashi hankalin su kamin 30minutes na haifi santalelen yaro, Nurse ce tafi to tace inai maka murna madam ta sauka lapiya,ta haifi baby boy cikin farin ciki yace alhamdulillah,da sauri yai hanyar dakin Yana kokarin shiga ta dakatar da shi tace yanxu za akai su dakin Hutu, sai sannan ya fara yiwa gida waya ana fito dasu ya karbi jajaririn yana kalla wasu hawaye farin ciki ya zubo masa mene kuma abun kuka yai saurin rike hannun ta ni na rasa dawacce kallama ma zan miki magana Allah ya baki lafiya,ya rungume su gaba daya cikin farin ciki da jin dadi asibiti ya koma kamar gidan biki sabida kowa so yake ya zo yaga babyn da aka Haifa dan ana fadar kyaunsa sosai likitane ya basu sallama aka wuce da ita gidan ta muhseen yai ma yaro huduba da sunan mahaifin sa kuma maifin ta ita ma wato Muhammad,wanda suke kiran sa da suna *noor* ranar suna anyi shagali sosai inda umma ta hada walima a meena restaurant har muhseen din ma sai da yaje. ***** Noor dan shekara biyar ne ya biyo Humaira yar shekara biyu da gudu zai kwace mata chocolate dinta kan mufeeda ta fada wadda take zaune tana gyara meeme gashin ta,Ke mene haka bakwa gani ne zaku danne mi 'ya ku matsa ku ban waje baku da aiki sai fada mome shine zai kwacen chocolate dina da aunty fadila ta kawo min ta fada cikin gwaran cin ta,bani ta kwace ta bata kuka yasa muhseen ne ya shigo lalala waya taban dady kai ma zomu fita na siyo ma taka,daukan sa yai zasu fita yayi ma Humaira gwalo itama kukan ta sa ajiye shi yai ya Dora ta a cinyar sa yace su shirya har Momeen nasu su fita shan ice cream, Sun shirya sunyi kyausosai sannan suka fita domin yi siyyaya, cikin soyayya da jin dadi suke tafe bayan sun gama daga nan suka huce gidan photo vella akai musu falimy din alhaji muhseen da Hajiya mufeeda. A nan na kawo karshen wannan littafin nawa me suna *LABARI NA* sani abu na cikin littafin ya faru a gaske bakomai ne kirkirarre ba idan akwai wanda be Ji dadi ba to ayi haquri in nai kuskure a yafe ni,nagode da kaunar ku wanda masoyana masu yimin Fatan alkhaeri sda addu'a nagode Allah ya kara zumunci sai mun hadu wani littafin na gaba, Ta ku har kullum *Salmah Ali Wada* Love you all my fans miss you too😍😍😍😍😍😍😍😘😘😘😘😘😘😘😘 Bye bye [2/15, 7:20 PM] ‪+234 703 962 5239‬: 💕💕💕 *LABARI NA* 💕💕💕 *written by*✍✍✍ *Salmah Ali Wada* *(Aunty)* Page 220-225 Doctor ka gayan halin da take ci,ka kwantar da hankalin ka an samu an ceto rayuwar ta da abun da Ke cikin ta wanda bincike ya nuna dan wata biyu da sati daya da da ba ae saurin kawo ta ba daga ita har babyn zasu iya rasa ransu, Dan bugun da ta sha ya galabaitar da ita sosai wani gumi ya share to ductor yanxu ya jikin nata eh to mun dai mata alurori sannan an sami nasarar tsayar da jinin dake zuba, Yaushe zata farka gaskiya jikin ta yana bukatar Hutu sosai zata iya kai wa dare ko ma fin hakan, Ga list na magunguna sai kai maza kaje pharmacy ka karbo, Tunda ya shiga dakin ya kasa zaune ya kasa tsaye can ya zauna a gefen gado kuka yake kamar karamin yaro,ya rike hannun ta kam yana mufeeda ta dalilina akai miki hka ko,kiyi haquri magana yake kamar tana jin sa Yana zaune ko da akai salla a dakin yai tasa sannan yai addu'ar Allah yaba ta lpy, Yana zaune yana rike da hannun ta yana tunanin irin hukunci da zai yanke wa Angelina, Gashin kanta ya gyara mata wanda ya zubo a fuskarta har ta rame ga wanj fari da ta kara, Kwafa yayi Angelina zaki gane baki da wayo har dare bata farka ba, Bacci barawo ne ya sace shi cikin baccin yaji kamar hannun sa na motsi yana tashi yaga ta farka amma idon ta a rufe hawaye na fita ta gefen idon ta,ko da ya duba a gogon dakin 2:45am Starshine kin tashi sannu ya jikin shiru tai cikin ta wani irin ciwo yake ga yunwar da ta huni da ita duk da a cikin drip din Ansa ta abinci, Bude idon ta tai a hankali kamata yai ya zaunar da ita sannan ya samata pillow a bayan ta sannan ya hada mata shayi yana bata a baki har sai da ta koshi ya miko mata magunguna ya bata ta sha tun da ta tashi yake mata sannu yayi ta yafi a kirga,ina so nayi sallah ta fada temaka mata yai ta tashi ya kai ta toilet da kan sa yai mata alwala sannan ya kamota ya sa mata hijab sallar ma a zaune tai tun dg azzahar har isha'i sannan tayi shafa'i da wutiri tana idarwa ana fara karaye shima alwalar yai yazo yana jera nafilfili haka har akai asbah sannan yai tai makata ta kwanta shi,sai da gari yai haske sannan likita yazo ya kuma duba ta,sannan ya fita yai ma wata nursa magana yace ta kula da ita kan ya dawo Ok badamuwa sai ka dawo shigowa tai ta zauna suna dan taba hira har bacci ya gaba da ita, shi kuma yaje office yai complain daga nan yaje gida yai wanka ya debo mata kayan da zata sa, Sai da ya fito Palo sannan ya kula da inda kwalbar ta fadi ta fashe durkusawa yai yana kallon wajen har yayi baki alaman acid ne ya zube lallai Angelina bayan dukan da kikai mata har kinso ki illata ta,Kwafa yai sannan ya gyara wajen cikin hanzari,yai sauri ya gama ya koma asibiti, Ya dawo yai ma nurse godiya ga wannan ya miki mata kudi aa ka barshi ae aikina ne eh na sani kawai kyautace na baki ta karba nagode sannan ta fita, Sai da tai Kwana biyu a asibitin sannan aka basu sallama, Koda suka dawo wata irin kulawa yake bata sabida doctor yace ta daina wayan aiki da zai sa ta gaji, Komai shi yake mata har tausayi yake bata, Yau Sati daya da sallamo ta suna zaune a Kasan carpet yana mata tausa a kafafunta dear sannu da kokari ya dago ya kalleta da akai me fa da irin abinda kake min mana,ja mata hanci yai yace in ban miki ba wa zan ma, Dazu kana wanka mukai waya da umma tana gaishe ka na ma kira hajiya tace Kwana biyi baka kirata ba lapiya,me kika ce mata cewa nai aiki ne yai ma yawa a office yawwa dan bana son kowa yasan baki Ji dadi ba sabida kat hankalin su ya tashi, turo kofa akai aka shigo tunda ta shigo nake kallon ta sai a sannan shima ya juyawa Ke me kika zo yi min a gida, Durkusa wa tai tana bashi haquri,shutoff yace mata cikin tsawa bata re kuka zo gidan ba tare muka zo ta fada muryarta na rawa,ban san abinda zata yi ba Ke nan nadai haka tace nazo muje muga matar ka,kuma ni na hanata zuba mata acid din da zata yi, Naji ya fada yana tsareta da ido yanxu tana ina tunda abin ya faru ban kuma zuwa gidan ta ba,amma nasa in take tana ina ya fada da sauri nan take ta fada masa.cikin azama ya tashi zai fita na kira swthrt ina zaka zanje naji dalilin da yasa tazo har gida taimika haka kayi haquri ka dawo ka kyaleta ko gama fadan banyi ba ya fita sai na dawo,har ya fita ya dawo ya dau jakar ta ya fita da sauri Ya bar mu nida Mary sannu madam ta matso daf dani ta rike hannu na tana bani haquri komai ya huce,Karki damu suka cigaba da hira sama sama can ta tashi ta tafi,tace zata dinga xuwar min in bata da skul nai mata godiya ta fita, Shi kuwa yana zuwa kofar gidan ya danna door bell zai kuma dannan wa aka bude, Halfbest da wani mini skirt a jinka ta, tana ganin sa gaban ta ya fadi zata rufe Ke nan ya hankadata ya shiga ciki sannan ya rufe kofar je fa mata Jakarta yai sannan yace me yasa kika je min gida har kika taba min mata,zata yi magana ya Dakar mata bakin ta to yau ko ubanki wane a garin sai jikin ki ya gaya miki ta juya zata shiga daki a guje cikin zafun nama ya zanyo gashin ta da karfi ta saki kara,kafa yasa ya hankada faduwa tai kan ta ya bugi center table,ball ya kuma yi da ita taje ta bugi kofa sabida a zaba kasa kuka tayi, betl din jikin sa ya jaro ya fara dukan ta da wajen kan tun tana kokarin guduwa har takasa shi kuwa beda na dukan ta ba sai da ya gaji sannan yace kya kuma karambanin zuwa gida na sai na miki wanda ya fi wannan,karuwar banza ya fita ya barta ya kuma targaden da yai mata, Sai da tai wajen awa a haka kamin wata kawarta ta zo ta kwashe ta tai asibiti da ita, Cikin ta yakai wata bakwai zai shiga na takwas su zaune a Palo suna hira,albishirin ki tace goro yace next month zan gama aikin da nazo yi,da sauri tace haba yace eh mana amma baza mu koma ba sai kin haihu tab ae kuwa koda baka gama ba a gida zan haihu a nan wazai kula dani, Nuna kan san yai gaba ni ba dariyata tace da anyi danyen jego, Tun dg wannan lokacin kullum sai sun fita tayi exercise daga nan suje suyi siyayya,tun tana zabar kaya ita da baby har ta daina dan siyayyar daya ke yi tayi yawa, Sai da cikin ya shiga wata na tara sannan zasu dawo rananr da zasu tashi farin cikin ta ya kasa boyuwa, Haka Mary da abokan sa suka rako su airport suka shiga jirgi dgan nan sai Nigeria, jirgin na sauka ta tashi da dasauri ya riko ta haba starshine Ke ko Nayi jikin ki bakya kawai so nake naje naga umma a haka suka fito yana rike da ita har inda mutane suke suka kara sa wajen Copied By HAYATU BABA ZUBAIRU (admin Arewa hausa novels Novels villa Duniyan novels Hayat hausa novels Hausa novels and fashion And Cool novel, makeup and cooking) adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *