Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Thursday, April 13, 2017

MIEMIE COMPLETE

adsense here

🎀MIEMIE🎀 By.Ummi Hambali💄 1⃣to5⃣ Yarinya ce da bara wuce 7yrs ba tana zaune kusa da bola tana ta rera kuka yarinyar koda na kare mata kallo iya haduwa ta hadu duk da karancin shekarunta fara ce sol hancinta nada tsayi daf da bakinta idanunta ba laifi suna da girma cikin gashin idonta gazar gazar girar ta tana da tsayi ga cika sun kusa hadewa da juna bakinta dan mitsi kamar light pink gashin kanta kam duk da ba gyara mata shi ake yi ba amma kyawun sa bai hana fitowa ba don baki ne wulik ga santsi liya liya har gadon bayanta gaskiya yarinyar nan ta hadu kamar yar indiya.....wata mota kirar Ferari naga ta paka wani matashin sarauyi kyakkyawa naga ya fito yana amsa kira a wayarsa hankalin sa ya kai ga yarinyar takawa yyi har wurin da take yace baby mai kike yi a kusa da bola da yamma haka shiru tayi ta kyalesa ya kuma cewa dodo zai kama ki da gudu tayi wurin sa tace pls kace kar ya kamani murmushi yyi yace ba re kama ki ba mai kike wa kuka turo baki tayi tace ba Hajiya bane take dukana kullum don Abbana da Ummina sun mutu wai shine tace ta gaji dani wurin Abbana da Ummina nake son naje kullum dukana Hjy take kuma abinci kadan take bani dafa mata kai yayi yace mai sunanki ya goge mata hawaye tace sunana Mimi kai fa murmushi yayi yace Jalal yanzu muje ki nuna man gidan Hajiyar turo baki tayi tace chab ta dakeni kake so to ban san gidan ba ka tafi ka barni re yi magana wani mutum yayi masa sallama yace Mimi daga masa hannu tayi Jalal yace pls ka kai ta gida yamma yyi na ganta tana kuka nace ta tafi gida taki wai Hjy tana dukanta nace mu tafi na raka ta taki mutumin ya girgiza kai yace ai Hajiya wahala take bata kullum sai ta daka wannan yarinyar kuma ba komai take mata ba kawai don ta tsaneta tane tunda Allah ya dauka rayuwar iyayenta shekara daya data wuce yarinyar nan bata kuma samun farin ciki ba Hjy mahaifiyar mahaifintane taki bari kowa y dauke ta don kar ta huta wlhy in kaga wahalar da take bama yarinyar nan sai ka zubar mata da hawaye abinci sai ta gadama take bata kayan ta kam duk ta gama raba wa wayanda take so yanzu haka bai fi kala uku ta bar mata ba Jalal hankalin sa ya tashi yace to wai mai dalilin yin hakan mutumin y kada kai yace yara uku kawai ta haifa babban shine kawai namiji mahaifin Mimi sauran duk mata ne suna auran masu kudi shi kuma toh yana dai da rufin asirinsa tun da aka raba masu gado kasancewar mahaifinsa attajiri ne Hjy ta hana a bama baban Mimi ko yar biyar tasa ka kannensa suka tafi da duka dukiyar tun daga nan koda yyi wa Hjy maganar a basa wani abu daga cikin kudin take yi masa mummunan baki kai a karshe asiri tayi masa ya bar maganar kwata kwata ga iyali ga babu kudi da kyar suke samu suna ci Hjy ta san da haka amma bata damu ba lokacin da Mimi take shekara uku dama ita kawai Allah ya basa Allah ya daukaka sa ya rike matakin shugaban likitocin duniya baki daya Hjy da kannensa kam bakin ciki shi kam duk da haka yana yi masu alkhairi Hjy kullum burinta ya mutu shida matarsa dama ta tsana matarsa fiye da tunanin mai tunani bata son ta kai har fatan mutuwa take yi masu lokacin da Mimi take da shekara Shida mahaifanta sukai accident suka mutu ana kyauta zaton Hjy ne ta saka a cire masu birkin mota nan fa ta fara bushasha da tarin dukiyar da ya bari taki bari kowa y dauka Mimi don ta azabtar da ita kafin ta kashe ta Hjy bata da imani dama asalinta yar Bauchi ne mahaifin baban Mimi dan Nijer ne buzu suma duk chan suke da zama daga chan ta dauko Mimi Jalal ya share yan hawayen sa y cire note da kudi y bama mutumin yyi ta godiya suka yi sallama Jalal ya rike hannun Mimi y shigar da ita cikin mota yaja suka bar area yace Babyna 🎀MIEMIE🎀 By.Ummi Hambali💄 6⃣to🔟 Jalal y kalleta yace Babyna raki bini gidanmu na kai ki wurin Momina Mimi tace ba za tana dukana ba ko Jalal yace aa babu wanda zai dakeki my baby Mimi tace kana da kyau fa kamar wani dan Arab cikin sigar wasa yaja mata hanci ee ce ai kema kina da kyau fa tayi masa fari da ido Allah ko yace sosai ma tana ta yi masa fira bakin wani boutique ya faka suka fita wurin saloon suka fara shiga aka yi mata gyaran gashi ya shiga boutique yayi mata sayayyar kaya masu yawan gaske da aka gama mata suka tafi wani wurin yara suka shiga wata mata tayi mata wanka ta saka mata wata gown yer iya cinya ta kuma gyara mata gashi tayi kyau sosai da suka fito ta fado jikin sa tace Uncle nayi kyau ko ta kashe masa ido murmushi yyi yace kinyi kyau sosai suka ci abinci daukarta yyi a hannu suka dauka picx sunyi kyau sosai kana suka fita zuwa mota suna fara tafiya tayi bacci basu dauka lokaci ba suka shiga Kaduna gidan step Mom dinsa ya nufa dake a Malali yyi horn mai gadi ya buda masa get yyi masa sannu y shiga gidan gaskiya ya tsaru matuka fitowa yyi y bayar da kayan aka shiga dasu buda dayan murfen yyi ee dauko ta ee runtume ta suka shiga yyi sallama Mami da fara'arta ta amsa masa tare da yi masa sannu da zuwa zama yyi suka gaisa y kwantar da ita a kujera yyi wa Mami bayanin komai tace to shikenan son babu komai Jalal yace amma pls Mami kar a bari Abba da Ammi su san ni na kawota Mami tace worry nt my son kar ka mantawa mun sha yin sirri muna binnewa bbu wanda y sani Jalal yyi murmushi yace tnx alot Mamina yanzu zana shiga j na gaida Ammi anjima zana dawo Mami tace to son ta dauke Mimi ta kai ta wani kyayataccen daki ta kwantar da ita dadi taji ya lullubeta dama batta ya mace a zuciyar ta tayi wa Allah godiya Jalal bai zarce ko ina ba sai wata School yayi wa Mimi registration kana ya wuce wurin Ammin sa y gaidata ta amsa da tare da tambayarsa ya hanya kwantawa yyi Ammi tace yanzu kam bada jimawa ba Sakina ta tafi bata rai yyi yace ni wlhy Ammi banna son maganar wannan Sakinar Ammi tace kaji dashi ka tashi kaci abinci lumshe ido yyi yace na koshi tsuki tayi ta tashi tace ai kaci na uwarka ba na rabaka da Aisha amma kaki in banda hauka wake son kishiyar uwa sai kai da hauka ta sauka a kan ka mtswww ta shiga daki ransa a bace ya fita yaja motar sa wani gida y shiga part biyu kalar ginin zamani wani part ya buda ya shiga yyi kwanciyar sa yace ni na rasa mai ke damun Ammi wlhy Allah ka ganar da ita tashi yyi yay wanka y chanja kaya ee fita zuwa masallaci yayi sallah ee wuce gidan Mami yana shiga Mimi tayi hogging din sa ya chafe ta suka zauna Mami tace ai tunda ta tashi take tambayar kana ina murmushi yyi yace toh kinga Mami ce mamana kinga ita zata na kula dake raki zauna wuri ta ko murmushi tayi tay fari da ido tace eee ai ita ba muguwa bane tana da mutunci dazu ma tayi man wanka ta bani abinci da chocolate murmushi yyi yace Mami ramu je shan ice cream Mami tace toh a dawo lfy suka fita yaja motar suka shiga wani mall suka yi shopping suka koma gida suna ta fira bai bar gidan ba har sai da tayi bacci ee tafi gidansa da safe ya shirya cikin kananan kaya suit cofee color yyi kyau sosai sumar kan sa ta kwanta lufff sajenta yasha gyara gaskiya Jalal ya hadu sosai kamar balarabe yake yana da kuma jiki da tsayi ga faffadan girji fitowa yyi ya shiga cikin motar sa yaja ya fara zuwa wurin Ammi y gaidata kana y wuce wurin Mami bayan sun gaisa y ce Mami hope dai ta saka uniform din Mami tace ai tun dazu na gama shiryata kamar daga sama yaji an rungume sa ta baya murmushi yyi y jawo ta tace Uncle mornin yace mornin dear mu tafi ko ta rike masa hannu Mami tayi masu Allah y kiyaye suka tafi y ijiyeta a ckul aka yi mata interview sun yi mamakin kokarinta aka bata primary2 da kyar ta bar Jalal ya tafi wurin aikin sa dama shi a gidan tv yake aiki y karanta Mass com by 6pm suka tashi y biya ee dauko ta turo baki tayi tace ni banna son ckul bani kuma zuwa tayi gaba rike mata hannu yyi suka shiga cikin mota yace ai gobe babu ckul wurin aikina zaki rakani ko zaro ido tayi tace ba'ayin allura dai ko daga mata gira yyi yes bbu mai allura a tv zaki ga ina news washe baki tayi tace nima zaka sakani sakani a tv ko daga mata kai yyi 🎀MIEMIEE🎀 By.Ummi Hambali💄 1⃣1⃣to1⃣5⃣ Bayan anyi la'asar suka fita yawo suka dawo da dabara y bar gidan washe gari bayan ya shirya ya gaida mahaifiyar sa ya biya ee dauka Mimi suka tafi wurin aikin sa yyi mamakin yadda ta barsa yyi aiki ta sama wata kawa Mimi ta burge mutanen wurin don kowa in rata wuce sai y kira ta da azahar yace tazo su tafi y mayar da ita wurin Mami y dawo taki tace masa ita ba yanzu ba y bari a tashi ita yanzu wasa suke yi yace toh kubi Anty kuyi sallah babu musu suka bita bayan sun idar ta kai su suka ci abinci ranar Monday Jalal yazo daukar Mimi zuwa school taki da kyar ya lallabata suka tafi a kwanakinnan haka yake fama da ita har suka kusa fara exams yau ta kasance weekend bbu aiki sabida haka bai tashi da wuri ba y tafi gidan Mami bayan sun gaisa yace wa Mimi tazo su yyi mata rvsion ba musu ta dauko books dinta yyi mata y bata work tayi lfy qlau yaji dadi sosai bayan sun gama suka ta mayar da books din yace mu tafi saloon a gyara maki gashi ta dare masa baya taki sauka a haka suka fita da kyar ta sauka suka shiga cikin mota ya kai ta saloon bayan an gama mata suka tafi yawo sune basu dawo ba sai da yamma haka dai kullum yana yi mata lesson da week end kuma suna fita haka dai rayuwa ta kasance Jalal da Mim sun shaku sosai always al d tym suna tare haka ma da Mami sun shaku bayan sun yi exam Mimi took first position har ta gama primary ckul at d age of 10yrs ita ke daukar first ga haddar al qur'ani bayan sunyi common entrance Mimi taci Jalal yyi mata registration na Turkish gaskiya Jalal na kula da Mimi sosai fiye da yadda yake kula da kan sa....yau ne rata fara zuwa Turkish j.s.1 da wuri Mami ta tasheta tayi wanka suka yi sallah ta saka uniform inta riga da skirt iya karsa gwiwa ta saka socks da takami ta dora beret tana yin breakfast taji karar buda kofa ta mayar da dubanta ga mai shigowa tana ganin Jalal ne ta tashi tayi rungume sa tace Gud Mrnin Uncle murmushi yyi mrnin cwty how was ur nyt ta amsa da fyn lemme carry my bag ta shiga da gudu ta dauko jakanta tace Mami bye bye Mami tace a dawo lfy dota son sai kun dawo ko yace Mami pls ki sa mai aiki tayi man tuwo Mami tace to son suka fita yyi dropn din ta da aka tashi driver yazo ya dauke ta tana ta kumbure kumbure sbd batta son y dauke ta koda suka koma gida ta daukar bag dinta ta shiga ciki Mami tace dota lfy na ganki a haka Mimi tace Mami ni wlhy nayi missn daukowar uncle naji na tsana ckul din tunda ba tare ake tashin mu ba Mami tace yar gidan Uncle dinta worry nt nan da 2hours re dawo yanzu zo kici abinci sai kiyi wanka da sallah Mimi tace Mami wanka da sallah zana fara yi sabida rana Mami tace to shikenan muje na hada maki ruwan suka shiga dakin ta hada mata ruwa kana ta fito Mimi ta shiga tayi wanka data fito ta shafa mai Mami ta shafa mata powder da lip glow ta saka mata riga lyt blue tasha ado da stones an rubuta princess ta saka mini skirt black ta gyara mata gashin kanta ta kulle mata da ribbon ta tuffeke mata jelar gashin har tsakiyar bayanta ta shafa mata turare ta bata dogon hijab tayi sallah kana suka fito palo Mami tayi tayi da Mimi taci abinci amma taki ita wai sai uncle y dawo ta kwanta kan cinyar Mami tana ta yi mata fira tana jin sallamar Jalal da sauri ta tashi ta dare sa y daga ta sama suka zauna bayan sun gaisa da Mami suka zauna Mami tace tun dazu nake fama da Mimi taci abinci taki ita dole sai ka dawo murmushi yyi ita ma tayi masa y saka hannunsa a cikin dimple dinta ita ma ta saka hannu a cikin dimple din sa Mami tayi murmushi tace ku tashi to kuci abincin Jalal yace bara na dauko muci a kasa yau banna ra'ayin sama Mami tace bara mai aiki ta dauko ta kira mai aiki ta dauko abincin suka sauka kasan carpet kamar yadda suka saba yau ma a tare suka ci da suka gama Mami ta kira mai aiki ta dauke plate din Mimi tace ita rata dauke bata so a taba plate din da suka ci abinci murmushi dukan su suka yi Jalal y tashi zai fita yace laaa takalmi na yyi kura y kira mai aiki ta goge masa Mimi ta warce takalman tace tabb takalmin Uncle dina ma to ni zana goge ta goge su fess shikam burgesa take yi data gama ta mika masa yce tnx cwty turo baki tayi tace don't thank me again Uncle it's mh duty ja mata hanci yyi yce may God bless u ta amsa da amin bye y ce ok bye yau i have alot to do sai nazo gobe ko 🎀MIEMIE🎀 By.Ummi Hambali💄 (Much luv my mentor 4 lfy😘 Khausar M.Hassan💞) 1⃣6⃣to2⃣0⃣ Jalal yace kinga na manta na fada maku sometyn let's sit down ciki suka koma suka zauna Mami tace ashe baka tafi ba ee ce eh wlhy Mami i 4got to tell u exam din da nayi i got excellent yanzu na sama promotion nine shugaban gidan tv Mami tace alhamdulillah Allah y sa alkairi Allah y baka ikon rike gaskiyarka gaskiya am happy 4 u Mimi ta shafa sumar sa tace congrat Uncle murmushi yyi yace tnx to u all yanzu zana wuce sai gobe turo baki Mimi tayi ta shiga daki bin ta yyi y rike mata hannu y ce cweety gobe fa zana zo anan ma zana kwan da kyar y samu ta hakura Mami ta kwantar da ita akan cinyarta tayi mata kitso da suka gama Mami ta dauko al Qurani su kayi karatu basu tashi ba sai da aka kira sallah ...yau ta kasance week end Mimi bata tashi ba Jalal y shigo yaji shiru dakin Mami ee shiga Mimi tana kwance tana bacci murmushi yyi y tsaya a bakin kofar don yaji karar ruwa a bandaki hakan y tabbatar masa da Mami ta toilet kamar an mitsile Mimi ta tashi tace ashe i guess ryt mrnin murmushi yyi y karato wurin ta yace mrnin sweety taya kika yi san am d 1 tashi tayi ta zauna tayi murmushi taya bara na gane d step of mh best man in d whole world ba taya bara na gane kamshin Uncle dina ba u're mh best eva u en cwt Mami murmushi yyi y rike mata hannu yace nima u're mh best eva lady nima yanzu tashi kiyi wanka mu tafi bikin sister na tashi tayi ta shiga dayan dakin tayi wanka data fito ta fara kiran Mami murmushi Mami tayi tace Son bara naje nasan kaya rana bata ta shiga dakin tace kin shafa mai Mimi tace na shafa Mami tace toh ta dauko mata kaya gown brown ta saka dakin Mami suka shiga ta shafa mata mai da red lip stick ta gyara mata girar ta ita dama girar ta kamar anyi carvn take ta shafa mata kwalli ta gyara ta sosai tayi mata parkn gashin a tsakiya ta saki gashin da suka gama Mami ta rike mata hannu suka fita Jalal yyi drivn Mimi ta zauna a side sit Mami kuma na baya Mami tace Mimi banna son surutu in munje ki zama vry calm kiyi kamar bake ba kinji Mimi ta daga kai gidan Ammi y shiga yyi parkin suka fito y rike mata hannu suka shiga Ammi suka gaisa da Ammi sama sama ta amsa wata yar yarinya tazo ta wurin da suke zaune ta gaida su tace Mami wannan cute bea in fa kamar ckul in mu daya Mami tace eh Huda ckul inku daya diyar sister tane Huda tayi murmushi tace zo muyi wasa Huda ta rikewa Mimi hannu suka fita da Jalal y shigo yace Mami ina Mimi fa Mami tace sun fita ita da Huda tashi yyi ya fita yaji kukan Mimi da sauri yyi wurin da yake jin sautin jawota yyi jikin sa ya dakawa Huda tsawa uban mai kuka yi mata Huda tace muna wasa Fadila rata wuce ta tambayene diyar wace na fada mata diyar sister din Mami ne ita shine Fadila ta dake ta a fusace yyi kan Fadila y fintsikota ee ce ke uban mai tayi maki kika dake ta yyi mata lafiyayyun mari hudu ta fadi tana ihu Ammi ta fito tace uban mai tayi maka gyara tsayuwar sa yyi yace Ammi ki diba wannan karamar yarinya tayi wa duka kuma bbu abinda ta mata dan taga tare da Mami suka....kafin ya ida Ammi ta wanka masa mari ai tunda ita uwar kace mamin ba banza wanda bai san darjar dan uwan sa ba sai wani banza wlhy ka kuma dukan yarinya akan wata dabba sai na bata maka rai na yanke alakar ka da ita kaki ko daga yau ba raka kuma kwana a gidanka ba har sai ranar da kayi aure dama kullum sai kaje ka gaidata ko to zana saka maka security ta shiga ciki y bita Ammi ta fara bala'i tace ke Aisha fito kiga abinda shegiyar yarinyar ki ta yiwa diyata ta wankawa Mimi mari tace tashi ki bar man gida shegiya keda wadda kuka zo ai dama ban gayya tashi Mami tayi ta rikewa Mimi hannu suka fita taja motar suka tafi ranta a bace Mimi kamar zata yi kuka tace Mami na kiyi hakuri muguwane ita banna sonta Mami ta kasa ma yin magana Jalal y kirata yyi ta bata hakuri bata nuna masa bacin ranta ba don tasan shi yaro ne mai hankali tana shiga gida suka fito suka shiga palo taga Jalal ya jingina kan sa da bango dafa sa tayi a hankula y juyo idanunsa sunyi jajur sai hawaye yake fitar wa dukawa yyi ya dafa Mami yace dan Allah Mami kiyi hakuri wlhy abin da Ammi tayi maki yau it really hurt me ace tayi maki haka at d present of people dagosa tayi y ce wlhy Ammi batta da mutunci da sauri ta rufe masa baki ya girgiza kan sa yace Mami ke kika rai ne ni since my childhood dai dai da rana daya baki taba nuna kin gaji dani ba k kika ci kashina da fitsarina toh dan mai take son ta rabama mu dama ance dan Adam kan manta alkhairin da aka yi masa ni dai koman rantsi koman wahala i'll b wit u share masa hawaye tayi suka zauna tace Jalal kar kaga laifin Ammi frndx dinta ke mata zuga su suke fada mata karya da gaskiya amma wit tym da kanta rata gane stop cryn pls tashi yyi jiki ba kwari yace ina Mimi fa Mami tace tana kitchen tashi yyi y shiga tana zaune akan kujera ta juya baya jawota yyi ya fara tambayarta mai y faru take yin kuka ajiyar zuciya tayi tace to ba kai naga kana yin kuka ba murmushi yyi y goge mata hawaye tap ee kunna y wanke mata fuska shima y wanke 🎀MIEMIE🎀 By.Ummi Hambali💄 2⃣1⃣to3⃣0⃣ Suka fita palo...Jalal na kula da Mimi sosai don in da hali ko kuda bayya son ya tabata in har kana son ganin fushin sa to ka taba Mimi shakuwa sosai ta dada shiga a tsakanin su kullum a tare suke yin breakfast haka dinner ma a tare suke ci same plate **4yrs later** Mimi ce ta fito daki rike da books a hannun ta (ta dada girma hps nata da bbs sun fito tayi fresh abunta) Jalal yace yammatana mu tafi ko Mami tayi masu Allah kiyaye suka fita yaja motar koda suka je school gateman y fada masu bbu ckul yau teachers din sun tafi excursion Jalal yace ai sai mu tafi office ba dadi Mimi taji suna ta firarsu har suka isa ta fito da sauri ta buda masa shima ya fito murmushi yyi ta karba jakar dake hannunsa suka shiga ciki office dinsa suka shiga ta taya sa aiki...haka ma in anyi hutu kullum a tare suke zuwa,yau ta kasance juma'a Jalal na gd tare da Mimi da Mami suna ta fira wayar Jalal ta fara ringin y daga da ee gama tashi yyi yace Abba ne ke kira na Mami da Mimi suka ce a dawo lfy y amsa da amn y fita motar sa ya shiga yana isa yyi parkn babban palo y shiga direct yyi sallama y zauna a kasa bayan sun kuma gaisawa Abba yace dama na kira ka ne naji ya batun auren naka naji har yanzu shiru ko babu wacce ta maka saukar da kansa kasa yyi yace Abba ina da sai dai bata karashe karatun taba Abba yace toh alhmdlh wane level take Jalal yce Abba aa secondary take Abba yace toh kaga sgekaru ja suke yi yanzu fa shekarun ka 32 Jalal yace ai in sha Allah Abba muna a kan hanya Abba yyi murmushi yace yar wane gari ce ita sirikar tawa Jalal gabansa yyi mummunan faduwa y dake yce Mimi yar wurin Mami Abba yace kai amma nayi farinciki sosai naji dadi da wannan hadin yarinyar tana da ladabi da biyayya ko ni daman naso na hada ku ashe dama Allah y ga zuciyana nan Jalal ya basa labarinta da yadda ya dauko ta Abba y sauke numfashi yce gaskiya ka ceta wannan yarinyar kwarai da gaske Allah ya saka maka da mafificin alkhairi Jalal y amsa da amin Abba yace toh kaje ka shirya gobe am free by 9:00am zamu tafi Kano tare da kai da ita Mimi da Mami Jalal yyi wa Abbansa godiya amma ba da so samu ne pls kar ka fadawa Ammi don in har aka fada mata to bbu zaman lfy don tun Mimi na karama ta tsaneta Abba yace e ai na sani sarai nasan halinta ba zana fada mata ba sun jima suna fira bayan sallar Esha Jalal ya shiga gidan Mami ita daya a palo tana kallo yce Mami ina Mimi fa murmushi tayi tace wai anya kam kana kula da kanka kmr yadda kake kula da Mimi kodai er gida za'a yi ne murmushi yyi y zauna kusa da ita yace Mamina kenan wani taimako nake son ki man taimako Mami tace to son Jalal yace Mami Abba y fara yi man maganar aure ni kuma a gaskiya babu wadda nake so nake kauna sai Mimi don nama fada masa yace gobe ku shirya zamu tafi Kano wurin grandma inta Mami ta daga hannu sama tace alhamdulillah na jima ina son naji wannan kalmar a bakin ka don babu wanda ya chan chanta ya aura Mimi sai kai Jalal kai ne kawai namijin da zaka bata cikakkiyar kulawa Jalal yce to ni Mami bansan taya zana fara yi mata bayani ba Mami tace kar ka sama damuwa tashi ka sameta tana daki ka fada mata da bakin ka kasan waka a bakin mai ita yafi dadi Jalal yace to Mami tashi yyi yay hanyar dakin a hankula y buda yyi sallama ta amsa da daddadar muryar ta tace ai fushi nake ache trou out ban ganka ba yanzu ma na gama kuka coz ban ga Uncle dina ba shi ya manta dani murmushi yyi yace am srry aiki ne wlhy amma ki sani Uncle dinki ba zai taba mantawa dake ba kullum da tunaninki nake kwana nake tashi yawwa na tambaye ki mana Mimi tace am all ears zama yyi yace mai sa kike kallona dariya tayi tace nima mai sa kake kallona ruwa y kurba yce ahh taya ba zana kalla sweefy na ba murmushi tayi tace wai yaushe zaka bar kira na da wannan sunan murmushi yyi yce sai ranar da na bar numfashi ita ma tayi murmushi Jalal yace plz Mimi ina neman alfarma a wurinki Mimi ta gyara zaman ta tace fada amma Allah y sa bata fi karfina ba yce bai fi karfinki ba kin san kowa ne zuciya akwai muradin ta to ni a tawa kece Mimi kada kai alamar bata gane ba Jalal yace to i mean i love u en i wnna marry u but wat i ur view sauke kan ta kasa tayi Jalal yace ya naji kinyi shiru hannunsa yasa y daga mata fuska hawaye yaga sai zuba suke a rude yace Mimi ba kya sona ko in har ba kya sona kar kiji kunya ki fada man don ba zana so ki cutar da kanki Mimi ta girgiza kanta tace Jalal ba zana taba zama butulu ba duk da lokacin da ka taimakeni ina da karancin shekaru amma ba zana taba manta rainon da kayi man ba ka kula dani Uncle Jalal in har nace bana son ka to wlhy nayi karya na yaudara kai na ba komai ya saka ni kuka ba sai haduwa na da Ammi don nasan ba zata taba bari ka aure ni ba Jalal y goge mata hawayen yce in har Ammi ce kar ki damu Abba y riga da y amince gobe zamu tafi Kano da ke da Mami da Abba yanzu bara na je na dawo a hankula tace a dawo lfy y amsa da amn yyi murmushi y fita kwantawa tayi tana kuka 🎀MIEMIE🎀 By.Ummi Hambali💄 DEDICATED TO MIEMIE_BEE👄 3⃣1⃣to4⃣0⃣ Mami ta shigo ta dora kan Mimi a cinyarta tace Mimi na mai sa kike yin kuka bana son naga kina kuka pls stop t Mimi tace Mamina i really luv Jalal buh i can't st wit his Mum cox she hates me and she hate u my 2nd Mom of lyf Mami ta shafa mata gashi tace kar ki damu da wannan addu'a zamu na yi kinji Mimi na in sha Allah zata chanja wlhy Mimi in har baki aura Jalal ba toh ciwon zuciya zai iya kama sa don Jalal yafi kaunar ki akan kan sa yanzu tashi kiyi sallah Mimi ta tashi kana Mami ta fita Mimi tayi alwala tayi sallah data idar ta koma kan gado ta kunna air condition ta rufa phone dinta iPhone 6+ da Jalal y daya mata ta dauko wakar korede bee romantic ta kunna tana bi tana hawaye koda Jalal y shigo bata ma san y shigo ba sai da y dan taba bed side drawer kana tace yaushe ka shigo murmushi yyi yace ynxu na shigo tashi muje kici abinci bara ma na sa a kawo maki nan kafin tayi magana ya fita wayarsa ta dauka ta shiga pictures bbu picx ko daya na wasu daga nata sai wanda suka yi a tare tun tana karama har ta girma picx din ta ma sunfi yawa akan nasa daya shigo zama yyi a gefen gado yace oya tashi da kai na ma na zuba maki tashi kici mika masa wayar tayi yyi murmushi y karba da kyar y samu taci abincin kana sukay sai da safe y fita kamar yadda ta saba yiwa Mami sai da safe tashi tayi taje kana ta dawo tayi addu'a ta kwanta washe gari misalin karfe takwas sun gama shiryawa Mimi ta saka Arabian gown tayi rolln veil tayi kyau sosai Jalal y shigo yyi kyau sosai shima ya saka lyt brwn shadda anyi aiki da dark brown zare y saka dark brown hula yyi kyau sosai bayan sun gaisa suka yi breakfast kamar yadda suka saba kullum amma kuma Mimi yau duk sai taji kunyar sa take ji daya kula yace uhummm kin ma bari vry soon zaki dawo tawa 4eva hannu tasa ta rufe fuskar ta suka ci gaba da cin abincin suna yi suna kallon juna Jalal yce y d look mutmushi tayi tace kayi kyau daz y murmushi shima yyi har sai da hakwaran sa suka bayyana yce weefy kinga kam yadda kika hadu suna ta dai firar su da suka gama suka fita Jalal y dauko prado yyi drvn Mimi ta shiga gaba Mami kuma baya guest house suka shiga na Abba bayan sun gaisa suka fita shida Mami suka shiga baya suka tafi ita kam Mimi duk a takure take Jalal a hankula yace wai mai sa kike jin kunyana yanzu murmushi tayi tace ai ohhh baka ma sani ba naga ai zuciyana naka ne ba Jalal yace weefy na haka yake suna ta firar su irin na masoya Abba yyi murmushi yace wai da wane suna Mimi kike usn a ckul Mimi tayi murmushi ta kare fuskarta Jalal yace Maryam Jalal take using Abba yyi murmushi yace kace wannan soyayyar tun tana karama Jalal yace sosai Abba ko Mamina Mami tayi murmushi Jalal y yiwa Mimi kalon luv ita ma ta mayar masa har dai suka shiga cikin Kano Tudun Yola y shiga suna ta fira a unguwar Jalal yyi parkn y fito wasu dattijai y yiwa sallama yace dan Allah tambaya nake suka ce Allah yasa mun sani Jalal yace gidan wata Hajiya nake nema kakar Mimi wadda iyayenta suka rasu tun tana karama babanta aikin asibiti yyi kafin Allah y dauka ransa daya daga cike yace ohhh woo gidan Hajiya Baraka kenan ai Mimi ta jima da bata amma Hjy ko a jikinta wanchan gidan mai bakin gate ne Jalal yace Allah sarki na gode yyi masu ihsani ya koma cikin motar yaja zuwa gidan horn yyi mai gadi y buda masa y shiga bayan yyi parkn yace bara na fadawa mai gadi y sanar mata tayi baki Abba yace yawwa hakan ma yyi Jalal y fita suka gaisa da maigadin Jalal yace ka sanarwa Hajiya tayi baki mai gadi yace to yallabai y shiga ciki bada jimawa ba ya dawo ya fada masa tace su shigo yce ok bara nayi masu mgn motar y buda y sanar dasu su fito fitowa suka yi suka shiga a palo suka zauna bada jimawa ba ta fito suka gaisa ta saka aka kawo masu abinci da abin sha ko daya basu ciba kuma basu sha ba Abba y fara da cewa sunana Abdulmalik A.Yola ina sana'ar sayar da auduga kuma nine shugaban n.n.p.c nazo ne nida iyalina don mu sanar maki dana yaga jikarki Mimi yana so yanzu haka ma haka muna shirin biki Hjy tace ohh Alhaji Mimi kuma yarinyar da tun tana da shekara bakwai na nemeta na rasa ta gujeni a ina kuka ganta Abba yace ya kike aibanta jikarki hmmm duniya kenan shiyasa mutane da dama ke gudun yan uwan uba Allah yasa mu dace wannan da kike gani kusa da wannan yaron ita ce Mimi wannan kuma Jalal danane nan y bata labarin yadda Jalal y dauka Mimi Hjy har kuka sai da tayi nan ta roka gafarar Mimi ta yafe mata ta bukaci a bar mata Mimi..Mami da Jalal hankalin su ya tashi sosai don bassa son rabuwa da ita Mimi taki tace ita sai wurin Mami haka Hajiya ta hakura nan suka bata address dinsu sun jima a gidan suka shiga wurin yan uwa aka sanar masu maganar auren sai bayan la'asar suka koma Kd 🎀MIEMIE🎀 By.Ummi Hambali💄 4⃣1⃣to5⃣0⃣ A week din Mimi suka fara waec lesson Jalal yke yi mata sosai 2weeks suka gama weac bayan kwana hudu da gamawar su aka saka masu rana nan da 2weeks Mami ta dauko mai gyaran jiki ta musamman daga Maiduguri soyayya kam ba'a cewa komai don in har bassa tare to suna waya gaskiya Jalal yana matukar kaunar Mimi ita ma haka tana matukar kaunar sa a yan kwanakinnan tayi fresh abinta tay bul bul ga wani laushi da kyau da fatarta ta dada yi lefe kam ba'a magana kayan gaskiya sunyi kyau sosai ana sauran kwana uku aka yi mata lalle da misalin karfe hudu mai makeup tazo tayiwa amarya ta shiryata tayi kyau gaskiya sosai ta saka white lx gown gashinta aka yi mata doughnuts da shi ta yafa mayafin kayan shara shara tayi kyau sosai kamar a indiya shi ma ango yasha farar shadda anyi mata ado da bakin zare ya saka bakar hula da bakin takalmi gaskiya yyi kyau sosai in ba an fada maka ba sai kace indiyawa ko larabawa koda suka isa wurin ba'a dauka lokaci ana event din ba mawaka suna gama wasan su amarya da ango suka tafi washe gari tanar alhamis aka yi Indian nyt shigar India suka yi sunyi kyau sosai ranar juma'a aka yi walima manyan malamai sun halarta sun zuba wa'azi mai ratsa jiki amarya kam tasha kuka washe gari kuma aka daura aure sadaki dubu hamsin mutane sunyi mamaki sosai don a zaton su za'ayi karya bayan an daura aure Abba ya sanar masa ba zata tare ba sai bayan tayi neco nan da 3wks Jalal bai ji dadi ba haka dai ya hakura amma a yan kwanakinnan a gidan Mami yake wuni bayan sati daya Ammi ta dawo daga Autsralia Jalal yayi mata sannu da zuwa tace ka zauna ina son yin magana da kai da Abbanka daman jiran zuwanka nake watou naje Australia ta hado maka lefe zaka aura Sakina umarni nake baka ba shawara ba dukawa yyi kasa yace dan Allah Ammi ki gafarceni ki man rai Ammi wlhy banna son wata ya mace face....Abba yace ke Amina dakata kene ubansa to ki sani ni nake da hakkin yi masa haka to ki sani dana sati biyu da suka wuce yyi aure Mimi ce matar sa nan da sati uku zata tare Ammi ta rike kugu tace chab di jan lallai kam ka dauko ruwan dafa kan ka ina son yanzu yanzu ka rubuta mata takardar saki idan ba haka ba sai na illata shegiyar yarinya ba magana nake yi maka ba Abba yace ke dakata kiji wannan iskancin ba dani ba kuma ba zana dauka ba raki mayar dani mutumin banza ba kuma ki sani auren da kike son yi masa baki isa ba Ammi tace zana yi maka alfarma na barka da ja'irar matar ka amma ka sani cewa wlhy in har baka aura Sakina ba to wlhy sai na tsinemaka ta shiga ciki fuuuu faduwa Jalal yyi yana kuka Abba ya rike sa yace dana kayi hakuri ka karba kaddara kasan halin mahaifiyar ka sarai tunda har tayi maka barazanar haka to ka amince kawai banna son bakin uwa y kama ka Jalal yace shikenan Abba na gode y tsahi y fita zuwa dakin sa yana shiga y kwanta yana kuka ya rasa ina zai saka kan sa Ammi ta shigo tace ka tashi kaje gidan su Sakina in har baka je ba sai na saba maka ta fita da kyar y tashi wanka yyi ya saka kananan kaya sai kamshi yake zuba wa yyi kyau sosai fuskar sa babu walwala kallo daya raka masa kasan da akwai abinda ke damunsa tv y kunna Sheik Jafar Mahmud Adam na wa'azi akan bin umarnin iyaye in har abin bai sabawa Allah ba jikin sa yyi sanyi sosai key din motar sa y dauka yja motar koda y shiga gidan y jima bai fito ba sai bayan 30mins y fito suka gaisa da mai gadi bayan sun gaisa mai gadi y shiga ciki y kira Sakina bada jimawa ba ta fito tace san da zuwa ka shigo ciki Jalal da fuskar sa babu annuri yace ina sauri ne Sakina ta tabe baki tace wai mai sa Abduljalal baka damu dani ba ni sai wata banzar yarinya kanwar ka ta nawa ce haba y kamata yadda kake wayayye ka aura yar uni wayayyiya ba wata banza secondarian tsuki yyi y nuna ta da yatsa yce ki kama kanki mai zaki nuna wa Mimi ki sani ta fiki komai kuma kar ki kuma kiran Mimi banza kalleki fa fitsararriya mar kunya ba tarbiya ba dai gidana ba ai sai ki shigo kan ki ake ji bana sonki bana kaunarki son maso wani koshin wahala y shiga motar sa yaja y fita tsuki tayi tace lallai zanay maganin ka sai na fadawa wahalalliyar uwar taka ta shiga ciki ta fadawa ummanta nan suka kira Ammi suka fada mata nan ta sanar masu y aura Mimi amma zata yi maganin su Jalal gidan sa y wuce y kwanta Mimi da Mami suna ta firar su Sakina ta shigo ko sallama babu ta nuna Mimi ke Mimi kike ko uwar wa ki aikata babban kuskure da kika aura mijina don kishi dani ba karamin hatsari bane don zana iya kasheki na kashe banza wofi sai kiyi tunani kiga in har kina son rayuwarki ki tabbatar da ya sakeki ta nuna Mami da yatsa tace ke kuma Mami kike ko Aisha kike ki jawa yarki kunne in kuma kin gaji da ita tohm shikenan 🎀MIEMIE🎀 By.Ummi Hambali💄 5⃣1⃣to6⃣0⃣ Mami tace ke Sakina ki kama kanki kar ki kuma aibanta man diya fitsararriya kawai ta daga hannu ta wanka Mami mari Mimi taci kwalar Sakina kamar anjefo Jalal suka gansa a tsakiyar su ya makure Sakina ya mareta sosai da kyar Mami ta kwaceta ba shiri ta fita tana kuka Jalal zai bita Mami ta rike sa ta zaunar dashi yace Mami ki barni na karya ta Mami tace control ur tempare wai mai ke faruwa ne Jalal yace Mami rayuwana ta cikin hatsari bansan ina zana sa rai na ba Ammi tace dole sai na aura Sakina har barazana tayi man wai rata tsine man in har ban aura Sakina ba ni kuma banga macen da zana iya hadawa da Mimi ba don ita ne kadai a zuciyana rike kan sa yyi Mami ta ma rasa abinda fada dukawa Mimi tayi ta rike hannun sa tace Uncle kabi umarnin mahaifiyar ka Jalal yce gaskiya i can't wlhy even dough na aureta am 100%sure bara na kula da ita ba ba rana yi adalci ba tashi yyi y fita Mimi ta fada jikin Mami tana kuka mai tsuma zuciya da kyar Mami ta rarrasheta daki ta shiga ta kunna wakar M.Inuwa Afrah (so makaho ne) koda ta kare sai wata idea tazo mata ta shiga contact tayi searching Khausar M.Hassan ta kira bayan sun gaisa tace bara ta hada conference ta kira Ummi Aysher da Pherty da Maman Shakur da sauran frndx inta nan tayi masu bayanin abinda ke damunta sun bata shawara sosai da suka gama tayi masu godiya tayi hanging up tayi nafila kana tayi bacci a yan kwanakinnan duk bassa da walwala don ita ma Ammi har gida tazo tayi masu tas Jalal duk y rame ita ma Mimi daka ganta kasan tana cikin damuwa yau ta kasance sunday Mimi da Mami suna kallo mai gadi y sanar masu da sunyi baki bayan sun shigo sun gaisa Hajiya tace wlhy abinda ya hanamu zuwa munyi tafiya ne munje Eygpt anyi man aiki a kafa Mami tace Allah y kara lafiya suka amsa da amin Hajiya tace munzo ne mu dada rokon gafarar akan abubuwan da suka faru mun kuma zo mu sanar maku cewa ni bani na haifa mahaifin Mimi ba mahaifinsa ne aminin mijina wannan dalilin ne yasa tun raino bai koma wurin mahaifansa ba yanzu dai mun zo maku da duka dukiyar da mahaifin Mimi y mutu y bari amma kuma banda gadonsa da mahaifinsa y mutu y bar masa yanzu wlhy bamu da isasshen kudi amma in sha Allah nan da wata uku zamu turo da kudin wannan jakar komai na ciki duk filayen sa takardun na ciki komai na acikin jakar Mami tace Mimi watz ur view akan sauran kudin Mimi tace Mami kawai su bar shi don ko babu komai ita ma tayi rainonsa Mami tace daz wat I wanted to say nan dai suka yi bankwana suka tafi Mami ta bama Abba jakar.......bayan an daura auren Jalal da Sakina aka kai amarya gidan Ammi wai dole a chan rasu zauna tace Mimi sai sun gama exams rata tare zuciyarsa ji yyi kamar ta buga Mami kam dama hankalinta bai kwanta da wannan tsarin ba ta yanke shawarar in Abba ya dawo ta fada masa a raba masu gida har tsawon kwana biyu Jalal bai zo ba Mimi da Mami sun damu amma sam basu nunawa junan su ba Mimi tana kwance a cinyar Mami suna kallon Bollywood aka buda kofa wani matashine da bare wuce 30-31 yrs ba ya hadu iya haduwa sak Abban su sallama yyi Mami ta mayar da dubanta gare sa ta amsa da fara'arta shigowa yyi ya zauna yce Mamina ina wuni ta amsa da lfy wannan surprise baka fada man zaka zoba murmushi yce pretty ba gaisuwa Mimi tay murmushi tace ina wuni yyi murmushi y amsa da lfy tashi yyi y shiga ciki Mimi ta zauna ta mayar da dubanta ga tv tun daga ranar yana debe mata kewar Jalal don Bilal yana da saurin sabo sosai shima gwanine wurin surutu kamar parrot ....har tsawon sati uku Jalal shiru ko a waya bai neme taba washe gari Ammi ta rubuta takardar saki(saki uku) ga Mimi kai akaci sa'a Mimi tana gidan kawar Mami makota nan suka yita ta kare ta tafi Mami tayi bakin ciki matuka amma sam bata fadawa Mimi ba kuma Abba bai kasar.......toh bara mu leka gidan Jalal tun bayan auren Sakina ke gasa Ammi rashin kunya kala kala take yi mata abinda ya hana Jalal neman Mimi mahaifiyarsa tace zata tsine masa muddin y taka zuwa gidan da take ko kira a waya..Sakina wainarta take toyawa sai abinda ta gadama take yi don har nuna Ammi take yi da yatsa tun ba'aje ko ina ba ta fara da nasani Mami ne da Mimi 🎀MIEMIE🎀 🎀MIEMIE🎀 By.Ummi Hambali💄 6⃣1⃣~7⃣0⃣ Mami tayi driving dinsu zuwa gidan su Ammi a fusace ta faka Jalal yana wurin shan iska y dukar da kansa da alama hankalin sa bayya a jikin sa Mami ta rike hannun Mimi zasu wuce Mimi ta kwalla mar kira kamar a mafarki yaji da sauri y kalla wurin dayaji kiran hawayen jindadi ya fara da sauri y taso zai taba Mimi Mami ta jata tace kar ka kuskura ka taba ta don ba muharramar ka bace ita wani irin ihu ya saki y fadi kasa da gudu Mimi tayi kansa da sauri Ammi ta fito daga part dinta ita ma Sakina ta fito daga part dinta tana jin waka bayan hankalin sa y dawo jikin sa Mami ta watsawa Ammi kudi tace ga kudin sadakin kunan marainiya kuka tozarta ba toh babu komai duniya ce kai kuma Jalal ka kyauta duk kaunar da ka nunawa Mimi ashe burgar banza ne tunda har zaka iya sakin Mimi har saki uku babu komai yiwa kai ne zana aura mata mai kaunarta wanda uwar mijinta zata kaunace ta fiye da tunaninka....Jalal yace wat Mami ki fada man mafarki nake yi plssssss Mami tayi kwafa tace to ba mafarki kake yi ba bayan aurenku sau nawa kazo ta finciko Mimi tashi mu tafi mai zamu tsaya yi a gidan da ba'a kaunar mu nan take Jalal y suma Mami taji tausayinsa matuka amma taja hannun Mimi suka tafi Ammi ta rusa kuka ni Aminatou na bani ke Sakina tashi ki ibo ruwa a watsa masa Sakina tayi tsuki tace ai ni ba yar aikin ki bace mtswww ke uwar sa ki ibo mana ta wuce Mami tayi mamaki matuka da sauri ta buda motarta ta dauko ruwa da sauri ta shafa masa a hankula numfashin sa ya dawo Mami ta juya ta shiga motar ta taja ta bar gidan a guje Mimi kam in banda kuka babu abinda take yi idanunta duk sun kumbura sunyi jajir Mami gidan kanwarta ta wuce anan ta bar Mimi ta wuce gida ranta a bace Mimi kam ranar sam bata da walwala in banda aikin kuka babu abinda take yi bayan sallar maghrib taji karar waya da kamar kar ta diba tana dibawa taga heartyn ta da sauri ta shiga toilet ta amsa kiran Jalal yce Mimi na pls ki fada man yadda abin yke don ni wlhy ban san komai ba nan Mimi ta labarta masa komai salati yyi yace wlhy wlhy wlhy ban sakeki ba kawai dai Ammi ce da ta tsaneki nan y fada mata dalilinsa na kin zuwa y shaida mata yanzu haka yana asibiti a kwance kamar tayi hauka cillar da wayar tayi ta zira Hijab dinta da dabara ta fita suka ci karo da Bilal murmushi yyi mata kanwata ina zuwa dama Mami ce tace nazo mu tafi Mimi ta kalalo murmushi ok tohm y buda mata mota ta shiga shima y zaga y shiga Bilal y cika ta da surutu suna isa gida Mami ta karba wayar Mimi Mami tace Mimi i doesn't mean to hurt u kawai ina son na ladabtar da mahaifiyarsa tunda she is a mother she must feel bad nasan mijinki ba shi y sakeki ba y kira ni yyi man bayani kuma right hand lady dinta ma ta fada man yadda abin yake amma i want to punish him 4not calling and nt visitn ina son na kwato maki yancinki Mimi tace toh Mami na shiga ciki kai na na man ciwo Mami tace bara na baki panadol kafin ta juya har Bilal y dauko y mikawa Mimi sister gashi kisha Mimi ta fara turo baki Bilal kam aikin dariya yake yi Mami tace kedai ba zaki taba girma ba kullum kina tsoron magani haka allura ma kina tsoro ohhh yau naga ikon Allah in bakya shan maganin ai ga doctor nan kusa sai yyi maki allura Mimi tace uhum uhum ni Mami daci fa babu dadi nan suka yi ta drama da kyar ta sha...bayan kwana shida Abba y dawo nan akayi family meeting Ammi ta amsa laifinta bayan taro y watse Jalal y shirya cikin tsadaddar shadda da hula yyi drivn zuwa gidan Mami babu kowa a palo duk suna dakin Mami suna kallo Jalal y shiga gefen gado y zauna bayan sun gaisa yce Mami anshirya man kayana dai ko Mami tayi murmushi ta dan dake sa da sigar wasa Bilal yce ke sister baki ga angon naki ba Mimi tace waya fada maka tashi tayi ta zauna kusa da Jalal ta cire masa hular sa tasa ka a kanta tace Uncle kayi fa kyau murmushi yyi yaja mata hanci Mami ta sauko daga kan gado taja hannun Mimi tashi muje ki shirya suka fita Bilal yce ango ango kasha kamshi Jalal yace Bilal wai kai yaushe zaka rage surutu in kaje wurin budurwar ma haka kake cika ta da surutu Bilal y kanne ido eh mana kai wlhy bai dace ace kai news caster bane ai ni ya dace kai ka fiya miskilanci Jalal yace ai da kai ne da har abin da bai shafa labarai ba zakana kawo wa suna ta firar su Mami da Mimi suka shigo Mimi tasha ado sosai da sosai amma idanunta sunyi jajur da alama tayi kuka Jalal y rike mata hannu suka fita su Mami har mota suka raka da kyar Mimi ta shiga motar tana ta kuka Mami tace nidai amana na baka in kaci to Jalal yace in sha Allah Mami zana zama mai rikon amana Bilal yce toh ango mudai mun baka amana suka yi bankwana yaja motar sa Mimi kam bata ce komai ba sai hawayen da take yi Jalal yana driving yana kallonta har suka isa gidan sa da suka shiga yyi parkn y fito yyi yyi ta fito taki fitowa chak y dauke suka shiga wani part By.Ummi Hambal💄 7⃣1⃣~8⃣0⃣ Bai direta a ko ina ba sai kan gado ya zaunar da ita shima ya zauna a gefenta yna wasa da yatsunta turo baki tayi ni ka cika man hannu murmushi yyi ohh bakkya so daga kai tayi tashi yyi bara yanzu zana dawo ta amsa masa da thom tashi tayi tay wanka ta chanja kaya dama ita gwanar saka kanan kaya ne night gown inta ko gwiwa bata kai ba ta kwanta shiru shiru bai dawo ba kasa bacci tayi tana jiran uncle inta Jalal yana fita suka ci karo da Sakina ta washe masa baki dear ina zuwa haka ya mutsa baki yyi yce Ammi ke kira na Sakina tana bankare bankare tace ehh sakone ta bayar a kawo maka muje ciki ko binta yyi ciki y kasa musa mata a palonta y zauna ta shiga daki ta dauko wani lemo ta fito ta mika masa dear gashi tace kai da amaryar ka Jalal da kyar ya sha kadan nan da nan y fara layi y zube kan kujera y fara sharar bacci Sakina tace alhamdulillah ba zana taba bari wata ta rabani da kai ba ko mahaifiyar ka bata isa ta rabani da kai ba balle wata karamar cikikurin yarinya don na tabbatar in har Ammi ta san bana haihuwa shikenan kashina ya bushe blanket ta dauko ta rufe sa taji karar wayar sa ta diba taga Ammi tsuki tayi sai da ta kusa katsewa ta dauko tace yna bacci ne Ammi tace toh yar albarka kar ki sake ki barsa ya shiga wurin amaryar sa inanan zuwa gobe Sakina tace to ta kashe wayar tayi dariyar mugunta tace ai har kema wif tym zana rabaku Mimi data ji shiru ta rufe kofar ta tsuki tayi tace yana wurin matarsa ai daman yanzu ba sona yke ba bayya kauna na ni Maryam naga ta kaina mijina,mahaifiyarsa duk bassa kauna na mtswww ta hau gado ta kwanta taja blanket ta rufa Washe gari da misalin karfe goma Jalal ya farka ya kalla agogo zaro ido yyi yce wat Sakina ta fito tace dear har ka tashi Jalal y hade fuska don't tell me anan na kwana Sakina ta kashe ido tace uhummm Jalal yyi tsuki wai ke wane irin dabbanci ke damunta u can't wake me 2 pray kuma y aka yi na kwana anan Sakina da dabara taja sa toilet yyi wanka daya fito yyi sallah ransa a bace y saka gajeran wando da shirt Sakina tace muje muyi breakfast ko harara y bita da y saka takalmin sa y fita zuwa part din Mimi yana murda kofar yaji a bude ee shiga palon kamshi kawai ke tashi a palon yasha turaren kamshi an kuma gyara sa tsaf an share anyi mopn girgiza kansa yyi yay murmushi kofar dakin ya murda a bude y shiga shima dakon tas an share sa anui mopn an goge komai ga turaren kamshi na tashi Mimi na cikin blanket ta rufa tana ta bacci shiga yyi y zauna kusa da ita a hankula yke shafa mata gashin kanta har ta buda ido ta rufe y dada a hankula ta buda idanunta suka yi ido hudu tashi tayi ta zauna tace mrn uncle murmushi yyi y rike mata hannu mrnin weefy Jalal yce bara na aika restaurant a kawo mana abinci Mimi tayi murmushi ta rike masa hannu suka fita zuwa dinin ta zaunar dashi ybi ta da kallo ta buda flasks in dake a wurin guda huda kamshi sosai abincin yke yi tayi serving dinsa ta dauka spoon taja sit inta close to nasa Jalal yce waya dafa abincinnan Mimi ta kwantar da kanta a kafadar sa ni na dafa Jalal yce really weefy ashe dai Mami ta koya wa dotin ta aiki yana ci yana santi don rabon sa da cin abinci mai dadi tunda y aura Sakina don bata iya abinci ba Suna cikin cin abincin Ammi da Sakina suka banko kofa babu ko sallama suka zauna a kujera Sakina tabi palon da kallo a zuciyarta tace chab haka aka zubawa yarinyar nan kaya ai kam sai na dau mataki Jalal y rike hannun Mimi suka zauna a kasan carpet y gaida Ammi ta amsa da fara'arta Mimi kam data gaida ta ciki ciki ta amsa shi kansa Jalal bai ji dadi ba Ammi tace nazo ne na ja maki kunne don ko kallon banza kika yi wa Sakina za kiyi waje nan dai tay ta gindaya mata saharuda data gama ta tashi tace kai Jalal ba zaka rakani ba y rike hannun Mimi Ammi tace bana bukatar rakiyar ki yar riko wadda ba'a ma san asalin mahaifanta ba maganar tayi wa Mimi ciwo sosai Jalal ma bai ji dadi ba jiki a sanyaye y raka ta har mota Mami tace daga yau sai yau inna ka kuma shiga wurin yarinyar nan sai na saba maka Sakina yar albarka sai anjima ko Sakina ta ya mutsa baki toh ta juya ta wuce ciki Jalal wuri y samu y zauna yna tunanin irin halin mahaifiyarsa 🎀MIEMIEH🎀 By.Ummi Hambal💄 Directed By:-Khausar M.Hassan💞 8⃣1⃣~9⃣0⃣ Jalal a zuciyarsa yce Allah ba zai yi fushi dani ba don ban saba masa ba tashi yyo y shiga wurin Mimi wurin da y barta na ya sameta zama yyi y dora kanta a cinyar sa yana shafa mata gashi yce weefy pls kiyi hakuri da abinda Ammi tayi maki wit tym zata gane gaskiya Mimi tayi murmushi tace worry nt i 4got 2tll u dazu munyi waya da Mami tace i should extend her greetingx to u murmushi yyi yce ina amsawa bara na kira ta dauko wayarsa yyi y kira ta bayan sun gaisa ta dada yi masa nasiha akan yayi adalci a tsakanin matansa dasu ka gama yyi hanging up sun jima suna firar soyayya da misalin karfe daya aka kira sallah Jalal yce tashi kije kiyi sallah ni zana tafi masjid Mimi ta daga masa kafa ta dora kanta a kujera Jalal y ga bata da niyyar tashi yce wai ko ba kya sallah ne a kunyace ta daga masa kai ta rufe fuskar ta murmushi yyi yce sai na dawo (bai ji dadi ba a ransa) Mimi tace ok ta luv u tayi blown masa kiss shima y mata blown y fita Sakina tana zaune a palonta tana kallon wani series kawarta ta shigo suka yi hoggn juna bayan ta zauna Sakina tace Khady dama kinanan mara mutunci tun bayan biki baki kuma nema na ba Khady tayi murmushi kin san am always busy ina angon naki fa wai y kuke cikine da wannan banzar kwaruwar yarinyar Sakina ta tabe baki yana chan wurin ta man jiya ta tare amma ban barsu sun kwana ba yanzu haka ma tana m.p yanzu am findn way out kafin ta gama don i want Jalal 2 b mine only me Khady tayi tsuki tace u do nt take things 4 granted yanzu a haka zaki barsu lallai before shex out we have to find a way out in dai har kina so zana sama maki mafita Sakina tace am all ears wlhy in har akan mijina ne i can do everything Khady tace ina da wani malami in har kin amince zamu je gobe maganin sa yna yi sosai za'a cusa wa Jalal tsanar ta Sakina ta jima kana ta amince Lokacin da Jalal ya shigo Sakina ta rako Khady sukay clashn Khady ta gaida sa sama sama ya amsa Sakina tace dear muje kaci abinci ko Jalal yce a koshe nake y wuce part din Mimi Sakina tayi tsuki tace kinga ko wlhy baki ga wulakancin da yake yi man ba a wurin mahaifiyar sa kawai nake samun sauki Khady tayi dariyar shedanun mata tace kar ki damu kawata sai ya zama kamar bawanki sukay sallama ta tafi Jalal da Mimi suna ta wasan su Mimi tace Uncle pls ka cewa Mami ta sama man mai aiki don ni wlhy ina tsoro kwana ni daya a gida jiyama ka fada man zaka dawo haka nayi bacci ina ta jin tsoro Jalal y rungumeta yce kar ki damu jiya dana fita nayi aiki ne a computer na bacci y dauke ni da kyar ta hakura da batun mai aiki...ranar a tare suka kwana Washe gari da misalin karfe sha biyu Sakina ta shirya suna jiran shigowar Jalal amma shiru tashi tayi ta shiga part din Mimi palo taga wayam ta buda kofar daki tagansu a kwance suna sharar baccin su jikin su manne da juna Sakina kamar tayi ihu taji ta koma part dinta ta fadawa Khady tsuki Khady tayi come on mu tafi Sakina tace banfa tambayesa ba Khady tace ke kika sani kinga tafiyana Sakina tabi bayanta suka shiga mota tay driving sai gidan boka nan suka yi masa bayanin komai dariyar shedanu yyi yace aiki mai sauki amma fa akwai kudi Khady tace ai ko nawa za'a bayar yce masu rabin miliyan zasu bayar babu musu Sakina ta ijiye masa y mika mata wani kullin magani yce kiyi turaren kamshi ki tabbata yna ciki a lokacin da zaki yi ta amsa da toh suka koma gida suna yin parking suka ga Jalal da Mimi zasu fita Sakina tayi masu alamar su tsaya amma ko kallon ta bai yi ba suka fita zuwa shan iska Sakina ta sallama Khady bayan ta tafi ta gyara part dinta kasancewar ita ma a fagen tsafta ba'a bar ta a baya ba data gama ta shiga wanka taci ado ta kashe dauri ta dora kafa daya kan daya tana kallon news Bayan sun dawo Jalal yyi parkin suka fito y rike mata hannu muje naga Sakina ko Mimi taji gabanta yyi mummunan faduwa tace wlhy Uncle na gaji so nake na kwanta Jalal yace toh muje y raka ta ciki yce bara naje ko i'll be back soon ta amsa masa da to yyi kissn din kuncinta kana y fita koda y shiga part din Sakina sai tayi kamar bata gansa ba tsuki yyi yce yanzu ke sabida Allah har rashin tarbiyar naki ya kai mijin ki yyi sallama ki ki amsa masa saukar da kanta tayi kasa am sorry ban jiba Jalal yce nafa san hanlinki my woman wani sanyi taji a ranta tace Allah y huci zuciyar ka tashi tayi ta dauko mop tayi moppn ta kunna turaren kamshi tana ta zuba masa surutu Jalal shi hankalin sa na wurin Mimi bayan minti5 dukawa yyi y dafe kan sa da sauri Sakina ta matsa tayi hoggn din sa ranar a wurinta y kwana tun lokacin kansa ke yi masa ciwo har y kwana Mimi kam bata damu da rashin dawowarsa ba washe gari bayan y shirya zai tafi office Sakina tace baka shiga wurin Mimi ba fa tsuki yyi yace ni ki bar yi man maganar wannan yarinyar taji dadi a ranta sosai Tun daga ranar Mimi bata kuma saka sa a idonta ba tun bata damu ba har ta fara damuwa amma bata taba fadawa Mami ba ita kam Sakina dadi kawai take ji don sai abinda tace Jalal yyi yake yi bayan yan kwanaki ta koma wurin boka don a raba sa da mahaifiyarsa haka kam aka yi sam yji y tsana ganin dangin sa Sakina kawai yake kaunar gani in Ammi ta kira bai dauka har ta kai ga ya chanja sim don kar su dame sa yau tsawon sati uku kenan Mimi bata saka Jalal a idonta ba duk ta rame tayi duhu tana tunani kala kala Mami ta kirata bayan sun gaisa ta tambaye ta babu matsala dai ko tsakaninta da mijinta Mimi takare sa tace babu wata matsala Mami tace alhmdlh ina yawan kiran sa amma batta shiga kuma shi ma y bar kira na y bar zuwa gaidani Mimi tace Mami kiyi hakuri aiki ne yyi masa yawa sosai gidan radio dana tv in garinnan shi yke daukar nauyin su aiki y masa yawa Mami tace toh shikenan ki gaidasa yanzu ina Yola idan na dawo zana zo na ganki sun sha fira sosai kana suka yi bakwana 🎀🎀MIEMIE🎀🎀 By.Ummi Hambali💄 Directed by:-Khausar Luv💞 9⃣1⃣~1⃣0⃣0⃣ Bayan kwana hudu Sakina ta gama mallake Jalal sai abinda tace yake yi ta raba sa da kowa kaya ta shirya masu a trolley da suka gama shiryawa suka fita harabar gidan suna jiran driver y karata goge motar Mimi tana fitowa ta hangesu zuciyar ta na dukan uku uku hakanan ta dake ta taka zuwa wurin da suke a tsaye suna hada ido y kawar da fuskar sa duk da haka bata yi kasa a gwiwa ba ta karasa Sakina tace ke mey haka dallah gafara Mimi tace ai ba wurinki nazo ba wurin mijina nazo Jalal yyi mata mugun kallo kana yace malama gafara Sakina tace hearty let's go ko y rike mata hannu suka shiga cikin mota suka bar gidan Mimi don bakin ciki kasa kuka tayi tana jin haushin kanta da har ta amince ta aure sa zuciyar ta sosai da sosai take bugawa da kyar ra koma part dinta ta zube kan kujera tana kuka mai tsuma zuciya ta jima tana kuka Salma(kanwar Jalal) ta shigo hankalinta a tashe tayi wurin Mimi tana jijjigata tana tambayar ta abinda ya faru Mimi ta dago fuskarta idanunta sunyi jajur duk sunyi hulu hulu Salma ta dauko hanky inta ta goge mata hawayen fuskarta da kyar Mimi tayi controln tempare inta ta kakalo murmushi sis babu komai Salma tace baki saba yi man karya ba kin zama ni na zama ke kin san sirri na....Mimi ta dafa Salma sis ban taba boye maki sirrina ba kuma i'll nt start em frm 2day wata closet friend eta ne aka fada man she had n terrible accident ynxu haka ta mutu Salma Allah sarki Allah y gafarta mata suka amsa da amin shiru ta ratsa har na tsawon minti uku kana Salma tace yawwa daman Ammi ta turoni na diba naga ko lfy inna kira Broda yna ignorn call inta kuma ynxu inta kira batta shiga kuma sam ya bar zuwa gida Mimi ta dada goge hawayenta tace eyya wayansa y fadi gaskiya kuma naga ynxu aiki yyi masa yawa ynxu haka ma bai kasar kusan tun bayan auren mu bai zama Salma ta zaro ido tace to ina fitsararriyar matar tasa Mimi ta gyara zaman ta tace tare suka tafi tashi tayi ta buda fridge ta loda mata kayan marmari da chocolates masu sanyi ta ijiye mata Salma tace matar yaya duka ni gaskiya kina ji dani fa kinga na manta nazo maki da tsaraba ta zuge zip in bag dinta ta dauko wani tsadadden material ta mika mata Mimi tayi mata godiya sosai sun sha fira sai bayan la'asar ta tafi har mota Mimi ta raka ta(duka 'ya'yan Ammi suna da mutunci sosai don duk halin Abba suka dauko sam basa nuna wa Mimi halin dangin miji sai autar ta ne Ilham mara kunyar) Yau satin su biyu kenan da tafiya Mimi ta saka damuwa a ranta duk ta chanja kala bata da aiki sai na tunani yau da wuri ta tashi bayan ta gyara gidanta tayi wanka tay light makeup ta saka gown in code les cofee tayi kyau kamar ba ita ba data kammala ta dawo palo ta kunna kallo tana yi don y debe mata kewa taji ana knckn tashi tayi ta buda taga Mami tsalle tayi tay hoggin inta suka shiga ciki suka zauna Mimi ta kawo wa Mami abinci dana sha kala kala ta zauna kusa da Mami wlhy Mamina i really missed u Mami tace nima Mimi na nayi missn inki sosai sun sha fira sai bayan sallar esha Mami ta tashi zata tafi Mimi ta hade rai Mami tace cikin dake jikin ki ysa kinyi duhu toh ban dake da abinki Mimina nan da yan watanni fa zaki haihu kin san dai gida zaki dawo ba Mimi ta tabe baki uhum uhumm Mami tace wai ina Jalal tunda na shigo ban gansa ba Mimi tace yayi tafiya yanzu aiki yyi masa yawa Mami tace matar sa fa Mimi tace taje gidansu Mami tace hope dai baku samun matsala Mimi tace aa Mamina babu wani matsa Mami tayi murmushi i trust my son he'l nva hurt my dota ta bata magunguna tayi mata bayanin yadda zata yi amfani dasu Mimi a zuciyarsa tace chab dey r offfff no usee suka fita harabar gidan Bilal y fito dag cikin motar fuskar sa dauke da murmushi yce matar yaya ya kike Mimi tay murmushi tce babban yaya ai nayi fushi ache about a month ko keyarka ban gani ba sai yau Bilal yce tuba nake nan ma suka dasa wani firan sun jima kana sukay bankwana Mimi har da yar kwallarta sai da motar su ta fita kana ta juya ta shiga ciki washe gari bayan ta kimtsa komai ta dauko wayarta ta kira Jalal sai da tayi mar 16MC kana y dauka tare da tambayar wake magana Mimi kamar ta fasa ihu da kyar ta saita kanta tace Mimi ce tsuki yyi yce am busy kar ki takura man am wit my wife Mimi tace ehmm..dama ina son zana je saloon ne na kira na tambayeka tsuki yyi yce u are in free mode ko ina zaki u can go don't call me again yyi hanging up Mimi ita ma tayi tsuki tace dan rainin wayo kawai ko dan kaga ana respecting inka mtsww wai anya Sakina ba asiri ta masa ba kai bawani dama chan yafi sonta bawani asiri iskancin namiji ne shikenan na fasa fita ta hade rai y jefar da bag enta ta zauna [10/14, 8:55 AM] ‪+234 813 417 9191‬: 🎀🎀MIEMIE🎀🎀 By.Ummi Hambali💄 Directed by:-Khausar Luv💞 1⃣0⃣1⃣~1⃣1⃣0⃣ Ammi ta shigo kamar yadda ta saba babu ko sallama tace Mimi kike ko uwar wa watau kin asirce ce man da ko kin rabani dashi toh yau kashinki ya bushe Mimi zatay magana Ammi ta daga mata hannu dakata bana son jin komai daga bakin ki ina son ki kira sa yazo yanzu yanzu idan ba haka ba ranki zai mummunan baci Mimi cikin muryar kuka tace wlhy Ammi bai amsa kira.....ji kake tas har sau biyu Mimi ta rike kuncinta tana kuka Ammi ta fita fuuuuuu Mimi a ranar wuni tayi tana kuka bayan la'asar ta fito zata aika mai gadi ta hango Ammi a kofar part din Jalal ta zauna ta dora kafa daya kan daya tana karanta news paper Mimi ta dauke kai tayi wurin mai gadi ta basa sakon har ta juya Ammi tace Habu mai gadi zo kema zonan babu yadda Mimi ta iya taje gaban Ammi ta duka Ammi tace wa Habu bani kudin data aike ka jiki na kyarma ya mika mata Ammi ta yaga kudin ta watsa a jikin Mimi tashi ki bani wuri Ammi dai ta dawo gidan Jalal nan take zama tana jiran su dawo tasa ya saka Mimi kullum sai ta bakantawa Mimi sai ta saka ta ta dafa abinci bayan ta gama tace bai yi mata ba ta kuma dafa wani abubuwa kala kala amma Mimi bata taba fadawa Mami ba Yau ta kasance Friday Mimi ta shiga ta gaida Ammi ta gyara mata part din ta kawo mata abinci amma duk abinda Mimi take babu godi bale na gode Ammi tace abincin bai yi man ba kiyi man danwake Mimi tace Ammi babu kanwa na yin danwake kuma Habu maigadi bai nan bale y sayo Ammi ta harareta jaka kar ki wuce ki sayo na baki nan da awa daya wuce ki bani wuri da sauri Mimi ta fita wajen get ta sama yaro ta aike sa bai jima ba y dawo ta basa naira dari yna ta jin dadi da sauri Mimi ta dora data gama ta dauka kulolin zuwa part da Ammi take ta ijiye a gabanta Ammi ta buda tay tsuki Allah y ceceni ta buda yajin ta dan sha taji yajin yna da zafi sosai iba tayi ta watsawa Mimi a ido nan Mimi ta hau ihu ta tashi da kyar ta samu ta fita tana lalibe lalibe ashe su Jalal Sakina sun dawo basu ma kula da ita ba Mimi ta rike hannun Jalal don ta gane kamshin turaren sa tace pls kai ni na wanke ido na yaji yaji.....Jalal y turata ta fadi kasa yyi dai dai da shigowar Mami don a waje driver y ijiyeta Ammi ta fito ta hau dukan Mimi da sauri Mami ta karata ta dauka Mimi tana tambayarta mene Mimi tace idona yaji da sauri Mami tayi tap da ita ts wanke mata ido ta dauko towel ta goge ta diga mata magani Jalal yce pls ku tafi bana da bukatar ganinku Mami tace lallai ai dama biri yyi kama da mutum nan sukay ka cha ka cha suka tafi part in Mimi Mami in ranta yyi dubu y baci ta shiga daki tana hadawa Mimi kaya ita kam Mimi babu abinda take sai aikin kuka a zuciyarta tace wannan km shine destiny inta Sakina ta shigo tace kehhh maigida yace ki tafi bayya da bukatar ganinki sabida haka ki fita zana rufe part din kafin a zo a kwasar maki kaya Mimi ta rufe ido ta dunkule hannu tayi kan Sakina tana dukanta Mami ta fito ta kasa rabasu Sakina in banda ihu babu abinda take yi da gudu Jalal y shigo shima sai da yyi da gaske y kwata Sakina y nuna Mimi da yatsa ke sai nayi maganinki jaka kawai Mimi tace ni uwata bata haifa jaka ba kuma Mamina bata raina jaka ba ta daki bango da karfi Sakina tace aikam jaka ce ke shegiya wadda takamaimai ba'a san aslinta ba Mimi tayi kan Sakina tana duka shi kansa Jalal y firgita da yanayinta Sakina ta sha wahala sosai Mimi ta zube kasa tana wani irin ihu takai minti2 ta saka Hijab ta ja hannun Mami zasu fita Jalal yce gidan ubanwa zaki Mimi tayi masa wani kalar kallo suka wuce Jalal yce shegiya ai nama huta dake zama dake ko annoba ko kallon sa batayi ba suka tafi suna shiga gida Mimi ta fada kan kujera sai bacci Bayan Jalal y sama natsuwa suna zaune shida Sakina yana yi mata tsifa Ammi ta shigo y hade rai Ammi tace Jalal mai sa baka nemana tun bayan aurenka da wannan shegiyar yarinyar Sakina tace dear mu shiga ciki tashi yyi y raba Ammi ya wuce ji tayi kamar ta kwarma ihu tana mamakin danta har tsawon sati biyu Jalal bai tankawa Ammi abin na damunta gashi kuma Sakina ta rainata rashin kunya kala kala take yi mata Ammi ta shirya ta kwasa kayanta ta fito Jalal zasu fita ta kwala masa kira tsayawa yyi ba tare da ya juyo ba Ammi ta karata yce mey kuma dan Allah ki barni Sakina tace dear mu tafi ko y shiga Ammi tace ke bana son iskanci Sakina tayi tsuki ta harareta ke dai kika sani matsiyaciyar uwa suka fita Ammi tayi nadamar aurennan sai a lokacin ta ke nadama gashi ta kuntatawa Mimi baiwar Allah yarinya mai ladabi da biyayya nan take ta kira wani Malam bada jimawa ba yazo tayi masa bayanin komai girgiza kansa yyi yce toh kinga illar ba yanzu zana aiko maki da ganyen magarya ki dafa sai a tofa fatiha a ciki ki tabbata yasha kuma yyi wanka ko wane irin sihiri aka yiwa mutum nan take zai warke Ammi tayi masa gdy y aiko mata bayan ta dafa ta tofa fatiha ta hada masa ruwan wanka suna dawowa tace Jalal zo nan in ba haka ba zana tsine maka yna yamutse ymutse yzo Ammi tace Sakina wuce taki wucewa har rashin kunya tayi mata Ammi ta turata wani daki tayi sauri ta rufe da kyar ta samu Jalal yyi wanka da ruwan yna fitowa ta basa ruwan yasha ta goga masa wani a fuskar sa bayan yan mituna y kwanta sai bacci bayan 30mins ya farka a hankula ya buda idanunsa sukay ido hudu da Ammi da sauri ta matsa kusa dashi murmushi yyi yce Ammi tace na'am son mai zaka ci girgiza kai yyi aah bana jin yunwa ruwa nake so da sauri ta dauko ruwa ta mika masa tashi yyi y zauna yasha yaji ana kiran sallah Ammi bara naje nayi sallah yce ina Mimi fa Ammi ta dan murmusa kana tace sun fita da Mami ko har ka manta Jalal yce can't recall y fita Ammi kam taji dadi sosai data ga danta ya sama lafiya 😴😴😴😴😴 [10/14, 8:55 AM] ‪+234 813 417 9191‬: 🎀🎀MIEMIE🎀🎀 By.Ummi Hambali💄 *Spcl greetinx 2 😘Ummi Aysha ta🙋🏼* 🎀🎀MIEMIE🎀🎀 By.Ummi Hambali💄 *{Dedicated to Mimi Bee}* 1⃣1⃣1⃣~1⃣2⃣0⃣ Ammi ta dauko wayar ta ta labartawa Abba duk abinda y faru y sanar da ita nan da kwana biyu zai dawo da suka gama ta kira Mami amma sam aka ki dagawa kayanta ta hada da Jalal ya dawo ta buda Sakina nan ta hau basa order taga yyi fayau ta fara yiwa Ammi rashin kunya y wanketa da mari shida Ammi suka fita ya kai ta gida Ammi ta kuma kiran Mami a wannan karo taci sa'a ta dauka Ammi ta bata hakuri sosai da sosai ta labarta mata abinda y faru da suka gama ta kashe Mami ta dafa Mimi dota kinji duk abinda yake faru a tsakaninki da mijinki ashe sihiri ne Sakina tayi masa nadama na kula amma ynxu yaji sauki duk lokacin da yazo sai ku koma Mimi ta turo baki Washe gari da safe Sakina ta dau wanka ta shiga part din Jalal tayi sallama ciki ciki ya amsa ta duka ina kwana sai da y dauka lokaci y amsa da lafiya nan ta basa hakuri akan abubuwan da suka faru ta tambayesa zata je ta roka Ammi gafara y amsa da to ki jarani y dauka lokaci kana y fito suka tafi bayan ta gaida Ammi tace Ammi nazo na roka gafararki kan abubuwan da nayi wlhy sharrin kawayene suka jefa ni ga halaka nayi masa asiri don y sone ni kadai wlhy na kasance ina matukar kaunar Jalal duk duniyarnan wlhy bani da wanda nake kauna tsakani da Allah kamar sa Ammi tasha kunu tace ai sai dai ka saketa Jalal yji tausayinta matuka don ya tabbatar da kaunar da Sakina take masa tsakani da Allah ne don da akwai manyan mutane da suka fi Jalal dukiya nesa ba kusa ba amma ta jajirce sai shi a hankula yce Ammi pls ki yafe mata Ammi ta jinjina sosai da kyar dai ta yafe mata da suka gama ya mayar da ita gida yyi wanka y fita cikin motar sa Mimi da Mami suna zaune a palo suna kallon "Qubool hai" Jalal ya shigo har kasa ya gaida Mami Mimi tace masa ina wuni bata jira amsar da zai bayar ba ta tashi ta shiga daki Jalal y dada bama Mami hakuri akan abubuwan da suka faru tace tashi kaje ka sama matar ka y amsa da toh tashi yyi y nufa hanyar dakin da kyar y murda murfin kofar yyi sallama bada son ranta ba ta amsa zama yyi a gefenta y kira sunanta ta kawar da fuskarta yce weefy na kiyi hakuri da abubuwan nasuka faru.....Mimi tace ok ta shiga bandaki yaji jima a zaune don y kai 1hour amma shiru bata fito ba tashi yyi yay knckn ki fito muyi magana tayi banza dashi daya gaji ya fito sukay sallama da Mami y tafi zuciyarsa kam kamar ta fashe don yji zafi sosai Bayan Kwana biyu:-Abba ya dawo suna dukan su suna a Family house maigadi y sanar wa Abba wasu mutane suna sallama Abba yce Jalal ya shigo dasu bayan sun gaisa Jalal yyi masu jagora zuwa ciki bayan sun gaisa daya daga cikin su yce Alhaji munzo ne akan batun diyar kanwata wannan wan mahaifinta ne munje gidan Hajiya wadda ta riketa tayi mana kwatancen nan Abba yyi murmushi yce Allah sarki amma da daurin aure banganku ba dayan yce ehh wlhy kasan a lokacin bama jituwa da Hjy bama kasar ma bata sanar mana ba sai wannan dawowar da muka yi Abba yce Allah sarki dayan yce munji auren Ammi tare da Mami da kuma Mimi daya daga cikin su y tashi yana nuna Ammi Amina....Ammi ta zauna tace yaya Baffa rai kanga rai Baffa yce kin san yanayin aikinmu kuma ina nemanki a waya bata shiga y mikawa Abba hannu suka dada gaisa wlhy Alhaji sam banganeka ba Mimi da Mami suka gaida su Baffa yce Mimi tazo suka dan taba fira Baffa da Alh.Samir suka tambaya ina mahaifiyar mijin Mimi Ammi tace ai itane Baffa y bata rai toh ai Mimi diyar marigayiya Nabila ce autar gidan su Ammi tayi mamaki sosai ita dama chan tana jin Mimi a jikinta Baffa yce toh gaskiya zamu tafi da ita United Kingdom tunda bata kammala karunta ba sai ta dawo ta tare shekara uku ne ba yawa Jalal hankalin sa y tashi sosai Baffa kam y rantse zasu tafi da Mimi (U.K) kasancewar family insu yan boko ne babu yadda suka iya Jalal y shiga damuwa sosai ita kam Mimi ko a jikinta kawai bata son rabuwa da Mami nan aka shiga hada mata kaya sai airport suna zuwa aka nema mata admission zata karanta English gashi Mimi da akwai kwazo don a fagen ilimi kam tayi nisa sosai tunda ta tafi kullum sai sunyi waya da Mami haka shima Jalal ya kan kirata sau biyu a rana tun tana fushi dashi har ta sauko Ammi ma tana kiranta sosai ta dalilin Mimi yasa Ammi da Mami suka shirya kamar basu ne suke yin fada ba sun zama kamar jini daya don yanzu haka ma gidanjen da suke ciki sun barsu Abba y gina babban katafaren gida kowa da part inta abin nasu gwanin ban sha'awa *3years later* Mimi ta kammala karatun ta na uni ta karba gifts da dama shex *talented* sai bayan 2months Baffa yace ta shirya gobe zai mayar da ita (tayi kyau sosai ta kara girma) ta shiga hada kayanta Anty matar Baffa da yaranta suka shiga taya Mimi hada kayanta ita kanta ta san zatay missin insu don sun shaku sosai matarsa babu ruwanta ta dauka Mimi as in her dota...washe gari bayan ta shirya cikin black din wando da cofee riga data sha ado har gwiwa tayi rolln tayi masifar kyau har airport suka rakata ta sukay bankwana suka shiga jirgi (Mimi da Baffa) jirginsu yabar *United of of america* sai *Naija* lokacin da suka iso yamma yyi Bilal yazo daukar su don Jalal bai san y zata dawo ba bayan sun isa sun huta Baffa ya tara su a palo yyi wa Mami godiya sosai y damkawaa Jalal amana bayan y gama nasihohinsa sukay bankwana ya tafi ranar kusan kwana sukay fira shi kam Jalal yna Katsina yje wani aiki sauran kwana hudu y dawo 1⃣2⃣1⃣~1⃣3⃣0⃣ Mami kam mai gyara jiki ta musamman ta dauko ta shiga gyara Mimi ita kuma Ammi ta dauko mai maganin👸🏻 tana bama Mimi har tsawon kwana biyar aka sallamesu suka tafi fatar Mimi tayi bala'in kyau in ka ganta sai kace balarabiya ce tayi kyau har ta gaji yau ne ranar da Jalal zai dawo da wuri Mimi ta tashi bayanta sunyi breakfast tayi wanka ta saka kaya tayi simple makeup ta kunna wayoyinta don tunda ta dawo bata kunna ba nan taga text din Jalal sun kai fi 30 tayi dialing numbers sa bugu daya ta shiga da sauri ya daga suka gaisa suka ci soyayyarsu y sai da mata ynxu zai taho tayi masa addu'a Bayan la'asar Jalal y iso Mimi ta taresa sai da ta tabbatar yaci abinci kana su mmi suka ce ta shiga tayi wanka tashi tay ta shiga wanka data fito ta saka wani tsadadden leshi lemon green yasha stone work ta rangada mkup tayi bala'in kyau ta daura dankwalin step step ta dauko takalminta fari ta saka ta dauko veil inta ta yafa farin mayafi ta feshe jikinta da turarruka kala kala abin sai ka gani tayi masifar kyau data kammala ta fito zuwa kujerar da Jalal yke a zaune shima yyi wanka yyi kyau yadau wankan shadda kamar ka sace su nan iyaye suka yi masu nasiha sosai har mota suka raka su Jalal yna drivn amma hankalin sa na akanta yce kinga kam yadda kika yi kyau tayi murmushi ai kaima kayi kyau ta dauko wayar ta tayi snap insu da suka isa yyi horn mg ya buda tare da yi masu sannu y paka suka fito bada mg ya shigar masu sa kayansu Mimi taga an chanja samfarin gidan don a da part uku ne yanxu kuma part daya ne upstairs sai baya guest house Jalal y buda kofar suka shiga komai na ciki an chanja gidan da kayan dake ciki sun bala'in yin kyau (tsayawa zayyanawa bata lokaci ne) sama suka haura y nuna mata dakinta ta y umarceta data yi alwala wanka ta shiga tayi koda ta fito bai nan wardrobe ta buda ta dauko nyt gown ta cire towel in ta saka br zata saka rigar Jalal y shigo hannunsa rike da leda da sauri ta mayar da towel in ta saka rigar kallo na so da kauna y bita da data gama ta shafa turare ta zauna Jalal y shimfida masu sallaya yce dauko hijab inki Mimi ta gyada kai bana yi ji yyi kmr an soke sa ledar y jayo ee buda kaza lafiyya da yoghurt mai sanyi sai da y gama bata kana ya soma ci gado ta dare ta rufa Uncle i really miss u hw many yrs rabona da kai kullum i always think of u da tunaninka nake kwana nake tashi murmushi yyi yce miss u more nima kullum kina raina Mimi tace yawwa Uncle ina Sakina fa tabe baki yyi baki manta da ita ba kullum bata zama gida dana fita data fita na hanata taki ta na sauwake mata Mimi tace Allah sarki ta kashe wutar dake saitinta Jalal yce wai bacci zaki yi yau babu fira Mimi a kasalance tace wlhy na gaji bacci nake ji tunda na dawo ban sama bacci mai sunan bacci ba Jalal y hau kan gadon nima yau na gaji yaja blanket in ya rufa nyt weefy ta amsa masa da swt dreams ta juya suna facing juna bacci yyi gaba dasu da asuba y tasheta da tayi sallah kai ta gyada masa bana yi fa yce hw mny days y rage tace 5 ta koma bacci haushi yji yce sme wif d day dat u came yayi alwala y fita zuwa masallaci daya dawo y hau gado y koma bacci da misalin karfe 10:00am Mimi ta tashi cire blanket in tayi ta fito palo mai aiki har y riga da y gyara ko ina y dafa aibnci yyi arranging a dining turaren kamshi ta dada sakawa ta koma ciki toilet ta shiga tayi wanka ta saka juns da shirt tayi mkup tasha turare kala kala tayi kyau sosai data kammala ta hadawa maigidanta ruwan wanka ta fito kusa dashi ta zauna tana yi masa tafiyar tsutsa a kafa a hankula ya buda idanunsa tace wanka zama yyi kana ta gaidasa har toilet ta kaisa kana ta dawo ta gyara dakin yyi tsaf Koda ya fito tashi tayi ta taresa suka zauna ta mika masa mai ya shafa ta shafa masa farar powder kadan ta gyara masa sumar sa da sajen sa tashi tayi tace ka gama shiryawa muyi breakfast zata fita y jawo ta jikin su na gogar juna suna shakar numfashin juna Jalal yce muje na dauko kaya haka suka fita bai saketa ba dakin sa suka shiga buda wardrobe yyi y dauko shirt niker da milk shirt cire towel din yyi yce zoki tayani sakawa da sauri ta rufe idanunta dariya ya fara yce ohhh baraki iya ba ni bara na saka har y gama sakawa bata buda idanunta ba jawota yyi jikin sa a hankula ta buda idanunta sukay 4eyes da sauri ta saukar da kanta kasa murmushi yyi zana maki maganin wannan kunyar kama mata hannu yyi suka fita Jalal yce a nan zamu ci abincin kinsan ni dinin ba damuna yyi ba a tare suka kwaso tayi serving insa tace wannan y ishe ka kura mata ido yyi yce ohhh kin manta ban iya cin abinci in ba dake ba Mimi tayi murmushi ta gama zuba masu suna ci suna soyewa da suka gama Jalal y chanja kaya Mimi tace ina zuwa haka kashe mata ido yyi wurin yammatana mana wulla masa pillow tayi yce ko zaki rakani zance ne Mimi tace uhum uhum nidai ka gaida man su Mami da Ammi da sisters da sarkin surutu Jalal yce ashe dai kina da ganewa tohm zasu ji babu ma ko yar rakiya Mimi tace ohhm ynxu fa nake da niyar tashi mayafinta ta yafa suka fita har mota ta raka sa y shiga mota ta masa kiss shima y mayar mata adawo lfy mh one en only murmushi yyi yce say it again ta kuma maimatawa tana kashe masa ido bata bar wurin ba sai da taga fitarsa kana ta koma ciki *Luv u followerx*😘 [10/18, 6:19 PM] ‪+234 814 518 6542‬: 🎀🎀MIEMIE🎀🎀 By.Ummi Hambali💄 1⃣3⃣1⃣~1⃣4⃣0⃣ Komawa tayi ciki ta dauko phone inta ta tura masa luv message har biyu karar wayarsa ne ysa yyi parking a gefen titi y duba wayar murmushin jin dadi yyi y mayar mata kana yaja motar sa.Mimi data kammala wanka ta dada yi ta saka 'English gown mai ado sosai' sky blue hannunta klr na vest ta matse ta sosai shape nata km y fito abin sai wanda ee gani white veil ta daura gaban mirror ta zauna tayi light mkup 'tayi kyau sosai' ta fesa hot arabian perfume kala kala data kammala tashi tayi ta koma palo ta kunna kallo tana yi bada jimawa ba taji knckn tashi tayi ta buda kofar murmushi suka sakarwa juna ta karba jakar dake hannunsa ta rike masa hannu da dayan hannunta suka shiga ciki ta zaunar dashi ta shi tayi ta shiga dakin sa ta ijiye jakar shikam duk wani movement da take yi y bita da ido kashe masa ido tayi yanzu tashi muje kayi wanka ko taja hannunsa zuwa dakin sa ta hada masa ruwa ta fito y shiga wanka ita kuma ta fito dama already cocu y gama masu abincin rana sauko da flaskx in tayi kan carpet ta zauna tana jiran fitowar sa bai jima ba ya fito saye da golden riga da farin wando ee zauna kusa da ita ta dora kanta akan kafadar sa murmushi yyi yce bara nayi servn inmu ko y dauka serving spoon da sauri ta karba tace a'a bana son mijina ya wahala ko spoon ba zana iya jura naga ka rike ba murmushi Jalal yyi yaja mata hanci data gama ta mika masa spoon girgiza kai yyi np abaki zaki bani ko kin mata Mimi ta washe baki ta fara basa har yyi dam karbar spoon din yyi shima ya bata bayan sun gama a tare suka kwashe kayan suka dawo palo Mimi akwai son jiki kwantawa tayi akan cinyar sa jawota yyi jikin sa Mimi ta rufe idonta kana ta buda bansan a duk lokacin da nake a tare da kai ba wani farinciki da annushuwa sukan mamaye zuciya na shafa masa gashi yyi Mimi nima haka sam bana so naga kinyi man nisa tafiyar da uncle yyi dake wlhy na shiga damuwa mara misaltuwa Mimina i promise 2 luv u till eternity i promise u mh lyf promise we'll nvr be apart i promise u mh whole life ' in mh hrt is ur luv in mh blood is ur lyk in mh memory is ur thinking in mh mouth is ur thinking u 're mh only hope in lyf yyi kissn inta Mimi rasa abinda zatay don farin ciki Mimi tace u're everything 2 me ' u're mh lyf ' i can't live widout u mh best eva man in d whole world suka yi hogging juna A yan kwanakin soyayya kala kala suke nunawa juna suna a tare da juna a ko wane lokaci yta zama shi ya zama ita don dukan su suna matukar kaunar juna Jalal yana kaunar Mimi fiye da yadda yake kaunar kansa itama Mimi haka yadda kuka san 'da da uwa kamar yadda ba'a raba battery da mota haka suma ba'a raba su abin sai ya baka mamaki yadda suke kula da junan su sai kace ba'a nan kasar bane kamar a kasar larabawa yasan darjar matarsa itama ta san darjar mijinta ko fita zasu yi to suna nan manne da juna *5dys ltr* Jalal ne ya shirya cikin Brown in shadda da hula yyi kyau sosai Mimi ta raka sa har mota Jalal yna ta murmushi Mimi tace wai wannan shu'umin murmushin fa Jalal y kifta ido if i came back u'll knw Mimi tayi dariya tace hope dai ba zaka jima ba Jalal yce insha Allah ba zana jima ba zagawa tayi ta buda ta ijiye masa bag in Jalal y jayo ta so kina nufin u won't blow me a kiss kafin tayi mgn taji tongue insa a cikin nata sai da tayi kamar zatay kuka kana ya kyaleta tayi masa Allah y kiyaye ta shafa fuskar sa kana ta fita sai da motar sa ta fita ta koma ciki gabanta taji yana faduwa ta rasa dalili addu'a kawai take yi koda ta turawa Jalal mssg bbu reply tayi zaton ko yna cikin hayaniya ne bada jimawa ba taji karar wayar taga ❤Uncle❤ murmushi tayi ta daga Bilal yce Sister muna hospital brother yyi accident ihu ta saki ta fadi sumammiya faduwarta yyi dai dai da shigowar Salma da gudu ta dauko ruwa ta yayyafa mata ta dauka lokaci kana ta farfado Salma ta dauko mayafi ta yafa mata ta rike mata hannu suka fita driver yaja motar Mimi kam in banda kuka babu abinda take yi Suna isa hospital in ko parking bai yi ba ta fito da gudu tayi wurin data hango Family tana zuwa ta zube kasa tana kuka aka fara rarrashinta amma taki yin shiru Dr ya fito yce ana da bukatar jini don ya zubar da jini sosai da sauri Mimi ta tashi kamar mahaukaciya muje a iba nawa Abba yce a'a dota muje a iba nawa Bilal yce a'a Abba gani dai a iba nawa Mimi ta rusa masu kuka wlhy ni nawa za'a iba Abba yce to shikenan aje a gwada suka tafi koda aka gwada jikin yyi dai dai nan ta kwanta aka iba leda biyu bayan an gama aka kawo mata malt da magunguna bata jima ba ta sama bacci Jalal aka fara saka masa jinin kwanan su biyu kana Mimi ta warware ita kekashe akan dole ita zata na kula da Jalal haka kam aka yi bayan Dr ya diba sa y fito y shaida masu da ya farka zasu iya shiga su gansa Mimi tayi sauri ta shiga ta zauna kusa dashi har ya koma bacci babu abinda take yi in ba kuka ba (amma mar sauti) bayan su Abba sun diba sa suka fita ita kam Mimi taki fita ta zauna hannu ta saka zata dauko tissue hawayen fuskarta suka diga akan fuskar Jalal kifta ido yyi a hankula ya buda ido Ummi_Hambali@Instagram [10/18, 6:20 PM] ‪+234 814 518 6542‬: 🎀🎀MIEMIE🎀🎀 *By. Ummi Hambali* 1⃣4⃣1⃣~1⃣5⃣0⃣ A hankula ya buda idanunsa da yana kokarin zama da sauri Mimi ta rike sa y zauna dafe kirjin sa yyi bani ruwa da sauri ta dauko swan ta zuba masa a cup kadan yasha y mika mata ta ijiye cup din *2dys..ltr* Anyi discrgn Jalal bayan sun koma gida ta hada masa ruwa data kammala ta fito ta fada masa ta hada masa ruwan tashi yyi ba tare da yce komai ba y shiga toilet in har ya shiga ya fito ya mutsa fuska yyi zoki ga tashi tayi tabi bayan sa suka shiga toilet in ya danna lock zama yyi kinga bana jin karfin jiki na zoki tayani jawota yyi jikin sa rufe idanunta tayi pls ka barni saka hada bakin sa yyi da nata kana y saketa am nt joking bana jin karfin jiki na in kuma ba zaki tayani ba shikenan babu yadda ta iya dauko sponge tayi ta rufe idanunta ta fara goga murmushi y karba sponge in da sauri ta buda kofar ta fita tana ajiyar zuciya dakinta ta wuce ta kwanta ta lumshe idanunta Da ee fito y shirya cikin kananan kaya sai kamshi yke zuba wa fitowa yyi y shiga dakin Mimi tana kwance idanunta a lumshe kwantawa yyi y shafa fuskarta ta buda idanunta suka sakarwa juna murmushi Jalal yce bbyna ki shirya zamu fita ta amsa masa da toh Uncle tana kokarin tashi y sa hannunsa yajowa ta kwanta akan kijin sa i so much luv u Mimina...Mimi ta masa kallon so da kauna kayi kyau hancin ta yaja tashi ki shirya tashi suka yi har toilet y rakata da kyar ta samu ya fita palo y zauna a duk lokacin da ya zauna basshi da tunani da ya wuce na sahibar sa Mimi jingina kansa yyi fuskar sa dauke da murmushi koda Mimi ta fito bai sani ba a hankula ta zauna taba sajen sa jawo hannunta yyi ee buda idanunsa murmushi suka yi wa juna tashi yyi ee rike mata hannu suka fita y buda mata motar ta shiga kana y zaga y shiga suna ta soyewarsu har suka isa wani shopping complex Jalal yce weefyna bara nazo y fita zagawa yyi y buda motar y mika mata hannu muje ko ta mika masa suka shiga ciki suka yi shopn insu Bayan sun dawo gida sunci dinner insu suna a palo suna fira Mimi dake kwance akan cinyarsa tace am sleepy ta tashi Jalal yce tohm sai na shigo so nake na karashe kallon news innan tafiya y mata pck a kumatu ta shiga tayi wanka tayi shirin bacci kan gado ta hau taja blanket bada jimawa ba tayi bacci *After 20mins* Jalal y kashe kallon daki y shiga yaga har tayi bacci toilet ya shiga yyi wanka daya fito turare y dan goga y hau gadon y kurawa Mimi ido razor ya saka y farka kayan dake a jikinta da sauri ta buda ido zatay magana ya hada harshenta da nasa nn y fara rmnc inta har y zarce ××××.....tun kana jin kukanta har muryarta ta dishe ta wahala a hannunsa sosai lkcn da yyi gann mmry insa y kula ta suma da sauri ya goga mata ruwa a fuska tayi ajiyar zuciya ta buda idanunta suna hada ido sai kuka daukar ta yayi ee kai ta toilet y saka ta a cikin ruwan zafi ya mata wanka da suka fito ya dauko mata riga mai dan nauyi y saka mata ta kwanta shima yyi wankan da ee fito ya kwanta kusa da ita yana mata sannu Haka dai rayuwa ta kasance masu acikin jin dadi suna matukar kaunar junan su....anan na kawo maku karshen labarin ❤Mimi Bee❤ adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *