Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Thursday, June 15, 2017

TANA RAINA 7

adsense here

Sad-Nas [10/27, 3:23 PM] Aisha Daughter: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 132 Bayan sabreen ta kira hafsat ne se suka dawo atare, jikin hafsat a sanyaye ta zubawa suhail abinci sannan ta zubawa kanta, sabreen ma tad'iba suka faraci. Sugail se satan kallon sabreen yakeyi ita kuwa hankalinta nagun salma, tana mamakin irin son da salma take mata, kuma wai muhsin d'an sarkine amma sam bayida wani girman kai ko son nunawa😊hmmm lallai ashe aljanunma akwai nagari. Ya Allah ka mana tsari da mugayensu ameen. Suhail yana lura da sabreen se murmushi takeyi ita kad'ai yace wifey lfy kiketa muemushi ke kad'ai? Kanta ta d'ago ta kalleshi ita kamma batasan tana murmushinba☺ tace ba komai salma ce ta kusayin aure😀. Suhail yace ah gaskya na mata murna muhsin zata aura? Sabreen tace eh shine. Suhail yace Allah ya tabbatar musu da alkhairi tace ameen tare da hafsat. Aziciyar hafsat kuwa cewa take to meyasa salma tamin irin wannan kallon, dan gaskya na tsorata sosai wlh😨ni garama tayi auren dan tadena zuwa gidannan😏. Da rana sabreen tana kwance suna waya da munna se munna take ce mata niko sabreen kin gayawa suhail ko wacece salma? Sabreen tace hmm kedai bari kawai munna wlh nima abin yana damuna wataran kinga suhail mijinane na har abada inaga bai kamata in b'oye mishiba ko? Munna tace gaskya kam amma ki bari idan kun sake had'uwa da salma seki tuntub'e da zancen. Sabreen tace to nagode wai ke har yanzu baki da cikine munna? Munna tayi dariya tace semun huta tukun😜, sabreen tace lallai kam nidai ko yanzu na samu inaso, munna tace nasani ai burinki shine Allah ya baki d'a namiji dan kiyiwa yah kamal takwara koh? Sabreen tace wlh kuwa amma dai Allah ya bamu masu albarka koma wani irine inaso😀. Munna tace ameen sannan sukayi sallama. Da yamma suhail ya shigo gida ya kirasu a palo sukaje se yake tambayansu wani irin mota suke so? Hafsat tayi shuru tana jiran abinda sabreen zatace, se sabreen tace duk wanda muka samu muna godiya😊. Suhail yace hakane my love? Hafsat tayi murmushi tace eh D hakane😊. Suhail yace to shikenan ko wacce ta gayamin colour nata, hafsat tace nidai ash nakeso😊, suhai yace ok wifey kefa? Sabreen tace nidai bani da zab'i duk wanda ka zab'a min😊. Suhail yace to shikenan zaku iya tafiya dama kiran kenan😊, sabreen tace to mungode sannan ta wuce d'akinta hafsat se kishi ya kamata tana tunani yanzu wani iri D zai samowa sabreen😁. Suhail da hafsat suna kwance tanata mishi magana akan salma wai salma tanata mata kallon banza dan haka yahanata zuwa gidan kuma ko gaisawa basuyi suka wuce d'aki ita da bareen. Suhail yace baku gaisaba kuma, tomeyasa? Hafsat tace oho kuma dai ni nasan babu abinda na mata😏. Suhail yace kiyi hakuri zanyiwa sabreen magana kinji? Hafsat tace toba komai sannan ta fara fashe suhail da magani, shima yana biye mata har suka lula😋. Gaskya duk mai mata biyu yana morewa sosai, gida biyu maganin gobara😎 yanzu ku dubi yadda SABSU yake morewa😋 gaskya ina shawartan mazaje dasu k'ara aure dan su dinga morewa kamar SABSU gasu dukkansu amarene😋😋. Ku kuma mata kuyi hakuri ki dena kishi ko wacce da halinta zata zauna dan haka kubar mazajenku su kara aure amma fa banda mijin SAD-NAS😜😜😜 Da asuba bayan suhail yaje masallaci ya dawone seya wuce gun sabreen ya zauna akan gado har ta idar sannan tace morning yah suhail😜, suhail yana kallonta cikin so da k'auna yace morning wifey kin tashi lfy? Tace lfy lau😊, yace zaki gane ai anjuma bani kike cewa yah suhail ba😎. Dariya tayi tace nifa sweet nace baka daiji da kyau bane😉. Suhail ya bata peck akan idonta yace yau kwana zanyi ina bugawa shiyasa nake tausaya miki😋, sabreen tace haba sweet wlh banda lfy fa nak'i gaya makane kawai jiya da zazzab'i na kwana wlh😨. Suhail ya sauko k'asa ya kama hannunta yace meyasa kikayi haka wifey banaso ki sake yin haknji😘? Sabreen tace shine ka damu haka, aina samu sauk'i to bazan sakeba😊. Rungumeta yayi a jikinshi yana shafa bayanta yace wifey a ina su salma da muhsin suke ne a garinnan? 😳🙄Sabreen ta tsorata sosai dajin tambayar da suhail yayi mata😳🙄😳 Sad-Nas [10/27, 3:23 PM] Aisha Daughter: 🌺💐TANA🌹RAIAN💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 133 muryan salma sabreen taji a akunnenta tana cewa sabreen kice mishi inanan cikin gari bamu da nisa sosai, amma bakisan inda muhsin yakeba. Ai kuwa haka sabreen ta gayawa suhail, se yace ok lokacin da salma tazo sun gaisa da hafsat? Sabreen tace a'a, suhail yace meyasa to? Sabreen ta d'ago daga jikin suhail tace saboda hafsat ta shige d'akinta da wuri nikuma se bancewa salma taje su gaisaba saboda naga tana saurine. Suhail ya rik'e kumatun sabreen yace wifey pls karkisa komai a ranki amma ya kamata ace sun gaisa ai inace dukku friends ne😊? Sabreen tace eh kayi hakuri sweet zan gyara nan gaba amma wlh bada gangan nak'i su gaisaba☺. Suhail ya sake rungumeta yace bakomai wifey na fahimceki kawai dai bana so hafsat taga kamar nafi fifitakine akanta kuma inaso kuyi zaman lfy da ita ku had'a kai pls wifey indai kina sona😘. Sabreen bataji dad'in abinda suhail yace mataba😒amma sam seta daure tana murmushi tare da cewa insha Allah zaka samu farin ciki daga garemu sweet😘. Dad'i sosai yaji yana kallonta, se tace ya kamata ka tafi danka dad'e😊. Suhail yayi mata sallama sannan ya tafi. Salma ce ta fito a d'akin sabreen har sabreen ta tsorata, se salma tace kiyi hakuri sabreen. Sabreen tace bakomai salma na fara tsoro gaskya kinga suhail ya fara min tambayoyi akanku kodai akwai abinda yake zargine? Salma ta rike hannun sabreen tace baya zargin komai sabreen hafsat ce tske son had'aku dashi kawai, sabreen tace kamar yaya? Nan salma ta kwashe lbrn abinda ya faru tsakanin zainab da hafsat ta gaya mata tas, sannan taci gaba da cewa naso hanaku cin abincin sabreen amma hakan baiyuba saboda yadda muhsin ya b'ata rai wai bayaso ina shiga hidimarku dukkanku, da ace ke kad'ai toba damuwa amma yanzu bake kad'ai bace. Haka na bari muna kallo kukaci abincin sabrren kuma maganin ya kamaku keda suhail har kikaji bakyason zama a gidan zaki koma gunsu kaka. Nan sabreen ta tuna yadda sukayi da suhail😳abin ya mata mamaki sosai, tacewa salma toya akayi muka koma daidai? Salma tace da muhsin yaga nayi mushi sosai shine ya d'aukoni da safe ya kawoni gunki yace da idan na rungumeki to maganin ya karye kenan kuma bazai sake tasiri a jikinkiba, shi kuwa suhail da kuka gaisa da muhsin to duk ya cire mishi asirin a jikinshi kuma shima bazai sake tasiri akankuba, sannan kinsan me sabreen nayiwa muhsin alkawarin cewa bazan sake shiga hidimarkuba saboda da haka nizan tafi bazaki sake ganina nan kusaba idan suhail ya sake tambayana kice mishi munyi tfy da iyayena kinji😔.? Sabreen ta rungume salma tana kwalla tace dan Allah salma karki barni nayi sabon da bazanso murabu ba pls😰? Salma tayi murmushin karfin hali tace kiyi hakuri sabreen nima banso in barki amma hakan shine mafita dan kar nan gaba in kasa hakura akan abinda hafsat take miki dan zan iya d'aukan mummunan mataki akanta kinga kuma hakan bazaiyi kyauba😒 shiyasa nace ki yawaita yin addu'oi dan karki dogara dani sabreen kinga nima da Allah na dogara kuma wataran zan tafi inda kamal ya tafi☺. Kuka sosai sabreen takeyi dajin kalaman salma, tace kina nufin yanzu inkin tafi shikenan bazamu sake ganin junaba😰? Salma tace eh sabreen😥amma ina so kisan cewa koda yaushe "KINA RAINA" SABSU😭. Rungume junansu sukayi sunata kuka😭, salma tace zaki iya gayawa suhail cewa mubar garin nanne kwata2 an tura babana zuwa wani k'asa daban ne😰. Kuka kawai sabreen takeyi salma tace sabreen nina tafi muhsin yana jirana bye😊. Sabreen ta rik'e hannun salma tana cewa salma pls ki dawo gareni😰 amma ina salma seta b'ace yayinda hannun sabreen yake tsaye a iska tanata kuka mai k'arfi sega suhail ya shigo da sauri😳da gudu ta rungumeshi tana kuka 😭😰😢 Sad-Nas [10/27, 3:23 PM] Aisha Daughter: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 134-135 Suhail yace wifey meya faru, kodai jikin nakine, yanata tambayan sabreen hankalinsa a tashe. Sabreen ta tsagaita kukan tace kawai na tuna da iyayenane da kuma yah kamal😢. Suhail ya sake rungumeta daga shi se boxxer a jikinshi yayinda sabreen taketa shafe bayanshi wai ita a dole tana goge maganin da hafsat take shafa mishi. Shi kuwa suhail gaba d'aya seya rikice da abinda sabreen take mishi, saketa yayi yaje yasa key a kofan d'akinta sannan ya dawo ya rungumeta tsam a jikinshi😔. Sabreen bata dena shafar bayanshiba, shi kuwa gogan tuni🍌shi ya kasa zama guri d'aya se yawo yakeyi a jikin sabreen🙈, d'ago da kansu sukayi suna kallon junansu cike daso da k'auna💘aise suhail ya kasa jure kallon sabreen kawai ya shiga kissing d'inta itama haka😋. Ahankali ya kashe wutan d'akin tare da haurawa da sabreen kan gado🙄. Salo sosai yake gwada mata ita kuwa sauraronsa kawai takeyi daganan ta mance komai suka fara bugawa😜. Hafsat kuwa taga suhail ya jima sosai seta biyo bayanshi tanata salma😳. Suhail zaiyi magana kenan se sabreen tasa bakinta a nashi tana mushi wani irin salo tareda sake matseshi a jikinta suna LOVE💋☺. Hafsat kamar zata b'alla kofan amma sam sam sabreen tak'i ta saki suhail sema sake shige masa jiki takeyi. Azuciyarta kuwa cewa takeyi hafsat bazaiyu inci gaba dacin abincinkiba wlh dolene in samo mafita koki bar gidan koni in bari amma dole suhail ya raba mana gida wil😠. Suhail da kyar ya kwaci kanshi agun sabreen nanma ta rike fiskanshi da hannayenta tana magana ahankali cikin shagwaba tana cewa pls sweet karka tafi wlh ban gamsuba😟, tana kissing nashi😀. Suhail yace am sorry wifey yau ai muna tare pls ki barni inje zata fushi wlh😘, sam sabreen tak'i tace "one more" pls? Suhail yace no wifey i have to go yana k'okarin tashi se sabreen ta janyoshi tare dasa mishi bubs nata a cikin bakin😋ai se gogan yaji bazai iya hakuraba haka yayita tsotsa sabreen tana murmushin mugunta a ranta😏. Kusan 1hr hafsat tana tsaye agun bakin ciki yazo har wuyanta😡😁. Se alokacin sabreen ta rabu dashi tana sauke numfashi😃. Shima suhail d'in haka yayi saurin sa boxer'n shi sannan ya kunna wuta yaje ya bud'e kofan😔. Kunya yaji sosai, hafsat kuwa kan sabreen tayo da saurinta dama sabreen tasa kaya ajikinta aise hafsat ta janyota da fad'a😡. Ai kamar sabreen tana jira itama ta kamota suka fara fad'a😳da sauri suhail ya rabasu tare da shiga tsakaninsu yana cewa me hakane dan Allah? Sabreen se gwalo take yiwa hafsat😜, aiko se hafsat ta janyo gashin sabreen tana cewa shegiya karuwan banza wlh zaki gane kurenki😁. Sabreen ta hankad'an hafsat da kafanta hafsat ta koma baya, se sabreen tace ai gara karuwa so dubu akan keda kika kaucewa Allah. Kuma ni ba karuwanci nayiba tunda mijinane na sunna, seta fara lashe bakinta da harshenta😋tana yiwa hafsat😚. Kuka hafsat ta fashe dashi tana cewa wlh kaji kunya yah suhail kuma wlh sedai ka zab'a koni ko ita yau😭. Suhail yace my love pls kiyihakuri ki dena fad'an haka dukkanku ina sonku bazan iya rabuwa dakuba dukkanku😔👏🏻. Hafsat tace to shikenan nizan tafi gida idan ka zab'a seka sanar da mum ta gayamin😭. Bayan hafsat ta fita a d'akinne se suhail ya juya yana kallon sabreen cike da damuwa a ranshi😨😒 Sad-Nas [10/27, 3:24 PM] Aisha Daughter: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 136 Da sauri sabreen tazo inda yake tsaye tasa hannunta a wuyanshi ta marairaice😟sweet yanzu shikenan hafsat tana gadara da mum, ni kuma bani da kowa sweet ba iyayena babu yah kamal mai sona gaskya bazan iya rabu da kaiba sweet pls😰? Tausayinta ya kamashi sam bayaso yaga sabreen tana cikin damuwa rungumeta yayi sosai a jikinshi yana shafan gashinta yace babu wanda zai rabani dake wifey "you ar the only one that makes me happy i won't live you sweethear i promise😘" pls ki dena damuwa jinki? Kanta ta d'ago tace "are sure?" Yece yes SABSU ina tare dake har abada wifeynah😘. Dad'i taji sosai tace I LOVE YOU SWEET☺, yace "I LUV U MORE SWEETHEART" bari inje gun hafsat kinji? Tace ok😊 sannan ya fita. Dariyan mugunta sabreen tayi tace ke tak'amarki boka ko, toni ba boka da ikon Allah zanyi maganinki😏. Kuka sosai hafsat takeyi tana had'a kayanta sega suhail ya shigo. Rik'ota yayi yanata rarrashinta amma sam tak'i tace in banda cin amana kana d'akina amma kaje ka nemi sabreen yah suhail wannanma ai tozartawa wlh nika sakeni bana so😭, sihail ya rungumeta a jikinshi tsam yace pls my luv am sorry wlh bawai abinda yakainiba kenan kawai dai sharrin shaid'anne pls kiyi kiyi hakuri banyi hakan dan in b'ata miki raiba am so sorry my luv😘. Hafsat tayita kokarin ta kwace jikinta agun suhail amma ta kasa se kuka takeyi tana cewa kuma kanji ina buga kofa ka manna min hauka kai wato ka samu gidin dayafi nawa ko yah suhail😭? Nidai SAD-NAS dariya nayi sosai anan😆😆😆. Shi kuwa suhail yace pls ki dena fad'an haka mu luv am sorry okey? Tace wlh gida zan tafi idan kanaso in hakura to sedai ka SAKI sabreen😭. 😳suhail yace haba my luv ki dena fad'a haka pls ni bazan iya rabu dako d'aya ba duk ina sonku pls😒ya marairaice mata, hafsat tace to wlh nina hakira na barmata kai matsa min in wuce😡, sam suhail yak'i barinta yanata rarrashinta amma sam tak'i daga karshe tace ta hakura seyayi kissing nata yace bari nayi wanka ina zuwa😊. Kafin suhail ya fito daga wanka hafsat ta fita ta tafi gida gun mum. Koda ya fito sebai gantaba kuma baiga akwatin da take had'a kayantaba hakan ya tabbatar mishi da cewa ta tafine😬. Bayan ya gama shiryawane seya wuce gun sabreen tayi kwanta tasha ado tana kwance. Suhail ya karaso yace wifey bari naje gun mum hafsat ta tafi gida, sabreen tace pls kayi hakuri sweet dukni naja maka wannan abun😔. Suhail yajata jikinshi tare da manna mata kiss yace ba laifinki wifeynah kidena damuwa bari naje gun mum d'in sena dawo😊. Peck ta bashi a goshinsa tace to Allah ya kare min kai😊, yace ameen nagode sannan ya fita. Ita kuwa sabreen tausayin sweet d'intane ya kamata😒😔 Sad-Nas [10/27, 3:30 PM] Aisha Daughter: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 137 Tun kafin suhail ya k'ara yaga call d'in mum, ya d'auka hello mum gani a hanyan zuwa, mum tace tose ka iso. Bayan suhail ya isone mum take tambayanshi waime ke faruwane tsakaninka da hafsat? Suhail yace meta gaya miki mum? Mum tace ta dawo tanata kuka wai ita idan bazaka zab'a ko ita ko sabreenba tota hakura. Mum tace meya faru ina jinka? Suhail yace mum matsala muka samu amma na bata hakuri kuma nace karta tafi amma dana shiga wanka kafin in fito senaga bata nan😒. Mum tace to suhail nidai abinda zan gaya maka shine kaji tsoran Allah duk amana suke agunka kuma duk wacce ka zalunta a tsakaninsu Allah yana gani, dan haka ka kiyaye ka zama mai adalci a tsakaninsu dan Allah? Suhail yace kiyi hakuri mum insha Allah hakan bazai sake faruwa kuma nagode😊. Mum tace to Allah ya maka albarka Allah ya baku zaman lfy, yace ameen sega hafsat ta fito daga d'aki mum tace hafsat kiyi hakuri ki bishi ku koma kinji? Hafsat tace ni wlh bazan bishiba mum sedai ya zab'i d'aya a tsakaninmu😰. Mum tayita rarrashin hafsat ita da suhail d'in amma sam hafsat taqi tace sam sedai ya zab'a😏. Mum taga dai da gaske hafsat takeyi se tacewa suhail to kawai inaga ka raba musu gida zaifi, ke kuma hafsat kiyi hakuri bazaiyu ya zab'i d'aya daga cikinkiba za'a raba muku gida ko wacce da nata. Hafsat tace eh na yarda amma kuma ni bazan bar wannan gidanba sedai ita ta fita😏. Suhail zaiyi magana kenan se mum tace hakan za'ayi suhail ka nemawa sabreen wani gurin daban☺. Suhail yace to shikenan mum zan nemi gidan haya se in sata kafin inyi mata nata😒. Dad'i hafsat taji😏 se mum tace toku tashi ku koma yaushe zaka samawa sabreen d'in gidan? Suhail yace zan tambayi wani abokina☺duk yadda ake ciki zan gaya miki. Mum tace to shikenan sannan hafsat ta fito da kayanta suka tafi. Duk tunanin suhail shine yadda zai fiskanci sabreen da zance😔. Tunda suke tfy babu wanda yace komai har suka isa. Lokacin sabreen tayi musu breakfast suka shigo tare bayan hafsat ta mayar da kit natane seta fito suka zauna a palo dukkansu. Suhail yace hafsat ina sake baki hakuri akan abinda muka miki ina fata zaki yafe mana? Hafsat tace bakomai ya wuce😏, suhail yace mungode kuma ranan da sabreen zata fita girki zan rama miki kwananki kinji? Dad'i taji memakon ta e ta yafe shima se tace toh harda murmushinta😊.suhail ya juya ya kalli sabreen yace inaso kibawa hafsat hakuri akan abunda muka mata. Sabreen tace hafsat kiyi hakuri😧, hafsat tace aiya wuce sedai a kiyaye gaba😏. Suhail yace to Alhamdulilah magana na gaba shine zan raba muku gida😒. Dad'i sabreen taji har cikin zuciyanta amma bata nunaba sam. Ita kuwa hafsat se kallon yanayin sanreen takeyi😆. Suhail yaci gaba da cewa sabreen kiyi hakuri hafsat zata zauna anan ke kuma zan nema miki wani gidan😔. Atake hawaye ya fara zuba daga idon sabreen😓 kome dalili oho? Daga suhail har hafsat sunga kwallan idontan, itadai hafsat dad'i taji sosai😚. Suhail kuwa tausayin sabreen ne ya kamashi😔ya rasa mezaice mata seta mik'e tare da ce musu ga abincinku akan dainning sannan ta wuce d'akinta tasa key. Bayan sun gama cin abincine suhail yaje yanata bugawa amma sam tak'i bud'ewa kuma bayajin muryanta. Suhail ya pls wifey let me in okey😒, amma sam tak'i harya gaji ya koma d'akinshi ya kira phone nata shima tak'i d'auka seya rabu da ita . Sabreen bata fitoba se 4:30pm ta wuce kichine ta d'aura abincin cikin k'ank'anin lokaci ta gama ta shirya komai sannan koma d'aki tayi sallan magrib da isha sannan tayi wanka tasa english wears riga da siket ta fito su hafsat zuna zaune a dainig babu wanda yace komai har suka gama ta wuce da'akinta. Suhail yayiwa hafsat seda safe sannan ya wuce d'akin sabreen lokacin ta kwanta da kayan jikinta dayake basu da nauyi. Sad-Nas [10/27, 3:31 PM] Aisha Daughter: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 138 Suhail yaje kusa da ita ko kallonshi batayiba ya rungumeta yace cewa wifey pls talk to me pls, shiru tayi tare da janye jikinta ta kwanta taja bargo😒. Hankali suhail ya sake tashi seya ce pls wifey bana son rashin magananki aguna kimin magana ki gayamin damuwanki pls? Wayan suhail ne yayi k'ara seya d'auka hello sadiq, sadiq yace ango kasha kamshi Suhail A Ahmad (SABSU). Sabreen tana iya jiyowa abinda sadiq yake cewa se tayi murmushi a ranta tace ashe dai har su sadiq sunsan da sunan😊. Suhail yace da ina kusa dana maka kyauta amma dai ka tuna min duk randa nazo kana da kyauta ran wannan kirarin daka min😃. Dariya sadiq yayi yace to dama dai ana son ganinka zuwa wani sati ne, suhail yace ok insha Allah zanzo, sadiq yace todawa zakazo kodai da kudkansu biyunne😜? Suhail yace baka da damafa sadiq😃, sadiq yace ai gaskyane dan ka zama babban mutum yanzu zamu nema maka gida na masu iyali dan nasan bazaka zauna agun mummy ba kuma. Suhail yace gaskya kam bazan iya zama agun mummy ba musamman ma inda SABSU mukazo gara hafsat. Sadiq yace to badamuwa a gaishemin dasu sena jika, suhail yace ok zasuji nagode. Bayan suhail ya gama wayanne yace wifey pls ki tashi muyi magana, sam tak'i. Yace toko in tafi da hafsat ne😜? Nanma ta mishi shuru😚. Suhail ya d'agota tare da juyo da ita tana kallonshi babu fara sam. Suhail uace haba wifeynah wlh fushi baya miki kyau pls ki sake fiskanki😘. Sabreen kamar kurma😷, suhai yace shikenan ki kwanta kiyi baccinki tunda bazakice min komaiba😒. Ai kuwa seta juya tare da matsawa can hefen gado yana kallonta ta kwanta. Shuru yayi yare da kwanciya kamar yayi bacci na kusan 30minit, seya fara juyi akan gadon yana cewa Subhanalillah wifey taimakamin da ruwa pls, shuru tayi tana jinsa seda taji yanata juyo yana cewa Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un sanna ta juya tana kallonshi se juyi yakeyi yana cewa ruwa wifey😨. A rikice ta d'auko ruwa tare da d'ago da kanshi tana cewa am sorry sweet😓, wlh na d'auka koda wasa kakeyi shiyasa meyake damunka sweetnah? Gabad'aya ta rikice ta tab'a jikinshi tace kodai cikinkane yake ciwo sweet😰? Bari in duba maka zuma kasha kozai d'an lafa kafin asan abinyi. Da sauri ta d'ibo zuman tasa mishi a baki yasha sannan take mishi sannu😟. Murmushi yayi yace nagode SABSU cikin ikon Allah na denajin ciwon😊. Sabreen tana jin haka seta juya zata kwanta suhail yace aucchh wifey. Dariya abin ya bata ta daki cikin nashi tace nikayiwa haka ko😏😚. Janyota yayi jikinshi ta fad'o a kanshi sunayiwa juna dariya😄. Suhail yace kokefa wifeynah wlh zakisa ciwo ya kamani Allah, pls karki sake min haka kinji😘? Murgud'a😚tayi tace nidai mun b'ata dakai suhail😏. Yace yau kuma nine suhail🙄? To kuwa yau sau 3zamu buga. Ya haye kanta sabreen tanata cewa pls kayi hakuri na tuba haba sweet ka dinga tausayamin mana🤗. Suhail yace d'azufa ke kikace baki gamsuba kin tuna😃? Sabreen tace a'a ba haka nacebafa🤗. Hafsat tana tsaye a bakin kofa tana jinsu se kuka takeyi😭 Sad-Nas [10/27, 3:31 PM] Aisha Daughter: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 139 Da gudu hafsat ta wuce d'aki tace wato dai dama funshin sabreen na munafurcine ko😰, itadai dad'i miji aduk lokacin dayaje kusa da ita shikenan komai ya wuce😠, shegiya jarababbiya wlh zanyi maganin dolene inje gun boka da kaina😡. Ita kuwa sabreen tuni suhail yasa ta mance da komai se LUV nasu sukeyi. Da suba bayan ya dawo daga masallacine yaje gun hafsat suka gaisa se take ce mishi kawarta zainab bata da lfy tanaso taje dubata, suhail yace tota shirya zai kaita anjuma, dad'i taji sannan ya koma gun sabreen ya samu tanata had'a kayayyakinta daga walldrop. Suhail yace wifey yanaga kinata had'a kaya? Sabreen ta rungumeshi tare da bashi peck tace good morning sweet😘, shima peck d'in ya bata yace mrng luv me kikeyine? Sabreen ta saki suhail taci gaba da had'a kaya tace sweet zan had'a kayanane in koma gida gunsu kaka kafin ka nemamin wani gida☺. Suhail yace no wifey ban aminceba wlh...sabreen ta katseshi da cewa sedai kayi hakuri yah suhail amma wlh zan tafi gobe idan na fita girkin rana, yah suhail hafsat bata da imani ko kad'an a cikin ranta zata iya kissa😏dan haka gara inbar mata gidan tun yanzu. Suhail ya lura babu alaman wasa a zancen sabreen, saboda a tsawace take maganan. Suhail yace wifey meyasa kike fad'an haka? Sabreen tace saboda ta cutar damu nida kai, kuma a yauzu haka wani makircin take had'awa akaina, yah suhail ka tuna fad'an da mukayi nida kai? Shi kansa dama yana so ya tambayeta, tace to hafsat d'inka itace sila yah suhail. Kuma badan komai takeyiba sedan ta rabamu nida kai, yah suhail dabadan kaunarka dana d'ade inayiba wlh dana hakura dakai har abda na barwa hafsat kai, dabadan yah kamal ya barnibama..😭kuka tafara yazo yana rarrashinta yana cewa pls kidena fad'an haka wifey, bazan tab'a iya rayuwa babu keba SABSU pls kiyi hakuri soon zamu tafi pakistan dake kinji sweetheart pls banaso ki dinga furta cewa zaki barni pls😔, yana rungume da ita, yaci gaba da cewa ya akayi kisan hafsat ta aikata hakan? Subreen ta d'ago da kanta suna kallon juna tace baka yarda dani bane sweet, kodai kanaga sharri namawa hafsat😥? Suhail yace bahakabane wifey kawai dai inaso in tabbatarne😊. Sabreen tace sweet wlh da gaske nake gayamaka ba sharri nayiwa hafsat ba, bata da imani ko kad'an sweet😟. Suhail yace kin ganta da idonkine wifey? Sabreen afusace tace haba sweet, tunda baka yardaba to SALMA ce ta ganta😳🙊. Cikin mamaki suhail yace SALMA? SALMA fa kikace wifey, a ina salman ta ganta toh??? Sad-Nas [10/27, 3:31 PM] Aisha Daughter: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 140 Sabreen ta rikece gabad'aya ta rasa me zatacewa suhail, shi kuwa yana kallonta kuma yaga alama akwai wani abu da sabreen take b'oye mishi dan gashi yanayin fiskanta ya nuna. Sabreen tace sorry kuskurene sweet😔. Suhail ya rikota yace wifey kalleni, amma sam sabreen ta kasa kallonshi, tace am sorry sweet kuskuren bakine ba salma nake son cewa ba. Suhail yace no wifey karmu fara haka dake pls, ni mijinkine banaso mu dinga b'oyewa junanmu komai pls tell me😊. Sabreen ta rasa me zatace mishi dan ita gaskya bazata iya gayawa suhail gaskyaba, se tace bakomai sweet kawai mubar zancen. Suhail yace no wifey ina so insani ke nake sauraro. Sabreen tace pls sweet ka kaini gun kaka ina so in ganshi pls? Suhail yace saboda me, sabreen tace nidai kawai ka kaini bazan jimaba seka dawo dani pls sweet😒. Kan sihail ya d'aure gabad'aya yace to naji zan kaiki amma dole sekin gayamin komai. Sabreen tace ka bari muje mu dawo zan gaya maka pls muje. Suhail yace to amma se gari ya waye kinga dama zankai hafsat anguwa semu fita gabad'aya. Sabreen tave anguwa ina sweet? Suhail yace gidansu zainab kawarta bata da lfy shine zataje dubata. Sabreen tace bazai yuba sweet ni bazan had'a tfyna da ita sedai ka kaini ka dawo ko kuma ka kaita ka dawo amma bazamu fita tareba😠. Abun sabreen d'in ya fara damun suhail sosai amma seya daure yace to shikena🤔. Bayan sabreen ta gama musu abin karyawa sunaci hafsat ranta a b'ace kowa dai da tunanin da yakeyi a ranshi har suka gama se hafsat ta d'auki gyale da jaka tace D muje koh😊? Suhail yace ok muje seyacewa sabreen wifey bari in kaita in dawo kinji😘, itama peck d'in ta mishi tare da rungumeshi tace Allah ya kare min kai sweet luv😏. yace ameen wifeynah thanks😊, hafsat kuwa seya bushe da dariya😆 tayi gaba abinta. Suhail da sabreen suka kalli juna se sabreen tace kaje tana jiranka sekun dawo karfa ka dad'e pls, ya e insha Allah sannan suka tafi. Bayan sun fita ta tattara komai taje tayi wanke wanke ta gyara ko ina sannan ta koma d'akinta ta k'arasa had'a kayanta ta ajiyeau guri d'aya seta kwanta tana tunani a ranta yanzu yaya zatayi kenan da suhail. Kawai zataje ta gayawa kaka komai tunda tasan SALMA bazata sake dawowaba😥, kawai zataje ta gayawa kaka tasan zai bata mafita😒. Tana kwance seta kira munna a waya ta gaya mata komai, munna tace gaskya tunda dai yanzu salma ta tafi to karki gayawa suhail komai game da ita kije gun kakan kawai nasan zaki samu mafita agunshi. Sabreen tace nagode munna sekin jini.😳😳 atsorace sabreen ta mike tsaye akan gadonta saboda abinda ta gani😳. Yana tsaye baya ko dariya🙁kuma yana kallonta har cikin ido👁. Sabreen ta rikice gabad'aya jikinta se rawa yakeyi da k'yar ta iya kiran sunanshi tace MUHSIN😳?? Sad-Nas [10/27, 3:32 PM] Aisha Daughter: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 143-144 Bayan sabreen ta gama amai ne suhail ya wanke mata fiska sannan ya maidata d'aki ya koma ya kimtsa toilet d'in sannan ya dawo yana tambayanta wifey me kikaci yasaki amai haka? Sabreen da tuntuni take wannan tunanin seta gano,cewa dai cikine da ita amma sam bazata gayawa suhail ba saboda tasan dole hafsat zataji. Sabreen tace sweet inaga dai abincin danaci da safe ne, dan ban sake cin komaiba😉. Rungumeta yayi a jikinshi yana mata sannu😘 tare da cewa kodai zamuje kiga doc ne? Sabreen tace haba sweet daga yin amai kuma se zuwa ganin doc, karka damu am now okay😊, suhail yace are u sure wifey? Tace yes SABSU tare da kashe mishi ido d'aya. Murmushi yayi tare da sake matseta a jikinshi kamar za'a kwace mishi ita, ita kuwa ta samu abinda take so aiseta baje da kyau☺ sannan tace sweet yaushe zaka samamin gidana? Yace yaushe kike son barin nan, tace gobe zuwa jibi in zaiyu in kuma bazaka takuraba😘. Bayanta yake shafa a hankali yace to shikenan zan sake neman wani gurin, dama na samu wani gida turawane a ciki to nan da 2month ne zasu sayar da gidan gabd'aya zasu koma k'asarsu, naso ace na saya miki gidanne wifeynah saboda zai dace dake, amma tunda kina son barin nan da wuri zan sake nema kinji😘? Sabreen tace ka musu magana akan gidanne? Yace eh har munyi cikinima wlh amma ba damuwa😊. Sabreen tace akwai damuwa mana sweet kasan me? Yace no sekin fad'a. Muryan salma taji a kunneta tana cewa kice mishi ya kaiki gun mum seki zauna a d'akinshi, nayi kewarki sosai sabreen yanzuma da k'yar aka bani wannan daman ina tayaki murnan samun k'aruwa "KINA RAINA" nima akoda yaushe byeee! Suhail yace ya naji kinyi shuru wifey ina sauraronki, murmushi sabreen tayi sannan ta gaya mishi abinda salma tace mata. Suhail yaji dad'i sosai dan dama yaso hakan kafinnan turawan sun tashi dan gidan mai kyaune sosai harma yafi nashi. Suhail yayi pecking d'in sabreen😘yace thankyou sweetheart kinsan nayi wannan tunanin amma se inaga kamar bazaki sakebane, sabreen tace a'a wlh zan sake sosaima sweetnah😊. Yace to shikenan gobe zan maidake can yayi? Tace eh yayi koba komai zan huta da bugawanka😜. Dariya yayi yace dama yanzuma bugawan zamuyi shine kia fara amai dan haka fita SAD-NAS kin fiye sa ido dewa😜. Hafsat kuwa tunani taketayi har sukaje gun boka suka dawo sannan ta kira suhail yazo ya d'auketa. Bayan sun dawone sabreen ta gama girkin dare sunsha wanka sanna sukaci abinci suka wuce bacci. Hafsat kuwa Allah Allah take gobe yayi ta karb'i girki dan ta gama da saberen. Washe gari da asuba bayan suhail ya dawo daga masallacine seyaje gun hafsat abazata ya fara gwada mata salo take ta rikice ta biye mishi suna soyewa. Seda ya samu nitsuwa yace to na rama miki abinda muka mikine nida sabreen ina fata komai ya wuce yanzu? Dad'in sex d'in taji sosai tace eh thankyou D😊. Shima murmushin yayi sannan ya tafi gun sabreen, murmushi ta sakar mishi tare da gaisheshi, ya amsa wani iri sannan ya wuce toilet yayi wanka ya fito. Sabreen tace yana ganka haka sweet, suhail ya kamota yace wlh wifey dukda dai ke kika sani amma sam senaji kamar ban kyauta mikiba😒. Sabreen tayi murmushi tace haba sweet yakama ka zama adali a tsakaninmu dukkanmu. Suhail yace ina k'ok'arin hakan wifey amma sam bana iyawa saboda ke kad'ai ce a raina wlh😔pls ki dinga tayani da addu'a Allah ya bani ikon yin adalcin a tsakaninku kinji? Sabreen tace insha Allah😘 sannan suka koma bacci. Bayan sabreen ta gama girkin rana ne se suhail yake gayawa hafsat cewa yau sabreen zata bar gidan. Sam hafsat bataso hakanba danta d'auka tfyan nata ba yanzu bane yanzu yazatayi da maganin kenan😁😬😨? Dan haushi da takaici ko tambayan inda za'a kaita batayiba😏. Sabreen ne ta fito tace to hafsat dan Allah mu yafi juna Allah ya kaddara saduwanmu nina tafi, sweet ina jiranka a waje sannan ta fita😊. Suhail zaiyiwa hafsat magana setace Allah ya kiyaye hanya😏sannan ta wuce d'aki rai a b'ace😨😠suhail yana binta da kallon mamaki🤔sannan yaje gun sabreen suka tafi... Sad-Nas [10/27, 3:32 PM] Aisha Daughter: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 145 Suna isa mai gadi ya bud'e gate suka wuce tare da gaisawa. Suhail yayita fitowa da kits d'in sabreen dan ya hanata d'aukan ko d'aya. Mum ta fito ta rungume sabreen tana cewa maraba da zuwa sabreen😃, sabreen kunya ya kamata tace sannu hajiya😊sannan suka k'arasa ciki suhail yana cewa mum wai kunyanki takeyifa😜. Mum tace a'a sabreen ki saki jikinki wlh ki d'aukeni kamar UWA😃. Sabreen dai ta kasa cewa komai kanta a sunkuye tace hajiya ina wuni😉, mum tace lfy lau sabreen ya kuke? Sabreen tace lfy lau, mum tace ya hafsat d'in? Sabreen tace tana nan lfy😊, mum tace to Alhamdulillah sannan mum ta wuce d'aki dan taga sabreen ta kasa sakewa😄. Suhail ya gama shiga da kayan d'akinshi, seyazo ya d'auki sabreen cak kamar bby bai ajiyeta ko inaba se d'akinshi akan gadonsa mai laushi☺. Ido ta bud'e tace haba sweet yanzu da mum ta ganmufa? Suhail yace shikenan seta koma d'aki da sauri😘yana kissing nata, dariya sabreen tayi tace pls ka dinga ragewa yanzu kam kodon idon mum😊. Suhail ya cire kayan jikinshi tare da kwanciya yaja sabreen jikinshi yace babu abinda zan rage ai ita kanta tasan irin k'aunar da nake miki😘. Sabreen tace kana nufin ka gaya mata koni wacece? Suhail yace ban gaya mataba, amma na gaya mata cewa tunda na fara ganinki naji kaunarki a raina se kuma kamal ya rigani shine na hakura nabar mishi ashe dai kuma Allah yayi dukkanmu zamu aureki😒. Sabreen tayi shuru batace komaiba tana tuno yah kamal da irin k'aunar da yake nuna mata tace Allah ya jikanka sweetnah😓, suhail yace ameen sannan yayi saurin kawar da zance dan kartayi kuka yace wifey ya maganan tfyana pakistan zai kasancene zaki hakura muje da hafsat koh😜? Da sauri sabreen ta tashi a jikinshi tana mishi wani irin kallo tace wlh bazai yuba sedai duk ka barmu anan😚. Dariya sosai suhail yayi tare da kamota yace haba wifeynah ban sanki da hakabafa😉, sabreen tace wlh karma ka fara sweet Allah bazai yuba sedai mu tafi gabad'ayanmu😏. Yace tome na b'ata rai kuma SABSU😍, ai naga kece k'ara shiya nace ki zaina mu tafi da hafsat😃. Sabreen tace to shikenan Allah ya kiyaye hanya😎, suhail ya ciji kunnenta a hankali yace kamar da gaske😜? Sabreen tace me aciki indai zaka iya ai shikenan😜. Hannunta ya kama yasa akan🍌yace nikam zan iya amma🍌bazai iya kewarkiba a yanzu😘. Dariya sosai sabreen tayi tace waini lfyanka kuwa sweet? Suhail yace wlh wifey idan ina tare dakene hakan yake faru dani, nima abin yana bani mamaki sosai. Sabreen tayi shuru tana tunani a ranta kai dai salma tanada hannu akan hakan🤔, to gaskya indai tana da hannu zan gaya mata cewa banaso dan zan cutar da hafsat😔. Suhail yace wifey ya kikayi shuru? Sabreen tana rik'e da 🍌suhail tace ina jin yadda ya tashi ne😉. Ba shiri suhail ya cire mata kaya suka lula duniyar dad'i😋😋 Sad-Nas [11/6, 1:08 PM] ‪+234 813 417 9191‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 146 Daga nan kuma suhail yayiwa mum sallama ya koma gun hafsat. Tana can tayi fushi sosai seda yayita rarrashinta kafin ta sauko😏. Haka dai rayuwar sabreen taci gaba agun mum kuma ba kullum mum take barinta tayi girkiba danta lira da yanayin sabreen kamai na masu ciki amma dai aranta tabar abun tana mai farin ciki😊. Hakama hafsat dad'i sosai takeji yanzu an bar mata gida ita kad'ai gashi bata ganin b'acin rai kamar nada, shiyasama take ganin cewa suhail yafi kulawa da ita sosai😚. Shi kuwa suhail hankalinsa a kwance se kiba yakeyi da wani haske na musamman daya kara, ga wani sabon k'aunar sabreen da yake ratsashi fiye dana dah😘. Ranan sabreen tana kwance a d'aki sega salma ta fito mata, murna sosai sabreen tayi tace dama na dad'e ina son ganinki salma. Salma tayi murmushi tace sanin hakan shiyasa nazo ai ya kike ya bbynki😀? Dariya sabreen tayi tace lfy lau dukda dai banje naga doc ba, kuma ban gayawa suhail ba har yanzu😊. Salma tace meyasa to? Sabreen tace karki damu zan gaya mishi, salma tace menene tambayanki? Sabreen tace salma dan Allah kina shiga tsakanina da suhail ne...salma ta katseta da cewa sabreen sam bana shiga duk wata hidimar data shafi suhail da hafsat, nidai kawai hidimarki nasa a gabana. Sannan na fahimci inda kika dosa wlh sabreen ban tab'a yi miki wani abuba dan suhail yafi sonki akan hafsat ko kuma yaji yafi gamsuwa dake fiye da hafsat sam wlh ban tab'ayiba kuma har abada bazan yiba dan hakan zalincine. Sabreen tace kiyi hakuri salma abinne ni kaina yana bani mamaki shiyasa nake tunanin ko harda hannunki a ciki😊. Salma tace bakomai wlh, wannan addu'ar da kikeyi akullumne dai Allah ya amsa addu'arki nima kuma zan dinga yinshi daga yau😊 YA ALLAH KA K'ARA MIN NI'IMA TA YADDA ZAN DINGA GAMSAR DA MIJINA D'ARI BISA D'ARI👏🏻😊. Sabreen ta shafa tace ameen sannan sukayi dariya tace ina muhsin? Salma tace tare muke ai sedai shi yana jiranane dan haka zan tafi sekin haihu zan dawo😀. Sabreen tace zoben da kika bani na menene? Salma tace na k'awancenmune kawai😊, sabreen tace nagode nima ga zobe dana saya miki ranan da muka fita da suhail😊. Salma ta karb'a zoben gold ne mai kyau sosai tasa a hannunta tace nagode sabreen sannan ta b'ace tana maiyin murmushi wa sabreen itama haka☺😊 Lokacin tfyan suhail pakistan yayi kuma ya gayawa mum cewa yanaso ya tafi da sabreen saboda suje KABARIN kamal, kuma mutane dewa suna son ganin matar kamal tun kafin ya RASU shiyasa zan tafi da sabreen, pls mum kitayani bawa hafsat hakuri dan nasan bazata fahimceniba☺. Mum tace zaka jimane sosai? Suhail yace eh zan kai 3months. Mum tace toba damuwa Allah ya taimaka😊, yace amen nagode mum sannan ya wuce d'aki gun wifeynshi😃 Sad-Nas [11/6, 1:08 PM] ‪+234 813 417 9191‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 147-148 Sabreen tana kwance tanaso tayi bacci sega suhail, murmushi ta mishi tare da cewa sweet wlcum, yace yawwa wifeynah i miss you so much😘 ya manna mata peck. Itama haka sannan suka gaisa yace ya kamar bacci kike ji? Tace eh wlh😉yace baki da lfy ne yana tab'a jikinta da hannunshi, tace lfy ta k'alau kawai dai baccin ne. Suhail yace to bari na barki kiyi baccin dama inaso in gaya miki zamu tafi pakista gobe da misalin 6pm shine nazo tayaki shirya kayanki😘, sabreen tace da gaske sweet zaka tafi dani😀? Yeah wifey😘 bari na tayaki shirya kayan. Murna sosai sabreen tayi tare da rungumeshi ta fara kissing nashi, shi kuwa abin nema ya samu😋. Daga nan suka shirya kayansu tas seyayi musu sallama ya koma gun hafsat. Suhail ya gayawa hafsat cewa zai tafi da sabreen ne ba dan komaiba sedan taje KABARIN MIJINTA kamal, hakan yasa hafsat ta yarda da tafiyan nasu. Ganin baisha wani wahalaba gun shawo kanta seya faranta mata rai sosai a matsayinshi na mijinta seda taji ta gamsu iya gamsuwa sannan ya rabu da ita suna kallon juna suna murmushi. Kud'ad'e masu yawa suhail yabarwa hafsat kuma ya mata sayayyan komai da zata bukata har na tsawon 5months. Dad'i sosai taji kamar bazasu rabuba zuwa 5pm yayi mata sallama ya wuce gidan mum. Lokacin sabreen ta gama shirya komai yana zuwa suka gaisa da mum tare dayi mata sallama suka tafi tana cewa Allah ya kare suhail ka kula da ita sosai dan Allah😊? Suhail yace "you don have to tell me mum😉, nima ki kulamin da k'anwata. Mum tayi dariya ta e insha Allah sannan driver yajasu se airpot, suna isa suka wuce 6:00pm cif suka tashi se pakistan sabreen tana jingine a jikinsa tana bacci😴 Jirginsune ya sauka dama sadiq da aliyu suna jiransu a airpot. Murna sosai sukayi da ganinsu😄, sadiq yace abokina lallai muma zamu shiga daga ciki kaga yadda ka canza kuwa😄. Dariya sukayi dukkansu yana rik'e da hannun wifeynshi kamar za'a sace mishi ita😎 yace dasu ato gara dai kam dan yanzu na muju nisa😜. Dariya sukeyi se aliyu yace amarya barka da zuwa pakistan, sabreen tace nagode sannan suka gaggaisa suka wuce mota SABSU suna baya sunata hira har suka kaisu wani Hotel da ake kira MOON HOTEL😘😘ya had'u sosai. Bayan sun isane dama su sadiq sun gama komai wucewa kawai sukayi har d'akin da suka kama musu sannan sukace toga keyn mota mun bar maka seka fito. Aliyu yace wani irin seya fito ai kawai semun ganshi😄😃dariya sukayi dukkansu harda sabreen sannan suka tafi. Suhail yakai musu kit nasu walldrop sannan ya cire kayan jikinshi tare da cirewa wifeynshi ya d'auketa se toilet yana peking d'in bubs nata ita kuwa se dariya takeyi😋 Sad-Nas [11/6, 1:08 PM] ‪+234 813 417 9191‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 149 Wanka yake mata itama tana mishi har suka gama sannan ya nad'ota a towel. Dogayen riguna sukasa ya jasu sallah, bayan sun idarne se skua cire rigan ya zauna da boxer ita kuwa towel ta d'aura suna shafawa junansu mai cike da soyayya👀. Daganan yasa d'an kayan shan iska ita kuwa wannan riga ball d'in daya bata tasa, suhail yayi waya aka kawo musu abinci se suka zauna suna ci kenan sabreen ta tashi a guje se toilet tanata amai😊a rud'e suhail yabiyota yana cewa lfy wifey, kodai dan baki saba da abincinsu bane, bari nasa a kawo miki chips kinji? Kai kawai ta d'aga yaje yayi waya sannan ya dawo harta wanke fiskanta da gurin tas, seya kamota suka zauna akan gado yace sorry wifey😒. Murmushi yaga tanayi tana kallonshi😊, suhail ya tsaya kallonta yace "what is the smiling all about?" Sabreen ta matso kusa dashi ta rike kunnenshi a hankali take magana kamar haka "I'm not really sure sweet,but I think am pregnant🙈 ta karasa maganar a hankali tare da rufe idanunta. Suhail yaji maganar nata a bazata yace "what did you just say?" Sabreen ta riko fiskanshi da hannayenta biyu tace "Yes sweet luv,am pregnant😄am carrying your child😄. Tsananin farin cikin da suhail yake ciki har seda kwallah ya fito mishi a idanunshi ya rungumeta sosai a jikinshi yana maijin sabon k'aunarta ya k'ara shigansa fiye da tunaninku FANS😘. Alhamdulillah yake ta nanatawa tare da cewa yes wifey k'wallona ya shiga raga💪🏻😘, i love you more! Nd moree!! Nd moreee SABSU💋... Itama dad'i sosai takeji har cikin ranta💃🏻tace mee tooo my darlyn husband😘. Suhail yace wifey tun yaushe kika san hakan? Tace tun randa nayi amai muna tare dakai kuma ina yawan jin ciwon kai,ga kuma yawan bacci😊. Suhail yace "i can't belive it wifey, so yanzu na kusa in zama popsy ke kuma momsy😄? Sabreen tace insha Allah sweet😄. Hmm idan na tsaya baiyana muku irin farin cikin da suke ciki tozan b'ata lokaci dan suhail kam ba sauk'i😄😃😀. Tun daga wannan ranan suhail ya shiga bawa sabreen sabuwar k'auna mai had'e da kulawa sosai. Washe gari sukaje KABARIN kamal addu'a sosai suka mishi sabreen se kuka takeyi tare da kwanciya akan kabarin da k'yar suhail da friends nashi suka rarrasheta sannan suka wuce gun mummyn kamal. Acanma kukan sabreen tayi sosai mummyne tayita rarrashinta sannan ta hakura, yini sabreen tayi agun mummy sannan suhail yazo ya d'aueta suka koma masaukinsu. Bayan sunyi shirin baccine suhail ya fara sana'an nashi😋daga nan sukayi bacci yana manne da ita a kirjinshi😘 Sad-Nas [11/6, 1:08 PM] ‪+234 813 417 9191‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 150 Washe gari suka shirya sukaje companin su suhail sukaje suna gaggaisa da jama'am sannan suka mata ta'aziyan kamal. Ranan dai yawo sukaitayi suhail yai zauna a office ba. Kulawa sosai yake bata soyayyarsu se gaba take dad'ayi, yayi da sabreen akan suje hospital a gwadata tak'i tace sam se cikin ya girma😘badan yana soba ya hakura amma tana samun kulawa sosai tana shagwab'anta son ranta. Sabreen tace sweet ya maganan karatunane? Sam suhail baya son sabreen tayi mishi magan karatu yace wifey gaskya bana son karatunki pls ki hakura zan d'auke miki komai sannan zan baki jari, yanzu haka motocinku yana gida hafsat ta fara fita da nata zuwa skul ke kuma zan karasa koya miki anan dan kamal yace min baki da tsoro harkin iya😄. Murmushi tayi tace mungode, amma meyasa zaka hanani karatu sweet? Yace wlh haka kawai wifey bazan iya bane pls ki gayamin duk abinda kike so i promise zan bud'e miki SABSU SHOPING MOLE kuma kinsan me? Tace a'a, yace yanzu haka anban wani contrac kuma nidake zamuyi kud'i sosai zamu samu kamar 15milion kinga shikenan ai wifeynah pls kiyi hakuri ki manta da karatun👏🏻. Shuru tayi nad'an lokaci sannan tace shikenan sweet Allah yasa hakan shine mafi alkhairi a gareni😊. Ameen yace tare da juyi da ita akan gado, dan bai tab'a tunanin zata yarda da sauri hakaba. Katseshi tayi da cewa sweet raina naso karatu sosai kuma ban tab'a tunanin zaka hananiba wlh😒. Suhail shikenan wifey nidai bana so,amma idan har kinaso to sedai rabon karatinki ya kasheni dan bazan barkiba indai ina raye. 😳🤗ido sabreen ta zaro tace haba sweet me yayi zafi haka, wlh na hakura har abada,kuma ina so ka sani karatun ya fita a raina tunda dai ka dangantashi da mutuwarka😒. Rungumeta yayi yace ok am sorry luv mubar zance to. Shuru tayi tana kallonshi, suhail yace "wifey pls don get mad at me okey?" Murmushi tayi tare da kissing d'in lips nashi tace har abada SABREEN bazatayi fushi da SUHAIL ba😘. Dad'i yaji kamar ya had'iyeta, se tace pls ka bari sweet "you are hurting our child". Hannunshi yasa akan maranta yace "sorry apple ina so in kara muku lfy ne😘", dariya sabreen tayi tace harsu nawa ne haka? Yace 3. Dariya sukeyi tare da soyewa se suhail yace contrac d'in shine tallan gida zamuyiwa wani babban mutum zai bamu 15milion, wai in samo wata yarinya nace mishi ga wifeynah😘. Dariya sabreen tayi tace ai kuwa da kayi da wata ko hmm😠, dariya suhail yayi yace wifey jelosy😜. Tace eh d'in😚, yace niko? To yau kwana zanyi ina morewa dan k'arawa bbynmu lfya😋. Wayanshi ya d'auka ya kira hafsat sunata hiransu sabreen tana kwance akan kirjinshi yana shafeta ita kuma tana kallon fiskarshi tare da cizonshi a gemunsa a hankali cikin wani irin salo😋, suhail sunkai kusan 1hr suna hira da hafsat sannan suka rabu. Yana ajiye wayan sabreen ta fara kissing nashi daga nan suka fara farantawa juna rai sosai sannan sukayi bacci,dan suhail yace akwai second round. Hmmm sosayya dad'i. Allah ya k'arawa mazajenmu k'aunarmu a cikin ransu ameen. 'Yan mata kuma Allah ya basu mazaje na nagari ameen👏🏻👏🏻👏🏻 Sad-Nas [11/6, 1:08 PM] ‪+234 813 417 9191‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 151 Kamar yadda suhail yace washe gari sabreen ta shirya cikin after dress amma da wani dressing d'in daga ciki. Sunje anyi musu hoton contrac d'in inda ta cire after dress d'in tare da d'ankwalinshi. Gyara gashinta suhail yayi tana sanye da wata riga mara hannu🙄shi kuwa suhail ko'a jikinshi tad'an mannu da jikinshi yasa hannunsa akan cikinta ita kuwa ta d'aura hannayenta akan hannunshi yayinda d'ayan hannun nashi yake rik'e da key d'in gidan da suke tallensa suna masu kallon junansu suna dariya mai cike da so😃. Bayan anyi hotunanne ya baza ko ina a pakistan, har mummy da Uncle D suka gani inda suka kira suhail sunata mishi fad'a akan wannan hoton😒. Uncle d yace ai hakan bai daceba da rufe jikinta tayi, hakuri sosai suhail ya basu kuma ya tabbatar musu da cewa laifinshine wlh dan ba yadda sabreen batayi dashi akan ya barta da after dress d'inba amma sam yaqi. Mum tace ai wannan ya wuce tunda anyi sedai a kiyaye gaba. Godiya yayi sosai sannan ya tafi, kamar yadda suhail ya fad'a 15milion aka basu shida sabreen akan wannan tallan😁. 10milion ya barwa sabreen seya d'auki 5milion ya turawa hafsat. Shi wai ya bar musu 5/5m, 5m kuma na sabreen tunda da ita akayi tallan. Godiya sosai tayi mishi kuma gashi an sake d'aukanshi wani contrac d'in wanda a kallah zai samu 20milion. Haka dai rayuwar sabreen da suhail ya kasance a pakistan cikin son juna da kulawa. Gashi arziki se kara hab'aka yakeyi, kuma yana kokari da kiran hafsat sosai yana bata kulawa kuma sam sabreen bata fushi ko nuna kishi tunda duk matansane. Soda dama tana kwance akan kirjinshi yake kiran hafsat suyita hiran sosayya kuma sam sabreen batajin komai tunda dai tana manne a jirjinshi, sannan kuma tasan matsayinta agun sweet nata shiyasama sam bata damuwa😃. ***** Lokacin tfy hajji yayi suhail ya biyawa kaka da baban munira da kuma maman muniran. Inda itama muniran suka tafi da mijinta abbakar. Suhail yaso ya tafi da matansa amma se hafsat tace ita zatabi mum su tafi tare, dan haka ya biya musu suka tafi. Kud'i sosai suhail ya kashe a wannan shekaran saboda yana dasu. Watansu uku a pakistan sunyi kyau sosai sannan sukayi shirin dawowa nigeria dan su mum ma harsun dawo daga makka. Suhail yaso suje hospital amma sam sabreen taqi dayake bata wani shan wahala se amai kawai kuma shima ba kullum bane. Gidanta na nigeria kuwa bayan turawan sun fita daga cikine abokin suhail ya gayara gidan kamar yadda suhail ya gaya mishi, komai sabo akasa masu kud'in gaske. Hmmm gaskya gidan sabreen yafi na hafsat kyau nesa ba kusaba, kunga ikion Allah. Ashema barin sabreen gidan alkhairine tunda gashi ta samu wanda yafi na dah. 'Yan'uwana mi zama masu hakuri akan komai na duniya sannan miyita addu'ar alkhairi wa junanmu. Seda suka sake komawa KABARIN kamal sukayi addu'oi sannan sukayiwa mummy sallama mummy da uncle D sukawa sabreen goma na arziki sannan sannan suka dawo gida nigeria... ** Koda suka dawo gidan mum suka sauka dama ta had'a musu abinci na musamman tunda suhail ya sanar da ita cewa sabreen tana d'auke da ciki murna sosai tayi tare da addu'oi. Abinci sosai sukaci bayan sunyi wanka suka baiwa mum tsaraba itama ta basu na makka, mum ta lura da suhail yayi jiki gashi ya kara haske sosai tasan hankalinsa a kwance yake dan haka taji son sabreen ya karu a ranta😊. Suhail yace mum bari naje gun hafsat sena dawo se in mayar da sabreen gidanta. Mum tace a'a ka barta anan ta huta zuwa gobe ko jibi seku koma😊. Suhail yayi murmushi yace to shikenan sena dawo, sabreen tace baka d'auka mata tsarabantaba😊, yace wlh na manta😉sannan ya d'auka ya tafi sabreen da mum suna cewa ka gaisheta. Yace zataji tare dayiwa sabreen😘 dayake mum bata ganinsu, murmushi kawai tayi tare da kashe mishi ido d'aya😉shima murmushin ya mayar mata mai had'e da SO... SAD-NAS [11/6, 1:08 PM] ‪+234 813 417 9191‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 152 Wanka sosai hafsat tayi tasha riga da wando tayi kyau ta fito da gudu ta rungumeshi shima ya matseta sosai a jikinshi yana pecking nata tare da cewa I MISS YOU MY LUV, tace "ME TOO D", ya kake ya hanya? Yace alhamdulillah suna k'okarin karasowa ta tayashi shiga da kayayyakin. Yace kuma kun dawo lfy,ya ibada? Tace alhamdulillah D naga kayi kyau sosai wlh😘. Yace Allah koh my luv,wlh abinci kawai wifeynah take girka min kuma kinsan da sedai mu saya danba koda yaushe mukecin na mummy ba😘. Ran hafsat seya b'aci taji dama batace yayi kyauba,har zaice min wifeynshi😏. Suhail ya lura da canjin fiskan hafsat,kuma shi gabad'aya ya d'auka kodasu sadiq yake magana dan suna irin wannan wasan. Cikin dabara yace "am sorry my luv", wlh ban fad'i hakan dan inci fiskarkiba ko wani abu okey? D'an murmushi tayi tace bakomai, yace sabreen tace in gaisheki sosai😊. Tayi mirmushi tace ina amsawa ya take😉? Suhail yace lfy lau ga tsarabankiba data bani in kawo miki. Jikin hafsat yayi sanyi dan sam ita kam bata kawowa sabreen tsaraban makkaba dan bata tab'a zaton cewa sabreen zata kawo mata tsaraba. Hafsat ta karb'a tare da cewa Allah sarki nagode sosai😊, se suhail ma ya mik'a mata nashi tsaraban. Murna sosai tayi tace Allah ya saka da alkhairi muje kaci abinci😃. Akoshe yake amma dan bayaso tayi fushi seya wuce sukaje suka zauna cin abinci. Ba laifi yaci sannan suka wuce d'aki tace wanka fa? Yace nayi a gidan mum😊, itama mirmushi tayi tace i miss you so much D😘, yace me too😊 ina fata dai kina sallah? Dariya tayi tace eh inayi. Shima dariyan yayi tare da rungumeta yana tunani a ranshi yanacewa Allah ka bani ikon yin adalci tsakanin sabreen da hafsat, amma sam ni bana wani sha'awarki sosai hafsat kodon nafi son sabreen ne oho😒. Bayn magariba suhail yaje ya dudduba gidan sabreen,shi kansa gida ya burgeshi sosai bare kuma wifeynshi. Godiya sosai yayiwa abokinshi sannan ya mishi alkhairi sosai yanata godiya, motar sabreen tana pake glod colour😘. Ga flowers masu kyau ga swiming pool, sedai kun gani😜. Luv sosai suhail da hafsat sukayi tunba hafsat ba dama tayi missing d'in🍌🙈 Kwana biyu suhail yayiwa hafsat dazai koma gun sabreen ne setaji kunya sosai dole tabawa suhail kayanda ta sayawa kanta a makka yakaiwa sabreen wai tsaranbanta na makka. Dad'i sosai suhail yaji tare dayin godiya sannan yaje ya d'auki sabreen agun mum suka wuce gidansu. Mamakine sosai ya cika sabreen da ganin gidan💃🏻ta rungume sweet nata tare da cewa "thankyou so much sweet suhail😘". Shima peck ya bata tare da cewa "your wellcome sweet sabreen😘", dad'i taji dan ta manta when last suhail ya kirata da sabreen☺. Koda suka shiga ciki kallo kawai sabreen take bin gidan dashi. Dan gaskya gidan ba karya yayi sosai kuma yafi nasu na dah. Sefai nasu na dah yafi wannan girma😄. Bayan sun gama ganin ko inane se suka wuce d'aki sukayi wanka sannan sukayi shirin bacci. Suhail yabawa sabreen tsarab da hafsat ta bata, dad'i taji don kayane masu kyau sosai,tayi godiya sannan ta kira hafsat d'in ta mata godiya se suka kwanta bacci😴 Sad-Nas [11/6, 1:08 PM] ‪+234 813 417 9191‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 153 Washe gari bayan sunyi breakfast ne suhail yacewa sabreen ta fito sunje gaida su kaka. Murna sosai tayi tasha ado ta d'auki tsarabansu harma dana munira suka tafi. Su kaka sunyi farin cikin ganin sabreen sosai,itama kuma haka. Suhail sunata hira da kaka da kuma baban munira a palo, ita kuwa sabreen tana can gun mama tana kwance a gado tacewa mama ita gwad'on zogale take son cin🙈, maman munira tace kinyi sa'a kuwa ina da zogalen bari inje in miki to kid'anyi baccin kafinnan😊. Sabreen tace to sannan mama ta fita. Suhail ya dad'e agun kaka sannan ya kira sabreen taje sukayi sallama take ce mishi sweet harda gidan munna zanjefa 2:00pm zaka dawo ka d'aukeni anan seka kaini gun munnan, suhail yace to sena zo ki kulamin da bbyna😘. Haka sabreen tasha baccinta se 1:15pm ta tashi tayi sallah sannan taci kwad'on zogalenta yayi dad'i sosai😋. Suna zaune suna hira gabad'ayansu se kaka yake cewa sabreen mun gayawa suhail komai game da SALMA har abinda ya faru da mahaifinki😳kai sabreen ta d'ago a tsorace tace kaka kun gayamishi,tome yace? Kaka yace ya tsorata sosai, amma komai ya wuce yanzu babu wata matsala ki kwantar da hankalinki😊. Sam sabreen ta kasa sakewa, baban munira yace sabreen suhail mijinkine shiyasa da kakanki ya gayamin naga babu amfanin boyewa suhail maganannan tunda an zama d'aya, sam ki dena damuwa suhail ya fahimcemu sosai kuma ya tabbatar mana da cewa koda menene atare dake shidai yana sonki kuma har abada zaki kasance "KINA RANSHI" wannan shine k'aunar da yake miki😊. Se a lokacin sabreen taji sanyi a ranta tace nagode baba nagode kaka Allah ya barmin ku harda ke mama domin kin maye min gurbin mammina😭, shi kuwa suhail ya maye min gurbin YAH KAMAL😭 Allah ya jikansu da rahama da dukkan 'yan'uwa musulmai da suka rigamu gidan gaskya😰. Su kaka suka amsa da ameen sannan mama tanata rarrashinta se sukaji isowar suhail ya dawo d'aukanta. Mamace tace tashi ki d'auko mayafinki ku tafi kuma dan Allah kukan ya isa haka, jiki sanyaye ta ta wuce ta d'auko sannan ta fito suka tafi. Tun fitowarta suhail yasan tayi kuka kuma har yanzu bata denaba. Suhail yayi parking a gefen titi tare da janyota jikinshi yace pls wifey banason ganinki kina kuka ko kinaso raina ya b'acine? Kai ta girgiza alaman a'a, yace to pls stop it sweetheart bana so kinji? Shuru tayi ta d'ago da kanta suna kallon juna tace pls yah suhail ka gafarceni akan batun su SALMA dana b'oye maka dan Allah😥? Suhail yace wlh bakomai wifey konine a matsayinki hakan zanyi, dan haka ki cire komai a ranki indai wannan shine damuwarki kuma nima ina son salma dan k'aunarki da takeyi ashe dai muhsin da friends nashi dukba mutane bane shiyasa idan ina tambayanshi wani abun sedai kawai yayi murmushi ni kuma bana iya sake maimaita mishi tambayan soda yawa abin yana ban mamaki ashe dai dalilin kenan😊. Sabreen tayi murmushi tace sweet wlh salma bata shiga hidimata dana wani, ita dai nice kawai a gabanta kuma bata bata tab'a cutar da wani danniba se mutanen da sukaso yimin fyad'e sune kawai ta tab'a cutarwa kuma sam bata shiga hidimata dakai wlh, ita dai kawai nice a gabanta😊. Suhail ya kamo fiskan sabreen sunata tsotson junansu sannan suka tafi💕 Munira tayi murnan ganin sabreen sosai dukkansu sunyi kyau gidan miji ya k'arb'esu. Munna tace lallai suhail ya iya kiwo kin ganki kuwa😀? Sabreen tace kema ai hakane ina angon, munna tace ya fita. Hira sosai sukayi har bayan isha sannan suhail yazo suka tafi. Bayan sun dawo harsun kwantane suhail yake cewa zanyi kewarki sosai wifeynah😘. Sabreen tace ina zakaje? Yace zan koma pakistan kuma wannan karon da hafsat zan tafi😒. Wani irin sabreen taji,amma seta daure tace aiba komai sweet nima zanyi missing naka sosai Allah ya nuna mana😘. Suhail yace wifey ya naga kamar baki damu da tfyar nawaba,koda yake dama ninafi sonki😔. Sabreen ta rungumeshi sosai tace sweet toya zanyi tunda dai dolene seka tafi,kasan dole zan damu ai tunda ban tab'a rabuwa da kaiba gashi kuma zaka dad'e😥. Da kyar suka rarrashi junansu sannan suka fara...😜daga nan kuma se bacci Sad-Nas [11/6, 1:08 PM] ‪+234 813 417 9191‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 154 kamar yadda suhail ya gayawa sabreen gobene zasu tafi pakistan shida hafsat dan haka yazo sallaman wifeynshi. Kuka sosai tayi yanata bata hakuri harta dena kukan. Ya kuma tabbatar mata da cewa 3months kawai zaiyi, sannan mum tace yakai sabreen gurinta dan bataso a abarta ita kadaiba ga ciki, amma sam sabreen tace zata iya iya zama bakomai. Haka suhail ya shirya kud'i sosai ya bar mata seda sukayi luv sosai sannan yayi mata sallama ya tafi suna masu yin bakin cikin rabuwansu😓 PAKISTAN Awannan hotel d'in dai suka sauka, suhail yakai hafsat KABARIN KAMAL sukai mishi addu duk dai inda yakai sabreen seda yakai hafsat. Mutane se tambayan sabreen sukeyi ita kuwa hafsat haushin hakan takeji, idan suna kwance da dare ya kira wifeynshi suyita hira, amma sam se hafsat ta nuna mishi cewa bataso😏. Suhail yace haba my luv aduk lokacin da nake kiranki wlh muna kwance ne tare da sabreen kuma koso d'aya bata tab'a b'ata raiba. Hafsat tace to ai ita taga zata iya nikuma bazan iyaba dan haka ka kira ni ban hanakaba amma dai banda in muna kwance😏. Ita kuwa sabreen taga kusan 2weeks kenan suhail baya kiranta kamar na dah. Seta kirashi a daidai wannan lokacin take cewa sweet meyasa ka dena kiranane a daidai wannan lokacin kamar yadda ka saba? Dama hafsat tana jin komai,tun kafin suhail yayi magana tace saboda nina hanashi danni bazan yadda da hakanba😚. Suhail yana cewa me hakane hafsat,wayasa bakinki a cikin maganannan? Sweet pls kiyi hakur....kyat yaji sabreen ta kaste wayar tare da rufe wayan gabad'aya tana kwalla😓. Suhail yayita kiran wayan amma a kashe,atake hankalinsa ya tashi sosai ya rasa meke mishi dad'i. Hafsat ya kalla tana had'e da fiska😠, yace yanzu kin kyauta kenan da abinda kikayi? Wlh baki kyautaba ko kad'an,matsawa yayi gefen gado ya kwanta tare da jan bargo ya juya mata baya abinda bai tab'a mataba. Azuciyarta tace oho dai naji dad'i dan nasan yanzu haka ran sabreen a b'ace yake. Da asuba suhai ya sake gwada number'n sabreen shuru. Haka ya hakura seda ya tabbatar da gari ya waye a nigeria sannan ya sake kiran numbern har yanzu dai shuru. Hankalinsa a tashe ya kira mai gadi ya tambayi sabreen, mai gadi yace eh lfy lau dan naga ta ajiye min abincina a inda ta saba ajiyewa. Suhail yace jeka buga mata kofa ka bata wayanka inaji har yanzu bata bud'e wayanta bane. Mai gadi yace toh oga, sannan yaje ya buga ta bud'e tare da cewa lfy kuwa baba? Mai gadi yace ogane yace in kawo miki wayan. Sabreen ta karb'a sannan ta wuce ciki tasa a kunnenta tace "pls yah suhail karka sake kirana na yafe wlh zan iya hakura harnan da lokacin dawowanku tunda kaima ka biye mata,sannan banaso ka sake kiran maigadi kace ya kawomin wayanshi se anjuma. Suhail kamar zaiyi kuka yace "pls wifey don do this to me am sorry pls😒?" Sabreen tace na fad'a maka abinda zance maka bazaka sake jin wayata a kunne ba yah suhail se anjuma seta katse wayar ta mayarwa maigadi tare da cewa nagode. K'aramin haukane kawai suhail baiyiba😡ya rasa me yake mishi dad'i, kuma sam bai fasa kiran number sabreen ba amma koya kira seyaji a kashe. Cikin 3days suhail ya canja ya rame saboda tunanin wifeynshi. Ita kanta hafsat abin damunta yakeyi gashi abu kad'an seya mata fad'a, sam batajin dad'in abinda yake faruwa a tsakaninsu. Suhail ya kasa jurewa yau sati kenan baiji wifeynshiba. Dan haka ya kira mum nashi yace taje ta duba sabreen dan sati guda kenan wayanta a kashe. Mum ta shirya ta tafi lokacin sabreen tana cin abinci setaji ana nocking, taje ta bud'e seta mum ne😀sannu da zuwa hajiya. Mum tace yawwa sannu sabreen😀se wayan mum ya fara ringing,ta d'auka hello eh na iso gatanan sannan ta mik'awa sabreen tace yace sati d'aya kenan wayanki a kashe. Sabreen ta karb'a tare da cewa eh hajiya wayane tad'an samu damuwa shine na bada gyara😊. Mum tace ayyah, se sabreen ta wuce kichine ta d'ibowa mum abinci da drinks masu sanyi tace hajiya ga abinci😊, mum tace to sannu sabreen nagode sannan ta wuce dakinta Duk abinda sukeyi suhail yana jinsu dan bata kashe wayanba. Sedata kwanta sannan tace hello😏, dad'i yaji sosai dajin muryanta sannan yayi k'asa da muryanshi yace yes wifeynah ya kike😊? Tace ban saniba😏kaga kasa nayiwa mum karya koh? Suhail yace pls wifey horon ya isa haka wlh idan kika ganni sekin tausayamin pls ki bud'e wayan sweetheart😒ina APPLE d'ina? Sabreen ta kalli cikinta tare da shafawa tace ban saniba,inace hafsat ta kafa maka dokanta kuma kabi?to nima dokana na kafa maka kuma inaso kabi, banaso ka sake kiran mum dan kanason yi magana dani kuma bazan bud'e wayanaba yah suhai se anjuma. Suhail yayi saurin cewa naji wifey,amma pls ki gayamin ya kike keda APPLE nah😥? Tausayinshine ya kamata dan yanda taji muryanshi ya bata tausayi sosai. Tace "we are fine" byeee. Ta katse wayan sannanta kaiwa mum. Mum ta mik'e tace toni zan koma dama shiya d'agoni😀, sabreen tace mungode sosai hajiya Allah ya kare😀, mum tace ameen sannan driver yaja suka tafi. Suhail sunyi 2months kenan yanzu a pakistan. Ya gayawa sadiq cewa zai tafi nigeria duba sabreen dan yasan dole idan yaje zata hakura. Sam yaki gayawa hafsat gaskyan inda zaije, yace dai egypt zaije kuma 2to3 days kawai zaiyi ya dawo. Haka ya shirya se NIGERIA😜 Sad-Nas [11/6, 1:08 PM] ‪+234 813 417 9191‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 155 Sabreen tana kwance a palo da 'yar shimi a jikinta setaji ana nocking. Ta nufi kofan ta bud'e🙄suhail ne a tsaye yana rik'e da karamin kit a hannunshi, ya rame sosai se suka tsaya kallon juna🙄. Tausayinshine ya kamata sosai dan yadda taga yayi wani iri dashi, hannunta tasa a nashi ta karb'i kit d'in kanta a sunkuye tace sannu da zuwa yah suhail. Sunanshi data kira ne ya sake tabbatar mishi da cewa har a yanzu fushi takeyi dashi. Tana k'ok'arin shigewa d'akine se yayi saurin janyota tare da juyo da ita duk a lokaci d'aya ya rungumeta a jikinshi tare da cewa "wifey pls talk to me mana"kiga yadda na zamafa duk danke kad'ai,wifey bakya tausayinane? Pls am sorry wifeynah plss.. Kit d'in hannunta ta sake a k'asa seta rungumeshi sosai tana kwalla tana cewa "am sorry too sweet,am so sorry for hurting you😔.peck ya bata a bayan wuyanta tare da jin farin ciki atare dashi yana murmushi tare da cewa "its okay sweetheart😘,i luv you nd i miss you so badly😘. "Tace me too luv, muje ka watsa ruwa😊tare da d'aukan kit d'in. Shima murmushin yake mata tare da d'aukanta kamar bby suka wuce d'aki suna masu farin ciki da k'aunar junansu. Bayan suhail ya fito daga wankane sukaje daining dama tayi abincinta har darene. Ta zuba musu a plate d'aya sunaci,se suhail yace dama bakici bane? Tace naci mana,kasan cikin yana sani ci sosai😉. Dariya yayi yace sorry wifey,apples ku dena wahalarmin da wifeynah pls yana kallon cikinta dan har ya fito ana iya gani. Dariya sabreen tayi yanata kallonta yana maganan zuciya. Ina matukar k'aunarki sabreen fiye da komai a duniyannan, buri shine in kasance tare dake ke kad'ai wlh. Inaganin bana miki adalci dana had'aki da hafsat. Sabreen ce ta katseshi da cewa sweet me kake tunani haka? Murmushi yayi yace tunaninki kawai nakeyi😊, wifey a kowani second na rana d'aya k'aunarki so 1trilion×trilion ne yake shiga cikin jinina,shiyasa nake fargaba kar k'aunarki ya rabani dake sweet luv😊. Bazan iya bayyana muku irin farin cikin da sabreen ta tsinci kanta a cikiba,sedai ince ku kwatantashi da kanku😜. Bayan sun gamane suka wuce d'aki base na gayamuku me zasuyi😜amma dai 🍌🍌🍌🙈abun ba sauki. Dama gashi 2months kenan rabonsu da juna, sannan kuma sabreen shirya kanta sosai takeyi a matsayinta na MACE. Wuya sosai sabreen tasha agun suhail, shi kuwa gogan ya zata ko yau aka kawo mishi sabreen gidanshi saboda gyara kawai da sabreen tayiwa kanta😋. Hmm MATA ina kiranku daku tashi tsaye wajen gyara kanku wa MAZAJENKU. Domin shi NAMIJI yafi so a koda yaushe ya kwashi ROMO😋, sam karku rabu dashan fruits, peakmilk,egg,kanumfari,zogale da kuma zuma. Da gaskya suna da matuk'ar amfani sosai ga MACE😎. Da kanshi ya mata wanka sannan suka wkanta suna hira. Suhail yace wifey me sirrinne pls? Sabreen tayi murmushi tace sirrin me kenan? Yace naji kin k'ara zak'ine sosai😘. Hhhhh sabreen tayi dariya tace bakomai kuwa dandai kayi missing d'inane kawai yasa kaji hakan😀. Suhail yace NO wifey pls tell me😊, sabreen ta e sirrin shine I LOVE YOU SABSU😘tare da manna mishi kiss a lips nashi. Haka dai suketa soyewa tana kwance a jikinshi. Washe gari suhail ya shirya sukaje hospita akaiwa sabreen komai da komai tare da far mata gwaji bayan anyi scanning akace cikinta 5months and some days. Murna sosai sukayi sannan suka wuce MOLE d'in da suhail yasa a gina mata. Mamaki sosai sabreen tayi dan yadda aikin yake gudu,koda yake idan da kud'i to komai zaizo da sauk'i. Godiya sosai sabreen tayi sannan suka wuce yayi mata sayayya sosai se suka dawo gida. Sabreen tace meyasa hakane sweet ina da komaifa wlh. Suhail yace nasani wifey ai apple na sakici sosai dan haka kiyita ci😜sannan duk months ki tabbatar kinje awo pls😘, sabreen tace yaushe zaka koma? Yace 3days kawai zanyi jibi zan koma office yana jirana wlh dan kene kawai yasa nabar office abubuwa masu muhimmanci sun wuceni wlh😊. Sabreen tace am sorry luv😔, suhail yace karki damu komai zai daidaita insha Allah😊. Haka suhail yayi 3days kamar karsu rabu amma dole zai tafi ya barta. Yana sanye cikin suit ash, ita kuwa milk colour rigane mai kyau mai hannun vest ta fito rakashitana manne a jikinshi shi kuwa ya rikota da hannunsa d'aya ta bayanta d'anyan hannun kuwa yana cikin aljihunshi, fiskanta yana kan fiskanshi gashi cikinta yafito gwanin sha'awa da kyar suka rabu ya tafi tana mishi fatan allahairi. *** Suhail ya iso pakistan lfy lau hafsat se murna takeyi shima dai murnan yakeyi tunda yanzu ya warke daga cutan da yake damunshi😀. Haka sukaci gaba da rayuwa watansu uku da sati biyu suka dawo nigeria. Murna sosai sabreen tayi hakama shi suhail d'in. Kawana 2/2 yake musu ko wacce yana kokarin faranta mata dai dai gwargwado. Kuma duk hannunsu ya fad'a a tuk'i amma sam suhail baya barin sabreen tafita sedai awo shima da kanshi yake kaita. Suhail ya sake komawa da sabreen pakistan inda akaci gaba da awon acan. Kulawa sosai take samu ciki yanata girma har sukayi 3months sannan suka dawo nigeria da sayayya sosai wanda sukayiwa apple nasu. Ranan suhail yana gidan hafsat nak'uda ya tashiwa sabreen da misalin 10:12pm. Wayanta ta d'auko ta kira sweet ringing d'aya ya d'auka, yana jin yanayin muryanta aiseya katse wayan yacewa hafsat sako himar muje wifey ba lfy inaga haihuwane, da sauri hafsat tasa himar suka tafi. A hanyane ya kira mum da kuma kaka ya sanar dasu. Sad-Nas [11/6, 1:08 PM] ‪+234 813 417 9191‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 156 Sabreen tanata juyi sakamakon ciwon baya da mara mai tsanani dayake damunta😰. Addu'anma da k'yar take iyayinsa, salma ce ta fito a d'akin ta rik'ota tanata tofa mata addu'a tare da cewa sannu sabreen Allah ya saukeki lfy suhail ya kusan isowa kinji😒? Sabreen ta rik'e hannun salma gam se ciza baki takeyi. Shi kuwa suhail gudu yakeyi aise tayanshi tayi paci😬. Salma tace sabreen dole muje hosp saboda tayan suhail yayi paci, kawai se ruwa ya pashewa sabreen🙄. Hon sosai akeyi a gate mai gadi ya b'ude amma baisan wayeneba. Muhsin yace ni abokin suhail ne matarshi ba lfy nazo in d'auketane motanshi ya b'aci a hanya. Da sauri mai gadi ya bud'e tare da kira suhail a waya yace oga wai ka turo wani balarabe kyakkyawa dashi haka akan ya d'auki madam ba lfy? Suhail yana jin haka yasan MUHSIN ne yace eh nina turo barshi ya wuce. Salma ce ta d'auko sabreen a hannunta zuwa cikin mota sannan ta koma ta d'auko kits d'in bby se hospital. Suna isa aka karb'i sabreen zuwa labour room, salma da muhsin suna tsaye a waje salma se kai komo takeyi😔. Muhsin ya rungumeta yace haba NAWA ki kwantar da hankalinki insha Allah zata sauka lfy addu'a zamu mata. Salma tace NAWA ina matuk'ar son sabreen a raina bana so wani abu ya sameta wlh😰. Muhsin yace babu abinda zai sameta da yardan Allah kinji😘. Suhail ne ya shigo da saurinshi yace muhsin ina wifeynah? Muhsin ya nuna mishi d'akin, da sauri suhail ya shige dayake yasan doc d'in kuma dama basa hana mijin mai haihuwan shiga. Sabreen tanata juyi seta hango suhail. Da sauri yaje gunta ya rik'e hannayenta tare da bata kiss a goshi yace "am here wifey you can do it😘. Dukda dai tana jin ciwo sosai amma seta d'anji sanyi a ranta ta matse hannayenshi sosai a nata tana kokarinyin nishi😬. Suhail yace "you can do it wifey for me nd for kamal😥pls?" Danshi burinsa shine ta haifi na miji yayiwa kamal takwara😰, nishi sosai sabreen tayi aise bby ta fito kyakkyawar gaske mai kama da momsynta😘. Kukan bby sukaji, da sauri salma ta saki muhsin tace Alhamdulillah sabreen ta haihu NAWA😄. Daga muhsin har salma sunsan meta haifa, dan haka basu iya b'oye farin cikinsuba. Itama hafsat hamdala kawai taketayi, dan tana son sabreen a ranta😊, kawai dai shaid'anne yake sata duk abubuwan da takeyi saboda kishi. Allah ka sauk'ak'a mana kishi ameen. Mum ce ta iso dasu kaka gabad'ayansu. Hafsat taje da murnanta tace mum sabreen ta haihu😁. Sum mum sukace to Alhamdulillah. Suhail bai duba irin jinin da yake jikin sabreenba ya tashi ya rungumeta tare dayi mata sanu😄. Dad'i taji tace "you are now a popsy haaa😊? Yace yeah sweetheart😘thankyou so much. Dariya tayi tace inasu kaka? Yace suna waje inaji bari naje na gaya musu😘. Seda yaje gun bbynsu yayi peaking nata😘tare da cewa wellcome to the wold my apple😘. Sannan ya fita yaje ya rungume muhsin tare da cewa "thanks dude", muhsin yayi murmushi tare da cewa "congrats dude" salma tace nagaida popsyn apple😀, dariya suhail yayi yace nagode auntyn apple😃. Sannan ya wuce gunsu mum ya rik'o hannu hafsat yana murmushi tare da cewa ta sauka lfy lau an samu bby girl😄. Murna sosai sukayi tare dayin addu'oi. Bayan an gama kimtsa sabreen da bbyntane se dukkansu suka shiga ganin apple😘masha Allah kowa yake cewa tare da cewa bbyn tana kamada mamanta sabreen. Salma sukayi musu sallama suka tafi, suhail ya rakasu har waje ananne muhsin ya sanar mishi dacewa anyi aurenshi da salma 3months kenan yanzu😊. Murna sosai suhail yayi yace shine babu gayyata? Muhsin yace babu halin gayyata shiyasa😊. Salma tace ban gayawa sabreenba,pls ka gaya mata😊. Suhail yace insha Allah sannan suka tafi shi kuwa ya koma ciki da sauri💃🏻💃🏻💃🏻 Sad-Nas [11/6, 1:08 PM] ‪+234 813 417 9191‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 157 A daren aka sallami su sabreen aka maida ita gidanta aka barta da maman munira. Kulawa sosai take samu agun mama, farin ciki agun suhail baya iya b'oyewa,hakama hafsat. Domin ta gane sabreen tana sonta dan haka ta nemi gafaran sabreen suka koma yadda suke dah a matsayin kawayen juna😀. Suhail kuwa dad'in hakan yaji, yanata kiran mutane yana sanar dasu cewa sabreen ta haihu. Yaune SUNA basena na b'ata lokaci wajen bayanin SUNANBA kawai dai ku kwatanta wani irin shagali za'ayi a wannan sunan. Friend nashi 3 sukazo dasu mummy amma banda Uncle D bai samu zuwaba. An sanyawa yarinya sunan mumyn kamal. Inda suke kiranta da D'ifla😘. Shidai suhail wani lokacin apple yake kiranta dashi. Bayan suna sabreen ta koma gida gunsu kaka acan akaci gaba da lura da ita harna tsawon 3months, kullum suhail yana can harya tafi pakistan shida hafsat. Ana gobe zasu dawo sabreen ta koma gidan mijinta. Lafiyayyar girki ta musu anan suka sauka dukkansu sukaci abinci sannan suhail ya mayar da hafsat gidanta sannan ya dawo. Sabuwar sosayya suka sake ginawa shida wifeynshi💖. Sabreen tana sanye da doguwar riga mai ririn hannun irinna zaman gida, shi kuwa suhail blue jeans ne da riga mai kyau se agogo da yake hannunsa. Daga shi har sabreen sunyi kyau ga haske da suka k'arayi na jin dad'i da hutawa tana rik'e da D'ifla a hannunta segasu salma da muhsin. 'Yankunnen gold ne da sarkanshi mai tsada sosai wanda zaikai 200k suka kawowa apple😘. Godiya sosai su sabreen sukayi, salma tace gaskya ku talsaya na muku hoto dan kunyi kyau sosai😘. Sabreen ta shingid'a a jikin suhail, shi kuwa yasa hannunshi a gefenta suna kallon salma ta d'aukesu😘. **** Lokaci nata tfy, D'ifta tanada 3yrs hafsat ta haifi bby girl itama yarinya kyakkyawa mai sunan mum d'in suhail ana kiranta ILMAH😘. Munirama ta haifi bby boy mai suna SHUREIM😘. Agun mum suka bar apple suka tafi makka. Bayan sun dawo kuma ya tafi da sabreen pakistan inda suka bar apple agun mummyn kamal😀. Kud'ine yake shigo musu kota ina basu da wata matsala ko damuwa hankalinsu a kwance, gashi suna zaman lfy sosai da hafsat zuciya d'aya. Sedai har gobe suhail yafi son sabreen akan hafsat. Alokacin da APPLE take da 5yrs ita kuwa ILHAM tana da 3yrs. Popsynsu ya d'aukesu picture yayinda sabreen da hafsat suka basu style😘😘😘. 👏🏻ALHAMDULILLAH👏🏻 DUKKAN GODIYA DA YABO SU TABBATA GA ALLAH MAD'AUKAKIN SARKI... ***** TO YOU MY LUVLYN FANS Ina godiya sosai da soyayyarku a gareni. Kamar yadda NAKE RANKU, to nima kusani cewa KUNA RAINA akoda yaushe😘😘 Masu buk'atan cemin wani abu, toga dama😊kamar haka. Sipili takwas sipili, biyu biyu, d'aya sipili, biyar sipili, d'aya uku. Da fatan kun fahimceni😎. Littafina mai zuwa nan gaba kad'an shine AUNT'YN YARA. Wanda ni Sad🌺Nas da kuma Hama gee muhammad🌷 zamu nishad'antar daku dashi insha Allah😊. Daga k'arshe lbrn TANA RAINA dai FICTION d'inane ni kad'ai batare da taimakon wani ko wataba😊. 💐LUV U ALL FANS💕 (Sad-Nas) DOCUMENT MADE BY SALMA SWEEET NOVELS GROUP ADMIN. adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *