Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Tuesday, November 7, 2017

GOYON KAKA

adsense here
[11/12, 8:52 PM] ‪+234 703 443 5155‬: (1/10/2016 10:00am)na umma yahya musa

     🍒🍒🍒🍒🍒
          🍒🍒🍒
               🍒
     *GOYON* *KAKA*
                    *1*
     Bismillahi wassalatu wasalamu alah rasulullah,alhmdllh ayau ne Allah y bani ikon fara sabon buk dina mai suna *goyon* *kaka* Allah y bani ikon farawa a sa'a ameen.

     Yarinya ce da baxata haura shekara takwas ba ta sheko da gudu cikin gdan nasu ko sallama babu,direct bandaki ta nufa abin data debo acikin rigarta ta xubesu a bakin ban dakin mangaro nagani da alama tsinkosu tayi ba wani excuse ta tura kofar bandakin saboda matsanancin fitsatin daya korota,suman tsaye tayi sakamakon wanda ta gani a bandakin saboda tsabar tsoro a wando ta sako fitsarin,a 360 ta juya kotakan mangwaron batabi ba dakin kakarta ta shige gurin buya ta shiga nema can Allah y bata sa'a ta fada karkashin gado a lokacin kakar kuwa tana baccinta batasan mai yake faruwa ba.
    Wanda ta bude a bandaki kuwa ransa duk y baci saboda bakin cikin yarinyar ta ganshi ba kaya a dalilin wankan da yake a gaggauce y karasa wankan y futo ransa duk a jagule matashine da baxai wuce 22 years ba ko daki bai shiga ba y wuce dakin kakar,masifa yakeyi tun daga tsakar gda yake kwalawa kakar kira danyasan xata iya boyeta kaka!kaka!!kaka!!!wlh yau saina kusa balla yarinyar nan kowa ma y huta ayi yarinya sai hatsabibanci,dannaga iskancinnaki gaba yakeyi tinda harkin kai ki leka mutum a bandaki yana wanka lokacin y karasa shiga dan duk babatun da yake a tsakar gidane kaka kuwa bata jishi ba saboda tana wata sabuwar duniyar cikin bacci.
  Kaka!kaka!!kaka!!! ya kwala mata kira da karfi a firgice ta farka a baccin tana haba mai gdan wannan tashin hankalin kira kamar an kawo farmaki,tsaki yayi mtsss yace ni ina shegiyar jikarnan taki mai siffar aljanu,bata fuska tayi tace wlh Aslam ka kiyayeni,ubanme tayi maka xaka fara xaginta yarinyar ma da bata gidannan,tsaki yadanyi yace yace ai baxaki gane ba,tace eh mai xan gane,yace yarinya bakyason laifinta nidai kawai ki futomin da ita danyau saina babballata,islam cikinta ne yace kuwwwww tana xaxxaro ido tana addu'ar yasa karya ganta,dan tasan laifin datayi masa inya kamata xai iya kasheta,dan wlh yaya Aslam mugu ne,kaka ce ta juya tayi kwanciyarta tana kayi ka gama nidai a gidannan ko mai kama da islam ban ganiba tun rana data futa.
    Juyawa yayi yace wlh nafasa yin satin yau xan koma dan aljanar jikarnan taki xata iya sakamin hawan jini,kaka tace kafi ruwa gudu umma tagaida aysha kuma karka kara kiran islam da aljana in baxata kirata da sunanta ba ka bashshi ba dole bane,islam sai data tabbatar da yaya aslam y futa sannan ta fara kokarin futowa.

💘💘💘
    *daga* *sisin* *mama* 💘💘💘
[11/12, 8:52 PM] ‪+234 703 443 5155‬: (1/10/2016 11:00am)na umma yahya musa

     🍒🍒🍒🍒🍒🍒
          🍒🍒🍒🍒
               🍒🍒
                  🍒
      *GOYON* *KAKA*
                    *2*
   Kokarin futowa takeyi daga maboyar tata kakace tajiyo mutsu-mutsu a karkashin gado tace au Ashe shegen berannan bai mutu ba aikuwa yau xan saka maka maga..bata karasa magana ba taga islam ta fito tana xaxxaro ido ,kaka ta kama baki tace lah ga ja'irar kaya yaushe kika shigo,xumbura baki islam tayi tace daxu nashigo.
   Kaka tace to menene y hadaki da wancan mai bakar xuciyar yadda y xuciya daya kamaki dako makota baxasu iya kwatarki ba,karamin bakinta ta cuno gaba tace to ai daga gonar malam tanimu muke shine fa fitsari y matsoni tofa bansan fa yana bandakin yana wanka ba shine nashiga duk cikin dangarta take maganar,kaka ce ta tuntsire da dariya tace kaji yar nema daman nasan laifi kikayi masa,islam itama dariyar take tace Allah bada gangan nayi ba,kaka tace toh naji,islam tace yanxu ina yaya aslam din saboda futa xanyi xamu tafi rafi yau ana kamun kifi,kaka ta karkatar da baki tace kinsan bakar xuciyarsa yace gda xai tafi,islam tace gwandama dama duk y takuramin y koramin abokanaina y hanasu shigowa gidannan sannan y hanani futa wasan dare,tashi tayi tace kaka saina dawo,kaka tace to amma baxaki hutaba naga yanxu kika dawo,tace au bari nadauko mangwaro na ki boyemin dan sai da mukayi dambe da hanne na kwato mangwaron nataho nasan intaxo tagan shi xata dauka,ta futa ta dauko ta kawowa kaka ta dauki daya tana wlh kuma kaka karki shamin kinjiko,kaka tace xancen banxa mai xanyi da kayan tsami xoki dauki abinki,dariya islam tayi tace Allah y baki hakuri kakata ta kaina ta fuce,a kofar shigowa dakin kaka sukayi kicibis da yaya aslam rangwashi y sakar mata a tsakiyar ka,wani gigitacciyar kara ta saki sanadiyyar wani masifaffen xafi da taji y ratsata,a kuje ta fuce waje taci gaba da ihu,da gudu kaka ta taho har tana tuntube xani na faduwa tana dauka😂 da aslam suka hadu xai shigo dakin hade girar sama da kasa kaka tayi tace me kayi mata,murmushi yayi yace haba ta wajena me kuwa xanyi mata tsorata dai tayi data ganni shine fa ta fice da gudu taxata xan daketa,dariya kaka tayi tace yauwa aina xata dukanta kayi narama mata,xaro ido yayi yace yanxu saiki dakeni tace ras ma kuwa,sallama sukaji anayi kaka ta xari mayafi aslam y mara mata baya malam tanimu suka gani y kawo karar islam da kawayenta da abokananta irin barnar da sukayi masa acikin gona,kaka tace karka yiwa jikata sharri yaushe taje gonarka,kana da wannan shegen saka idon da bakar rowa ta yaya har xasu dauki mangwaronka ka bassu,yace ai katanga suka haura,kaka tace ni islam bataxo da mangwaro ba Aslam ne y dinga bawa malam tanimu hakuri dan yace mai gari xaije y fadawa,tsaki kaka tayi tace kaje birni ka fadawa sarki ba mai gariba,dakyar Aslam y shawo kan malam tanimu dan sai da y bashi 2k y hakura dan tanimu akwau san abin duniya lol,bayan sun shigo gida dan karamin tsaki Aslam yayi yace wlh ke kika dada bata yarinyar nan in ba haka ba yaushe har tasan ta haura katangar mutum ta sato masa mangwaro dududu nawa take,kaka tace karyane fa sharri yakeyi mata,Aslam y nuna mangwaro akan gadon ta yace wancan fa,kaka tahau borin kunya tace to ayi mutum sai bakar rowar jaraba y shuka mangwaro mai warin gawasa kanshi y ishi yara y hanasu mai xai hanasu tsinkowa,Aslam yace wlh da inada iko da mayar da ita gurin aunty amarya xanyi tunda ba tarbiyya kikeyi mata ba,harararsa kaka tayi tace to ko ubanka nina raineshi kuma nabashi tarbiyya,xaro ido yayi y kama baki yace Allah y baki hakuri,kaka tace naji,yace ai yayana wlh baxan kaisu riko ba balle kuma *GOYON* *KAKA* xaki tayi tace wanema xai rikema yaya,yace eh naji kinsa ina bata lokaci sallama naxo miyi xan tafi,kaka tace haba Aslam au da gaske kake baxaka cika satin ba,yace gwanda natafi tunkan kikai ga duka tunda kin fara xagi tace nayi dukan ma indai kan islam ne sainayi maka,y futa yana kinjiko tace ga daddawa nasiya musu ka tafi da ita yace baxan dauki kayan wari ba yaja trolly bag dinsa yai gaba.

 💘💘💘
       *daga* *sisin* *mama*
                   💘💘💘
[11/12, 8:52 PM] ‪+234 703 443 5155‬: (2/10/2016 2:00pm)na umma yahya musa

      🍒🍒🍒🍒🍒🍒
           🍒🍒🍒🍒
                🍒🍒
                    🍒
                    *3*
        *ASALINSU*
    Malam umar shine mahaifin Abdul da Aliyu asalinsu yan jihar kano ne a karamar hukumar gwarxo,Ahmad da aliyu sun taso cikin hadin kai da gurmamawa,inda Aliyu yake bawa Abdul girma sosai da sosai,mahaifiyar su Aysha tana kokari wajen ganin tabasu tarbiya.
    Mahaifinsu malam umar dan kasuwa ne yana kasuwancinsa tsakanin cikin garin kano in yaxo yayi kasuwancinsa y koma gda gwarxo haka suke xaune cikin rufin asiri,y bawa yayansa Abdul da Aliyu tarbiyya da ilimin xamani dana boko sannan ranakun hutu yana daukarsu suje kasuwa saboda suga yadda yake gudanar da kasuwancinsa,haka suke rayuwarsu har Abdul y kammala secondary skull dinshi y shiga university a lokacin Aliyu yana s.s 1.
  Lokacin Abdul yana 300 level Aliyu y gama secondary shima y shiga university shekarar da Abdul xai hada degree dinsa a shekarar ciwon ajali y kama mahaifinsu y rasu sunji mutuwar malam umar saboda da wayansu ba'a tabayi musu mutuwa ba kakanninsu tun suna kanana suka rasu da taimakon Allah Abdul y samu y karasa makarantarsa yaci gaba da kula da kasuwancin mahaifinsu.
   Xaune suke babarsu da suke kira da umma tace yanxu kai yaronnan dayake dan fari ne bata fadar sunansa(Abdul)girma y kamaka y kamata ka nemo mata kayi aure murmushi yayi yace insha Allah.
   Kwanci tashi asarar mai rai Allah y hada Abdul da wata yarinya khadija bai sha wata wahala ba ta amince  akayi bikinsu,khadija yarinya ce mai ladabi da biyayya suna xaune lfy inda yake xaune a cikin kano a unguwar ja'in dayake haya y kama gda mai daki 3 sai kitchen da bandaki,a waje ma akwai shago da bandaki ya nemi kaninsa y dawo sai da aka kai ruwa rana sannan umma a'i ta yadda y kama gaya dan da cewa tayi sai dai y dawo gida y gyara y xauna sai daya nuna mata kasuwancin da yakeyi yana da muhimmanci gwanda yana kusa dashi sannan ta hakura,Aliyu y dawo gidansa yake xaune a shago safe rana da dare khadija ce take basa abinci ko daidai da rana daya bata taba gajiyawa ba,saboda Aliyu yanayi mata biyayya kuma khadija tana da kirki.
     Duk week end suke xuwa suna gaida umma a'i tanajin dadi sosai saboda yadda kan yaranta yake a hade,kuma suna kulawa da ita.
   Dayake kasuwancin yanxu sai da ilimi yake tafiya kuma Abdul da Aliyu suna da ilimi shine dalilin karfafuwar kasuwancinsu,dan yanxu Abdul harya fara futa kasashen ketare domin kasuwanci yana shigo da kayayyaki kuma alhmdllh komai yana tafiya daidai saboda suna fitar da hakkin Allah.
     Aliyu yana shekarar karshe a makaranta yayansa Abdul y siya musu wani tamfatsetsen fili a unguwar rijiyar xaki,tuni yasaka aka fara gini part ne 2 manya sai kuma akayi kananu guda 2 a lokacin kuma khadija tanata fama da laulayi,cikin 5 months aka gama gidan saboda akwai wadatattun kudi.

💘💘💘
     *data* *sisin* *mama*
                        💘💘💘
[11/12, 8:52 PM] ‪+234 703 443 5155‬: (2/10/2016 3:00pm)na umma yahya musa

         🍒🍒🍒🍒🍒🍒
               🍒🍒🍒🍒
                     🍒🍒
                        🍒
                       *4*
   A lokacin y kira Aliyu dan yayi masa rakiya unguwar rijiyar xaki yaga sun nufa wani tamfatsetsen gida yaga y nufa dashi a machine din yaya Abdul sukaje a aljihunsa yaga y futo da key y bude gidan mamakine y kama Aliyu kasa boye mamakinsa yayi yace yaya gidan wane,murmushi Abdul yayi yace mushiga tukun shiga sukayi kowanne part an kawata shi da kayan xamani masu bala'in kyau cikin fara'a Aliyu yace yaya naga gida kuma yayi amma ina son karin bayani inji gidan wane,dariyar shima Abdul yayi yace gidanmu ne cikin mamaki Aliyu yake kallan Abdul yace eh namune rimarmu nake tarawa da tayi yawa shine nayi tunanin mai y kamata nayi shine naga y dace kawai na gina mana gda tunda kaima kaga ka isa ajiye iyali,kaga y nuna masa manyan yace wannan daya naka daya nawa,waccan na umma waccan dayan kuwa na yaranmu maxa da xamu haifa in Allah y kawo, farin cikine y lullube Aliyu y rungume yayansa Abdul harda kukansa yace ngd ngd ngd yaya Allah yabar xumunci Abdul yace ameen sai da suka koma sannan Abdul yake fadawa khadija itama taji dadi tayi fatan alkhairi kallan Aliyu tayi tace kanina saura mata ko kuma inaji ni xan samo maka dannaga kamar kanin nawa tsoron mata yake,dariya Abdul yayi yace haba aunty na waya fada miki amma dai nabaki xabi tunda haka kikace,dariya tayi tace xancena gaskiya ne kenan yace eh naji,Abdul shima dariyar yayi.
      Da suka je gaida umma a wannan satin Abdul yake fada mata itama tayi farin ciki,Abdul yace umma yanxu haka ma nayo mana order motoci basu karaso bane,tace lallai kaxama magajin malam Allah y kara hade kawunan ku y albarkanci dukiyarku sukace ameen.
     Abdul yace yanxu umma yaushe xaki koma can gidan murmushi tayi tace da ace malam yaso xamana a birni daya kaini tun yana da rai da y kaini  birni,amma tunda bai kaini ba yanxu ba avinda xai kaini birni xama ina muku dai fatan alkhairi Allah yasa ashiga a sa'a,sukace ameen duk yadda sukaso su shawo kanta ta yadda ta koma firr taki haka suka hakura.
     Aliyu yace yanxu yaushe xamu tare murmushi Abdul yayi yace ba yanxu ba ka bari sai nan da xuwa khadija ta haihu kafinnan ka samu mata aliyu yace toh umma tace Allah y raba lfy sukace ameen.

   *I* *luv* *u* *all* *my* *fans*

💘💘💘
       *daga* *sisin* *mama*
                       💘💘💘
[11/12, 8:53 PM] ‪+234 703 443 5155‬: (3/10/2016 4:00pm)na umma yahya musa

        🍒🍒🍒🍒🍒🍒
             🍒🍒🍒🍒
                  🍒🍒 
                     🍒
     *GOYON* *KAKA*
                    *5*
  Ha suka gama xaman ranar duk yadda sukaso su shawo kan umma a'i ta yadda taki haka suka dawo,lokacin da Abdul y fadawa Khadija itama bataji dadi ba.
    Cikin ikon Allah akwai wata yarinya fateema da take shigowa take taya khadija aiki kamar wasa khadija tayi mata xancen Aliyu,ta nuna kunya a lokacin,khadija da Abdul da Aliyu ne suke xaune Khadija tace kanina nifa nayi maka mata yarinyar kuma wlh tana da hankali kuma ga kyau saboda bafulatana ce,dariya Aliyu yayi yace kai aunty na wa kika samomin itama murmushi tayi tace Fateema ce yarinyar da take shigowa,Abdul yace gaskiya kinyi tunani dan yarinyar akwai hankali,Aliyu yace toh shikenan Allah y xaba mana abinda yafi alkhairi,sukace ameen.
     Cikin ikon Allah Aliyu da fateema sun daidaita tsakaninsu soyayya sukeyi mai tsafta cikin wata uku aka kammata komai aka saka rana 2 months masu xuwa,a lokacin saura 1 months khadija ta haihu.
     Cikin ikon Allah wata 1 da saka rana khadija ta haifo santalelen yaronta mai kama da babansa sak tamkar kaki yayi ranar suna yaro yaci sunan kakan shi umar suke kiranshi da (aslam)aslam y taso cikin gata kowa yana nuna masa soyayya.
      Bayan haihuwarsa da 2 weeks khadija ta tare a sabon gidan sai lokacin umma a'i taxo barka da ganin gda saboda acewarta jikan fari sannan kuma dan yaronta na farko kwananta 2 ta koma shima dakyar takai da 1 tayi tace xata tafi.
       Bayan sati 2 akayi bikin Aliyu xaman lfy sukeyi da matarsa tana masa ladabi da biyayya suna xaman lfy da khadija da take cewa momyn aslam yanxu,ita kuma tace auntyn aslam saboda a gurinta yake wuni sai dai in yana kuka take kai mata shi ta bashi nono in yasha ta koma dashi sai bacci kuma.
      Lokacin da Aliyu y gama makarantarshi shima kasuwancin yaci gaba dayi.

💘💘💘
         *daga* *sisin* *mama*
                       💘💘💘
[11/12, 8:53 PM] ‪+234 703 443 5155‬: (3/10/2016 4:30pm)na umma yahya musa

         🍒🍒🍒🍒🍒🍒
              🍒🍒🍒🍒
                   🍒🍒
                      🍒
         *GOYON* *KAKA*
                        *6*
    Cikin ikon Allah kasuwancinsu y kara karfafa lokacin arxikinsu y kara bunkasa.
    Fateema ma ta samu ciki kula khadija take bata ta musamman har cikinta y isa haihuwa ta haifi na miji aka saka masa sunan yayan Aliyu wayako Abdul qadeer (ameer)haka sukaci gaba da haihuwa inda aslam nada shekara 2 khadeeja ta khadeeja ta kara haihuwa ta haifi namiji aka saka masa Aliyu suke kiransa (Haidar).
    Cikin ikon Allah khadeeja tana da yaya 5 duk maxa aslam,haidar,sadiq,khaleefa,usman.
    Fateema kuma tana da yaya 3 itama duk maxa ameer,yusuf,khaleefa ,har yau basu samu mace ba burin yaran gidannan y ta'allaka akan su samu kanwa sannan suna girmama tsakaninsu,cikin ikon Allah fateema ta samu ciki yana da wata 2 khadeeja ma ta samu duk ilahirin yarannan addu'a sukeyi Allah yasa babanninsu su haifa musu yan mata.
    Cikin ikon Allah fateema ta tashi da nakuda aka kaita asibiti bata dauki lokaci ba ta haifo xankadediyar yarinyar ta mai kamata babanta sak sai dai kawai hasken mamarta ta dauko,murna kuwa gurin iyalan gdan ba'a cewa komai.
       Ranar suna aka sakawa yarinya Aysha aslam yace (Islam) xa'a na cemata tun daga lokacin rainon islam y dawo daga makaranta y dauketa ba wanda y isa y karbrta babban abinda yake sakawa aslam y kai islam gurin mamanta shine kuka in tana kuka batasan lallashi ba shine yake hadasu fada,tun lokacin da aka haifi islam kaka ta roki alfarmar tanaso Aliyu y bata ita inta isa yaye tun daga lokacin y amince yaxo y fadawa fateema itama tace ba komai tunda y yarda godiya yayi mata sosai.
    Islam nada wata 2 mommy ta haihu itama mace ta haifa aka saka mata zainab sunan maman mommy amer yace shima ameera xa'a saka mata haka kuwa sukece mata ameera akwai hakuri dan in amer y daukota sai aslam yaje y dauko islam amma shi sai y mayar da ita saboda kuka yayita jin haushi kuwa.
   Kwanci tashi babu wuya su islam sunyi  2 years a lokacin aslam nada 14 years dan yana j.s 3 wata rana y dawo daga makaranta yaxo y tarar an dauki islam an kaita gwarxo ranar wuni yayi yana kuka ko abinci bai ciba ranar.
    Islam acan ma kuka take tanata gwarancin neman yaya dakyar kaka ta lallabeta tayi bacci,satin islam 2 ta ware shikuwa aslam ganin da iyayenshi sukayi damuwa tayi masa yawa yasa suka tattara shi suka mayar dashi boarding skul y koma s.s 1 tun daga nan rayuwa taci gaba da tafiya.
     Wani hutu y dawo da murnarshi ya shirya y tafi gwarxo amma lokacin da yaje y tarar islam tanata birgima tana ihu duk ta watsar da abincin tsawa y daka mata tundaga lokacin ta fara tsoronsa harya dawo bata yadda y dauketa inya dauketa kuwa tadinga ihu kenan har saiya sauketa.

💘💘💘
         *daga* *sisin* *mama*
                   💘💘💘
[11/12, 8:53 PM] ‪+234 703 443 5155‬: (4/10/2016 2:00pm)na umma yahya musa

        🍒🍒🍒🍒🍒🍒
             🍒🍒🍒🍒
                  🍒🍒
                     🍒
        *GOYON* *KAKA*
                      *7*
      Tun daga lokacin y daina daukarta in tayi laifi shine yake tsawata mata tsoronsa takeji sosai,har y tafi tana fara fitina in kaka tace ga aslam nan yanxu xata nutsu.
   Aunty amarya ta kara haihuwar ihsan da tasleem ita kuwa mommy daga kan ameera haihuwar ta tsaya,su islam duk sunxo suna yanxu haka rabon islam da cikin kano tun haihuwar tasleem yanxu da take shekara 3 wannanne dalilin dayasa islam dawowa hannun kaka,yanxu islam tana makaranta a garin gwarxo tana aji 2 amma asha ruwan tsuntsaye takeyi yau taje gobe taki xuwa,sannan duk ranar da raje sai ta nemo magana bata kyale kowa ba daga malaman har daliban kaka kuwa daure mata gindin rashin mutunci takeyi duk laifin da islam tayi in akaxo aka fada mata sai ta bugi kirji tace bata aikata ba,makaranta ma tana xuwa allo dan an korosu itada kawarta hanne daga islamiyya ance basa fahimtar komai sai neman fada duk randa akayi hadda in basu iya ba aka dakesu indai yaro yayi musu dariya to dukan da xasu masa sai yafi wanda malami xai musu shine shugaban makarantar yace y gaji y mayar dasu gda,kaka da aka fada mata cewa tayi tafi nono fari dama me suke koyawa yara in banda xalunci kullum cikin dukan islam sukeyi tayi xamanta ta kaita makarantar allo wannan kenan.
   *cigaban* *labari*
   Islam tana futa bata xarce ko indaba sai gidansu hanne da guntun hawayenta hanne najin sallamarta ta futo da gudu tana waya dakeki islam bakinta ta cuna gaba tace ba wancan mugun yaya aslam din bane y rangwasheni hanne tace Allah y saka miki islam tace ai wlh dabadan yau xai tafi ba da saina rama dariya hanne tayi tace da munyi masa irinta uncle idris itama dariya islam tayi tace kuma shi da wlh a ruwan wanka xan xuba masa karara dariya sukayi gaba dayansu babar hanne tace Allah y shiryaku gidansu ilah da yusufa avokabansu suka je suka biya musu suka tafi kogi dayake yau ana kamun kifi kowa da fatsarshi a hannu.
    Aslam kuwa tasha yaje y shiga mota ana kiran sallar magriba y isa gda direct part dinsu na samari y shiga dakine gado daya sai wardrop sai bathroom aciki wannan nasune shida ameer wanka yayi y futo y tafi masallaci sai da akayi sallar isha'i sannan y dawo direct cikin gda y shiga yaje y gaida maman sa take cemishi yau kwananka 3 fa harka dawo kai da kace sati xakayi a lokacin Abbansa da daddy (aliyu)suka shigo bayan y gaishesu yace wlh mommy dawowa nayi saboda kwata-kwata islam bataji gashi duk abinda takeso shi takeyi kaka bata tsawata mata anan y basu lbrn duk abinda y faru sannan,ran Abba y baci sosai yace dama inaso nasamu dama muje mu taho dasu gaba daya y kalli aslam yace karka damu insha Allah xasu dawo very soon aslam cikin farin ciki yace Allah y yarda,ya tashi yace xashi gurin aunty amarya su kuma suka xauna suna tattauna yadda xasu shawo hankalin kaka ta yadda ta biyosu.

💘💘💘
          *daga* *sisin* *mama*
                          💘💘💘
[11/12, 8:54 PM] ‪+234 703 443 5155‬: (5/10/2016 2:30pm)na umma yahya musa

        🍒🍒🍒🍒🍒🍒
             🍒🍒🍒🍒
                  🍒🍒
                     🍒
      *GOYON* *KAKA*
                    *8*
   Da farin cikin shi y shiga part din aunty amarya a xaune y taradda ita ita dasu taslem y karasa y xauna a gefenta dora kanshi yayi akan cinyar aunty amarya,yace aunty na nayi missing dinki ina wuni,tace lfy my son i miss u too yayi dariya,kallan su taslem yayi y hararesu yace baku iya gaisuwa ba cikin rawar murya sukace ina wuni yaya lfy kawai yace,yace dallah can ku tashi ku bamu guri kun tsareni da ido naxoyin magana da aunty na da gudu ihsan ta tashi taslem kuwa kafadarta ta make dariya yayi yace kai aunty wlh yarinyar nan rashin jinta daya da islam itama dariya tayi tacewa taslem taho autata wlh wannan tafi islam jin magana yace aini xan baki lbrn rashin jinta yanxu fa ita ta koroni daga gwarxo ga kaka ta daure mata gindin rashin mutunci komai tayi daidai ne,shiru aunty amarya tayi tace to y xamuyi sai dai mu dinga binta da addu'a.
   Aslam yace au ashe fa albishir naxo yi miki ai nasamo solution very soon islam xata dawo,murmushi ne y subucewa aunty amarya tace Allah yasa my son yace ameen y dade suna hira sai wajen 10:00pm yayi mata sallama y tafi part dinsu.
      Islam baxaki tashi ba 7:30am fa tayi ko so kikeyi ki makara,kaka ce take tashin islam daga baccin safe saboda ta tafi makaranta,juyi tayi ta cuno karamin bakinta gaba tace wlh ni kaka baccinnan bai isheni ba,kaka tace ashe bakyaso ki xama mai lbrai a gidan radio ko da sauri islam ta mike dan dalilin dayasa take xuwa makaranta saboda tanaso taxama yar jarida shine babban burinta,amma da tuni ta daina xuwa wanka ta cire kayanta ta shiga,baccinta taci gaba dayi a toilet kaka ganin islam ta bata 15 minute bata futo ba shine yasaka ta bita a xaune ta tarar da ita akan kujera tana bacci tsaki kaka tayi tace wlh islam kedai anyi yarinyar banxa ta karasa ta sheka mata ruwa firgigit islam ta farka ihu ta kwala tana kururuwa kaka tace yimin shiru wlh yau in angle idris yayi miki dukan latti ba inda xanje,dariya naga islam ta tuntsire a raina nace mai kuka yana dariya,tace ba angle idris ba uncle idris ake cewa tsaki kaka tayi tace xancen banxa ai nayi kokari ma,amma menene tsakanina da yaran bokoko a wuta a haka kaka ta gamawa islam wankan suna fada.

💘💘💘
       *daga* *sisin* *mama*
                             💘💘💘
[11/12, 8:54 PM] ‪+234 703 443 5155‬: (5/10/2016 3:00pm)na umma yahya musa

         🍒🍒🍒🍒🍒🍒
              🍒🍒🍒🍒
                    🍒🍒
                       🍒
     *GOYON* *KAKA*
                   *9*
    Sun fito daga toilet hanne dasu yusufa suka biyowa hanne mai ta shafa ta xauna sukaci abinci,ilah yace wlh wannan taliyar irinta gurin mai shayi dadinta y baci yusufa yace sosaima hanne kuwa lokacin da takai loma tace ai wlh saboda ita bana taba yadda nayi fada da islam,dariya islam tayi tace ba sunanta taliyar gurin mai shayi ba sunanta indomie ta karkatar da baki tace wannan mugun yayan nawa ne y kawomin ita dasu madara harsa biscuit da choculate wai na xuwa makaranta murmushi hanne tayi tace gaskiya y kyauta sai wajen 8:30am suka gama ci dan sunayi suna hira kaka harta gaji da magana islam ta shiga daki ta daukowa kowa chocolate da biscuit kaka kuma ta basu 20 naira sababbi sannan suka tafi.
    A hanya hanne tace islam mu biya gonar malam tanimu islam tace a'ah ki bari mu dawo tukun tinda kinga munyi latti kar a dakemu nikuwa nace latti na yaushe basu suka karasa makaranta ba sai 9:00am dudu du tafiyar batafi ta 10 minute ba amma suka dinga canta sai data kaisu 30 minute islam tace yanxu muje mu haura ta katanga dan wlh baba mai gadi ko muna yawo da uwayen mu baxai barmu mu shiga ba yusufa yace haka xa'ayi daraf naga suna kama katanga sai ka rantse da Allah yan biraye ne sai da suka gama durawa Ashe wani fripect y gansu kuma dokar makarantar ce an hana shigowa ta Katanga.
     Y kamasu sai office din head master akayiwa kowa bulala 5 masu xafi suka dinga kuka sannan aka sakasu neal down sai da sukayi na 30 minute sannan akace su tafi class aikuwa su islam sunsha takaici saboda basu samu sun siyi komai ba a break gashi an buga bell kowa y koma class.
   Nan ma suna xuwa sabon mass teacher dinsu y shigo gashi ranar friday y bayar da assighment cikinsu ba wanda yayi nan y kuma futar dasu y sasu kamun kunne ranar dai su islam sunce da kafar hagu sukaxo makaranta nikuwa nace rashin jinsu😂.
   Gonar malam tanimu suka wuce sai da suka tsinko mangwaro 1 yahau kai islam tace ainice boss dan haka nixan dauka nan fa dambe y sarkesu har malam tanimu yaxo y kamesu yace gurin mai gari xai kaisu suka dinga bashi hakuri yace wlh sai y kaisu mai gari y musu tsakani.

💘💘💘
         *daga* *sisin* *mama*
                         💘💘💘
[11/12, 8:54 PM] ‪+234 703 443 5155‬: (6/10/2016 2:00pm)na umma yahya musa

         🍒🍒🍒🍒🍒🍒
              🍒🍒🍒🍒
                   🍒🍒
                      🍒
      *GOYON* *KAKA*
                  *10*
    Mummy da aunty amarya suka futo suna Allah y kiyaye y tsare hanya Allah y doraku akan hajiya ta yadda ta biyoku sukace ameen suka shiga mota Aslam ne yake driving inda daddy da Abba suke a seat din baya,Aslam driving yakeyi cikin nitsuwa har suka karasa gwarxo parking yayi a kofar gidan kaka suka futa y rufe motar suka shiga ciki.
    Shiga sukayi bayan sun gaggaisa da kaka ta kawo musu ruwa da lemo kallon aslam tayi tace baka tafi koyon aikin sojan ba ai naxata wannan satin ka tafi yace a'ah sai wani watan xan tafi,Aslam yace kaka ina aljanar jijarki ne hararararsa tayi tace ban sani ba murmushi daddy yayi yace aslam islam dince aljana yace ai wlh daddy tafi aljana yanxu muna xaune ma kila a kawo kararta,kaka tace to makaranta ta tafi aslam yace Allah yasa.
     Sallama sukaji anayi aslam ne y tashi yaje y gano dan aikene daga fadar mai gari ana neman kaka aslam yace toh gatanan xuwa y koma y fadawa kaka aiken da a kayo gurinta mayafi ta saba Abba yace haba hajiya ki tsaya mu muje mana kaka tace a'ah dole na amsa kiran mai gari ai kudaixo muje dayake ba nisa a kafa sukaje.
     Su islam suka gani sunata kuka suna sun daina baxasu kara ba iyayen su hanne ma sunxo cikin tashin hankali kaka take tambayar meyake faruwa,su Abba kuwa guri suka samu suka xaxzauna suka gaishe da mai gari,suka tambayi dalilin kiran mahaifiyarsu anan mai gari y fadawa su Abba irin ta'asar da islam da abokananta sukeyi masa a gari sannan da karar da malam tanimu y kawo anan yaja hankalin iyayen sauran yaran daya xama dole su tsawatar da yayansu in ba haka ba kuwa xai dauki kwakwkwaran mataki,sannan yace kowa y tafi da yaranshi sukayi godiya kowa y kama danshi y tafi gda.
   Tun a hanya kaka take sababin masifa akan an tsanar mata jika,anan su daddy suka dinga bata hakuri Abba yace yanxu kawai hajiya ki yadda ki biyomu mu tafi kinga acan ba ruwan wani da wani,islam tace eh kaka mu tafi birni dama wlh nagaji da yadda ake sakamin ido,kaka tace toh shikenan muje mu tattara kayanmu farin ciki sosai ne y kama aslam saboda yanaji y kusa gyara islam.
            Nikuwa nace anya kuwa mudaije xuwa yanxu lbrn y fara ku biyoni danci gaban lbrn😊.

💘💘💘
        *daga* *sisin* *mama*
                               💘💘💘
[11/12, 8:54 PM] ‪+234 703 443 5155‬: (7/10/2016 2:30pm)na umma yahya musa

        🍒🍒🍒🍒🍒🍒
              🍒🍒🍒🍒
                    🍒🍒
                       🍒
      *GOYON* *KAKA*
                   *11*
    Harhada kayansu sukayi a jaka,da gudu islam ta fice a gda gidansu hanne taje tararwa tayi innar hanne tana mata fada akan y kamata ta gyara halinta inba so takeyi ta rasa mijin aure a kauyen ba.
     Sallama islam tayi tace hanne naxo nayi miki salama yau xamu koma birni gidansu babana ko nasaka ta na wala da yadda kowa y sakamin ido,innar hanne ce ta girgixa kai tace Allah y shiryaki islam to ina kudan yake balle romonsa da har xakice an saka miki ido,murguda baki islam tayi tace yanxu ke inna baki gani ba umh hanne xo muje gidansu ilah da yusufa nayi musu sallama,da sauri hanne ta tashi innarta tana kiranta kota kanta batabi ba suka fice.
       A hanya hanne tace yanxu shikenan islam in kin tafi binni xaki manta damu ko,wata dariya islam tayi tace mai xaisa na mantaku kunefa abokanai na na hakika kuma ba ai Abba yace xamu naxuwa hutu washe baki hanne tayi tace Ashe nima wataran xani birni islam tace sosai a kofar gidan su ilah suka tarar da ilah da yusufa anan islam ta sanar dasu tafiyarsu birni suma basuji dadi ba suka dunguma suka tafi raka islam.
     Acan bayan sun gama saka kaya a mota daddy yace to ina kuma islam din,kaka ce ta kama baki tace la'ilah ha illallah in ka bibiya ta tafi gidansu hanne yi musu sallama amma mu jirata.
     Xaman jiran islam sukayi harna tsahon 10 minute amma shiru ba ita ba dallinta tsaki Aslam yayi yace amma yarinyar nan yar raunin wayoce in ba rainin hankali ba tasan jiranta mukeyi xata tafi yawo kaka ce ta hararesa tace to sai taki yiwa abokananta sallam...,bata karasa ba suka hango islam itada su hanne,Aslam yaja dogon tsaki yace saboda yarinya an batata wai har abokanai ne da ita maxa kaka ta hayayyako masa tace saika fadi waya batata kai wlh da badan islam tanason komawa birni ba kuma baxan iya bari ta tafi ita kadai ba wlh da ba inda xani,daddy ne yace hajiya dan Allah kiyi hakuri y kalli Aslam yace be carefull in ba haka ba kuma y girgixa kansa.
     Islam ta karaso ta shiga mota daddy y bawa su hanne kowa 100 ganin da gaske islam tafiya xatayi suka hau ihu da kuka suna bin mota,islam itama ihu takeyi kaka ma harda goge kwallah😢.

💘💘💘
        *daga* *sisin* *mama*
                           💘💘💘
[11/12, 8:54 PM] ‪+234 703 443 5155‬: (7/10/2016 3:00pm)na umma yahya musa

         🍒🍒🍒🍒🍒🍒
              🍒🍒🍒🍒
                   🍒🍒
                      🍒
       *GOYON* *KAKA*
                    *12*
     Aslam ne yaji kukan islam yayi yawa kuma su Abba sunata rarrashinta taki yin shiru,tsawa y daka mata yace da Allah kiyiwa mutane shiru kin cikawa mutane kunne ke gaki mai kawaye ko,dago fuskarta tayi shabe-shabe da gawaye ta murguda masa baki tace to ina ruwanka in baxaka jiba ka toshe kunnanka da wanda ya tilasta maka dole kaji kukana xaro ido yayi yakai mata rankwa shi ta goce,daddy yace Aslam y kake wasa da rayuwarmu ne Aslam yace I'm sorry dad,sannan yace mamana rabu dashi kinji ta washe baki kamar ba ita take kuka ba tace toh.
       Tunda suka tafi take surutu komai ta gani sai tayi magana na tambaya kuma ta tambayi Aslam ko kallanta bayayi sai tayi tsaki tace daddy ko Abba menene wannan saisu fada mata.
       Aslam kuwa duk haushinta yakejin ganin yarinya karama tana shirin rainashi yadda kowa yake girmama shi a gdan amma yanxu xataxo da nata salon na daban murmushi yayi daya tuno da irin axabar da xaiyi mata har saitayi biyayya tsinto ihunta yayi ta kwalla kara tana yeah kiiiii yaja birki saura kadan y bugawa motar gabanshi dan ma Allah y nufa babu mota a bayansa da hatsarin da xasuyi ba kadan bane.
    Kaka firgigit ta farka daga gyangyadin daya dauketa tana salati,su Abba ne suka kalli islam sukace ihun me kikeyi ko kinaso muyi hatsari mu mutu daddy yace kai Aslam kai kuma tunanin me kakeyi,kaka tace so yakeyi y kashemu kawai dama bai damu da rayukan muba.
      Islam tace nifa tsoron wannan nakeyi gani nake in mun hau xamu fado,dariya Abba yayi yace islam rigima wannan fa gadace da ana fadowa ai da bakiga wasu motocin suna biba(nikuwa na kyalkyale da dariya nace kai aradu kauyanci baiyi ba yanxu hawa gadar takewa ihu haka😂😂).
     Aslam kuwa wani bakin cikine y turnike shi a ranshi yana watako ita duk iskancin nata ma tsoron mutuwa takeyi aikuwa xakici ubanki y figi motar,islam kuwa idanunta ta runtse sai da suka sauka akan gadar ta bude idonta.

💘💘💘
         *daga* *sisin* *mama*
                         💘💘💘
[11/12, 8:54 PM] ‪+234 703 443 5155‬: (8/10/2016 4:00pm)na umma yahya musa

         🍒🍒🍒🍒🍒🍒
               🍒🍒🍒🍒
                     🍒🍒
                        🍒
                       *13*
       *GOYON* *KAKA*
    Tafiya sukeyi har suka karasa gda horn Aslam yayi gate man y wangale katon gate din gidan suna shiga yaran gdan suka taho da gudu harda taslem duk suka futo a motar wata mika islam tayi taja doguwar hamma ko rufe baki batayi ba,da sauri Aslam yadan bige bakin yace ba'a fada miki in anyi hamma ana rufe baki ba ihu ta kwala a firgice y juyo yace dan Allah kiyi hakuri yakai hannu y rufe mata baki,da yake ba wanda yaga time din daya bige bakin nata.
     Shiru tayi taja tsaki ta murguda masa baki,kaka ta kalleta tace ke kuma ihun mene wannan kamar wadda tayi gamo cuna bakinta gaba tayi bata bata amsaba.
      Su mommy da aunty amarya ne suka futo sukayiwa kaka sannu da xuwa har part dinta aka shigar da dukkan kayansu dayake an riga an share part din.
       Bayan sun gaida kaka,islam kuwa hankalinta yana kan taslem yar 3 year tanata mata wasa,aunty amarya tace islam baki gammu bane ba gaisuwa murmushi tayi tace aunty amarya ina xuwa wasa nakewa taslem duk maganar da takeyi ko dago kanta batayi ba.
     Girgixa kai aunty amarya tayi a ranta tace Allah y shirya,futa su mommy sukayi suka kawowa kaka abinci kala kala bayan sunci,islam ta mike ta shiga toilet fanfo takeson kunnawa ta kasa,saboda ba irin na kauyensu bane garin kici kici ta kunna shower kawai sai jin ruwa tayi y xubo mata ihu ta saka tana wayyo Allah na shiga uku.
    Da gudu suka tashi sukayi bathroom din ganinta sukayi a tsaye jikinta sai rawa yakeyi ta rufe idonta sai ihu takeyi ruwa duk y jikata,Aslam da Amir dariya suka farayi ganin dalilin kukannata sauran yaranma duk suka dau ihu suna villager girl aunty amarya kuwa tsaki tayi ta koma mommy ce ta shiga bathroom din ta kashe shower din kayanta ta taimaka mata ta cire,sannan tayi mata wanka ta bata towel suka futo,mai ta shafa mata da powder sai kwalli islam tace mommy bakiyi min dige-dige ba,mommy tayi murmushi tace nan birnine ba'ayi ko kinaso a dinga ce miki yar kauye xumbura baki tayi tace niba yar kauye bace mommy tace ai dama bance miki yar kauye ba,islam tace to daxu daga ina ruwa y xubo naga ba a bude saman bandakin yake ba balle nayi xaton ruwan samane jan hannuna mommy tayi suka koma bandakin tace wannan shower sunanta wanka akeyi da ita dariya ta kyalkyale tace yasin birni yayi ta dada kyalkyalewa da dariya a haka suka futo yaran suna ganinta suka fara villager girl kugu ta kama ta joge kafa tana girgixa tace wace bulleja gal din wlh ni ba sa'arku bace sainayi muku tsinannen duka(nikuwa nace kaji turancin manya😂😂).

💘💘💘
          *daga* *sisin* *mama*
                           💘💘💘
[11/12, 8:55 PM] ‪+234 703 443 5155‬: (8/10/2016 4:30pm)na umma yahya musa

         🍒🍒🍒🍒🍒🍒
              🍒🍒🍒🍒
                   🍒🍒
                      🍒
      *GOYON* *KAKA*
                    *14*
     Dariya suka dada tuntsirewa da ita faduwa tayi tahau birgima mummy ce ta korasu sannan ta koma lallabar islam.
     Amera ce ta dawo part din kaka saboda islam,da daddare bayan sun gama cin abinci  islam ta kalli Amira tace Amira wai ku bakwa futa wasan darene,Amira tace eh munan ba'a futa wasan dare amma munayi a sarraunding din wataran,islam ce tayi tsaki tace menene sorondin murmushi Amira tayi dan tasan in tayi dariya yanxu xatasha bala'in islam dan adan xamansu ta gane masifaffiya,tace tsakar gida islam tayi dariya tace auho to tashi muje muyi.
     Xaro ido Amira tayi tace wlh yaya aslam dukanmu yakeyi in yaxo y tarar munayi yace wai saimun hadu da aljanu tsaki islam tayi tace wlh ke xabuwa ce kixo muje xan tare miki in xai dakeki,Amira tace wlh badani ba tsaki islam ta kumayi tace to munyi fada karki kara kulani,murmushi Amira tayi daga haka bacci y kwashesu.
     Washe gari kaf yaran gidan in banda taslem suka shirya suka tafi makaranta bayan daddy da Abba sunxo sun gaida hajiya,islam ta gaishesu,Abba yace islam ki dauko mayafi xamuje ayi miki interview xaki fara xuwa makaranta,bakinta ta xumbura ta dauko tunda suka tafi take guna guni ita batasan makaranta kuma ko an kaita sai taga dama xata,tunda suka doshi gate din makarantar ta saki baki daga saman gate din makarantar an saka *khadija* *memorial*  *nursery* *,* *primary* *&* *secondry* *school*duk daba nisa ne da makarantar ba,dan a  bayan gidansu makarantar take,saboda yadda makarantar ta tafi da imaninta da suka shiga kuwa gaba daya tunaninta y tsaya saboda makarantar duk shuke-shuke ne parking Abba yayi yace mamana futo mu tafi hannunta y kama direct office din principal suka wuce,bayan sun gaisa Abba y fadawa principal yarinya y kawo amma yana neman alfarmar a sakata a primary 3 saboda daga kauye y daukota,principal yace ba komai amma ku nemar mata lesson teacher dan in bata kokari xa'a iyayi mata repeating Abba yace ai dama akwai lesson teacher dayakewa yan'uwansu.
    Principal yace yauwa anan Abba yayi mata registration y siya mata duk wasu school items da xata bukata aka bata unifoam sannan yayi godiya suka futo.

💘💘💘
          *daga* *sisin* *mama*
                          💘💘💘


(9/10/2016 12:00pm)na umma yahya musa

         🍒🍒🍒🍒🍒🍒
               🍒🍒🍒🍒
                     🍒🍒
                        🍒
      *GOYON* *KAKA*
                   *15*
     Direct kasuwa y wuce da ita y siya mata takalman makaranta masu kyau guda uku da socks,da school bag da launching box surutu take tayi masa akan yadda makarantar ta burgeta Abba kuwa sai murmushi yakeyi.
     Suna xuwa gda Abba tun kafin y daidaita packing ta fice a guje direct part din kaka ta sheka a guje ko sallama babu sai ganin islam tayi ta shigo kamar an korota xinbur kaka ta mike tana ke lfy meya faru waya biyoki,ko takan kaka batabi ba ta shige bandaki saboda fitsari ne y korota dama islam tana da wannan dabi'ar bata taba shiga bandaki lokacin da taji bukata sai abin da xatayi yaxo daf sannan xata taho da gudu ta shiga.
       Kaka tananan tsaye kekam kamar soja tana jira taga wa xai shigo,Abba ne yayi sallama y shigo dauke da kayan islam a hannu kaka tace au ashe tare kuke yace eh wlh y samu guri y xauna juye kayan yayi yace hajiya ga kayan islam na makaranta nan anjima aslam xai kaita islamiyya kaka tace to angode Allah yayi albarka Abba yace ameen y fice.
        Islam ce ta futo ta xauna tace kaka kinga makarantar da aka sakani aradun Allah dole na maida hankali kada su koroni,baki ganta bafa tun daga waje fulawoyi da fanti cikinta kuwa harda kwalta da fulawoyi ai wlh jarababben tanimu ma yakemin masifa inna tsinko mangwaronsa to makarantar harda mangwaro da goba kai kaka ga lilina kai komai dai dodar ta tuntsire da dariya,kaka ma dariyar ta tayata tace kwashi kayannaki kikai cikin daki islam tace toh takai daki ta dawo.
      Kaka tace yauwa alhj karami yace anjima aslam xai kaiki islamiyya xumburo baki islam tayi tace gaskiya inshi xai kaini banaso saboda nasan dukana xaiyi tayi a hanya,kaka tace haba ta wajena karki damu xanyi masa magana kafin ku tafi baxai dakeki ba islam tace toh ta tashi,kaka tace ina kuma xaki islam tace xanje nadauko taslem muyi wasa kaka tace toh sai kin dawo,tafe take tana kada yar sandarta tana tana waka part ta gani guda uku rike haba tayi tace ohni yasu to wanne gdan aunty amarya aciki tunani ta tsayayi kawai ta shige wani wanda xuciyarta ta amince mata ta shiga ko sallama babu ta shiga dakunan ta shiga turawa taji duk a rufe har xata juya tace au bari natura wancan ko acikinsa take sadaf-sadaf take tafiya kamar mara gaskiya tana tura kofar kuwa taji ta budu xura kanta da xatayi idonta yayi arba da mugun gani ihu ta kwala.

💘💘💘
       *daga* *sisin* *mama*
                         💘💘💘


[11/12, 8:55 PM] ‪+234 703 443 5155‬: (9/10/2016 1:00pm)na umma yahya musa

         🍒🍒🍒🍒🍒🍒
               🍒🍒🍒🍒
                    🍒🍒
                       🍒
    *GOYON* *KAKA*
                 *16*
     A firgice Aslam da yake goge jikinsa dan fitowarsa daga wanka kenan yakai idonsa kanta da sauri taja kofar ta sheka a guje.
      Tsaki aslam yayi yace oh god meyasa nake sake yarinyar nan take ganina ba kaya sai ta rainani tsaki yayi yace ai tana rainani ubanta xataci a gdannan.
    Islam kuwa sai data futa daga part din sannan ta tsaya tana maida numfashi dariya tahauyi tace lallai yaya aslam dinnan dan iskane in banda iskanci y futo daga bandaki ba kaya bakinta ta kama au kar a jini ace nima naxama yar iskar tunda naganshi ba kaya dariya ta dada kyalkyalewa da ita.
      Aunty amarya ce ta futo dauke da taslem xata je part din mommy islam ta gani tanata babaka dariya aunty amarya ce ta kirata tace ke islam dariyar me kikeyi tsagaita dariyar tayi tace ba komai aunty amarya tace toh me kikeyi anan tace gidanki xani dauko taslem aunty amarya tace toh yar kauye ai kin shigo gda part xakice in kuma da hausar xaki fada sai kice bangare xumbura baki islam tayi tace wlh aunty amarya niba yar kauye bace kosu hanne cemin sukeyi yar birni,aunty amarya tace ke kika sani ni karbeta xuwa tayi xata karbi taslem tana kunkuni aunty amarya tace me kike cewa xumbura baki tayi tace niba magana nakeyi ba girgixa kai aunty amarya tayi tace Allah y shirya.
     Part din kaka islam ta koma sunata wasansu da islam kaka tace nifa kun dameni da hayaniya islam tace kijiki kakannan toki tafi dakinki mana,aslam ne yayo sallama y shigo suna hada ido da islam ta tuntsire da dariya mamaki y shigayi da sauri yayi kanka y buge bakin kuka ta fara tana toni menayi maka Allah y isana mugu wani bugun y kaiwa bakinta da sauri kaka ta taso tace haba metayi maka daga shigowarka xaka fara dukanta,tsaki yayi yace bakya gani daga shigowa ta muna hada ido tahau yimin dariya,kaka tace to dalilin me dan tayi dariya xakace dakai take yace aini ta kalla.
      Islam tace eh anyi dariyar ai abun dariya kayi a xuciye y mike da gudu ta xari taslem suka shiga dakin kaka ta saka key kwafa yayi yace ai xaki futo tace eh inna futo ka kasheni karka barni da rai tayi tsaki.
     Komawa yayi duk xuciyarsa a xafafe kaka ta kalleshi ta watsar tace wlh can kaikasan inda ka kwaso wannan bakar xuciyar taka da alhj xaiji ta tawa ma daya hanaka tafiya aikin sojannan bakaje bama yaka kare balle kaje soja tayi tsaki,murmushi yayi yace haba ta wajena ai bakya soma ba dan Allah karki cewa daddy y hanani xuwa aikin sojannan kinga shima jahadi ne tace toh naji,anjima kasan xakakai islam makarantar islamiyya ko yace eh ai da wurima xanxo tace ba xuwanka da wuri ba Allah ka daketa a hanya tamuce dakai mikewa yayi yace wlh tsohuwarnan rigimarki tafi karfinki sai anjima y fice.

💘💘💘
       *daga* *sisin* *mama*
                           💘💘💘
[11/12, 8:56 PM] ‪+234 703 443 5155‬: (10/10/2016 2:30pm)na umma yahya musa

         🍒🍒🍒🍒🍒🍒
              🍒🍒🍒🍒
                   🍒🍒
                      🍒
    *GOYON* *KAKA*
                 *17*
     Bayan yaran gda sun dawo daga makaranta misalin 4:00pm suka shirya suka tafi islamiyya inda baxasu dawo ba sai 8:00pm.
       Wajen 5:30pm sannan aslam y shigo yace islam taxo suje kamar abin arxiki tasaka hijab suka tafi,har sukaje makarantar bawanda yacewa wani ci kanka office din head master sukaje bayan sun gaisa aslam yace, yarinya y kawo head master yace eh munyi waya da alhj dama yace xa'a kawo yarinya kallan islam yayi yace yaya sunanki tace islam yace masha Allah nagaskiya xaki fadamin tace Aysha Aliyu Umar yace suna masu dadi yasa wani malami yayi mata interview anan fa akeyinta domin islam ko ixu daya bata kai ba,aka janyo mata acikin suratul nab'i xaro ido tafarayi malamin ya canja suratul naxi'at itama bata iya ba dakyar dai aka samu takawo suratul a'alah itama sai da akaci gyaranta aka dada tambayarta wasu surorin ta karanto ammafa a kowacce sai anci gyaranta amma dai kira'arta da dadi da akaxo sauran littattafai kuwa duk bata iya ba (karku manta anu kori islam daga islamiyya a garinsu saboda rashin jinta allo takeyi itama sai taga dama take xuwa kuma a makarantar allo dama qur'ani kawai akeyi),haushi da bakin ciki kuwa duk y turnike aslam,head master y kalli aslam yace sai dai mu sakata aji 1 saboda kasan makarantar nan tahafix ce in muka sakata aji 2 sun wuceta baxata taba gane karatun ba,ihu tahauyi tana wlh ita baxa a sakata aji daya ba salon yara su rainata harda birgima takeyi a kasa tsawa aslam yayi mata yace ta tashi amma tace  baxata ashi ba sai indai xa'a sakata a aji 2 head master ne yace toh taso kiji tashi tayi tana kade jikinta tana goge hawaye.
        Head master yace xa'a saki a aji 2 amma kin yadda duk randa baki iya hadda ba xa'a dakeki shiru tayi da taji xancen duka murmushi head master yayi yace kinyi shiru dago kanta tayi tace kuma dukan da xafi murmushi y sakeyi yace eh mana bakince aji 2 kikeso ba tace eh nayadda yace toh shikenan littattafai y debo y bawa aslam yace ranar asabar ta fara xuwa godiya aslam yayi suk a tafi.
      A hanya aslam yace dakikiyar banxa dakikiyar hofi dama nasan ba abin da wannan kwakwalwar taki xata dauka mai kwakwalwar kifi kawai,murguda baki tayi tace wlh niba dakikiya bace kuma karka kara cemin mai kwakwalwar kifi kuma wlh indai nice sai kayi dana sanin maganar nan daka fadamin bakinta y buge yace kin dade bakiyi ba murguda baki ta sakeyi tace kuma Allah y isana dada buge bakinta yayi ta saki ihu har sukaje gda tana kuka.

💘💘💘
        *daga* *sisin* *mama*
                            💘💘💘


[11/12, 8:56 PM] ‪+234 703 443 5155‬: (11/10/2016 5:00pm)na umma yahya musa

         🍒🍒🍒🍒🍒🍒
               🍒🍒🍒🍒
                    🍒🍒
                       🍒
     *GOYON* *KAKA*
                  *18*
    Suna shiga part din kaka ta dada wage murya tana ihu,da sauri kaka ta futo a daki da sauri tana nenene y faru islam,cikin shashshekar kuka kamar wadda akayiwa tsinannan duka ta fara magana dakyar saboda yadda numfashinta yake sama da kasa,tace toh ba yaya islam bane tunda mukaje makaranta akayimin gwaji saboda ban iya wani abinba ya karbi bulalar malamin makarantar ya dinga dukana yana kwallo dani yayi ta xagina yana cemin mai kwakwalwar kifi sannan tayi shiru.
     Shidai Aslam tsayawa yayi kallonta kamar t.v ya saki baki saboda yadda yaji tana masa sharri tana hado xancen gaskiya da karya bai gama tsinkewa ba sai da yaga kaka ta janyo akwatin kayansu tana goge hawaye tana indai dan mun dawo gidanku kake mana wulakanci yau xamu koma inda muka futo,to dama in banda islam ma taso mu dawo me xai dawo dani,amma saboda ka rainani kafin ku tafi sai dana ja maka kunne akan kada ka sake ka daketa amma dayake ka rainani ni ban isa nace ba shine sai daka daketa da sauri Aslam y tafi yana kaka dan girman Allah kiyi hakuri wlh ban dake taba in baki yadda ba to kije makarantar ki tambaya amma ni bandake taba,kaka firr taki ita dole sai ta koma gwarxo yau Aslam cikin rawar murya yace kaka ki rufamin asiri kiyi hakuri insu daddy sukaxo nasan rainane xai baci,tsaki kaka tayi tace ai gwanda su in sukayi maka magana kaji amma ba abinda xai hanamu tafiya.
   Tsilli-tsilli islam tayi da ido tuno irin kyawun makarantar da akaje aka sakata ga liluna a ranta tace ina wlh baxan koma kauye ba ban hau ko lilon bama da sauri tace to shikenan kaka ki mayar da kayanmu karmu tafi insu daddy sunxo saiki fada musu suyi masa duka shima kaka tace shikenan.... Kafin ta rufe baki sai gasu daddy nan sun shigo kululu cikin Aslam y bada kara saboda bayasan bacin ran iyayensa,bayan sunyi sallama sun shigo bayan sun gaishe da kaka,Aslam kuma y gaishesu daddy yace hajiya yana ganki da jaka kuma dukkanku a tsaye nan ta fara ai da tuni mun dade a tasha,daddy yace innalillahi meya faru me xakiyi a tasha nan ta fada musu abinda Aslam yayiwa islam kuma sai da taja kunnensa kafin y tafi kaita makarantar,Abba dai shiru yayi dan yasan karya islam takeyi,daddy kuwa fada y shiga yi ta inda y shiga batanan yake futaba,Abba ne y tausheshi akan yayi hakuri,daddy y kalli Aslam yace kuma ka shirya domin admission dinka y futo xaka tafi skul of army din kuma ka gama hada komai yau saboda gobe xaka tafi,godiya Aslam yayi y futa.
   Islam murna kuwa kamar anyi mata bushara da gdan aljanna saboda tasan ko banxa xataci karanta ba babbaka domin yaya ameer ba ruwansa.

💘💘💘
        *daga* *sisin* *mama*
                         💘💘💘
[11/12, 8:56 PM] ‪+234 703 443 5155‬: (11/10/2016 5:30pm)na umma yahya musa

        🍒🍒🍒🍒🍒🍒
              🍒🍒🍒🍒
                   🍒🍒
                      🍒
     *GOYON* *KAKA*
                   *19*
    Aslam yana shiga daki gado y fada jin ransa yayi yana kuna,duk da shiyakeson skul of army dinnan amma yau sai yaji bayaso haka y dinga juyi har bacci barawo y saceshi.
    Washe gari da misalin 11:00am ya shirya tsaf y futo cikin shirinsa part din momynsa yaje bayan y gaisheta anan tayi masa nasiha sosai mai ratsa jiki,sannan tayi masa fatan alkhairi kuma Allah yasa y samu abinda yakeso godia yayi mata daddy ma yayi masa tasa nasihar tashi yayi yace bari yaje yayiwa aunty amarya da Abba sallama y futa.

     Lokacin daya shiga part din aunty amarya itama a xaune y tarar da ita itada Abba taslem kuma tana wasa,y gaishesu suka amsa suma sunyi masa nasiha da fatan alkhairi sannan y tashi yace bari yaje part din kaka.

     Yana shiga a lokacin islam ta futo daga daki sleeping dress ne a jikinta riga da wando cotton pink colour gashinta ya barbaje a fuskarta da bayanta kallo daya yayi mata y dauke ido karasawa yayi ya gaida kaka ta amsa,yace toh kaka naxo miki sallama ne,tace au mai gidan harka futo to Allah y kiyaye y tsare yace ameen itama tayi masa nasiha sosai.

   Islam ta kalla tace baxaki yiwa yayannaki addu'a ba yau xai tafi makarantar aikin soja xumbura baki islam tayi tace toni ina ruwana in yaje ma karya dawo dan duk gidannan yafi tsanata tunda shi yake dukana ta karashe maganar da murguda baki,kamota kaka tayi ta daura ta a cinya tace haba islam din kaka yanxu inya tafi ba shikenan ba kiyi masa addu'a kinji kinga jirgi xai hau,xabura tayi ta tashi daga cinyar kaka tace jirgi fa kikace kaka,kaka tace eh islam ta kara cewa mai tafiya a sama ko,girgixa kai kaka tayi,shidai Aslam kallanta kawai yakeyi,murmushi Islam tayi ta matsa kusa da Aslam ta kama hannunsa biyu tace yaya Aslam Allah y tsare y kaika lafiya,wani dadi yaji a ransa shima murmushi yayi yace ameen Islam dan Allah ki daina fitina ki maida hankalinki a karatu kinji.

   Kurr ta kura masa ido a ranta tana tabb ai yanxu xan bude shafukan rashin ji sainayi suna akaf unguwarnan,ganin da Aslam yayi ta tafi tunani shiya sakashi girgixa mata hannu firgigit ta dawo daga tunanin da take tace eh mekace ya Aslam murmushi yayi yace Allah y shiryaki tace ameen.

   Tashi yayi yace toh kaka ngd nixan tafi har wajen mota Islam ta raka Aslam hannunta na cikinnasa su mommy suka futo daddy da Abba ne suka kaishi airport y yanki ticket y wuce photercort sai muce Aslam Allah y kaika lfy y bada abinda aka tafi nema ameen.

💘💘💘
      *daga* *sisin* *mama*
                           💘💘💘


[11/12, 8:56 PM] ‪+234 703 443 5155‬: (11/10/2016 6:00pm)na umma yahya musa

         🍒🍒🍒🍒🍒🍒
              🍒🍒🍒🍒
                    🍒🍒
                       🍒
      *GOYON* *KAKA*
                    *20*
    Islam abin nema y samu tana komawa dakin kaka tahau rawa harda wakarta itama kaka dadi takeji saboda tasan yanxu islam xata sake saboda badan takurarta.

    Da yara suka dawo islam har party ta hada kaka ce ta bata kudi taje tasiyo biscuit da alawa a gaban layinsu ta dawo lokacin akwai wuta ta kure kida sukayi rawa ta rabawa yaran biscuit da alawa sannan tace yaune ranar da Islam ta samu yanci nayin abinda takeso ihsan ce take fadawa aunty amarya sakawa tayi aka kira mata Islam tayi mata fada aikuwa tahau kuka tana dama itace kadai bataso tafison su ihsan dakyar aunty amarya ta lallabata tayi shiru saboda tana tsoron masifar kaka,dan bata da hakuri akan duk wanda y taba islam.

   Yau thursday malamin da yakewa su amera lesson yaxo yau harda islam a gurin lesson din ma bata xauna ba ta tsokali wannan ta xunguri wannan a haka aka gama musu malamin y tafi.

     Sai dare lokacin da zasu kwanta ta takura Amira saita koya mata karatun aikuwa haka Amira tayita nuna mata har sai data iya,dariya islam tayi tace Amira kinsan meyasa nakeso na iya karatu yanxu sosai girgixa kai Amira tayi kwafa islam tayi irin maganar da xata fada tayi mata ciwo tace yaya Aslam ne yacemin mai kwakwalwar kifi dariya Amira ta tuntsire da ita Islam tace to dallah malama menene na dariyar wlh saina fasa fada miki,Amira ce ta gimtse dariyarta tace to nayi inaji Islam tace to shine yanxu na wanke kwakwalwata nayi alkawarin saina bawa yaya aslam mamaki duk randa y dawo,Amira tace ai hakan yana da kyau suka kwanta.

     Aslam bayan ya sauka a photercourt taxi y tara ta kaishi gdan wani abokin daddy bayan y huta yayi wanka  yaci abinci yaje suka gaisa da matar alhjn shi yayi musu jagora shida safwan dansa xuwa makarantar sai daya gama musu cuku-cukun komai sannan y koma gda makarantar da yake akwai hostel to a hostel sukace xasu xauna.

       Ya kira daddy Abba mommy da aunty amarya y fada musu y sauka lafiya har yaje makarantar sunji dadi sosai.

    Yau islam ta fara xuwa islamiyya kamar yarinyar kirki haka ta nutsu malamai sukaxo sukayi musu karatu wata yarinya ce ta takata islam tace ke kin takani cikin masifa yarinyar tace nataka din idan kuma xaki iya ramawa bismilla har xatayi magana Amira ta hanata tace wlh kausar masifaffiya ce kowa a ajinnan tsoronta yakeyi saboda karfi ne da ita mai kashi dayafa akece mata islam tace toh ina ruwana wlh saina rama da sauri Amira ta riketa tace dan Allah ki rufa mana asiri murmushi islam tayi tace to shikenan(nikuwa nace anya kuwa yafiyar takai har xuci mudaije xuwa😊).

💘💘💘
         *daga* *sisin* *mama*
                         💘💘💘
[11/12, 8:57 PM] ‪+234 703 443 5155‬: (12/10/2016 2:00pm)na umma yahya musa

         🍒🍒🍒🍒🍒🍒
               🍒🍒🍒🍒
                     🍒🍒
                        🍒
      *GOYON* *KAKA*
                    *21*
     Ana tashinsu daga makaranta kausar har xata futa a aji taji an janyo hijabinta kii tayo baya a masifance ta juyo tace wanne dan rainin hankalinne xai jamin hijab,kallanta islam tayi sama da kasa tace nicenan ba kince daxu in rama takani da kikayi ba to yanxu xan rama,murmushi kausar tayi tace dani xakiyi fada islam a tsiwace tace eh ke wacece daya wuce banxa,Amira dake gefe jikinta sai rawa yakeyi yara kuwa da sukeji haushin kausar addu'a sukeyi Allah yasa islam tafi kausar karfi ta casa musu ita a xafafe kausar ta kaiwa islam duka da sauri islam ta matsa yanayin yadda kausar takai dukan shi yaja ta fadi kasa da sauri islam ta danneta tahau dukanta ta ko ina duk yadda kausar taso ta kwace kanta taki (nikuwa nace karfin kauye da karfin birni ba daya ba😜) tuni kausar tahau ihu tana neman taimako yara kuwa me zasuyi inba dariya ba nan suka hau ihu suna sai Islam! Islam!! Islam!!!.

    Malami ne yaji ajin anata ihu da sauri y karasa ganin abinda ke faruwa shiya saka shi hanxarin xuwa dakyar y dage islam daga kan kausar islam tana ta maida numfashi kausar kuwa kuka takeyi sosai islam tace wlh hmmm ai na fada miki hmmm ni ba sa'ar yarinya bace yadda take magana tana muxurai shine yasaka malam murmushi yace meya hadaku duk yaran ajin sukace kausar ce da tsokana ta taka islam kuma taki bata hakuri,dayake malam yasan halin kausar kusan kullum sai an kawo masa kararta shiyasa bai dauki wani mataki ba y bawa kausar hakuri yace islam ta bata hakuri cikin kumbura dakyar tace kiyi hakuri,malam yace kausar ma tabawa islam hakuri itama ta bata sannan kowa y futa dayake daukar yara ake xuwa sai 8:00pm ake tashi a skul din.

     A mota Amira tace wlh islam banxaci xaki iya dukan kausar ba saboda kowa tsoronta yakeyi kuma har ajinmu na boko daya,murmushi islam tayi tace toh an fada miki kowa ma matsoraci ne kamarku ai wlh ni baxan kyaleta ba indai tamin casata xanyi.

💘💘💘
       *daga* *sisin* *mama*
                          💘💘💘


(12/10/2016 2:30pm)na umma yahya musa

         🍒🍒🍒🍒🍒🍒
              🍒🍒🍒🍒
                   🍒🍒
                      🍒
                      *23*
    Washe gari da islam taje makaranta sai wani shan kanshi takeyi yan ajinsu kuwa sai nan2 da ita sukeyi,ganin da kausar tayi kowa y koma gurin islam shiya dada bakanta mata rai a haka dai har aka tashi.

    Yau islam murna takeyi xataje makaranta mai lilo tun asba yau ta tashi ba yadda kaka batayi da ita akan takoma bacci ba amma taki sam.
 
      7:00am ta gama shiryawa cikin unifoam dinta maron colour doguwar riga iya gwiwa cikin rigar kuma white shirt ce mai gajeren hannu sai farar socks data saka har gwiwa kaka tayi mata packing din gashin ta da riboms inda y sauka har bayanta ta saka white hijab karami mai hula amma duk da haka sai da gashin nata y futo,xungurin Amira tayi tace wai baxaki tashi ki shirya ba firgigit Amira ta tashi wanka ta shiga itama data futo ta shirya irin shirin islam itama gashin ta da akayi mata  packing har wuyanta y sauka futa sukayi suka gaida kaka sukayi break past black shoe duk sukasa yasha punish sannan suka rayaya skl bag dinsu sallama suka yiwa kaka suka futa.

     Part din mommy sukaje sika gaida daddy da mommy,mommy sai tsokanar islam takeyi wai unifoam din yayi mata kyau kamar dan ita akayi shi,islam kuwa sai yashe baki takeyi tanajin dadi daddy y bawa kowa 50 naira.

    Part din aunty amarya sukaje suka gaidata da Abba anan suka dauki launching box dinsu saboda ita take yiwa yara abincin makaranta dukkansu sukaje suka futa suka shiga mota bus saboda suna da yawa islam da Amira kuma suka shiga ta Abba saboda shi xai kai islam.

     Sunje Abba yakai islam principal din yace to shikenan a kira uncle hasheem shine malamin class dinsu Amira ce ta kirashi principal yace ga sabuwar daliba an kawo maka uncle hasheem cikin girmamawa yace OK sir assembly suka futa akayi musu nasu nayan primary section bayan an gama musu ayi na yan secondary section.

       Class islam suka tafi a seat din Amira ta xauna saboda su biyu ne a seat din itada kausar,lokacin da kausar ta shigo arba idanunta yayi da islam dam kirjinta y buga kuma gashi a seat dinta ta xauna xuwa tayi tasamu guri ta xauna.

      Uncle hasheen ne yaxo ya kira suna yayi introducing din Islam ga sauran student y kalleta yace what is ur name dakyat ta tattaro nutsuwarta cikin barin baki tace my name is Aysha Aliyu Umar uncle hasheem yace nice name how old are u tace I'm 8 year old yace OK go back to ur seat dam kijinta y buga saboda bata gane meyake nufi ba Amira ce ta yafito ta da hannu cikin sanyin jiki ta tafi ta xauna.

💘💘💘
          *daga* *sisin* *mama*
                           💘💘💘


[11/12, 8:58 PM] ‪+234 703 443 5155‬: (14/10/2016 12:00pm)na umma yahya musa

         🍒🍒🍒🍒🍒🍒
               🍒🍒🍒🍒
                     🍒🍒
                        🍒
     *GOYON* *KAKA*
                   *24*
    Da misalin 4:00pm tafi makarantar islamiyya  a hanya suka hadu da kausar suka tafi gaba daya,suna tafe suna wasa da tsokana dan duk yaron da suka hadu dashi sai sun dan dakeshi sannan su sheka da gudu,Amira tace Allah yau malam dalha ne yake tsaron makara,kuma dukanshi da xafi islam ceta hayayyako mata tace ita ta taki haka kuwa ta kama hanya ta tafi da taga basu da niyyar tafiya su kuwa basu sai wajen 4:30pm suka karasa nan suka tarar ana dukan latti yara sai kuka sukeyi haka suka shiga suna raba idanu aka tsutstsula musu bulala suka shiga aji suna kuka Amira data gansu tace me xatayi inba dariya ba ta dinga dariya tace hakkin yaran da suka daka a hanya ce sukuwa haushi duk y ishesu,yan class kuwa manaki sukeyi yadda islam da khausar suka xama kawaye amma ba halin magana dansun gane a kule suke karsu sauke kwandon bala'insu a Kansu.

      Bangaren Aslam kuwa karatunshi yakeyi sosai dan babban burinshi dama y xama soja,ga training kullum sai sunyi tuni jikin shi y fara murmurdewa dama gashi mai kirar karfi,koda yaushe suna waya da yan gida wani lokacin harda yaran gran amma basu tabayi da islam ba,a ranshi yana mamakin taurin ran yarinyar yasha bawa safwan lbrnta shikuwa safwan sai yayi dariya yace gaskiya yarinyar nan ta dace dakai kyawunta ayi yar gda a xuciye Aslam xaice god forbid mexanyi da ita ai tamin yarinya babban yaro kamata na bige a tatsitsiyar yarinyarnan baran2 suke rabuwa da safwan amma duk randa xancen y tashi saiya masa maganar Islam.
 
          Su islam kuwa rashin ji sai abinda y karu dan yanxu a makarantu 2 su babu wanda baisan islam da khausar ba dan basa barin ta kwana dan a boko basu kyale kowa ban dan ko yan secondary section ne sukayi musu rashin kunya sukeyi musu.

     Abinda yake taimakarsu 1 yan matan suna shakkar uncle hasheem dan matashi ne dan kwalisa ya iya daukar wanka rububinsa sukeyi yan samarin kuwa suna shakkar yayyin su islam din maxa dan duk yan gdan su islam makarantar sukeyi inka dauke Aslam da Ameer da sukayi candy sai tasleem davata isa makaranta ba.

      A aji kuwa uncle hasheem y gaji da yadda ake kawo masa karar su islam kullum cikin alkalanci yace amma su islam basu canja haliba har sai daya fara dukansu.

     *assalamu* *alaikum* *masoyan* *goyon* *kaka* *kuyi* *hakuri* *da* *jina* *jiya* *shiru* *wlh* *matsalar* *network* *na* *samu* *dftn* *xakuci* *gaba* *da* *biyoni* *danjin* *yadda* *xata* *kasance* *ngd*😊.

💘💘💘
       *daga* *mrs* *hamisu* *taura*
                          💘💘💘
[11/12, 8:58 PM] ‪+234 703 443 5155‬: (16/10/2016 1:00pm)na umma yahya musa

         🍒🍒🍒🍒🍒🍒
               🍒🍒🍒🍒
                    🍒🍒
                        🍒
     *GOYON* *KAKA*
                   *25*
       Haka rayuwa tayi gaba da kasancewa daga islamiyya har boko su islam sun gagari kowa inda Allah y taimakesu ma suna da kokari,sannan sai da tasan yadda tayi aka daina kaisu makaranta a mota,dawowa ne kawai ake daukosu.

     Dan akwai wani lokaci da suke tahowa suka tare wani yaro dan class dinsu islam da khausar sukayi masa duk wai yayi musu dariya a class lokacin da uncle hasheem yake dukansu,duka sukayi masa sosai harda fasa masa baki da yaga masa unifoam washe gari iyayen yaron sukaje makaranta suji dalilin dukan yaransu da su islam sukayi.

     Lokacin da aka kirasu sukayi tsilli 2 da ido displin master akasa y xanesu,aikuwa suka dinga kuka wiwi harda majina da yawu sannan akayiwa iyayensu waya sukaxo aka fada musu irin ta'asar dasu islam sukayi hakuri suka dinga bayarwa to tun daga lokacin yan ajinnasu suka dan samu sauki.

    Lokacin da Abba y koma gda yake fadawa kaka abin da islam da kawarta sukayi a makaranta cewa tayi to ai haka shine dai 2 dan dana kai karar islam gwanda akawomin dan ko a kauye bata daukar raini shiyasa nake alfahari da ita saboda bata daukar raini dukkuwa da karancin shekarunta,Abba yace Allah y kyauta,kaka tace ameen y futa.

     Aslam kuwa yanacan jiki duk y murde dama shi mai siffar karfafa balle kuma y samu training yauma kamar kullum sundawo daga training shida safwan,Aslam yace wlh inaso inje gda dannayi missing dinsu da yawa,dariya safwan yayi yace kayi missing din yan gda ko kayi missing din islam saboda ai naga yan gda suna xuwa maka visiting kawai ka futo kace kayi missing din jerry dinka y karasa maganar yana kyakyata dariya,tsaki Aslam yayi yace Allah y sawake min narasa wanda xanyi missing sai wannan fitinanniyar yarinyar kai bakasan halinta bafa ita ko yaya muka xauna saita batamin rai ko kadan batason farin cikina safwan y kyalkyale da dariya yace shiyasa ai kuka xama tom & jerry kai tom ita jerry wlh abokina da xakuyi rayuwar aure da islam dakuwa na koma gidanku da xama saboda nadinga kallon drammer y karashe xancen da dariyar shakiyanci,darararsa Aslam yayi yace ko kadan ko a mafarki baxan taba aurar yarinyar nanba nasha fada maka cewa ni babbar mace nakeso wadda xata dauki lalura ta ba wannan tatsitsiyar yarinyar ba,safwan yayi karaf yace ai itama xata girma tsaki Aslam yayi yace naga kai xancen dadi yakeyi maka y dauki towel y shige bathroom wata dariyar safwan yayi yace woo Aslam na islam bada kanka a sare kaje gda kace y fadi.

    Lokaci ya tafi abubuwa da yawa sun faru aciki harda gama primary skul dinsu islam rayuwa tanawa islam dadi saboda rashin ganin Aslam dan ita harmantawa takeyi dashi.


💘💘💘
       *daga* *mrs* *hamisu* *taura*
[11/12, 8:58 PM] ‪+234 703 443 5155‬: (16/10/2016 2:00pm)na umma yahya musa

         🍒🍒🍒🍒🍒🍒
              🍒🍒🍒🍒
                    🍒🍒
                       🍒
    *GOYON* *KAKA*
                  *26*
      *3* *year* *letter*
  Mislan 4:00pm islam ce xaune tana tsantsara kwalliya kaika rantse wata shahararriyar yan mata ce a lokacin tana da 11 year Amira ma tana gefenta tana shiryawa sunyi bala'in yin kyau englishi wears suka saka wandone pencil black da body hug ta islam purple ta Amira pink Islam tanada veil purple Amira kuma pink sunyi kyau sosai wani arnen takalmi suka saka black mai tsini da igiya ma ake daureshi.

   Futa sukayi suna islam ce tayi juyi ta kashewa yaya haidar ido tace my bros yaka ganmu munyi kyau ko yace sosaima ai fadar irin kyawun da kukayi bata bakine,tace toh yanxu ka dauko mukullin mota ka kaimu gidansu khausar wanta sagir y hada mana party yace tab kuje isya ya kaiku niyau banajin xan iya futa,kallan kaka tayi ta shagwabe fuska tace kinji shiko kaka wai baxai kaimu ba kaka tadan sassauta murya tace haba angona daure ka kaisu dan Allah tashi yayi yace toh kunci albarkacin kaka kuxo na kaiku amma ku sani wlh baxan daukoku ba islam tace eh munji futa sukayi da aunty amarya suka hadu xata shiga part din kaka tace toh sarakan yawo ina kuma xakuje carab Amira tace gidansu kausar,aunty amarya tace towa kuka tambaya kuma me xakuyi,islam ta xumbura baki tace kaka muka tambaya kuma ai party yayansu kausar y hada mana kuma kaka tace muje girgixa kai aunty amarya tayi tace Allah y shirya.

     Mota suka shiga islam a gaba Amira a baya y kaisu gidansu kausar y juyo dayake ba nisa neman magana ne irinna islam tace sai a mota wai itama yanxu ta xama yan mata.

    Shiga sukayi har part din mamarsu khausar suka gaisheta,acikin gdan yaya sagir yasaka akayi decorating aka kawata gurin itama khausar irin dressing din su islam tayi amma ita body hug da veil dinta red kawayensu maxa da mata sunxo gurin dan harda yan islamiyyarsu sunxo.

      Sagir y kalli islam yace pretty kinga kyawun da kikayi kuwa ai kin haska gurinnan tamkar xara acikin taurari,wani farr tayi da ido ta kyalkyale da dariya tace kai yaya sagir karka bani kunya mana yace au baki yadda ba kenan ko pretty murmushi tayi wanda har saida dimfil dinta y loba ta rufe idanunta da hannunta kama hannunta yayi yace taho muje muyi rawa,suka shiga d.j y saki kida su kausar suka mara musu baya suka fara cashewa.

       A daidai gate din gidansu y sauka a taxi  sanye yake da white t shirt da wandon kaki na sojoji kanshi da hula y daura ainahin rigar unifoam din a kugunsa yana rataye da wata katuwar jaka a kafadarsa yana da tsayi dan irin gient dinnanne jikinshi ne xai tabbatar maka da cewa kakkarfa ne dan irinsu ake kira da lion shape,hular y cire y karewa area din kallo subhanallah shine abinda na fada saboda haduwar saurayin chocolate colour ne yana da wani irin sexy eyes wanda eye lashes suka kawata shi xara2 yana da cikar gira baka kirin kwantacciya dogon hancine dashi har baka yayinda yake da dan madaidaicin baki lebenshi pink colour ne wanda ta ido xaka gane xaiyi laushi,yanada kwantaccen saje yayinda wani gashi y xagaye bakinshi wani irin sihirtaccen kyawune dashi murmushi y saki lokacin daya karewa layin kallo ai susucewa nayi saura kiris birona y fadi saboda bayyanar jerarrun hakwaranshi farare tass yayinda siririyar wushirya ta kawata tsakiyarsu daga kumatunshi na dama  kuma y lotsa daidaita xaman jakar yayi a kafadarsa y fara tafiya irinta xaratan maxa yana wani taku da karfinsa nidai a tunanina xai kai 25 year amma a yadda yake saikayi tsammanin dan 30 year ne.

💘💘💘
         *daga* *mrs* *hamisu* *taura*
                             💘💘💘
[11/12, 8:58 PM] ‪+234 703 443 5155‬: (17/10/2016 2:00pm)na umma yahya musa

         🍒🍒🍒🍒🍒🍒
               🍒🍒🍒🍒
                     🍒🍒
                        🍒
      *GOYON* *KAKA*
                    *27*
    Saida naga gdan daya shiga mutsitstsike ido nayi nace kai badai Aslam bane yaxama wannan karkarfan namijin ba da gudu nabishi ganin harya shige gdan.

      Aunty amarya ce ta fara ganinshi a lokacin ta futo daga part din kaka fara'ar fuskarta ce ta fadada da sarsarfa y karasa gurinta jakarshi y ajiye y rungumeta wani sassanyan numfashi y saki yace i miss u my aunty,dariya tayi ta xareshi daga jikinta ta saki dariya tace lallai my son ka sammacemu ko waya,wani murmushi yayi wanda y kara futo da ainahin kyawunsa yace ai surprising dinku nayi,tace lallai kam kuma kaci hannunsa ta kama da daya hannun kuma y dauko jakarshi  suka karasa shiga part din mommy a palo suka tarar da mommy tana kallon arewa 24 da sauri y saki hannun aunty amarya yaje y rungume mommy dariya mommy tayi tace auntyn yara gaskiya yaronnan naki baya girma kiga yadda yaxo y turmusheni,shagwabe fuska yayi yace kai my mom yanxu bakiyi missing dina ba (ni dariya y banima yadda yake shagwabe fuska 😂) aunty amarya tace a'ah mommy ai duk cikin kewarmu ne tashi Aslam yayi yace su daddy basu dawo ba mommy tace eh suna kasuwa yace OK banaje naga my granny da sassarfa y fice,mommy tace auntyn yara kiga yadda danki ya wani xama kato dariya aunty amarya tayi tace ai aikin soja ba wasa bane shiyasa nake alfahari da dana dariya mommy tayi tace gaskiya tashi aunty amarya tayi tace bari naje na hadawa my son abinda xaici tunda bai sanar damu ba girgixa kai mommy tayi itadai tana farin cikin irin yadda fateema takeson yayanta.

      Da sallama y shiga part din kaka kaka ta tashi da hanxari tana wanake gani kamar mai gidana da sauri y karasa yahau juya kaka saida y wanata tamkar fanka sannan y rungumeta kaka kuwa sai maida numfashi takeyi 😂,yace wlh matar nayi kewarki sosai da sauri kaka ta kwace jikinta ta koma ta sauna ragwab akan kujera tana maida numfashi 1 da 1 tace lallai Aslam yauna tabbatar da sojoji bakuda imani ko tausayina bakaji ba kake wanani tamkar fanka,su ihsan da suke xaune a palo sukuwa me xasuyi inba dariya ba,Aslam ma murmushi yayi yace Allah y baki hakuri uwargidana wai irin yadda nayi kewarki na nuna miki doke hannunsa tayi da yake kan cinyarta tace naji dai murmushi yayi y tashi yana sosa keya kallansu ihsan yayi yace baku iya gaisuwa ba,suka gaisheshi y amsa sannan y fuce yana kaka ki damamin fura.

      Yana futa yayi kicibis da Amir da sauri suka rungume juna,amir yace dawowata kenan daga skul aunty amarya take cemin ka dawo,Aslam yace eh shigowata kenan,Amir yace amma babu sanarwa Aslam yace eh surprising dinku nayi Amir yace gaskiya kam karasawa part dinsu sukayi bedroom dinshi Aslam y bude y shiga Amir na binshi kayan jikinshi y rage y xama daga short nikker sai vest yadau towel y shige bathroom,Amir kuwa dakin y fara kadewa y cire bedsheet y canja wani danma dakin ba wani datti yayiba kusan duk sati ana share dakin a gyara.

💘💘💘
       *daga* *mrs* *hamisu* *taura*
                         💘💘💘


(17/10/2016 2:30pm)na umma yahya musa

         🍒🍒🍒🍒🍒🍒
               🍒🍒🍒🍒
                    🍒🍒
                       🍒
        *GOYON* *KAKA*
                      *28*
      Kafin Aslam y futo y gyara dakin yayi morphing ya dauko burner a dakinshi yasa turaren wuta tuni dakin yadauki kanshi (nikuwa nace lallai Amir matarka ta huta irin wannan gyara haka).

      Da Aslam y futo mamakine y kamashi y kalli Amir yace ah my bros waye y gyara dakinnan murmushi Amir yayi yace waka gani a dakin,Aslam ne mamaki y kasa boyuwa a fuskarsa yace kana nufin kaika gyara lumshe idanunsa yayi y kwanta a gadon yace eh nina gyara Aslam yace lallai dan samari ka huta kai wlh ko aure kayi matarka ta huta murmushi Amir yayi yace kaima dole ka koya ai Aslam yace tab karasawa yayi gaban dressing mirrow ya shafa mai y taje sumarsa ya fesa body spray jallabiya y dauko acikin jakarsa y saka sannan y feshe jikinsa da turare kiran sallar magruba aka farayi bathroom Amir y shiga y dauro alwala,masallaci suka futa dayake a layinnasu.

      Ana idar da sallah suka dawo daddy da Abba suka je suka gaisar da suke part din mommy abincin da aunty amarya ta hada masa part din mommy ta kawo masa daukar warmers din yayi Amir y dauki jug din coconut drinks din da akayi masa suka wuce part din kaka.

     Acan suka tarar da yaran gdan sun saka kaka a gaba sunata mata shakiyanci,xama Aslam yayi y karewa yan dakin kallo yace wai kaka ina yan matanki ne,kaka tace suntafi gidansu kawarsu kausar wan kawar tata ya hada musu party,kasan sun gama karamar makaranta cikin bacin rai yace what saida muryarshi ta karade dakin tuni sauran yaran suka nutsu yace yanxu Ashe haryanxu basuyi hankali ba to tunma karfe nawa suka tafi haidar ne yace wlh tun 4:00pm na kaisu,idanunshine sukayi jajawur jijiyiyin kanshi suka futo baro2 (nikuwa nace ran maxa y baci)yace wanene y basu damar tafiya kaka tayi xaraf tace nice koban isaba tashi yayi y tsallake abincin daya faraci yace xomuje karakani gdan haidar,da sauri haidar y tashi Amir kuwa part dinsu y koma damashi bashi da magana sosai shiyasa yaran basu fiya tsoronsa ba.

      Su Aslam sunje gdan a gate din y futa yayi knocking mai gadi y futo ta karamar kofa Aslam yace sannu baba,baba mai gadi yace yauwa sannu dannan Aslam yace dan Allah kashiga cikin gidannan ka kirawomin Islam da Amira baba mai gadi yace yanxu suka futa da sagir a mota godiya Aslam yayiwa baba y juya yashiga mota suka koma gida xuciyarsa in banda suya da radadi ba abinda take a haka harsuka karasa gda lokacin ana kiran sallar isha'i tura haidar yayi yace jeka ganomin in sun dawo kace suxo nan su sameni haidar yace toh Aslam ya shige part dinsu domin yayi alwala a kofa suka hadu da Haidar y dawo yace naje basu dawo ba Aslam yace OK y futa xuwa masallaci Haidar ma shiga yayi yayo alwala y futa masallaci.

💘💘💘
        *daga* *mrs* *hamisu* *taura*
                          💘💘💘


[11/12, 8:59 PM] ‪+234 703 443 5155‬: (19/10/2016 2:00pm)na umma yahya musa

         🍒🍒🍒🍒🍒🍒
               🍒🍒🍒🍒
                     🍒🍒
                        🍒
      *GOYON* *KAKA*
                    *29*
        Har suka dawo a masallaci suna dawowa gda Aslam direct part din kaka y nufa yagani ko su islam sun dawo,amma dayaje basanan lokacin dayaje yake tambayar kaka wai hanyanxu yarannan basu dawo ba,budar bakinta sai cewa tayi eh basu dawo ba to waima kai mene naka na damuwa daga dawowarka xaka dagawa mutane hankali,ni nasan su islam vaxasu bata ba acikin kano kuma komai dare yaronnan xai dawo dasu,tsaki Aslam yayi y fice daga part din kaka can kofar gda y futa sai xagaye yakeyi,a ranshi yana wannan wacce irin rayuwa ce yara kanana su futa a gda sukai har wannan lokacin amma ba wanda y damu tsaki yayi y hurar da wata xaxxafar iska daga bakinsa yace dole nadauki mataki nagyara wa yarannan xama dagasu har kakan da take kin bari a tsawatar musu.

    Kusan 30 minute y dauka sannan yaga wata mota tashigo layin parking tayi a kofar gidansu da hucinsa y tafi wajan motar bangaren driver y tafi y fara nocking,a hankali sagir y fara xuge glass din windon ya kalli Aslam yace malam lfy,Aslam ganin islam ce a gaba tana shan ice cream shiya dada bata masa rai da sauri y bude gambun motar y shako wuyan sagir yace gidan ubanwa kakai yarannan a darennan,sagir yaji matsa sai raba idanuwa yakeyi,su islam sukayi sauri suka futo jikin Amira da khausar  sai rawa yakeyi Islam kuwa ko a jikinta saima xumbura baki tayi tace haba yaya Aslam dan Allah ka sake shi ice cream fa da shawarma y kaimu y siya mana ta juya tana kallon su Amira,itadai Amira shiru tayi,Aslam kuwa mamakine y kamashi da sauri y cillah sagir gefe saura kadan y kifa ya kalleshi da idanunsa da sukayi ja yace this is the first & last warning wlh duk randa nakara ganin ka da kannena yayi wani murmushin gefen baki ya gyada kai da sauri sagir y shige mota khausar ma ta shiga a 360 yabar layin.

         Su islam ne suka juya xasu shiga gda kallansu yayi yace kuje ku ajiye kayan kwalamar taku tunda kunxama mayu kwadayayyu kuxo dakina ina jiranku islam ce ta murguda baki tace wlh mu ba mayu bane inma mayune mu to kaima mayene taja hannun Amira da jikinta yaketa rawa suka shige gda.

     Xaune suka tarar da kaka da sauri islam ta tafi dare cinyarta tace wash kaka mundawo wlh I'm very tied saboda munyi rawa sosai kaka tace to sannunku tun daxu wancan mai bakar xuciyar yake xiryar nemanku kamar wanda akace xa'a saidaku,dariya islam tayi tace ai yaya Aslam mugune kinga yadda y shake wuyan yaya sagir kuwa kaka tace lallai bai kyauta ba,kaka ce ta kalli Amira da take tsaye tace ke kuma fa kin tsaya kikam kina muxurai tamkar wadda tayiwa sarki karya,Amira tace yaya Aslam ne yace muje dakinsa mu sameshi kaka tace toh babu inda xakuje Islam tayi maxa ta tashi tace kaka karkiyi mana bakin ciki kila tsarabarmu xai bamu kaka tayi tsaki tace ku karbo uwar tsaraba ma (nikuwa nace lallai kam islam xaku karbo tsaraba).

💘💘💘
        *daga* *mrs* *hamisu* *taura*
                            💘💘💘
[11/12, 8:59 PM] ‪+234 703 443 5155‬: (19/10/2016 2:30pm)na umma yahya musa

         🍒🍒🍒🍒🍒🍒
               🍒🍒🍒🍒
                    🍒🍒
                       🍒
      *GOYON* *KAKA*
                    *30*
    Aslam kuwa xagaye yakeyi a dakinsa hannunsa sakale a bayansa yace lallai yarinyar nan ni xata mayarwa da magana har tacemin wai in su mayune nima mayene lallai yau xan tabbatar mata da soja ba wasa bane xan gwada mata kadan daga cikin irin horon da aka bamu.

       Islam da Amira  ne a kofar dakin Aslam,Amira ce ta tsaya tace nifa islam wlh tsoro nakeji karmuje y dakemu kinsan ance sojoji basu da imani tsaki islam tayi tace toh in dukannamu xaiyi ke tsayawa xakiyi mene amfanin kofofin da Allah yayi miki ba saimu bawa wandonmu iska ba ta karashe maganar da bude dakin Aslam,suna shiga islam tace gamu tana murguda baki murmushi yayi irinna daki ganene yace toh ku xauna ina xuwa da sauri islam ta tafi bakin gadonsa ta dare Amira kuwa a kujerar da aka ajiye guda 2 ta xauna a daya duk a darare,Aslam futa yayi y duba dakin Amir yaga baya ciki yace dakyau saboda bayaso in y fara axabtar dasu Islam a samu mai kwatarsu yaje y duba dakin su haidar da yusuf suma basa ciki murmushi yayi yaje yasakawa part din key y juya y koma dakinsa yana shiga y tura kofar y rufe da key yasa key din a aljihu tuni y murtuke fuskarsa tamkar bai taba dariya ba cikin Islam ne yayi kara kuuuu saboda yadda y bata tsoro tamkar xaki karasawa tayi kusa da ita y daura kafarsa ajikin gado daidai inda islam tace yace ni kikacewa mace koh duk data tsorata da irin kallan da yakeyi mata hakan bai hanata murguda baki ba (nikuwa nace mai hali ai baya fasa nuna halinsa)nace to kaine fa kace mana mayu kuma naga duk abu dayane yayi m.....bata karasa ba y dauketa da wani lafiyayyan mari kara ta kallah tana ihu kamar wadda ake xarewa rai tuni Amira tahau kuka dantasan itama nata dukan yananan yana jiranta da hannu yayi mata alamar tayi masa shiru xubura baki tayi hawaye nabin fuskarta yace watako harkunyi girman da xaku tafi wani kato y hada muku fati sannan bayan y gama y daukeku y kaiku yawan shakatawa ko da sauri Islam tace ba yawan shakatawa y kaimu ba ice cream da shawarma kawai mukaje y siyo man...da sauri yakai hannu xai doke bakinnata itama cikin xafin rai tayi kasa da kanta y bugi iska yace watako bakinki baxai mutu bako maxa ku tashi kuyimin kamin kunne,kamin kunnen sukeyi y ciro belt din wandonshi na kayan sojoji yace koda wasa duk wanda y dago sai dai yaji saukar belt dinnan a gadon bayanshi,tashi sukayi suka farayin kamun kunnen,shi kuwa komawa yayi y xauna a kujera daya daga cikin kujerun dakin y daura kafa daya kan daya yana shan lemon gwangwani shani sun dauka abinna wasane sukaga saiyi sukeyi yaki yace su dago kuka suka fara wiwi2 ga yawu ga majina amma y tashe kunnensa da ear pies din waya yanajin waka,kusan 30 minute suka dauka duk sun hada kumi amir ne yaxo xai shiga part din yaji a kulle,kiran layin Aslam y fara yana dagawa,yace maxaje wai ina kashiga ne naxo naji kofar a rufe,Aslam yace bari naxo nabude maka tashi yayi y kalli su islam yace ku tashi tasowa sukayi amma sukaji bayansu y ruke islam ce ta bare baki tace wayyo bayana ta koma ta xauna lokacin Amira harta fice  kallanta yayi yace oh baki gajiba kenan to kici gaba da sauri ta tashi tana wlh nagaji murmushi yayi,kofar suka karasa y bude musu da sauri suka fice islam ce ta juyo tace Allah y isanmu mugu axxalumi Allah kuma saiya saka mana ta falfala a guje Amira ma kuwa tabawa wandanta iska tamara mata baya.

💘💘💘
       *mrs* *hamisu* *taura*
                            💘💘💘
[11/12, 9:00 PM] ‪+234 703 443 5155‬: (20/10/2016 3:00pm)na umma yahya musa

         🍒🍒🍒🍒🍒🍒
               🍒🍒🍒🍒
                     🍒🍒
                        🍒
         *GOYON* *KAKA*
                       *31*
    Aslam ne yayi murmushi y girgixa kai yace yarinyarnan baxaki taba gyaruwa ba Allah y shiryeki,Amir kuwa kallan Aslam yayi yace mai kayi musu ne daga kafada yayi yace  kawai punishing dinsu nayi saboda fitar da sukayi suka kai dare murmushi Amir yayi yace Allah y kyauta Aslam yace ameen suka shiga part dinnasu.

      Islam kuwa kan kaceme hartakai part din kaka a kuje dama wajan gudu islam tamkar yar barewa ta fada kan kaka da take kwance a firgice kaka ta tashi dan har bacci y fara daukarta,tace ke lfy xaki fadomin kai koso kikeyi ki karyani,baki islam ta xumburo tace to ba yaya Aslam bane y sakamu kamun kunn....bata karasa ba Amira ta shigo itama faduwa tayi tana maida numfashi islam tana ganinta yadda take maida numfashi yasata dariya tahau kyalkyala dariya ba kakkautawa Amira kuwa ranta duk y baci saboda tana ganin rashin kunyar da islam tayiwa Aslam ne yasa yasakasu kamun kunne,ganin islam taki daina kukan yasa Amira fara kuka kawai ta tashi ta shige daki,da sauri islam ta tashi tabita tana haba sis menene na fishin dan Allah kiyi hakuri ta tashi tabita dakyar saboda yadda kafafunta sukeyi mata ciwo.

        A kwance ta tarar da Amira tana kuka wiwi da sauri islam ta karasa ta dagota ta rungumeta tana haba 6ter dan Allah kiyi hakuri indai ni nabata miki rai kuma wlh naci alwashin saina daukar mana fansar abinda yayi mana kamar yadda yasaka mu a wahala muma saimun rama ko baikai yadda mukasha ba da sauri Amira ta tashi tace me xakiyi masa sis islam tayi wani shegen murmushi tace kawo kunnenki,Amira ta mika mata kunne ta rada mata magana.

     Da sauri Amira ta xabura ta matsa daga kusa da Islam tace gaskiya sis inajin tsoro,harararta islam tayi tace kefa banxace kinfiya tsoro wlh kina nufin wahalar daya bamu yaci bulus kenan islam ta girgixa kai tace ina baxai yuwu ba saina rama kuma hardake xamu hada plan din.

    _*to*_ _*jama'a*_ _*ko*_ _*wanne*_ _*mataki*_ _*Islam*_ _*xata*_ _*dauka*_ _*wajen*_ _*daukar*_ _*fansa*_ _*kudai*_ _*biyoni*_ _*danjin*_ _*yadda*_ _*xata*_ _*kaya*_ _*tsakanin*_ _*Islam*_ _*da*_ _*Aslam*_.

💘💘💘
        *mrs* *hamisu* *taura*
                            💘💘💘


(20/10/2016 3:30pm)na umma yahya musa

         🍒🍒🍒🍒🍒🍒
              🍒🍒🍒🍒
                    🍒🍒
                       🍒
         *GOYON* *KAKA*
                       *32*
    Dakyar islam ta tashi ta shiga bathroom ta hada ruwa mai xafi ta gasa jikinta ta,sannan ta hadawa Amira ta dauro alwala ta futo tashin Amira tayi tace itama tashiga ta gaso jikinta tana shiga ta saka sleeping dress purple mai santsi doguwa ta feshe jikinta da turare ta shimfida sallaya tasa dogon hijab ta tada sallar magruba dayake basuyi ba data idar tayi sallar isha'i tayi shafa'i da wuturi lokacin Amira harta futo itama ta shirya ta tada tata sallar,ta futa ta dauko musu kayan da sagir y siyo musu lokacin da Amira ta idar da sallah xama sukayi suka faraci.

        Islam ce ta kyalkyale da dariya tace sis kinga idanun yaya sagir daxu yaji shaka,dariya Amira tayi tace yaushe nakula dashi nima ina cikin wani hali bayan sun gamaci Amira ta bude bedside cabinet ta dauko pracitamol ta balla tasha ta mikawa islam tace sis kisha saboda ciwon jiki,yatsina fuska islam tayi tace baxan shaba kinsanni bana shiri da magani balle uwa uba allura Amira tace kin huta ta maida maganin cikin locker din sukayi light off suka kwanta.

          Washe gari da safe su islam ne xaune a palo sunayin break fast Aslam yayi sallama y shigo y gaida kaka,Amira cikin rawar jiki ta gaidashi,y amsa  islam kuwa datayi masa kallon up & down ta wani dauke kai,ganin da Aslam yayi islam batada niyyar gaisheshi yasa y hade girar sama da kasa yace ke baki iya gaisuwa bane,wani shekeke ta kallesa tace au yaushe ka shigo ai banji shigowarka ba wani bakin ciki yaji a ranshi tuni xuciya ta debeshi ya tashi yayi kanta da karfi ta kwala kara ta kwasa da gudu tayi bedroom dinsu shima y kausa da gudu y bita kokarin saka key takeyi y danna kofar cikin xafin rai yana shiga yasa key yasan kaka xata iya biyosu,ihu tasa ta kwalalo ido tace nashiga 3 ta kwasa a guje tayi bathroom taku 2 yayi y dankota ta saki wata raxananniyar kara tace dan Allah kayi hakuri,kaka yajiyo tana buga kofa tana wai meyasa Aslam katakurawa yarinyar nanne tamkar ita kadaice yarinya a gidannan tahau buga kofar tana wai baxaka bude ba,tsaki Aslam yayi y kwakwkwade islam ya kalleta yace idan har baxaki shiga hankalin kiba to baxan gaji da dukanki ba y tunkudata kan gado yaje y budewa kaka kofar shikuma y futa,islam sai da taga fitarsa tace Allah y isana mugu kakace ta shigo har tana hardewa tace meyayi miki kike ihu dariya islam tayi tace babu abinda yayimin yajiki da dukana xaiyi shine y fasa,kaka tace y naimawa kansa lfy dan data dakeki dayau y gane kuransa da ubansa xan hadashi murmushi islam tayi tace shiyasa nake sanki kakata ta kaina kaka ma murmushin tayi.(nikuwa nace ita kakannan kenan baxata taba ganin laifin islam ba saina Aslam dukkuwa da rashin kunyar da islam  din tayiwa Aslam)

          Da karfe 4:00pm su islam suka shirya suka tafi islamiyya har gidansu khausar suka biya mata,islam tace ina yaya sagir ne khausar tace  mommy ta aikesa,khausar tace tab lallai wannan wannaku bakar xuciya ce dashi wai dama dan gidanku ne bantaba ganinsa ba,islam ta karkatar da baki tace shinefa yaya Aslam daya tafi makarantar soja to jiya y dawo,xaro ido khausar tayi tace tab kice jiya Allah ne y taimakemu baxan kara xuwa gidanku ba saiya tafi dariya suka tuntsire dukkansu a haka harsuka karasa makaranta.


💘💘💘
       *mrs* *hamisu* *taura*
                         💘💘💘

[11/12, 9:00 PM] ‪+234 703 443 5155‬: (22/10/2016 2:30pm)na umma yahya musa

         🍒🍒🍒🍒🍒🍒
               🍒🍒🍒🍒
                    🍒🍒
                       🍒
        *GOYON* *KAKA*
                      *33*
     Washe gari da misalin 1:00pm islam ce take cewa Amira wai baxaki shirya mu tafi ba,Amira ce tace nidai gaskiya tsoro nakeji tsaki islam tayi tace shiyasa baxaki tabaci gaba ba a cuceki kice baxaki iya ramawa ba to wlh saikinxo munje hijab Amira taja ta saka islam ce tace yauwa kaka bari muje gdan su khausar jiya a islamiyya an bamu assignment to yaya sagir ne xaiyi mana,kaka tace Allah sarki dan albarka ya kuwa kyauta ku gaishemin da mmnsu islam tace xataji suka futa a hanyama Amira sai lallaba islam takeyi akan tayi hakuri amma islam ji takeyi tamkar ana xugata (nikuwa nace to kome islam takeso tayi oho).

     Gdan su khausar suka shiga a palo suka tarar da mammy dinsu khausar suka gaisheta dakin khausar suka shiga bacci suka tarar tanayi duka islam ta daka mata firgigit khausar ta tashi tana mutsitstsika ido tsaki tayi tace gaskiya besty kin shammaceni yama xa'ayi ina baccina mai dadi ki tasheni ki katsemin bacci harararta islam tayi tace ke har wani lokacin baccine dake kin manta niyyar daukar fansarmu da sauri khausar ta diro daga kan gadon bathroom ta shiga tayo brush tace mu tafi dama yanxu na kwanta murmushi islam tayi tace yauwa besty hijab khausar ta saka suka futa.

      Khausar tace mammy bari mudanje gidansu islam,mammy tace toh ku gaishemin dasu kaka islam tace au ta kama baki tace mammy kaka mafa tace na gaisheki murmushi mammy tayi tace ina amsawa,futa sukayi islam tace kuxo ku rakani nagano yaya sagir khausar ce tace dan Allah kixo mu tafi ta kamo hannunta fisgewa islam tayi tace Allah sainaje nagan shi jiya mafa danaxo bayanan tayi hanyar dakinshi a palo ta ganshi a daune y dukufa yana danne danne a laptop daga gani abinda yakeyi mai muhimmanci ne sadaf2 ta tafi ta kwalla mai kara a kunne firgigit y tashi saura kadan ya yarda laftop din islam tana ganin haka tahau dariya harda xama sagir ganin haka yasashi bata rai harda juya baya wai yayi fushi,da sauri islam ta daina dariyar ta tafi ta kamo hannunshi tace haba yayana fushi xakayi dani murguda mata baki yayi yace eh din da sauri ta toshe bakinta saboda wata dariyar ce take shirin fitowa tace toh kayi hakuri murmushi yayi yace toh na hakura kallanta yayi yace my pretty wanene wannan na last yesterday din kallanshi tayi tace yayana ne,sagir yace pretty naga kamar kishinki a idanunsa dan Allah karki yadda a rabamu ina sonki cikin xuciyata da dukkan jikina,dariya tayi dan ita bata gane meyake nufi ba.

    Khausar ce ta shigo tace wai baxaki xo mu tafi ba kin shanyamu,sagir ne y kalli islam yace ina xakuje tashi tayi tamasa kiss a kumatu tace wani guri ta sheka da gudu ta kama hannun khausar tace muje,sagir kuwa murmushi yayi y shafo kumatunshi inda islam tayi kissing dinshi yana murmushi.

💘💘💘
      *mrs* *hamisu* *taura*
                          💘💘💘
[11/12, 9:01 PM] ‪+234 703 443 5155‬: (22/10/2016 3:00pm)na umma yahya musa

         🍒🍒🍒🍒🍒🍒
               🍒🍒🍒🍒
                     🍒🍒
                        🍒
       *GOYON* *KAKA*
                     *34*
    Sai da sukayi tafiya mai nisa sannan suka futo wajen getto area saboda su area dinsu g.r.a ne abinda suke nema baxasu samu acan ba saboda kowa cikin kwaton gda yake da gate ga kuma mai gadi.

      Wani yaro suka gani da sauri islam tace yauwa dan Allah kai a ina ake siyarda kayan miya bushashshe wani gda dayake kallansu y nuna musu yace canne godiya islam tayi masa suka karasa da sallama suka shiga gdan suka gaida matar ta amsa islam tace abada karkashi (nikuwa nace toh mexatayi da karkashi 🙄)matar tace na nawa islam tace na 50 naira matar ta karba tasaka musu a bakar leda suka karba suka futa.

     Islam ce ta sheke da dariya tace kunsan Allah yanxu jin xuciyata nakeyi fara tas nasan ko banxa xan fanshe takaicin da yaya Aslam y kinsamin khausar tace shiyasa kike birgeni bakya barin ta kwana Amira kuwa shiru tayi.

      Tafe yake a cikin mota yanajin kira'ar sheik sudes cikin suratul maryam a hankali yakebin kira'ar y shiga titin daxai sadashi da unguwarsu ya gano wasu yara kamar su islam yana xuwa daidaisu y dinga horn islam ce ta juyo a tsiwace ganin wanda yake cikin motar shine yasa ta hadiye rashin kunyarta yaya Aslam ne,cikinta y bada wani kuuu,cikin daurewar fuska y kallesu yace daga ina kuke Amira ce ta bude baki xatayi magana da sauri islam ta katseta tace umh amh gidan kawarmu mukaje dubata batada lfy,girgixa kanshi yayi yace Allah y taimakeku ku shigo mu tafi,islam har wani jannunfashi tayi suka shiga y karasa dasu,duk suka futa da sauri khausar ta futa tace sai anjimanku suma part din kaka suka wuce har Aslam dakin suka shiga da sauri Amira ta shige bathroom islam kuwa saurin tusa karkashinta tayi a kasan gado,Amira ce ta futo tace wash wlh 6ter sai Allah y sakamin saboda tsabar fargaba kar yaya Aslam yaki yadda da maganar da xaki fada har gudawa nayi dariya islam tayi tace gaskiya sis ke xabuwa ce to wlh ya xamar miki dole ki cire tsoronnan indai xakici gaba da xama dani,cikin hayayyakowa Amira tace eh aikuwa madinga cin dan banxan duka tafice fuuu daga dakin murmushi islam tayi itama ta bita.

      Yau juma'a islam ce xaune a daki tana tunanin yadda xatayi plan dinta ba wanda yasan ita ta aikata da gudu ta futa part din aunty amarya ta shiga direct kitchen ta shige saboda a lokacin aunty amarya tana daki rariyar tace shayi ta dauko ta fice da sauri da yaya amir ta hadu xai tafi masallaci shidasu yaya haidar da sauri tace yaya Amir masallaci xakuje yace eh tace yaya Aslam fa yace yana ciki tace to Allah y kiyaye saikun dawo yace ameen ta wuce.

       Tana shiga da gudu ta wuce daki ruwan xafi ta debo a cup karkashin ta xuba saida taga y kwanta tasa rariyar shayinnan ta tace ta kulle ruwan a leda futowa tayi direct part din su yaya Aslam ta shiga saboda tasan shi kadaine a ciki daidai kofar dakinsa taje ta yaryada ruwan karkashinnan yadda baxa'a gane ba ta koma can bayan kujerar palo ta boye.

     Aslam ne sanye cikin farar shadda irin dinkin samari iya gwiwa anyi mata aiki da bakin xare yasaka hula baka irin doguwarnan y lankwasa ta yasa takalminshi combat boot baki y ratayo sallaya a kafadanshi xuro kafa da xaiyi santsi y kwasheshi saiji kake nak y fadi auucchh shine abinda y iya fada.

    Islam data buya bayan kofa kuwa saura kiriss dariyar da take boyewa ta futo bakinnata ta dada dankewa,Aslam kuwa dakyar y tashi yana dingisawa ya koma daki,islam tana ganin y shige daki ta tashi tahau rawa harda shoki💃 da sauri ta dauki mopher da ruwa ta goge gurin ta fice.

  *Assalamu* *Alaikum* *kuyimin* *hakuri* *na* *rashin* *jina* *kwana* *2* *wutarmu* *ce* *ta* *lalace* *dftn* *xakuyi* *min* *uxiri*

💘💘💘
       *mrs* *hamisu* *taura*
                           💘💘💘
[11/12, 9:01 PM] ‪+234 703 443 5155‬: 24/10/2016 3:00pm) *na* *umma* *yahya* *musa*

         🍒🍒🍒🍒🍒🍒
               🍒🍒🍒🍒
                     🍒🍒
                        🍒
        *GOYON* *KAKA*
                      *35*
       Da farin cikinta ta shiga part din kaka,a xaune ta tarar da kaka dasu Amira guri ta samu sai dariya take,kaka ce ta kalleta tace islam wannan washe bakinfa kamar gonar auduga,fararen hakoranta jerarru ta kara washewa tace nima yau narasa dalili da farin ciki na tashi,kaka ce itama ta washe hakoranta tace Allah y tabbatar da alkhairi,Amira kuwa kallan islam tayi saboda tasan iya shegen data barkata.

     Bangaren Aslam kuwa dakyar y karasa kan gadonsa saboda wani irin axaba da radadi da idon sahun kafarsa yakeyi danya tabbatar y bugu sosai,kwanciya yayi kan kace meh jikinshi yadauki xafi y fara rawar sanyi dakyar y janyo wayarsa y fara dialing din number Amir amma is switch up tunawa yayi yanxu may be suna masallaci haka ya lulluba da blanket duk da haka rawar dari yakeyi saboda wani xaxxafan xaxxabi daya rufeshi.

    Wajen 2:30pm Amir suka dawo motar da Aslam xai futa da ita yagani a packing space a ranshi yace badai har Aslam y dawo ba suna shiga part dinsu y wuce dakin Aslam kwance y ganoshi a gado sai rawar dari yakeyi da sauri y karasa yana subhanallah meya sameka a lokacin y karasa kan gadon.

      Dan yaye bargon yayi yace meya sameka naga a lokacin da xamu tafi masallaci kana shiryawa cikin magana irin ta wadanda sukejin jiki yayi magana yace eh harna do xan futa a daki santsi y kwasheni na fadi akan kafata to inajin ciwo naji,subhanallah Amir yace amma kuma ba ruwa a gurin ai yasa hannu y daga blanket din da Aslam y rufe kafarsa ganin kafar yayi harta kumbura,tashi Amir yayi yace bana kira baba mai gadi y gyara maka y futa da sauri.

      Tare da baba mai gadi suka shigo dakin da sauri baba y karasa yace sannu Aslam daga kai Aslam yayi duba kafar baba yayi yace ashsha ai buguwace yayi a kafar har kashin kafar yadan tsage anan baba y fara gyarawa Aslam kafa runtse idanuwansa yayi saboda wani axababben xugi dayake ratsashi tundaga kanshi har xuwa babnan dan yatsa tuni yahau hada gumi,baba ne y kalli Amir yace kaje dakina xakaga robb da kyalle ka daukomin jiki a sabule Amir y futa saboda yadda yake tausayin dan uwannasa.

     Shigowa yayi dauke da kyalle da robb din y mikawa baba karba yayi y lakuto a hannunsa yayi addu'a akan robb din y shafe kafar Aslam sannan y daure masa yace insha Allah nan da kwana 3 daurin xai since amma karka ringa motsa kafar sosai toh Aslam yace yayiwa baba godiya y kwanta wani wahalallen bacci y daukesa.

💘💘💘
       *mrs* *hamisu* *taura*
                           💘💘💘
[11/12, 9:01 PM] ‪+234 703 443 5155‬: (24/10/2016 3:30pm) *na* *umma* *yahya* *musa*

         🍒🍒🍒🍒🍒🍒
               🍒🍒🍒🍒
                     🍒🍒
                        🍒
         *GOYON* *KAKA*
                       *36*
        Amir tare da baba mai gadi suka futa,part din aunty amarya yaje ya xauna a kujera kallan ihsan yayi yace kawomin ruwa fridge taje ta dauko masa ta doro a try da cup,ta kawo masa kallan aunty amarya yayi yace Aslam fa bashi da lafiya a kidime aunty amarya tace me yake damunsa,cikin tsantsan tausayi yace wlh y futo xaije masallaci ya fadi shine yayi tsagewar gashi amma baba mai gadi y gyara masa cikin tashin hankali aunty amarya ta mike tace bari naje na dubo jikinnasa,Amir yace yayi bacci shiyasa na futo komawa aunty amarya tayi ta xauna jikinta duk a sabile.

    Tashi tayi tace bari naje na fadawa mommy kai tashi kaje ka fadawa hajiya (kaka) saika wuce dakinnasa,yace toh a tare suka futa aunty amarya ta wuce part din mommy Amir kuma y wuce na kaka.

       Aunty amarya ce ta shiga part din mommy xaune ta tarar da ita a palo khausar tana kan cinyarta xama aunty amarya tayi,mommy ta kalleta tace auntyn yara yana ganki wani sukuku kamar wani abinna damunki,aunty amarya ce tace wlh my son ne y fadi shine yayi tsagewar kashi a kafa,murmushi mommy tayi tace shine duk kika damu haka kin manta shi yanxu solder ne kilama karaje yayi irinnasu na sojoji y gabje kafar,aunty amarya tace ba haka bane,mommy tace toh Allah y sauwake anjima naje na dubashi,aunty amarya ce ta tashi tace dama nasan baxaki damu ba ni natafi duba my son dina kuma dana sani da banxo na fada miki ba ta kama hanya ta fice murmushi mommy tayi tace khausar tashi muje mu dubashi kinga aunty tayi fushi suka tashi.

     Amir kuwa da yaje y fadawa kaka cikin kidima ta tashi tayo waje ta nufi part dinsu Aslam,Amira ta kalli islam tace yanxu 6ter kin kyauta abinda kikayi masa yanxu gashi kinja masa jinya,tashi Amira tayi ta daga kafada tace so what Ashe ba dadi mu yayi mana ai gwanda yaji a jikinsa kuma ko kifada kice nina saka masa ruwan karkashi ko karki fada ni da kaina xan fada masa ta shige daki,girgixa kai Amira tayi ta fice tabi bayan kaka islam kuwa daki ta shige ta fada gado tana tsalle (nikuwa nace islam ba tausayi 😏).

   Wannan page dinnaku ne number *35* *&* *36* *Amira* *Aliyu* *&* *Aunty* *Zee* *ngd da nuna kaunar ku akan buk dinnan😊

💘💘💘
       *mrs* *hamisu* *taura*
                            💘💘💘
[11/12, 9:01 PM] ‪+234 703 443 5155‬: (25/10/2016 3:00pm) *na* *umma* *yahya* *musa*

         🍒🍒🍒🍒🍒🍒
               🍒🍒🍒🍒
                     🍒🍒
                        🍒
       *GOYON* *KAKA*
                     *37*
     Dukkansu sunyi jugum2,Aslam kuwa baccinsa yakeyi cikin kwanciyar hankali,mommy ce ta kalli aunty amarya tace auntyn yara tunda bacci yakeyi ni bari natafi Allah y kara sauki,anjima inya farka nadawo na duba jikinnasa,ameen aunty amarya kawai tace ko kallan mommy batayi ba saboda fushi takeyi da mommy bata nuna kulawa akan my son dinta wai kunyar dan fari😏.

       Aunty amarya ma tashi tayi tace bari naje nayi masa pepper soup kafin y farka nasan xaifi jin dadinsa ta futa,kaka ta kalli Amir tace wai garin yaya hakan ta farune,Amir yace nidai yacemin y futo xai tafi masallaci yayi sufa y fadi a bakin kofa kaka tace ikon Allah to ko ruwa aka xubar a gurin,Amir yace a'ah kawai tsautsayine.

       Aslam kuwa bai farka ba sai 5:00 o'clock da salati ya tashi sannan yayi addu'ar tashi a bacci y bude idonsa karasowa sukayi dukkansu sunayi masa sannu da jiki,yace da sauki yatsina fuska yayi aunty amarya tace ya akayi,yace wlh jikina ke ciwo tace ai dole sannu yace yauwa.

       Bowl Amir y dauko da brush da ruwa a buta Aslam y wanke bakinshi saboda baxai iya tashi ba shiwo a idon sahu sai anyi taka tsan2 dashi bayan y wanke bakinshi aunty amarya ta hada masa tea mai kauri da pepper soup din kayan ciki da yasha kayan kanshi da tafarnuwa sai kamshi yakeyi,bayan y gamaci y daura alwala y tada sallah danko axahar baiyi ba.

       Su kaka kuwa da sukaga jikinnasa da sauki sai suka tashi suka futa,side dinsu suka wuce daki Amira ta wuce ganin bata ga islam a palo ba,kwance ta ganota tayi dai2 akan gado tanata sharar baccinta,Amira ce tayi tsaki ta matsa gaban gadon ta daidaici cinyar islam ta daka mata duka firgigit islam ta mike tana mitsitstika ido ganin wanda taimata wannan danyan aikin shiya ta dakawa Amira wata muguwar harara cikin hayayyakowa ta fara mata masifa wannan wanne irin wulakancine xaki tasheni ina cikin baccina mai daki,Amira ma harararta tayi tace natasa din ai dole kiyi bacci tunda kin aikata mugun kudirinki kin tashi hankalin kowa shine ke harkin samu damar bacci tayi tsaki ta shige bandaki.

💘💘💘
        *mrs* *hamisu* *taura*
                            💘💘💘
[11/12, 9:01 PM] ‪+234 703 443 5155‬: (25/10/2016 3:30pm) *na* *umma* *yahya* *musa*

         🍒🍒🍒🍒🍒🍒
               🍒🍒🍒🍒
                     🍒🍒
                        🍒
       *GOYON* *KAKA*
                     *38*
     Tsaki islam tayi tayi sabon juyi ganin Amira ta futo ta shimfida sallaya shiya sa tagane anyi la'asar itama ta shiga bathroom din ta dauro alwala ta futo ta tada sallah.

       Yau kwanan Aslam 2 a kwance in xai shiga toilet sai y daddafa haidar da Amir,amma islam koda wasa bata taba xuwa dubashi ba,haka Amira ma ta daina kulata da islam tanayi mata magana taga Amira din tana shareta shine ta futa harkarta.

    Su islam ne suketa shiri yau xasu tafi gwarxo hutu itada kaka,Amira harda khausar xasu tafi da sauri islam ta tafi side dinsu Aslam saboda yau ta gudiri niyyar fadawa Aslam itace tasa masa karkashi y taka y subale yaji ciwo,kamar gaske ta shiga dakinnasa a kwance ta ganshi kuma shi kadai wani farin ciki taji y ratsata karasawa tayi ta xauna kusa a kujera daya ta dora kafarta daya kan daya tana wani yatsina fuska.

       Kallanta yayi y hade rai kamar yaga wani abokin gaba yace ubanme kikaxo yimin a daki yau kwana 2 dajin ciwona bakixo dubani ba sai yau dan munafirci,wani murmushi tayi da ita tasan ma'anarsa ta tashi tsaye tace calm down dan gurgu a xabure y kalleta y maimaita dan gurgu,kashe ido daya tayi tace yes 😉,yanxu ma ba sannu naxoyi maka ba xuwa nayi na fada maka wata magana mai matukar muhimmaci kaga ciwonnan na kafarka ta nuna kanta tace nicenan silarshi saboda nina saka maka ruwan karkashi ka taga ka subale tayi wata dariya tace a gabana komai y faru,ta tsareshi da idanunta irinna masu jin bacci tace kasan dalilin dayasa,sororo y tsaya kallanta tace dalilin shine ka sakamu kamun kunne alhalin bamuyi maka komai ba shiyasa nadan gwada maka nima kadan daga cikin irin axabobin dana tanadarwa mugu irinka ta wani kalleshi shekeke tayi tsaki ta tofar da yawu ta fice,tana shirin fita amir y shigo yace kefa suke jira tace toh dama yaya naxo naduba ta juya tace yaya muntafi saimun dawo.

     Shikuwa Aslam mamaki yake a ranshi yana lallai ko wacce mace da makircinta aka haifeta tuni idonshi yayi ja jijiyoyin kanshi duk suka tashi gashin jikinshi y miki ya fara tattauna lebensa,(nikuwa nace ran maxa y baci bari nagudu karnaje allurarsa ce ta motsa y gwabgwabjeni nafice a 360 🏃🏼).

     Islam kuwa tana xuwa tashiga mota kaka ta kalleta tace munafircin banxa dakin damu da Aslam din tunda yaji ciwon bakije kin dubashi ba sai yau xumbura baki islam tayi tace toh laifine lokacin baba mai gadi y wangale musu gate suka fice.

💘💘💘
       *mrs* *hamisu* *taura*
                            💘💘💘
[11/12, 9:01 PM] ‪+234 703 443 5155‬: (27/10/2016 1:00pm) *na* *umma* *yahya* *musa*

         🍒🍒🍒🍒🍒🍒
               🍒🍒🍒🍒
                     🍒🍒
                        🍒
         *GOYON* *KAKA*
                      *39*
      Aslam kuwa ranshine yake xafi yace lallaima yarinyar nan wlh yau bada ban ina xaune ba da inna fara babballaki sai kinyi dana sanin abinda kika aikatamin duk a ranshi yayi wannan maganar.

     Wata kara ya saki yahau yayyamutsa gashin kansa da sauri Amir y ajiye laptop din kan cinyarsa y matsa kusa dashi yana menene Aslam meyake damunka,banxa Aslam yayi masa idanuwansa sunyi jajahur saboda tsabar bacin rai duk da Amir baisan abinda y batawa dan'uwannasa rai ba haka y dinga lallashinsa yana fada masa maganganu masu dadi yace kadinga fadar *innalillahi* *wa* *inna* *ilaihirraji'un* insha allahu duk wata damuwar da kake ciki xata yaye,a hankali y fara fada sai yaji xuciyarsa tanayi masa sanyi haryaji kashi 70% daga cikin 100% na damuwarsa y ragu a hankali y koma y sulale y kwanta akan pillow bacci yakeson yi amma sam y kasayi.

      Su islam sun isa gwarxo cikin farin ciki da ko xama basuyi ba ta kwashi su khausar suxo suje gidansu hanne kallan garin takeyi saboda yan canje2 da aka samu.

     Da sallamarsu suka shiga gdan hanne ce xaune mahaifiyarta tanayi mata magana akan taje ta debo mata ruwa a rafi amma idan ta kwaso wani uban tsalle ta dire sai tace yasin baxata ba,kara uwarta dauko xata buga mata tasaka ihu kenan xata futa tajiyo sallamar kawarta wadda baxata taba mantawa da muryarta ba da gudu ta tafi ta rungume islam suka hau ihun murna.

     Su Amira ne suka karasa suka gaida mmn hanne,ta amsa cikin farin ciki,hanne kuwa dakyar ta saki islam suka karasa itama ta gaida innar (inna kuwa farin ciki takeyi tana ganin kamar islam ta shiryu a ranta tana nima Allah ka shiryamin tawa diyar) innar hanne tace baxakixo kije ki dibomin ruwan ba na daura sanwa da sauri hanne taje ta dauki tulun saboda farin cikin tagasu islam,islam ta kalli su Amira tace kuxo muje rafi sukace toh suka tashi suka futa innar hanne tana maimakon ku tsayata ta dawo aiko saurararta basuyi ba suka fice.

      A kofar gda sukayi kicibis dasu yusufa akace musu su islam sunxo shine suka biyota tare suka rankaya suka tafi rafin.

💘💘💘
        *mrs* *hamisu* *taura*
                            💘💘💘
[11/12, 9:02 PM] ‪+234 703 443 5155‬: (27/10/2016 1:30pm) *na* *umma* *yahya* *musa*

         🍒🍒🍒🍒🍒🍒
               🍒🍒🍒🍒
                     🍒🍒
                        🍒
         *GOYON* *KAKA*
                       *40*
      Sai da suka share awa 2 churr a rafi sannan suka kawowa inna ruwanta a lokacin inna harta gaji ta aika almajiri y debo mata,lokacin inna tana daki hanne ta kwala mata kira tace inna ga ruwannan suka koma da gudu.

     Islam ce tace kuxo muje gonar malam tanimu hanne tace kai aini rabona da gonarsa tun lokacin da mai gari yayi mana iyaka da ita murmushi islam tayi tace yanxu ma ba sato masa xamuyi ba da kanshi xai bamu,hanne ta kama haba tace malam tanimun tab Ashe kin mance matsiyaciyar rowarsa a haka har suka karasa.

     Da sallama su islam suka karasa kaban malam tanimu suka gaisheshi a daddakile y amsa saboda tsaf y ganesu,islam ce tayi gyaran murya tace dama babana ne y bani kaya da yawa yace innaxo nan kauye na rabar to saina ga kai kadai y dace nabawa saboda irin barnan da mukayi maka shine danakai kayan gidanka akace kana lambunka shine naxo na gaisheka kuma nafada maka.

     Tuni malam tanimu y washe jajayen hakoransa yace nagode sosai yar albarka kamar kuwa kinsan bikine dani gobe ainasan duk kauyennan ba wanda xai kaini hadewa saboda kayan yan birni daban suke dana yan kauye murmushi islam tayi tace toni natafi da sauri yace tsaya2 y koma cikin lambunsa y ciwo mata katuwar leda dasu mangwaro kashu goba kai harda fasa dabur sannan y ciro dari 2 y bata yace ki gaida kakar taki sainaxo godiya toh islam tace tayi godiya ta tafi dakyar take daga ledar saboda yawan kayan.

     Can gurinda su hanne suka buya ta karasa da mamaki suke kallanta,dariya tayi tace kun kasa magana sai kallo to ku tsaya kuji ta yadda y bani kayannan anan ta labarta musu yadda sukayi da tanimu,dariya su hanne suka kwashe da ita su kace lallai malam tanimu garane da har xaki iyayi mai wayo,islam tace kunga har 200 y bani kuxo muje muci kifin sale mai kifi suka tafi yusufa y dauki ledar,su Amira kuwa duk mamaki y ishesu da abinda islam tayi.

      Bayan sun sayi kifin sunci islam tabawa su hanne komai bibbiyu ba yadda suka iya haka suka karba dan sunsan bala'in Islam.

     Suna xuwa gda kaka tahau fada akan sun tafi yawo islam ta xumbura baki tace to waike kakannan mutum baxaije yaga gariba,kaka tace saiku karata ai ganinsu da katuwar leda cike da fruit shiya bawa kaka mamaki tace yanxu islam daga xuwanmu har xaki fara debo mana magana,islam tace kai kuji kakannan batasan y akayi ba amma xata faramin sharri,kaka tace uwar sharri da uban sharri xan miki nidai nasan ko karan haukane y ciji tanimu baxai baki kayannan ba,islam tace toh kuma sai aka samu akasi tunaninki baiyi daidaiba shiya bani,sallamar tanimu suka jiyo a kofa kaka ta dauki mayafi sukuwa suka bushe da dariya.

💘💘💘
        *mrs* *hamisu* *taura*
                           💘💘💘
[11/12, 9:02 PM] ‪+234 703 443 5155‬: (31/10/2016 1:00pm) *na* *umma* *yahya* *musa*

         🍒🍒🍒🍒🍒🍒
              🍒🍒🍒🍒
                    🍒🍒
                       🍒
      *GOYON* *KAKA*
                    *41*
          Kaka tayi tsaki tace ku kuka sani ta fice malam tanimu ta gani a xauren yana ganinta cikin girmamawa y durkusa yana hajiya brk da yamma bakinnan nashi a washe tamkar gonar auduga,cikin mamaki kaka tare brkn mudai,yace dftn kin wuni lfy,tace lfy qlau,yace y kuka baro su alhjn dftn kunxo lfy,cikin xakuwa kaka tace lfy dan duk ta damu taji dalilin daya saka tanimu yake jero mata gaisuwarnan,yadanyi gyaran murya yace dama ina xaune bakin gdan gonata ne islam tace ta sameni ta fadamin abin arxiki shine nace toh baxanyi kasa a gwiwa ba sai naxo nayi godiya,kaka ta kalli tanimu tace wai wanne abune y faru,ya danyi murmushi yace kaya da mahaifinta y bata ta kawowa yan kauye aini ta kaiwa,dariya ce taso kufcewa kaka tace toh ikon Allah gaskiya ni bansan da wannan xancen ba amma kaje gdan ka gani,malam tanimu y tashi jiki duk a sanyaye yace ikon Allah to sai anjima.

     Kaka tun daga xaure tafara babaka dariya tashiga gda ta kalli islam tace lallai islam takadirancinki gaba yakeyi yanxu kuma da sabon salon da kika dawo dashi garinnan kenan,dariya islam tayi tace hehheheyy ai maganin marowaci nayi danaje nace masa Allah annabi baxai bani ba kuma kinga ban haura katanga na tsinko ba balle yaje gurin mai gari yace nayi masa sata,tadan wani kashe ido ta karkace baki tace to saina canja salon naje nayi masa dabara na ninkeshi baibai yanxu kinga da kunya yaje y fadawa mai gari wannan maganar dariya su khausar suka tuntsire dashi sukace sai islam din kaka itama islam ta tuntsire da dariya tace ku fada ku kara kaka ta dauki buta danyin alwalar la'asar tace ja'iran kaya xakuyi bayani duk randa kuka hadu da tanimu a hanya.

      Malam tanimu kuwa tafe yake a hanya yana surutu yana yanxu ni yarinyar nan xata yaudara lallai kuwa in hakane ta cuceni,ko sallama babu y shiga gdan nasa yana wulli da kwanuka yana lamunde!lamunde!!,wata siririyar bakar mata ce ta futo a daki tana soshe2 tace haba tanimu irin wannan kira kamar xaka fasa gdan,hararanta yayi yace eh inna ma fasa gdan da kudin uban wani acikin ginin gdan wani tsalle tayi tace kaga tanimu karka sake ka xageni ehe,tsaki yayi yace ni banason shashanci islam bata kawomin kaya ba,kallanshi tayi wani sororo tace wacce islam,yace islam yar gdan kaka mana,lamunde tace au dama taxo ne da mamaki tanimu yake kallan lamunde yace kina nufin bata kawo sako gidannan ba,cikin sanyi da murya lamunde tace nifa malam ka sakani a duhu ko tsiren gurin lauwali mahauci kasiyo ka bata ta kawomin yanxu natafi gdansu na anso,tsaki tanimu tayi yace kefa kin fiya shirme anan y labartawa lamunde yadda sukayi da islam,wata guda ta saki ayyuririii ta bugi cinya tace Allah y kara kai amma nayi farin ciki Allah y shiwa islam albarka ta tsikaro baki gaba tace nan da xaka fita sai da nace ka bani 200 kaki ai gashinan yanxu ka bayar a banxa tayi tsaki ta shige daki shima tsaki yayi ya xari buta domin yin alwala.

💘💘💘
       *mrs* *hamisu* *taura*
                          💘💘💘
[11/12, 9:02 PM] ‪+234 703 443 5155‬: (31/10/2016 2:00pm) *na* *umma* *yahya* *musa*

         🍒🍒🍒🍒🍒🍒
               🍒🍒🍒🍒
                     🍒🍒
                        🍒
         *GOYON* *KAKA*
                       *42*
     Anayi sallar isha'i su islam suka shirya suka tafi dandali acan suka hadu da hanne,kallan kallo akeyi tsakanin su islam da yan matan kauyen saboda yadda su islam suka dauke hankalin samarin gurin kowa burinsa y samu matsuguni a xuciyar su islam,su islam kuwa sai daukar kai akeyi basu yarda ba yan mata sai yatsina fuska sukeyi samarin gurin kuwa sai kai kawo sukeyi guri su islam suka samu suka xauna hanne ce tace kuxo mu shiga rawa islam ta wani yatsina fuska tace god forbid ni nayi rawa a kurinnan cikin wadannan kucakan (nikuwa nace kamar da batayi ba 😏) habule ne dan gdan mai gari yanaho yanata washe jajayen hakoransa yana gabxar rake yaxo yana ah islam dita yaushe kikaxo,wani kallon up & down tayi masa ta watsar a dakile tace daxu naxo yace auho y samu kusa da ita y xauna yace ai ban saniba dana kawo miki xabi,murmushi islam tayi tace Allah sarki xuba yaketa yiwa islam ita kuma tana dauke kai su khausar kuwa sai dariya sukeyi a ciki2 wai wannan garujen ne yakeson islam tab way aga dan dugaji 😂,hansai ce ta hangosu dama yanxu da ita akayiwa habule baiko a kufule ta taho baxar2 (nikuwa nace wayaga budurwar kauye 🙊) taxo ta tsaya kerere tace habule wannan wanne irin wulakancine hine xaka wulakantani akan wada nan nunar ranar tayi tsaki ta murguda baki,cikin xafin rai habule y mike yace ke hansai ina wasa dakene da xaki kawomin raini,dama islam tun xamanta a kauye ta tsani hansai saboda basa ga maciji,wani murmushi tayi na gefen baki a ranta tace inaga kin manta dako wace islam din kaka,wani sanyaya murya islam tayi tace haba habulena y xaka dunga biyewa karya tana haushi ai saiku xama daya,wata dariya habule y kyalkyale da ita yace kumafa hakane y koma y xauna.

      Hansai ce ta xabura ta daka tsalle ta dire tace kan ubancan wace karyar aikuwa yanxu xan nuna miki ni karya ce tayo kan islam da sauri habule y tareta yana kina kuwa da hankali hansai,tace bani dashi kyaleni nafara kwada mata haukar tawa hannu y daga y kwakwkwadawa hansai mari aikuwa dandali akadauki ihu da shewa bakin ciki kuwa y gama turnike hansai kawarta tabawa ta kama hannunta suka tafi gda hansai na ihu tana baxata yadda ba,su islam kuwa basu tashi tafiya gda ba sai 10:00pm habule ne y rakasu yanata rawar kai.

      Haka su islam sukaci gaba da hutunsu wasan buya ta dingayi tsakaninta da malam tanimu yau satinsu 2 yau suke shirye2 komawa gda islam dai jikinta duk yayi sanyi saboda tasan haduwarta da yaya Aslam baxatayi kyau ba.

     Aslam kwance a daki yanata murmushi danya gama planing din punishment din da xaiyiwa Islam wayarsace ta fara ringing.

    _*wannan page 41&42 nakune Aysha Marapha & Mmn twice ina ftn xakuyi manage*_😜

    _*masoyan goyon kaka kuyi hakuri darashin jin posting din goyon kaka kwana 2 hakan y farune dalilin wani uxuri daya tasomin dftn xakumin hakuri*_

💘💘💘
       *mrs* *hamisu* *taura*
                            💘💘💘
[11/12, 9:02 PM] ‪+234 703 443 5155‬: (1/11/2016 4:00pm) *na* *umma* *yahya* *musa*

         🍒🍒🍒🍒🍒🍒
               🍒🍒🍒🍒
                     🍒🍒
                         🍒
         *GOYON* *KAKA*
                      *43*
     Aslam kwance a daki yanata murmushi danya gama planing din punishment din da xaiyiwa islam dan wlh y dauki alwashin itama saita dandana axabobinsa masu xauri wayarsa ce ta fara ringing a bed side drower y dauko wayar ganin mai kiransa da sauri y mike,yace sir brk da rana dftn kana lfy,dagacan akayi magana kawai ji nayi Aslam yana cewa sorry sir wlh y fadamin dama so nakeyi a cikin satinnan na taho,aka kuma magana acan,ganin idanun Aslam nayi sunyi jajawur yace dan Allah kayi hakuri ayau insha Allah xan taho kittt aka kashe wayar,wata iska Aslam y furxar a bakinsa mai xafi y cilla wayar tashi kan gado y wani naushi bango(da sauri na matsa ina xaxxare idanu 😳)tsaki Aslam yayi yace a takurawa mutum an bashi 4 week amma dududu 3 week yayi ace ana wani nemanshi cikin gaggawa,tsaki yayi yace gaskiya sir ka batamin budget dina naso 1 week dinnan da xanyi Ace nayi dealing din islam har saitayi sanyi kayanshi y fara hadawa acikin trolley bag y xari key din mota y futa danyaje y yanki ticket da xai kaishi photercourt a yau.

      Su islam kuwa isya driver yaje daukarsu bayan an gama sassaka kayansu a mota suka shiga,islam ce tace wai isya sojan gidanmu bai koma ba,isya yace eh ko yanxu da xan taho naganshi,islam tace wayyoni su khausar ne suka bushe da dariya sukace da kinajin tsoron kika aikata laifi,islam tace baxaku gane ba kunsan shi mugune to yanxu bansan mai xanje natarar y shiryamin ba,kaka tace toh wai mai kikaiwa Aslam dinne kike tsoron haduwa dashi,islam ce tayi kasa da murya tace kaka kinsan halinsa ko banyi masa komai ba mugunta yakemin,kaka tace kwantar da hankalinki naga inya isa in mun koma yace xai tabaki y gani inxan kyaleshi,dariya islam tayi tace yauwa kaka ta shiyasa nake sonki.

       Ticket din da Aslam y samu 4:00pm xai tashi lokacin kuma kusan 2:30pm yana dawowa daga airport direct kasuwa y tafi acan yayiwa daddy da Abba sallama,sunyi masa fatan alkhairi da addu'ar samun nasara akan taimakon gaggawa da xasu kai somalia dan kwantar da wata tarxoma  amir ma yanacan saboda yanason kasuwanci sannan y wuce gda side din mommy yaje itama yayi mata sallama itama tayi masa fatan alkhairi da addu'a sannan y futa y tafi side din aunty amarya.

      Itama y fada masa cikin jinjinawa da karfafa masa gwiwa tace yauwa my son kaga wannan ne farkon aiki da xaka fara futa insha Allah xakuje lfy ku dawo lfy,kuma xakuyi nasara da yardar Allah ai ina alfahari dakai my son murmushi yayi y daura kansa a cinyarta yace ngd aunty na,ta shafa kanshi tace nidai inaso ka xama mai tsantseni akan addininka ka rike sallah sannan duk wani Abu da xai nisanta ka da lahirarka ka gusheshi,tashi yayi yai hugging din aunty amarya yace insha Allah shiyasa nake alfahari daku a matsayin iyayena ngd Allah y saka muku da alkhairi y baku tsahon rai mai amfani,murmushi aunty amarya tayi tace ameen.

💘💘💘
        *mrs* *hamisu* *taura*
                          💘💘💘


[11/12, 9:30 PM] ‪+234 803 841 7219‬: (1/11/2016 4:30pm) *na* *umma* *yahya* *musa*

         🍒🍒🍒🍒🍒🍒
              🍒🍒🍒🍒
                    🍒🍒
                       🍒
         *GOYON* *KAKA*
                      *44*
       Tashi yayi yace aunty na bari naje nayi wanka kinsan 3:30pm xan futa a gdannan tace to y futa,side dinsu y shiga da sauri y cire kayansa y fada bathroom cikin 15 minute y futo shaf2 y shafa mai y taje sumarsa y mulketa da man gashi tuni tadauki kyalli y dada gyarata da comb ya kwantar da sajensa  y fesa body spray dauko wata black din riga tadan matseshi mai gajeren hannu y saka anyi rubutu a gaban rigar da farin fenti white trouser pensil y saka y saka wani boob fari agogon gucci y daura a hannunsa fari,turaren fugg y feshe jikinsa dashi hade da tormford tuni y dauki wani fitinannen kanshi  y ratayo jakarshi a kafada y futo yana tafiya irinta xaratan maxa yana wani bada fadi y futa side din nasu,side din aunty amarya y koma cake da dambun nama ta baki pick yayi mata a goshi yace tnx my lovely aunty sannan suka futo gaba daya suka shiga side din mommy.

      Lokacin daya futo yayi daidai da shigowar isya driver wani kululu cikin islam y bada sauti yana karasowa da sauri Aslam y karasa y tsaya a gaban motar kaka ta futo su Amira suka futo amma Islam takasa futowa,hugging din kaka yayi yace my granny yau xan koma saboda an kirani zamu tafi somalia dan kwantar da wata tarxoma kaka tace toh Allah y tsare y kiyaye ya kuma bada sa'a mai gdan,saita fara kuka da sauri Aslam y rungumota yace haba kaka ai saiki sacemin gwiwa habar xani tasa ta goge kwallar fuskarta tace insha Allah zakayi nassara kawai su aunty amaryama suka fara kukan dakyar y lallashesu sukayi shiru,ammafa banda islam da taketa raba idanuwa a mota.

      Islam a ranta tace gashinan dai mutum da kyau 100% amma sai cin xali da mugunta y iya ta karashe maganar da murguda haki,(nikuwa nace wayaga harara a duhu baisan kinayi ba)aunty amarya ce tace islam ke baxaki futo va kuyi sallama futowa tayi a motar tana xumbura baki tana kunguni,tace Allah y kiyaye y tsare y bada sa'a,wani dadi yaji a ranshi y sakar mata wani sansanyan murmushi yace ameen,islam kuwa mutuwar tsaye tayi tace a ranta kan ubancan dama yaya Aslam y iya murmushinnan tashin mota taji itace ta dawo da ita daga duniyar tunanin da ta tafi.

💘💘💘
        *mrs* *hamisu* *taura*
                          💘💘💘
[11/12, 9:30 PM] ‪+234 803 841 7219‬: (4/11/2016 5:00pm) *na* *umma* *yahya* *musa*

         🍒🍒🍒🍒🍒🍒
               🍒🍒🍒🍒
                     🍒🍒
                        🍒
        *GOYON* *KAKA*
                      *45*
       Firgigit ta dawo daga tunaninta tace kai dama haka yaya yake dakyau (nikuwa nace da sai yau kika sani 🙄) dinfil (beutifull point) dinta ta taba tace Ashe harda irin abuna yake dashi saikuma tayi wani farr da ido tace to ta yaya ma xan san kyawunsa mutum kullum fuska a turbune tamkar wanda akayi masa alkawar da tashin kiyama,kallan gabas da yamma tayi taga ita kadaice a waje da sauri ta arci na kare sai part din kaka,tana shiga ta tire akan cinyar kaka,kaka tace wash xaki ballani fa,xumbura bari islam tayi tace kiji kakannan to dududu nawa nake,aunty amarya ce tace a'ah ina laifin kice yanxu aka haifeki,dariya islam tayi tace Allah aunty amarya inajin da xamuje a aunani da jaririn da aka haifa yau to kila y fini nauyi ta karashe maganar da washe baki,aunty amarya tace ashema kasa kikeci,mommy tace rabuda aunty yar gatan kaka waya isa y shiga tsakaninki da kaka,islam tayi farr da ido tace wlh yaji kunya duka aunty amarya ta kaimata ta goce,kaka tace Allah xamu bata fateema aunty amarya tace haba kaka islam ce kullum sangartar tata gaba takeyi sam2 batasan ta girma ba,khausar ta tashi tace ni bari naje gda islam tace muje narakaki Amira tace ni wanka xan shiga saikin dawo suka fice,suna xuwa daidai gate din su khausar tace to iyanan xan tsaya baxan shiga ba ki gaida mammy kan khausar tayi magana har islam ta juya ta arta ana kare (nikuwa nace ayi mutum baya gajiya da gudu saikace dan barewa😏
).

      Aslam kuwa yana xuwa lokacin an fara kiran passenger yaje akayi sicreaning dinshi y wuce yahau fight 4:00pm dai2 flight dinsu y daga sai photercort.

      Yana sauka a jirgi ya futa da safwan y gani yaxo daukarshi,y shiga mota tun a hanya safwan y fara mita tamkar y ari baki,akan tun yaushe yake kiranshi a waya gashi yanxu har Saura 2 days suyi tafiya xuwa somalia banxa Aslam yayi masa y kwantar da kanshi a seat din mota y lumshe idanunsa kawai tunano karamin bakin islam yakeyi lokacin da takeyi masa addu'a wani sanyi yaji acikin ranshi baisan lokacin daya saki murmushi ba,safwan kuwa jin yanata babatu ba'a bashi amsaba shine y kular dashi juyar da kanshi yayi gurin Aslam dan lokacin harsun karasa gda ganin Aslam na murmushi yace lallai ma guy dinnan watako ninake shirmena baima san abinda nake cewa ba,cinyarshi y daidaita y daka masa duka firgigit Aslam y dawo daga duniyar tunaninsa yana islam.

       Dariya safwan y tuntsire dashi yace ai dama tunda naga tunaninnan naka yayi nisa nasan tunanin your lovely jerry dinka kakeyi da alama wannan karan ma tayi abinda ta saba dan kyankyasamin naji y kamo hannun safwan,kwace hannunsa Aslam yayi yace dallah malam sakeni baxan fadaba sainaji mata y bude gambun motar y fice.
 
    Taku har kullum
     *sisin mama*

💘💘💘
       *mrs hamsu taura*
        💘💘💘
[11/12, 9:30 PM] ‪+234 803 841 7219‬: (4/11/2016 5:30pm) *na* *umma* *yahya* *musa*

         🍒🍒🍒🍒🍒🍒
               🍒🍒🍒🍒
                     🍒🍒
                        🍒
         *GOYON* *KAKA*
                       *46*
     Da sauri safwan ma y futo y rufe motar yabi bayan Aslam side din safwan suka shiga pallo ne sai kayan kallo sai kujeru brown & milk sai center carpet da center table sai bedroom kuma bedroom din Aslam y wuce jakarshi y ajiye y dauro alwala y futo y shimfida sallaya sai da yayi nafila raka'a biyu sannan yayi sallar la'asar safwan kuwa dayake y riga yayi kawai kwanciya yayi akan gado,sai da Aslam ya idar da sallarsa yayi axkar kamar yadda yaxo a sunna y dade yana kwararo addu'a sannan y shafa y kalli safwan yace tashi mu tafi gurin canal kasan daxu y kirani nace masa yau xan shigo,safwan yace gaskiya kam gwanda muje kaima a jikaka da naira dan yanzu accaunt dina taff yake,Aslam yace kai haba maxa tashi mu tafi da sanyin safiya ake kamun fara,dariya safwan yayi yace dan wadannan farin babe ne dan 1 million ake sakawa duk wanda aka xaba a tafiyar da sauri suka futa sai da suka biya suka gaida aunty (mmr safwan)ta tambayi mutanen gda yace duk lfy suna gaisheku tace tom ina amsawa sannan suka futa.

      Sai da suka nemi permission sannan suka shiga office din canal yunusa safana kamar yadda nagani a karamin allo an sakala a kofar kafin ka shiga,suna shiga suka sara masa suka kame time din yana duba yadda akayi ta'asa a somalia a laptop dinshi y dago kyakykyawan dan fulanine yana da siririn bille a kumatunshi,yadan manyanta xai kai 55 year y nuna musu kujera yace have a seat dada kamewa sukayi suka sara masa sannan sukace tnx sir suka xauna.

     Kallan Aslam yayi yace haba umar y kake wasa da damarka,kasan yawan sojojin da sukeso a turasu aikinnan saboda in harkun yi nasara a aikinnan bakaramin girma xa'a kara muku ba,sunkuyar da kai Aslam yayi yace sorry sir wlh gocewar kashi nayi to lokacin da safwan y fadamin ina kwance shiyasa banxo ba,murmushi canal yayi yace haba Aslam karka bawa sojoji kunya mana common gojewar kashi ta kwantar dakai to ina wadanda afilin yaki xasu karye amma saboda tsabar tashin hankalin da suke ciki basa sanin sun karye karka bani kunya mana ina maka kallon jarumi shiyasa na xabeka dan ku sani in kunyi bajinta to tamkar ni kuka kare,suka hada baki sukace insha Allah baxamu baka kunya ba,yace to Allah y tai aka xaku iya tafiya sukace ameen suka mike,yace kaje ka bawa cashier accaunt number dinka xakaji alert insha Allah yau,yace OK sir tnx suka ficw direct cashier office suka wuce y bada accaunt number dinsa sannan suka koma gda.

     Suna xuwa gda safwan yace eyya dan'uwa Ashe gocewar kashi kayi,yace eh safwan yace garin yaya,Aslam yayi tsaki yace inna fada makama dariya xakamin cikin yanayi na tausayawa safwan yace y xa'ayi nayi maka dariya,anan Aslam y lbrtwa safwan abinda y faru tun ranar daya koma har ranar da islam ta fada masa itace ta xuba masa karkashi,da kuma xaman da yayi najira ta dawo yayi mata hukunci sai kuma canal y kirashi,dariya safwan yake babakawa sosai harda faduwa banda kwalla data taru a idonsa yace kai amma yarinyarnan ta birgeni wlh kajifa sunan data saka maka wai dan gurgu😂,Aslam yace to dallah menene na dariya kuma ciki safwan y kama yace saboda kasan xanyi dariya shiyasa kaki bani lbrn da farko ai tsaki Aslam yayi y bude fridge y dauko faro y balle murfin y kafa a baki ko takan cup baibi ba saboda yadda xuciyarsa take tafarfasa ji yakeyi tamkar yanxu islam ta xuba masa karkashi.

     *Aslm plz kuyi hakuri da rashin posting din _goyon kaka_ kwana 2 hakan y farune sanadiyyar xaxxabi danayi ina*
 *bukatar* *addu'arku* *yan'uwa*

      Taku har kullum *sisin mama*

💘💘💘
        *mrs hamisu taura*
        💘💘💘
[11/12, 9:30 PM] ‪+234 803 841 7219‬: (6/11/2016 3:00pm) *na* *umma* *yahya* *musa*

         🍒🍒🍒🍒🍒🍒
               🍒🍒🍒🍒
                     🍒🍒
                         🍒
         *GOYON* *KAKA*
                      *47*
      Kamar yadda canal yace cikin dare around 9 o'clock Aslam yaji alert dadi y isheshi,sai a lokacin yayiwa safwan magana yace friend kaga nima kudin y shigomin cikin jin dadi safwan y miki,saboda kawai daurewa yakeyi bayason ko kadan Aslam yayi masa fushi danshi akwai san raha,safwan yace to kaxo muje shopping ko akwai abinda kakeso,Aslam yace a'ah ba abinda nakeso nasiyo komai safwan yace shikenan daganan sukaci gaba da hirar yadda tafiyar tasu xata kasance.

         Kamar yadda akace yaune ranar tafiyar su Aslam kowanne soja sanye yake da unifoam fuskarnan a daure tamkar a filin yakin suke(nidai da nake a gefe tuni cikina y bada kuuu my Afma kuwa data rakani  dauko rahoto tuni ta fara xawo a wando saboda ganin wani soja y saitata da bindiga 😂😂) sai da suka dadayin training sannan aka bawa kowanne soja wata jaka tamkar skul bag amma tafi skul bag girma in da xasu xuxxuba kayan da xasu bukata kowanne da bindiga a gurinshi a hankali kowa yaje yahau motoci xasu wuce airport suhau flight xuwa somalia.

         Su islam anata shirye2 xasu shiga j.s 1 yau iyayi ake tayi an fara xama yan mata dayake a primary skul din da suka gama acikinta xasuyi secondary unifoam ne kawai na secondary section white shirt ce mai dogon hannu da skirt maroon sai hijab fari mai hula sunyi kyau sannan suka futo isya y daukesu a mota sai makaranta.

       Jere suke a assembly akayiwa dalibai barka da dawowa makaranta dftn sun daura damarar karatu akayi bayanai kowa y wuce class j.s 1A nanne ajinsu islam,again uncle hasheem shine foam master dinsu dadine y ishesu saboda yadda ya iya tallerating students.

         Su Aslam suna sauka a somalia,ana saukesu a airport akaxo da manyan motoci aka debesu sai head quater aka babbasu masauki sukayi wanka musulmi sukayi sallah,sannan sukaci abinci,anan shugaban yasa aka kirawo su yayi musu brk da xuwa sannan y fara musu bayanin irin gurin da xasuje da haxarin da yake gurin,da irin ta'asar da yan kunar bakin waken sukeyi,yayi musu fatan samun nasara aka basu taswira ta gurin aka dada hadasu da wasu sojojin na garin duk da akwai wadansu acan jejin,su Aslam tunda suka futa  kallan garin suka fara saboda yadda duk yan tada xaune tsaye suka bata garin,wasu gurin an  rurrushe gininnika an kokkona,a haka har suka karasa dajin da sauran sojoji yan'uwansu suke suma duk an kakkashe wadansu ga gawarwakinan birjik na sojoji dana yan  kunar bakin waken,suka ajiye jakunkunansu suka  fara buga runfuna,suka shishshiga ciki musulmi sukayi alwala sukayi  sallah.

       Misalin 4:00pm sukaji harbe2 da tashin bomabomai nan suka fara shiri suka futa,kurar yan tada kayar bayan suka gano har suka karaso daf dasu nanfa aka fara dauki ba dadi akayita misayar alburushai su sunaso su shigo cikin gari su sojoji kuma sun hana,haka akayita bala'i su Aslam sunga tashin hankalin da basu taba gani ba dan irin wannan yakin sai a film suke gani haka suka kwana ana abu daya sai daf da asuba suka tabbatar da yan kunar bakin wakennan sun koma,dan cikin dare sai sunyi tunanin sun tafi saisu dawo,in lokacin sallah yayi kuwa sai dai musulmi 10 da keister 5 masu gadinsu da haka sukeyin sallah.

         Taku har kullum *sisin mama*

💘💘💘
        *mrs hamisu taura*
        💘💘💘
[11/12, 9:30 PM] ‪+234 803 841 7219‬: (6/112016 4:30pm) *na umma yahya musa*

       🍒🍒🍒🍒🍒🍒
             🍒🍒🍒🍒
                   🍒🍒
                       🍒
         *GOYON KAKA*
                     *48*
   Sai lokacin su Aslam sukayi sallar asuba sannan suka shishshiga rumfunansu,wadanda sukaji ciwuka akayi musu treatment dinshi Allah y taimaki Aslam da safwan dai basuda rauni ko daya sai gajiya abinci sukaci sai pracitamol suka kwanta,sai axahar sannan mafi yawansu suka tashi wasu rumfunane dai sukayi bathroom dashi nan wasu suka shiga suka watsa ruwa dan sai suyi sati basuyi wanka ba.

     Su islam ana tashi aka kamo hanya anata wani yauki (nikuwa nace kaga berayen j.s masu gigi 😂),islam ana shiga aka fara fatali da kayan makarantar sai da akayiwa komai daidai pant dinta kawai ta bari sai best haidar ne a lokacin a dakin kaka shiya fatatakata daki ta dauko xanin kaka danshima ba sauki haka tafuto tanata xumbura baki.

      Bangaren su Aslam kuwa abin ba sauki dan yan ta'addan yau sunfi na jiya haka akayita artabu yauma basu samu hutawa ba sai da akayi asuba.

      Su Aslam har sunyi 3 month acan kwata2 agida ko an kirasu ba'a samunsu saboda jejin da suke babu sabis sannan uwa uba tashin hankalin da suke ciki baxai iya barinsu su futa suyi wayaba,saboda yanxu ko bacci ma basa samun damaryi saboda yadda yan ta'addan sukaga anayi musu ta'adin mutane sosai to koda yaushe cikin kawo farmaki suke ko sallah sai dai su hada axahar da la'asar magruba da isha'i asuba kuwa sai gari yayi rana,dukkansu kuwa sunyi wani irin mugun rama uwa uba wani mugun baki da sukayi dan rabonsu da watsa ruwan ma da sukeyi harsun manta.

      Aunty amarya ce take xaune kuwa takeyi wiwi harda majina,tana haba Abbn amir y xakace baxan tashi hankalina ba kafa gani yau my son watanshi 3 da tafiya amma bamu tabayin wayaba koda yaushe nakira wayarsa a kashe take haka ta safwan din to in banyi kuka ba y kakeso nayi in my son y rasune y kamata ku fada mana ta dada rushewa da kuka,cikin sanyin murya danshima dakewa kawai yakeyi yace haba fateema waya fada miki Aslam y rasu yanayin inda suke aikine haka,sannan kuma gurin da suke ba service cigaba tayi da kukanta,haka y tashi y tafi part din yayansa anan y xayyane musu abinda ke faruwa Fateema duk ta tashi hankalinta,mommy ce tayi murmushi duk da itama dakewa kawai takeyi tace in banda abin auntyn yara ai addu'a itace y kamata tayi musu bata xauna tana kuka ba,kallanta Abba yayi yace nikam nakasa rarrashinta daddy y kalli mommy yace khadeeja jeki kirawo ta mommy tace toh ta futa.

       Kukan ta tarar aunty amarya  tanayi tana ta kiran waya murmushi mommy tayi ta karasa tace daddy yana kiranki,haka aunty amarya tanajan hanci suka fita.

        Suna xuwa suka samu guri suka xaxxauna anan daddy y kalli aunty amarya yace haba fateema y xaki tashi hankalinki akan abinda hasashe kawai kikeyi yanxu acema Aslam din y mutu haka xaki xauna kina kuka baxakiyi masa addu'a ba,kuma kinsan rikicin Hajiya (kaka)kullum muka shiga gurinta saitayi mana xancen Aslam bai taba kiranta ba kuma in itace ta kirawo shi sai yara suce ance a kashe take,kinsan cemata mukeyi mu munayin waya dashi kila ita lokacin da take kiransa y kashe wayarne saboda aikin da yakeyi akwai wahala,to yanxu intaji irin maganar da kikeyi y xamuyi da ita,shiru aunty amarya tayi tana goge kwalla,daddy yace dan Allah ki daina kuma nakira abokina yace yaje head quarter sunce suna lfy kawai jejin da sukene ba service kici gaba dayi musu addu'a kinji tace toh.

       Taku har kullum *sisin mama*

💘💘💘
       *mrs hamisu taura*
         💘💘💘
[11/12, 9:31 PM] ‪+234 803 841 7219‬: (7/11/2016 4:00pm) *na umma yahya musa*

         🍒🍒🍒🍒🍒🍒
               🍒🍒🍒🍒
                     🍒🍒
                        🍒
           *GOYON KAKA*
                       *49*
        Kamar yadda daddy yayiwa aunty amarya nasiha,haka ta daure tana danne damuwarta duk kuwa data damu,sannan haka ta tsaya tsayin daka ta dage da nafilolin dare akan Allah y bawa su Aslam nasara kuma y karesu daga sharrin duk wani abu daxai cutar dasu.

       *AFTER 1 MONTH*
     Yau su Aslam tashin hankalin da suke ciki yafi na kullum,saboda yau harda shugaban yan kunar bakin waken aka futo musayar wuta kawai akeyi a tsakaninsu da tashin bomb ko ina ka kalla a ko kone gawarwaki kuwa tamkar ba yan adam ne a kwance ba bala'in yayi bala'i tashin hankalin yakai,su har mamaki sukeyi inda wadannan mugaye suke samun kayan fada,safwan ne da Aslam a bayan wata bishiya da aka sare a lafe,cikin nuna gajiyawa safwan yace my friend wlh nagaji yau 2 days ana yaki in banda ruwa babu abinda cikinmu y samu ruwan ma bamusha mu koshi ba wlh nagaji anya xamu iya kama wadannan mutanen kuwa Aslam ne y hango wani dan kunar bakin wake y harbo bindiga a daidai saitin kirjin safwan da sauri y hankada safwan yayi kasa shikuma bullet din y shigar masa kafada ohch yace a lokacin y saita kan dan kunar bakin waken y harbeshi a take y fadi y mutu.

      Daidai lokacin islam ta futo daga kitchen din aunty amarya ta dauko wa aunty amarya ruwa a try y fadi glass cup din y tarwatse dafe kirjinta tayi tace wayyo,aunty amarya tace ke kuma lfyrki islam tace wlh aunty amarya kawai ji nayi gabana y fadi,aunty marya tace toh ba addu'a y kamata kiyi ba,islam tace toh kitchen ta koma ta dauko broom da packer ta tattare glass din ta xuba a dausbing ta dawo jikinta duk yayi sanyi,tana shirin futa aunty amarya ta kirata tace xonan islam,komawa tayi ta xauna a gefen aunty amarya ta sunkuyar da kanta,aunty amarya tayi murmushi a ranta tace Allah ngd maka yarinyata tafata hankali (nikuwa nace anya kuwa)tace islam meyake damunki naga yanayinki kwana 2 duk y canja kin xama so silent,kawai sai islam tahau kuka mamaki aunty amarya ta fara tace daga tambaya sai kuwa,dakyar ta lallasheta tace ki fadamin damuwarki koda addu'a natayaki kinji cikin xumburo baki islam tace toba yaya bane,da mamaki aunty amarya tace wanne yaya dan tasan kaf gdan abokin tsamarta 1 Aslam to kuma yanxu bayanan,islam ta kara xumburo karamin bakinta tace yaya Aslam,aunty amarya tadan xaro idonta tace a'ina kika ganshi,islam tace a haccina kullum saina ganshi yana can a wani daji yana tashan wahala saiyace naxo nikuma naji tsoro saina gudu saiya dinga kwalamin kira yana cemin nadinga yi masa addu'a saina saina farka in duba naga bayanan,to yanxuma nafito a kitchen naji kamar ihunsa,hawayene y xubowa aunty amarya ta goge,tace toh kinayi masa addu'ar,girgixa kai islam tayi,aunty amarya tace toh daga yau duk lokacin da kikayi sallah ki dingayi masa addu'a kina Allah y bawa yayana nasara y kuma dawo dasu lfy kinji,murmushi islam tayi har dimple dinta y loba tace to,aunty amarya itama murmushi tayi tace that gud my girl give me 5 ta mika mata hannu suka tafa islam ta tashi tana dariya tace bari natafi gurin kaka ta tashi tatafi da gudu murmushi aunty amarya tayi itama ta mike ta shiga kitchen ta dauko ruwan dan islam bata daukoba(kalubale ga iyaye y kamata aduk lokacin da kuka fahimci yaranmu suna cikin wani damuwa y kamata ku jawosu ajikinmu muji damuwarsu tanan xamu samu su fadamana abinda ke damunsu,amma ba muga yaranmu a damuwa ba kuma mu kasa magance musu karmu manta amanace Allah y bamu kuma saiya tambayemu).

     Cikin kidima safwan y dago yace y sameka ganin jini na bulbulowa a kafadar Aslam kuma yanata hada uban gumi shiya sakashi saurin sauko da jakar bayansa y  xuge y dauko wata karamar wuka mai dan tsini yayi saurin farke rigar y luma wukar a jikin Aslam,Aslam sai runtse idonsa yakeyi saboda yadda y kaje wani irin xafi yana ratsashi tundaga kwakwalwarshi har xuwa dan yatsanshi,wata kara y saki lokacin da safwan y xaro bullet din sai kuma y lumshe idonsa y jingina da bishiyar yana maida numfashi,daure masa hannun safwan yayi sannan sukaci gaba da yakin danyau abin yayi tsanani (nikuma nace Allah y rabamu da yaki 😰).

       Taku har kullum *sisin mama*

💘💘💘
      *mrs hamisu taura*
       💘💘💘
[11/12, 9:31 PM] ‪+234 803 841 7219‬: (7/11/2016 4:30pm) *na umma yahya musa*

         🍒🍒🍒🍒🍒🍒
               🍒🍒🍒🍒
                     🍒🍒
                        🍒
            *GOYON KAKA*
                         *50*
      Cikin ikon Allah haka akayi ta artabu inda Allah y taimaki su Aslam yau dai komai yaxo karshe dama rana 99 ce ta barawo rana 1 tamai kaya ayau Allah y nunawa su Aslam karshen wannan tashin hankalin dama masu iya magana suna cewa karshen tuka tuki tuk kuma duk nisan jifa kasa xai dawo yau sun kama bbn yan kunar bakin waken da sauran yaransa  20 dan sauran duk sun kashesu har cikin jejin su Aslam suka shiga aikuwa makamai kala2 wadansu ma su Aslam basu taba ganin irinsu ba,a healcopter aka sassaka ragowar sojajin da sukaji ciwo masu tafiya kuma suka shiga motoci tun kafin na mota su karasa aka turo wadansu jiragen suka tattara gawarwakin akaje aka binnesu dan na nigeria an kira an fada musu akwai nasu mutane 20 da suka mutu sun yadda a binnesu acan.

       Gwamnatin somalia ba karamin dadi tajiba yadda aka samu nasarar kama wadannan axxalumai tuni aka kaisu magarkama😜 aka garkamesu.

      Treatment ake basu sosai dan ko mutum ba'a harbeshi ba to baya rasa wani ciwon kamada masu karasa da sauran ciwuwwuka.

         *2 week latter*
      Yauce ranar dasu Aslam xasu dawo gda nigeria saboda duk sunji sauki sai dai dan ragowar ciwukan da ba'a rasa ba,inda yayi dai2 da 5 month 2 weeks kenan da tahowarsu,bakaramun kuka sukayi ba ganin babu wadansu acikinsu sun mutu,gwamnatin somalia ta jinjinawa sojojin nigeria tare da godiya sannan tayi alkawarin lokacin karin girmasu xata xiyarci nigeria,bakaramin biliyoyin kudi ta tura nigeria ba da xa'a biya wadannan xaratan sojojin domin sunyi rawar gani,haka aka debesu har airport tare da tawagar shugaban kasar can domin rakiya saida saida sukaga dagawarsu niga sannan suka juya (nikuwa nace wash yau sai kwanan niga 🙄)

        Bakaramin tarba akayi musu ba a nigeria lokacin da suka sauka haka aka dada dibansu sai headquarter canal yusuf safana yaji dadi,sauran major da general sai jinjina masa sukeyi saboda yadda yaransa sukayi kokari sosai a wannan tafiyar kuma ba karamin alheri da girma suka samowa kasarsu ba,bayan bayanai da girmamawa da akayi musu akace an sallami kowa yaje gda y wuta har tsahon 2 months xuwa lokacin da xa'ayi promoting dinsu sannan kowa xaiji alert dadine y ishesu kowa aka saka drivern office y kaishi gda.

       Aunty ce xaune a palo ta xurfafa cikin tunaninta dan bata da aiki sai tunanin tilon danta mutane ta gani tsaye a kanta kafafunsu ta fara gani takalman sojoji ta gani da wando da sauri ta dago kanta safwan ta gani amma yayi baki da sauri ta mike ta rungumeshi tana kissing din fuskarsa hawayene y wanke musu fuska duk su 2,Aslam dayake gefe shima idanunsa sun kada sunyi ja,dan yasan yan gdansu sunacan suma sunyi missing dinshi aunty ce ta saki safwan taje tayi hugging din Aslam shima tayi kissing dinshi a goshi,komawa tayi ta xauna suma suka xaxxauna tace my sons munyi missing dinku,muma munyi missing dinku sukace,tace wanne irin guri kukaje wanda bashida service haka,safwan yace wani kungurmin dajine wlh bari muje muyi wanka tukun mudawo kisha lbr,sallama akayi,suka amsa mai gadine y shigo y miko wata envelope Aslam y karba yace yauwa harya dawo,aunty tace menene haka Aslam yace ticket ne aunty nima yau xantafi gda,aunty tace haba my son memakon ka kwana safwan yace nima haka nace masa to yace a'ah wai yasan hankalin yan gda y tashi saboda rabonshi da waya dasu tun kafin mu tafi  baxai iya dada kwana ba,aunty tace kuma yayi gaskiya bari nakira dadynka nayi masa albishir safwan cikin shagwaba yace a'ah aunty surprising dinshi xanyi y hade hannunsa yace plz karki buga tayi murmushi tace toh.

    4:30pm suka futo Aslam yana sanye da t.shirt purple sai black trouser y  ratayo jakarsa sai kanshi yakeyi yace aunty bye sai bayan 2 months kuma,tace toh Allah y kiyaye hanya ka gaishemin da mutan gdan,yace ameen xasuji.

     A waje sukayi clashing da daddy driver y dawo dashi daga office,cikin mamaki yake mutsitstsika ido yace suwa nake gani kamar maxaje da sauri suka tafi sukayi hugging dinsa,a tsatstsaye daddy  suka gaisa da  Aslam yaje driver y daukeshi xai kaishi airport,safwan kuma suka koma da daddy.

        Taku har kullum *sisin mama*

💘💘💘
        *mrs hamisu taura*
         💘💘💘
[11/12, 9:31 PM] ‪+234 803 841 7219‬: (8/11/2016 2:00pm) *na umma yahya musa*

         🍒🍒🍒🍒🍒🍒
               🍒🍒🍒🍒
                     🍒🍒
                        🍒
           *GOYON KAKA*
                        *51*
         A jirgi Aslam sai murmushi yakeyi,saboda wani farin ciki dayaji maramisaltuwa wanda y kasa sanin dalilin farin ciki(nikuwa nace waya sani ko farin cikin nassarar da suka samu ne nace kai a'ah farin ciki yakeyi yau y dawo gdan cikin hukuncin ubangiji).

     Islam ce ta sheko da gudu sakamakon chocolate din data kwatowa Amira,itama amiran ta biyota a guje Amira tace wai baxaki tsaya ki bani chocolate dina ba cikin shagwaba tayi maganar tamkar datayi kuka,lokacin islam ta lunkuma chocolate din a baki tace Allah gwnda ki hakura danma na cinye kuma nasan baxaki iya kamani ba,Amira ganin islam wahalar da ita kawai takeyi dan ba iya kamata datayi va yasa cikin kuka ta koma part din kaka,islam kuwa da gudunta batasan Amira ta komaba tayi hanyar gate,lokacin yayi daidai da shigowar Aslam islam ji tayi ta bugi mutum tagal2 ta koma xata fadi,da hanxari y rikota da hannu daya y daidaita tsayuwarta sororo ta tsaya tana kallan wanda y rikota tundaga kafarsa ta fara kallo har xuwa fuskarta kuwww cikinta y bata kara,sakamakon ganin fuskarsa a tamke tamau tamkar bai tabayin dariya ba a duniya,cikin tsawa yace ke wannan wanne irin rashin hankaline gudun ubanme kikeyi,cikin tsoro da rawar jiki islam tace Amira ce ta biyoni,kallon bayanta y fara baiga Amira ba,islam kuma wani bala'in kwarjini yayi mata tuni taji wani mugun tsoronsa y shigeta wanda bata tabajin irinsa ba,saboda yadda taga yaya Aslam din y dada girma,yace ina Amira din waige2 ta fara tana xaxxaro ido irinna marasa gaskiya,a ranta tace wlh dabadan ka rikemin hannu ba da tuni na dade dayin nisa a daki,yace saboda bakida hankali a haka xaki futa dubeki fa,kallan kanta take ready made ce a jikinta iya gwiwa rankwashinta yayi mata,wani xafine y ratsata tamkar ta saki futsari wata gigitacciyar kara ta saki lokacin y cika hannunta yace kama gabanki da sauri ta juya ta kwasa da gudu sai da tayi nisa ta juyo tace kuma Allah y isana ta murguda baki,kafin yayi wani yunkuri ta bace bat tamkar kiftawar ido,murmushi yayi yace Ashe haryanxu tsugune bata kareba karasawa yayi suka gaisa da baba mai gadi da isya sukayi masa y hanya yace alhmdllh y wuce.



       Da gudu ta fada cinyar kaka tana maida numfashi,kaka tana lfyrki kuwa amma ta kasa magana sai waje da take nunawa da hannunta,kaka tacewa Amira ke ganomin wane y biyota y tsoratata haka tashi Amira tayi ta leka ta dawo tace nifa kaka banga kowa ba,kaka ce ta kalli islam da haryanxu ta kasa magana sai jikinta da yake rawa tace to dagani in baxakiyi magana ba,dakyar islam ta daidaita nutsuwarta tace yayane fa y rankwasheni kaka tace haidar ko narasa meyasa yakeson mushiga kafar wando daya dashine,na hanasa dukanki yaki ji,xumbura baki islam tayi tace bafa shiba yaya Aslam,shekeke kaka ta kalleta tace watako shirmen mafarkin da kikeyi harya fara xama gaske,yaron dayau watanshi 5 da sati 2 da tafiya shi xakice kingani,islam ce tace kiji kakannan to yaushe nakeyin mafarkin yayan,harda xan fada miki magana kice shirme nayi,kaka tayi dariya tace ai in kina mafarkinnasa surutai kikeyi saina tofeki da falaki da nasi tukunna,dariya Amira tayi tace koma waye dai y rankwasheki hakkina ne Allah y fara sakamin duka islam ta kaiwa Amira tace kaka kinga tanamin rashin kunya ko (nikuwa nace kaga manya) daganan suka fara xagaye palon kaka tana saita daki Amira kaka kuwa data gaji da magana daki tayi shigewarta ta barsu islam kuwa ta manta da wani yaya Aslam.

         Aslam kuwa direct part din aunty amarya y shiga lokacin ta futo a kitchen kawai taga mutum y shigo mamakine karara a fuskarta tahau mutsitstsika ido tace wanake gani haka,murmushi yayiy tafi da sassarfa y rungumeta ya saki wata sassanyar ajiyar xuciya yace dankine Aslam aunty na,danja baya tayi ta kare masa kallo sai wasu siraran hawaye suka xubo mata,da sauri yakai hannu y goge mata hawayen yace meya sakaki hawaye aunty na,tace my son gani dukkayi baki ka rame dada rungumeta yayi yace aunty na duk cikin aikine.

    Hannunshi taja xuwa dinning table ta kalli taslem tace jeki fadawa kaka yaya y dawo,ihsan ke kuma tafi gurin momynki ki fada mata da gudunsu suka fice tace my son muje kaci abinci.

         Taku har kullum *sisin mama*

💘💘💘
           *mrs hamisu taura*
       💘💘💘
[11/12, 9:31 PM] ‪+234 803 841 7219‬: (8/11/2016 3:00pm) *na umma yahya musa*

         🍒🍒🍒🍒🍒🍒
              🍒🍒🍒🍒
                    🍒🍒
                       🍒
           *GOYON KAKA*
                       *52*
          Ihsan ta shiga part din mommy tayi sallama,mommy tace daughter na y akayi,ihsan tayi dariya dan tanason mommy tace mata daughter na tace mommy na yayane y dawo yana part din aunty amarya,murmushi mommy tayi tace to ai shikenan kinga aunty saita rage damuwa ko tunda son dinta y dawo dariya ihsan tayi tace eh kuma tayita mana fada ko yaya mukayi Abu ba,dariya mommy tayi tace ai yanxu xata daina dama saboda rashin son dinta takeyi muku,mommy tace kije kice masa inayi masa sannu da xuwa kinji ihsan ta futa tace toh mommy.

      Tasleem ma taje ta fadawa kaka,da murna kaka ta futo a daki tace Ashe da gaske kike islam yanxu fateema ta aiko tasleem wai Aslam y dawo,islam ta xumbura baki amma batayi magana ba kaka ta fice islam da Amira ma suka mara mata baya har part din kaka.

     Xaune suka tadda Aslam a dinning aunty amarya ta cika masa gaba da kayan abinci farin cikin fuskarta y kasa boyuwa shima yanata murmushi su kaka suka shigo,ka ta xauna tace mai gdan Ashe ka dawo juyowa yayi yace eh ai naxata kafinna dawo ma kin kara gaba,cikin rashin fahimta kaka tace bangane na kara gaba ba,Aslam yace mutuwa nake nufi ko kinci xamaninki kinci na yaya na jikokima sai kinci cikin masifa kaka tace ubanka ne xai mutu mara mutuncin yaro ai saitahau kuka aunty amarya ce tahau bata hakuri sukuwa yaran me xasuyi inba dariya ba dan lokacin harsu haidar sun shigo,Aslam ne y daure fuska tuni kowa yayi shiru,islam kuwa dariya taci gaba dayi tace yanxu kaka mutuwar kikejin xoro haka kinga yadda kike kuka ta dada kyalkyalewa da dariya,Aslam ma duk yadda y hade rai sai da tayi murmushi,kaka kuwa hararar islam tayi tace ku yanxu in mutuwar taxo ku tsaya,suka dada kwashewa da dariya,kaka ta harxuka tace bani kukewa dariya ba da uwayenku kuke ta goge kwalla da habar xani,Aslam kuwa tashi yayi  a kujerar dinning y koma kusa da kaka y dora kansa a cinyar kaka yace haba matar kawai tsokanarki fa nakeyi,ai inanan inayi miki addu'a har auran tattaba kunne ki gani,dariya kaka tayi tace to naji dannema ta dungure masa kai tace ai dukkaine kaja,y gaisheta lokacin mommy ta shigo da sauri ya tashi yaje yayi hugging dinta yace mommy ta i miss u,murmushi tayi ta cireshi a jikinta tace kaidai baka girma,yace to y xa'ayi in girma inada 2 momies 2 daddies 5 granny dariya aunty amarya tayi tace hakane my boy,komawa yayi y xauna kaka tace niwai mai gdan yanaga dukka ramene kayi baki,anan y fara basu lbrn irin gurgurmin dajin da sukaje yaki dan duhu dajin da rana ma saisun kunna wuta kuma sai suyi sati basuyi wanka ba abinci kuwa da wanda suka tafi dashi y kare komawa cin ganyayyaki sukayi sai ruwa ruwanma basa samu su koshi,ga ba'a barin kowa y shiga dajin sai iyasu sojoji,anan y cire musu riga y nuna musu inda aka harbesa amma Allah y taimakesu sunyi nasara sun kama shugabannasu sun dankashi hannun hukuma,a dakin ba abinda yake tashi sai kuka kaka cikin jan magina tace Allah sarki lallai kunyi namijin kokari Allah y dada tsareku sukace ameen.

     Islam tace yaya damafa ni ina ganinka kullum acikin baccina kanata shan wahala kana kaida wani abokinka da sojoji masu yawa,ta daga kanta alamar tunani tace uhm yaya safwan yauwa na tuna inka kirani sainaji tsoro nagudu saikace nadingayi maka addu'a,ta kalli aunty amarya tace ko aunty amarya,gyada kai aunty amarya tace tabbas nima sai sati biyu da suka wuce take fadamin lokacin ta futo a kitchen ta yarda kofi anan na ritsata shine take fadamin,kakama tace tabbas duk dare cikin baccinta tadinga surutai kenan tana kiran sunan Aslam,kowa mamakine y kamashi musamman Aslam saboda yasan islam batasan safwan ba amma gashi takira sunansa y runtse ido yace me hakan yake nufi islam ta damu dani kenan,islam ce ta tashi tace tunda y gamasamu kukan Amira tashi mu tafi,kowa a dakin sai da yayi dariya saboda furucin islam.

          Taku har kullum *sisin mama*

💘💘💘
        *mrs hamisu taura*
        💘💘💘
[11/12, 9:32 PM] ‪+234 803 841 7219‬: (9/11/2016 2:00pm) *na umma yahya musa*

         🍒🍒🍒🍒🍒🍒
               🍒🍒🍒🍒
                     🍒🍒
                        🍒
           *GOYON KAKA*
                        *53*
    Lokacin dasu Abba suka dawo ma sunji dadin ganin Aslam y dawo lfy,sai dai ramar da yayi itace sukayi magana,nan ma yace musu yanayin aikine y basu lbr kamar yadda yabawa su aunty amarya suma sun tausaya masa sosai.

      Bayan sallar isha'i xaune dukkansu suke a palon kaka,daddy,Abba,momommy,aunty amarya,Aslam,kaka bayan bayanai da addu'o'i da aka gabatar daddy yayi gyaran murya,yace toh alhmdllh dukkan godiya ta tabbata ga Allah mai kowa mai komai a yau Allah y dawo mana da Aslam lfy bayan tsawon watanni daya dauka a gurin aiki,kuma Allah y basu nassarar abinda sukaje yi sai dai fatan Allah y dada tsarewa,kowa a palon yace ameen,daddy yaja numfashi yace to babana Allah y cika maka burinka yau gaka a matsayin daka dade kana tunani gaka acikin aikin soja,a tunanina kana da shekaru yanxu 26 kenan ko y kalli Aslam,eh Aslam yace,daddy yace masha Allah mun yanke shawara da iyayenka da kuma hajiya akan y kamata kaima ka ajiye iyali,dam2 kirjin Aslam y bada kara,daddy yace to yanxu in kanada wadda kakeso saika fada mata domin muje nema maka auranta.

    Murmushi Aslam yayi,dukkuwa da yana cikin rudu yace to waima daddy nawa nakene da har xa'a faramin maganar aure,kaka ce tace kujimin xancen banxa karewarta yau aka haifoka murmushi Aslam y karayi har hakoranshi suka bayyana yace toh waike kaka INA ruwanki ne da shiga shirgin da ba'a saka dake ba,nagane ma kishi kikeyi to ki kwantar da hankalinki kece dai dagake ba wata,daddy ne yace kaci gidanku hajiyar tamu kakewa shakiyanci haka,Aslam yace Allah daddy kyaleni da tsohuwarnan inma tana tsoro ta mutune ta kwantar da hankalinta na rokar mata Allah insha Allah har bikin tattaba kunnenta xata gani,Abba  ne y dauki pillow din kujera y jefa masa yace sai dai kaika mutu amma hajiya xama daram,da mamaki Aslam yace Abba ai gwanda ta tafi tunda taci xamaninta taci na yaya dannaci na jikokin ma tace sai taci,kakace ta tashi ta tafi gadan2 wai dukanshi xatayi da sauri Aslam y tashi yana dariya y fice a palon,su aunty amarya ma kawai kunshe dariyarsu suke,komawa kaka tayi ta xauna tana haki tace xakaxo ka sameni ne mutumin banxa ta kalli su daddy tace nafada muku ku kyaleni naje kauye na auro masa ma'u kunki dariya Abba yayi yace hajiya kiyi hakuri kinga Aslam har yanxu yarone baikamata a matsa mishi da xancen aure ba,kaka tace to shikenan dama wai inaso naga yayan jikoki ne kafin sa'i yayi,daddy yace hajiya ai mutuwa lokacice waya fada miki kin kusa mutuwa haka taron y watse kowa cikin farin ciki.

      Aslam kuwa yana shiga dakinsa y fada gado yayi murmushi y shafi gemunsa yace waini aure tab ai duk da inada bukatar auran amma baxan iyayi yanxu ba,wayarshi y dauka y kira safwan bayan y daga,safwan yace maxaje y gdan?Aslam yace gda lfy,safwan yace y kowa da kowa,Aslam yace duk suna lfy,sun dade suna hira Aslam y fada masa waisu daddy aure sukeso yayi,dariya safwan y tuntsire da ita sai da yayi mai isarsa,harya bawa Aslam haushi,sannan yace ai sunyi gaskiya y kamata kayi auran,Aslam yace kai ubanwa y hanaka yi,safwan yace aini yarone,Aslam yace lallai fa,shiyasa kake mayan mata budurwar daka gani saika bita,safwan yace eh naji ni ai bawanda yayimin maganar aure,Aslam yace to nima da akamin sainan da 4 year xuwa nan nacika 30 kenan,har xasuyi sallama safwan yace ina jerry dinka? Aslam yace tananan mashirmaciya kasan wai har mafarkina takeyi a dajinnan,anan y lbrtawa safwan yadda ta fada masa kuma harshi safwan din ta gani dan har sunanka ta fadamin,mamakine y kama safwan yace ikon Allah yafi karfin wasa,dariya Aslam yayi yace wai kai mamaki kakeyi,safwan yace eh exartly fa yadda muke a dajinnan ta fada,dan juyawa Aslam yayi yace ni bana mamaki na dade dama ina tunanin yarinyar tanada aljanu saboda rashin jinta yafi karfin hankalinta,to kaga tunanina yaxo dai2 tunda sun fara bude mata ido,dariya safwan yayi a haka harsukayi sallama.

     Taku har kullum *sisin mama*

💘💘💘
        *mrs hamisu taura*
        💘💘💘



[11/12, 9:32 PM] ‪+234 803 841 7219‬: (9/11/2016 3:00pm) *na umma yahya musa*

         🍒🍒🍒🍒🍒🍒
               🍒🍒🍒🍒
                     🍒🍒
                        🍒
          *GOYON KAKA*
                      *54*
       Kamar yadda akayi musu alkawari washe gari ko wanne soja yaji alert na 20 million acikin accaunt dinshi,wadanda suka rasu kuma har gda aka kaiwa iyalansu,saboda ba karamin kudi gwamnatin somalia ta bawa nigeria ba,aikuwa kowa yayi farin ciki,safwan ne y kira Aslam yace aboki gaka alert Aslam yace eh,yanxu y shigo tashima nakeso nayi naje nayiwa aunty na albishir safwan yace aboki ankusa fara lissafamu acikin matasa masu kudin duniya dariya Aslam yayi yace Allah y shiryeka masu kudin duniyar akace maka yan milliyoyi ne dasu haka suka karashe wayar cikin barkwanci.

      Direct yana futa part din aunty amarya y shiga akace tana part din mommy acan yaje y sanesu ya fada musu sunyi murna sosai sun kuma tayashi farin ciki,yace toh yanxu bari su daddy suxo naji shawarar da xasu bani akan kudinnan aunty amarya tace gaskiya kayi tunani me kyau,mommy kuwa murmushi kawai takeyi,aunty amarya ce tace mommy bakice komai ba,mommy tace to me xance uwa da da suna shawara,dariya aunty amarya tayi tace addu'a mukeso kiyi mana,mommy tace to Allah yasa albarka,aunty amarya tace ameen,ta kalli Aslam tace jeka fadawa uwar gdan taka dariya yayi y tashi y futa,kaka kawai y tarar dan su islam sun tafi makaranta yaje y fada mata itama ta tayashi murna kuma tayi masa addu'a.

      Dasu daddy suka dawo y fada musu sunji dadi,sukace dama mun riga mun siya muku fili kai da amir na kowa 1.5 million aka siyeshi to da munso mu gina muku dama karshen shekara muke jira tunda kai kudi yaxo saikaje ka fara ginawa inaga cost din da aka bamu na ginin gran 10 million ne babu furnishing ragowar ka fara kasuwanci ko sai da motocine,farin ciki sosai Aslam yayi yadinga yiwa su daddy godiya da addu'ar Allah y kara budi,suma sunji dadi sosai.

      Haka rayuwa taci gaba da tafiya,Aslam y saka anfara gina masa gidansa ginine mai kyau ginin xamani,kuma y fara kasuwancin motoci ta computer yana ganin albarkar abin dan lokacin da yayi order sukaxo 2 millions y samu riba.

        Wannan karan basu fiya haduwa da islam ba,shiyasa duk rashin kirkin da takeyi baya sani,yauma kamar ko yaushe,friday ce Aslam y dawo daga masallaci sallar la'asar yaga yara maxa da mata sunata shiga gidansu,mamaki y isheshi yace to me akeyi haka yana shiga yaji sauti natashi a part din kaka karasawa yayi hayaniya yaji ana tayi,islam y hanko sanye da body hug red mai dogon hannu da three quarter pensil tayi packing din gashinta da red ribon kwalli kawai ta saka sai red lipstick amma tayi bala'in kyau irin dressing din Amira tayi amma rigarta yellow khausar ma haka tata pink,rawa islam takeyi tanata wani kada kugu tamkar babbar mace yara kuwa sai ihu sukeyi,su Amira suna lika mata yan 5 naira da yaya sagir y canjo musu,hannun ko wanne yaro yana rike da biscuit da lemo wata muguwar tsawa Aslam y sakar musu tuni kowa y nutsu,islam kuwa sororo ta tsaya kallasa dakawa yaran tsawa yayi yace kowa y fice,da gudu suke futa kowa yana rige2,islam ce cikin daga murya tace ku Ku tsaya mana inaruwanku dashi shine y gayyatoku koni dan Allah karku tafi,ganin da tayi yaran basusan ma tanayi ba shine y kular da ita ganin kowa y waste,a tsiwace ta karasa gaban yaya Aslam,tace yaya ina ruwanka da patyn da nakeyi,kawai xakaxo ka tsorata min kawaye da wannan jan idonnaka da kuma katuwar muryarka kamar xata fasa gda,mamakine y ishi Aslam y kasa magana islam tace wai baka jinane inayiwa yata birthday ka tarwatsamin tarona ta karashe makanar tana harararsa tana murguda baki,bakinnata y kama y murda da xafi y rankwasheta yace ke ko kadan baki dace da sunan islam ba danshi musulunci xaman lfyne,amman ke duk inda tashin hankali yake nan kikafi kauri,ai dama nine nasaka miki islam to xansiyo rago nacanja miki ki koma duduwa,y hankada ta gefe y fice,ihu ta kwalla ta fadi tana wayyo wlh ba wanda y isa y canjamin suna nakoma duduwa mai kan bari,duk da xafin da bakinta yake mata batashi takeyi ba,suna da akace xa'a canja mata shiyafi mata ciwo.
      wannan page dinnakine *53 & 54* aunty jameela Marapha 💃💃

       Taku har kullum *sisin mama*

💘💘💘
      *mrs hamisu taura*
        💘💘💘
[11/12, 9:32 PM] ‪+234 803 841 7219‬: (12/11/2016 2:00pm) *na umma yahya musa*

         🍒🍒🍒🍒🍒🍒
               🍒🍒🍒🍒
                     🍒🍒
                        🍒
           *GOYON KAKA*
                        *55*
       Ihunta taci gaba dayi hawaye kuwa shabe2 a fuskarta,sai hakuri su Amira suke bata amma takiyin shiru,kakace ta dawo daga gdan makotansu akwai tsohuwa a gdan,tana yo hanyar part dinta tajiyo ihun islam ai da sauri tayi part din nata harda hadawa da gudu.

     Birgima ta tarar islam tanayi da sauri kaka ta karasa ta dagowa tirjewa islam ta farayi,kaka tace haba islam dita ku dana tafi nabarku kuna partyn ku y xan dawo natarar ba yaran kallan su khausar tayi tace ina kawayen naku,khausar tace yaya Aslam y koresu,kaka tace wai yaushe Aslam sai daina shiga harkar islam ne to wlh bari naje na sameshi nasan kila har dukanki yayi ko ta kalli islam.

     Islam ta shagwabe fuska tace eh y rankwasheni y murdemin baki yacemin mai idon mayu (nikuwa nace uhm harda kari 🤔)sannan yace wai xai siyo rago y canjamin suna wai nakoma duduwa ta dada barkewa da kuka,kaka tace rabu dashi naga dan iskan daya isa y canja miki suna a gdannan kuma xaixo y sameni y fada min wace mai idon mayu,dakyar ta lallashi islam tayi shiru.

      Islam kuwa tun daga ranar kawai hanya take jira danta huce haushin abinda yayi mata y bata mata party.

       Futowarta daga part din mommy kenan ta tarar da alkajirinsu nura yana wanke motar Aslam,murmushi islam tayi ta karasa tace nura sannu da aiki yace yauwa,tace mota kake wankewa yace eh wlh yaya Aslam ne xaije bikin abokisa,murmushi islam tayi tace Allah sarki xama tayi tanata yiwa nura surutu harya karasa wankin motar y kwashi bokitai ya tafi part din Aslam yace y gama.

     Da gudu islam ta tafi part din kaka kibiya ta dauko ta daidaici tayar motar Aslam ta caka kibiyar tus tayar ta sace da sauri ta kwasa da guru ta shiga part din kaka ta labe tana iya leko waje.

   Aslam ne y futo cikin wani dakakken yadi milk colour a kallah xai kai 75k tsadarsa yana sanye da xanna bukar brown da touch din milk a kallah hularnan xatakai 25k takalmin kafarsa ma milk ne mai dan yatsa shima daga gani xaiyi tsada,tafe yake yana sauri waya a kunnenshi y makaleta da shoulder dinsa yana ku bani 15 minute insha Allah xan karaso,hannunsa kuma yana daura hadadden ogogon axurfa na rolex,yana futowa y dannan key din motar da mukullinshi ta bude,shiga motar yayi y tasheta xaiyi reverse yaji motar tayi wani gurrrr kit ta tsaya tsaki yayi y futo kallan tayar motar y fara,ganin tarar tayi faci shine y bashi haushi wani naushi y kaiwa motar yace oh god gashi y duba duk an futa da motocin gdan,Nura y fara kwalawa kira.

       Islam da take labe ganin yanayin da y shiga ranshi y baci shine y sakata farin ciki tuni tahau kyalkyala dariya,da sauri Nura y karaso kallanshi Aslam yayi yace Ashe motarnan tayi faci amma baka fadamin ba,Nura yace wlh yallabai lfyr motar qlau yanxu dana gama wanketa,Aslam y harxuka yace ga tayar motar a sace xakacemin qlau take,Nura y durkusar da kansa islam ce ta futo daga maboyarta tace yaya ba laifin Nura bane ta daga masa kibiya a hannunsa tace nicenan na sace maka taya,ramawa nayi ka tuna randa ka korarmun kawayena da sukaxo party,ta kyalkyale da dariya,ran Aslam in yayi dubu y baci Nura kuwa mamakine y cikashi a ranshi yace lallai yarinyar nan shiyasa dama taxo ta isheni da surutu.

    Har Aslam y xuciya yayi gurinta,ita kuwa ganin haka ta kwasa a guje sai part din kaka,wayarsa da tahau ringing shine y katseshi ganin abdallah ke kiranshi,yayi picking abdallah yace haryanxu baka tahoba yace eh wlh faci nayi amma yanxu xanyi changing taya nataho,spare taya y dauko a motarshi y saka sai daya bata 30 minute sannan y tafi.
 
         Taku har kullum *sisin mama*

💘💘💘
         *mrs hamisu taura*
        💘💘💘
[11/12, 9:32 PM] ‪+234 803 841 7219‬: (12/11/2016 2:30pm) *na umma yahya musa*

         🍒🍒🍒🍒🍒🍒
               🍒🍒🍒🍒
                     🍒🍒
                        🍒
          *GOYON KAKA*
                      *56*

    Da gudu ta shiga part din kaka,bayan kaka ta tafi ta dukunkune kaka tace islam wai meyasa bakya rabo da shirme ne,islam ta turo karamin bakinta gaba tace ke kakannan ba yaya Aslam bane y biyoni,kaka tace ina Aslam din yake dan karya,keda bakyajin kunyar karya,islam tace Allah da gaske nake,kaka tace eh laifi kikayi masa,islam tayi murmushi tace babbama kuwa tayar motaraa na sace masa kuma unguwa xaije,dariya kaka tayi tace meyasa islam wai sam bakya tsoron fitina ne,islam ma dariya tayi tace ramawa fa nayi kin manta randa y korarmin kawayena,kaka tace tab naga ranar da xaki yafiya,murmushi islam tayi tace babu rana dan indai mutum yamin saina rama,tsaki Amira tayi tace wlh islam ina tsoratar miki ranar da yaya Aslam xai babballaki,dan ko kaka da take biye miki tana ganin duk abinda kikayi daidaine baxata iya kwatarki ba,islam ce ta hayayyakowa Amira tace eh naji kuma dadinta ni kikace xa'a ballah ba keba dan haka saiki kama bakinki kiyi shiru,kaka da kike cewa tana biyemin ta biyemin din,to ni naji shishshigi ma ina ruwanki da xancen mu manxan Allah S.A.W yace falyakul khairan au liyasmut ma'ana (kafadi alkhairi ko kayi shiru)dan haka babballawa ki gani a kanki ke tsayama kiji ni ko yaya y ballani wlh sainaja kafata na dana masa tarkon da shima xai dawo y xauna sai dai muyi jinyar tare tayi tsaki Amira kuwa shiru tayi saboda ita sam bata iya hayaniya ba.

      Kamar yadda akace after 2 month xa'ayi karin girman su Aslam to yau saura 3 day shirye2 kawai su daddy sukeyi dan dukka gdan xa'a tafi sun gama duk wani shirinsu sunyi dinkuna dan tamkar wani biki haka sukejin abin.

       Dukkansu sun shirya kaka,daddy,Abba,mommy,aunty amarya,da sauran yaran gdan dukkansu dan harda khausar xa'aje,lokacin da mommy tace ita ba saitaje ba islam ma tace aikuwa ba inda xata,a gurin mommy xata xauna,saida aunty amarya tayi fushi sannan mommy ta yarda xataje.

       Ticket suka yanka dan flight xasubi,Aslam kuwa tun last week y tafi,suna dira a airport Aslam da safwan ne sukaxo daukarsu dansun xata iyasu daddy ne xasuxo ganinsu da yawansu yasa daukan drop din taxi 2 suka cika sai gdansu safwan.

     Aunty tayi farin cikin ganinsu sai nan2 takeyi dasu bayan sun gaisa ancicci abinci hankali y kwanta daddy,Abba,daddyn safwan suka futa dan hotel xasu kama.

      Islam tace Amira ku taso muje gerden sukace toh dukkansu harda kausar da tasleem suka tafi.

   Wannan pages din *55 & 56* nakune murjanatu & hafsert.

     Taku har kullum *sisin mama*

💘💘💘
       *mrs hamisu taura*
        💘💘💘
[11/12, 9:32 PM] ‪+234 803 841 7219‬: (12/11/2016 3:00pm) *na umma yahya musa*

         🍒🍒🍒🍒🍒🍒
               🍒🍒🍒🍒
                     🍒🍒
                        🍒
         *GOYON KAKA*
                      *57*

      Yaune xa'ayi karin girman kowa y hallara a hall din da xa'ayi sojoji kuwa kala2 sanye da kakinsu kamada sojojin ruwa sojojin sama d.s.

     Su Aslam sanye suke cikin kakinsu na army sunyi bala'in yin kyau suna a kakkame bayan bayanai da jinjina da dada wa su Aslam karfin gwiwa akan haxakar da sukayi akaja hankalin sauran sojoji suma y kamata suyi koyi da irin haxakar da yan uwansu sukayi,anan aka fara rabon mukamai Aslam da safwan an basu matsayin captain masu igiya 3 a kafada,sai dai muyi fatan Allah y dada riko,anyi fareti kala2,an bawa canal yusuf safana matsayin general saboda horon da yayiwa yaranshi shine y basu kwarin gwiwa har sukayi nassara,anyi pic an rarraba kyautuka daganan taro y watse.

     Washe gari su islam suka kamo hanya suka dawo gda kano ta dabo tumbin giwa.

      Kowannen su office aka bashi aiki sukeyi tukuru kuma kowanne yana da yaran da yake horarwa a cikin barreck dinsu an bawa kowa gda mai dauke da katon palo 2 bed room akwai toilet acikin kowanne daki sai kitchen dan yanxu su Aslam ma kowa y tare a gdansa.

        Xaune Aslam yake a office safwan y shigo y bashi hannu suka gaisa,safwan yace gaskiya aboki Allah y albarkanci aikinnan namu murmushi Aslam yayi yace eh ai kowa yabi iyaye xaiga da kyau safwan yace gaskiya,safwan yace xuwa nayi nafada maka xanje gaida aunty kaga 1 week kenan banje ba,Aslam yace to muje gaba daya tunda bani da sauran aiki.

     Sunje aunty taji dadi tayi musu nasiha sosai akan suguji aikata sabon Allah karsuga Allah y basu dama kuma su butulce masa,sunji dadin nasihar aunty sunyi godiya daganan suka koma gda.

     Aslam ne y futo rikeda try y sako food flask da plate da serving spoon da kuma fuck direwa yayi a gaban Aslam yace wash gaskiya mata na aiki dama haka sukeshan wahalan girki,dariya safwan yayi yace kai kace baxaka iya cin abincin restaurant ba,sannan nace kayo aure kaki ba saikaci gaba dayi mana abinci ba.

    Y xuba musu jellop din taliya dataji kayan lambu da kifi sai kanshi takeyi,harararsa Aslam yayi yace kaima in kayo auran ai ba laifi bane,dallah tashi katon banxa ka dauko mana juice da ruwa a fridge,tashi safwan yayi yana eh naji amma dik girmana ban kaika ba ko y dawo dauke da try y sako exotic da ruwan faro,abincinsu sukaci cikin raha da barkwanci.

       Safwan ne y kula Aslam sai gumi yake hadawa dukkuwa da sanyin a.c din dayake dakin,safwan yace y akayine ganin Aslam y rike cikinshi yana lullumshe ido shine y tashi hankakin safwan da sauri y dauki waya y kira clinic din bareck din,xuwa lokacin Aslam ko motsi bayayi,ba'afi 5 minute ba dr y karaso yaga halin da Aslam yake ciki da hanxari y bashi taimakon gaggawa yacewa safwan y kamashi su wuce hospital.

     Suna xuwa direct dakin scanning aka wuce da Aslam after 20 minute likitan y futo aka garo garo Aslam a gado dan lokacin bacci yakeyi.

       After 1 hour Aslam y farka,da sauri safwan y matsa yanayi masa y jiki mikewa Aslam yayi yace nafa warke,safwan yace to meya faru dakaine a lokacin naga hira mukeyi,Aslam yace bafa komai bane kawai cikina ne yakemin ciwo kuma dama inayi yanxune abin yayi worst,safwan yace sannu Aslam yace yauwa y diro a gadon yace muje office din dr y mana bayanin mai yake damuna.

      Taku har kullu *sisin mama*

💘💘💘
       *mrs hamisu taura*
         💘💘💘
[11/12, 9:32 PM] ‪+234 803 841 7219‬: (12/11/2016 3:30pm) *na umma yahya musa*

         🍒🍒🍒🍒🍒🍒
               🍒🍒🍒🍒
                     🍒🍒
                        🍒
         *GOYON KAKA*
                     *58*

     Xaune suke a office din dr y fara musu bayani yace to a gaskiya yallabai ba komai ne yake damunka ba,illah kana da matsananciyar sha'awa dalilin hakane sperm y taru a mararka shine yake haddasa maka ciwon ciki,yanxu taimakon da xan iya baka shine y miko masa wata paper ya mika masa yace ga wasu magani ka dinga amfani dasu insha Allah xasu rage maka yawan sha'awa,amma shawarata a gareka yalabai ka daure kayi aure shine kawai bbn solution,tsaki Aslam yayi y karbi paper din yace ngd suka futa direct pharmacy sukaje suka karbi maganin,dayake kowanne soja yana da file a asibitin ana diban kudi a cikin salary dinsa.

      Xaune yake a palo y dafe kanshi,safwan y ballo magani yace gashi kasha,kawai ka dauki shawarar likita kayi auran dakaci gaba da xama da cuta y karashe maganar da dariyar shakiyanci,harara Aslam y daka masa yace uban aure xanyi to waima kai daka dameni danayi aure waxan aura,kai nifa haryanxu banga yarinyar da taminba,cikin xaulaya safwan yace ai wannan abune mai sauki kawai pic dinka xaka bani au abuma mai sauki ai ina dashi a waya,xanje nadinga tallata ka gurin yan mata har a samu wadda xatace tana sonka.

      Cikin fushi Aslam y dago kansa yace kutt amma kayi bala'in rainani ni xakaje ka tallata,safwan yace eh ai xan fada musu kai mai ajine kawai dai kana tsoron matane pillow din kujera Aslam y dauka y jefawa safwan yace amma Allah y isa tsakanina da kai,dariya safwan yayi yace eh naji wlh indai bakayi aure ba to wlh saina janyo anmaka auran dole kuma wadda xa'a aura maka xakayi mugun mamaki,Aslam yace mafashi wanda y fasa baya kaunar Allah,safwan yace haka kace Aslam yace eh,daganan sukaci gaba da hira.

      Haka Aslam yaci gaba da rayuwa ko yaushe cikin shan tablet amma baitaba bari an sani a gda ba,saboda in ciwon y tasar masa sai yayi sati a asibiti,inda Allah y taimakeshi ma ciwon baitaba tayar masa yaje kano ba,safwan kuwa yananan da kudirinshi a ranshi,amma bai fadawa Aslam ko menene ba,kawai dai yana yawan masa xancen aure,sai yace sai yayi 30 year dan baxai aure y tsufa da wuri ba safwan kuwa sai yayi dariya.

         *AFYER 3 YEAR*
       Su islam nagani anfara xama yan mata hada2 naga anatayi can idona y hango kalandu da memo da jaka mai hotuna gani nayi ansaka congratulation for qur'anic graduation & j.s c.e Aysha (Islam),zainab (Amira) & khausar (nace toh su islam an xama malamai 🙄)

     Sun dawo daga returching suka hadu dasu Aslam,kiransu yayi yace kuxonan shida safwanne,karasawa sukayi Amira da khausar suka gaida Aslam da safwan suka amsa,islam kuwa tace yaya safwan ina wuni murmushi yayi yace lfy qlau y taro tace alhmdllh,yace to Allah yasa na tsoron Allah ne tace ameen.

    Aslam kuwa y kulu watako ba xata gaisheshi ba,lallai saiya ladabtar da yarinyar nan,yace haba safwan mutumin da hankali ma bai wadace shiba kakewa addu'ar tsoron Allah,ai sai dai kayi mata fatan samun lfy,da kuma in saukar gaskece bata xukuba Allah y saita mata kwakwalwarta ta dena neman bala'i dan kasanfa ba kowa sauka take nitsarwa ba.

    Murmushi islam tayi dantasan da ita yake,tace yaya safwan Ashe mahaukatan da yawa kuma ita saukar qur'ani ai kafinnayi dubun wasune sukayi,kaga Ashe tunda bai saka sauran hankali da neman tsokana ba,danna yanxuma basuyi ba to ba'a kasa suga ganiba a gurin manyansu ne,su Amira da suka saki baki da hanci suna kallanta tace ku kuma dallah can mu tafi,ta juya tace yaya safwan nabarka lfy.

Wannan pages din *57 & 58* nakune mmn Amira (sis)mmn waleed & haleematy.

    Taku har kullum *sisin mama*

💘💘💘
        *mrs hamisu taura*
        💘💘💘




[11/13, 7:12 PM] ‪+234 816 796 6870‬: (13/11/2016 3:00pm) *na umma yahya musa*

         🍒🍒🍒🍒🍒🍒
               🍒🍒🍒🍒
                     🍒🍒
                         🍒
           *GOYON KAKA*
                       *59*

      Su khausar suma juyawa sukayi suka tafi cikin gda,suna shiga Amira tace gaskiya islam abinda kikeyi bakya kyautawa ai ko babu komai yaya Aslam wankine,kuma masu iya magana suna cewa babban wa tamkar uba yake.

     Wani shekeke islam tabi Amira da kallo tace sannu uwata da xaki xauna kinamin masifa,in kuma wa'axi kikeso sai a kawo miki laudspeaker,da kike cewa kuma na raina Aslam aishi yaja,bakiji masu iya magana suna cewa in babba baiji kunyar hawa jaki ba,to jaki baxaiji kunyar kayar dashi ba,dan haka wlh daga yanxu ki futa harkata tsakanina da wancan hero din in kuma baso kikeyi musa kafar wando daya dake ba,dan wlh ni warkice dai2 kugun kowa tayi tsaki tayi gaba.

      Aslam kuwa mutuwar xaune yayi,lallai yayi sake yarinyarnan ta rainashi harshi xata fadawa irin wadannan xafafan kalaman dole y hukuntata fiye da laifin data aikata,shikuwa safwan ganin halin da Aslam y shiga shine y bashi dariya,cikin kyakyatawa yace watako friend yarinyar nan tana birgeni ko kadan batada tsoro,kaga yadda ta mayar maka bakar maganar daka fada mata cikin hikima,safwan y karashe maganar cikin kyakyata dariya,Aslam kuwa inda abinda y tsana bai wuce ayi masa dariya ba musamman yau da islam ta bata masa rai fiyeda ko yaushe,dan maganganun data fada masa wlh ko sa'ansa ne y fada yau saiya kwana a guardroom tuni idanunsa suka kada sukayi ja,jikinsa yahau rawa gashin jikinsa duk y tashi y runtse ido yahau tauna labbansa (nikuwa ganin haka na xare ido nace ran maxa y baci.

       Kamar wani xaki haka y tashi a fusace yana tafiya cikin jarumta y shige part dinsu,safwan ganin haka bai bishiba kawai saiya shige dakin Amir sukaci gaba da hira.

     Sai bayan sallar isa sannan safwan y shiga dakin,Aslam y gani yanata safa da marwa cikin sanyin murya safwan yace haba friend a dalilin me xaka saka damuwa a ranka,dan Allah ka manta abinda y faru,wani mugun kallo Aslam yayiwa safwan sannan cikin karaji yace wlh baxan taba kyale yarinyar nan ba,na tsaneta! na tsaneta!! na tsaneta y karasa maganar cikin wani irin amo da saida dakin y amsa,safwan yace calm down nasan ta bata maka,amma dan Allah ka sassauta xuciyarka duk tsanani dai yarinyar nan jininka ce,wani murmushi Aslam yayi na gefen baki y wani furxar da xaxxafar iska daga bakinshi yace ai wannan darajar ce kawai yasaka nake kyaleta,amma wlh wannan karan saina koya mata hankali,a hakadai safwan yaci gaba da kwantarwa aslam hankali da dadadan kalamai,haryaji xuciyarshi tayi masa sanyi.(Allah y hadamu da abokanai na gari wadanda xasu dinga bamu shawara mai kyau a duk lokacin da suka fahimci muna cikin matsala ba wadanda xasu xugamu ba mu dada fadawa cikin dana Sani).

     Washe gari da misalin 10:00am makil filin makarantar su islam yace da jama'a,sanadiyyar saukar qur'ani da dalibai xasuyi,an gayyato manyan mutane kamada san kano,gwamnan kano,chairman,cancilor,manyan yan kasuwa dadai sauran masu fada aji,anyi taro lfy an bawa dalibai alluna da kyaututtuka islam da sauran dalibai sunyi karatu,islam ta karbi kyautar dalibar da tafi kowa haxaka,da tsafta,Amira ta karbi dalibar da tafi kowa ladabi,khausar ta karbi na dalibar da tafi kowa tsafta itama.

     Misalin 4:00pm su islam suka koma makaranta dan gudanar da waleema anci ansha,anyi tamsiliya kuma ta kayatar dalibai sun raba kalandu,memo,jaka,key holder d.s daganan taro y watse kowa yayi gda.

      Aslam ne kwance yanata murkususu saboda matsanancin ciwo da mararshi takeyi,gashi yasha tablet din da yakesha amma babu wani sauki saima tsananta da ciwon nashi yayi,tun yana kan gado harya fado kasa.

        Safwan ne da amir suka shigo sun dawo daga walimar su islam,dan lokacin da xasu tafi bayadda basuyi ba da Aslam yaxo yaje yaki,suna shigowa da sauri sukayi kan Aslam dako motsi bayayi a lokacin.

     Taku har kullum *sisin mama*

💘💘💘
       *mrs hamisu taura*
         💘💘💘
[11/13, 7:12 PM] ‪+234 816 796 6870‬: (13/11/2016 3:30pm) *na umma yahya musa*

         🍒🍒🍒🍒🍒🍒
               🍒🍒🍒🍒
                     🍒🍒
                         🍒

          *GOYON KAKA*
                      *60*

     Cikin tashin hankali suka dagoshi ganin ko numfashi bayayi shine y tashi hankalinsu da sauri suka kinkimeshi sai cikin mota,da gudu Amir yaje y fadawa Abba y dawo yaja motar suka fuce wani private hospital suka nufa.

     Hankalin kowa y tashi tuni daddy da Abba suka shiga mota sukabi bayan su Aslam,Amira ce cikin tashin hankali tana kuka ta shiga part din kaka direct dakinsu ta wuce lokacin islam tana warware kyautar data samu,Amira tace islam yaya aslam ne bashi da lfy yanxu aka futa dashi kamar gawa hankalin kowa y tashi,islam tace Allah y bashi lfy,taci gaba da abinda takeyi,jin har lokacin Amira batabar kuka ba shine yasa jikin islam yayi sanyi ta ture kyautar tata gefe ta kamo hannun Amira tace kiyi hakuri addu'a ce ta kamata kiyi masa ba kuka ba,Amira taja hanci tace ko numfashi fa bayayi lokacin da aka futa dashi,islam ce tayi shiru a ranta tana cewa nashiga 3 yanxu in yaya Aslam y mutu y xanyi bamu nemi yafiyar juna ba kawai itama saita hau kuka.

     Su amir suna xuwa cikin sauri aka karbi Aslam,taimakon gaggawa aka fara bashi,lokacin wayar amir ta fara ringing ganin daddy ke kiranshi shine y sakashi dagawa,suka tambaye shi wanne hospital ne y fada musu,cikin 10 minute suka karaso lokacin su amir suna tsaye jugum2,Abba yace ina Aslam din yanxu safwan y nuna musu wani daki yace yana ciki shida likitoci suma su Abba tsayawa sukayi kowa da abinda yake sakawa a ranshi,safwan kuwa cewa yakeyi tambas yanxune y kamata na aiwatar da kudirin da yake raina (nikuwa nace toh Allah yasa alkhairi kake kitsawa🙄).

      Saida likitoci suka share tsawon 3 hour sannan suka futo suna yarfe gumi,babban cikinsu ne (dr fu'ad nacikin buk dina  kangin rayuwa)y karasa gurinsu Abba y mika musu hannu sukayi musa basa yace ku dameni a office y wuce.

      Xaxxaune Abba da daddy suke a gaban dr safwan da amir kuma suna tsaye,farin glass din idonshi dr fu'ad y xare,yace sakamakon gwaje2 da mukayi mun gano danku yana fama da ciwon mara sakamakon matsananciyar sha'awa da yake da ita,to a bincikenmu mun gano yadau xawon lokaci yana amfani da wasu tablet wanda kwantar da ciwon sukeyi ba warkarwa ba,to a gaskiya yanxu ciwon yayi mugun tsanani wanda a wannan lokacin babu wasu sauran tablet da xasuyi masa aiki,yayi shiru nadan lokaci yace yanxu mafita 1 ce xuwa 2,xamu iya basa shawara in harya farfado ba sauran ciwon duk lokacin da sha'aware ta taso masa y dinga shan lipton da lemon tsami dan shi tsinka sperm yakeyi y futo,ko kuma babban solution kuyi masa aure a kurkusa baku dauki dogon lokaciba,in harya taci cikin bai daina ciwo ba to saimun yi masa aiki,cikin firgici dukkansu suka dago kawunansu yace yes aciki shawarina dole a dauki daya godiya sukayiwa dr dukkansu suka futa a office dinnashi,dakin da aka kwantar da Aslam suka shiga bacci yakeyi a hannunsa kuma an daura masa drip.


    Xama sukayi kowa da abinda yake sakawa a ranshi,cikin sanyin murya Abba yace yaya to yanxu menene mafuta,jan numfashi daddy yayi yace mafuta 1 ce mujira y farfado y fada mana in akwai yarinyar da yakeso y fada mana sai a nema masa auranta,Abba yace wannan gaskiya ne.

   Safwanne yace daddy inada magana daddy yace munajinka,safwan yace Abba a xamanmu da Aslam baitabayin budurwa ba,tsantsar mamakine y lullube su Abba,safwan yaci gaba da magana yace saboda yace baxai taba iya yiwa yarinyar da yakeso kishiya ba dan tun ranar da aka haifeta yake dawainiya da dakon santa,cikin mamaki daddy yace wacce yarinya ce haka,safwan yace *islam* ce,cikin mamaki Amir y maimaita *islam*,safwan yace eh,daddy kuwa murmushin manya yayi yace yaro man kaxa,to amma shine y kasa fada safwan yace jira yake wai saitayi candy,shiru daddy yayi daya tuna dududu islam batafi 14 year ba.

    Har wajen 10:00pm Aslam bai farkaba sanadiyyar allurar baccin da aka saka masa a drip,daddy ne y mike yace tomu bari mu tafi tunda bai farkaba,ku saiku xauna dashi amir yace toh daddy,suka futa.

     Amir ne y kalli safwan yace abinda ka fada anya gaskiya ne,safwan yace eh kaima kayi mamaki ko,ai koni ba Karamin mamaki nayiba lokacin daya fadamin(ni kaina nayi bala'in mamaki 🤔).

      Taku har kullum *sisin mama*

💘💘💘
       *mrs hamisu taura*
 

adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *