Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Thursday, May 4, 2017

AMEESHA COMPLETE

adsense here

Posted on October 23, 2015 by mamanshakur [03/09 7:56 AM] Aishat muh’d: Dattijuwace dan zatakai kimanin shekara 56 nagani rike da bulala a hanunta tataho sadaf sadaf dan kar yarinyar dake wasa da wasu yara a garden taganta ,jikake zui zui zui dattijuwar nan na tsulama yarinyar bulala yarinyar tana ihu Ammi dan Allah kiyahakuri wlh bazan karaba tacigaba da zuba mata bulalan saida tai ma ishi sanan ta kyaleta taja hanunta oya muje kiyi sharan danasaki Ammi taja hanunta juyowan da yarinyar zatayi kawai taga Amina namata gwalo ai azuciye ta fizge hanunta daga hanun Ammi takoma wajen ta dunga dukan amina da sauri Ammi tayo wajen tace wato ke Lu’u Lu’u bakijiko tana dagowa taga Ammi tayo wajen tasaki amina taruga aguje tana kuka Ammi ta tsaya lallashin amina …. Tana cikin gudu Caraf taji anriketa dagokan da zatayi taga Yaya Ammar ne ji tayi cikinta yay gululululu fitsarine kawai bata sakiba…. Maman shakur [03/09 8:12 AM] Aishat muh’d: malam Ibrahim da matarshi sakina sune iyayen Ameesha wanda ake kira da Lu’u Lu’u.malan Ibrahim yanada wani aboki kud da kud mai suna malan ishak suna matukar shiri abokan junane wanda suka taso tare sukai karatun allo tare harsukazo kowa yay aure haka suke shiri gida dayama suke zama har Allah yabama matar malan ishaq ciki haka suka dinga rainon ciki harya girma ranan dazata haihu ta haihu lafiya danta namiji kakkyawa atake ml ishaq yarada mishi suna Ammar ..sakina (Ammi )sai murna take jitake kaman danta dan ita batama taba ko barin wataba… amma bayan awa uku da haihuwar wani irin ciwon ciki yakamata mai tsanani kafin malan ishaq da ml Ibrahim susamo mota harta cika da kalmar shahada ml ishaq yay kuka dan yay babbar rashi gashi tabar jariri ,Ammi itama tai kuka sosai dan tai rashin kawa haka aka gama zaman mokoki maman ishaq ita ta karbi yaron tadinga kula dashi har yay girma yakai shekara 5 Maman shakur [03/09 8:23 AM] Aishat muh’d: Lokacin da Ammar yake shekara 5 yay wayo rana kwatsam kakar tashi tadinga ciwon kai ashe ciwon ajaline dan nata ishaq yay kuka kaman ba gobe yanzu wazai dinga kulan mishi da Ammar kuma baiyi aureba tunane tunanin dayake kenan har hawan jini ya kwantar da shi yadinga ciwo ml Ibrahim suke kuladashi bayan wata 5 da rasuwar mahaifiyarshi shi yamaji sauki sundawo gida kawai yakira Ammar yazo yace Ammar kaga daga yanzu wanan yanuna ml Ibrahim shine Abban ka yakara nuna Ammi yace itace mamarka ka zauna dasu kayi musu biyayya kaji dana dukda yarone alokacin amma saida yaji wani iri..ml ishaq yajuyo yakalli ml Ibrahim yarike hanunshi yace abokina bazanyi tsawon kwanaba amma ga yarona Ammar katuna bayi da kowa a duniya saiku ku kalanmun dashi nabakushi nakuma barmuku Amanar shi. yakalli Ammi yace hakika nasan zaki zama uwa tagari ga Ammar danni shaidane a irin son dakike mishi ina miki addu’a kema Allah yabaki zura’a kema kihaifi yaya dayawa tana kuka tace ameen ml Ibrahim yadafa shi yace kadena magana haka babu abunda zaisameka saiyaji jikinshi sanyi yajuyoshi yaga idanunshi suna kallon sama innalillahi wa inna ilaihi raji’un shine kalmar da ml Ibrahim keta fada akakira liman akai mishi wanka aka kaishi makwancinshi Maman shakur [03/09 8:35 AM] Aishat muh’d: Haka suka cigaba da kula da Ammar..Ammi tanemi aiki cikin sa”a tasamu nani mai wankema yara kashe a wani primary school duk wata ana bata dubu goma da kudinne dana ml Ibrahim na tumatirin dayake saidawa a kasuwa suka hada sukasa Ammar a private school yar dai dai bamai tsadaba yaron kuma ga kokari da hazaka…. Lokacin da Ammar yakai 8 years maman ml Ibrahim ta tada bala’i wai dole saiya kara aure tunda Ammi bata haihuwa baiso yakaraba danshi yanason matarshi yanajin dadin yanda suke zaman lafiya Ammi dincema ta karfafa mishi guiwa yay ma mamanshi biyayya yakara auren bakomi ya kalleta yace ke mata tagarice Allah yamiki albarka Allah kuma yabaki haihuwan kukan datake boyewa saida yazubo haka ml Ibrahim yadinga lallashinta har akai auren ya auro wata hajjo . Hajjo na zuba iskancinta amma umma bata kulata iskancinta bai karuba saida taga tanada ciki.akwai wata rana hajjo takama Ammar taimai dukan tsiya ranan ran Ammi yabaci da Ammar yafada mata tafita tace wlh duk randa kika kara tabamin da saina miki shegen duka suna cikin haka ml Ibrahim yashigo Ammi tafadan mishi shima yay mata fada sosai yace karta kara tabamishi da inba hakaba ranta zai baci. Maman shakur [03/09 8:48 AM] Aishat muh’d: tafiya tai tafiya yanzu su hajjo har an haifi yara uku maza biyu mace daya ishaq ,musa ,da Amina.yanzu Ammar nada shekara sha bakwai 17 amma shiru Ammi haryanzu ba ciki . Akwai wata rana Ammi ta tashi dawani irin zazzabi danko magana bata iyawa Ammar sai kuka yake yace Ammi dan Allah karki mutu banda kowa a duniya sai ku mamana ta farko ta mutu kekadai kika rage karki mutu dan Allah saikuka yake yadaura kanshi a cikinta suna cikin haka ml Ibrahim ya shigo damai taxi duk ya rude shima dan yanason matarshi sosai haka suka ciccibeta suka sata a mota Ammar wai zai bisu babaa yakadashi yace ka manta kanada peper yau dan waec yake rubutawa haka suka tafi asibiti suka barshi yanata kuka dakyar ya shirya yatafi zana jarabawan… Suna zuwa doc yacema ml Ibrahim (Abba ) ai matarshi ciki gareta wata biyu ranan abba yay murna saida yay sadaka yanda kukasan wanan ne haihuwan fari likita yabasu magani suka dawo gida.Ammar nadawowa duk a rude yashigo dakin yana taba fuskar Ammi kinji sauki ko?Abba ne yashigo yacemai ai Ammin takusa haifama kani ko kanwa Ammar yadinga murna harda rawa ….tundaga lokacin shiyakema Ammi komi saboda cikin nabata wuya har girki da wanke wanke shara yarone mai kuzari baida kuwuya ,watan cikin 7 exam dinsu Ammar yafito yaci kuma yasamu scholarship yin karatu a Oxford university india iyayen sunyi murna shikuma yatada bala’i wai sai Ammi ta haihu zaitafi Maman shakur [03/09 9:07 AM] Aishat muh’d: da kyar Abba da Ammi suka lallabashi ya yarda zaci..duk yan kudin da Ammi kedasu naira dubu 5 da dari hudu ta dauko shima Abba ya kawo dubu 2 gareshi kwata kwata sukaba Ammar yaje yadansai kayan sawa masu kyau wanda zaiyi tafiya dasu dan bashi dawasu kaya masu kyau ranan Ammar yay kuka sosai yakalli Abba yace Abba kodan ku da kani ko kanwar da Ammi zata haifarmin zan dage nai karatu nazama wani abu kodan na futar daku daga talaucin nan na kula da baby da Ammi zata haifarmin ya tsugguna har kasa yana kuka yace Abba nagode Allah yabiyaku yace in sha Allah zakuyi Alfahari da danku idon abba yacika da hawaye ya dagoshi yace karka kara godemin ni baban kane kajiko?yace to yakoma gurin Ammi da hawaye ke zuba a idonta ya share mata hawayen yace Ammi na nagode tarungumeshi Abba ne yace yimaza katafi dan kadawo da wuri yace ai hisma zai rakani a besfa dinshi zamu kasuwan hisma abokin Ammar ne sosai sunason junansu..dasuka dawo yaxo yanunama Ammi kayan sunyi kyau yadauko wani abun wasan yara mai kyau kacau kacau yaba Ammi yace Ammi kiba kome kika haifa inji yaya Ammar ta karba tai dariya tace Ammar rigima dan kudin dabasu dayawan shine kacire a ciki kasai wanan kuma tai murmushi ta karba…….Ranan dazai tafi Abba da Ammi da hisma suka rakashi airport din sai kuka yake harya fara tafiya yadawo dagudu yayima cikin Ammi kiss yace Ammi kome kika haifa kicemishi yayanshi na sonshi tashafa kanshi tace to yarmungume Ammi da kyar Abba ya banbareshi daga jikinta yatafi yana daga mus hannu yahau jirgi sai kuka yake Ammi ma tai kuka dan tanason Ammar sosai. Karatu yake gadan gadan inda yake karantan tukin jirgi wato yanaso yazama pilot. Bayan wata biyu da tafiyar Ammar Ammi tahaifi yarta kakkyawa kaman aljana mai suna AMESSHA amma sai inna maman Abba tabata suna Lu’u Lu’u ranan suna ansha shagali dan Abba saida yakashe duka kudin dayake dashi bakin cikin kaman yakashe hajjo… Maman shakur [03/09 10:15 AM] Aishat muh’d: Lu’u Lu’u nata girma abinta Abba na bala’in sonta Ammi ma haka haka suka cigaba da rayuwarsu..Abba na kula da iyalinshi dai dai karfinshi haryanzu dai kayan miya yake saidawa akasuwa mutum neshi talakaa Amma akwai wadatar zuci.. Ammar yana gama karatun suka bashi Aiki achan kaman wasa harya kware yazama babba sosai yana tuka jirgi ana biyanshi dakyau amma tara kudin yake yanaso dazaran sunyi yawa zai turama hisma asai fili ayima su Abba gini. Lokacin daya cika shekara goma yatara kudi sunyi yawa sosai yaturama hisma aka sai fili anan GRA dake cikin zaria aka fara chanchanra uba uban gida mai shegen kyau. Angama gida dan hisma har hoton gidan yadauka yatura mishi through watsap yaji dadi dan tsarin gidan yamai ,daganan yaturo kudi aka budema Abba katoton supper market mai suna (Lu’u Lu’u super market) yasaima Abba mota dukshida hisma sukai plan din. Bayan wata uku komi ya kammala Ammar yacema hisma yaje yakawosu gidan.. Maman shakur [03/09 10:56 AM] Aishat muh’d: Lokacin da hisma yakawosu gidan Lu’u Lu’u nada 10 years Ammi tai kuka ranan Abba ma haka suka dinga shima Ammar albarka part hudu ne a gidan daya na Abba daya na Ammi sai Daya na Hajjo.hajjo ta tabe baki tace to wanchan daya nasu ishaq da musa ne?? Hisma yay murmushi yace aisu ishaq akwai dakinsu acikin part dinku wanchan na Ammar ne.nanfa hajjo tafara habaici wan danme aisuma mazane yakamata ayi musu nasu bangaren Abba ya daka mata tsawa wai ke wace irin macene ?bakisa albarkaba sai masifa ta tabe baki tace ai dama haka zakace tunda yanada kudi dole kafisonshi kan sauran ta murguda baki tawuce.Abba zaiyi magana yaji wayanshi tai kara yaga Ammar ne yadauka yanata shimishi albarka .Ammar yace Abba ranan iti yau zantaho Abba yay murna yasanar da Ammi itama tai murna daganan Ammi taja hanun Lu’u Lu’u suka shiga bangarensu tabar hisma da… Ranan lahadi saiga Ammar yay matukar kyau yasama babban saurayi Lokacin yanada shekara 27 Lokacin dayazo Ammi bata daki saidai yaga wata kakkyawan yarinya dabazata wuce 10 year a kwance kan kujera tana bacci ba duk gashi ya rufe mata fuska… Maman shakur [03/09 11:09 AM] Aishat muh’d: Yatako ahankali ya tsugunna yacire gashin ya matsar daga fuskanta subhanallah tsarki ya tabbata ga ubangijin daya hallici wanan yarinyar .jiyayi tsigar jikinshi tatashi gabaki daya.. yakara kallonta yace kaman fa Ameesha ce ga kaman datayi da Abba nan har kaman ya bashi.jiyayi yana wani irin mugun sonta motsin yaji yadago da sauri Ammi ce tsaye da sauri ya z o yarungumeta yana i really miss u Ammi yanata murna tashafa kanshi suka zauna anata fira irinta uwa da da .daga baya Ammi tace jekayi wanka dan in mutuniyar tatashi bazata barka kayiba yamike yanata murmushi yatafi…. Lu’u lu’u natashi Ammi tace mata yayanki yadawo tace Ammi dagaske ina yake tace yana side dinshi dagudu tatafi side dinshi tana yaya yaya yana waya da hisma yaji ana kiranshi dasauri yafito yaga Ameesha ce tagudu ta rumgumeshi tanata kuka yadinga lallashinta yana meto na kuka??tace yaya murna nake nima yanzu yayana yadawo ai bazaka kara tafiya bako tayi matukar birgeshi yanda take maganan yace mata eh takara shigewa jikinshi sunata fira tana bashi dariya…. Mamam shakur [03/09 11:22 AM] Aishat muh’d: Yace taso muje muci Abinci tace nidai saidai ka daukeni hakako ya dauketa suka tafi side din Ammi suka shiga yazauna kan dining yana kwasan girki yana santi ,Ammi ce takira Lu’u Lu’u jekimin sharan daki..ta noke kai alamun bazataba Ammar ya daure fuska kaman bai taba mata dariya ba yace ke dama baki da kunya duk tsoro yacikata yace daga yau duk randa Ammi tasaki abu kikaki saina zane miki jiki yace wuce kije kiyi sharan tatafi da sauri dan dukta tsorata dashi. Ammi ta kalli Ammar tace Ameesha batajin magana Ammar ko kadan ga neman fada kusan kullum saina daketa Ammar yay murmushi yace yarintane Ammi amma plz kidena yawan dukanta macece kuma kartazo tasaba karki damu zata chanza tace Allah yasa ,haka suka cigaba da fira koda Ameesha tagama sharan tadawo falo sai takasa zuwa kusa da Ammar dan yanzu tsoranshi takeji tayi zuru zuru yalura da hakan yacemata zo taje yace kidinga jin magana kinjiko ta girgiza kai saiya bude mata hannu da gudu takarasa ta rungumeshi tace yaya kadena fushi dan i luv u yace i luv u too tayi mishi kiss a kumatu.. Ammi ta kallesu har cikin zuciyanta taji dadin yanda suke son junansu. Maman shakur [03/09 11:32 AM] Aishat muh’d: Tun daga Lokacin Lu’u Lu’u ta natsu kaman ba itaba saboda batason yaya na fushi da ita bata kara tsorataba sai randa taga ya zane Amina yarinyar hajjo tono fada tayi ta zagi wani magidanci aikuwa yabiyota tashige gida da gudu Ammar yaga Lokacin da ta zagi tsohon yazo yaba tsohon hakuri ya shiga gida yakamo Amina yay mata duka da belt sai kuka take uwarta tazo tanata habaici shidai bai tanka hajjo ba ya kalli amina yace duk randa kika karaa tonan fada ko zagin wani saina karya miki kafa ta tsorata sosai tace yaya bazan karaba yakuri..ashe Ameesha na labe taga Lokacin ta tsorata sosai tana ganin ya juyo ta zura a guje da karfi yakira sunanta Lu’u Lu’u ta juyo duk ta daburce ya damki hanunta sai dakinshi yace ban hanaki leke ba?tayi zuru zuru yafara kokakir zare belt ta kankameshi tana ihu yaya dan Allah karka daken sai kuka take jikinta na rawa tabashi tausayi ya kyaleta yace duk randa nakamaki kina leke zaki sani…. Watan Ammar 6 president di india yayo aike yanason ganinshi ya sanar da Abba da Ammi yashirya dazai tafi Lu’u Lu’u tai kuka ta kankameshi dakyar ya lallabata yatafi .dayatafi saida tai ciwo na sati biyu ta warware takoma Lu’u Lu’u da yanzu mai takura mata bayanan rashin jin yakaru Abba ya hana Ammi dukanta yace taita mata addu’a da wa’azi… Dayakai presidential house na india an karrama shi sosai shida president sukayi meeting president kece mishi dama yanason zai daukeshi aiki ne. Maman shakur [03/09 11:48 AM] Aishat muh’d: Ammar ya gyara zama yana sauraron president yace dama naji lbr anacewa u are d best pilot here in india so i decided to hire u kazama kaine mai tukani duk Lokacin da tafiya tatasomin.Ammar yay hamdala ya godema Allah yasan addu’an Ammi ne to tundaga Lokacin fa yafara aiki president kadai yake tukawa kudi sun zaunama Ammar yakara zama babban mutum.. Tun daga Lokacin bai kara dawowaba sai jiya da daddare ya shigo Lokacin duk sunyi bacci sai yanzu dayaji hayaniya yafito shine yaga ashe Lu’u Lu’u ce ke dukan yayarta Amina abun ya matukar bata mishi rai dan a idonshi akayi komi……… Lu’u Lu’u tafara kuka tana yaya dan Allah karka dake wlh ita tamin gwalo …suna hakane Ammi tazo wurin ranta abace turus tayi dataga Ammar rikeda Lu’u Lu’u tace Ammar yaushe kadawo yace jiya dadaddare Ammi, Ammi ta kalli Lu’u Lu’u batasan Lokacin datafara kukaba tana Ammar kanwarka nasaon tasamin hawan jini jiya tafasama wani yaro kai saida nabiya kudi aka kaishi asibiti kaga yau yayarta take duka narasa yanda zanyi wanan wace irin yarinyace kullum sai nemar min magana batason taga hankalina kwance… Ammar ya zuciya ya kalli Lu’u Lu’u da hawaye kawai take yace kikasamin uwa hawaye kinji dadi ko yauzaki fadamin meke damunki yaja hanunta yanufi side dinshi da ita Ammi tace Ammar dan Allah ka lallasata dama kaine kadai take tsoro tawuce ta koma daki…. Maman shakur [03/09 12:05 PM] Aishat muh’d: Ya wurgata cikin dakinshi yafara kokarin cire belt din jikinshi tataso da gudu ta kankameshi jiyayi wani irin shock da sauri ya turata ya ciro belt din sai ihu take shima bayason yadaketa amma dole yamata kodan ta natsu yafara zula mata belt din sai ihu take saida ya zaneta sosai jikinta duk yay ja sai kuka take tayi matukar bashi tausayi amma ya daure fuska yace yimin shiru tuni ta hadiye kukan yacemata kneel down tayi yazauna kan kujeran dake Facing dinta yadaura kafa daya kan daya ,yace Ameesha da karfi takara firgita yace just 7 years danatafi shine kika chanza amma Lokacin kinmin alkawari kin chanza mesa kika kara baci tana hawaye jikinta na bari tace wlh yaya ban baci ba duk wayanda nake duka suke tsokanana yace to sharan da Ammi tace kije kiyi fa tana kuka tace wlh yaya mantawa nayi ,yakara cewa yanzu shekaran ki nawa tace 17 ,yace u know u are 17 but u are still behaving like a kid yace kalli kayan dake jikinki daga ita sai wata doguwar riga iya cinya takamata sosai ana ganin shape dinta…ahankali tace yaya kaya kuri bazan karaba ya daure fuska sosai yace duk randa kika kara sa Ammi magana saina zaneki sama da haka kinajina ta girgiza kai tana kuka yace tashi ki zauna ta tashi ta zauna duk tai zuru zuru batason taga yaya na fushi da ita ya lura da hakan a zuciyanshi yay murmushi yace haryau bata chanzaba ya kalleta ya bude mata hannu da gudu🏃🏻🏃🏻🏃🏻taje taa rungumeshi tana kuka..saida yaji shock a jikinshi ya dagota ya share mata hawayen stop craying yace kidingajin magana bazan kara duka kiba kinji lil sis.. ta rike kunenta tace am sorry yaya plz karka kara fushi dani yace to kema ki chanza takara rungumeshi taimai kiss a chick tace i luv u yaya yace luv u too Maman shakur [03/09 3:43 PM] Aishat muh’d: Yakara rungumeta sosai ita kuma ta shige jikinshi harda gyara kwanciya batasan bawan Allah daurewa kawai yakeyiba dan dukiyar fulanin na rudashi sosai, yanda yakeji yaji yakasa hakura gwara yacireta daga jikinshi yay maza yajawota yana Lu’u Lu’u tashi muje wurin Ammi amma yana dagota yaga tamayi bacci sai sauke ajiyan zuciya take alamun kukan datayi yay murmushi ya shimfideta a kan kujeran ya Mike ya dawo ya tsugguna daidai saitin fuskanta yakura mata ido yarinyar kakkyawa dukda bacci takeyi amma kyawunta bai boyuwa yay murmushi yace sleeping beauty kenan.siririyace amma bachan chan ba tanada ido basuda girma sosai amma fararene tas ga gashin idonta baki zara zara ya gangaro kan hancinta dogo kaman karas wanda yakarama fuskarta kyau da haiba bakin ta very pink gashi karami tanada saje akwance wanda sukakai har kumatunta sanan akwai ta da gashi dan yakai tsakiyan bayanta yanzu.ya gangaro kan kirjinta dasuke dam acike Allah yahore mata albarkatun kirji gasu a tsaye kyam kaman 1,gata da hips kaman me masu shape mai kyai kuma masu girgizawa intana tafiya tanada hips mai daukan hankali ga dimple dinta masu lotsawa ko magana tayi. Maman shakur [03/09 4:01 PM] Aishat muh’d: ahankali ya sauke ajiyan zuciya yace Ameesha inasonki nine mijinki da yardan Allah zan cigaba da rainon sonki harsai kin gama secondary school zan fada miki dukda nasan kin daukeni a matsayin yaya bakisan akwai aure a tsakaninmuba….sai kuma yay shiru ganin ta gyara kwanciya yanda ta kwanta yanzu yaja yana ganin dukiyar fulanin jiyayi kaman yataba haryakai hanun saikuma yafasa ,yay maza yamike yashiga bedroom dinshi inbahaka ba zaiyi aika aika ,ba Lu’u Lu’u tatashiba sai 5 taga yaya ya idar da salla tace yaya Lokacin salla yayi ne yace mata eh jekiyi naki kema ta zaro ido tace yaya Ammi zata dakenifa yace muje narakaki kibata hakuri tace to tarike mishi hannu suka fito tare har side din Ammi .sukatarar tana salla Lu’u Lu’u duk tai zuru zuru Ammi na idarwa ta balla mata harara tajuyo tace Ammar akawoma Abinci ne yace Ammi zanci dan yunwa nakeji Sai alokacin Lu’u Lu’u tace Ammi am sorry bazan karaba i promise Ammi ko kallonta batayiba Ammar yace Ammi kiyafe mata bazata karaba inmata kara tasan sauran da sauri lu’u Lu’u tazo tarungume Ammi tana Ammi dan Allah kiyahakuri kinji my swt Ammi taba Ammi tausayi tace shikenan yawuce tatashi tana murna dagodu tashiga dakinta danyin wanka tai salla… Maman shakur [03/09 4:13 PM] Aishat muh’d: Ammar na gama cin abinci yatafi wurin hisma dansuyi yawo…hajjo ne zaune da alama yanzu tadawo daga unguwa yarta Amina dake 19 yanzu takece mata mama yaya Ammar fa yadawo mama hajjo tace ki rantse Amina taje kaji maman nan saina rantse wlh yace wai jiya yadawo daddare saisa bai tashi kowaba hajjo tace uhmmm baikawo komiba tace yace wai tsaraba gobe zata iso ,Amina ta mike tsaye tana juyi tace mama dan Allah kalleni ai inada kyau ko maman tace eh mana .Amina itace yar autan hajjo ta girmi ameesha da shekara 2 bakace dan da maman ta hajjo take kama itama tanada hanci dan hancin abba ta dauko tanada nono duma duma wanda tsabagen cikansu harsun fara zubewa tun kafin tai aure duk a yayan hajjo itace ta dauko halin uwar sauran mazan ba ruwansu sunda kirki sunason ameesha kuma suna girmama Ammi..tun Lokacin da Ammar yazo na farko tanada 12 years Lokacin take bala’in son Ammar, tace mama infada miki wani abu?hajjo ta kalleta tace fadi tace mama wlh Ammar nakeso gayen nada kyau ga kudi gakuma iya gayu..maman tai shewa tace saisa duk nafisonki cikin yayana dan kece mai irin halina kaman kinsan abunda ke raina duk inda zan shiga a duniyan nan saina shiga dan naga kin auri Ammar kin mallakeshi ki rabashi da munafurkanchan Ammi Maman shakur [03/09 4:41 PM] Aishat muh’d: Hajjo ta kalli yar tata tace inason wanan karan ki dage kici jarabawan gama sacandare din naki kinajina ko tace eh hajjo tace shegiya dakikiya kwakwalwanki kaman na ubanki da yanzu kin gama secondary amma duk shekara sai anmiki repeating gashi yanzu yar kanwanki Lu’u Lu’u harta kamoki ajinku daya inhar baki dage kinci waec ba bazaki iya auren Ammar ba dan shi dan bokone tace saura wata nawama kufara tace wata 1 hajjo tace to kafin kufara zan san abinyi kan Ammar ki kwantar da hankalinki kaman kin aureshi tai murmushi tace saisa nake sonki mama……. Lu’u Lu’u yanzu an natsu dan tasan intai badaidai ba yaya Ammar zai gyara mata zama amma yau tunda safe data tashi takejin ciwon mara sosai har Ammi ta tambayeta tace kanta ke ciwo Ammi tace taje ta kwanta to ,koda Ammar ya shigo ya tambayeta Ammi tace tana bacci kanta na ciwo yay addu’a yace zaidan fita Ammi tace sai ka dawo Shiru shiru Lu’u Lu’u har 1 bata tashiba Ammi dai tace bari ta tasota tana shiga taga Lu’u Lu’u a tsuggunne tana uban kuka tarike maranta. Maman shakur [03/09 5:00 PM] Aishat muh’d: Ammi ta karasa da sauri ta riketa tana Lu’u Lu’u lafiya tace cikin ne yatashi tace eh Ammi duk ta rude yarinyar ta yau ba lpy gashi Abba baya gida itakuma bata iya driving ba tadauko waya takira Ammar ringing daya biyu ya dauka yace swt Ammi harkin fara missing dinane yanzu nan muka rabu fa arude tace Ammar Lu’u Lu’u batada lpy yisauri kadawo ka kaimu asibiti yace meke damunta?? wayar hanun Ammi ce tafadi akasa saboda taji karan Lu’u Lu’u na amai arude takarasa wurin ta riketa tana sannu haka tai amman tabata jikinta duka dana Ammi, amaifa yaki sayawa gashi cikin sai murda mata yake Ammi sai hawaye take suna haka Ammar ya banko kofa yashigo a rude yakarasa wurin yace Ammi meke damunta dukta bata miki jiki da amai???Ammi tace ciwon mara yace Ammi haka takeyi duk wata ne Ammi tace wlh duk inzatayi al’adan maran namata ciwo amma naga wanan karan abun yay tsanani yay shiru duk tausayinta yakamashi jiyake kaman ciwon yadawo kanshi kwata kwata tai very weak batada karfi ko kadan Ammi ta bude wardrobe dinta tadauko mata wata yar rigan shan iska shimi tazo kusa da ita tace sannu Lu’u Lu’u tacire mata rigan jikinta yarage daga dogon sket din atamfar jikinta sai pink bra din datasa da sauri Ammar yakoma parlo Ammi tai murmushi tace sarkin kunya Maman shakur [03/09 5:13 PM] Aishat muh’d: Saida ta gyarata tsaf ta chanza mata kaya sanan tafito falo tace Ammar zoka dauketa bazata iya tafiyaba yace too.yazo yaganta zaune sai numfashi sama sama take yadauko karamin hijabinta yasa mata yaduketa chak yay mamaki dayaji batada nauyi yasata abayan mota ta kwanta yashiga gaba Ammi ma haka suka dau hanya sai clinic din Al Madina acikin mota sai mutsu mutsu take dan maran yafara cizon ta harsaida hijabin yafita suna parking da gudu Ammar yafito yadauketa suka shiga ciki yanata ihu emergency emergency ranan wani DOC FARUQ ne ke duty yasa nurse tashigo dasu office Ammar ya shigo da ita ya kwantar da ita kan gadon da doc din ya nuna mishi .doc faruq tsayawa yayi yasaki baki yana kallonta tunda yake baitaba ganin kakkyawan mace hakaba kallo daya yamata yaji yanasonta yayma kanshi alkawari saiya aureta…Ammar ya lura da yanda doc faruq ke kallon Lu’u Lu’u sai kishi ya turnikeshi most especially daya lura yafi kallon kirjin nata ya dakama doc tsawa malam kallonta zaka tsaya yi ko aikin ka zakayi:evil::evil::evil:saialokacin faruq yadawo daga duniyar tunanin dayake ..yamike ai kafin yakai bakin gado ammar yakai yacire t shirt din dake jikinshi yasamata saboda shimi Ammi tasamata…faruq yay murmushi yakarasa gadon yafara dubata Ammar yaki barin dakin… Maman shakur [04/09 8:51 AM] Aishat muh’d: [04/09 7:46 AM] aishat muh’d: Yana dakin doc faruq ya dubata yazo zaimata allura tafara kuka tana yaya dont let me plzzz sai kuka take ammar ya matso da sauri ya rungumeta yace yakuri bazai miki zafiba Ammar shine yabude bayan nata kadan saboda kishi faruq murmushi kawai ya dauko alluran tanaganin aluura💉💉tafara ihu ta kankame Ammar tana kuka taki tsayawa kuma Ammar yabarta saida doc faruq yace kariketa mana shine fa yariketa sosai faruq yazo yasoka alluran sai ihu take duk ta kashema Ammar jiki saboda yanda ta gogamai dukiyar fulanin a kirjinshi jiyake kaman kar agama yimata alluranma…. Ana gamawa yarubuta musu magani susiya Ammar yarike mata hannu har waje saida doc faruq yarakasu saida yasata a mota ta zauna kusa da Ammi sanan yakoma pharmacy siyo magungunan doc faruq ne yabiyoshi yace dan Allah inada tambaya Ammar ya daure fuska yace inajinka yace dan Allah kai yayantane??ya kalleshi shekeke yace yes doc faruq yace wlh kawai naji ina bala’in son kanwarka plz kataimaken….zuciyan Ammar kaman yafito saboda bakin ciki ya kalli doc faruq yace bayanzu zamu mata aureba tana secondary school ne kuma munaso tayi karatu doc faruq yay murmushi yace wlh yayanmu zan iya jiranta Ammar yamai wani irin kallo yace ok keep waiting bakada aikin yi yay gaba abunshi yana jin faruq namishi magana amma haka yashare yawuce yashiga mota yana huci kaman zaki… How dare he???shiyama isa yace yanason Lu’u Lu’u to daga yau bazata kara fita ita kadaiba ya bugi car starry Ammi tace wai lpy Ammar naga ranka abace yace bakomi Ammi Maman shakur [04/09 8:04 AM] aishat muh’d: Suna kaiwa gida yakaita dakinta itakuma Ammi tashiga kitchen dafamata abinci ,Ammar yace lil sis ahankali tajuyo ta kalleshi yace sannu kinji haka ciwon mara kema wasu matan amma maybe naki sai kinyi aure zai dena dasuri tarufe idonta yatako ahankali har gadon datake yace eyye my lil sis tagirma yanzu har kunyata takeji aikuwa dasauri tataso ta shige jikinshi tana tura fuskanta cikin jikinshi wai adole kunya yadinga dariya yana shafamata kai ahankali ahaka Ammi tazo tasamesu tace sarkin son jiki saiki kyaleshi ga abinci kizo kici kisha magani da sauri Ammar ya karbi abincin yace Ammi yauni zan bata kanwata batada lpy dole na kula da ita Ammi tayi murmushi har cikin ranta tanajin dadin yanda yaran nata keson junansu….tawuce tatafi dakinta shikuma yadauko abincin yana bata abaki ahankali tace daidai cikinta sai yadauko magani ta yamuse fuska tana yaya a’aaa ya daure fuska sha ko mubata dagudu takosha tarugumeshi ta lafe a jikinshi suna haka sunyi shiru sukaji anbanko kofan dakin Ammar yadaga kai yaga Aminace yadaure fuska yace baki iya sallamaba dukta daburce tace yakuri yaya bansan kana cikiba yace kobana ciki haka akeyi idonta yaciko da hawaye tace yakuri da sauri tajuya tatafi dakinsu shikuma ya kwantar da Lu’u Lu’u ahankali yamike yatafi dakinshi… Maman shakur [04/09 8:13 AM] aishat muh’d: Amina na shiga dakinsu tafada jikin hajjo tana kuka tace mama shikenan nidai banida sa’a duk wanda nakeso sai mugayen chan su kwace min shi hajjo ta kalleta tace maiyafaru duk kin dagamin hankali??tana kuka tace mama wlh yaya Ammar Lu’u Lu’u yakeso nashiga dakinsu nagansu sun rungume juna daga ganidai kinsan soyayya suke hajjo tai dariya tace gidahuma kawai ba soyayya sukeba kisan yau batada lpy hala saisa yarungumeta yana lallabata amma badai soyayyaba dan haryanzu Lu’u Lu’u batasan cewa ba Ammi ta haifeshiba ita tazaci yayanta na gaske ne..yauwa dama inason namiki gargadi karkisake wataran kifadama Lu’u Lu’u Ammar ba yayanta bane kinajina ko?? Tace eh hajjo tace gwara karta sani dan inta sani wannan shakuwar dake tsakaninsu zai iya komawa soo Amina tace hakane mama ,daganan suka cigaba da firansu na yanda zata janyo hankalinshi………bangaren faruq kuwa yarasa kwanciyar hankali kullum saiya yi mafarkin Ameesha gashi baisan gidansuba addu’ar shi Allah yahadashi da ita wataran… Maman shakur😘 [04/09 8:24 AM] aishat muh’d: Su Ameesha anfara waec karatu kawai take batada Lokacin kowa Ammar ma natayata karatun yana koyamata abubuwa dayawa….yauma kamar kullum da yamma sunada maths peper gobe suna tare a dakinshi suna karatu suna gamawa yadauko waya a kwali sabuwa kall mai suna SAMSUNG GALAXY NOTE 3 yabata tace yaya nawaye yace nakine tataso dagudu ta rungumeshi saida yaji yarrr da sauri yatureta tace sorry na bugeka ko??tace thank u yaya nagode Allah kara budi Allah baka mata tagari ,yay murmushi yace Allah yarigama yabani tai tsalle tace wow wacece yaya?? yace watace amma banfada mataba dan yanzu jarabawa take saitagama tace laaa yaya mate dinane kenan??yay murmushi yace eh ,tace yaya mesa kakeson to ka auri yarinya??yace saboda sunfi dadin zama kuma they are still fresh batagane abunda yake nufiba tace yaya nidai ka gaishemin da ita yace zataji..oya muje narakaki ki kwanta yarakata hardaki tanunama Ammi wayan itama tai godiya yay musu saida safe yawuce side dinshi… Maman shaku [04/09 8:51 AM] aishat muh’d: Yau anwayi gari sun gama weac tayi jamb sai murna take sosai Ammar ma haka yanata murna yanzu zai iya fadamata sirrin dake ranshi .. hisma yabashi shawara yahada mata walima ranan waliman saiya fada mata koshi waye a wurinta dakuma yanda yake sonta …haka ko akayi ya shirya mata waliman gangariya yahada su tare da Amina yabasu kudi mai yawa suje kasuwa suyi sayayyan duk abunda sukeso sukai godiya….washagari dasafe yasamu kiran gaggawa daga mr president na india bayida lpy yanason yazo shizaija jirgin zuwa Egypt dan yaga likitan shi….yay bakin ciki sosai kaman zaimutu ,Ameesha ma duk taji badadi tai kuka sosai da kyar ya lallabata yamata alkawari suna dawowa daga Egypt din zaidawo shimaa tace too suka rakashi har airport dan ita da Amina daga airport zasu wuce kasuwa sayayya…… Sunje kasuwa sukai sayayyan duk abunda suke bukata kasancewar taxi suka hau…suna titi suna tafiya sukaga wata mota jeep baka sai kyalli take ta tsaya a gabansu na cikin motan yafito tana ganinshi ta shaidashi doc faruq ne sai murmushi yake zuba musu.dukansu suka gaidashi yace musu sai ina Amina tace gida zamu yace kuzo na saukeku mana da kyar Lu’u Lu’u tashiga motan… Maman shakur[04/09 3:29 PM] Aishat muh’d: [04/09 1:04 PM] aishat muh’d: 🍁🍁24AMEESHA🍁🍁 🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁 Suna cikin tafiya yace Lu’u Lu’u tace naam yace wlh tun ranan dana fara ganinki a asibiti naji ina sonki nafadima yayanki Ammar yacemin karatu kike gashi dai yanzu Allah yayi kingama dafatan zan samu karbuwa ko??ta daure fuska :evil::evil:tace nibana soyayya am sorry to say ba yanzu zan faraba ,ya kalleta yay murmushi yace Lu’u Lu’u ina bala’in sonki dan girman Allah kisoni kinji my luv yawani kashe murya duk sai taji jikinta yay sanyi yace kina sona???tace zanyi tunani yaceto dan ban number dinki sai mudinga gaisawa da gangan tace bansan number akai ba karaf Amina tace aini nasani tako bashi number yadinga ma Amina godiya Lu’u Lu’u tace yaya Amina banason hakafa…..doc faruq yace Allah huci zuciyar gimbiyan har kofan gida yakaisu ya saukesu yabasu kudi dayawa Lu’u Lu’u taki karba Amina ce ta karba..Amina tace muna gayyatarka waliman mu gobe karfe 4:00 yace amma nagode yayarmu tai murmushi tuni Ameesha ta shige gida abunta Maman shakur😘 [04/09 1:25 PM] aishat muh’d: 🍁🍁25AMEESHA🍁🍁 🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁 Suna shiga gida tanunama Ammi abunda suka siyo daganan tatashi tai sallah taci abinci ita hartama manta dawani doc faruq kawai taga kira yashigo wayanta da bakuwar number taki dauka harya kira sau 10 bata daukaba sai chan taji karan text taduba yace kaman haka “Barka da dare yake ma’abociya kyawu da murmushi, nakira baki daukaba dama inason naji kina lpy???plz kiyi tunani kan maganan mu my luv gobe zanzo walimarku dan jin amsa sleep tight luv uu” Tai murmushi ta ajiye wayan harga Allah taji ya kwanta mata amma dole taja aji irin namu namata………. Washagari tana tashi taji text yakara shigowa taduba taga “barka da tashi gimbiyata abin kaunata inasonki sosai ki kularmin da kanki , naki doc faruq ” tai murmushi tatashi taje tayi salla takaranta Al Qur’an dinta tafita gaida Ammi taje tagaida Abba, Abba yace Autana tace naam Abba yace yanzu kin gama makaranta ina son kufito da miji keda Amina namuku aure tace too Abba..Abba yace akwai wanine yanzu???taji kunya tarufe fuska tace eh amma bamu daidaitaba yaceto kudaidaita Allah miki albarka tashi kitafi…. Maman shakur😘 [04/09 1:41 PM] aishat muh’d: 🍁🍁26AMEESHA🍁🍁 🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁 Karfe 4:00 dai dai akafara walimar ba ayi wani African time ba Ameesha tai kyau sosai kaman kasaceta tasa wani golden color peper lace doguwan rigane takamata sosai tasa golden color sarka da dan kunne tai kyau tasha make up yanda kukasan ranan bikinta tayafa gyale golden color shima infant wankan golden color tayi ranan tarike purse na product din vintage tai kyau sosai haka akayi walima tasamu kyaututtuka sosai Amina ma tayi kyau amma bakaman Ameesha ba..saida aka soma watsewa taga doc faruq yazo tai murna dan tuntuni shitake tunani dan tazaci bazai xo bane….yana karasowa yace sorry madam am late ko patient ne sukamin yawa..tace bakomi ya kalleta yace kinyi kyau my Lu’u Lu’u ,ya maganar mu?? tawani juya ido tace namantama mekace?yay dariya yace yau mulki akeji gimbiya tace eh din:roll:harda murguda baki yace mata kinsan wani abu kuwa??inkina tsiwa sainaga kinfi kyau plz cigaba batasan Lokacin datai murmushi tare da noke kai tace anki din… Maman shakur😘 [04/09 1:58 PM] aishat muh’d: 🍁🍁27AMEESHA🍁🍁 🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁 Haka suka dinga fira haryakusa tafiya amma bata bashi amsaba sai da zai tafi yace gimbiya dan Allah kinyarda nafara neman ki??Ameesha did u love me???plz answer me saida tai taku biyu sanan tajuyo tace i luv u taruga aguje cikin gida🏃🏻🏃🏻🏃🏻🏃🏻 sumewa ne kawai baiyiba saboda murna a wurin yay sujjada yana godema Allah, ya shiga mota yatafi gida…….. WANENE DOC FARUQ??? Doc faruq dane ga alh sambo wani shahararren dan kasuwa su hudu iyayensu suka haifa shida kaninshi mata amma duk sunyi aure yanzu yanada shekara 37 a duniya amma inka ganshi kaman saurayi bai taba aureba…baban shi yadameshi yayi aure shikuma har yanzu bai samu wanda yakesoba sai randa ya daura idonshi kan AMEESHA yaji duk duniya babu wanda yakeso kaman ita……. Yana kaiwa gida yasanar da iyayenshi ta yarda tana sonshi sun taya dannasu murna sukai mishi fatan alheri…wanan kenan Maman shakur😘 [04/09 3:06 PM] aishat muh’d: 🍁🍁28AMEESHA🍁🍁 🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁 Abangaren Ammar yanachan india kullum da Ameesha yake kwana yake tashi yakosa yaganshi a nigeria ,kullum kiwon sonta yake amma yay alkawari wannan karan inya dawo zai fada mata dama nanda 1 month zai dawo….. Ameesha anachan ana shan soyayya da doc faruq tana sonshi kaman ranta shima haka yauma yazo wajenta hira Ya kalleta yace baby na tace naam babyna yace inason muyi wata magana ta gyara zama yace dama inason turo magabatana dan suga iyayenki asamana rana yace kinyardako????ta kalleshi da idanun nan nata dake rikitashi tace eh nayarda ai baisan Lokacin daya rungumeta ba ta tureshi ta daure fuska banson hakafa:evil::evil::evil: yace sorry wlh dadi naji saisa daganan suka cigaba da hira hardai yatafi…..tana shiga gida tace Ammi doc faruq wai iyayenshi zasuzo gobe Ammi tace Allah kaimu bari abban ki yadawo nafada mishi tace to tawuce daki danyin sallan mangariba ,tana idar da salla taji wayanta na ringing taduba taga outside county number da sauri ta dauka tace slm chan bangaren Ammar tsigan jikinshine yatashi yace lil sis nine…….. Maman shakur😘 [04/09 3:17 PM] aishat muh’d: 🍁🍁29AMEESHA🍁🍁 🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁 Da muryan shagwaba tace yaya kamanta daniko sai yau kakirani i really missed u yaya Ammar yace i missed u too Lu’u Lu’u ya kike tace lpy yasu Ammi tace kowa lpy lau yace saura 1 week nadawo kuma akwai abunda nakeson nafadamiki tace yaya nima wlh nima akwai abunda nakeson nafadama yace fadamin yanzu tace surprise ne yaya nasan zakataya ni murna so nafiso inka dawo saina fadama…yaya tokai fadamin naka mana yace mata nima nafison sai ina ganinki tace too shikenan Allah kawominkai lpy….saikuma tafara mai kuka tace yaya i really missed u wlh banason kana tafiya nafison ganinka kullum a gida yace dont worry stop crying nakusa dawowa i will always be with u kinji lil sis tai dariya tace too haka suka cigaba da fira chan yace ina fatan maranki bai kara ciwo bako lil sis???da sauri ta katse wayan tana bobboye fuska kaman yana wurin. Shiko a bangarenshi dariya yadinga yi. Washe gari magabatan doc faruq sunzo anyi magana ansa rana wata daya kacal kasancewar Abba yasan mutanen mutanen arzikene Murna gurin Ameesha da doc faruq kaman susha ruwa a kasa susha Maman shakur😘 [04/09 3:29 PM] aishat muh’d: 🍁🍁30AMEESHA🍁🍁 🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁 Yaune takama rananda Ammar zai dawo Ameesha da Amina da hisma sukaje daukoshi daga airport yana saukowa baima lurada suba jiyayi anrungumeshi yaga Ameesha ce yadan tureta yace baki da kunya ko bakisan kin girmaba ta boye fuska🙈tana wani bubbuga kafa a kasa tana wlh ni yaya ban girmaba hakan datayi ya bala’in burgeshi yaja hanunta suka karasa wurin su hisma Amina anci gayu tasa kaya sun matseta nonon har ciki kallo daya Ammar yamata ya kauda kai data gaidashi ….suka rungume juna shida hisma yace bro i miss u ooo yace nima haka ,hakadai suka shiga mota mazan agaba matan abaya Amina sai kallon Ammar take dan yakara kyau fatarshi takara haske kaman balarabe wanan gashin kan nashi sai kyalli yake kaman na yan india yana sanye cikin suit baki yay kyau bana wasaba.duk indan yadago kai yakalli madubi saiyaga Amina na kalloshi a ranshi yace wot is wrong with her??bata sanni bane ko yau tafara ganina yay tsakiii yadai share baima kara dagowa ba har sukakai gida….. Da daddare Ameesha tazo dakin Ammar dan yakirata suyi maganan tana zuwa Yace Lu’u Lu’u kece karama fara fadin naki aiko ta gyara zama ta kulle fuskanta🙈🙈 tace yaya Am in luv with doc faruq……….. Maman shakur😘 [05/09 7:08 AM] Aishat muh’d: [05/09 6:25 AM] aishat muh’d: 🍁🍁31AMEESHA🍁🍁 🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁 Ammar yace wot?? repeat wot u just said…..yanda taji yay tsawa yasa tai murmushi takarasa kusa dashi ta kamo hanunshi tace yaya zauna akan kujera yanda zan baka labarin 4rm beginning to d end…ta zaunar dashi Ammar jiyake kaman ta kunna mishi wuta a zuciya …maganan ta yaji tace yaya katuna wani doc faruq wanda kakaini asibitin su randa banda lpy…toshi yahadu dani yace yanasona abunda yasa nama yarda muka fara soyayya saboda yacemin yafadama harkace mishi wai makaranta zanyi ashe saisa yaji maganar ka saida nagama jarabawa shine yafito….sai alokacin ta kalli yaya taga kaman baiji dadin ba sai ta rungumeshi ta shege jikinshi tana kallon shi tace yaya bakace komiba bazaka tayani murna ba wlh baka ganshiba yanada kirki kuma ina so….hannu Ammar ya daga mata✋🏻✋🏻ya isa basaikin karasaba ya turata daga jikinshi yace tashi kitafi ta swagabe tace but yaya baka fadamin nakaba yace kibarshi nafasa kawai tace ni bazan tafiba yawani daka mata tsawan da tamanta d last time daya mata irinshi i said get out ya nunmata hanyar waje da gudu tafita tana kuka😭😭 Maman shakur😘 [05/09 6:34 AM] aishat muh’d: 🍁🍁32AMEESHA🍁🍁 🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁 tana fita Ammar ya durkushe a wurin ya tura kanshi tsakanin kafanshi yama rasa maiyake mishi dadi…..zuciyarshi namishi zafi……zaciyarshi namishi radadi……zuciyarshi namishi kuna…..duniyar tamishi zafi…..kanwarshi da tun Lokacin daya fara ganinta yake sonta tun tana 10 years yake kiwon sonta yanzu tana 17 tashi daya wani zaizo ya kwacemishi ita?no way yatashi yace no no nooooo yafara watsar da kayan dakin ya fasa wanan yafasa wanchan…hawaye kawai ke zuba a idonshi .. Ya tsugguna gaban gado yana wani irin kukan zuci yace why Ameesha??why mesa zakiso wani ba niba y????.Ranan saidai barci barawo ya daukeshii.. Itakuma bangaren Lu’u Lu’u tarasa meya batama yaya rai tace to kodan ban fadammishi tuntuni bane??wlh ni inyaya bayasona da doc faruq zan iya hakura dashi koda zan mutu da sonshine …itamadai da kyar barci ya dauketa ta tsani taga Ammar na fushi … Maman shakur😘 [05/09 6:43 AM] aishat muh’d: 🍁🍁33AMEESHA🍁🍁 🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁 washa gari Abba yay mamaki baiga Ammar a masallaciba yadau waya yakirashi sai alokacin yama farka daga bacci ya gaida Abba ahankali, Abba yace son lafiyan ka kalau kuwa?naga bakazo masallaci ba??yace Abba nasha maganin murane yasani bacci Abba yaceto tashi kai sallan kazo falo ina nemanka yace to. Yatashi yay wanka yasa jallabiya yay salla sanan yanufi dakin Abba. Yagaida Abba ya amsa.Abba yace inason muyi magana ne Ammar naga haryanzu kayi shiru bamaka maganan aure bakasan lokaci ya kuremaba ko ,ya sosa keya yay kasa dakai ..Abba yace inaso kafito da mata kaga saimu hada bikin naka dana kanwarka ko??jiyayi kaman Abba yafama mishi zuciya ahankali yace to Abba zan nemo Abba yace Allah maka albarka tashi katafi…haryakai bakin kofa Abba yace son Ammar ya juyo Abba yace meke damunka kayi wani iri yau ahankali yace bakomi Abba yay maza yafita danji yayi hawaye na neman zubowa…… Hisma yaji shiru shiru dan sunyi da Ammar zaizo wurin shi kawai ya yanke shawara bari yaje wurinshi maybe something happen.. Maman shakur😘 [05/09 6:52 AM] aishat muh’d: 🍁🍁34AMEESHA🍁🍁 🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁 Hisma ya shiga dakin yaga kaca kaca yace wot a mess yakarasa ciki yasamu Ammar kwance kan gado rigingine idonshi biyu ,yace bro maiya faru a dakinne naga ko ina is messed up???? Ammar ya tashi ya zauna yay shiru baice komiba.Hisma ya koma kusa dashi ya dafa kafadanshi yace friend meke damunka duk ka chanza tsakanin jiya dayau ciwo kayi????jiyayi Ammar ya rungumeshi yana sheshekan kuka hisma duk yarude yace Ammar plz say something kasan na tsani naganka cikin damuwa wlh nima zanfara kukan fa haka suke abokan gaskiya kenan.da kyar Ammar ya iya fadama hisma komi. Hisma yay shiru yace y not kafadamata gaskiya Lu’u Lu’u nasonka nasan she will accept u.ya kalli hisma yace no bazan fadaba..inama Lu’u Lu’u son da kometakeso zan iya mata ,i only want her to be happy nina hakura zan barsu su auri juna… Maman shakur😘 [05/09 7:07 AM] aishat muh’d: 🍁🍁35AMEESHA🍁🍁 🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁 Hisma yace wot about you??inkai ka hakura kana tunanin zuciyarka zata hakura???hisma yace Ammar i can bear to see u hurt or suffer yanzu zanje nafadama Ammi da Abba abunda kakeso yay hanyar fita 🚶🏻🚶🏻dagudu Ammar ya fizgoshi yace hisma nafadama nahakura…Ameesha na son doc faruq sama da yanda kake tunani nagani a idonta,son da takemin son wa da kanwa ne ,so i have decided duk wanda Abba yaban zan aura kawai danni banida wani zabi samada Ameesha.hisma yace shikenan yacire riga yaje ya gyara mishi duk inda yabata tas yazo yace ni zan wuce Ammar yace zan shigo anjima har hisma yakai bakin kofa Ammar yace hisma ,hisma ya tsaya ya juyo Ammar yataka har wajen yace inasonka abokina nagode da kulawarka gareni suka rungume juna …… Ammi taji Ammar har 12 baizo yaci abinci ba Lu’u Lu’u ma dukta damu badai fushi jiya bane…Ammi tace Lu’u Lu’u jeki kiramin yayanki tatashi tatafi Maman shakur😘 [05/09 11:57 AM] Aishat muh’d: [05/09 7:23 AM] aishat muh’d: 🍁🍁36AMEESHA🍁🍁 🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁 Ta shiga dakin da sallama taganshi zaune kan kujera yana latsa waya yamaki kallonta anan takara gasgata fushi yake da duk taji ba dadi idonta yacika da hawaye ahankali tace yaya Ammi nakira muryanta narawa tajuya zatatafi taji baice komiba saikuma tadawo ta tsugguna tasa kanta akan gwuiwan shi tana raira kuka😭😭 ,har cikin zuciyanshi yanajin kukanta shi kokari yake ya cireta a zuciyanshi saisa ya shareta bama yason kallonta ….ya dago kanta ya sharemata hawayen stop crying kinji lil sis …ahankali tace yaya plz forgive me nasan nai kuskuren fara soyayya batare dana fadamaba ..Allah yaya inbaka sona da doc faruq zan hakura yaya koda zanmutune ,i can change faruq amma bazan taba iya chanza yayana mai sonaba..Ammar yacemata shiii kinason doc faruq ko??tace eh saida zuciyanshi ta buga amma yadaure yace to kucigaba da soyayyan ku kinji Allah baku zaman lpy ,da sauri ta rungumeshi tana kuka tace i luv u bro taimai kiss a kumatu dasauri yatureta yace tashi mutafi.haka suka jero sai murna take sun shirya Maman shakur😘 [05/09 7:38 AM] aishat muh’d: 🍁🍁37AMEESHA 🍁🍁 🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁 Suka jero tarike mishi hannu har dakin Ammi yagaida Ammi ta amsa kallo daya Ammi tamishi tasan akwai abunda ke damun dan nata wayan Lu’u Lu’u ne yay ringing da gudu tashiga dakinta dan faruq ne…Ammar yaji badadi amma yay shiru Ammi ta kalleshi tace Ammar meke damunka???yace Ammi bakomi tace karkamin karya duk Lokacin da abu ke damunka ina ganewa meke damunka??yace Ammi wlh zazzabi nayi tun jiya mura tace Allah sawake yace Amin harya gamaci Lu’u Lu’u bata fitoba tanachan tana waya da faruq dukyaji ranshi ya baci yama Ammi sallama yatafi wurin hisma. Hajjo ce zaune kusa da alhaji tace alhaji gaskiya kasan abunyi dan Amina tace Ammar takeso Abba yay shiru yace zan tambayeshi danni bazan ma dana doleba ta tabe baki tace dukma yanda kaga dama kayi tawuce tabar dakin…. Abba yakira Ammar kan zancen amina baimusaba yace bakomi Abba duk abunda kaban inaso saidai Abba banason Lu’u Lu’u tasan niba asalin yayanta bane Abba ya kalleshi yace mesa??yace hakanan Abba..Abba yay shiru yace amma kasan dole wataran zatasani ko?yace eh Abba zan fada mata dakaina yace to shikenan Allah ma albarka…. Maman shakur😘 [05/09 11:21 AM] aishat muh’d: 🍁🍁38AMEESHA🍁🍁 🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁 Ammi tadage sai gyaran yarta take ciki da bai. Bangaren amina da hajjo farin ciki kaman su mutu. Ankawo akwatin Ameesha hankalin Ammar yakara tashi tun daga Lokacin yadinga ciwo Ammi tai juyin duniya yafadi mata abunda ke damunshi saida yace bakomi zazzabi Abba ma haka duk yaki fada hisma ne kadai yasan ciwon me yake kuma yahanashi fada….. Yau kaman kullum yadawo daga wurin hisma mai gadi yabude get yashigo da motarshi kawai ya hango Ameesha da doc faruq sai fira suke tanata zubamai murmushi hakanan ya lallaba yay parking yafito… Lu’u Lu’u na ganinshi da gudu taje ta rungumeshi tana oyoyo bro ya daure kaman ba komi yace ya kk taja hanunshi suna tahowa tare doc faruq yazo yamika mishi hanun suka gaisa daganan da sauri ya shiga ciki…. Doc faruq ya kalli Lu’u Lu’u yace kince yayankine mamanku daya babanku daya?? Ameesha tace eh.,yace naga wani abu a idanunshine Lu’u Lu’u tace kamam me???yace bakomi abar maganan suka cigaba da firansu bashi yatafiba sai mangariba…. Maman shakur😘 [05/09 11:32 AM] aishat muh’d: 🍁🍁39AMEESHA🍁🍁 🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁 Tunda Ammar yakoma daki jikinshi yay tsanani wani irin ciwon kai yakeji sosai kanshi na juyawa jikinshi yay zafi radau da kyar yadau waya yakira hisma yazo koda hisma ya iso yariga yasume a rude yafita yakira Abba dasu Ammi Ameesha da Amina kuka kawai suke Ammi itama daurewa tayi tana lallashin yaran.Abba da hisma suka sashi a mota sai asibiti ,ana kaishi likitoci suka dukufa akanshi…. Lokacin da doc yafito hisma kadai ne a wurin Abba yatafi masallaci yabi doc din office doc yace a gaskiya zuciyar dan uwaka tana gab da bugawa ,kuma ga hawan jini dan yana yawan tunani ,hisma duk ya rude….hisma yace doc dan Allah karka fadama kowa abinda ke damunshi doc yace amma iyayenshi nada right susani nan dai yafadama doc abunda ke kasa doc yay matukar tausayama Ammar… Kwananshi 5 a asibiti yaji sauki kullum Amina da Lu’u Lu’u na wurin shi ya tsani yabude ido yaga Amina…. Ana gobe daurin aure aka sallameshi suka koma gida…Amina wani irin murna take itada uwarta gobe tazama matar Ammar, Ammar shiko yafi kowa bakin ciki dan bayason gobe tayi …bacci barawone yadauki Ammar..itako Ameesha da faruq sun kosa suka anshafa fatiha💃💃💃 Maman shakur😘 [05/09 11:56 AM] aishat muh’d: 🍁🍁40AMEESHA 🍁🍁 🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁 Ayaune asabar da misalin karfe 2:30 za’a daura auren.. Tun safe gaban Ammar keta fadi yakasa komi baida karfi wani irin bakin ciki yakeji da takaici dagayau shikenan yarasa abun kaunarshi. Hisma ne yashigo ya karbo musu kayan su daga wurin tela dan Ammar baya komi nabikin hisma shinema ya gayyaci duk abokan nansu..yana shigowa yaga Ammar zaune durshan a kasa yarike kirjinshi dasauri yakarasa wajen yace lpy Ammar jikinne??? Itakuma daidai Lokacin Ammi tashigo falon don taga har 10:30 baizo yakarya ba…. Hisma yace Ammar jikinne??Ammar yasoma kuka yace hisma yau zan rasa abun kaunata Lu’u Lu’u yau zata zama matar wani.hisma i want to die ban rayuwata batada amfani…😭😭😭hisma ina sonta insonta ,hisma yace tun tuni nafadama kafadama su Abba kaki gashi yanzu kana neman mutuwa abanza ciwo zai kasheka ,Ammar yace hisma tanason faruq nikuma duk abunda takeso banason nazama ninai sanadiyyan hanata..nariga nacema nahakura😭😭😭karan fashewa plat sukaji rasssssss Maman shakur😘 [06/09 8:44 AM] Aishat muh’d: [05/09 5:50 PM] aishat muh’d: 🍁🍁41AMEESHA 🍁🍁 🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁 Gani sukayi Ammi tashigo dakin hawaye a idonta tarike Ammar tace Ammar yauka nunamin ni ba mahaifiyarka bace😭😭😭dasauri Ammar yasa hannu yakare bakinta yace Ammi karki fadi haka ke kadaice uwata banda wata😭😭….Ammi tace maisa zaka boyemin abu mai amfani haka????dama son Ameesha kake??kasan ni mai baka duk abunda kakeso ne inhar baifi karfinaba Ammar yay shiru hawaye nafita daga idonshi 😭😭..Ammi tadau wayanta takira Abba tace yazo side din Ammar yanzu arude Abba yace jikinne??tace kadaizo …arude Abba yashigo dakin yaga hisma tsaya Ammar hawaye Ammi hawaye…yakaraso yace lpy meke faruwa anan????nan Ammi ta kwashe komai tafadan mishi Abba ranshi shima yabaci yahau ma Ammar fada kan me zai boye mishi Abu mai amfani haka????? Gani sukayi Ammar yarike kirji yana numfashi sam sama yace Abba wlh nahakura ta auri faruq shi takeso da sauri Ammi tarikeshi amma ina harya sume…… Maman shakur😘 [05/09 6:00 PM] aishat muh’d: 🍁🍁42AMEESHA 🍁🍁 🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁 Ammi kuka take tana jijjigashi Ammar dan Allah karka mutu Abba ma yakaraso duk ya rude Ammar kai amana ne a wurin mu. babanka yace mukula dakai indai Ameesha saika aureta yau dinan maba iyayen faruq hakuri….Hisma tsayawa yayi yana mamaki wani irin so mutanen nan kema Ammar shima yaji hawaye yazo mishi Abba ne yace hisma ban ruwan sanyi da gudu ya bude fridge yadauko ruwan sanyin…Abba ya karba yashafa mishi saida yadau lokaci kan ya farfado Abba ya rungumeshi Ammar na hawaye Abba ya dago ya sharemishi hawaye yace yau Ameesha zata dawo matarka namaka alkawari Ammar zaiyi magana Abba yace kamin shiru bazabinka nake nemaba….yajuyo yace Ammi jekisa hijab muje gidansu faruq..kaikuma hisma ka zauna dashi ka kula dashi suka fita.Ammar dai yay shiru… Masu karatu baku tambayen ina amareba??? Amare Ameesha da Amina na makota gidan wata kawarsu dan anan suka kai kawayensu saboda gidansu yacika saisa akayi wanan draman duk basu gida basu saniba Maman shakur 😘 [05/09 6:48 PM] aishat muh’d: Abba da Ammi ne zaune a falon iyayen doc faruq iyayen doc faruq suna wurin tare da faruq din kowa yay shiru suna sauraron zancen Abba…..Abba ya warware musu komi yafadan musu ko waye Ammar kowa yay tsit baban doc faruq ne yace Hakika mu musulamai ne kuma Annabi yace imanin dayanku baya cika harsai kasoma dan uwanka abunda kake soma kanka yajuyo yace faruq ahankali yace naam dad ,yace inason a matsayinka na likita kuma musulmi ka ceci rayuwar Ammar daga halaka ta taimaki zuciyan Ammar karta buga kahakura kabar mishi Ameesha idan yaso kai saika auri Amina..nasan kai yaro mai biyayyane kuma ka kasance mai tausayi dan Allah ni baban ka ina rokonka daka barma Ammar Ameesha ka auri Amina ahankali yace dad nayarda Allah yasa hakan ne mafi alheri sai ga hawaye sharr sun zubo daga idanunshi..alokacin Abba yazo kusa dashi yadafashi yace yau ka nunamin irin son dakakema yata.. nai farin ciki daka karbi auren Amina dan bazanso rasa mutum irinka mai zuciyar muminai a matsayin surukiba ina addu’a Allah yasakama da gidan aljanna faruq kai mutum nagarine yasharema faruq hawayenshi… Dad ne yace alh yakamata kutafi saboda baki yace hakane yamike sukai musa baha dad da faruq suka rakosu har mota sai gida kowa zuciyarshi kall…dad saibama dannashi baki yake dayake faruq mutum ne mai sanyi yahakura da ita yay addu’a Allah samishi son Aminar… Maman shakur [06/09 7:35 AM] aishat muh’d: Su Abba nakaiwa basumanbi takan su Ammar ba ,daga bayane da Lokacin daurin aure yayi Abba yaga Ammar da hisma basu fitoba shine yakira hisma yace su fito a daura hisma yace Abba dawa??Abba yace da abar kaunarshi mana Ameesha wani irin ihu hisma yayi yace bro sun hakura yi sauri yi wankan mufasa…….Ammar jiyayi kaman bashi ke ciwoba yaji dadi sosai yay murmushi yace hisma Ameesha anfada mata kuwa???hisma yace banjin anfada mataba amma dont worry na Ameesha mai sauki ne….yay maza yay wanka sukasha fararen shadda anko sukayi….sunyi kyau dan komi fari sukasa har takalmi…… Sunfito waje sai kirari ake musu takawarka lafiya ango Karfe 2:30 dubbanin jama’a suka shaida daurin auren Ammar da Ameesha akan sadaki dubu 50 saikuma faruq da Amina akan sadaki dubu 50 shima ,,Ammar yay sujjada yagodema Allah ranan kaman ya zuba ruwa akasa yasha… Saida yan jama’a suka ragu Ammar yaje har wurin faruq yagode mishi suka rungume juna…..dama haka abun yake hausawa sunce matar mutum kabarinsa…to yau gashidai Ammar ya auri Ameesha Maman shakur [06/09 7:46 AM] aishat muh’d: Abba yahana kowa yafadanma Ameesha da Amina abunda yafaru ……karfe 8 nadare Abba ya aika ayi kiransu su biyun suna shiga falon Abba sukaga Abba Ammi hajjo faruq hisma da Ammar suka nemi gefe suka zauna… Abba ya bude taro da addu’a daganan yafadima su komi dakuma yanzu Ameesha ce matar Ammar itakuma Amina matar faruq……Ameesha ba abunda takeyi sai kuka Amina ma haka chan kawai gani sukayi Ameesha ta mike tsaye tazo kusa da Abba tana kuka tace Abba ni wlh bazan iya zama da yaya ba banasonshi wlh faruq nakeso banason yaya ,jikake tass tass tass Abba ya wanka mata mari abunda vai taba yiba yace nikikema rashin kunya faruq ya hakura kece bazaki hakuraba yace Ammar ka shirya tafiyanku ku koma india gobe gobe dan bazan iya juran kallon mara kunyar yarinyar nan ba ,yawuce yafita takoma kan Ammi tace Ammi ki taimake wlh banson yaya a matsayin miji Ammi itama ta rufeta da duka hisma ne ya kwaceta Ammi ta tashi tafita hajjo dai zuciyarta kuna take amma batace komiba itama tafita Amina tabita abaya…..akabar daga Ameesha dake tsuggune tana kuka sai mazan uku Maman shakur [06/09 7:57 AM] aishat muh’d: Ammar yanda kukasan shi ake duka yazo yace kiyakuri Ameesha nasan ban kyauta miki ba wlh ina sonki dayawa plz kiyakuri ki zauna dani ,,jitayi maganarshi kaman wuka ya daba mata a zuciya ta dago da nufin tamai rashin kunya amma saita kasa koba komi yayan tane ya kula da ita shiya mata komi sai ta maida kanta cikin guiwa tana kuka ,faruq ne yazo kusa da ita yace Lu’u Lu’u kiyakuri kiyi imani da kaddara kaman yanda nima nayi na yarda na auri yayarki da haka zance miki bissalam nariga na hakura da soyayyarki…kiyi hakuri ki karbi yayan ki mai sonki yawuce yafita tawani kara fashewa da kuka chan tamike zata tafi daki tana kaiwa tsakar gida kawai tafadi a sume da gudu Ammar yakaraso duk arude yace dan Allah karki mutu Ameesha ya dauketa yakaita dakin Ammi yana Ammi fito kar Ameesha ta mutu Ammi na fitowa Lokacin ta farfado tacema su hisma da Ammar su fitan mata daga daki aka barta daga ita sai Ameesha dake uban kuka Maman shakur [06/09 8:09 AM] aishat muh’d: Ammi tazo kusada Ameesha ta zauna tajawota tarugume ahankali tana shafa kanta tace Ameesha nasan yanda kikeji yanzu amma kisani komi mukaddarine daga Allah, idan kaddara tasamu mutum saikayi imani da kaddaran kacigaba da rayuwarki… Ammar tun kina karama yake sonki amma yaki fada ,ko kinaso ciwon zuciya ta kashene?? Tace a’a….Ammi tace abunda nakeso dake kiyi hakuri ki zauna dashi kiyi imani da kaddara kikuma mishi biyayyan aure tare da bashi hakkin shi amatsayin mijinki..tace lada biyu zaki samu na farko kin ceci rayuwarshi daga halaka nabiyu kuma ladan aure kinjiko yata….ahankali tace to Ammi..Ammi ta share mata hawaye tace Allah miki albarka hakika ke ya tagarice.tace tashi kije kiyi wanka tatashi ahankali taje bayi tayi wanka Ammi tabata wasu jike jike tasha ……. Maman shakur [06/09 8:18 AM] aishat muh’d: Abangaren Amina tabi uwarta daki sai kuka take rusawa tana mama wlh ni Ammar nakeso bazan yarda ba….hajjo tai wani dariyan keta tace ke dadina dake banziyace ki zauna da faruq shima yanada kudi…amma abunda nakeson kisani Ammar da Ameesha bazasu taba zaman lafiya ba zan hargiza auren na tarwasashi na tsani Ameesha da Ammar saboda babanki yafison su kan yayana …tace gobe zanje kauyen dudu mangalaye wurin wani malami wlh bazan taba bari su rayu cikin farin cikiba Amina dai bude baki tayi tana kallon uwar tata kawai jisukayi anbude kofa ashe Abba tuntuni yake tsaye a wurin yazo yacema Amina ta shirya faruq yace zasu tafi shine yaji hajjo na magana duk yaji komi .. Abba ya kalli hajjo yace inason kisani duk randa kafanki yataka gidan boka abakin aurenki kuma wlh wlh wlh duk randa wani abu yafaru da Ameesha ko Ammar kosuka sami matsala a aurensu kowani Abu to wlh hukumace zata rabani dake…..azuciye yarike hanun Amina suka bar dakin Maman shakur [07/09 11:39 AM] Aishat muh’d: [07/09 9:52 AM] aishat muh’d: Abba yakamo hanunta suka shiga dakinshi ya zaunar da ita ya share mata hawaye yace Amina inson kisani dukan ku yaranane ina sonku gabaki daya,karki dauki huduban mahaifiyar ki dan zata saki a halaka…nasan Ammar kikeso amma Allah ya kaddara ba mijinki bane saiki hakuri kiyi addu’a Allah sa shine mafi alheri a gareki kinji yata??ahankali tace Abba naji kuma insha Allah zanma faruq biyayya yace Allah miki albarka yariko hanunta muje kitafi dakin mujinki takara kankame Abba tana kuka ahaka yabude mota yasata sai kuka take Abba yace faruq ka kulanmin da ya amana ce nabaka ,yace to Abba naji zankularma da ita insha Allah yatada motan suka tafi…. Ammar da Hisma a daren sukayi booking flight na gobe da safe jirin karfe 9:30 mai suna ARIK AIRLINE murna kaman Ammar ya haukace….. Washa gari dasafe Ammi ce tashirya Ameesha cikin bakin doguwan riga na larabawa tai kyau kaman matar sudais din makka Maman shakur [07/09 10:03 AM] aishat muh’d: Tayi kyau sosai Ammi tace taje tabama Abba hakuri tashiga dakin taga Abba da yaya sakuma hisma tagaida hisma Ammar daya saki baki yana kallonta yaga tai wani irin kyau duk yaji yakamu…ko kulashi batayiba tazo ta tsugguna gaban Abba tace Abba dan Allah kayakuri kayafemin yay banza da ita tace Abba am sorry ,tana kuka tarike kafanshi tace Abba dan girman Allah kayakuri tabashi tausayi yadagota yace kimin alkawari zakima Ammar biyayya ahankali tace Abba nama alkawarin yace to shikenan Allah miki albarka jekici abinci karfe takwas zaku tafi airport din abuja …..tana kuka tafita Karfe tara harsunkai airport din abujan Abba da Ammi suka rakasu hisma zai bisu india din saboda mr president ya shiryama Ammar welcome party shida Ameesha saisa yakeson hisma yabisu dan shikadai ne abokinshi….Ammi taba Ameesha kayan mata dayawa cikin karamin akwatinta takuma ce mata tadinga shan fruits sosai….Ameesha kuka kawai take da kyar Abba ya janyeta daga jikin Ammi suka tafi sukahau jirgi nan ma tai kauyenci dan dis is her 1st tym😜😜niko ko shakur dina yasaba hawa kai har tukawama ya iya Mamam shakur [07/09 10:13 AM] aishat muh’d: jirginsu yay landing a airport din india maisuna Mumbai international airport……suna sauka sukaga motoshi dayawa mr president yaturo a daukesu Ammar yarike hannun Ameesha tana kokarin kwacewa tace nika sakemin hannu ya juyo ya kalleta fuskamshi a daure yace kinga mutane na kallonmu so ki natsu banason rashin kunya yariketa gam suka karaso sai gaisawa yake dasu hisma ma haka dasuka gama suka shiga mota sai presidential villa na india suna kaiwa mutane makil anfara party dinma dan ango da amarya ake jira … 1st lady tazo dawani abu tarufe fuskar Ameesha dan ba’ason kowa yaga fuskarta tajata ciki sukuma Ammar suka tafi wani daki dan chanza kaya…. Subhanallah shine abinda Ammar yafada Lokacin da aka fito da Lu’u Lu’u yanda kukasan yar india haka tadawo dan kayan yan indai aka samata Maman shakur [07/09 10:32 AM] aishat muh’d: Kayan yan India irin na amarenan suka samata jaa ga sarkuna farare tai bala’in kyau tafito sak yar indai aka fito da ita mutanen wajen kowa yamike tsaye anata tafi daganan aka fara cin abinci ana wakoki akace amarya da ango sufito su yanka cake🎂 suka fito shiya fara bara bata abaki Ameesha dan kawai bataso ta kunyatashine gashi suna gaban jama’a masu kudi saisa tayanko tabashi ta daure fuska tabashi yaci yanata mata murmushi bayan sungama kawai akaga mr president yatashi yace musu u have to kiss each other nanfa akeyinta dan Ameesha jitayi kaman ta mutu waiyau yayanta zatama kiss shiko Ammar kaman ansashi a aljanna dan yasan daga yau Allah kadai yasan randa zai samu damar mata kiss Maman shakur [07/09 10:44 AM] aishat muh’d: Mrs president yace we are waiting kawai gani tayi Ammar ya rungumeta yakai bakinshi cikin nata ya tsotsa sosai abunda bai taba mataba gashi ba daman tureshi suna gaban jama’a dadi kaman ya kashe hisma ko banza yau abokinshi yamore saida Ammar ya tsotsi bakin tas sanan ya saketa har idanunshi sun chanza itadai daganan bata kara bari sun hada idoba bakin ciki kaman ya kasheta… wajen ya cika da hayaniya …..daganan akabasu kaututtuka dayawa sunsami kudi shikuma mr president yay musu kyautar kudi gida da mota kai sunsami kyauta sosai sai bayan sallan isha sukabar gidan mr president……ita Lokacin tagaji iya gajiya takosa suje gida sukakai gidan Ammar mai kyau duplex yahadu komi fari ne a gidan….yaja hanunta ta fixge yakalleta yace dama bakida kunya ko yace to muje nakaiki dakinki yakaita yanuna mata dakinta tashiga Maman shakur [07/09 10:54 AM] aishat muh’d: Tashiga shikuma ya koma wurin hisma suka shiga dakinshi….tana shiga tai wanka tadinga dirje bakinta da soso tana kuka abayi tace faruq kaine naso kafara shan bakin nan bawaniba tadinga kuka😭😭daganan tafito daga wanka tasa wata pink rigan bacci iya guiwa ta kwanta saboda bata salla …habawa tana kwanciya sai barcii…. Suko hisma da Ammar suka dinga fira hisma ne yaduba agogo yaga karfe 12 nadare yace bro tashi katafi wurin amarya ka tsareni da fira saloon nakasa tashi gobe nai missing flight dinako kanaso summy tai kuka ne???suka tafa yace to bari natafi nasan konatafi ba barci zakayiba waya zakuyi da sumy….yafito yashiga dakin Lu’u Lu’u yaganta kwance tana barci duk cinyoyin nan a waje tai matukar burgeshi nan danan yaji yana sha’awarta ahankali ya kashe wutan yacire jallabiyar ya jawota jikinshi sosai ya rungumeta ya sauke ajiyar zuciya yau gashi ga Lu’u lu’u yarungumeta yace Allah nagodema ya Allah kasa tasoni yaja bargo ya lullubesu ahankali yadaura hanunshi kan kirjita wani irin taushi yaji….. Maman shakur [07/09 11:14 AM] aishat muh’d: Hakanan ya hadiye miyau danyasan inta tashi bazata taba bari su kwana tareba… **** dasafe data tashi taga wata yar letter kusa da ita ta dauka ta karanta “amarya dafatan kin tashi lpy??natafi kai hisma airport akwai komi a kitchen inkinji yunwa bazan dadeba luv u my Lu’u Lu’u ” tai tsaki ta ajiye letter tace ni mai ruwana daku munafukai ta tashi ta wanka ta gyara jikinta tasa wata jar atamfa riga da sket tafito tanata neman kitchen daga baya tagani ta shiga dahar zatayi abincin ita kadai amma saita tuna alkawarin datama Abba da Ammi tadafa egge pizza da tea mai kauri taci tana ta koshi ta bar mishi nashi a kula daganan tashiga dakinshi ta gyara mishi tsaf ta wanke bayi tafito tokama dakinta nan ma ta gyara tagama ta kwanta . Maman shakur [07/09 11:26 AM] aishat muh’d: Ta kwanta ta dauko littafin besty na humairat maisuna SAMRA tanajin dadin littafin amma tace ita gaskiya bazata iya abun nan da yaya Ammar ba bazata iya kwanciyar aure da yaya Ammar ba ita a matsayin yaya kadai ta daukeshi yazataji randa zaiga jikinta????tabdi ai abunda bazai yuwu bane wai taba nonon sirika…….kujifa masu karatu?? tana cikin karatun taji an fixge littafin ta dago atsorace taga ashe yaya Ammar ne sai takoma ta kwanta ya kalleta yace kin tsaneniko???tai shiru batace komi ba ahankali yace kiyahakuri Ameesha wlh ina sonki dayawa bazan iya rayuwa bakeba yatashi yabar mata dakin yaje dining yaci abinci data dafa ya kunna kallo yanayi amma daga gani kasan tunani yake….itako Ameesha tacigaba da karatun ta sai 12:30 tafito taganshi zaune amma ta dauke kai tashiga kitchen tadafa musu abincin rana white rice tayi da chicken stew tare da drinks din data hada dan Ammi tace tadinga cin fruits kuma tanayin juice dasu… ta kawo komi dining koda tagama taga daya tayi tawuce sama tai wanka tana fitowa taga yaya zaune kan gadonta… Maman shakur [07/09 1:19 PM] Aishat muh’d: [07/09 12:43 PM] aishat muh’d: Duk ta daburce tana kokarin komawa cikin bayin ne taji yarikota gam nan da nan datafara kuka yaya dan Allah kasakeni ya daure fuska yana wani irin kallonta da mayun idanshi dinan ya matseta a bango yace nazo kiban hakkina kona karba ta karfi ta zaro ido:oops::oops:yaya dan Allah karufamin asiri wlh kai yaya nane tanayi tana kuka yakai bakinshi kan nata yafara tsosa dukta rude tana tano kokarin kwace bakin amma ina Ammar yay nisa danji yake kaman zuma yakesha chan ta gantsara mishi ciwo ta tureshi tana kuka tashiga bayi yabiyota dagudu amma kafin yakai ta kulle…Ammar yay tsaki yafita daga dakin yaje dakinshi ya kwanta kan gado yay shiru yana tsoron kar Ameesha tasashi a halaka karya fara neman matan banza taki bashi hakkinshi gashi yana bukatan ta sosai dan sha’awarta na damunshi haka yadinga bakin ciki har bacci ya kwasheshi Maman shakur [07/09 12:52 PM] aishat muh’d: Bangaren Ameesha kuwa kuka tadinga yi abayi ita bata tsani yaya ba tana sonshi amma wlh bata sonshi a matsayin miji bazata iya kallonshi a matsayin mijiba tadinga kuka saida taji alamun yafita tafito ahankali, tasa kaya tazauna tai shiru tana tunani………sai 5 tashiga kitchen tadafa abinci taci nata tai maza takoma daki dan karya kamata anan… ******-haka rayuwar auren tasu tacigaba Ammar tundaga ranan yafita harkanta yazuba mata ido abun na damunshi ga sha’awarta kaman ta kasheshi amma ya kyaleta bazai takuramata ba… yau gashi watansu 3 da aure yanzu saura sati daya bikin hisma ….. Yauda daddare tana zaune taga yashigo duk ta tsorata daga ita sai wata shimi da bom short yana kallonta ahaka yay maza ya juya dan bayason hankalinshi yace ki shirya gobe zamu naija bikin Hisma yawuce yafita……. Washe gari da sassafe tagama komi sai Nigeria Ammi tai murna ganin yaran nata saidai taga Ammar yay baki ya rame amma Ameesha bul bul takara kyau da haske…. Maman shakur [07/09 12:59 PM] aishat muh’d: Anata murnan hajjo dai tai murna ganinsu tanata jan Ameesha a jiki abu kamar tayi tuban gaskiya….Ammi tayi tayi da Ammar yafada mata maisa yarame yaki fada yace mata aiki ne…. Yaune aka daura auren hisma da amaryanshi summy sai murna yake kaman anbashi aljanna….. Bayan kwana biyu da bikin faruq shida Amina sukazo gidan..suna zaman lpy faruq na kula da ita dukda haryau bayajin sonta..ita kuma tana mishi biyayya…. tuntuni baikawotaba saboda laulayin cikin datake fama dashi…tana tare da Ameesha adakin Ammi sunata fira Ameesha ta mike tace yaya nidai wurin hajjo zani tace yau zatamin dambu tamike tatafi tabar Amina da Ammi..tanako zuwa taga hajjo tagama dambun yaji yaji da wake tabata tana Lu’u lu’u kifa cinyeshi duka ita kuma tace ai hajjo daga gani zaiyi dadi zan cinyeshi tas…tana murmushi tamike tafito.. Maman shakur [07/09 1:10 PM] aishat muh’d: Tana fitowa sukaci karo da Amina..Amina kuwa tana ganin dambu washar washar abunku da mai ciki kwadayin ya motsa kawai ta finciki dambun tace wlh Lu’u Lu’u bazaki ciba yabiyamin rai nizanci dayake har yanzu suna fadan abunku da sako da sako…Ameesha tace kibani abuna konahada ki da Abba Amina takai loma baki ita kuma Ameesha ta zuciya tai hanyar dakin Abba a zuciye …tana shiga taga Abba da Ammar saikuma faruq . Abba yace lpy kika shigo haka tace Abba kaga yaya Amina ta kwacemin dambuna ko…..jin karan Amina sukayi tana wayyo Allah cikina zanmutu da gudu dukansu sukayi waje suna zuwa sukaga tama fadi kasa kumfa na fita daga bakinta da hancinta sai mukurkuso take ga kwanon dambun a kasa taci kusan rabi…da gudu faruq yariketa yasata akan cinyarshi Abba yace maiya faru Ameesha???tace wlh Abba dambu hajjo tamin nafito shine Amina tagani ta kwace wai ita zataci nikoma nataho nafadama Maman shakur [07/09 1:19 PM] aishat muh’d: Abba yace yanzu dai bari mukaita asibiti maji maiyafaru Ammar jeka futo da mota da gudu Ammar yatafi itakuma Lokacin Ammi da hajjo suka fito tare sunji hayaniya..hajjo da murnanta tafito dan tazaci hakan ta ya cimma ruwa ne..amma me tana zuwa taga yartane a kwance tace maiya faru ???ammi ma tambayan datake sosai Lokacin amina tafara aman kumfa sosai daga baki da hanci..hajjo tazo ta tabata dai dai Lokacin ran Amina yabar jikinta shidai faruq ya rude hawaye kawai yake Ameesha tarike Abba tana kuka Lokacin da Ammar ya taho da motar yafito sudauketa susata a ciki Abba ne yalura kaman tadena numfashi yataba zuciyanta yaji bata numfashi ya daga haunuta yaga a sake ahankali yajuyo yaga kowa shiyake kallo yace musu Amina tarasu Ameesha ganin abun tayi kaman karya Amina da yanzunan suka gama fada dince za’ace tarasu kawai sulalewa tayi tafadi a sume…… Maman shakur [07/09 6:32 PM] Aishat muh’d: [07/09 3:42 PM] aishat muh’d: Da sauri Ammar yakamota ya yayyafamata ruwa ta farfado Abba ya kalli hajjo wanda tamakasa magana sai hawaye yace ance inzaka gina ramin mugunta ka gina ahankali yanzu Ameesha kikaso kashewa amma gashi kin kashe mutum biyu da yarki da jikan ki kinma kanki Allah ya isa kuma nasake ki saki uku zai kara magana Ammi tace yanzu ba lokacin magana bane ashirya Amina akaita gidan gaskiya yace hakane….da kyar faruq ya iya kiran iyayenshi kafin kace me gida yacika kuka kawai aketayi …..haka aka shirya Amina akaje aka birneta….bayan andawo saiga ishaq da musa dayake suna ABU ne suna zuwa Abba yafada musu komi yaran ransu ya baci ishaq ya kalli hajjo yace mama kinga abunda bakin halinki yaja miki ko kin kashe mana kanwa yana magana yana kuka yace mama na tsaneki nai bakin cikin samu uwa irinki Abba ne ya kulle mushi baki yay shiru yace ya isa ban hadata da hukumaba amma nasan zataga sakayya tun aduniya….. Maman shakur [07/09 3:51 PM] aishat muh’d: Aikuwa ranan da Amina tamutu da daddare akaji muryan hajjo na ihu kowa cikin tsakar dare aka hadu akaje dakin Ameesha ma tabi Ammi suka shiga hajjo tana ihu akan gado tana nuna bango wai ga Amina tafito zata kasheta Ammi takarasa wajenta itadai Ameesha kuka take jikinta sai rawa yake saboda tsoro Ammar ne ya lura dahakan yaje wajen yace wuce kitafi daki kafin kifara mafarkin tsoro ta kalleshi duk ta daburce taki fita Abba ne ya daka mata tsawa wuce yarakaki nan ba wajen yara bane bane haka tamike tabishi abaya tana fitowa karen makota yay haushi da gudu ta kankame Ammar tana wayyo yaya zanmuutu yarungumeta shima dan yadade rabonshi da jikinta ….yadagota yace muje ki kwanta suka shiga daki ya kwantar da ita yajuya zai fita ta rikoshi tace yaya dan Allah ka tsaya in Ammi tashigo saika tafi..yanda yaga tasorata yasa ya tsaya ya zauna kan kujera itamuma ta kwanta bacci yadauketa sanan yamata addu’a ya mata kiss sanan yafita Maman shakur [07/09 3:58 PM] aishat muh’d: Ammi da Abba tare da hajjo suka kwana suna mata tofi dan abun nata yadawo haukama haka da garin Allah yawaye abun ya tsananta ishaq ne yace akaita asibitin mahaukata hakako aka tarkatata aka kaita. Bangaren faruq baisan cewa yanason amina ba saida yakoma gidansu yaga komi nata daya shiga uwar daka saiyaga kaman zatazo tamishi oyoyo yanda tasaba yazauna akasa dirshan mutuwar tadawo mishi sabo sai kuka yake yana Amina kidawo wlh inasonki kidawo ki haifa mana baby dinmu Aminaaaaa yana wani irin kuka jiyayi andafashi yana dagowa yaga mum dinshi da dad yatashi ya rungume dad dinshi….dad yace be strong u have to be a man da kyar ya daina kuka suka hada mishi kaya suka koma gidansu …..haka suka cigaba da kula dashi at least yarage kewan…… Su Ammar kuwa Abba yace su shirya gobe sukoma Ameesha sai kuka take wai ita da ummanta zata zauna… Maman shakur [07/09 4:27 PM] aishat muh’d: Da daddare hisma yazoma Ammar sallama Ammar ya kalleshi yace jibi yanda kai wani fresh ka kara kiba hisma yay murmushi yace kai mace wasane summy bata wasa dani mata akwai ni’ima da dadin zama Ammar ya tabe baki hisma yace lpy??daidai Lokacin Ammi tazo tace mishi Abba nakira taji yana cema hisma wlh hisma Ameesha taki yarda dani ko tabata batason nayi ballema muje dayin sunan…Mutuwar tsaye Ammi tayi daga baya ahankali tabar dakin dan karsuji shigowanta…Ammar ya kalli hisma yace bro am very lonely wlh ina bukatar mace sosai amma narasa yanda zanyi taki kallona da fuakar miji saidai da fuskar yaya hisma yatausayma abokin nashi Ammar yace wlh am even having stomach pain dis days..Hisma yace tunda ka gwada mata so taki ta kalleka ta hakan just force her karkaje kajama kanka ciwo.Ammar yace wlh hisma banason forcing dinta ko kadan….hisma yace kai tausayi ko shikenan kaita cutan kanka kaida hakkin ka yace nidai natafi sumy na jirana suka sallama yatafi Maman shakur [07/09 4:34 PM] aishat muh’d: Ammi nakaiwa dakin ta kulle kofa tashiga dakin Lu’u lu’u tana zaune tana wasa da waya Ammi ta fizge wayar ta wurgar ta shakota ta kifa mata mari biyar tana kuka tace Ammi yahakuri wlh bansan mena mikiba …azuciye Ammi tace au bakisan mena miki ba kinje zaki kashe Ammar ko??tace kewace irin yarinyace wanda batasan darajan iyayen taba saboda muhada aurenku shine kike gasashi dan kinga yana sonki ko??tana kuka tace Ammi menaima Ammar wlh banmishi komiba..Ammi tace kintaba bashi hakkin shi???jitayi cikinta yay gululululu ta tsorata Ammi tace saboda ki tsaneshi yaron da keda ciwon zuciya saboda yaje yamutu ko??to wlh bari nafadama Abba n ki shizaiyi maganinki tajuya zata tafi dagudu Ameesha tariketa tana kuka Maman shakur [07/09 4:46 PM] aishat muh’d: Tana kuka tace Ammi kimin rai karki fadama Abba wlh kasheni zaiyi tarike Ammi gam tana kuka wlh Ammi muna komawa zanbashi hakkin shi naimiki alkawari amma dan Allah Ammi karki fadinma Abba wlh dukana zaiyi….Ammi tadagota tace Ameesha kinje islamiyya kinsan hukunci wanda ta ki bama mijinta hakkinshi mala’iku zasuyita tsinemiki harsai gari yawaye maisa kikeson shiga cikin fushi n ubangiji tace Ammi natuba wlh bazan karaba haka Ammi tadinga mata wa’azi tabata wasu kayan karin ni’ima tasha har tai bacci… Washe gari tun safe Ameesha ke kuka saboda fadan da Ammi tamata da kyar ta shirya cikin wata koriyar atampa riga da sket sun kamata sosai ta dauko wani karamin gyale tasa tana fitowa Ammar ya daure fuska yace ahaka kike nufin zani dake wuce kije kisa hijab ko ki chanza kayan haka ta juya tana turo baki Maman shakur [07/09 4:57 PM] aishat muh’d: Taje tasa hijab Abba ne yakaisu airport suka shiga jirgi sai India dasuna cikin jirgi bacci takeji sosai tadansa kanta akan kafadanshi ya lura bacci takeji yakara rungumeta tana kokarin tashi yariketa sosai yace ba abunda zanmiki malama yi baccin ki kawai..haka ta kwanta ajikinshi tai baccinta harsuka kai tana bacci dayake jiya sunraba dare Ammi namata wa’azi..shiya tasheta yakira driver dinsu yazo yadaukesu sai gida.. Tana zuwa tai wanka tai sallolinta magrib da isha sanan tashiga kitchen ta dafa musu indomie kawai amma yaji vegetable su green beans da carrots takawo dining tana cikin cin nata yafito dagashi sai gajeren wando da sauri ta dukar da kai yazauna yaci shima tana gamawa takoma daki tai shirin kwanciya tai baccinta…. Maman shakur [07/09 5:09 PM] aishat muh’d: Sai da sukayi sati daya babu abunda yake hadashi da ita dasafe yana gama cin abinci yatafi aiki sai bayan magrib yake shigowa ……yau ma tafito wuraren karfe shida daga ita sai wani karamin gajeren wando na jeans da karamin shimi fari iya ciki dan cibiyanta a waje yake ta daure gashin ta da white ribon tai bala’in kyau yau weather din namata dadi dan ruwan sama akeyi sosai ta shiga kitchen tana musu abinci dama tasa earpiece akunne tanajin wakan GOD WILL if u don get alart na god will tanajin dadin wakan tana girki tana rawa sai juya bayanta take kawai juyowan dazatayi tadauki serving spoon taga Ammar a tsaye yasaki baki hanci yana kallonta idonshi yay jajir kaman gauta duk ta tsorata tana yaya dan Allah karka dake nasan bakason rawa wh bansan kananan ba tafara kuka shigowa yayi ya kashe gas din ya dauketa chak kaman jaririya yay dakinshi da ita… Maman shakur [07/09 5:36 PM] aishat muh’d: Ita duk ta rude dan tazaci dukanta zaiyi yana zuwa yadireta kan gado tafara kuka tana yaya kaya kuri Allah bazan karaba tanata kuka yazauna yakura mata ido chan ahankali ya matso kusa da ita yajata jikinshi ya rungumeta da har zata kwace kanta saita tuna wa’azin Ammi ta kyaleshi ya rungumeta sosai chan yafara shafata ahankali ya dago kanta yafara kissing bakita kafin takai ga hanashi taji hannayenshi a bayanta yana kokarin cire mata bra da sauri ta kwace bakin ta daga nashi tace yaya stop u are my brother wot are u trying to do???ahankali muryanshi dukta shake yace Ameesha ke matata ce wlh yau sha’awarki nakeji plz help me dont say no am in d mood zatayi magana yakara kaimata kiss ya maida hanunshi cikin rigan ya balle maballin bra din yacire yafara kai hanunshi kaman waiwayi haryakai kan dukiyar fulanin yana matsasu yana wani irin sauke ajiyan zuciya Ameesha tarude ta tureshi tace yaya wlh kai yayana ne karkamin haka plz…yakara kawo mata wani kiss din ta turashi tatashi a guje zatabar dakin da zafin nama idonshi sun kankance ya damkota ya jefata kan gado…. Maman shakur [08/09 7:44 AM] Aishat muh’d: Yana gamawa kawai ya saka taki shiga yasake taki yawahala kafin yasami hanya itako Ameesha ihu tasake takasa komi saboda batada karfi kodaya.n Ammar gabaki daya yafita daga hayyacinshi baimasan meyakeyiba yanayi yana shafa dukiyar fukanin yana matsa su ..sai wuraren daya sanan yaji ya gamsu alokacin yaji he is totally satisfied Lokacin hankalinshi yadawo jikinshi ya kalli Ameesha da idonta sun kumbura saboda kuka ta matukar bashi tausayi idonta akulle tai baccin wahala dan ko motsin kirki batayi ahankali yasauka daga gadon yatafi bayi yay wanka yahada ruwan zafi yazo yadauketa chak sai cikin ruwan zafin wani irin ihu tasaka ta kankame shi yaya zan mutu wlh dazafi Ammar saida yay hawaye dan yasan yay mata aika aika dole taga doctor gobe dakyar suka gama yabarta tai wankan tsarki tagama amma takasa fitowa wani irin kuka take maicin rai daya shigo yaganta ahaka yadau towel ya nan nadeta yafito da ita daga bayin yakaita dakinta..yasamata kaya yace tayi salla yabarta yadawo dakinshi yay salla yacire zanin gado yasa a washing machine dan ya wanke sanan yakoma dakinta….. Maman shakur [08/09 7:58 AM] Aishat muh’d: Yakoma dakinta yatarar da ita zaune kan dadduma tana kuka fita yayi yaje kitchen yahado mata kakkauran tea ya dauko mata paracetamol yadawo yatarar tana kuka still ya kwanto da ita jikinshi yacire mata hijabi tamaki yarda su hada ido ahankali yace Ameesha kin tsaneniko???nai forcing dinki yayanki yau yamiki abunda bakiso ko???yace dan Allah kiyaha kuri kiyafemin bazan karaba wlh Lokacin bana hayyacinane plz forgive me tai shiru….yamiko mata tea din batayi musuba dan yunwa takeji tasha yabata magani ta tabe fuska yace yahakuri kisha takarba tasha….yace tashi ki kwanta takalleshi saita fara kuka kuma yaji tausayinta matuka dan yasan baimatada kyauba but yazaiyi is her fault…ya dauketa ya kwantar kan gado yacire jallabiyar tana ganin haka tafara kuka da sauri yahayo gadon yace babu abunda zanmiki kawai bacci zamuyi da kyar ta yarda tai shiru yajawota kirjinshi ya rungumeta tun bata saki jikiba harta saki baccin wahala yay awon gaba da ita….. Washe gari dasafe tatashi da zazzabi sosai yakira doc yazo hargida yadubata yayma Ammar fada sosai yace karya kara forcing dinta akan sexs dan babu kyau yanzu yajin mata ciwo sosai haka yabata magunguna yatafi… Maman shakur [08/09 8:08 AM] Aishat muh’d: Doc natafiya tatashi da kyar tashiga bayi cire tsoro tayi ta gasa kanta da kyau tafito Ammar na zaune kan gado yanda yaga tana tafiya yakusa mata kuka yace yanzu ninai mata haka wot is wrong with u Ammar???yanama kanshi fada tafito tazauna bakin gado yatashi yadauko mata man shafawanta mai suna OLAY ta karba tana shafawa ahankali, yadauko mata kaya doguwan riga da bra da pant , yabata kunya sosai ta dukar dakai tana murmushi… yanda tadanyi murmushi yasa yaji dadi sosai har hankalinshi yadan kwanta ya tsaya yana kallonta ahankali da shagwaba tace to yaya kafita nasa kaya ,ya kalleta yace to meza aboyemin nafa riga nagani jiya ta zumburo baki tafara hawaye yace mata kina burgeni inkina shagwaba beauty ya manna mata kiss a lips aguje yabar dakin… Yanda yayi yasa ta fashe da dariya…itama kanta tana mamaki mesa batajin haushin shi yanzu dukda yay mata ta karfi kodai tafara sonshine shine tambayar datake ma kanta???? Maman shakur [08/09 8:22 AM] Aishat muh’d: Tasa kayan daya fito mata dasu takoma ta kwanta chan yashigo dakin dauke da tray na abinci…hot tea ne da sandwich saikuma indomie da magungunanta ya ajiye a gefe ya hayo gadon ,,yana shafa fuskanta ahankali yace beauty tashi kici breakfast tabude ido amma taki juyowa…shiya juyo da ita yakura mata ido itako ta kulle idonta gam dan batason su hada ido….yay murmushi ya dauko abinci yafara bata tanasha ahankali harta koshi yabata magani tasha sanan shima yaci yakoshi yamaida kayan kitchen koda yadawo dakin ya lura kaman tanason yin barci yacemata Lu’u Lu’u tace naam amma bata kalleshi ba yace bacci ko??tace eh yace kiyaha kuri jiya nina hanaki baccin ki kinji ya matso kusa ya kamo hanunta yace kinyafemin ahankali tace eh yaya bakaimin komiba hakkin ka ka karba yace nagode Allah miki albarka kin kare mutuncinki kin kawo gidana nagode ..yajawota jikinshi suka kwanta…… Maman shakur [08/09 8:35 AM] Aishat muh’d: koda suka kwanta tuni ita tai bacci shiko tunanin duniyan daya shiga jiya yake yarinya karama amma sai ni’ima kaman korama gata very tight soo warm and a little bit cold inama zata bari yakarayi ….ya kalli fuskanta yaga tana zufa ya kunna musu A.c. ahankali yasa hanunshi cikin riganta yana wasa da kirjinta saida ta tureshi yace plz Ameesha kibari nayi kona samu saukin yanayin danake ciki yanzu. yabata tausayi tabarshi yadinga wasa dasu daga baya kuma yafarasha saitafara kuka dan taga yanason wuce gona da iri da kyar yadawo normal yamaidata yarungumeta sukayi bacci dukansu. *****haka yacigaba da kula da ita bai kara mata komiba satin ta daya ta warke tas amma sai tafiya takama Ammar zai tuka mr president zuwa England but 2 weeks kadai zasuyi…..randa yafada mata ta dinga kuka tace ita tsoro take saidai yamaida ta gida yacemata wata mata zata dinga zuwa suna kwana tare 1st lady ta aikomata da ita tace to Ranan dazasu tafi dayake karfe 4 na yamma zasu tafi…dasafe suna tashi ya kalleta yace Ameesha tace naam yace plz kibari nakarayi 4 d second tym wlh bazan miki dazafiba plz kinga tafiya zanyi ta tsorata sosai dan ta tuna ranan farko tafara kuka tanason guduwa amma yatare hanya Maman shakur [08/09 8:53 AM] Aishat muh’d: Tace yaya plz kayakuri wlh dazafiyace mata i promise u dis 1 will be very swt nd spectacular just corporate..itadai tai shiru yakamota yahada ta da jikinshi yafara shafata yace Ameesha kece farin cikina ina sonki sama da tunanin ki nafiki bakin cikin tafiyan nan saboda nariga nasaba bacci inajin duminki kusa dani ahankali yace beauty nadanyi sau daya kacal yay muryan yara ahankali tadaga kanta…..yafara kissing dinta sosai yacire mata kaya jikinta yafara rawa yace mata relax dont be scared yafara wasanni da ita nanda nan yarude ya kamo kunenta yana lasa ahankali yace mata Lu’u Lu’u u are too watery, u get wet easily dagannan yajuyota ya manna bakinta da nashi yana tsotsa kaman lollipop yana wasa da kirjin saida yaji tajiku sosai saboda inzaisa🍌karta mata zafi sosai shine ya yashigeta dukda haka tadanji zafi saida tai ihu amma ba kaman na farkon ba Ammar sai sambatu yake kaman ba yayanta ba yace soo swt lyk honey yanayi yana mata kiss yana shafa boob sai 12 ya kyaleta bawai dan ya koshiba saidan yatuna bataci abinci ba….Ameesha tagaji sosai dan Ammar gwarzon maxane shiyamata wanka sukaje dinning sukaci abinci batada karfi ko kadan sai kallonta yake Maman shakur [08/09 9:03 AM] Aishat muh’d: Sai kallonta yake tawani kara burgeshi yanda gashinta ya barbazu ga lema lema a jikin gashin tai wani haske lebenta yakara pink kawai yaji yanason karawa…ahankali tace yaya menene naga kana kallona yace bari muyi salla zan fada miki suka gamaci sukai sallan azahar suna gama sallan yadauke ta cak sai kan gado kai ranan Ameesha tasha wahala dan sai 3:30 Ammar yaji ya gamsu Ameesha ta galabaita sosai bata da karfi da sauri Ammar yamata wanka yasa mata kaya yaje yay nashi yafara shiryawa sauri sauri dan yakusa latti…yana gamawa yazo ya tsugguna gabanta yakamo hanunta yace beauty ki kulanmin da kanki tafara kuka ya rungumeta yace i luv u bazan dadeba kinji ina tafiya ita matan samra sunanta zatazo kinjiko tace tooo yakara rungumeta yay mata kiss sosai sanan yamike yatafi haryakai falo yaji tace yaya ya tsaya ya juyo da gudu tazo ta rungumeshi tamai kiss a kumatu tace i luv u ya kalleta yace a matsayin yaya ko miji???taji kunya tarufe ido tace saika dawo daga tafiyan za n fadama yakara mata kiss yatafi sai bye bye take mishi tana hawaye… Maman shakur [08/09 9:14 AM] Aishat muh’d: Tunda Ammar yatafi Ameesha kedan zazzabi zazzabi tana matukar kewan mijinta dukda kullum suna waya kuma samra na debe mata kewa..ayanzu ta tabbatar tana son mijinta bata iya zama a dakinta sai nashi .dakinshi na kwantar mata da hankali intana zaune a dakin saita dinga ganin kaman yana wurin hakadai tadinga rayuwan kullum addu’an ta Allah ya dawo dashi lpy……. Bangaren doc faruq iyayenshi sun hadashi aure da wata yarinyar sunanta humairat tanada kirki yar makotan sune to Alhamdulillah suna zaman lpy tana iyakan kokarin ta na kula dashi da mantar dashi Amina amma abun ya faskara Amina will always be in his heart…. Ammar yau watan shi daya da sati daya yaune zai dawo Ameesha sai murna take tamishi girki kala kala saidai batada lpy samra tayi tayi suje asibiti taki saitace amai ne kawai da ciwon kai so no need…..hakadai suka kammala abinci taje taci uban su kwalliya tasa wasu english wears skinny jeans blue dawata karaman farin shimi sai ta daura boyfriend jacket blue a sama takam kanta da ribon fari tasa dan kunne mai suna oooooo.shima fari..tasa turaruka tai bala’in kyau…. Maman shakur [08/09 9:22 AM] Aishat muh’d: Ta kwanta kan gado dan yace biyar na yamma zai shigo tana kwanciya abunku damai ciki bacci yay awon gaba da ita cikin bacci taji kaman ana shafata ahankali tabu ido taga yaya mikewan dazatayi ta rungumeshi taji amai yazo mata da gudu tai bayi yabiyota sai kwara amai take yana mata sannu suka fito yakira samra yace dama bata da lpy ne??tace oga tunda katafi take rashin lpy nayi nayi da ita muje clinic taki yabata rai ya kalleta yace kinason ki kashe kanki ko?ko hutawa baiyiba yadauko hijab yasa mata yajata sai asibiti gwajin farko aka cemishi congratulations ur wife is pregnant 1 month old yay murna yay tsalle ya rungumeta yayima doctors da nurses kyauta kudi ranan yasata amota suka dawo gida yaje yamaida samra saboda su soye da kyau…yana dawowa yaganta zaune tana shan kankara yabata rai yace kinason babyna yasamu ciwon sanyi ne??tai dariya tace yaya baby da ko mutun bai riga yazamaba yakara daure fuska ya karbe kankaran yaje ya ajiye ya dawo yace banaso karki karasha Maman shakur [08/09 9:34 AM] Aishat muh’d: Tace yes sir ranka shidade ur wish is my command, yakara matso kusa da ita yace u seems very free to me yau mesa???ta dade tana kallonshi saiga hawaye yay maza ya share mata yace sorry karki kuka bansan tambayan zata bata miki raiba…takalleshi tace yaya yau zan fadama i really luv uu ya kalleta yace as yaya or miji????tace as my miji tace yaya dan Allah kayakuri kayafemin abunda namaka abaya yace mata shiiiiiii you just made me d happiest man on earth today shima hawaye ya zubo mishi yace Ameesha nagode miki sosai dakika soni i luv u soo very much Ameesha tace and i luv u more my yaya Ammar sukai hugging juna yakai mata kiss tunda take bata taba jin dadin kiss din dayake mataba saina yau tabashi hadinkai kowanensu yafita daga hayyacinshi ranan afalo din kan kujera akayi sai 10 suka gama ranan Ammar yashimata albarka har saida tace ya isa haka dan yaji dadi ranan kaman tasashi a aljanna jiyake kaman ya maidata ciki Maman shakur [08/09 9:42 AM] Aishat muh’d: Haka suka cigaba da zaman lpy kullum Ammar na like da ita baya barinta yin komi yana k ula da ita ko baccin ranta bayaso…ita kuma duk wanu abunda zaisa Ammar farin ciki tana yinshi itama tana sonshi sosai Lokacin da cikinta yay wata uku saitaji babu abunda ta tsana irin Ammar ya kusan ceta (Dama haka abun yake ciki kala kala ne kowane da irin nata akwai mazan da idan mace nada ciki basu tausaya mata alokacin nema suke kara takurawa su dameka and baida kyau hakan maza i na kira gareku kudinga tausayin mata masu ciki ba’ace karkuyiba but once in a while too much of having sexs wen a woman is pregnant yanasa mace tayi loosening baby din.wasu kaga sunyi bari wasu kuma kaga maransu na ciwo wanda ake kira da ABDOMINAL PAIN maza mu gyara and mata in mazanmu suka kasance haka bada fada zakisa yagane ba zaki mishi bayani ta cikin kwanciyar hankali saboda yagane wot u are going through) Maman shakur [08/09 9:49 AM] Aishat muh’d: Abun nadamun Ammar gashi akwai son gurasa although Ameesha dince taba tashi duk Lokacin dayakeso bashi take gashi yanzu ciki yace bayaso Ammar yay ma wani doc bayani doc din yace yay hakuri akwai stage din da cikin zai kai taji kuma take marmari so just have patient komi zai dawo normal…haka bawan Allah yacigaba da hakuri ita da kanta Ameesha abun na damunta yanda duk yay baki ….but bayan kaman wata biyu suka fara zokuga Ammar sai murna yake suka cigaba da rayuwarsu cikin kwanciyan hankali da kula da juna.. Hajjo dai har yanzu ana gidan mahaukata haukan kullum karuwa yake su Ammi Abba ya yaranta ishaq da musa suna zuwa dubata suna mata fatan samun lpy Lokacin da Ameesha cikinta ya shiga wata 9 Ammi tace yadawo da ita gida haka suka tarkata sai naija Maman shakur [08/09 9:59 AM] Aishat muh’d: Suna kaiwa Nigeria da 1 week wataran Ameesha ta tashi da ciwon baya sosai tafadama Ammi aka kira Ammar duk ya rude Ammi tace sutafi suka shiga mota Ammar duk ya rude ya rirrike Ameesha Ammi tace kaifa zaka tuka motan ka kuma dawo baya ya kalli Ammi a rude yace wlh Ammi ban iya tukin motaba na manta ko Ameesha dake nakuda saida tai dariya Ammi takira hisma to shinefa yakaisu clinic ana zuwako ta haifi twins maza ranan kowa murna yake barin ma Ammar Ranan suna yara sukaci suna hassan and husain…. Bayan arba’in yadami Ammi akabashi matarshi da yaranshi suka tafi aka cigaba da soyayya…. Ammar ne zaune yana buga game shida twins Ameesha tafito ga katon ciki ta rike ciki tace Ammi ban iya tukiba namanta yanda ake wlh ya kalleta yay dariya taimai gwalo yabiyota suka shiga daki suka fada duniyar ma’aurata….. TAMMAT BIHAMDILLAH Alhamdulillah Alhamdulillah Alhamdulillah 4 making my book successful sai kunjini a littafi nagaba mai suna DOLE KISONI!!! Taku a kullum Aishat muhd (maman shakur I luv u all my fans [08/09 10:00 AM] Aishat muh’d: Ya hayo gadon yace Ameesha kiyahakuri ban iya bin matan wajeba da naje yau danni mai sonkine inhar bakison abu bazanso yimiki ba plz just let me make u mine allow me to shower u with my luv and caress u….sai duk taji tausayinshi..yakamo hanunta yace i feel lyk kissing u all over zatayi magana yace shiii plz dont reject me banaso nai forcing dinki……yafara kissing dinta sosai yacire mata rigan gashi bai kashe wutaba tsayawa yayi ya kalleta sosai kirjinta sunfi daukan hankalinshi luhu luhu dasu tarufe idonta tana kakkare kirjinta yakashe musu wutan yafara kokarin cire short din nanne tafara kuka sosai tana ihu yaya dan Allah kayahakuri u are my brother dataji da gaske yake zai cire tarike mishi hannu tafara turashi dan tatashi ta gudu cire tausayi yayi ya kama hanun nata ya danne yacire short din karfi ita kuma tana kokarin kwace kanta shi Ammar tuni yafita hayyacinshi yafara kissing dinta ko ina yasamata karfi sosai dan yaga bazata bari yayi ta arzikiba saida ya tabbatar karfinta yakare batada wani karfin fada dashi ya jagwal gwalata son ranshi shine yafara Addu’a saduwa da iyali….. Maman shakur adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *