Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Wednesday, April 12, 2017

MIJIN BEAUTY

adsense here

[10/9, 3:47 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: [5/9/2016][5:14pm] .-.*.-.MIJIN BEAUTY.-.*.-. BY BADEEYART YUSUF💋 1 GODIYA Da sunan Allah mairahama maijinkai!" Dukkan Yabo da godiya sun tabbata ga Allah madaukakin sarki mai kowa mai komai. Wanda yayi dare yayi rana ya. Allah INA rokonka kamar yanda xanfara rubuta wannan littafi lafiya ,ya Allah ya Allah INA rokon ka kanunamin nagamashi lafiya." Kura kurranmu dake ciki ya Allah kayafemana, Allah kabamu ikon amfana da abundan ke ciki" Godiya tamusan man gadukkan yan uwa da abokanin arxiki Allah yabar xumunci. _sadaukarwa_ Na sadaukar da wannan littafi nawa gare ki _fa'izah Rabi'u maryarm usman_ Allah yabar xumunci. _sharhi game da littafina_ Ban rubuta shiba Dan rayuwar wani ko wata kuma bance yafaru ga kowa ba *hasashe ne* _note_ Banyarda ba wani ko wata ta kwaikwayi yanda narubutashi ko canja wani abu aciki Ko goge suna na Mukula!"😊 *_banmanta dakeba antyna jannnah kina raina Kincan canci Yabo da jinjina agareni INA taredake ako dayaushe_* _xanyi amfani dawannan damar wajen mika sakon ban hakuri gareku al'ummar *ss 3g* banmanta dakuba inatareda Ku bansaki liittafin *RAYUWAR SS3G* bane saboda inawasu yan' bincike2 agamedashi kukara hakuri._ Sakon gaisuwa a gareki tare da fatan Allah sanya alkhairii: _Zainab nasir da angonta sa'ad musa_ Allah bada xuriah dayyaba.' .-.*.-. *Mijin beauty* .-.*.-. 1-5 Axakafarshi keda wuya, akatafaren kofar gidansu yaji lasifikar wurin anata fadin:' Alhamdulillahi!!! Andaura auren _marwan abubakar tare da amaryarshi shukurah Aliyu_ Mutanen wurin kowa sai murna yake ,ana farinciki banda marwan Wanda yayi mutuwar tsaye ,duk da baifahimci abunda kefaruwa ba awurin." amma duk gidan bawani marwan bancin shi, to ya Abba xaiyi haka shida yaune dawo warshi India daga karatu." Fawzan ya katseshi dafadin oyoyo yayana, sannu da xuwa tare da amsar jikarshi sai abokinshi faruq yana fadin ango yasha mai😋😋 yanaga harwani kyau kayi kai gaskia xa ayi angonci awannan wuri !"😜 Marwan yace miyafaru naji a alama kamar ana daurin aure ko kani xaishige ne?" Faruq yace bamuson iskanci frnd muje ciki!' Abba najiranmu,,, Suka dinga kutsawa cikin mutanen wurin duk inda suka bi sai fawzan akema murna suna tambayarshi ina yayan nashi ango ?"yana nuna marwa saboda bakowa yasanshiba ahaka harsuka kai wajensu Abba suka gaisa anata mai murna da sanuu daxuwa." Yadan fakaici idon mutane ya cewa Abba mike faruwa nifa bangane ba? Abba yaji shi yayi banxa dashi yakira ,fauzan yace yauwa xo kakai yayanka dakin shiiyahuta Dan anjima akwai walima da xa ayii!" Marwan yabi fauzan har suka isa dakin ya kalleshi tare dafadin ina Ummah ta?" Fauzan yace ka futa xakugana ango ,' Yace yawwa wai miyasa akacemin haka miye hala?' Fauzan yace unhmmm🤗nimadai haka naji yafice Yabar marwan da tunani 🤔." _a cikin gida_ Can nahango su antyna jannnah anci kwalliya ancakare sai kamshi suke saiga afreen taje wurinta tanayimata magana a kunne komai jin gulmata😬banji misuka CE ba, haka na hankura na sunkuyarda kai ina kallonsu can naga sundunguma xuwa wani sashe na gidan, Su Ummah sai hidima ake Momy baki bairufuwa tana aurar da gudan jininta." Ina biye dasu anty jannnah naga sun ratsa wani katafaren parlo suka kutsa ciki ana bude kofar nahango wata yarinya wadda baxata wuce 18-19 yrs ba can kwance saman gadonta atsakiyar dakin ." Afreen tahau gadon tana kiran anty shukurah kitashi mana kishiyarya Can naji muryarta.' kasa-kasa tana fadin ki kyaleni afreen baxan iyaba ki bacemin da gani plx... Anty jannnah ta matso tare da fadin lallai, shukurah kin ban mamaki ashe baxaki iya bin umarnin iyayenki ?"ba shi namiji ba'a samu matsala ba saike mace!" kiyi biyayya mana ta ta6a jikin ta taji xafi rau!" tamkar garwasu :' Saiga Momy tashigo tana fadin kufito mana xa aje walimar ." Tasaki baki lokacinda taga shukurah kwance tana rawar darii.. Takatse shirun da fadin mike faruwa haka anty jannnnah tace yakamata a kira doctor ya dubata !" Momy takira doctor yaxo yayi dube2nshi yagama yayi mata allura da kyar, saiga daddy yana fadin kowa yawuce " Momy tace yauwa dadyn afrin naceba abar shukurah gida batajin dadiba daddy yace what? Baxai yuyuba😳 ``` deeyart yusuf```✍ [10/9, 3:47 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: .*._*.```MIJIN BEAUTY``` .*.-.* By badeeyart Yusuf .-.*.-.*.-.*.-*.-. 5-10 "Daddy yafara fada yana fadin," duk kicihinki ne kuma yaxama dole tayi biyayya a wannan auren!" Dan wallahi ko mutuwa xatayi sainakai gawarki a gidan marwan!" Kuma da ni kike zancen, Ya idar damaganar tare da nuna ma Momy hanya,,,, muje afreen kema wuce ,"jannnah ta tsaya da ita harmudawo Jiki bakwari suka fita Shukurah kam sai barci Wanda yake tafiya da shashekar kuka, kamar babyn da tarasa mamarta!' _a wurin walima_ "Wani katafaren asibiti ne naga mundosa muna kaiwa gate din na d'aga kaina tare da ganin mi aka rubuta asama *marwan special hospital* "Muka dinga shara gudu sai gaban wani katon hall muka tsaya a bangare daya na asibitin harwani murxa idona nake, Dan inkarewa wajen kallo !" Ga jama'ah ancika anata hidima gabaki kala2!" Chan naga daddy narada ma Abba magana naji haushi banji miyace ba ,"😙 Saidai naga Abba ya fara gabatar da da'nshi, marwan asaka makon, bakowa yasan shiba a karshe ya cigaba da fadin saidai wani hanxari baguduba a sa matar marwan cikin addu'ah Dan tawayi safiyar yau ba lfy!"💉💊 "Gaban marwan ya fadi' sai xarar ido👀 yakeyi." "Saiga afrin da fauzan sunje wajen shi ,fauzan yagabatar da afreen a matsayin kanwar matar marwan." kuma diyar kanin Abba ."Marrwan yadanyi murmushi 😊sunka gaisa ahaka har aka watse." _bayan andawo gida_ Daddy ya shigo dakin shukurah yace ,"jannnah ki tasheta da anyi magariba xa akaita dakin mijinta.' Anty jannnnah tace toh ,Abba. Ahankali ta tada shukurah cikin sanyin murya." Shukurah kilalla6a kitashi mana kiyi hukr ki gyara su Abba suna jiranki... Da kyar ta dago idonta jajir dasu ta kalli anty jannnnah tare da fadin," kema kinbi bayansu kenan ?" Anty Jannnnah ta dafata tare dafadin bahaka bane,,, bamuda lokaci yanxun kitashi kishirya xamuyi magana daga baya kinjko .🤔 Ahaka ta tashi ta shirya cikin atamfa pink da gyalen ta sai takalmi da wayarta." Anty jannnah tajata xuwa dakin Abba." Dakin shiru Ummah takatse shirun da fadin mi akejira ne haka?" .Abba yace marwan?😳 Daddy yace to Miyatsa yayi hk ?" Saiga fauzan yashigo; yana fadin Abba yana gun abokansa fa sun xo dayawa naga sunata gaisawa akai amarya kawai." Abba yace haka xa`ayi tunda dare yasomayii." _anan akayiwa amarya huduba da sauransu akarakata gidanta_ _a bangaren marwan_ Yana dakinshi xaune saiga faruq yashigo tare dafadin;" "Ango anshmai😀 Yanaganka xaune anan lfy❓ Marwan ya6ata face tare dafadin to ina kakeson ganina neyi sama ne❓ Faruq yayi daria haba abokina saikace ba namiji ba katashi mana muje, mukarbi amarya Marwan ya xare ido😳wazai tarbi amaryar?' kai ni fa bani sukayiwa aureba dan wallahi ko yarinyar banson insani. nibanmasan yanda xamu xauna da ita ba yaja tsukii."mtsw!" Faruq ya rufe mashi baki yana murmushi muje Abba nason ganin ka kajiko?" Da kar yatashi xuwa gun Abba. Faruq yayi mishi sai da "safe yawuce. _a palorn Abba marwan ne xaune akan carpet, yana sauraren Abba da daddy suuna bashi amanar yar'su wani irin haushine yaturmike marwa miyasa xa adinga bashi amanar da baxai iya rikoba?" shikam ko yasuke jin son wannan yarinyar ne ❓❓ oho🤗 Abba yayiwa fauzan umarni da yakai marwan gidanshi. _a gidan amarya_ Anty jannnnnah tayani duba anya kuwa acikin garin gusau muke?" murxa ido👀 👀 kai ina jama'ar deeyart novel's?" kutayani duban wannan flat house dai-dai su biu kowa da part dinshii da kofar marwan ta waje da ciiki gida yasha gyara Alhmdllh!" Adakin sis shukarah nafada inda na isketa lullube tasha kamshi da afreen agefenta tana lallashii ," Saiga fauzan ya bugo k'ofa harsaida natsorata, yakalli afrreeen da jajjayen idonshi yana," fadin ketashi muje afrren!" tace lfy kake yah mike damunka Ne wani Abu yafarune❓❓❓❓❓ tawatso mishi wadannan tambayoyin a lokaci daya." Yace banda amsa inbakitashi ba nawuce Yayi gaba🤗 Toh😳 Ko miyafaru tsakanin shi dmarwan?"🤔 Oho🤗 🤗 Duk sai kuna biye xakuji komai....!" *_```by deeyart Yusuf ```_*✍ [10/9, 3:47 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: _*```MIJIN BEAUTY```*_ .*.-._*.15-20.*.-.*. "Shukrah ce kwance saman gado, sai juyi takeyi ga yunwa tanajii." "Amma takasa attaka wani kwakkwaran motsi, da kyar ta tashi tayi wanka ,ga xaxxabi na neman rufeta." Aahaka ta shirya cikin atamfa pink, vatayi wani, makeup ba, tadai shafa maiii."Amma sai kace, tayi kwalliya,!" Tana xaunawa a gefin gadon ta,taji ana kwan-kwasa kofar dakinta, wani irin tsoro,taji Wanda ya sakamar mata, firgita,yayi sanadiyar shedarta nashirin daukewa." Dan kuwa bata bukatar sanin kowaye mijinta," taji bugun yatsananta kuma takasa bude kofar," chan taji wayarta na ringing..... tana dubawa taga afreeen tad'aga......" Hello sis kina bacci ne?" gani akofar dakin ki." Shukurah taja wani gauron numfashi," tare dafadin nashiga toilet be,cikin sanyin voice, yanxun nafito ." Ta bude kofar ." Afreen tashigo dauke da kuloli na abinci." "Shukurah tace alhmdllh daman yunwa nikeji," momyna fa?" Afreen tace suna gaishe ki,harsun wuce kinsan hutun su affan yakare, yanxun haka suna hanyaa." Afrreen tace INA yah marwan din?' Shukurah tace yana dakiin shi,manah tana cikin magana sukaji tada mota afrren taleka ta window har ya wuce tace kunyi sallama ne?" shukurah tamike tare dafadin kincika son jin gulma inaruwanki tsakanina da mijinna?"......Afreeen tayi saurin katseta,but dan ranin hankali kuma,kike tambayata shi?" afrrenn ta ta qara wasto mata, wata, tambaya tare kware kwalooo ido👀 badai har kunfahimci juna ba ?" "Shukurah tayi hanyarda take xaton nan Ne kitchen, tana shiga ko tagani tayi tsaye tana tsara irin kyaun kitchen din ,"tadauko plate da spoon ta fito ." Suka dawo palo suka xauna ,taxuba abinci tafara affakawa ciki ." Afrren ta ga takarda a saman table," Ashe shukurah ma tagani!' batadai daukaba Afrrenn ta yunkura xata dauka shukurah tarigata ta dauka tare dafadin," may be mijina ya barta barii in ajemashii tayi dakiii tare da adana takardar.'" _a bangaren marwan_ Tunda ya ji shigowar affreeen ya shiga toilet," yayi wanka ya gyara cikin manyan kaya ya fita." "Ya kama hanyar gida , Isarshii keda wuya ya cikaroo da fauzan dake xaune a harabar gidan." fauzan yaga shigowar shi saidai kawai yadauke kaii, kamar baisan dashii ba;' Marwan yagama parking:" yaxo wurin kanin nashii ya xauna," tare da bashii hannu suka gaisa ,"fauzan ya daure fuska saiwani cin maganii yakeyi saikace yaga sooopyyy😜 😜 "Marwan yayi murmushi, yace mikefaruwa little bro ?"fauzan yace bakomii, tare da tashiii yashige ciki ."marwan yabi vayanshii da kallo ." Cikin rashin kuxarii ya mike tare da shiga gidan;' da sallamarshii yacikaroo da Ummah ,ta tarbii danta yawuce dakin Abbah suka gaisai," yana shiriin tashii Abba yace Son ina maidaki ta kwana lfy ?" ya sosa keya tare da fadin lfylau take Abba." tamace agaishe Ku." Abba ya washe bakii tare dafadin muna amsawa yar"albarka ." Ummah CE xaune tana cikawa danta ciki tamkar Dan yaroo ." suna firan karatunshi, da kuma irin nasarorin da ya samu!" Tun da jiya, ba lokaci, daga dawo wa sai aure. "Ummah tace yaushe ya'ta xata koma skul?" Marwan ya Sosa keya, yana tunanin au ko dama bata gama scndry skul ba be?" Can dai yayi ta maza, inji mata!" tare dafadin may be on Monday." 😉 Ummah tace bakada tabbacii be?" ya daga kaiii," tare da saki zancen, ya dauko wani, Tare dafadinn waifa Ummah nayii-nayi tagayaman inda mukeda relation takii wai intambayeki ita kunya take jii ?"😀😆 Keesoodeen kinji asharara ya sharawa Ummah karya .' Ummah tanisa tare dafadin yanxunko xakaji da'na."😊 Ahhhhh deeyart fans kunjiii marwakooo😘 _deeyart Yusuf_✍ [10/9, 3:47 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: _```MIJIN BEAUTY ```_ .-.*.20-25.-.*. "Ummah tanisa tare dafadin" _nayi matukar farinciki a lokacinda naji bullowar wannan maganar ta aure."A tsakaninka da yar uwarka ,dankuwa nasan ko bayan ranmu xakuyii alfaharii damu .,"kuma kurike xumunci dake tsakaninku." "Da baban matar ka da abbanku uwar su daya ubansu daya." "Marwan yace Ummah 👀Abba bashikadai bane, yanada Dan uwa?" Ummah tace lallai yanada kani kamar kaida kaninka fauzan." Saiga tsohe (ka karsu marwan) "Tace nayi bakincikin raba kan ya'yana danayi." Domin kuwa nice sila tun mahaifinsu nada rai nafison abubakar ,kuma afili nake nuna mishi so shikuwa kaninshi banison shi !"saboda alokacinda inada cikin alii kanin mahaifinku, naxata mace CE xan Haifa." saiga namiji tun lokacin nadau tsana na axamai.' hargirmanshii da abun yawuce wurii alhaji babansu cewa da kakansu ,ta share hawaye marwan yace" Allah sarkii tsohee Ashe duk jarabarki. CE"! Ummah tace gidanku." Yayi murmushi, Tsohe tace kyaleshii najii laifina "Yace to tsohe miyara ba su?? "Ta share hawaye tareda," fadin alhaji kakanku ya daukii aliii kanin mahaifinku ,tunda yaga baijin dadina." xuwa saudiya tun karatunshii harya aurii wata showa Arab Maman matarka kenan .! Alokacin da alhajii xai rasu yabar wasiyar _idan abubakar ya haihu, ya nemi Dan uwanshii ya hada xumuncii da kaninshii, suhada kan ya'yansu." baiyafeba idan haka batafaruba !"suka biyema mahaifiyarsu._ "Bayan rasuwar alhaji naje dakaina da niyyar dawowa da aliii gida amma ina yace baxaidawo ba," saidai xairika xiyartar muu ,kana India yaxo da diyanshii subiu matarka da afrreen ." Tun alokacin akabarsu nan su saba da yan uwansu." da fauwazzan xa 'a auramata ..........marwan ya kyalkyale da daria harda rike ciki ,Ummah takaimai duka tare ,"dafadin uwata kakeyiwa daria ?"abba daketsaye yace barshii xaigane .." "Marwan yace tsohe dankara fadin sunan fauzan injii?" Tace kaidai anyii shashan yaroo ,tanxun sunan yaroon can danafadii kake Daria?" harda rike ciki To dayanxun matar shii,ce cikin zuvlciyarahi,ya ce ni da antaimaka,min wlh!" Yaja, gwauronn numfashi yana saurarenta, ni nayi tsaye namaka xabiin jar fata !" Ja'irin banxan wayarshi,,,,, tayi ringing yatashi yana fadin," Ummah nawuce saina dawo ." _a gidan amarya_ "Chan nahango su f4 wai sunxo shan manshanuu anata dariia !" Har magariba kowa ya watse ,"shukurah matashige daki tarufo, tana gama sallah isha'i ta dauko takardar da sukagani ." Takaranta Batasan sanda tayi hawayeba, kuma takasagane na murna ne ko bakinciki ?"ahaka ta adana takardar a inda yadace ,tayii shirin baccii ba fargaba." Washe gariii tafara shiiiriin komawa skul, takira daddynta ta sa aka kawo mata mota ." Tayi munar soosai .$ Nimadai natayata ," harda deeyart fans sutayata," inda nahango al ummar _deeyart Yusuf novel's_ sunyi kurii da idoo👀👀👀👀 👀suna jiran cigaba _deeyart Yusuf_ [10/9, 3:47 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: _*```MIJIN BEAUTY ```*_ .-.*.26-30.-.*. "Zaaune yake cikin office dinshi ,ya lumshe ido a alama yayi nisa cikin tuna ni ." baimasan nasir ya shigoba ." "Saida ya watsa masa, ruwan dake hannunshi;' "Tare da fadin ango da kai sai faman tunani kakeyi?'"😡 "Marwan ya sauke wata a zuciya, kalan wanda, yaji tsiro, ko kuma, mamakin wani abu, yayi murmushi," tare dafadin a ina kasan nayi aure ne ?'" "Nasir ya xauna tare da kallonshi, ya ce,"aikasan dai aurenka baxai boyoba acikin garin gusau ." Ni a news manajiii." "Suka kwaashe da daria." "Suka gaisa nasir yace," naxo ne tayaka murnar samun nasararka, kuma da auren da ba gayyata !" "Marwan yace kuyi hakurii xamuyi biki saibayan 2days ." "Nasir yace aikuma yawuce ,sai dai nasamun baby, ko?" Ya fad'a cikin zolaya!'"😊 "Marwan ya watsar da wacan xancen ,"tare da fadin ya naka aikin ?' "Yace alhmdllh." "Marwan yace sai nasa mu lokacii ,xanxo skul dinku inyin interbiu."😜 "Suka sa daria," nasir yace 1wk da biki?" kana wasa guy."😆 "Marwan ya watsa masa, harara tare da fadin;' tomiye a ciki?" koba yan'mata a can ?" "Nasir yace a kwaisu mana ."harsaikarasa tazaba ,a F.U.G sukayi daria." Yaraka nasir ya wuce." Ya dawo yashiga wurin patients." .-.*.-.*.-.*.-. "Ta gyara tsaf !"cikin shigarta ta wani matirial, red mai ratsin white ."tasa farin gyale da takalmii da jaka duka farare." "Ta xira makullin motar ta. sai federal university gusau ., a yanzu tana level 4., watanni suka rage mata takare ." "Tana xuwa ta had'u dasu Eyshart Ankah ,aifa nan labarii yafara, da tambayarta tayii aure ?' Tace kumin shiru, ni!' tanuna kanta ,tacigaba da fadin niba matar aure bace!' banyii aureba." andaiyi bikin, I see I love!" bakuga bangaya makuba?" sai nakare xa'ayi bikina." Asmeey Ankahh tace," haba nifa nace badai bikin aureba." saiga Busheeeeee tana tawasar baki tare dafadin,'" Hi frndx🙋🏻 "Am +1 rejoice with me." "Shukurah ta tashii tsaye, tare da bude jakarta ,ta fito da wata gift tana fadin surprise,,,,,"🎁 🎁 Dijath Mallaha tace," ohhhhhhh Muje landmake ayii cake plx ..........! Keeesoodeen da soooopymoooo harsuna hada baki wurin fadin sai ayi celebration acan ," F4 tace yau ba lectures." suka dunguma sai can." .-.*.-.*.-. "Fauzan Ne da affreen xaune gaban Abba ,sai shiryawa ake yanda bikinsu xaikasance nan da 1 month ."Suna haka saiga marwan da sallamarshi ,ya xauna yanafadin shirin mi akeyi?" sis affrren tayi shiru." Abba yace bikinsu mana ."fauzan ya tashi yabi hanyar fita marwan yana kallonshi ,"a xuciyarshi yace toshi wanga miyakewa fushii haka?" 🤔 shikam yakasa gane kan Dan uwannashii." "Abba yakatse shidafadin.," daxun amarya taxoo da safe kamin tawuce mkrnt." takawo mana motar ta, mungani tayi kyau sosai!" "Marwan ya sosai kai ciikin iiiy inniyya yace," ha,,,ka,,,fa ai mota tayi.' Allah yasanya alkhairii." abba yace baxaka barii inyii addu'arba kaikeyii?" Ummah tayii dariia." ,"Yaje wurin tsohe tace," Dan' albarka naga jikata tayi fes !'mika kevata ne ?" Yace abun dadii manah." "Saiga faruq yashigo," yagaisa da tsohe sunata wasa, suka fito tare da marwan," yace naje gidanka incii abinciin amarya maigadii yace Baku nan." "Marwan yace daman ta iygirkine ?"😏 😏 "Faruq yace ,"a'ah a tambayeka." .-.*.-.*.-*.-. "Avangaren shukurah... harda saurayi tayi a wurin birthday din Busheeeeee." sai dare tadawo gida ." "Abunda bata tabayiba., kula maza haka kawai tunbatada aure." saiyanxun datayi aure,..,,, tafarkara'iii😉 😉 "Tana kwance tana tunanin to idan su abba sukasamu labarii fah?' "Tace kai bamaxasujii ba, kawai xancigaba daxama, har sanda yace yasakeniii." In aurii Wanda raina keso."🤗 "Nikam inabayan shukuuuuu." samunxaba😜😜😜 😜 amma sai in marwan baiyiii.' Bansan ra'ayin _deeyart fans ba_ May be duk daya danawa?"😜😉 😉 _deeyart Yusuf_✍ [10/9, 3:47 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: _*```MIJIN BEAUTY ```*_ .-.*.26-30.-.*. "Zaaune yake cikin office dinshi ,ya lumshe ido a alama yayi nisa cikin tuna ni ." baimasan nasir ya shigoba ." "Saida ya watsa masa, ruwan dake hannunshi;' "Tare da fadin ango da kai sai faman tunani kakeyi?'"😡 "Marwan ya sauke wata a zuciya, kalan wanda, yaji tsiro, ko kuma, mamakin wani abu, yayi murmushi," tare dafadin a ina kasan nayi aure ne ?'" "Nasir ya xauna tare da kallonshi, ya ce,"aikasan dai aurenka baxai boyoba acikin garin gusau ." Ni a news manajiii." "Suka kwaashe da daria." "Suka gaisa nasir yace," naxo ne tayaka murnar samun nasararka, kuma da auren da ba gayyata !" "Marwan yace kuyi hakurii xamuyi biki saibayan 2days ." "Nasir yace aikuma yawuce ,sai dai nasamun baby, ko?" Ya fad'a cikin zolaya!'"😊 "Marwan ya watsar da wacan xancen ,"tare da fadin ya naka aikin ?' "Yace alhmdllh." "Marwan yace sai nasa mu lokacii ,xanxo skul dinku inyin interbiu."😜 "Suka sa daria," nasir yace 1wk da biki?" kana wasa guy."😆 "Marwan ya watsa masa, harara tare da fadin;' tomiye a ciki?" koba yan'mata a can ?" "Nasir yace a kwaisu mana ."harsaikarasa tazaba ,a F.U.G sukayi daria." Yaraka nasir ya wuce." Ya dawo yashiga wurin patients." .-.*.-.*.-.*.-. "Ta gyara tsaf !"cikin shigarta ta wani matirial, red mai ratsin white ."tasa farin gyale da takalmii da jaka duka farare." "Ta xira makullin motar ta. sai federal university gusau ., a yanzu tana level 4., watanni suka rage mata takare ." "Tana xuwa ta had'u dasu Eyshart Ankah ,aifa nan labarii yafara, da tambayarta tayii aure ?' Tace kumin shiru, ni!' tanuna kanta ,tacigaba da fadin niba matar aure bace!' banyii aureba." andaiyi bikin, I see I love!" bakuga bangaya makuba?" sai nakare xa'ayi bikina." Asmeey Ankahh tace," haba nifa nace badai bikin aureba." saiga Busheeeeee tana tawasar baki tare dafadin,'" Hi frndx🙋🏻 "Am +1 rejoice with me." "Shukurah ta tashii tsaye, tare da bude jakarta ,ta fito da wata gift tana fadin surprise,,,,,"🎁 🎁 Dijath Mallaha tace," ohhhhhhh Muje landmake ayii cake plx ..........! Keeesoodeen da soooopymoooo harsuna hada baki wurin fadin sai ayi celebration acan ," F4 tace yau ba lectures." suka dunguma sai can." .-.*.-.*.-. "Fauzan Ne da affreen xaune gaban Abba ,sai shiryawa ake yanda bikinsu xaikasance nan da 1 month ."Suna haka saiga marwan da sallamarshi ,ya xauna yanafadin shirin mi akeyi?" sis affrren tayi shiru." Abba yace bikinsu mana ."fauzan ya tashi yabi hanyar fita marwan yana kallonshi ,"a xuciyarshi yace toshi wanga miyakewa fushii haka?" 🤔 shikam yakasa gane kan Dan uwannashii." "Abba yakatse shidafadin.," daxun amarya taxoo da safe kamin tawuce mkrnt." takawo mana motar ta, mungani tayi kyau sosai!" "Marwan ya sosai kai ciikin iiiy inniyya yace," ha,,,ka,,,fa ai mota tayi.' Allah yasanya alkhairii." abba yace baxaka barii inyii addu'arba kaikeyii?" Ummah tayii dariia." ,"Yaje wurin tsohe tace," Dan' albarka naga jikata tayi fes !'mika kevata ne ?" Yace abun dadii manah." "Saiga faruq yashigo," yagaisa da tsohe sunata wasa, suka fito tare da marwan," yace naje gidanka incii abinciin amarya maigadii yace Baku nan." "Marwan yace daman ta iygirkine ?"😏 😏 "Faruq yace ,"a'ah a tambayeka." .-.*.-.*.-*.-. "Avangaren shukurah... harda saurayi tayi a wurin birthday din Busheeeeee." sai dare tadawo gida ." "Abunda bata tabayiba., kula maza haka kawai tunbatada aure." saiyanxun datayi aure,..,,, tafarkara'iii😉 😉 "Tana kwance tana tunanin to idan su abba sukasamu labarii fah?' "Tace kai bamaxasujii ba, kawai xancigaba daxama, har sanda yace yasakeniii." In aurii Wanda raina keso."🤗 "Nikam inabayan shukuuuuu." samunxaba😜😜😜 😜 amma sai in marwan baiyiii.' Bansan ra'ayin _deeyart fans ba_ May be duk daya danawa?"😜😉 😉 _deeyart Yusuf_✍[10/9, 3:47 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: _*```MIJIN BEAUTY```*_ .-.*.-.*.31-35.*.-*.-. _by badeeyart Yusuf_ "Shirye-shirye yadau harma ,"yau saura kwana biu bikin afrreen da fauzan." Amma har yaanxun basu magana da marwan." "Su shukurah ne xaune anata salalle, ga taubasaii sai wasa da dariia akeyi." Acikin anashuwa." "Wayar shukurah tayii kara, tana dubawa taga sabuwar number,har taqi d'agawa, can dai, ta dauka da sallamarta." Cikin sirriyar muryarta, mai dadin saurare." "Nakara matsowa kusa da kunnenta, dan injjii abinda, za a fad'a, harda kara kunne na nayii." "Chan naji anafadin," Inafatar kingane mai maga Queen shukuirahh?"tayi shiru, sai da yaqara fadin,"Hello!" Sannan, "Tayii murmushii da fadin saidai bangane ba?" "Yace any way ,"nidai sunana "Saleem.... munhadu dake a wurin birthday din kawarkii." Dafatar kintuna kowaye?" '"Tayii murmushi tare dafadin ,"gaskia kayii mistake wurin sa number.. kasake dubawa ni bawadda kake nemabace!" "Dan danan saleem, yarude tare dafadin dan "Allah kadaki rusamin plans," wallahi nadade "INA dawainiya da sonkii!" "Nakasa fadi makii ne, kuma yanxun danake ganin Allah ya amsa addu'ahta, xakirusa min.., kiyi hakurii, ki taimaki, rayuwata, shukurah inajin kece acikin jikina .da kuma, farin cikina!" "Tace malam kayi hakurii, ba itabace takashe wayar!' "Afreeen ta kalleta ,dake dawa sis?" tace bakomaii." "Haka tayini badad'i,sai kawai taji, bataji dadin yiwa saleem walakancii datayii ba?" Databarii ko dan firar dare tasamu." amma tarusa komai tayi tsakii!'"😗😏 😏 .-.*.-.*.-.*.-.*.-. "Kasanardani mana ,nifa baxan jurii zama da dan' uwana ba yana fushii danii," ka tsaya muyi maga manah." "Fauzan ya yamai kallon raini tare," dafadin ba time." "A fusace marwan ya jawoshii cikin Bacin rai," tare dafadin "Nitsarar Kane da xaka fadamin magana?" ko ina wasa dakai ne ?" "kanatsu!"😳😳😳 "Fauzan yaxauna tare," dafadin nifa bawani abuba ne, miyasa xaka dinga cutar da shukurah ?" "Cikin rawar bakii marwan yace itace tafada makha ne?"😬 😬 "Ya girgixa ,just nafahimcii hakan ne, tayanda ka ke gudanar da abubuwanka ."ko ka a xa ban saniba?" idan kafita gida 7:00 anan gidan kake karyawa ,baka dawowa sai 11ko12am?" Kanaganin hakan dai-daine?" kai adole mai aikii ko?" Ai inaganin aikin Ku, akwai shi da tausayin jama'a, kayi watsi da amanar da su ,"Abba su Baka!" Haba bros." "Marwan ya sauke ajiyar xuciya, tare dafadin baxaka ganeba ."amma idan nafahimcii wani Abu., kamar kuna soyayya da mata ta?" "fauzan yace ka xargii kan ka ,kamin kaxargan ,da inason matarka dabaka iskotaba!' *A xuciyar marwan ,yace da kafutar danii wannan qangin wallahii.* "Fauxan yace kaidai karike amana ko tacika. .....: "Ya fice warshii." .-.*.-.*.-.*.-.*.-. ``` abangaren shukurah``` "Kwancetake cikin kayan baccinta, ash colour .,ta tufke gashin kanta ,sai shirin baccii takeyi, saiga Ummah taturo k'ofa tana," fadinn "Afrreen gawannan injii kanwar momynku, ta axamata kaxa agabanta," tafara cii, shukurah tayi tsalle daga gado, takad'a hannu ,dan kawai tayiwa afreen sharii, taja cinyar kaxa takai bakinta." aikuwa dacin dataji yasata amayarda naman...., afrren akan dariia harda hawaye ." "Ummah tace daman bakije gida ba ?"yanxun nan marwan yafita." "Cikin shagwa6a take fadin Ummah shiyacee in kwana ananfa."😌 😌 "Saiga tsohe kekam anyii ja irar yarinya... ki kwana nan shifaa ?" "Ummah tace yanxundai tunda sunyii xata kwana shike nan,$ amma tsho kisasu gaba sucii dan Allah!" "Sai yakunar vakii sukeyi tsohe tasa su gaba tana surutu har suka kammala." .-.*.-.*.-.*.-.*.-. "Yau takama ranar jumu'ah xa ayii kamu." "Su shukurah na xaune pallor ,saiga su faruq sunshigo marwan yatsaya magana da fauzan ,dan yanxun suna magana kamar da ," "Faruq yace amarya shukurah ta kalli afrren," yace amarya shukurah ya gida?" tayi murmushin yake, tare da gaidashii.$ dan ita axaton ta da afreen yake ."Ummah tace marwan fa ?" "Shukurah tace to ko Wanda Ummah tace marwan shine mijinta?" tunda ko jia tafadi sunan tabakanta amsa?" oho🤗🤗 "Jin muryar fauxan yana fadin yah marwan hakan xa ayii ,"ta tashii da saurii tayii up stairs, hartana tun tu6e tana hayewa." marwan nashigoowa Yagaida mutanen pallorn.," tare dafadin Ummah yunwa,",,,, tsohe tace badole kajij yunwaba," tunda shashar taki kwana gidanka ."ita adole biki sukeyi to taxo tahada ma kayan marmari!" "Kamar dagaske marwan ya6ata fuska tare da fadinn ," Aaaaaa tsohe kidaina cemata shashasha fa!" Faruq yacee unnnnnnn to munjii.$ *A xuciyar marwan fadin yake waidama bata kwana gidaba, ?"to miye ruwanshii ,ta Dade bata kwana duk inda ranta yakesoba.!* "Ummah na duba inda tabar shukurah ,taga wayam ta tashii tashirya masu brkfst." "Ana xaune saiga su Momy da sauran yan'uwanta ,shuwa Arabs sunxoo gida ya yayace shukurah nason saukowa amma bahalii." tunda marwan na nan ahaka tahakura hartayii bacci,n dole." "A wuriin kamuu taro yayi taroo, sai hidimasukeyi."ga marwan tsayee ,yana danna wayarshii ,saiga shukurah, tana ka wowa anakiranshii awaya ,yayi receiving, ya juya yana magana itakuma tawuce." bawanda yaga wanii cikin su." "Ahaka har akayii bikin afrreen ,akagama basu haduba !"har shukurah takoma gidahh." akacigaba da xaman doya da manjaa." "Nikam naso sunhaduu. ko nafii nasir haka tace itafa takosaa su ga junahh."😜 😜 *Ina mai qara ta'aziya, ga yan uwan marigayiya, Zahra'u Baba Yakaisai, da kuma sauran marubuta, na wannan babban raashi, da akayi." Allah ya jiqanta, ya gafarta mata, Allah yasa aljanna ce makomarta." Iyalanta,"Allah ya basu hkrn rashi, Ameeen, mu kuma, in tamu tazo Allah yasa muyi kyakkyawan karshe!" Ameen."* _deeyart Yusuf_✍ [10/9, 3:47 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: (`’•.¸ (`’•.¸*¤* ¸.•’´)¸.•’) ♥ *** MIJIN BEAUTY *** ♥ (¸.•’´(¸.•’´* :* `’•.¸)`’•.) 36-40 "Marwan ne xaune sai tuka da warwara yakeyi,; yarasa mike yi masa dad'i." "Ahaka yatashii ya hau hanyar xuwa gidansu fauzan ,"ahanya yacanxa xuwa wurin nasir." abokinshi yana tafe yana tunanin mixaiyii inyajee?' _a f u g_ "Shin wai kana magana Ne da gaskia ko kawai kaxoo man firah ne ?" Unnhmmmm.... wannan ta tsuniyar ta ishenii plxx Inji nasir ........!' "Marwan yasha mur tare,' dafadin nifa bawasa nike ba ,dagaske Nike magana ta!" "Wallahi matar aure naxo nema, xan kara auree." "Nasir yace badaniba,.,." ayima uwar gida kishiiya.' "Marwan yatashii yana fadin toni xanwuce.…..'" sunfitoo suna magana, suna tafiya saiga su shukurah,,,,.., sukuma suna tafe suna surutuu tamkar parrot!" tana juyawa dabaya tana tafe tana magana, saiga marwan tana rike da takardu ahannu ta juyo sukayii kicibis da juna!' takardun hannunta suka xube qasa." "Da saurii marwan ya duka yana kwashewa, "yana fadinn sorry bangani ba Allah.' Ta duka itama tana kwashewa ko kulashi batayiiba." taamshe tahada sukayii gaba suna surutuunsu.'" ``Marwan yayi tsayee yana kallon bayan shukurahh ,"yace daman akwai beautiful girl kamar wannan yarinyar?'" gaskia nikam naga matar aure tayimann!" "Huuuuuuu......."` ``Yanata ihu." "Nasir yace kasassauta mana kada kataramana jama'ah." "Marwan yace wace hanyar xamubii yanxun?" nasir yace kaixan tambaya mana ?'" Haba malam nasir kada kamin haka ,,,bancan- cancii haka ba agareka," Nasir yace xandan taimaka kaje gobe kadawoo kajii Dr ." Marwan yace angama.'" (`’•.¸ (`’•.¸*¤* ¸.•’´)¸.•’) ♥ *** *** ♥ (¸.•’´(¸.•’´* :* `’•.¸)`’•. ) "Kwance take saman bed tamkar gawa, tayii nisa cikin ttunanii.' Inda tunanin yayii nisa akan shin wane ne mijinta? ' "Miye aikin shi??" "Miyasa ya gindaya mata tsatstsauran ra ayii??" "Miyasa baison ganin ta??" "Miyasa su Abbah suka yarda da aurensu??" "Miyasa xa'a cuceta tunyanxun?" "Miyasa xa'a auramata dan'n uwanta?" "Miyasa ba'a auramata fauzan ba??" "Shin waxai bata wannan amsar ahalinn yanxuun???" Kodai taje ta tambayii afrreen ko fauzan subata shawara?' "Kai bamaxa tajeba." (`’•.¸ (`’•.¸*¤* ¸.•’´)¸.•’) ♥ ** *** ♥ (¸.•’´(¸.•’´* :* `’•.¸)`’•.) "Marwan yafito yana goge kanshii da towel ." yatsaya bakin madubii yana shafe jikinshii." Yagama yasanya gajeren wando da singlet, ya kwanta kwata-kwata baijin baccii ,bacciin ma yaki daukanshii." "Ya lumshe ido." kwakykyawar fuskarta yake ganii tamkar tana kusadashii ,"sai tuna nin wannan dadan lokacii yake," shikam yaga nawar safiya tayii Yakoma wurin nasir." "Dawan nan tunanin harbacci yadaukeshii." (`’•.¸ (`’•.¸*¤* ¸.•’´)¸.•’) ♥ ** *** ♥ (¸.•’´(¸.•’´* :* `’•.¸)`’•.) "Ya gyara tsaf cikin kaftanin shi ,"sai fesa turare yakee shi adole firah xaije." Isarshi kedawiya ya xarcee office din nasir kulle gam ." "Yakirashii tare dafadi mashii yaxoo ." "Shin dagaske kaxo??" "Nasir ya tambaya." ``Marwan yace kana wasa da al'amariina naga alama." ``Nasir yace gani nan xuwa inakan hanya be." Ya aje wayar ,," A gun nasir kam yafara tunanin ko dai abokinnashii yafara tabuwa ne?' shikam yarasa gane kanshii." acikin wannan tunanin haryakarasoo." "Yako iske shii tsaye bakin kofa r nasir baisamu damar yimashii maganaba .,kawai budewa yayi suka shiga." "Sunka xauna marwan yace bafa xama naxoyiiba." "Nasir yace magana xamuyii ai ." "Marwan yaxauna yana kallonshii." "Nasir yace kada kajii haushina, ko nacika takura ,ko shiga rayuwarka.' "Miyafaruu tsakaninka da iyalinka da xaka kokarin karoo aure??" "Marwan yace shin sai inharwani abun yafaru xan iya karoo aure?? " "Nasir yace kaji matsalar malam bahaushe ko, katambayeshii abu maimakon ya baka, amsa sai shima ya gwabdoma tambaya." "Marwan yace ,it means babu abunda kefaruuwa," ra'ayii riga inada ikon karooo ukku bayantaaa.' "Nasir yace hakane barii induba inbinciko mana yarinyar.'" "Nasir yafita tare da tunani barkataii axuciyarshii." Cikin sa'a yahadu da shukurah tagama parking.... din motarta.' tana kokariin fitowa,' Nasir yace Assalamu alaikum." Tadago kai tare da amsa sallamah,' "Nasir yace kingane ni?' tace yes Dr naseer...!" "Yayi murmushii yace magana nakeson muyii,' taduba agogon hannunta tace ,' 1hr remain ." Yace nitayimin yawa ma.' 'Ya gyara tsayuwarshii,' "Tare dafadin saidai bantambayii sunan kiba?' tace shukurah.' "Yace malama shukurah ban xoda wasa ba acikin abinda ketafedani .' Gabanta yafadii rass,....!'" Nanfa nasir bai boyemata komaiba dake tafedashii akan marwan ba, yafayyace mata saidayagama. tace to Mlm nasir wani hanxariii baguduba." Niii tanuna kanta. nimatar aurecee....!" "Nasir yace nafada miki bawasa fa t.,"tacee wallahii inada miji kuma aure Nikeyi.' "Nasir yace naji dadi dabaki boyemin ba nagode.' Yawucee.'" "Yanaxuwa yalabartawa marwan .' Yamiki tare da fadin ,'what ?'auree fa kacee?' baxai yuyuba ." To waye mijinta?" maibarinta ahaka tana fita???" "Ko waxai bashii wannan amsar .' ``Ohoo.'" _deeyart Yusuf_ [10/9, 3:47 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: (`’•.¸ (`’•.¸*¤* ¸.•’´)¸.•’) ♥ *MIJIN BEAUTY* ♥ (¸.•’´(¸.•’´* :* `’•.¸)`’•.) 41-45 "Tafe yake yana jan mota," amma duk lissafii ya watse mishii ,yarasa mike yi masa maidad'i." wani bangare na xuciyarshii yana bashii tabbacin ba matar aure bace....." tunanin kyakykyawar fuskarta yakeyi,yana wani qara, lumushe eyes , tunanin zamar mashi, dole, ko da i donshii na abude ko rufe kuwa." "Ahaka haryasa mu ya isa asibintinshii." "Ayanxun tunanin nashii yacanxa alak'ala xuwa wagen matar da aka auramishii." "Wani bangare naxuciyarshii yace," anya marwan kana kyautawa kuwa?" ko kasauke hakkin dayarata akanka?" ace haryanxun bakasan wacece matarkaba?" "Koda wasa banta6a ganintaba ...,"sai wata xuciyart tace bakada laifii ,saboda bakasonta batasonka.!" "Ya dafe kai, tare dafadin to dole saita soni?" ko inasonta?" auren biyayya xamuyii ."ya wani bugi starin motar, da karfe, oh shat!" Why ,"Abba?' Miyasa zakayimin haka?",kawai yaji hawaye, na biyo kuncinsa, gashi yanxu ,ya samu matar da ya keso, duk da, bai san takamanmen, tarihin ta ba, amma zan bin cika, zai zo, ya yi qoqarin gyara, auren shi da matar da aka daura, masa, dn har yanxu bai san sunantaba, dn shi ,ko yasani, ko bai sani, ba, ya manta!",daga nan dai sai inbullo da maganar auren a da baby ```(Shukurah)```. "Dan haka baruwanshi da ita ,watarana dakanta xata kawo kanta." Inji wani gefe na zuciyarshi,.'" "Yayi saurin cewa inaa baxata taba kawo kanta gareni ba ,"saboda nariga namata katanga danii tuntunii." " Yinin ranar bai attaka komaiba, haryakoma gida." yayi parking, a kofaar gidan, can kuma yaji yakasa shiga gidan." "Yaja tsaki ya juya akalar motarshii xuwa gidan fauzan." "Da xuwanshii ya iskesu suna cin abincii ,,,,hmmm!!" "Shikanshii abin saida ya burgeshii, dakyar yasamu cewa," Assalamu alaikum ." "Fauzan da afrren," harsuna rigan gen amsawa, cikin fara'ah da sakin fuska ,"fauzan yace yah marwan ne agidan namu?" yace in nine ko inkoma ko?" "Aaaaaaaa yah shigo mana," yashigo yaxauna suka gaisa da afrren, ta turomai kololin abincii tare da fadin bissimillah.!" bros ya'ansa da yauwa. Kamar kinsan abinda nake bukata .,yaja plate yafara xubawa." "Tace bros ya juyo tace," ya aunty na take,?" banjii kace tana gaida niba?" kuma kamin babban laifii tunda haryau ace batasan gidana ba., amatsayina na qanwarta." saini watarana idannaje in isketa watarana kuma a kulle a gidan." "Sai yace unnn..... hakane yakamata ace tana xiyararkii, amma bamatsala xata xo nan bada dadewa ba ,kikara hakurii mana kinjii qanwata, kisan yanayin karatu, ba kowane loakaci, take time din zuwa, jiyarta mutane ba, baki gani, ko ni ana kyaleni, ya zuqa kar......Dan ya qara gyara zancen, uhmmmm,....😜 "Tace amma idanxa ku xo kusanarda mu." "Yace yanda kinkace hakaxa ayii." Yacigaba da cin abincinshii. "Saita tashi Dan tabasu gurii suyii magana tayi ciki." "Fauzan kam daii kallonshi kawai yakeyi, don yanason fahimtar wani abu dake damun yynashii." Kwatsam! "Ya ji yace halama mikake son sanii a atare dani??" "Dan naga wannan kallon da alamar tambaya acikinshi." "Fauzan yayi daria tare da Sosa keya ." "Yace hakane wai yah inceee................. "Kawai sai yatseshi dafadin shin intambayeka?" yace "Eh." yah inajinka." "Marwan yanisa tare dafadin shin tunfarko soyayya kuke kaida afrren?????" Ko auren hadin Ne???" Amma tun farko kunason juna???" "Fauzan yayi murmushi," hhmmm....! "Yah marwan kenan to miye dalilinka najeromin wadannan tambayoyin???'" Yace saboda xamanku yabirgenii sosai." "Fauzan yayi murmishi yace tunfarko ni bama son junanmu ,kuma ba soyayya mukeyiba nida afrren, kawai dai nadauketa matsayinta na qanwata ,lokaci daya kuma aka daura mana aure, to kuma naga basarki sai Allah dan haka, kobanisonta dole muzauna tare., dan haka nadinga kokarin koyawa kaina sonta ,itama haka." dan haka nayarda da xabin da iyayena sukamin, kuma natabbata sunyi acikin rashin Sani amma yau gani ina alfaharii da *ZABIN IYAYENA*_(asalin sunan novel din kenan wata naga tayi irinshi shiyasa nacanxa xuwa MIJIN BEAUTY)_ dan sun xa6amin mata wadda kowa ke gurin mallaka." "Marwa yanisa tare da mikewa ,"yafara tafiya," Fauzan yace inakuma xakaje ?" "Yace gida xani nima wajen beauty ta." Yana cikin zolaya." "Yace haba yah tunyanxun ?' Yace kaga tafiyata sai anjima." "Yana fita gidansu yaxarce sai pallor n Abba, duk suna xaune suka gaisa cikin jin dadii ."Abba kesanar dashii xuwan shukuria da safe,' "Son." "Marwan yajuyo ,"Abba yayi murshin manya ,yace daxunko madam ta sshigo da safe ." '"Gaban marwan yayi mugun faduwa ,ya xata takawo kararshine ." "Mum takatse shi dafadin aii shukurah akwai son xumuncii." Yah salam!'" Yana cikin zuciyarshu, Ashe sunansu daya da babyta." "Tsohe tace aiii kam cikinta nabata lfy, ya qara bude eyes😳 Ciki kuma?" kaganta mulmul mul komai tana iyayi, nace tadawo gida taki." akaimata mai aiki takii." nidai Allah yasauki jikata lfy." "Abba yace aminn." Mum tayi murmushi,sun bar Marwan cikin tunani🤔dan yayi mugun girgixa shin ya akai tayi ciki?" A ina tasamo shi?" Waye??" Shikam taxaiyii da hakkin yarinya??" "Wata heart tace kama futa ashe biyar maxatake??" "Tsohe tace marwanuu ko inhada kayana muje ko?'" "Yayi firgigit tare, dafadin ke tsohe nace nagajia ne.?" nixan iya kula da beauty.' Dan yadaura, ya kuma gusar da hankalin fmlynsu, nad'a mata suna beauty, dan ace yana sonta." Tsohe tace biita kuma,?" Wai beauty takeson cewa, kaikam ja iriine." kuma biita kamaida ta suku kwashe da dariia." Yace tsohe hooo." " Aii tun da ta tashii baccii takekiran itafa wurin tsohe xata kwana biu., bataga Ummah da Abba ba .' Nace bata gajia wai waxaigajii da iyayenshii?" nace adawo lfy sai nashigo ." "Yana magana gabanshii nafaduwa ,danyasan duk shirine yake yi, shibaimasan ta ba balle yasan xata xoo." Shi abinda yafi daure mashii kaii cikin dasukayii magana??" "Yana fita gida yawuce tare da watsar da tunanin matarshi xuwa na babynshii." ```F4 nifa yafara ban haushii ,Summy Naxaure tace kyale dan duniya xai shigo hannu ."shiitu tace keniifa marwan dinn nan yarena mana da wayau." yaxa ace yakasa sanin matarshii balle yalallabata ayii innnnn kundai ganii." 3g tace nifa nafison inga ankashe boss ."``` _deeyart Yusuf_✍ [10/9, 3:47 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: (`’•.¸ (`’•.¸*¤* ¸.•’´)¸.•’) ♥ *MIJIN BEAUTY* ♥ (¸.•’´(¸.•’´* :* `’•.¸)`’•.) 46-50 "Tun cikin dare yake shirya yanda xai tsara, da yanda xaibullo dan neman auren abinson shii ,ya yanke shawarar fadawa faruq domin," asamu hanyar daxa abii." Jira kawai yake asuba tayii." yakira faruq," dayakedai baccin barawo ne ,yakwashe shii ,sai da akayii kiran asuba." agurguje yayi alwala xuwa masallacii." "Ana idarda sallah yadawo ,yana laxumi yana duba number faruq can yakirashii ., "Faruq cikin faduwar gaba ,ya daukii wayar dan yaxata wanii abu yafaruu ." "Lafiya marwan kake kirana yanxun daga gama sallah asubahii inafatar dai lfy??," Yace lfylau matsoraci daman nakiraka ne ince inason muhadu anjima xuwa 7:00 ko 8:00." "Faruq yayii tsakii Ninazata kace min madam shukurah ta haihu,haka kawai wani murmushi, yayi dn an anbaci mairin sunan babynshi, yacen yaji qarshen mgnr Faruq, sai kataran da surutun banxa." " Marwan yace banson shiriirita tahaifu ina ?"badai gidana ba, ka dai kajii inxo ko kaxo??" "Yace to Allah yakyauta inkana abuu wallahii sai kamin kama da jahilii." marwan yace niii dinnko.." Faruq yace wallahii Yanxundai muhadu a hsptl dinka." "Yace to faruq yanata tsokanarshii harsukayii sai anjima ." "Ya tashii yayi wankin toilet ya share dakii yayii mopping kana ya kwanta barcii .,yayi awon gaba da shii." Koda yyafarka 7:45 A guje ya y Fada bayii yayi wanka ya yafito ya gyara ." "Yaxira makullanshii sai hospital yana isa faruq baimaxoba." "Yafara kiranshii haryagajii yaxo yana isowa yasha ash tare dafadin ganii malam mike faruuwa??? Aikuwa marwan ya kwashema shii da dariia , Yace saki ranka oga Yace ankii ya mutum yana tare da iyalinshii akafa axaxxalarshii, toganii yanxun inajinka." dan yanxunma awa daya taban." "Yasoma da fadin baba nafayii sabon kamu fa, yafada mai duk inda yaganta da yanda take dakomai sannan ya nisa yace yakakeganii?' xanbiima wannan al amarii nawa?? " "Faruq ya katse shi da fadin waccen daka baro gida fa kayii yada ita??" Yace unnn ..gaskia nifa baruwana idan baxata iyaba kofa abude take. saki daya ix enough." "Faruq yace kacewa su Abba mi??" Yace kainifa wai shi natambayeka ne duk nasan dasu inaason incika burin raina, asan yanda xa'ayii mana." Ko number ta insamuu, "Faruq yace tunda kanace muje wurin nasirr." "Amma niyanxun inada aikki, sai anjima yace gaskia yanxun xamuu, dan nasir yaxata inada tabin hankaliii suka kwashe da daria ." Sun ka kwasa sai wurin nasir amma kash baifitoba yau, hajiarshii ta tashii ba lfy." Marwan yajii haushii irin Wanda baitaba jiba ,faruq ya azamashii dariia Yace aibakomai xan isko shii gida." (`’•.¸ (`’•.¸*¤* ¸.•’´)¸.•’) ♥ ** *** ♥ (¸.•’´(¸.•’´* :* `’•.¸)`’•.) "Sun fito lecture ranar, yau duk batajin dadi, komai yinshi kawai takeyi har kawayenta suka sata gaba suna tambaya amma takii mgn".' "Suna haka saiga nasir suka gaisa ya gabatar da marwan ,' Yawuce,' Marwan xaifara magana tace bawon Allah banson jin komai inafatar Mlm nasir yafada ma komai gamedanii ?" "Yace kixauna xamuyii magana, tace ni matar aurece ,bayanshii babu abunda kake bukatarji awurina." Dan Allah kisaurara koda sunanki kifadamin ," Tace bayacikin abinda yaxama dole ." "Shin dagaaskene ke matar aure CE??" "Cikin kuluwa take fadin xan iyabaka number husband dina ka tmbyshi??" "Yace abin baikai canba Yace yanxun idan nace *inasonki* nayi laifii???" Tace idan bakasan darajar aureba kuma, baka kishin addininka, da duk wani Wanda xai rabeka, iyacewa kayi lafii kashiga taitayinka dan ruwa ba sa'ar kwando bane." harya bude baki xaiyii magana tace idan kasake yimin magana wallahii saidai kotuu tarabamuu, dan naga alamar bakasan darajar aureba ." Ta dauki jakarta da keys dinta tawuce Da kyar ya iya tafiya gida." (`’•.¸ (`’•.¸*¤* ¸.•’´)¸.•’) ♥ ** *** ♥ (¸.•’´(¸.•’´* :* `’•.¸)`’•.) "Tana cikin tafiya motar ta lalacee." _Sooopy tace nifa harna danjii sanyii sis,_ _Dr Eyshart tace ai yanxun yafara ganii ."_ _Asmeey Ankahh tacee badaii ya hau network ba, kuma ya lulah_ _Exaaart tace kusha kurumin ku xaiyii danasanii ehe.!"_ *Nikam jinsu kawai nikeyi inarubuto makuu."* _Dan kwancee nike ba lfy, amma saboda jin gulma saida nabisuu_ *Amma nasamuu saukii,* ```Nagode da addu oinkuu Allah yabar xumuncii.``` _deeyart Yusuf_✍ [10/9, 3:47 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: *❤MIJIN BEAUTY*❤ 51-55 "Yah salam." Ta fada, cikin sanyi murya, sobada dai tasan lafiya lau,ta fito gida, amma da yake ,shi k'arfe ba ruwansa." Ko wane lokaci yana baka matsala, "Gashi tayi rabin tafiya, kuma wurin ba, masu gyaran mota!" "Mtsw! Yanxu, ya zanyi?" Can wata zuciya, taba ta shawara, ta kira wayar Fauzan, that is gud, ta fada cikin murmushi, A hankali ta dauki wayarta, ta danna kiran Fauzan, kawai taji ance mata bata da crdt!" Yah salam!' Da daki staring mota, tasan halin Asmeey Anka, ne ita ,ta canyemata crdt!" Gashi tana tsoron fita wajen neman taimaku!" Tun da gashi wani ya fara cewa, yana sonta,,, Ahaka ta zauna cikin mota,!" Ga yunwa, ga shi yau, wannan guy din ya 6ata mata, rai!" Haka, kawai zai ce yana sonta, ai ko ba aure,akanta, ita yanxu maza tsoro suke bata!" Dan basu da tausayi, dn gashi ta gani,a mijinta, aure har yana batun shekara, amma Ace batasan waye mijin nata ba?" "Can wani irin kuka, ya kufce mata, miye aibunta, da har namiji zai wulaqan ta, ta?" Duk laifin dadynta,ne da yace su dawo gida 9ja, gashi yanxu tana ganin walaqanci!" Tasan Abban, Su, Marwan, da momynsa, suna da kirki sosai!" Ko yanxu da sun san, irin zaman da sukeyi, da yanxu sunyi maganin abu!" A rayuwarta, ta tsani sakin aure, tana ,tau sayama matan da ke samun irin wannan matsala, "Tayi Alkawarin zata zauna dashi, lfy, ko da bata son shi, amma yanxu ta yayah?" "Wanda har yanxu bata san shi ba, tabbas abun nadamunta." Wani irin kuka, takeyi, wanda har bata san lokaci ya ja ba." "Fauzan har ya wuce, sai yaga kamar motar Shukhrah, da yaso yatafi, dn yana tunanin mi zai kawo tanan, har yanxu kusan magariba, " Gashi kowa na qoqarin halarta, gida, saboda yammata tayi, almuru ya fara shigowa!" Can dai ya juyo, da motarshi, yana matsowa, ai kuwa ita ce!" "A hankali yayi parking, ya fito, ya kwan-kwasa mata, motar, "Ina ta shagala wajen kuka, dn kanta a duqe yake, sai da ya qarayi da karfi!" Ta zabura, cikin firgici, eyes din ta, sun yi jawur, kamar gauta." " saboda yawan kukan da tayi, "Fauzan hankali sa, ya tashi," Shukhrah , lafiya kuwa?" Naganki anan?" Ina yayah?" ,"Mi yasame,ke keyin kuka haka?". Ya juro mata wadannan tambyoyin acinkin second din da, bai wuce 5." "Tayi mgn a hankali, saboda muryata ta dishi, akan kuka," Yah Fauzan mota na ne, inaga tasamu matsala, ina kan hanyar komawa gida." Tayi saurin fadin haka ne, dn kada ya qara jehomata wasu questions din nasa." Ammm.....toh shine zaki , tsaya anan, kikeyin kuka?" Miyasa baki, kira yayah ba....."tayi saurin katse shi,wayar ba crdt ne!" "Mtsw!" Toh shine sai ki zauna anan kina kuka?" Fauzan, shi sam bayarda da kukan lalacewar mota, take yi ba, akwai dai wani abu!" "Amma bakomai zai ci gaba da bincike!" "Ok fito muje,nakai ki, zan kira mai gyara muna mota!" {******"******""℅℅℅*****} "Marwan, yau gaba daya,a cikin tashin hankali, ya yini." "Dan shi sam! Bai yarda tana da aure ba, Gashi Naseer mamarshi ba lafiya bare, suyi maganar." Faruq kuma yace ba ruwansa, dan ya dauko masa, maganar ,Beauty, wanda shi ya qara 6ata masa rai." Da ya tuna jiya ,ance wai tana da ciki!" Uhmm....no wonder!" Za a rina, wai matar dan sanda ta haifi 6arawo!" "Ko ina tasamu ciki?" Shi da ko ganinta, bai ta6a yi ba, bare, ayi maganar zaman takewar aure!" Yau, sai ta fad'a masa gidan uban wa, tasamu ciki." "Haka dai, yadinga sak'a, da warwara,." A haka, ya koma gida, dn kanshi ke ciwo, yau baisa abincin kirki acikin sa ba!" Ga kuma, tunanin wasikar jakin da ya yini, yana karantawa." Ko da ya koma gida, bai ga motar,ta, ya dan yi shiru.' "Har yaso ya kyale, sai kuma, yaji, ya kasayin haka, dan some time tana riganshi dawo, wa!" "Baba, mai gadi, yana gaidashi, amma shi yana tambayar wannan yarinyar, ta dawo kuwa?" "Baba, ya ce, a'ah bata da dawo ba,kawai yasamu wuri yayi parking, zuciyatshi, na saqa masa, tana can wajen yawon biyar mazanta!" "Tun da abin yayi mata, dad'i, kuma gashi harda, ribar ta samu, tayin ciki!" Yasan matakin da zai dauka,kuma yasamu dalilin ,abinda zai sanar da su Abba." "Anayin sallah, ya fito za shi masallaci, ya qara dibawa, inda takeyin parkinga, yaga har yanxu ba motar ta!" Ya yi tsaki,,,mtsw,!" Can zuciyarshi tace ,"toh ina ruwanka, tunda ba sonta kakeyi ba,!" A haka dai ya tafi, masallaci!" Dan fa, "Marwan, akwai addini, matsalar shi kawai, in baya son abu, toh baya so!" In kuma yana so ,toh yana sona!" Ko yanxu abinda yasa, ya amshi auren, don bayan sun, ya6atawa su "Abba rai!" Yana, dawo wa, sai yayi dai-dai, da "Fauzan ya a jiyeta, a gidan, kuma in bagizo idon shi, keyi ba, sai ya ga kamar tana murmushi."😀😀,it mens Suna cikin , *shaukin so!"*❤ "Yana Sauri ya qaraso, yaga kowaye, har sunyi sallama, shi kuma ya wuce!" "Ta Shiga, gida, dn bata lura dashi ba, ko baba maigadi, da kyar ta amsa mishi gaisuwarshi, dn yau ta wahala sosai!" "Ko da yazo, ta shiga, gidan, amma dan ya qara samun sheda, sai da ya tambayi, baba shin ita ce ta dawo?" "Baba, ya ce !" "Eh." Yayi, shiru, dn yasamu hujjarshi, a haka ya qara sa dakinsa, dan yana son ya kwanta, gobe yana da *Tiyata* !". Nan dai ya ga abun, bazai kaishi ko ina ba, ya yarda, da hukuncin da zuciyar shi ta bashi, "Ya dauko ta karda dabiro✍ ya fara rubutu kamar haka............!" _Deeyart Yusuf_ [10/12, 11:01 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: (`’•.¸ (`’•.¸*¤* ¸.•’´)¸.•’) ♥ *MIJIN BEAUTY* ♥ (¸.•’´(¸.•’´* :* `’•.¸)`’•.) 56-60 "Yafara rubutuu kamar haka............. "F4 mayya harta kashe kunne lol!" Bayan ya gama, ya linke ya tashi, ya shigo part dinta, a hankali.' Kamar wani ,sabon 6arawo, ya ajiyeta, a k'ofar d'akinta, yasan comfan, dole ta gani!' Ya juya daki,ya cigaba da tunanin, har 6arawo, sarkin sata ,ya sace shi, bacci!" {*****×℅×°*****} ,' Fauzan, ko da ya koma, gida dare, yayi dn hat 8ta wuce!" "Afreen, ta CE, yah, har na fara jin tsoro, ina tunani ko lfy?" Har yanxu baka dawo ba?" Ya dan ja k'aramin, tsaki, "Mtsw!" "Wallahi, Shukhra CE,na had'u da ita akan hanya.,..nan dai ya bata lbrn komai;" ya ida,fading maganar, da ta kawo masa ruwa ya sha!" Ohh sorry baby, ina zuwa, ta shiga kicin, da Sauri tare da tunaniyar yar uwarta!' Ko da ta, dawo, ya ce , "Afreen ina tunani, kamar Shukhrah, bata jin dad'in zama da Yayah"Afreen, ta numfasa, ta ce , Ashe bani kadai, ke wannam, tunanin ba, nifa yah, tunda sukayi, aure ban ta6a ganin su ,a tare ba!" ......."Fauzan ya ce ," gud may baby, Ashe kina, kula, sai dai, in tazo, ace yanzu ya fita, ko kuma shima, in yazo ace ya fita, bayan wannan, dazu, yah Faruq ke cemin wai Lafin mi Shukhrah, ta yiwa, Yayah da har yake batun qara aure?" "Afreen ta zareyes😳aure Yayah?" Ta tmby cikin rudani,!" "No baby calm dawn, any way, komiye za cigaba da cigaba, da bincike, gobe sai muje gidan ko?' "Ya na fad'_a tare," da wani dan autan murmushi,;" Muje daki, nayi ceking din babyna, yau ,"Dady yayi mising shin!" Da ya ke, "Afreen na daukeda cikin dan wata 3!" _da safe_ "Yau, "Marwan yaso, ya makara, a gurguje ya shirya." "Daman yau suna da tiyata cikin saurii ya bar gidan." _kwance take tana sharar baccii_ "Harda minsharii, yau kam no skul." "Tunda tagama sallah take bacciinta," kobanxa ta sha kuka kamin ta kwanta." "Jin ringing din wayarta da tayii sama2 ,"ya tada ta koda takalli agogo 12 o'clock.'" "Firgigit ta tashii xaune, tana mitsitsikar idontaa." Tare da duba mai kirantaa." "Waxata ganii banda afrreen cikin jindadi ta tashi tayi receiving." "Qanwa." "Antyna ganii kofar dakinkii." "A guje takai kofa, ko mita tuno tadawo. tasaka hijab xata bude gamabun." "Oyoyo swt sis.' "Afrrren tayii daria tare da kyalla idonta ga farar paper ." "Tace waike anty kullum ne innaxo mijin nakii ya ke yarda papers dinshii ko mii?" "Sallamar fauzan ta katse su." "Inda gaban shukrah keta dukan ukku2 kada kuma wanii abun takomayii ko ya umarceta," "Cikin dakewa ta dauko ." Tare da warwarewa afrren tace akaranta da karfii !' "Tagalla mata harara," Fauzan yace miye ake gossip?" 'Suka sa daria,' "Shukurah tafara karantawa kamar haka... *_```shukuria ko ince shukurah kamar yanda naji suna fada Dan baxan iya tantancewa ba kisanii bana aureki bane bisa sonraina ko ince xabina saidan xabin iyayena alhmdllh babu alakar data taba hadani dake nidan banshirya daukar cutar xamanii ba (HIV) Dan nasan baxaki rasaba tunda gashii biyar maxan harya kai da ayii cikin alawaddai sabarda kintamna xuma jia da daddare ina kallonki wanii kato ya ajiyekii harkina yakar mai bakii asaka makon wannan halin nakii nabiyar maza nakecewa dake nasallameki watoo nasake ki sakii 1 kije gidanku kibisu agaban idan iyayenkii bani da bukata da kingin waniii 4r marwan abubakar```_* "Tunda takai wajen, nasake ki nanfa tafadii tare dafasa kuwa maikara tafadii." .'sumammiya Sun maxata ta mace Xee tacii da muncii ta tsanee Asiya tayi karaf ta amshe batun dafadin nixan dako yajii Lol! "Duk sunrudee sunmarasa mixasuyii chan,' dai fauzan yayi tamaxa suka sata mota sai *marwan special hospital* 'Afrreen sai yan'n matan hawaye ake yi, Emergency aka karbesuu, anfara treatment dinta ,"amma ina abin yacii tura dole sai ankira Dr marwan." kuma yashiga operation akamaidata dakin futu amenity ward ." Har wannan tym takarda na makkale ahannunta," chan afreen ta janye ta karanta aifaa sai sabon kuka,' fauzan ya karba yayiu ,"Dan guntun tsakii tare ." dafadin "Xa'arina , wai ansaci zanin mahaukacciya!' "Marwan din xa'ayiwa abinda baiso axauna lfy?' badaishii ba." "Fauzan yadau waya yakira Abba ,yasanar dashii cikin ya'n mintota saigasuu harda tsohe ." ,'"Abba ya amshii takardar yakaranta cikin bacinraii! yake fadin miyasa ba'ayii mata taimakon gaggawaba?" "Fauzan yace wai suna tiyata Ne,'" ' Kamin yarufe bakii saiga... marwan yaxoo yanafadin nifa nagajii, banjiin xan iya duba kowa ,ko wannan Dan kun matsa yana cewa wata nurse ,"saifadin take sorry sir!" " Ya iyarda Shiga dakiin baitsaya ganiin mutanen ba direct gadon patient dinyaje .," 'Juyowar da xaiyii sukayii ido biu da afrren, idan nan natayayii subul2, sabarda kuka sai yatsaya bin mutanen dakin da kallo ,yayi wurin Abba Dan kai gaisuwa ." " Tunkan ya iso Abba ya dakatar dashii tare dafadiin," "Idan ka kuskura yarinyar mutane ta mutu wallahi kaima saika mutuu banxaa." 'Ya iyarda maganar cikin fushii." "Da saurii yakoma gadon patient ,waxai gani idanshii namasii gixo ne?' ya murxa idoo wannan," baby shukurah CE!" muradin shii dayake biya,' kuma yake tinkin babu dare ba rana." '"Basai ya juyaba duk, yarude yana tambayar fauzan !" " Wacece wannan?' "Ina kuka sameta?" "Miye hadinku da ita?." "Abba yabashii amsa da ,' Shashashan banza!' "Wanda ni ubanshii ban isagareshi ba, acee ko matar ka bakasanii ba, kabanii kunya wallh... " Cikin saurii yafara kokarin cetoo ranta, yasha wahala kamin asamota, sama2 take bude ido tana lumshewa." afrrren namata sannun !" '"Dishi-dishii take ganiin shii ." "Cikin karfin hali da rawar murya take fadinn,' . miya kawo kanan?" "Fauzan kufitar dashii Dan Allah.' "Da kkyar ya iya fadin ki kwantar dahankalii ni mijinki ne." .afffff basai ta koma suma ba.'" Lol." *special tnx 2 antyna jannah* _shin yaxa'akaya?"_ ```deeyart yusuf```✍ (`’•.¸ (`’•.¸*¤* ¸.•’´)¸.•’) ♥ *MIJIN BEAUTY* ♥ (¸.•’´(¸.•’´* :* `’•.¸)`’•.) 61-66 _cikin shashshekar kuka yake fadin kidawo beauty inasonkii..........._ "Abba cikin fushii da takaicii baimasan yad'aga hannu ya watsamai mari ba, jikake tas!Tass!!tasss!!!!" "Yakarashe marin da fadin," sai yau natabbar bakada kunya." ni ubanka insaka Abu , ka kiyi ,kaban mamaki yanxu kuma zaka, zo kakara sata suma ,dama suka keyi ta mutu ne?" "Kodan kaga anxo asibitinka ?" "Baitsaya jin komaiba," Yanuna Ummah tare dafadin," Ku dauketa mucanxa hospital." "Tsohe tafashe da kuka tana shartar majina ," Tace kai kam marwanuu anyii ja'irii... ra'ayinka kadaine naka." Allah yasakawa jikata." D'an banza mai kama, da ja-jayen data, duk kadauko da'_bi'ar su, mita kawai takeyi, "Ummah kam bata dawani xabi bayan bin umarnin Abba." dan ko ita yau fushii take da Dan' lelenta." " Ummah tace kaban kunya wallahi, ina ganinka mai hankalii ,anyii gudun bawa Dan' uwanka anbaka ashe duk daya mtswwww........!" "Yaga da gaske fa tafiya xasuyi da ita, bawanda yabi takanshii, idon maxa sun rine ." "Ya cimma Ummah yana shirinyin magana, ta dagamaii hannu alamar no need!" "Nanfa ido yakara rena fata, daya ga fitar su daga asibitin, baida yanda xaiyii ." " Sai yan' matan hawaye tamkar mace, yaga samuu yaga rashii ." "Kwata2 komai ya watse mai ,yarasa ta ina xafara rubuta wasikar jakinshii." (`’•.¸ (`’•.¸*¤* ¸.•’´)¸.•’) ♥ ** *** ♥ (¸.•’´(¸.•’´* :* `’•.¸)`’•.) _f m c_ "Shukurah ce kwance sai sharar bacci takeyi, likitan yamata allurar baccii Dan tana bukatar futu.'" "Abba ne xaune yana tunanin hali irin na marwan ," "Yaxama dole yajawa shukurah hakkinta ,koda ko xairasa komai nashii.' balle ma cikin saukii xaibii, yan da ta kwanta agadon asibitii adalilin marwan!" "Shima marwan yaxama dole ya kwanta adalilin son shukurah." dan inba gixo idunshii keyimishi ba marwan na matukar son shukurah." "Kai abun da daure kai, kuma basu taba huduwa ba toyahaka ta faruu??" To waxai bashii amsa?" Oho daii !' Momy hafsat sanii ko xakibawa abbah?'" Lol!" "Shikam Abba yanason auren shukurah da marwan, Dan haka bayason lalacewarshii." _bayan 2dayx_ "Anyi dischrg din shukurah har ta koma gidansu marwan, tafara mur-muurewa saidai mi har yanxon takasa banbance Gasakia waye mijinta??" "Tayi nisa cikin tunanii , "Bude gambunshii kedawuya ,ya kyalla idonshii gareta ,a alama bata masan yashigo ba." tayi nisa bakarimin dadin iskota yayiba., kuma yakara tabbatar da ita ce shukurar dayakeso a waje." Ashe tana cikin gidanshii, Ashe itace yakesoo a waje ,yaso matar shii kuma ya yaba da halinta ." Dan ta girma ma auren ta!" "Ahankalii ya saukar da ajiyar xuciya ya iyarda shiga dakin .' *Assalamu alaikum* Ita batamasan yanayiba., "Sauko war Ummah ne, da kuma jin abinda take, fada, yasa, tasan yana wurin, tana fadin mikaxoyi?" miya kawoka?" akwai abinda kamanta a nan????" "Ya duka yana fadin Ummah kada kuyi fushi danii............. " Tadaka tardashii "Shukurah kam tunii hawaye sungama wankemata fuska," tayii up stairs ." "Muryar Abba sukajiyo yana fadinn ," "Kada kasake xomin gida, kaje kayi harkar ka ni nacire hannuna ga al' amurarnka." "Tsohe tace ,"Aabuu so kake yalalace?" duk horon daxaku mishii banda wannan ,miyayi xafii kadawo da danka kabashii matar shii sutafii." "Abba yace nagama magana hajiya, ya fice ." "Ummah dake karfin halin boye 6acin ranta saida yafito fili harda hawaye ." "Tayi sama ." " Fauzan da shigowar shi kenan ,yayi tsaye yana kallon Dan uwanshii." shikam baiji dadin yanda abbansu yayi hukun cinba." "Yana tsaye marwan dake xukunne yatashii ya fice." (`’•.¸ (`’•.¸*¤* ¸.•’´)¸.•’) ♥ ** *** ♥ (¸.•’´(¸.•’´* :* `’•.¸)`’•.) "Kwance take sai sharar kwallah take, tamarasa ta inaxata fara ,komai ya warware." "Babban bakincikinta inta tuno wai itace yau mijnta yasaketa ?"abinda tafi tsana arayuwa, kobagareta ba yau gashii akanta." "Wani sabon kuka tafara rerawa ,," 'Itakam dama yabarta suncigaba daxama ,koba komai tsakanin su ,chan ya auro wata ." "Ta dauko waya xata kira momynta ta turo mata kudii ,taxo Saudi, xata kira sai ga Ummah." tashigo taxauna kusa da ita." "Ummah tace shukurah naxo neman wata alfarma garekii ?" "Taxaro ido tana fadin Ummah harsai kin nemi alfarmata," indai abu mallakina ne ainaki ne,' nifa bakida banbanci da momyna ," "Ummah tayi murmushii ,tace shukurah bawani abu bane .... " Kinajina, inason Dan Allah kitaimakemu, kada kisanarwa da su momynki da abunda ke faruwa dan Allah shukr........!" "Takarashe maganar tana kuka .," "Shukurahh tayi jimm bataji dadiba, itada keda niyar xuwa wajensu." ' Ummah tace kitai maka shukurah." "Ta yi k'asa da murya tace insha Allah Ummah baxa sujiiba." "Kawai kutayanii da addu'ah Ummah ni baxan sake aureba ko." "Ummah gabanta yafidii kada shukurah tafara tunanin sun rabu da marwan kenan ?" *F4 tace nifa ina bayan shukrah ."* ```"Atom tace aaahhhh nikammm Up up up marwan``` *Hhhhhh*😀 _deeyart Yusuf_✍ [10/21, 11:26 PM] ‪+234 816 909 6026‬: [9/2016][11:56am] (`’•.¸ (`’•.¸*¤* ¸.•’´)¸.•’) ♥ *MIJIN BEAUTY*♥ (¸.•’´(¸.•’´* :* `’•.¸)`’•.) _written by badeeyart yusuf✍_ 66-70 _2wks,ltr_ "Waxan gani haka, akan tsananin firgicii saida biro na yafadii!" "Lallai duniyaa mai yayii." "Kwance yake duk ya rame, ya xomaye, yayi duhu, ya koma abun atausaya." Ahaka yake Zirga-zirga xuwa gidansu, amma Abba yakii hakura." "Sallamar faruq ce ta katsenii ,shima ya shigo sai dube-dube yakeyi chan ya hangoshii k'arshen gado." "Baima San lokacin da bakinshii ya furta," skeleton😳😜 yaje yata6a shii." "Marwan kana lfy??" "Miya faru??" "Ina matar ka??" "Marwan yayi murmushii," yace tana gidansu Abba ya rabamu har abada." "Faruq duk da gabanshi yayi mugun faduwa !",sai yadake yana fadin, "Gud hakan xai baka damar aure ,ka auriii wadda kafiso, kuma ta kwanta ma arai!" "Marwan ya d'ago jajjayen eyes dinshii," yacee faaaruuuqq..... " I cannot lyf without shukurah,inason matata!" kuma natabbata xata dawo garenii ," Insha Allah!" "Faruq ya kara kallonshii, Dan yaji, zancan nashi ban-barakwai wai namiji da Suna Hajara." 😜coux yana neman kariin baya." "Marwan ya zayyane masa komaii abunda ya faru, har da Wanda yake ciki yanxu." ```innalilsunjii wa inna ilaihi raji'un!!!``` 3x "Dakin yayii tsit tamkar basu cikii." Faruq ya numafasa, tare da jin tausayin abokin nashi, duk da laifin sa ne , can cikin sanyi magana, yace miye shawara yanxun??" "Komuje Saudi asanarwa dasu daddy ?' "Marwan yace ,A'haaaaaa banison sujii, yanxun haka waya nagama da momyn beauty!" "Banason mutunci na yaxube a idonta ,tana gani girmana." "Faruq yace inafa girma ?'xubewa nayaushe kuma, komai Darln dadewa sai sunjii." Aikin gama yariga da yagama." '"Yanisa yanxun dai hadamin tea ." "Faruq yayi murmushii yatashi yana fadinn ," Idan mutum xai gina ramen mugunta ,ya gina shi dai-dai Wanda yake iya fadawa ,kuma ya firda kanshii." "Yakawo mai tea yasha, yatashii yayi wanka yasha maganii."dan yanxu kusan 2wks bai leqa hsptl ba, kuma Abba ya na sane, ya gyaleshi ne ,ya ga iya gudunsa." "Sunata firah har magariba, Faruq yace nixan wuce guy !' "Marwan yace xan bika plxzz.....! "Faruq yace muje .'" (`’•.¸ (`’•.¸*¤* ¸.•’´)¸.•’) ♥ ♥ (¸.•’´(¸.•’´* :* `’•.¸)`’•.) _tayi kyau tayi fresh ,futu yaratsata, tamkar babu abunda ke faruwa da ita."_ bata aikin komai, sai tacii takwanta, mkrnt kuwa karshen wannan watan xasu kare,```gashii su momynta xasu xo."``` "Ummah CE xaune gaban Abba tana magana akan marwan ." "Alhajii kayii shiruu, niba ina nufin dole kabashi matar shiba, a'aaaa kada iyayenta su xo sujii." Kaga ba dadi, *S Ibrahim tace nidaii anty badeeya naga Ummah nan tacika taya marwan kamfenSultana tace hmmmmm Dan' lelenta takeso abashi ya ida kashemana shukuuExaart tace ai yacancan ci takomaFerri tace innaa sai ya kara horuwaNidaii hhhhhh* "Abba yanisa ,'tare da fadin "Tunda ga diyar babyn wasan yara ,dole insake bashii shukurah ,bancin baisan darajarta !"ba baxai iya kare mutuncinta ba ,ko Dan tana yar' uwar shii." karama iyayen nata suxo sujiii mi akeciki ." "Ummah tace Allah ya kyauta ,ta tashii tafita." "Abba ya yi sauri, ya riko hannunta, haba *matata uwar ya'yana.* ,"yanxun duk akan Dan lelen naki ,kike min haka?" kwana biu ko kulawar arxiki bansamu," haba yakamata kema kiyi tunanii ." "Ummah tace alhajii komiye,yakamata yawuce ,kusan wata daya ana abuu daya." yaron nan yanason matarshii ,kuma ya ladabtuu yayi dayasanii." "Abba yace bai isaba., kibi yanda nace!" "Ummah ta yunk'ura xata tashii ," "Abba yace tunda ban isa kibi magana taba, saikiyi yanda kikeso!' yatashii yayi dakii." "Cikin sassarfa Ummah, tabishii tana bashii hkuriii.' _unnhhh su abbah haryanxun dai ba'a tsofa ba lol_ (`’•.¸ (`’•.¸*¤* ¸.•’´)¸.•’) ♥ ** *** ♥ (¸.•’´(¸.•’´* :* `’•.¸)`’•.) "Bayan ya ajeshii kofar gidansu sukayii saida safe," Shigar shii kedawuya sukacii karoo da Abba." bashiba harnii saida gabana yafadii ,"yanda naga Abba yasha ashsh, tare da nunawa marwan kofar fita, ba gardama ya fice ,yana tsaye su Abba da masu aikii suka fita xuwa masallacii." "Suna wucewa ya shige gidan, yamarasa ta ina xaibii?" gashii kanshii namai ciwoo ." "Yayi hanyar dakin saukar bakii ,yana xuwa yamurda ya bude yana," Shiga yaga makullim yarufee duk Dan kada Abba ya ganshii ." 'Ya wuce bedroom, yadan gincira Dan jinkanshii yake tamkar xai fashe." Sai faman maida numfashii yake yi ." *special thanks 2 sis jannnah* _deeyart Yusuf_✍ [9:01am] (`’•.¸ (`’•.¸*¤* ¸.•’´)¸.•’) *MIJIN BEAUTY* (¸.•’´(¸.•’´* :* `’•.¸)`’•.) *Written by badeeyart Yusuf* 71-75 _wasa-wasa yau satii daya, ba marwan ba labarii." gashii sai nemanshii akexuwa yii ,yadaina xuwa asibitii duk wanii wurii da ake tunanin ganin shi ba'agan shiiba."_ "Abba ne xaune yana karanta jarida, sallamar fauzan ta katse shii ,"ya amsa ya shigo yasamu wurii yaxauna." "Ummah ta fito daga kitchen dauke da lemo," suka gaisa da fauzan." "Ana cikin xaman kuramen saiga Faruq ya shigo, "Batare da 6ata lokaciba, bayan sun gaisa ya kalli fauxan, "Yace fauzan ina marwan??" "Fauzan yace wallahi yanxun tambayar daxan maka kenan ," Faruq yace banganeba ?" "Fauxan yace yau 2wks muna bidarshii ba batuu ba lbarii." "Abba dai jinsu kawai yake, yaniisa tare da fadin, "Shin waii marwan yarone karamii da xa'ace ya6ata ?"koma ?'shiyasan inda yake yanxu." "Ya yunk'ura xai tashii," Aikuwa .........kajii shii Tim ak'asa yafadii, aguje fauxan da Faruq suka xo wurin shii ,"Ummah sai ta axa hannu aka tana hawaye." "Suka daukii Abba saii _al'hilal hospital_ akabashii gadoo." dankuwa jinin shii ya hauuu sosai!" (`’•.¸ (`’•.¸*¤* ¸.•’´)¸.•’) ♥ ** *** ♥ (¸.•’´(¸.•’´* :* `’•.¸)`’•.) "Kwance take tana karanta ,wanii littafii _halimatu sa'adiiya_ "Na sis deeyart Yusuf." "Tayii nisa cikin lbrin bata jin kira, har Ummah tashiigo taxauna." batasanii ba, "Saida ta ta6ata..." Tayii firgi-git,!" "ummah! "Tace shukurah tashii kishirya muje asibitii," "Ta gwalo ido 😳"Ummah wa aka kai asibitii ?" Taa fada cikin sanyin murya, tare da tashare hawaye .,"Umma tace abbanku ne !" "Ta fice ." "Shukuraah tace." Subhanallah!" to mi yasamu Abba ?" ,"Umma, "Tunanin marwan yadawo mata a fili, tace To aishima marwan yau satii biu ba labarinshii." "Ta ja tsakii ."Lalle biri yayi kama da mutum, waton saboda tsabar, baison ta, baidamu da itaba, hardama barin garin yayi, kuma bawanda yasan inda yake." Dan kada acee yamaida ta ,taja tsakii !" "Tare da fadin Kaine aciki." ni kwata-kwata natsanii maxa, baxan koma gidankaba dama kabayyana kanka." "Tayi bathroom.'" (`’•.¸ (`’•.¸*¤* ¸.•’´)¸.•’) ♥ ** *** ♥ (¸.•’´(¸.•’´* :* `’•.¸)`’•.) "Ya daga hannunshii sama ,alamar addu'ah yakeyi ., sallah ya gama." 'Da rarrafe ya kai wurin fridge, yabude yakalli cikin fridge din ,yaga saura kwalin lemo daya da snack, yarage, da kyar ya iya mika hannu yadauko, ya aza aka saida yakusa rabin kwalin ya ajee." "Marwan kam anxama abin tausayii, duk yafita hayyacin shii, yayi na nadama sosai, ga ciwon son shukurah gaa fushin da iyayenshii keyi dashii ."kuma sunki hakaru, ya nuna masu cewa, yayi nadama, da ya nuna soyayyarshi a gareta !" ,amma Abba ya k'i bashi dama, "Ya yankewa kanshii hukuncin xama ,anan cikin dakin ,bakin gidansu gashii ,ba abincii banda lemo da snack kuma may be yau xa su iya qarewa, dan zuwa anjima zai iya shanye Wanda yayi saura." "Bashida aiki Wanda yawuce ibada ,kwana yake sallah yini sallah yana addu'oinshi ." "Idan yamutu anan sai sudaukii gawarshi." Lol! (`’•.¸ (`’•.¸*¤* ¸.•’´)¸.•’) ♥ ** *** ♥ (¸.•’´(¸.•’´* :* `’•.¸)`’•.) "Kwan Abba biu a hsptl akasallame shii." "Yana xaune, sai bada sanarwar marwan yake gaa yan' jariduu gidan talabijin ansa makuddan kudii gawanda Allah yasa yaganshii." "Ummah tace alhji kilama yaron nan yamutuu bamu sanii ba."?' "Shukrah da tashigo dauke da tea a hanuu, batamasan tayarda cup din ba ,saida sukaji fashewar shii ,ta yii up stairs tana hawaye ." "Itakanta batasan dalilin kukantaba tadaijii ancee ya mutuu !" _Toh kinfajii xaishart kodai ta kamuu suxeey tace haba ace kamar marwan 1 in town ace shukurah bata kamu ba f4 tace aiduk abinshii baikai abban Muhammad ba hhhhhh lol_ "Afreen Da shigo warta kenan ,tabi bayan yayarta tana bata hakurii. tare da fahimtar da ita bafa mutuwa yayiba ba'adai San inda yakeba." "Tare da fadimata saura kwana hudu su," momuynsu su xo, duk da shukurah ta yi murna sai taboye murnar ." "Afreen tace Allah ni anty abunda keban mamaki, ko kullum idan mukayii waya da Momy saitace min waii sunyi magana da marwan ." "Shukurah tace nima tace min haka ,amma to miyasa kowa yakirashii baisamuu saii suu?? " Shukirah tace kenifa banyarda 6acewa yayiba." Afreen tace to inayake????" ```Ina miqa ta aziyata, ga masoyiyar wannan lbrn, Fatima, na rashin kanwarta, da tayi, da kuma sis jaanah, wadda yarinyar matsayin 'ya ce a gareta, ta rasu a Daren jiya,a grain kaduna, "Allah ya gafar tamata, ya kyauta, ta makwancnta!" Da musulmi baki 1``` *Mu kuma idan tamu , tazo Allah yasa muyi kyakkyawan k'arshe!"* _Ameeeeenn_ Deeyart Yusuf✍ (`’•.¸ (`’•.¸*¤* ¸.•’´)¸.•’) ♥ *MIJIN BEAUTY*♥ (¸.•’´(¸.•’´* :* `’•.¸)`’•.) *written by badeeyart Yusuf* 76-89 _kwance yake ciwo yacii karfiin shii, harta yanda baiyii xato ba. ya yik'ok'arin bud'e dakin kuma yakasa, ko kwakkwaran motsii bai iyayii haryafara sadaqarwa." lol!_ (`’•.¸ (`’•.¸*¤* ¸.•’´)¸.•’) ♥ ** *** ♥ (¸.•’´(¸.•’´* :* `’•.¸)`’•.) "Abba ne xaune yana kallon _arewa 24_ inda akebada sanarwar batan marwan, yan' hawayen da suka makalewa Abba suka gangaroo." "Fauzan da Nasir ne sukayii sallama ,tare da xauna wa suka gaida Abba." "Ummah tace ,"Nasir haryau bawannii labari gameda abokinku ?" "Yace Ummah haryanxun daii muna jiran tsammanii da jin lbrii maii kyauu." "Shukurah ta sauko taxauna suka gaisa da Nasir." Saii kallon rashiin fahimta yake mata ."Dan shii baisan matar marwan bacee ." "Tacee yah fauzan ina kanwataa?" kasandaii cikinta ya tsofa kake barinta gida ko?" " Fauxan yace tana asibitii yanxun xanjee daukota." "OK." "Tayii murmushii ta ficee." "Suna fita Nasir ke tamvayar fauzan ya suuke da ita?' ya kalleshi tare da fadinn," Matar yah marwan CE fa!" "Nasir yace matarshi???" "Fauzan yayii daria, yace Duk najii lbrin ta tsuniyar da kuketayii dakai dashii akantaa.' baisan matar shibacee." "Sukayii dariia." (`’•.¸ (`’•.¸*¤* ¸.•’´)¸.•’) ♥ ** *** ♥ (¸.•’´(¸.•’´* :* `’•.¸)`’•.) "Bakowa a pollon saii sallama suke xubawa," amma tsit!" Chan Tsohe tafito tana, maraba da yan'saudiiya marhaban, sannunku !"sannukuu!! saii taririyar su takeyi!" "Ummah ta fitoo gabanta. Sai faduwa yakeyi." "Tawaske da murmushiin da baikai cikiba ,"tana fadinn lale marhabann." "Tayii wurin Momy saiga su Abba da fauxan., " shukurah kam suna sama itada afreen basu masan sunxo ba." "Nan fa aka gaisa aka kawo masu abin motsa bakii ,akafara firar yaushe gamooo?"😜 "Jin hayaniya tayii yawa, yasa suu shukurah saukowa a guje ,sai wajen dadynta ta rungume 'shhii ."Momy tace bakida hankalii?" Dakin ture afreen fa?" akayii daria dady yace aaa momynta kodai dan bata tarbekiba ?"Tace ina ruwana ?"tunda afrreen ta tarbenii ."afrren da tulelen cikinta." abbatii( kanin su) yaje wurin shukurah yana fadin antyna ina yayah marwan?' "Ba shukurah ba harnii saida nayarda Biro na." chandaii nanemo natsuwata ,da Biro na." shukurah tayii murmushii tace yafita yadawo." Abbatii ya,ce yeeeee jia da munkayii waya yacemin xaban chocolate inmunxoo ." "Momy tace aii marwan akwaii kokarin kira akwaii xumuncii sosai ." Dady yace, yacemin ma xaikawoo shukurah nacee aii xamu xoo yabartaa." "Abba yacee Ashe kuna waya?" Dady yace , E." Jia kawai bamuyii wayaba ,"amma da sunkayii magana da abbatii yace baida lfy." to ashe ma yasamu saukii. haryafita." (`’•.¸ (`’•.¸*¤* ¸.•’´)¸.•’) ♥ ** *** ♥ (¸.•’´(¸.•’´* :* `’•.¸)`’•.) _bayan sallah magariba_ ,"Duk suna xaune saiga su Faruq da nasir sun shigo ." "Ta idoo Abba yake tambayarsu bawanii lbr?" sukace unnnnn...!"loz "Ummah takira adoo, mai kula da bangaren bakii." tace ado a gyarawa suu Momy dakin bakii ." "Yace to hajia yawuce." "Yana xuwa ,yafara bidar key, yadaisan lak'e yake Barinshii, yayi iyakar Vid'a baiganiba, ya murda kofar arufee." "Yakoma yasanarwa Ummah ,"tace akira mai gyara ya balle kofar ." "Bayan xuwan maigyara ..." To malam ado aii akwai makulli akofar, kila taciki ya shiga." "Akafara balle kofar, kanna yamaida ,ya gyara yabashii wanii key., yayi mai godia yarakashii." "Yadawo yana shiga dakin tamkar, bolar swan water da drinks ." Gororin ruwa ne saina lemuu da kwalaye ." "Shikam ado tsoro yafara kamashii kodaii aljannu sun shiga ciki ?"😜 Yayi xugum."😒 "Jin nishii ahankalii, yasashii kallon kofar bedroom, cikin sandaa da addu' oi ."yakaii chan yahangoshii karshen gadoo .,ai kuwa ado, ya qara kware eyes😳dan yaji tsoro sosai!"dan kwata kwata baigane ko wayeba." cikin tsoro ya is a wurin ya kaii ya yaye blanket dinn waxaii ganiiii ??????????????" F4 wayyo su marwan anji jiki amana cee kebinshii lol! _deeyart Yusuf_✍ (`’•.¸ (`’•.¸*¤* ¸.•’´)¸.•’) ♥ *MIJIN BEAUTY*♥ (¸.•’´(¸.•’´* :* `’•.¸)`’•.) *written by Badeeyart Yusuf*✍ 90-100 _a guje ya kai kofar Palo yana shashsheka," Ummah tace lfy adoo, miyafaru?" yakasa magana sai nuna kofa yake Abba yace lfy miyafaruu kayii magana ciikin inda inda yakefadin mar..marwanu........_ "Ummah tamike a inaa?" sai hawaye 😭yace dakin bakii." Harsuna ringan-ga xuwa Ahaka suka iskeshii," tamkar matacce Faruq, yayi karfin halin dagashii nasir yarika saii mota fauzan yaja sau. "Marwan specialist hospital bada 6ata lokaciba aka karbeshii, sai taimakon gaggawa akevashii, har 12 bawanii lbarr, asibitii taciika duk suntare nan shukurah saii kuka take, chandaii tace shin ni mixaisanii kuka?" aiibaikamata intausaya mishiba." afreeen tace haba anty kina lfy ?" Saii sannan tasan afili tayi magana . Abba yace yakamata mukoma gida dare nayii, Ummah tace to kutafii nixan tsaya !" Fauzan yace aaah Ummah nixan tsaya kuwuce da afreen takwana gida, da kyar akasamu Ummah tayarda xataje gida, yunkurawar daxatayii it ciwon nakuda Momy tace yadai afreen ?" Da kyar tace Momy daxafii .,"Ummah tacee miye suka rikata waii ta tashii nanfa ta xukunne nakuda xangu2 saii labour room ." Xuwa gida yafasuu . Chan Dr sahal yafitoo daddy yacee ya patient?" dinn ya sauke wanii irin gwaron numfashii ,yace da saukii yasamuu barcii saii gobe xaii farkaa." (`’•.¸ (`’•.¸*¤* ¸.•’´)¸.•’) ♥ ** *** ♥ (¸.•’´(¸.•’´* :* `’•.¸)`’•.) _4:45am_ "Ina yan'uwan afrrenn kubada robaa da xanii ." Shukurah tamika masuu. Saiga santalelen jaririnta sullubo aka mikowa shukurah cikin xumudii ta amsoshii ,"fauxan yacee yah maman yaronn?? Wane halii take?? "Nurse tayi murmushii tacee tana futawa ne , Yace xan iya ganinta Tacee aaahh saii angama gyarataa." yace plxx Tace xankiraka Ta wuce." "Shukurah kam tarike yaro takibawa kowa waii kada a samishii gajiaa ." Da kyar tabawa Ummah fauxan yace Nma baxa abaniiba yana kallon shukurah Ummah Tamika mishii saiga nurse din Waye fauxan yace ganii." tacee anmayarda matarka dakiin futuu xaka iya xuwa tunkamin ,tarufe bakii Yakama hanyaa da danshii rike ahannunshii." (`’•.¸ (`’•.¸*¤* ¸.•’´)¸.•’) ♥ ** *** ♥ (¸.•’´(¸.•’´* :* `’•.¸)`’•.) _12:00pm_ Sun baje tsakar Palo gaa yan' uwa da abokaii saii barka akexuwa ." Ummah tace shukurah kishirya driver yakaikii asibitii kikaii abincii ," Badan tasoba ta tashii tashirya cikin doguwar riga red tayi rolling da talkaminta flat ." "Tadau basket din abinciin tacee Momy natafii tace adawo lfya kigaida muna da maijiki sai munxo ." _a asibiti_ "Tana shiga ta iske su Faruq da nasir sai Dr sahal ." "Tayii sallama suka gaisa tayimasu yamai jiki ,ta wuce ta ajiye abincinn Saiga fauzan yashigo, Yace auu antynmu harkin riganii?" Tayii murmushii kawai kwata-kwata batabi takan shiba saii wasa da daria sukee da abokanshii Dr sahal yace abawa patient abincii fa ." "Fauxan yace lallema daman ajiye wa kawaii kikayii baki xubamishiba ?" Tayii murmushii dr sahal da Faruq nasir duk suka fita marwan yana jingine ga gadoo fauxan yace ya jikin?" yace naji saukii ." Sis shukurahh xuba maii abincii mana." Tace ansanii nakwaoo kuma saii naxuba ?" Fauxan ya harareta ta tunxure bakii tana gun-gunii ta daukii plate tafara xubawa tamika mishii fauzan yatashii xaifita tace yah jiranii kawuce danii yace inaxakii kibarshii dawa? Baifa iya dogon motsii kisanii abincinma saikin bashii fa ." Ya wuce Tamike takaimai abinciin kusa dashii ta dire takama kujera ta xauna tadauko wayarta tana latsawa." Saii kallonta yake tamkar wanii wawa komaii nata birgeshii yake tana kyalla idonta suka hada idoo tadauke kanta can kasan makoshij yacee,' Nasan nayii laifii amma baikamata ayiman irin wannan horonba kitausaya ki ciyardanii kuma kiya feman!" Tamkar jiranshii take tace kai harkana da bakiin bada hakuri duk irin xaman hakurin danayii agidanka bakasan Nina bansankaba duk nahakura bansanar dakowa ba amma harda banii takardar sakii ni shukurah abinda na tsana arayuwata kaii adole xakayii aure to ko yanxunma kofa abude take ." Yayii murmushii tare dafadin banida abincewa beauty saidaii inkarabakii hakurii matar handsome !" Tayii maii mugun kallo ta kauda kaii Dr sahal yabude kofar yashigo yace Dr kasha maganii yace yanxun xansha yace to akwaii alluraii yace to xankira ka Yace madam kiko karta yacii sosai! Ya fice " Marwan ya daga hannunshii daniyyar cin abincii yace Ashhhhhh ....washh ....! ! Da saurii ta dagoo tana kallonshii taga hannun shii duk ansoke da allurah Tadanjii tausayinshii duk fa akanta yarufe kanshii Shiyasanii xatadaii taimaka mishii vadan halinshiiba Ta xauna kan gadon tadau plate din tafara bashii abincin baifii cokalii 3 ba waii ya koshii Taxaroo idoo tare dafadin da daii kakara kokadan yace Allah na koshii tace kaine aciki baniba ta cigaba da latsar wayarta Bayan magariba su Ummah sunxoo har isha'i fauzan baixuba waiii baigama ganin matar shiba da dan'nshii Abba yace to mu munwucee Shukurah tabisu xa'a shiga mota daddy yaganta Yace ke daughter inaxakii wakika barowa mijinkii Momy tace baxaki tsayaba har fauzan yaxo driver ya kaikii Tace Momy nifa nagajii nan nayinii Momy tacee shukurah wawiya kina da hankalii kike gudun mijinkii Daddy yace ya isa daughter koma kijira har yayanku yaxoo Tayii ciki tana tafe tana hawaye harta kai dakin Xaune yake yana karatun qur"ani baimasan tashigo ba saida yajii shashshekar kukanta Ya dawoda shii ya rufe qur'anii ya aje yana kallonta Yace lafiya beauty miya faruu?? Miyasa mekii? Miyasakii kuka?? Cikin tashin hankalii yake tambayarta tadago ja jayen idonta tana kallonshhii Waton tambayarta mayake Tayii mishii banxa Chan yafara kokarintashii tana kallonshii saura kadan yafadii ta tareshii amma ina wata nan sai yayii baya suka fada a gadon Tana dagowa tace karanbanin mii yakaika tashii inaxaka je Yace toilet Ta tabe bakii saii kabarii fauxan yaxoo yarika ka mana Yace ke aikin mii kike?? Dasai wanij yaxo yarikani miye amfanin xamankii Tace takuraa tawanii yakune bakii Takoma taxauna Saii 12 fauzan yaxo Ya iske suna xaman doya da manja yayii daria harya gajii Shukuu tamike lo sallama babu ta wucs (`’•.¸ (`’•.¸*¤* ¸.•’´)¸.•’) ♥ ** *** ♥ (¸.•’´(¸.•’´* :* `’•.¸)`’•.) Ranar suna yaro yacii sunan jawad Jikin marwan ya murmuje ansallameshii yana gida ranar da yadawo yavawa su Abba hakurii tare da maida matarshii Shukurah kam tace baxata koma ba anyi2 taki shima ya tattaro kayanshii yadawo nan P ko hanyar xata hadata da marwa bata bii inyashigo dakim ta sau dubu bata kallonshi yayi surutunshi da afreen yawuce Bayan su afrreen sunyii arba'in sukafara xuwa Saudi wajrn iyayensu Xauneta tana cin fruit saiga Ummah tashigo tace Ummah Allah ko harnaga nawar gobe tayii tana murmushii Ummh tace shin shukurah ya kinsanar da mijinkii tafiyar takwalo ido yancun Ummah saii nasanardashii Ummah tacr daman shiri kawai kike baisaniba Ta marairaice tamkar xatayii kuka tace Ummah Allah tundaa yaban ixinin fita basai natambayeshiiba Abba da ke tsaye ysnajindu yace tashii kije kifada maii nasan maxaibarkii amma kifada maii kawaii kinjii Tadaga kai tare da fadin dasafe saii inje Abba yace 6:00am jirginku xai tashii tace to Tamike kwata kwata batsaya duban jikinta mitasaba ko ta daura hijab Sanye take da Yar' rigar ta maikamar best saidaii batarufe cibiyaba saidan wandonta da baikai guiwaba saii katon gyalenta da ta lullubr jikinta Dan hartayii shirin barcii tana cuwa part din marwan kaitsaye ta shige a Palo bakowa tawuce kurya bataga kowaba Takarewa dakin kallo A fili tace balaifii yanada tsabta kanataja tsakii xata juya jin mutum tayii a bayanta ya Sanyo hannuwanshii yariketa tabayanta Ta watsa kuwar danii saida nafirgita ya axa hannunshi kan lips dinta Shiiiiiiii *MIJIN BEAUTY* Ne kada kimim kuwar barayii Tayii shiruu mita tunoo tasake sa kuwar yace ba'ajinkii fa Tace to kasakenii mana Tunii ya yarda gyalenda ta lullube jikinta akasa ```tsarki yatabbata gaa ubangijin wannan kyakykyawar mata wadda kowane Dan Adam keburin mallaka Allah nagode maka da ka mallakamin beauty``` Tafara kacaniyar kwace kanta amma ina takasa chandaii yaga tsayuwar batayii suna shirin fuduwa ya shimfidesu akan gado yace miyasa bakice xaki xomin xiyaraba da ko kayannan da ango ke siyowa nasiyo Cikin karfin halii take fadin nidin xan kawo maka xiyara to wannan mafarkin yawargaje yanxunma turo ni akayii Yace hakana da kyau ta tashii Yace dauwurii xaki tafii tace hmmmm! Yace to mi'aka aikokii beauty Ta tabe baki tare dafadin gobe xamuje wurin suu Momy da yan'uwanta .yace kodaii su maman jawad xasu Tace tare xamu. Yace da ixinin wa Tace nawa mana ko kamanta kaban ixinin komai batun yauba Ya share gumin dake keto maii yace Aaaaa beauty kuskure ne yakamata acee yanxun komaii yawuce Tace shikenan nagama magana kuma tare xamuje . Yace ban yardaba beauty ba inda xakii Inharkina son xuwan saii kisanar danii muje tare Tace kamakaroo tayii hanyar kofa taji tagam akulle Ta juyo tana kallonshii yace xokiji ta saga maii hannu Dan Allah malam kabudewa mutane kofa sufita cikin wannan Kazan taccen dakin Yayi banxa da ita yace ga makullin kibude saida safe Taje daukar makullin ya jawota saman shii tare da fadin wana kama Tace Miye haka kasak.......bata iyarba yahada bakinshii danata yana tsotsa sun kusa 1hr ahaka saida yajii bata wanii kwakkwaran motsii sannan da kayar yanemo natsuwarshi yana maida numfashii Tayii lahoo a kirjinshii ya kalleta Beauty kice kinyarda ki koma dakinki Dan Allah Ina matukar bukararkii atare danii Wallahi beauty ina matukar sonki Wanda farat daya yashiga xuciyata da rayuwata gabadaya kin mamaye ko ina beauty I love u Harcikin ranta tajii kalamanshii naratsata amma batace komaiba Chan ya dagota tare dafadin kaii beauty kina so kina kaiwa kasuwa kinga Dan handsome amma ankasa furta wa nidaii kifurta kosaudaya .cankasa kasa tace waya fadamaka inasonka Harcikin xuciyarshii yajii wanii abuu ya tokareshii Yana kyalla idonshii saii saman dukiar fulaninta wani irin wawan cafka takaimata harda Yar' kararta Said a yagama fitarda ita hayyacinta yace tashii muje inrakakii beauty Batada wanii kuxarii da taimakonshii ta tashii ya lulluba mata gyalenta ya bude kofar tana a kirjinshii jintake tamkar kada yadagata daga kirjinshii Suna tafe yanamata sututuu harya kaita kofar Palo yace beauty kada kije kinjii kibarsu sutafii xan shirya mana tafiyarmu duk sanda kikeso kinjii _sweet dream_ Ta cigaba da tafiya yanatsaye said a myaga takaii up stair sannan ya wucee .tana shiga har afrreen tayii barcii tasshiga toilet tayii wanka sannan ta kwsnta tafara tariyo abinda yafaruu tsakaninta da mijinta wanii irinn sanyii tajii yana ratsata gawani abuu datakejii yarrrrrrr cikin jikinta a fili tafurta ya _haduu karshene_ _da asuba Ummah tashigo ta iske shukurah tana sharar barcii afrreen ko tafito wanka tsohe nama jawad wanksUmmah ta tadata tare dafadinn kitashii kishirya ya barkii ta girgixa kaii Tare dafadinn waii baxan jeba Tsohe tace da da saga tambayo mijii saii bakidawo ba Tayii bayii tare da tunanin miyasa tafadii bai bartaba data kifadii saidaii yajii ta tafii Koda tafitoo harsu afrren sunshirya tasa doguwar Riga ta biyosu suka gaisa dasu Abba yace yabaki shiryava tace waiyace xamuje bayanxun ba fauzan yayii daria harsaida Abba yace miye haka? Yacee mijin beauty yabata mana plans ta harareshii Abba yace shekara dayane tsakaninku Shukurah tace nice navashii ko Abba yayi murmushii harsun shiga mota sannan marwan yadawo masallaci yayi masu Allah ya kiyaye yana juyawa waxaiganii banda shukurah baixacii xatabi maganar Shiva shima fadii kawai yayi tabashii mamakii sosai hakan kuma yakara dankon soyayyarta a xuciyarshii (`’•.¸ (`’•.¸*¤* ¸.•’´)¸.•’) ♥ ** *** ♥ (¸.•’´(¸.•’´* :* `’•.¸)`’•.) Kwance take tayii shirin barcii Suns fira da tsohe saiga jimmai mai aiki tashigo tace da shukurah waii marwanuu yacd ki kaimai abincii xaii sha maganii Tace nayii barcii tashige bargoo tsohe ta jefeta da pillow tashii mini nakirankii kice kinyii barcii ta xunbula hijab tadaukii abincin sai dakinshii Kwance yake yana latsar waya tayi sallama ya amsa batare da yadagoba Ta ajiye tureen xata juya yace tsaya fuskar nan tashii a murtuke tamkar baitaba daria ba tasha jinim jikinta Ya sauko ya daukii towel yayo wanna yafito ya xauna gaban abincin tare da fadin xuba ta fara xubamaii Ahankalii tana satar kallonshii kamar bashii bane jia yake daria Ta turamaii abincin gabanshii yafara cii .ya tura plate din nakoshii Yakima saman gado ta tattara data kwashe kayan Yace Ashe idan miji nacikin matsala baxa a tambayeshiiba harda wanii tattara kayan abincii baxakii tambayenii miyahana ni ciba yarashe maganar cikin hasala itakam ksllonshi kawai take to mixatayi mishii Saikinyii shawara Tace yah marwan...yakatseta tashii kifita ganin ki ciwo kawaii xaikaramin tace bakada lfy?? Yace saina tambayoo .ahhhh wannan marwan da tsiwa yake *sorry fans zajuga typing mistk* wayana *tasamu matsala bakomai Nike gani ba* _deeyart Yusuf_✍ [10/21, 11:26 PM] ‪+234 816 909 6026‬: (`’•.¸ (`’•.¸*¤* ¸.•’´)¸.•’) ♥ *MIJIN BEAUTY* ♥ (¸.•’´(¸.•’´* :* `’•.¸)`’•.) ..```END``` _1wk ltr_ Kwance yake saii sharar barcii yake hankalinshin kwance Ta shigo tace kallaima wannan yanxun yabarrni da ciwon cikii shii barcii ma yake ta Hauwo gadon tana tada shii Handsome!handsome Cikin magagin barcii ya jiyo ta yadauka mafarkii yake Yakara jawota tafado asamanshi ya rungumeta Yawanii matseta cikin jikinshii tamkar wanii xaii kwace maii Tayii lamoo a kirjinshii Chanda tajii mararta nayii mata ciwo tuntana daurewa harta kasa ta watsamaii kuwa tana salatii firgigit ya mike .lafiya? Beauty miyasameki??? Kuka yacii karfinta ta sa ksnta cikin cinyoyinta tana hawaye saii murkususy take ya rungumeta Yana shafata Cikin kunnenta yake tambayarta Mike damunkii swt?? Ta rikee hannunshii ta axaa a mararta ahankalii tace ciwoo nikejii sosaii Yadinga shafamata yana fadinn kina yinshii daman? Ta daga kaii Yace ko yaushee Tacee aaa saii tsakiyar wata amma yanxun koyaushe inayi Yakara matseta yanamata sannu Kina sallah yanxuun tadaga kaii Ya kwantar da ita yana mata sannuu yace ki kwanta inje insiyo maganii kinjii Ta daga kaii Saida yaga tayii barcii yafice Yana shiga wurin ummah tsohe tace ko kaga yarinyarnan yace wacece Ummah tace ina shukurah? Yacee tana barcii batada lfy Tsohe tace duk mu nan baxata sanarwa da kowa batada lfyba saikaii Yace kaii kunjii tsohe itada mijinta Ummah tace aii saika daukii matar ka kuwucee mana kuna takurawa tsohuwata Yya shafa sajenshii ya fice (`’•.¸ (`’•.¸*¤* ¸.•’´)¸.•’) ♥ ** *** ♥ (¸.•’´(¸.•’´* :* `’•.¸)`’•.) Xaune suke sungama sallah isha'ii yau marwan vaije masallaci ba jinya yake Yace tashii muyii nafila Tace bamuyin shafa'i da wutirii ba Yace eh muyiu wanii Sukayii sallah yadafa kanta yayii mata addu ah Ya jawo ledar da naxata maganin Ne yasiyoo Ashe kajii Ne da fresh milk Suka cii suka koshii Shukurah tace muje karakanii nasan tsohe bachan najirana yace Bakisha naganii ba kibarii kisha sannan tace to kayii saurii ko Yadaga kanshii Ya shiga wanka yafito Ya kalleta yace koxakiyiu ta girgixa kaii yacetoo Yaxauna kusa gareta Tace muje ko Ya makkale idi tareda fadinnko kiss babuu saii na roka ta sunne kaii Tace nidaii muje Ya matso kugareta yana kallon fuskarta yace Beauty yaushr xamu koma gidanmuu taxaroo ido Yace yakamata mubar wa su tshohe gidansuu Ta kauda kaii kawaii Yashiga shafata yana mata salin datakasa tantancrwa tadaga maii hannu tare da fadinn banaso yah............. Yahada bakinta da nashii yafara kissing dinta tako ina yashiga romancing dinta suka xube kan gadoo duk yawaniu gigicewa yana shirin rabata da kayanta Tafara kicaniyar kwace kanta amma ina takasa saii wuce gona da irii yake tafashe da kuka Rana fadinn dan Allah kayii hakurii yahh ka kyalenii baxan iyaba Ya radamata akunne Xaki iya beauty kidaure kinjii ko yanxun kawaii nakaii makula baxan iya hakrba plxx Tacigaba da kuka yaga badainawa xatayiba yacigaba da abunda yake Dan ya lura idan Bahaka yayi mataba baxata bada kaiiba Chan najii yana karantoo addu'ar da oga keyi idann xaiii.......da iyalii Saii na jawoo masuu kofa nafice (`’•.¸ (`’•.¸*¤* ¸.•’´)¸.•’) ♥ ** *** ♥ (¸.•’´(¸.•’´* :* `’•.¸)`’•.) To waiinii A'iii mi yarinyar nan tatsaya haryanxun Ummah tace na'am uwataa Tsohe tace nace karfe nawa Ummah tace 11:52 Tsohe tace muje kirakanii inkira yarinyar chann Ummah tace bakiji yace batada lfyba kila xaii rakkota xuwa anjima koo Tsohe tace aaaaaa nidaii muje ingajikin Ummah tace xanhadawa alhajii tea xandawo tafice Tsohe naxanan jira harta bingire tayii barcii _8:15am_ Ta tashii cikin shashshekar kuka tana fadiin yah kadaina Dan Allah Xaune yake ya kuramata ido saii kallonta yake yanasama albarka Saiyau yayi dayasanin rashin sanin matarshii tunfarko Ya rikota yayi hugging dinta tashige cikin kirjinshii tana maida lumfashii Yadago yace sannu kinji tashii kiyi wanka takauda kkanta yace ko namikii tayii saurin mikewa yariketa yarakata bayii tashiga cikin ruwan daya hada mataa gihice tawatsa kuwa tare da fitowa tana shashaheka yayo cikin bayinn dasaurii yana fadinn lfya mike faruwa daxafii nida nasanyii xanyii yace ko kadan kiyii dasuu dan Allah kigasa jikinki tafasshe mai da kuka yace yasallam Da kyar ya lallabata yayimata wanka tagasuu tamkar maii jegoo Hhhhhhh Yace inje wurin Ummah indauko makii kaya? Tayii saurin girgixa kaii Yace miyasa taxe inajin kunya jia bankwana channnnn ba yace mikike ayii yanxuun Tafashe da kuka nii momyna nikesoo.yace bari inje insiyomana wani abuu ko in ansoo cikii Tace kaii baka kunyar Ummah Yayi murmushii yanashafa kansa Ya dauko wayarshii yakira Faruq Ango Antashii lfya Qalau Ya madam tana lfy Yace Umar ko xamuu samu visa r India ?? Faruq yace mixakayii xaka sakegudune Yayii daria yace danii da madam kaxo kadaukemu Yace barii inyii satar hanya indauko mikii ko duguwar riga ta kada kaii Yayi cikin gida Yako cii sa'a bakowa a Palo ya haura sama direct dakin shukurah ya shiga Ya bude akwatin dayaganii yarasa katan daxaii dauka Can yaga wata doguwar riga baka ya dauko da dankwalinta Yayii waje Kamar muna fikii Yana shiga Faruq nashigowa sukayi pa. rt dinshii yashiga bathroom ya isketa kwance ya dagota xaisa mata riga taceina undies dina yace kashhhh namanta Ya lalabo wadanda ya balle yamika mata tace insaya bancin ka balla sai sannan yaga waisun katse yace kisa hakanan plx Hakanan tasaka dukiyar fulaninta tamkar tataresuu Yace to miye marabaa hatma haka yafii makii kyau Allah Tace tsagt2 hmmn! Suka fitoo ta gaisa da Faruq suka bar gidan Idankudii na aikii daman babu abinda xaigagara danda nan akamasu visa xuwa India Faruq yace adawo lfy _India_ Xaune take tafito wanka saii dube2 take yace mekike nukata tace kaya Yace _2mnt_ Yafice Yadawo rike da ledodii tulituli ahannunshii yaxube tsakar dakin Tana daure da towel ta jawo kayan tafara dubawa tafashe da kuka da saurii yafito wanna da sabulu a fuskaa yana lfy shukurahh Tana kuka ta fashe da da daria tana kallonshii saii sannan yaga yanda yafitoo yakomayagama wanka yafito ya nakallonshii tace inakayan yace gasu nan tace sabida Allah wadannan Ne kayan Tadaga daga Riga maikamar bra saii yaii best duk yan' iskan kaya injii shukurahh Lol _watansuu ta kwas a India sannan suka bark xywa saudii wajensuu Momy_ Wayaeshii tayii ringing yadaga Shin waii ko yanxunma ka sake rufe kannaka yayii daria Yace Abba INA kwana Yace kai marwan haka ake nidaii INA ya'' ta yace gata Abba Ta ansa suka gaisa a kunyace Yana ajewa ya kalleta kinjii Abba koh Ya kira Faruq Yace yah kunbude kannakuu Yace madam CE ta kullenii sunata Dario Da kyar shukurah ta tashi da tulen cikinta tana nishii marwan yarikota matar handsome inaxxakii?? Tayakune fuska ni yah banson kamshin turarenka Allah saii injii tamkar can haihu Yace ke beauty haryanxun daga ban nadaina amfanii dashii _a Saudi wajensuu momy_ Daughter kice nan xaki jego tayii murmushii dady yace Allah yasaukekii lfy Marwan yace amin Dad ```ni gaskiaa kaminn nauyii ko cikin nan INA bidar yanxanyii dashii kana gaka.......nidaii Allah ya rufetada kiss``` (`’•.¸ (`’•.¸*¤* ¸.•’´)¸.•’) ♥ ** *** ♥ (¸.•’´(¸.•’´* :* `’•.¸)`’•.) Tunda ta tashii takejin dadaban Yah kakai ni wajen nomy banjin dadii.yaceshirya Tace nashirya A mota saii sutuu takemishii Junta kawaii yake Chandaii tafa masu2 ya kalketa yadaii tace bakomaii Saii kame2 take Har ciwon yafii karfinta marwan du k tafara salatii bakaramin gigicewa matwan yayiba yamrasa yanda xaii wacce asibitn tafii kusa gaciwo xangu xnguu yasamu gurii yayii park kamar wasa yajii kukan jariri yashiga taimakamat da taimakon Allah ta haifuu ya'yan' biu mace da namiji Marwan ya ja mortar saii asibitii saii wueaern 2 sukaje gidansuu shukurahh rike da baby's Momy tasakii bakii tana kallonsuu dady yace mizanganii daughter kin haihuu ne suka xauna anavada lbrrn yanda yafaruu nanfa akafara sanarda matan Nigeria murna ga afreen tamkar tatashii sama Shumura kam takii komawa Nigeria asaudii xatayii jegoo saii marwan dayaje yadawo _Duk sun xo harda matar Faruq da nasir Da xugarss3g chan nahangoo mutan deeyart novels an ashashshare_ Ranar Suna yara suncii sunan Namijin ```Aliyu wanda shukrah kekirah haidar saii maccen salma``` _Nigeria_ Yakama aiima suu salma kanifa ya makakkale idoo Tace hmmm kacika wayyo Allah shikenan inta haifuwa nii tunda gaa akuya Yace bakiisoo mutara xuei"ah ta harareshii Ya lullubesuu da bargo sumui2 nafitoo tareda kallon kyawawan baby's dinsuu....................... ........ALHAMDULILLAH.. special thanks 2 sis jannnnnnnnah Badeeyart Yusuf nike cewa dakuu saduwar alkhairiii _deeyart Yusuf_✍ adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *