Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Saturday, December 2, 2017

Nana khadija

adsense here
[9/8, 3:25 PM] Home Of Write: 🎯🎯NANA KHADEEJAH🎯🎯
         🎯🎯🎯🎯 1⃣
 Tafiya take sannu a hankali tana share hawayen dake bin fuskarta akai-akai har takai wani Dan madaidaicin gidah tafi minti5 kafin ta shiga daga ciki sallamarta k da wuya taji an wanketa da wani irin mari Wanda saida taga wutah ko da bata kalla ba tasan inna ce
  Yanxu k Dan ubanki awanawa ne da aikenki kinsan akwai aikinda k jiranki kikaje kika kama waje ki kaxaunah kin rainani koh wai yaushe ne kika fara wanna iskancin wata yar budurwa ce kusan Saar ta tace inna wlh wannan yarinyar tarai naki har yaushe ana mata magana tayi banxa da mutane wai inama Aiken da nayi miki ne ba abinda tace dasu tunda suka para saidai kawai tabisu da idanu tana mai subda hawaye inna ta karbe dacewa bakiji mi tace dake bane kinyi banxa da mtane da kyal tasamu muryar yin mgn tace inna wlh wasune suka tare ni suka kwace kudin har dukana sai dasukai Kumar...bata idar da mgnr bah taji an rarumota duka ake ko ta ina saida suka gaji Dan Kansu sanan suka tsaya inna tace farida maxa ki hado mata kayanta daga yau xamanki ya qare a gidannan shegiya wadda aka kira da farida tanupi daki da sauri har tuntube take tare da dariya mugunta Niko inanan duke ba abinda Nike sai hawaye danike xubarwa tunani Nike shin inah xani wanasani waxai taimakamin kodai inbasu hkri subar ni naxauna da qarfi batare da tasani ba ta fara fadin no! Ban iyawa baxan iyabah inahh ta Dan saurara tana mai xubda hawaye inna kau sai kallonta take ta saki baki can Na qara dacewa cikin murya mai kauri miyasa miyasa xuciyata ki k da tauri haka y kibasu hkri mana no! No! Baxaniyaba baxan iya Baku hkri ba baniyawa tare da sakin wani irin kuka mai ban tausayi jitayi an kashe ta dawani wawan mari Wanda saida taga gilmawar wutah Dan ubanki ba hkri ba ko abinda yafi hkri xaki bani wlh ban hkra shegiya jitayi an wurgo mata kullin  kayanta maxa tashi kipitah shegiya kije kinemoh gdan ubanki yau saikinvarmin gdan ubah da kyal ta mike tanupi hanyar fitah
🎯🎯🎯🎯🎯 by Anty khady💋...🎯🎯🎯🎯🎯
     Luv u oll🎯🎯🎯
[9/8, 3:25 PM] Home Of Write: 🎯🎯NANA KHADEEJAH🎯🎯
🎯🎯🎯🎯2⃣
 Tana fitowa ta soma tafiyah ahankali saida tayi nisa sosai da gidan har tabar cikin unguwar tagaji sosai hakan yasa tanemi gu ta xauna tare da tariyo farkon rayuwartah
 Xau
...................................
Asali nah
Ni sunana Nana khadeejah domin haka mahaifina ya radamin mahaifiyatah ammi ds mahaifnah suntaso cikin sona da kaunatah komai suna man duk dacewa bawani qarfi ne dasubah gidanmu naqasane sosai daki dayane anan muke rayuwar mu duk da yakasance cewa mahaifina sai yafitah yanemoh mana mixamuci amma bansan wai babu bah bansan hakanba domin banta ba tashi ba nace subani ko tahalinkakane sai sun nemoh sun bani duk da kasancewar ba matsamusu Nike bah amma basu da sukuni sai sun bani mahaifinah sunanshi Muhammad mahaifiyatah kuma Hafsat
Muna xaune a tsakar gidanmu ammi ta shinfida mana tabarma bayan sallar ishai muna jiran abbah yadawo don muci abinci domin hakane al adarmu aikau saiga sallamarshi xamanshi k da wuyah hadari yataru sosai dawani irin isaka mai tafiya da komiye yasamu garin yaqara rinewa bakinkirin muka tashi dagudu muka shige daki bamu gani komai adaki kasancewar bamu da taga kuma mun kulle yar qaramar koparmu ammi ta je laluben fitiyah da kyale ta ganta amma duk kananxir ya xuba kan katifarmu batasani ba ta lalubo ashana ta kunna sai ta jefar kan katipah domin wutar ta Dan taba mata hannu aikau nan take wani iska mai qarfi ya banko kofah tare da maidata da qarfi tarupe gam fitila tai gefe ta Dada kan katipah Dan danan wuta ta kama duk muka rude Na maqalqale ammi ina kuka Abba kuma sai faman buda kipah yake amma taqi buduwah wasa wasa wutah saici take ta kusa xowa inda muke kowa addua yake cikinmu nan akai wata irin qara mai raxanarwa ginin dakinmu ya fadi a lokacin wuta tafara cin Abba 😭kukq Nike sosai Abba yana addu a cewa yake hfsa ki ja Khadija Ku pice ni nasan kwanana sun qare ammi kasa motsi tayi Dan tsananin tashin hnkli muna kallo Abba ya cinye Tass wata irin qara nasaki danaga wuta tafara cin ammi ammi da kyal ta dinga Jana mukayi inda bango yafadi ammi tafara turani taxo durowa bango ya fado mata akai tapadi qasa tace dani khadeejah kije Allah Na tare dake duk inda kikasamu kanki ki godema Allah Allah yayi Niki albarka Allah yabaki miji nagari da kuma iyaye nagarii ki tafi Khadija ki  tafi natsaya ina xubda hawaye da qarfi ammi tace khadiijah ki tapiiii!!! Sakamakon gani dataga xai padoman gudu Nike gudu Nike baji ba gani ina kuka Na rash in ammi da abbah da  suka mutu a idonah 😭😭😭😭😭 Allah sarki Allah ka jiqan ammi da abbah .......jinayi nayi nayi tuntube da waning dutse jinike ina ta mirginwa saga lokacin banqara sanin inda nikebah saidai nafarkah nagannii.............

 Pls ayi hkri dani domin shine littafinah Na farko  gamasusan bani shawara ko qorafii dakuma masu jin dadin labarin xaa iyah samunah gawannan number 08167525297
🎯🎯🎯🎯🎯 by Anty khady💋...🎯🎯🎯🎯🎯
     Luv u oll🎯🎯🎯
[9/8, 3:25 PM] Home Of Write: 🎯🎯NANA KHADEEJAH🎯🎯
    🎯🎯🎯🎯3⃣
 Ina farkawa sai nagani visa ciyawu kwance wanni mutum dattijo yana man fitah yace man sannu ya tah nan danan Na fashe da kuka nace wayyo amminah da abbah nah pls ka taimakamin kada wo man dasu pls ina kuka sosai Na rirrikeshi yace man suna ina nace wuta ta cinyesu pls kadawo man dasu yayi mamaki sosai dayaga qarancin shekarunah alokacin ban wuce 8yrs ba yace nayi shiru xai kaini wajensu sanan nayi shiru amma duk da haka hawaye nabin fuskata domin a makarantah ansanar damu cewa kowa ya mutu baxq yadawoba haka kullum nasihar da abbah k min k nan cewar duniya ba wajen xama bane haka ammi kullun kapin mukan ta sai munyi addua da cewa qila baxa mu kai gobe bah don haka nasan mutuwah sosai binsa kawai nake don nasan amminah da abbanah baxasu dawo gareni ba munyu tafiya mai nisa sanan muka kawo Cikin gari daya kula Na gaji dayawa  sai ya tsaida mana mashin muka hau munacikin tfyah ya tambayeni sunana da sunan garin mu nace ni sunanah NANA KHADEEJAH kuma muna a garin katsina amma cikin dandagoro amma amminah tace ba nan bane ainahin garinsu su asalinsu yan sokoto ne bayan sunyi aure batare da cikakkiyar yardar iyayensu bah shiyasa duka danginsu suka gujesu shine wani abokinshi yasama masa aiki anan dandagoro sai suka taho har aka haifeni daga nan basu qara haihuwa ba Kuma....ban idah ba daidai nan mashin yatsaya yace to NANA KHADEEJAH muje ko kya ida man labarin inmunshiga gida tace to abbah hatcikin ran shi yaji dadi Dana kirashi da abbah muna shiga naga wata yar dattijuwah da wata yarinya da alamu ita mah bata wuce 8yrs ta amsa sallamar tare da cewah sannu da xuwa Mlm wanann yarinyah ta taso da gudu tarungume shi tana ga baba ga baba ya daga ta sama tare da cewah faridan innah da baba ya gidan kina lafiya ita kau sai wangale baki take nai saurin jawotah nace k sabko kar ki kashe man abbah aikau Ashe najawotah da qarfiii ta fado qasa bakin yafashe naje Na ruga da gudu Na makalkaleshi nace abbanah karka qara daukantah kaji yace to ya ta inna da tasaki ba
[9/8, 3:25 PM] Home Of Write: 🎯🎯NANA KHADEEJAH🎯🎯
    🎯🎯🎯🎯4⃣
 Inna da tasaki baki tana kallon ikon Allah takau Sa hannu ta kabo khadeejah da ruqon da baba yayi mata itamah ta pado ta fashe baki baba ya saarwa inna wani wawan mari yace daga yau sai yau kar hannunki ya Kuma taba yarinyar nan inna ta buga uban ashar tace to aikau ba a gidannan ba baba dayaga jini Na fita daga bakina yai waje dani da gudu yayi chemist dani inna ma mayafi ta dauko tabi bayanshi anagma man dressing sai gasu nan akaima faridah dressing baba yabiya kudi muka dawo gida muna shigowa inna tace dole sainabar gidan baba yaqii nan akaita gardama nan dai baba yajani xuwah dakinshi yajawo kwanan abinvinshi ya banisaida yaga Na qoshi sosai sanan yaci sauran yadebo man ruwan randar dakin shi yabani nasha shima yasha yaje yawatsoman ruwa ya kwantar dani yanaman fita a hankali har nai bacci saida aka kira sallar la asar sanan yapitah yajaman dakin inna nacan kan farida da kyal take cin abincii inna mamakin abun kawai take tace wlh bari Mlm yadawo don wlh akwai hitinah salla taje tayi tana Salle me salla yashigo aikau tayo kanshi wlh baka isa bah kaxo kafida diyar nan daga gidan kallon banxa yai mata ya wuce daki yana shigowa Na tashi Na kama kuka baba miyasa baka tasheni nayi sallah bah ni amminah ba haka takemin bah infa likaci yawuce xa asani wutah har cikin xuciyarshi ya jidadin hakan yace e shiru diyatah yanxu nadawo daga masallaci shirin tadaki nake kinji Na gyada kai innah databiyo baba adaki taga ikon Allah har gabanta yasoma faduwah tafice baba ya kamo hannuntah suka yo waje tai alwallah suka komah tai sallah tana gama sallah tahau yi ma abbah da ammi adua sunsha addua sosai harda yar kwallantah tatashi tagaida abbah sai murmushi yake tare da amsawah
[9/8, 3:25 PM] Home Of Write: 🎯🎯NANA KHADEEJAH🎯🎯
      🎯🎯🎯🎯5⃣
 Yace muje kirakani unguwah tace to abbh yajata suka fice gaba daya hankalin inna ya tashi domin da yana matuqar son tilon yarsa fadeelah yanxu ace taji ciwo ko sannu kai koma takantah baibi bah suna fitah wajen kawunsa yanufa yai mai bayanin komai akan khadeeja haka duk ya xagaye danginsah da khadeejah harda mahaifiyarshi a ciki kowa ya nuna farincinkin haka da nuna son diyar don duk inda sukaje sai tagaida babba da yaro kuma kanta akasa haka kowa yadamai albarka tare da fatan alkairii akan haka sai bayan ishai suka koma gida hankalin inna duk ya tashi suna xuwa sallama yayi da kyal ta iya amsawa kallo daya yayi mata ya wuce dakinshi tare da khadeejah yajawo kwanon tuwo sukaci tare abin yai mata dadi kasancewar abincin dare tare suke ci da abbah da ammi yauma Allah yabata wani abban wasu hawaye suka gangaro abbah yace khadijat mi kuma yafaru ta girgixa kai tace Abba murna Nike Allah yabani kai bayan ya amshe wa incan kulum da irin wannan lokacin tare muke cin abinci mu duka yanxu ma tare mukaci ta fashe da kukah ya rungumo ni yana lallashi nah har nafara bacci innah tashigo tace hajiya da kawu sunxo suna kira yace toh tashi yayi ya aje ya ajeni kan gado naisaurin farkawa Na riqeshi hakan yasa muka fita tare hajiya taita fada kuma taima inna warning akainah haka suka fice inna tajawo khadeejah takai ta makwancin fareeda dasafe tunda asuba ta tashi tai sallah tanipi dakin baba dawo warshi k nan daga masallaci yace khadeejah ina xuwa tace dama xan gaida Kaine ynxu Dana gama sallah yace yauwah yar albarkah yajata suka wuce dakin shi inna yagani kwance har yanxu bata tashiba  yaja tsaki ya fyada mata bugu tai figigi ta tashi har xata fara masifa taga khadeejah raja tsaki tafice tare da qara tsanar khadeejah axuciyartah baba yaja hannun khadeejah suka haukan gado suka kwanta sai bacci basu tashi ba sai 8 tana tashi taje tawanke idoh fitarta k nan raga inna sai yanxu tai sallah daga gefe kuma fareeda CE k alwalla tana gama wanke idoh taje ta gaida inna çiki2 ta amsa Na wuce Na dauko tsintsiya Na hau share gidan duka Na tattara kayan wanke wanke nayi inna da kallo kawai take binah nagama naje dakin baba Na gyara Na gyara Na inna Na wuce inda muka kwana Na gyarah nafitoh Na iske har baba yawuce wajen Neman abinci fareeda sai hararata take naje Na duka wajen inna nace bawani aiki hambareni tayi Na fadi qasa tace dani shegiya saura ubanki inada matuqar xuciya hakan yasa ammi k yawan yi man addua ta topa min nasha natashi nabi inna dawani mugun kallo tare da mikewa nawuce Na koma gefe daya naxaunah Na duke inata faman xubda hawaye tunani nike yanxu inda su ammi nanan bamai man haka Na tuna lkcn da ban lafiya ammi k man komi kuma abin mamaki murace kawai Nike ta dansa man ciwonkai Abba yakawo magani abani nakisha ammi taitaidani haka ma abbah amma naqi Abba har ya fice ammi tagaji tayi fushi taita harkartah nikuma Allah yayoni da xuciyah nayi kwance Na yunwa nakeji amma xuciya ta hanani xuwa Na amsa ammi tagaji ta biyo ni dashi amma nai fafur naqi ci da kyal ammi ta shawo kaina naci...jinayi an Dan kwasheni saurin dagowa nayi naga fareeda visa kaina takawoman koko da kosai inkinga dama kici shegiyah xuciya ta tisoni Na wanke ta da kokon tundaga kantah gashi daxafi data kwalla wani ihu da gudu inna ta isoh ta wankenida marii biyu tafigi fareedah ta jika kanwa tasamata xaure nakoma Na kwanta har bacci ya daukeni baba nashigowah yayi karo dani salati yayi ya tasheni sawun mari ya gani makaleshi nsaki kuka ko magana bai iya yi bah yana xuwah yawanke  innah da mari
🎯🎯🎯🎯🎯by Anty khady💋🎯🎯🎯🎯🎯
      Luv u oll🎯🎯🎯
[9/8, 3:25 PM] Home Of Write: 🎯🎯NANA KHADEEJAH🎯🎯
     🎯🎯🎯🎯8⃣
 Dad yaqarasoh Aliyu yayi saurin cewa dad ina kwana andawo lafiya dad yace son lifiyanka qalau kuwa mike damunkah sunkuyar da kanshi yayi yace dad lafiya lau hava Aliyu yaushe kafara boyeman lamarinka yarasa mixaicemasa can yace dad wlh bakomai kawai aikine yayi man yawa shiyasa ya kwashe komai yagayamasa amma banda jinin shi dayabada da kuma lamarin da yashiga daxu😜dad ya sabke ajiyar xuciya yace hava son ka kirani a phone kasanar dani duk katada man hnkli mom inka ma hankalinta atashe haka muka kwana backcikakken bacci kuma ma miyasa ka kashe phone inkah ya Sosa qeya yace dad dama muna kan aikine shiyasa kuma damuka gama Na gaji sosai Na ma manta da phone in cause yarinyar taban tausai Abba eyyah son nasanka da tausai addua xakaimata da kuma kulawarka yace haka ne dad ngde dad yace ai kagama komai ynxu koh don muje gida kahuta kuma hankalin mom ya kwanta to dad gamma...said kuma yayi shiru dad yabishi da ido ehen Amma mii bakomi dad kawai wai da kaje kaganta nasan xata baka tausayi kaima kuma har ynxu bamuga kowa nata ba har sanarwa nasa akayi har ynxu shiruu kuma bata farka ba har yanxu dad yai murmushi yace oyyah muje naganta yai gaba sai Sosa qeya yake tuna ninshi dad naso yagano wani abu
[9/8, 3:25 PM] Home Of Write: 🎯🎯NANA KHADEEJAH🎯🎯
       🎯🎯🎯🎯6⃣
Yakife inna da mari k wai har yaushe ne xan gargade ki akan khadeejah fada yake sosai ya kalleni ina hawaye yace mi akai miki Na kwashe komai nagaya masa nace Dan Allah abbah kayi hkry wlh xuciyace ya girgixa kai yajani muka tapi inna datai mutuwar tsaye takasa cewa komai amma xuciysrta sai tapasa take muna xuwah daki Abba yai man fada sosai sanan yace in rage xuciya abinci mukaci tare Inna kau sai sake sake take akan mixataiman....
  Haka rayuwa ta kasance man said baba yadawo nake samun sauki haka inna tananan da hakonah ansani mkrnt boko da islamiya a ko ina inada kwaxo farida batada abin tsanah da hantara irinah a gida k mkrnt gara gara mkrnt yen ajinmu na shiganmi ni k Na daya a boko hakan nasa man tsana wajen inna da farida da kuma wasu daga cikin qawayen tah
 Ranar asabar nadawo daga islmyyah da safe inna ta aikeni nasawo mata maggi Na goma yan biyar2 aikau tsotsai yakai Na yarda naira biyar1 da nadawo na fada mata ranar nasha wahala sosai kasancewar baba bayanan taiman dukan tsiyah kuma tace bani baxaman gdan haka takoreni Na pitoh ina ta tapiyah bansan inda Na dosa ba jinayi Na bige mutum ina dagowa naga baba hankali tashe yace min mike faruwa Na fada mashi komai mamaki yakamashi sosai cinkin fushi da xuciyah ya jani muka nupi gida baba Na sallamah inna tanupo shi tanacewa kaga diyarnan ta gudu ko dama ai cintacciyar mage bata mage wani mari dataji sai data kai kasa baba bugunta yake kota ina harda halbi kaii innafa ta bugu saida yagaji don kanshi sanan ya kyaleta kuma yace itama tabar gidan tunda ba gdan ubanta bane inna da kyale ta iya tashi mayapi da kadai ta dauka tafice banji dadin hakan ba da daddare kawu yayo sallama saiga inna abayansa nan akaima baba fada haka inna tare da gargadin ko kallon banxa kar taimin ta amince hakan daga ranar inna tashafaman lafiya saidai farida in abun yataso
 Kwanaki sunjah shekaru sun kawo yau inah a jss3 banmance wannan ranar ina xaune gefen baba sai nasiha yake man tare da kwatanta man hkrn rayuwa jikina yayi sanyi yace Na kira inna ranar ya yini yimana nasiha haka hardare Allah mai iko muka wayi gari ba baba wayyo ranar badai kukaba 😭😭😭😭😭 harda su sumah haka akai xama Na ukku aka kare daga Ranar nasan ni marainiyace wanki wanke wanke sanwah tallah komai niii mkrnt ta tatsaya banda Hutu kullum
Haka nike rayuwa duk Na rame Na lalace Na kode da kyal da wahala nagama mkrnth da kyal Nike samu inci abinci so daya a rana nakoma abin tausayi komai nawa so silent a yau ne unaxaune sai faman hawaye Nike yunwa ta addaban farida ta kwala man kira  INA xuwa race inna bada asiyo man gari yanxu k duk abincin nan bai ishekiba tace inna wlh gari Nike marmari inna taxaro jamsin insiyo garin ashirin sugar goma nakama hanyar fitah farida ta ce shegiya kusauri yinwa nakejii ficewa kawai nayi da kyal nike tfyah sbdah yunwah junayi anjawo man abaya aka fixge kudin hannu sukai man mugun bugu da kyal Na iya miqewa nakama hanyar gida hankalina yatashi da kudin inna nayarda 5 ankusa kasheni in aga 50 ina isa kopargida gabana yasoma bugawa nai shahada Na shiga
......................................
Cigaban labarin
🎯🎯🎯🎯🎯by Anty khady💋🎯🎯🎯🎯🎯
     Luv u oll🎯🎯🎯
[9/8, 3:26 PM] Home Of Write: 🎯🎯NANA KHADEEJAH🎯🎯
      🎯🎯🎯🎯9⃣
 
    Gava yayi atunanin shi dad yaso gano wani abu

Kunsan mii Aliyu kawai don ya ganota ne kawai yace ma dad haka ba wani abuba...
Suna xuwa dad yaganta kuma ya tausaya mata sosai yace Allah ya qaro sauki suna tafiya a mota ne yace gsky son dole ka rude bare kai mai tausayii gsky kacika sunan da frnd naka ke cema ( maxan fama ) murmushi kawai yayi daidai nan suka shigo unguwarsu suna xuwa daidai wan galelen gidansu Wanda ya amsa sunan shi horn daya yayi maigadi Mlm iro yaxo ya wangale musu gate suka shiga packing space suka dosa suna tsayawa ya bude murfin gopah xaipitoh dad yadakatr dashi yace son nasan kasan halin mom naka so kabi a hankali don tayi fushi sosai girgixa kai kawai yayi tare da murmushi ya fice yana shiga a babban paloh yaganta fuska a daure tayi crossing leg tana girgixa qapa da alama tasan da shigowarshi kada kai kawai yayi da murmushi mommy Na ya tafi tare da hugging intah banxa tai dashi yace mommy y silent ta qara tamke fuska yace pls mom xanpayi fushi Allah in baki man mgnah wani kallo ta watsomai ta ture shi ta tashi xata tapi dama yasan halin abinshi yai sauri yayi wata yar qara yana salati wayyo cikina wayyo xanmutu wayyo da sauri mom tadawo talloboshi tare da rudewa tana kiran sunanshi shiko ya lumshe ido yayi dayaga rudewar mom Na tsananta sai ya rungumota yanacewa I luv u mom I luv u sooo mush...wata irin ajiyar xuciya tasaki tai murmushi ta dungure dawasa kai ko ta kamo kumatun tana jujuyasu tace saina cirema su dariya yayi yace tuba nikeyi mom murmushi tayi can sai tasakeshi tare da daure fuska tace bata amsubah son sainaji dalili ya gyara xama yagayamata kamar yarda ya gayama dad tace hmm son k nan nasani ai amma miyasa baka kirani ba eyyah mommy I am sorry wlh rudune yai yawa tai murmushi tace to gsky a rage wannan rudun harda suman mom a lamarin dariya yayi yace ai mom wajenki Na gado tace kai hava ni ina naga wani rudu sai kace wata tsohuwa kaima kawai yanayin aikin Kane haka yace kyaaap wlh mom kinma pini rudu jipa yanxu duk kinrude kinma manta da nayi laipi nida akai fushi dani dariya tayi shima haka mom da miqe ta oyyah tashi muje kaci abinci nasan by now kana jin yunwa bakaci komai ba tunjiya yace haka swt mom direct dining suka nupa xamansu k da wuya dad yashigo yace lallaikam ni ammantah dani koh dayake Na nemo maki son naki ko dariya tayi tace eyyah wlh banmance dakaibah inani ina mantah ...saitaishiru tare da kallon Aliyu murmushi yayi yasosa qeyah tare da jan plate Na abincin shi mom kada kai kawai tayi dad yaxo ya haye kan cinyar mom tasaki yar qara kadan tace Allah kau saika karyani kapa para nauyi dayawa Allah dad dariya yayi yace ai duk ke ce k qaraman nauyin dariya sukai yasabka suka cigaba da feeding in junansu
Aliyu nagama cin abinci yaje yawatsa ruwa yaxo yabi lafiyar lallausar katiparshi daniyar yin bacci amma saidai mii gaba daya surar khadejah k dawomai wani Abu yaji sabon shiga murgina yaitayi yana juyi kan gado tare da riqe ciki yarasa yaxai yii haka har laasar tayii mom taxo tadashi taga halin dayake ciki Duk tarude dasauri ta dauko maganinshi tare da bashi dasauri yanasha baifi 5mins bah yasaki wata ajiyar xuciyah tare da tausayinshi ya lape kan cinyar mom yana maida lumfashi a hankali can bacci ya Duke shi fita tayi tare da jamai qopah
........................
Innah da farida a gida kawai suna rayuwa saidai wani Abu tafiyar khadijah ta xame masu wani rashin domin kullum fada da inna da farida kamar kishiya da kishiyah aiki taqi inna dataffara tagaji dandanan ba abinda takeyi illa yawo ma datasa ma kanta intatapi tun sape sai taga damar dawo wah.....

🎯🎯🎯🎯🎯by Anty khady💋🎯🎯🎯🎯🎯
      Luv u oll🎯🎯🎯
[9/8, 3:26 PM] Home Of Write: 🎯🎯NANA KHADIJAH🎯🎯
    🎯🎯🎯🎯2⃣5⃣

Hankalin Dad da mommy yayi matuqar tashi suka rasa yadda xasuyi gashi itah mommy a family nasu babu wata budurwa a ciki da yn yara sai masu aure gashi bata son yn uwan dad kasancewar ba kaunarsu sukeyi bh hkdai kullum ana kula dashi ana bashi mgni akai akai


Daady ne xaune da abokinshi cike da damuwa da ka ganshi gashi kuma duk y fada Alhji ismail yace lpia Alhji Nagan ka adamuwah hka miyayi xafi yace kaidai bari wlh son dina ne ba lafiyah wai yana buqatar aure gadhi shi ba budurwa ba in fada maka abin ya wuce inda kake tunani har rasa ransa yana iyayi wlh bnsn yaxanyi bh sai nema mai mata nike pls kaima ka tayani nema yace assha Allah yabada lfyh InshaAllahu xan dubama ko a family namu ingani yayi gdyh sosai nan aka kira mgribh  khadijh ce taxo wucewa sakamakon yau a islamiyyah ba atashe su da wuri ba har anyi mgrib Alhaji ismail yace yau yata xonan ta tafi cikin natsuwa ta duka ta gaishe su sai gaban daddy ya fadi yaga kamar yasan wnn fuskar amma yakasa tunawa yace kawo mna ruwa muyi alwallah mu wuce masallaci kafin atada ta amsa datoh tashiga ciki
khadijah itama gbn ta yasoma dukan ukku batare da tasa daliki bah

Ruwa ta kawo nasu a buta sukayi suka wuce mosque bayan sungama sallah ne daddy k tmbyr abokinshi wnn diyarfa ina kasamotah Alhji ismail ya murmushi yace wlh diyatace tun da na gnth jikina k bni jinina ce domin tana mn kama da dn uwana wanda ynxu hka  bnsn inda yake bah sunan tah NANA na dauketa tmkr diyata marainiyace itah Daddy ya nunfasa yace to kai ai shikeban faduwa taxo dadi dai daxama daga ganin ta akwai nutsuwa ga illimi ga hnkli uwa ubah kyawo yo aikai dana yayi mata nan Alhji yyi dari yace ka kwantar da hnklnka indai itace kasanu daddy yace ni wlh nn xuwa da sati biyu xa a daura aurenn ngnr fah da gsk dn yrnyr ta kauntamin ga Aliyu a wani hali kaga kau kuka na ya qare Alhji ismail yace bkada mtsala ta waje na saidai bnaso nayima mrainiyar Allah dole xan nemi shawarar tah insha Allahi ko mike nn munyi waya sukayi bnkwana daddy ya tafi sai washe baki yake

Daddy na isah gida y lbrtwa mommy cewa yasamo ma son mata Allah yasa alheri kawai tace dn ba irin wnn auren tado son nata yayi bah amma bsyanda xatayi don tasan ba yarda xa ai dad ya xaba ma son mtar banxa.....

Daddy da mom suka sa Aliyu gaba sukace Aure xasuyi mashi baice komai sai toh dn ysn ko ya musa baida wadda xai aura kuma gashi yasan mtsalar shi shi hasalu ma ba macen da k burgeshi in ban da khadijah wanda har ynxu bai mnce da itah kuma fatanshi ya gantah ta aure tah amma kash ba dama nan danan soyayyar khady ta dawo mai sabuwah mikewa yayi ya wuce dakinshi dn bai so iyayenshi suga hawayen dasuke niyar xubowah

Alhji ismail yasamu khadijah ya lbrta mata yadda sukayi da daddy da kuma irin rashin lfiyar danshi yaqarama kwarin giwa dacewa intayi hkn ceton rai ne tayi batace komai bah illah A llah ya tbbtar mana da alheri yace na gode khadijah Allah yayi miki albarka tace ami. tare da eucewa ko da ta kwanta sai taji wani irin hawaye nabin fuskarta naan danan Aliyu ya dawo Aranta batre da tasani ba ta furta i luv u Aliyu I wish dat u re my husband 4 ever bt no way Allah ya qara hadamu dakai Aliyu haka ta kwashe dare tana kuka batare da tasan dalili bh


🎯🎯🎯🎯🎯 by Anty khady💋🎯🎯🎯🎯🎯
      luv u oll🎯🎯🎯
[9/8, 3:26 PM] Home Of Write: 🎯🎯NANA KHADEEJAH🎯🎯
      🎯🎯🎯🎯7⃣
Sallar magrib taji ana kira tai saurin mikewah ta hau hanyah batasan inda takesa kafantapah wata mota ce ta taho da gudu kamar xata tashi sama horn yake sosai amma kwata2 bataji batagani gabgab ka k jii tuni yabi takanta yawuce abinshi ko a jikin shi mutane  suntaru wajen sosai kowa sai kallo yake da abinda yakecewa....
 Tafiya yake sannu a hankali yake tafiyah kallo daya xakai mai kasan cikin nishadi yake a hankali yatsaya da motar shi kasancewar taron mutane dayagani sun kashe hanyar asannu ahankali ya pitoh wani sentalelen saurayi ni yanada tsawo tsawo mai kyau da aji cikin tafiyar qasaita ya isa wurin yana keta mutane kwance take jini sai xuba yake kamar ruwah tsayawa yayi yana bin mutanan wajen da kallo cikin tsana yapara magana Ku wa inna jahilai ne acikin jahilai cikin tsawa yayi maganar guri yadau shiru can't u here me!!! Wurin shiru yaqara biyo baya yacigaba dacewa how, how comes u c some one in a critical condition but u just watch her like a firm koh!!! Mutane suka para watsewa a hankali suna surutai ya daka tsawa heh! Kowa ya bace man da gani duk aka watse sai wani tsoho dake gefe yana hawaye ya matsa kusa dashi yace baba wat go on here gayaman miye ya faru tsoho yagaya mai komi kawai girgixa kai yayi yaje ya sungume tah yasaka mota yafixgeta yai gaba cikin qunar rai direct asibiti yayi da itah nan danan aka amshetah kasancewar assibitinshi ne wuri yasamu yaxaunah cause baxai iya tabuka komai ba in yashiga yaja tsaki yana mamakin mutanan ynxu tashi yayi yawuce office inshi kan resting chair ya kwanta yadan lumshe ido yana tunani can yatuna da abinda ya fito dashi xumbur ya tashi xaune yadafe kanshi tare dacewa oh my God! Wayanshi ya xaro tare da kiranabikin shi fahad ringing biyu ya dauka yace yah maxan fama tsaki yayi yace kai ni dallah bansanwasa Abba yakirani sun sabkah pls kaje kadauko shi kace mashi inada emergency patient neh shiyasa OK no p tnxx pls kayi sauri pah aje wayanshi k dawuya wata nurse tashigo tare dacewa sir u patient want emergency help course tana buqatar jini sosai yanxu da gaggawah ya furxar dawani iska a bakinshi yace OK les go suna xuwa wajentah kallo daya yayi mata ya kauda fuska tare dace ma nurse daya tabiyo shi lab ya nufa itadai binshi take suna xuwa yace ehen common dibi jinina ki gwada if is OK den u can go head aka dibi jinin shi aka gwada cikin saa kau yayi nan aka dauki almost 2&have lader akasa mata sanan akai mata dauri a hannun dama da kuma qafanta Na hagu sakamakon karewa datayi akai mata allurar bacci ta 24hrs cikin 5hrs aka gama treating intah...
   Bangaren dad da mom kuma mamaki suke da har yanxu baidawo gidaba har 10:30 kuma wayoyinshi a rupe haka dai sukai ta faman jiran dawo warshi amma shiru hakanan suka kwanta tare da fatan Allah yasa lafiyah
Washe gari da safe da kyar ya miki daga bed rest da yasamu sakamakon jinin shi da aka diva haka ya lallaba ya yaje yawatsa ruwa tare dayo alwallah yayi sallah tare da adduar Allah yasa ba cikin shege tayo ba iyayentah suka korotabah da ya idar ya koma kan bed ya hau sabon bacci bai farka ba sai wajen 12 ya tashi ya watsa ruwa yaje ya dubo Nana khadeejah yayi yan dube duben shi yagama sai kuma yatsaya yana kallon surar jikintah masha Allah ya fada domin qirjinta a cike yake dam ga yar rigar da k jikintah irin ta assibiti qirjin waje yake kan nonon ne kawai a rupe wani irin yarrrrr!!! Yaji ya matsa dap da itah yadan shaposu ahankali wani irin sauyi ya baiyana ajikinshi kanshi yasara a hankali yataho da yatsanshi yayo qasa dashi slow slow yana xuwa daidai mararta yaji gabanshi yasoma bugawa da sauri yajanye tare da skin ajiyar xuciya gami da yin addua yana dawo wah haiyacinshi yai saurin fita daga dakin office ya wuce yaxaunah tare da kipa kansa a tebur idanun sunyi jaxur bude qopa yaji anyi dasauri y dago kanshi saurin tashi yayi tsaye yace dad tare da sunkuyar da kanshi qasa shiyama manta cewa dad yadawo kuma wayoyinshi akashe qaraso wa yayi yace.....

🎯🎯🎯🎯🎯by Anty khady💋🎯🎯🎯🎯🎯
    Luv u oll 🎯🎯🎯
[9/8, 3:26 PM] Home Of Write: 🎯🎯NANA KHADEEJAH🎯🎯
     🎯🎯🎯🎯1⃣0⃣
 
Waye Aliyu usman
 Yataso cikin so da kauna da kula war iyaye kasancewar shine kadai da agun Alhaji usman da hajiya Sa'adatu
 Alhaji usman babban mutum ne da kuma  kamala dayake da itah mutane Na girmamashi Kuma suna ganin girman shi kasancewar shi mai daraja Dan Adam dakuma yawan kyauta haka kuma duk shekara sai ya fidda xakka mai tsoka hakan yasa kullum dukiyarshi albarka take qarawa yanada shekara 27 yayi aure ya auri matarshi hjyah Sa'adatu auren soyayayya sukayi bawanda yataba jin Kansu tunda sukai aure koda sun sami sabani tsakaninsu suke sasantawa basuda wata matsala saidai kawai har shekara 10 basu haihubah hankalin  hjya Sa'adatu ya tashi kasan cewar kararrar xuciya gare tah hankalintah bai tashiba sai lokacin da yanuwan Alhaji usman suka para mata gorin haihuwa da tsogumii duk inda ake sabga biki ko suna basu da aiki sai tsogumii sai suce usman kyau kawai ya hango Ashe kyan Dan macijini abubuwa kalakala har tagaji kasance war kararrar xuciya gareta har hawan jini yasoma kamata hankalin usman yatashi hakan yasa yahanata xuwa sabgogin yan uwanshi hakan yasa suka qara tsanarta haka suka cigaba da rayuwa
Allah mai iko da komai wata rana saadatu Na kwance bisa usman taji wani irin amai yataso mata har takai da takasa tashi saidai amai yaji a jikinshi haka takamata yawanketah tsab yai mata wanka shima yayi suka pito ta galabaita sosai ga jiwa da take gani dole saidai kwanciyah haka yasa usman yakira doctor in shi doctor yagama text nashi dakomai yasheda musu babban albishir murna wajensu ba a magna haka sukai ta renon ciki amma tare da wahaloli dadama ba qaramar wahala tasha ba kullum tana jikin mijin tah watan haihuwarta Yakama ko mi da kyale haka taita fama har ranarl haihuwanta a assibiti sai fama ake tahaihu abu yaci tura 2dys ana abu daya nandai aka yanke shawarar yimata aiki anashiga dakin tai wani irin raxanarnan qara tare dawani uban nishi ta sumbulo danta suma tayi hankalin usman yatashi sosai dukewa kawai yayi yana kuka ranshi yabashi ta rasu da kyal aka shawo kan saa ta farfado doctor yakira usman yace dashi munyi nasarar ceto danka da kuma matarka murna yashiga yii sosai harda rungumo Dr, Dr yace saidai akwai wani sharadi yace Dr inaji yace muncire mata mahaifa domin basata dauki cikiba har abada tariga ta lalace yace bakomi Dr nagde ai haka Allah yaso tunda ma tana Raye Alhmdllh Dr yace gud xaka iya xukah ga babyn ka yace no my wife first sukai dariyah
Tana bude idontah shitagani murmushi tasakar me yace sannu babynah tace noh gabeby can  yace no aini fishi Nike da baby cox ta wahalanman dake dariya tayitace to ina nemamai gafara Donni nafi son shi dakai dariya yayi yace aikau bai isaba saidai muyi takara dashi dariya sukai kwana biyu aka sallameta akasha suna dangin usman ba Wanda yaje hakan baidameta ba yaro yaci suna Aliyu son duniya sun daurame haka primary kawai yayi a Nigeria amma sauran a waje yayi
 Yau mom sai murna take Aliyu ya kammala karatu yasha kayan abinci haka akaje aka dauko shi a airport yasha kula kullum taaira yRshi ake kamar kwai bayan sati daya da dawowarshi Abba yabude mai assibitin shi AK special hospital mom matsala guda k damuntah saboda halin da taga Aliyu bayan dawo warshi daga London tashiga dakinshi tagan shi cikin matsanan cin ciwon ciki da kyal ya iya nuna mata side drawer ta bude ta dauko mashi magani tabashi yasaki ajjiyar xuciyah sanan bacci yadaukai bata fitaba harsaida ya tashi  tatambayeshi Mike damunshi yace mom wlh da ina London qawayena bin mata suke sosai harsuna saman sha awan haka to ban biyesu  ba saboda sharadinki haka kullum sha awa k cina harnakamu da ciwon ciki naga likitah yace man sperm ne yayi man yawa hakanyasa yaban magani cewa inciwon cikin yataso insha...daga nan yai shiru mom harda kwallla shine kadai matsalar family in amma dad baisani sabodaa Aliyu yace kar a sanar dashii
Cigaban labari
........................................
Aliyu Na farkawa yayi wanka tare da alwallah yayi sakllolinshi harda ishai bayan yagama ya kunna phone inshi ba afi 5min ba kira yashigo yana dagawa dagacan akace sir ur patient has weak up  since 30min dat go but batada aikin yi tunda ta farka sai kuka da sabbat a raxane yatashi OK ganinan xuwah yapice ko bankwana baiyi da mom ba ya fice ya pigi mota sai hospital ..

🎯🎯🎯🎯🎯by Anty khady💋🎯🎯🎯🎯🎯
      Luv u oll🎯🎯🎯
[9/8, 3:26 PM] Home Of Write: 🎯🎯NANA KHADEEJAH🎯🎯
      🎯🎯🎯🎯1⃣1⃣
  Yana shiga assibitin kai tsaye dakinta ya nupah amma saiyaga tana bacci office inshi ya wuce xama yayi kan work chair inshi yakai hannun shi k nan a landline yaji anturo qopa yace yauwah kainake nema yace OK sir yacigaba dacewa how comes naje wajen patient inah but tana bacci how comes yace yes sir ta tashi but ta daga hankalin ta sosai hartana qoqarin tashi dats y mukai we inject her wat!!! Da qarfi yace hakan tare da dukan table in gabanshi hadi damike wah tsaye yaci gaba re u mad how can u inject her by dis tym u know dat now she support to start drinking medicine but u inject her cikin tsoro yai magana sorry sir tsakiyayi get out nonsence  a tsorace ya hau hanyar fitah haryakai qopa yace 4 how many hrs da sauri yace 5 tare da dukar da kansa tsaki yayi kawai ya xaunah da sauri nurse in yafice dafe kai yayi oh my God!!! Allah yasa bai kashe musu yarinya ba tashi yayi da sauri ya fice dakin datake ya niupah xama yayi yakapa mata ido kykkyawa ce sai dai daga gani ta rame sosai kash amma pah da bata rame ba dataifi kyau no hakanma tayi kyau duk maganar xuciyake hankalinshi yakai ga qirjinta haka kawai yaji farinciki biyotah yayi da kallo daga sama har qasa hips inta yakapama ido yace woow a hankali kinfa hadu beb matsawa yayi daf da itah kasa hakura yayi saida yakai hannunshi bisa gabanta wani laushi yaji cigaba yayi da shafawa a hankali duk ya fita haiyacinsa qara matsawa yayi yakai hannun sa guda kan marartah ya haushapawa sannu a hankali har lumshe ido yake yayi nisa cikin duniyar da yashiga yaji ta motsa ta dago kafarta a hankali xabura yayi sai kawai hannunshi yashige tsakankanin cinyoyintah aikau yayi daidai da axa kaparta bisan daya cinyoyin suka hade tare da hannunshi gashi tayi wani juyi tadanne mai hannunshi dake visa qirjinsa rudewah yasake yi gashi yanason tashi gawata irin kasala ta sabkomashi gashi yana tsoran tashi ita kuma taparka yapi 10mins a haka can cikin bacci wani irin xapi taji a qafarta wani bangaren kuma wani yanayi da batasaba jinshi ba xapin yaimata yawa a qafah hakanyasa tajanye ahanjali kuma taqara gyara kwanciyah hakan yabashi damar tashi phone inshi tayi qara mom ce tace koma miye ne yake yadawo gida shima ba cikakkar lafiya garaiba to kawai yace mata ya kashe wyar a kasalance yanupi wajen motarshi a hankali yake tafiya har ya isa gida koda yashiga mom kawai yagani gaidata yayi cikin daure fuska ta amsa wucewa kawai yayi dakin shi mom tayi mamakin haka kawai tashareshi tace bari tabar shi xuwa safe cox dare yayi 
Yana shiga gado yafada tare da sakin wata irin a jiyar xuciyah nan danan ya tariyo abinda yafaru saurin tashi yayi tare da Neman tsarin shedan kewaye ya fada yayi wanka tare da alwallah yafito yajawo jallabiyah yasa ya shimpide sallaya yahau yin nafila yana Neman gafarar ubangijii yangamawa yahau gado ya kwanta nan da nan bacci mai dadi yadauke shi cox yau ansamu andanyi ralising 😜🙈

Note: yanuwa Ku guji ke bancewa tsakaninku da wani Na miji Wanda ba muharramanku bah kuduba kugani yayi xama a London amma baitaba hakanba hasalima kullum cikin axumi yake amma yanxu kuduba kugani patient ce Kuma ma acikin assibiti shedan yarinjaye shi haka itama bacci take kuma cikin halin ha ulai amma saida shedan yasa tai wani abun har takai dayayi realising
Don haka yan uwah a kiyaye Allah yasa mudace ameen


Washe gari da safe lafiya lau cikin sakin fuska daso da kauna ya tari mom taji dadi haka dining area suka wuce nanma dad ya fito bai kula da son insu ba ya manna ma mom kiss a kumatu biyeshi tayi itama tare da mayar masa Aliyu ya sinna kai qasa yana yar dariya kadan har cikin ran shi yana jin dadin yadda xamansu yake dad yajiyo a hankali daga wata irin runguma dayayima mom sakamakon radan da mom tai mashi cewa son fa nanan 4eyes sukayi da Aliyu sunnar da kansa yayi yana dariya yace dad mrng yace katashi lapia yace yh dad Allah nibakasona kanaxuwa mom kawai kagani bugu yakawo mai yaja plate nashi yabar wajen duka suka Sa dariya nan mom taba dad abinci abaki har yaqoashi sanan tarako shi domin xuwa wajen aiki nan suka hade suka fice tare yana USA hospital dakin Khadija yanupah yakusa kai minti 30 bata tashi ba kiran nurse in dake kula da ita yayi ya tambayeshi tatashi yace aa haryanxu tsaki yayi yace yawuce yabashi waje qura mata ido yayi ahankali ta bude idonta harxata fashe da kuka sukai 4eyes girgixa mata kai yayi alamar aa kura mai ido tayi sai kallon juna suke yace sannu koh ya jikin tare da sakarmata wani lallausar murmushi itama murmushin tayi ta bude baki race....

🎯🎯🎯🎯🎯by Anty khady💋🎯🎯🎯🎯🎯
    Luv u oll🎯🎯🎯
[9/8, 3:26 PM] Home Of Write: 🎯🎯NANA KHADEEJAH🎯🎯
     🎯🎯🎯🎯1⃣2⃣

Ta bude baki cikin natsuwa tace yauwah suka dau yan mintuna bawanda yayima wani magana Aliyu yai katse shirun tare da cewa
 Am yau tswon 3days kinanan gashi kuma bamusan kowa naki ba yanxu muna buqatar sanin takai taccen tarihinki don musamu sanarda mahaifenki tunda yafara magana ta xura mashi ido saida yakai qarshe sanan wasu xafafen hawaye suka xubomata takasa cewa komai sai hawaye k fita daga idonta jikin Aliyu yayi sanyi domin da alama xarginsa ya tabbata nacewa cikin shege tayo iyayenta suka koro tah da kyar yace k Nike saurare da kyar ta lalubo magana tace kayi hkrn samun saukinah lokacin nagama yanke inda xanje kanshi yai wani irin sarawa yace gidanku fa tace babu tmbaya yaqara jefomata kamarya babu da akantiti kike xaunane ta girgixa kai tana hawaye tare dacewa sunkore ni nan take yaji qirjinshi Na baraxanar fita a fusace ya mike tsaye yace gud yafice itakam bata damubah kukanta ta cigaba dayi kai tsaye office inshi ya wuce xama yayi yariqe kai cikin bacin rai xuciyarshi Na xafi tunani yake miye mafita don ya tsani mazinata tashi yayi ya nupi dakin da take ji tayi an bugo qofa da qarfi garam saurin jiyo tayi cikin qaraji yace to tunda Allah yasa kin farfado saiki kama hanya kisan inda dare yai maki dan nayi iya qoqarin daxan iya akanki tunda yapara take hawaye tana kallon shi cikin mamaki Dan batai xaton xai yi wannan cin mutumcin ba
Yakatseta da cewah karki ga laipinah don nakasa xama dake domin ko iyayenki sun kasa xama dake bare ni a hanxar ce da dago kai tare da mai wani irin kallo Na takaici yace ko qarya nayi ne kike man wannan kallon cikin shege an gayamaki qaramin alamari ne gabanta ya yanke ya padi gashi kwata kwata bata iya miqewa bare tafiya daga xaune sai kwance tunda take bata taba roqon wani ba dasunan bashi hakuri akan komiye a rayuwa sai baba ama ayau ba yadda xatayi ta rumce idonta tace naji komi kace amma katsaya daga nan don wannan maganar daka furta akaina baxan iya daukarta ba amma don ba yadda xanyi wlh dasai kayi danasanin furta wannan xancen akainah amma yanxu ina Neman wata alfarma a wajenkah kaga halin da Nike ciki kapi kowa sanin tsaye ban iya tashi bare tafiya kuma inkayi hkri inna warke banan xancigaba da xama ba amma yanxu alfarma guda nake nema agareka kabarni anan har Allah yasa nafara takawa da qafata nayima alqawari duk ranarda nafara taka qafata koda dasandane xanbarma assibiti inkima baxaka iya jure xamana ba anan hat
[9/8, 3:26 PM] Home Of Write: 🎯🎯NANA
 KHADEEJAH🎯🎯
       🎯🎯🎯🎯1⃣3⃣

 Inkuma baxaka iya jure xamana anan ba har in warke to xaka iya yiman taimako guda ka kaini gidan marayu....duk wannan maganar da take hawaye take xubarwa sai alokacin da fashe da kuka maida kanta tayi ta kwanta da kyar dan dama sai an kwantas kuma antada rumtse idon ta tayi tare da karanto adduoin datasani shiko Aliyu ficewa yayi yabar dakin ya wuce office inata naxarin kalamanta yadai yanke shawarar ya barta har xuwa ta warke domin kalamanta sun tsayamashi tambayar kanshi yayi shin ya tabbatar da hakan da har ya yanke hukunci haka dai yaitah tunani barkatai kiran sallah ya tashe shi yaje yayi salla sanan ya wuce gida

Bangaren Nana khadeejah kam tunda ya fitah ba aikin da take sai kuka da tunanin makomar rayuwarta yunwa takeji sosai amma ya xatayi dole sai hkri tananan har aka kira ishai bataga maixuwa yadubata ba bare abata magani ko abinci ita bama wannan ne k damuntaba mai taimakamata tayi alwallah tafi buqata gashi kwata kwata yau batai sallah ba qopa taji an turo takai kallonta ga qopa Aliyu ne ke shigowa kauda kanta tayi domin ta tsaneshi bata kaunar ganin shi shima kai ya kauda Leda ya ajemata tare dacewa ga abinci nan xaki iya tashi kici ga kuma magani kisha in kingma ya juya ya tafi takaici ya qulletah yakai qofa yana niyar fita tace bana buqatar komai daga garekah bayan xamana xuwa Na fara tafiya don haka xaka iya xuwa kadauke kayanka bani bukatah can kuma ta fashe dakuka juyo wa yayi ya kalle ta tacigaba dacewa miyasa miyasa kasa Na  tsaneka why yacancan ta ace Na mutumtaka sakamakon ceton dakaiman  ko kasan cewa nasan jininka Na gudana a jijiyoyin jikina abinda Na tsana baiwuci a dangantani da yar iska bare ace Mani maxinaciya magana mata taba hadani dawani namiji back sai laluri hannu Na wannan namiji baitaba tabawaba bare akai ga mumunar kalma sodaya laluri yataba sawa namiji yataba jikina Wanda shine sanadiyar barin gidanmu ko ince gidan riqo tafashe dawani irin kuka mai tsuma rai jikin Aliyu yayi sanyi yakasa motsi ko kadan

🎯🎯🎯🎯🎯by anty khady 🎯🎯🎯🎯🎯
       🎯🎯🎯
[9/8, 3:26 PM] Home Of Write: 🎯🎯NANA KHADEEJAH🎯🎯
     🎯🎯🎯🎯1⃣4⃣

Ficewa yayi daga dakin motar shi ya nupah yaxauna motsin kirki yakasa yi yarasa mike mashi dadi jikinshi duk ya mutu naxarin kalaman ta ba abinda ya tsaya mai arai irin yadda tace hannu na wannan namiji baitaba tabawa sai lalurin da yafadaman haryai sanadiyar barin gidanmu kokuma gidan riko   kasa hakura yayi ya tashi ya nupi dakinta yadda yabarta haka yaisketa sai faman kuka take jiki sabule yaja kujera yaxauna gefenta yakira sunanta khadeejah banxa tai dashi ya qara kiran sunan karo biyu jiyo watayi ta kalleshi ta kauda kanta yacigaba dacewa kiyi hkri Dana fassara ki da wannan Kalmar...yaci gaba  dacewa kiyi hkri ban binciki ko k wacece ba da kuma tarihin rayuwar ki yanxu inasan in San ko k wacece miye kuma sanadiyar barin ki gidanku jiyowa tayi tare da yimashi wani irin kallo kokarin yin magana take amma takasa wani irin yunqurin amai tayo nan danan tafara tari jini Na fitowa Aliyu ya rude nan danan likitoci suka taru kanta da kyar akasamota kuma angano cewa olsa ce taimata mugun kamu likitoci sun tabbatar da sainan da 5hrs xata tashi Aliyu yananan tsaye bisa kanta yaki tafiya  kiran magrib yasa shi tafiya yin sallah bayan ya idar da sallah ya wuce gida shigar shi k da wuya yaga mommy bisa jikin Dady sai faman lallashi yake gaidasu yayi bawanda ya amsa cikinsu yaxauna qasa daidai qafafun daddy yace dad yau kuma laifin minayi harararshi yayi yace yau tunda kapita daga gidannan baka dawo ba kuma mom tace batasan da fitarka ba wayo yinka duka akashe shiru yayi mommy ta tashi daga jikin daddy tace son wai mike damunka kwanannan duk ka canja inka fita baka dawowa sai Na nemeka kasan cewa nasan matsalar dake damunka baniso kana nisa dani amma kafiso kadinga daga man hankali ko ta share hawayenta ta tashi tabar wajen dad ya kalleshi yace miyasa kakema mom inka haka kakau San irin sonda takemaka koni banma shi kasan kau yadda tadaga hankalinta tundaxu nake rarrashinta amma kamar ina xugata.... Yace wuce kabata hkri jikin shi bakwari yatashi yanupi dakin mom yana shiga yaje gefen mom yaxauna kwancetake gefen gado sai kuka take ya Dan kwanto bisa mom yace don Allah mom kiyi hkri kidaina kukannan xangaya miki dalili kuma nayi alkawari baxan sake yin haka ba mom da dago tace son miyasa kakeson daga man hankali ne miyasa yace mom kidaina kuka sanan nagaya miki dalili share hawayenta tayi tace inajinka ya kwashe duka lamarinshi da NANA KHADEEJAH yagaya mata harda jinin shi dayabada jikin mom yayi sanyi yace jeka kai wanka kaxo muci abincin yace to mom yana fita mom sabon kuka yaxo xuciyarta naxafi tace gara nai saurin raba yarinyar nan da son don gab take datara bani dashi tashi tayi ta wanko fuskarta ta fito daidai fitowar Aliyu suka wuce dining abinci sukeci amma Kiowa da abinda yake tunani mom tunani take tawace hanyace xataraba son da wannan yarinyar shikuma Aliyu tunani yake tayaxai samu mom tabarshi Yakoma assibiti suna gama cin abinci mom tace yawuce ya kwanta yhuta jiki ba kwari ya wuce ya kwanta cike da damuwa

🎯🎯🎯🎯🎯by  anty Khady 🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
[9/8, 3:26 PM] Home Of Write: 🎯🎯NANA KHADEEJAH🎯🎯
     🎯🎯🎯🎯1⃣5⃣

   Waya yaciro yakira Dr umar yace don Allah kasq a kula da wannan patient in cox ynxu banjin dadi ina gida yace to Allah yasauke ya kashe wayar tunani barkatai yake bacci ya gagareshi da kyar yasamu yarintsa
  Washe gari da yayi sallar asuba wani irin bacci ya daukeshi sakamakon rashin baccin da baisamu yayiba sosai bai tashiba sai 10 haka mom nacan da kasa ta tsare don taga Aliyu bai fita ba, toilet ya nupah yayi wanka yafito ya shirya sosai sanan yafito mommy ya gani xaune a falo rai bace ya gaidata jiki asanyaye ciki ciki ya amsa tace wuce kayi break fast dining area ya wuce da kyar ya k cin abincin sakamakon yadda yaga mom da canjamai gabaki daya ba sosai yaciba ya tashi ya nupi wajen mom yace mom nixanwuce harara ta balla mashi tace yau ba inda xaka kana gida hutawa xakayi yayi ranau ranau da ido yace pls mom aiba a hutawa da ceton rai tace nafadama fa bainda xaka don naga wannan yarinyar Na Neman ta rabani dakai Na Riga naima Dr umar mgana xaicigaba da kula da ita harnan taji sauki a sallameta sanan ka koma bakin aiki don naga hakan shine daidai yace haba mom wannan wace irin magana ce tace gud.  Ai son dole ka gayaman magana tunda kafara soyayyah dole ka gayaman komi k ranka kuma indai Na isa dakai to ba inda xaka harsai ansallami wannan karuwar diyar Aliyu ya xaro ido yace mom karuwa tace ehman kokai ka kirata karuwa bare ni kadaiji minacema ta juya ta fice Aliyu da kyar ya kai dakinshi bisa gado yafada hawaye Na bin fuskarshi maganganun mommy k yawo a kwakwalwarshi a hankali yake furta soyayyah tabbas so yakamashi amma miyasa mom taimai haka kalmar karuwa tadawo mai a kai rumtse idonshi yayi ya dun kule hannu ya buga a katifa yana xubar da hawaye tare dacewa y y mommy miyasa xakiman haka haka yaita sabbatu har bacci yayi awon gaba dashii

  Abangaren Nana khadeejah kam ta farfado wata nurse taxo ta bata abinci a baki harsaida ta qoshi sanan tabata magani tarage jin xafin ciwon Dr yaxo dubata amma saitaga bawanda tasaba ganibane gashi ta matsu taganshi ba tare datasan miyi dalili ba ynxu dai tana samun kula sosai don akai akai ake bata abinci batada wata matsala face taganin ALIYU

 Ana kiran axahar ya farka da kyar ya iya xuwa yayo alwallah adaki yayi salla yakoma ya kwanta har akai laasar ya tashi yayi ya koma ya kwanta mommy taji shirun yayi yawa gashi ko abinci baiciba kasa hakura tayi tabishi har daki yanajin turo kopa yayi saurin lumshe ido mommy taxo gab dashi taga har yadan fada kadan ta daure tace son nasan idonka biyu don haka kaxo ina jiranka a dakina amma indai naisa dakai ta juya tafice...

🎯🎯🎯🎯🎯by Anty khady🎯🎯🎯🎯🎯
    🎯🎯🎯luv u oll
[9/8, 3:26 PM] Home Of Write: 🎯🎯NANA KHADEEJAH🎯🎯
     🎯🎯🎯🎯1⃣6⃣
 Tashi yayi ya bita dakinta a falo ya ganta ya xauna daidai kusa da ita yace mommy gani tace wuce kaci abinci mommy Na koshi dakaci mi bakomi ehen wuce kaci dgske Na goshi mommy cikin tsawa tace ka wuce kaci abinci inba sokake inbata ma rai ba jiki a sabule yawuce dining ko dayaje kipa kai yayi hawaye Na bin fuskarshi jiyayi an dafa shi yadago 4eys sukayi da mommy rungumeta yayi yana kuka yace y y mommy miyasa xaki hanani ceton rai da taimako y mommy mom hankalinta yatashi sosai tace son kanatsu kaci abinci sanan mi magana hawayenshi ya share sanan ya xauna mommy tayi serving nashi tabashi yaci har ya qoshi sanan suka koma pallow mommy tace son dalilin da yasa xanrabaka da ita naga inka fita daga gida bakadawo wa saina nemeka sabaninda da lokacin cin abinci yayi xakadawo gida kuma kana kirana awaya kaji lafiyata ko wane irin kau patient gare ka amma tunda ka samu wannan patient in ka canja y Aliyu yayi ajiyar xuciya yace mom wlh wannan patient in ba irin wainda kikasani bane xatabaki tausayi kuma hadda Karin bamai kula da ita batada kowa saini mommy Allah naso kije ki ganta mommy xata baki baki tausayi sosai Allah mommy ta girgixa kai tace son k nan to je kashirya kaxo muje in ganta cikin xumudi da jin dadi yace mommy da gaske kai ta dagamai tare da murmushi da axama ya tashi yanupi dakinshi mommy taji dadi sosai dataganshi cikin walwala ba afi 30mins ba ya pito yace mom muje mayafi ta dauko suka wuce
 Suna shiga harabar assibitin yayi parking wajen ta aka tanadar suka futo kai tsaye dakin da Nana khadeejah take suka nupah suna shiga kau idonta biyu lokacin wata nurse tagama bata magani harxata kwantar da itah suka shigo tace tabarta kawai xaune ganin sun shigo nurse in gaidasu tayi tawuce khadeeja ta gaida mom ta amsa tare dayi mata yajiki sanan tajuya wajen Dr taga ita kawai yake kallo dace sannu Dr inawuni ya amsa da lafiya mommy taga diyar ta kwanta mata sosai sai fira suke khadeja kamar tace wace ita amma sai tai shiru kasancewar taga suna kama da Dr Aliyu nanan kallon ta kawai yake mommy tace ma khadeejah ni sunana hajiya Sa'adatu mata ga Alhaji usman uwa ga Aliyu khadeejah murmushi tayi saboda yadda mommy tayi introducing in kanta mommy ta cigaba dacewa  ko nasan ko k wacece gaban khadeejah yasoma bugawa batason ta tuno da cewa ko ita wacec hawaye suka fara xarya a kuma tunta tafara da cewa nidai sunana NANA KHADEEJAH MOHAMMAD ta basu labarin rayuwarta tundaga farko har karshe harbarinta gidan su farida da kuma silah mommy kuka take sosai kasancewar ta mai raunin xuciya tace kiyi hkri Nana Khadija daga yau k diyacee a wajenah Aliyu ma harda yar kwallanshi dajin haushin kanshi da furucin dayayi mata haka mommy taita lallashin Nana Khadija har tayi shiru kirn magrib yatashesu mommy tai ban kwana da Khadija Aliyu ya maidata gida koda ta koma taba dad labarin komai shima yatausaya mata tare dacewa shima gobexaije dubota
 Washegari da safe daxai wuce wajen aiki mommy tabada lapiyayyen brek fast akakai mata dad ma ya tausaya mata kuma tashiga ran shi sosai haka Aliyu yaxauna yabata abaki har ta koshi

  Inna ce xauna tsakar gida ta buga uban tagumi tana kallon farida da k cin kaxq sai hade miyau take farida tace haba inna wannan kallo haka ai kinsa Na kware inna cikin sanyin murya tace haba farida kinsan yau bakomai cikina yanxu kinfita kindawo da kaxa a hannu ko kisamman farida tahau masifa inna kinsa ya akai nasamo kaxar k ma ai kinsan ba abanxa saida fa ya tsutsan man nono daya sanan yabani wannan kaxar da lemun ta tashi tare da watsoma inna kasusuwa ga wannan amma ban baki lemuna don wlh haryanxu nono Na Na xapi tashige daki sai mita take inna hawaye Na bin fuskarta tadau qasusuwa tana tamna
Rayuwa k nan

🎯🎯🎯🎯🎯by Anty khady🎯🎯🎯🎯🎯
  Luv u oll🎯🎯🎯
[9/8, 3:27 PM] Home Of Write: 🎯🎯NANA KHADEEJAH🎯🎯
   🎯🎯🎯🎯1⃣7⃣
 
  Khadija ce xaune bisa gadon assibiti Aliyu nabata abinci abaki sai gardama suke khadija tace takoshi aliyu yace bahaka wai dole saita qara koda 1 spoon ne dakyar tasamu ya kyaleta data qaracin 1 spoon in yadauko ruwa yabata tasha tare da magani haka rayuwar k ci gaba kullum momy sai taxo dubata tare dakawo mata abinci aliyu kuma yayi feeding inta sannu a hankali sauki sai samuwa yake khadija tafara motsa kafafunta gab take data para taka kapar kullum da safe in dad xaya wajen aiki mom ta biyo shi tare da break fast in khadija su duka ukkun tare suke fitowa da safe kowa da car inshi har yar rige rigen shiga ake tsakanin mom da aliyu wajen khadija haka insun gaisa dad yawuce wajen aiki mom kuma tayi feeding inta break fast sanan tawuce da qarfe biyu kuma in yafita salla xai wuce gida inyayi wanka yaci abinci ya shirya sanan yadauko abincin khadija ya xo yai feeding inta da anyi magrib xai wuce gida ya huta suyi fira da mom sosai sai ankira ishai sanan yafita masallqci dayadawo sunci abinci xai wucema da khadija nata yaje yayi feeding nata sanan suyi hira by 10 kuma ya wuce gida ya watsa ruwa ya kwanta don haka mommy hankalinta ya kwanta haka khadijah tayi haske tayi bulbul saidai abinda ba arasaba tanajin dadin yadda su mommy k kula da ita don haka rayuwa taimasu dadi barin ma aliyu basuda wata matsala gashi tanasamun kula sosai fanni lapiyarta da cinta

tsakqr gidan kaca kaca daga gefe innace duk taqara lalacewa ta ida kwararrabewa duk tabi ta rube tunani take ina xataga khadija tabata hakuri don ta soma yin nadama yanxu ko ina take tana raye ko tamutu oho addua take Allah ya yafemata farida ce tafito cikin wata tsinanniyar shiga tanata tambar cingam tace to inna sainadawo da ido tabita ta girgixa kai hawaye suka biyo fuskarta farida tsaki tayi tace k wlh kullum kuka abin fa yafara isata haka mtsww nasan matsalarki bari indawo don yanxu kamal na jirana xan roqarmiki ko naira 100 kisamu kisamu nasama tumbinki dan wlh tausayamiki xanyi don naira 10 innan sai ya tabamin nono kuma kinsan tsada garesu kuma ni wlh nama gaji da tabe taben nan babbar harka xanfara insamu dubunnai kinga kya dan huta inna kasa cewa komai tayi saida kallo data bita dashi wani nakasashen saurayine bisa wani gwatsan mashin farida na fitowa yajata suka wuce mashin in nawani masifaffiyar qara wani shegen daki suka tsaya suka shiga dakunarta yake yadda yaga dama har saida ta gaji sanan ta dakatar dashi dubu ya miqomata tace gsky bata yarda ba dakyar ya qaramata dari biyar tare da alqawarin xai saimata kaxa guda haka tatashi ta kintsa jikinta suka wuce yasiya kaxa guda da lemu ya ajeta gida tana shiga taga inna na sharar tsakar gida ko sannu babu taxauna tabare ledar kaxa tahauci saida taci mai isarta ta kurbe lemunta tas ta cukukuyi sauran nama ta wulla ma inna tare da naira dari tace to gashi kidai san gari da suga na kwana biyu naga garin irin na kalar kune tsofofin banxa duk masifar inna yanxu bata da bakin magana komai nata so silent bata iyacemata komaiba haka ta dau leda bayarda xatayi tafara gwageiyar qasusuwa ta soke dari taje tasiyo gari da suka ta aje da dare tasha
hakadai rayuwar k ta tafiya

🎯🎯🎯🎯🎯by Anty khady🎯🎯🎯🎯🎯
 luv u oll 🎯🎯🎯
[9/8, 3:27 PM] Home Of Write: 🎯🎯NANA KHADEEJAH🎯🎯
    🎯🎯🎯🎯1⃣8⃣

Lokaci yaja kwanaki sun miqa shekara na gab da qarewa Allah mai iko yau khadija ce k dogara sanda a hankali tana motsa jiki a harabar assibiti nurse na kula da ita sosai haka take dangasawa a hankali Aliyu ne ya fito daga office yaje dakin khadija yaga batanan da axamarshi ya fito waje tsayawa yayi yana ta murmushi yana kallon ta alhmdllh ya fada sanan yamatsa sannu a hankali inda suke ina washe baki nurse taima khadija magana cewa ga dr nan garin juyawa sandar ta goce taxo faduwa wani irin qara tasaki ta rumtse ido jira take kawai tajita qasa wata irin kyakykyawar runguma taji anmata kamshin shi ya tabbatar mata da cewa Aliyu ne saitasamu kanta da qara lafewa bisa fadadden qirjin sa wata irin ajiyar xuciya suka sabke a tare a hankali ya dagota yace sannu ko kunya ta kamata tasaddar da kanta sandar ta ya daukomata yabata yariqe ta harxuwa daki yana ajeta bisa kan gado yace bari inje gida mommy na jira na batacedashi komai ba saida yakai bakin qofa tace nagode jiyowa yayi yana kallonta yace maimaita mikikace tace nagode ya matso kusa da ita yace wlh dakin qara maimaitawa bakin xancire murmushi tayi tare da dukar da fuskarta kasa murmushi yayi yace khadija sarakan kunya ai bama k daya ba duk khadija kunya gareta murmushitai kawai dukawa yayi daidai kunnanta yace bari intafi kar mommy taita jirana kuma cewa xanyi k kika riqe ni wai ban tafiya saurin dago wa tayi tana kallonshi don bata sanshi da wannan muryar ba gira yadaga mata murmushi kawai tayi gyaran murya sukaji kallon qofa sukayi waxasu gani... mommy ce riqe da basket cike da kaya da alamu abincin mutum biyu ne su duka kunya ta kamasu bare ma khadija kamar ta nutse da kyar aliyu yace mommy da baki kawo ba yanxu nike shirun xuwa wani kallo mommy taimashi tace ainaga alama yanxu xakataho dana iske kanamata rada ko kila ma gulmata ake tana dariya Aliyu yace mimmy rufaman asiri tace bawani ja iri yanada dariya ya fice cike da kunya yace ina xuwa tace dawonan unguwa xani najiraka bakaxo ba shine na taho ma da abincinka xonan kaci sanan kawuce nima yanxu xantafi tajuya wajen khsdija da kunya taimata yawa tace to daughter sainadawo ko kai ta gyada mata tace to mommy adawo lapia mommy data kula kunya taima khady yawa girgixa kai tayi tana murmushi tace amin daughter sanan tafice Aliyu yadawo yaxauna ya fiddo kayan abinci saida yaba khady taci ta qoshi sanan shima yaci sunata hira kamar wasu mata da miji kullum khadija tana cikin godema Allah da irin baiwar da Allah yayimata nasamun masu kulada ita amma duk lokacin datatuno wani abu sai takama xubda hawaye komiye wannan abun

masu karatu ku biyomu kuga yanxu wace matsalace NANA KHADIJAH XATA FUSKANTA NAN GABA KO KUNSANII?

🎯🎯🎯🎯🎯by Anty khady🎯🎯🎯🎯🎯
    luv u oll🎯🎯🎯
[9/8, 3:27 PM] Home Of Write: 🎯🎯NANA KHADEEJAH🎯🎯
    🎯🎯🎯🎯1⃣9⃣

SANNU a hankali sauki nasamuwa gun khady harta fara taka kafarta batare da ta dogara sanda ba saidai ba tafiya mai tsawo ba a hankali take takawo kuma baifi tayi tsayuwar 5mins ba
  ranar wata alhamis mommy naba khadija abinci tace daughter yakama ta axo a sallameki hakanan mu koma gida dan nagaji da zirga zirgar nan tazuwa asibiti tunda dai kin gama shan maganinki khady tai saurin dubanta tace mommy kiyi hkri kibari naqarajin sauki sonike nafara tafiya lapialau in Allah ya yadda mommy to kawai tace don ta fuskanci wani yanayi da khady tashiga ciki nan dai mommy tai mata bankwana tawuce gida kasancewar magrib ta qarato
 
   bangaren khady kau kukan zuci take tana fadin gsky mommy saidai kiyi hkri baxan iya binki ba hakadai taketa sabbatunta ( komiye dalili 😳 ) kudai biyo ni ni anty khady domin jin dalili don ni kadai nasan haka😜

 haka kullum sai mommy ta matsa ma khady sukoma gida amma khady taqiya har mommy ta fara jin haushi shin ko bata yarda dasubane hakadai mommy taimata uxuri don batasan daliliba
mommy dai tagaji tace gobe da safe Aliyu xai sallami khady kotaso ko bataso ba khady hankalinta yayi matuqar tashi tarasa yadda xatayi ta gudu gashi duk yau mommy na assibiti

bayan sallar ishai Aliyu yaje maida mommy dasauri ta tashi tadaura dankwalinta ta yayo hijab inta tana tsangala qapa tana tafiya tana hawaye hartafita daga assibitin ba wanda yaganta ba ta dade da fita ba motar Aliyu tashigo kasancewar yayi mantuwa
haka tacigaba da tafiya tana hawaye tana tunano karamcin mommy tace kiyi hkri mommy nima wlh inasonki amma son inki yajamiki ya xanyi alqawari ne na dauka kuma gashi yau na cika saidai kuyi hkri nasan xanyi kewarku

ni anty khady nace khady da riqo take haryanxu bataman taba
kidayake ba laipinta bane kyan alqawari cikawa kuma tacika kunsan duk khadija da cika alqawari😜


ALIYU har yafito yaji hankalinshi bai kwanta ba bari yaduba khadyn shi shigarshi dakin k da wuya yaga nurse na nemanta yatambayeta tabashi amsa da abinda tagani takarda ce rubuce miqamashi tayi yana karantawa naga hawaye nabin fuskarshi da gudu yabar dakin yanupi mota ya hau yajata da gudu

🎯🎯🎯🎯🎯by Anty khady🎯🎯🎯🎯🎯   
       luv u oll🎯🎯🎯
[9/8, 3:27 PM] Home Of Write: 🎯🎯NANA KHADEEJAH🎯🎯
      🎯🎯🎯🎯2⃣0⃣

ALIYU da gudu ya fixgi motar yabi santa santa lungu lungu amma ba khadeeja kowa yagani sai ya tsaya ya tambayeshi wasu ma sunsa mahakacine ko tankashi basuyi duk yabi ya ryde ya hargitse kamar bashi ba da yagaji da bin santa santa gashi dare yayi har 11pm tawuce kawai sai ya xarce gida da kyar da taimakon Allah ya isa gida ko parking baiyiba ya wuce ciki mommy kawai yagani fallow tana jiran dawowarshi while daddy na bandaki yana wanka yana shigowa kapin mommy tafara mai fada yafada kan jikinta yasaki wani irin kuka wanda hankalin mommy yayi matukar tashi..........

khadija kau ta gaji da tafiya tana kuka tunani take inaxata yenke shawara tayi ta tsaida abin hawa yakaita duk gidan marayun da yasani saurin tashi tayi ya cigaba dabin santa ta tsaida abin hawa kusan biyar ba wanda ya dauketa kasancewar tace bata da ko nera taimaka mata xasuyi da kyar tasamu wani tsoho ya kaita taimashi gdya sosai sanan tashiga wata dattijiwar mata tagani xaune sai wasa take da yara gaida ta tayi ta amsa cikin kulawa tace don Allah inaso naxama daya daga cikin marayun gidannan cox ni marayace gaba da baya matar tace to ke yaxa ayi mu tabbatar da hakan ba wani sheda da xai tabbatar mana da hakan tace wlh gsky nake fada miki ki yarda dani plx tace kiyi hkri abubuwanmu na tafiya da doka tare da tsari hawaye takeyi sosai tace ti ynxu mixan gayamaku ku gasgatani tace daita koda bakida yan uwa to ko da makwabtanku ne don su tabbatar da hakan tace bansan kowa ba agarin ne shiyasa tace taya hakan xai kasance tace labarina mai tsawone shiyasa don Allah kiban masauki ki yarda dani tace sam doka bata yarda da hakan ba sai kin jira shugaba tarasa muxatace tayi tsaye sai hawaye take dattijiwar tace xaki iya tafiya ko taja qafarta sannu a hankali da kyar take tafiya tausai tabata tace diyarnan dawo kixauna in har shugaba yadawo sai muji mi xai yanke a hakan ta dawo d ta xauna tare da godiya nan hjy xainab ta bu kaci jin labarinta ba tare da bata lokaci ba tasoma bata lbri tana kuka kowa wurin ya tausayamata

sai washe gari suka hadu da shugaba Alhaji ismail lokacin da suka hada ido su duka saida gabansu yafadi sosai batare dasun san daliliba nan hjya xainab ta bashi lbrn kmai yatausayawa khadija ba tamtama yai mata register da sunanshi nan taxama member na gdan
...............................
🎯🎯🎯🎯🎯by Anty khady🎯🎯🎯🎯🎯
    luv u oll🎯🎯🎯
[9/8, 3:27 PM] Home Of Write: 🎯🎯NANA KHADEEJAH🎯🎯
    🎯🎯🎯🎯2⃣1⃣

Aliyu ne kwance a dakinshi mom na fama dashi yatashi yaci abinci amma yaqiya sai faman hawaye yake tare da ambaton khadija mom harta gaji tafara fusata tace son wlh in bkasha ruwn tea innan ba sai ranka ya baci kjadijar banxa wadda bata damu dakai bah inda ta damu dakai dabata tafibah ta barka toh ka kashe knkah yarda nima kaga sai inmutu kowa y huta ta aje tea in tai gaba fuuu
da kyar ya iya tashi yajawo ruwan tea yasha ykma y kwanta tunani yke shin ina xai samu khadijah hawaye nabin fuskarshi kiran sallar axahar yasa yamike da kyar yakai kanshi toilet ya watsa ruwa tare da alwallah adaddafe yayi sallah yagama sallah ya koma ya kwanta yana kwanciya mom tashigo da plate na abimci ta tamke fuska tace maxa tashi kaci da kyar y mike ya amsa ya fara ci sann ta fita da kyar yasamu yaci rabi sanan ya aje ruwa ykesoh yasha amma yanajin tafiyah xuwah fridge ya dauko kawai sai y kwanta yace tunda so ake na mutu

Khadija lpia lau take xaune a gidan amma kuma tunanin Aliyu yayi mata yawa anyo mata registration na islamiyah asabar xata fara xuwa hka ynxu ana kan hanyar sama mata admision a umyuk( umaru musa university katsinah) kullum hjyh xainab k debemata kewa da labarai masu dadi da nishadi dn hka ta rage tunanin Aliyu tafara xuwa islamiyah kuma nan da 1weak xata fara xuwa ckull rayuwar gdn namata dadi saboda hjy xainab na sontah barema Alhji Ismail da y mayarda ita diyarshi kullum sai yasiyo mata nama da yogurt dn haka ta murmuje sosai

Farida ce xaune tayi ta gumi domin ynxu babu kasuwah yunwa ta addabeta tarasa mike mata dadi sai hamma take gefe ma innace k tata hammar faruda tace inna dn Allah ko goma babu koda gari da ruwane inci kamar xan mutu inna dn haushi sudaddun silifas in dke gefenta ta watsa mata tace dn ubnki da inada biyar da bnxama ina hamma bare goma sumbura baki tayi tace Allah ya isa kuma wlh na fita innasamo bn baki inna hangame baki tayi tace oh ni hanne shegiya laanannah sai inga ubanwa xai baki budar bakin farida sai tace wlh ko wajen dan garuwa ne xuwa xanyi ko dari nasamu ai narage da k da kike xaune ko asi ta fice abinta inna kau hawaye taji sun fito wnda bata shirya xuwansuba
fitarta k da wuya taga wani dn garuwa ya taho da alama ya saida ta tsaidashi tace dn Allah ko yanada ruwa yace eh amma saura jarka daya tace yauwa toh muje ko tai tajnshi ckin lungu yana bunta saida sukaje wani dn iskan lungu sanan ta tsaya ta ya kice abaya tace ko kanasan abin dadi ya fahimceta aikau ya wage baki yace sosaima tace to muyi ciniki yace bakida mtszla ai 1000 ta ishe ki ta wamgale baki tace ba mtsal nan suka cigaba da lalatarsu yaxo yana faman tura abinshi ta da katar dashi tace haba malam ai nan wajen sai dubannai yace toh ga dubunki Amma inna tara kudi dayawa xn nemoki ayi babbar harka tace to angama ta kimtse kanta ta wuce abunta ta siyo plate biyu na abinci shnkfa da miya da nama na 300 ta sayi lemu na dari ta komada 600 gda hka taje taci abinci danama da lemu inna na kallonta tanata xulalen miyau amma ku sudin leda batasamu bah  hka ta hkurah

Aliyu yafara samun sauki dn momi ynxu na kula dasji amma har yau bai dauna tunanin NANA KHADIJAH ba
khadija kau anfara xuwa mkrnt komai nata saidai hamdalah


yn uwa barka da sallah
kuyi hkri da rashin jina kwana biyu cox inada wani uxuri fatan alkairiii👏

🎯🎯🎯🎯🎯by Anty khady💋🎯🎯🎯🎯🎯
  luv u oll🎯🎯🎯
[9/8, 3:27 PM] Home Of Write: 🎯🎯NANA KHADIJAH🎯🎯
   🎯🎯🎯🎯2⃣2⃣

Safiyar yau antashi da wani irin iska kasancewar damuna tafara kunnu kai hjyh Zainab ce wadda su k kira da mama a gdn mrayu ta yashi khadijah tare dacewa banaji kina cewa yau xaki je mkrnt bh kna da lectures karfe 9:00am gashi ynxu har 8:55 maxa tashi a tsorace ta tashi tace mama da gsk tace aa da wasa maxa tashi ki shiryah da kyar ta mikqe ta shiga bndaki ta watsa ruwa tpitoh cikin 5mins kaya ta saka batare da tayi wani makeup ba koh mai bata shafa ba haka tafitoh ta saka hijab da takalmi tai ma mama bn kwana sanan mama ta miko mata 1000 yace gashi inji babanki yace kiyi kudin transport da 500 canjin kuma kiyi brakfst aciki bi naqara miki naga bakici komai bah gdyh tayi sosai sanan ta karba ta wuce har tana tuntube tayi sa ar samun napep nan da nan ta hau tace UMYUK xaka kaini yace da itah 250 yace ba damuwa muje ...
 lkcn da ta isa 8:15 har kyarma take ta shiga hall sakamakon wani lctre data gani aciki kai kawai tasa aciki batare da ta lura da wasu mata biyu a tsaye a wajen bah tana shiga a har gitse tsawa ya daka mata da sauri ta fito har ta kusa faduwa gefe ta koma ta xukunna sai wani kukua yatahomata batare da tsan dalili bah wata xuciyar nace mata sbda kinrasa lctres ne kinyi asarar wnn lssn in shiyasa a hankali saya daga cikin matannan ta nufo ta da alama yn biyu ne inkuma ba yn biyu bne to gdnsu daya amma daya tafi girma da komai kuma dga gani tafi sakin fuska taxo ta dafata a hnkli tace yn mtah yadai a hnkli khady ta dago da kalleta tare da share hwynth tace pls kitaya ni bashi hkri bnsoh narasa lectures wlh wasu hwyen suka xubo mata Hassy ta girgixa kai tace noh my frnd pls maintain dont wrry 4 dat ix simple issue tare da share mata hawaye gyada kai tayi Hussy kau dake gefe sai faman daure fuska take tana wani yatsina fuska da alama ta gji da tsayuwar da take Hussy tadnyi wani qaramin tsaki cikin wata yar siririyar muryarta tace Hassana pls lets gi there nd rest am tired of dis standing kai ta gyada mata sanan ta juya kan khady tace oyyah lets go tashi tayi ta bita waje suka samu suka xauna hassy tace ma khady miye sunan cikin xaxxaqar muryarta tace khadijah hassy tace nyc bame hussy da k gefe tana latsar waya qirar Infinix ( zero ) marron kalo ta juyo ta kalli khady don taji dadin muryar tata da kuma sunan dn hka sai hnklintj ya karkata kan khady hassy tace bt u re new comer right tace yes bt dis is d second time i hve came tace ok miye ya hasaki kuka hka tace cox i dnt want to loss any 1 word in my study nd i want to be a dctor cox my father wish dat hassy tace woow gud idea hkn ma yyi kyau hussy y tsina fuska tayi cikin ranta tace wnn shegen sn boko gareta shiyasa tasu taxo daya da hasay ta saki wani guntun tsaki hassy ta cigaba da cewa amma miyasa kika xabi ki dage haka ki farantama dadynki hka dayawa khady tace inasoh in biyashi da abin da yai mani sbda ya cancanci hkn har abnda yafi hkn hassy tajefoh mata wata tmbyr again tace y bt ix ur father it ix oll his respinsiblity to do dat 4 u ryt ta girgixa kai tare da goge kwallar da ta xubo mata tace it ix not my father kamaryah tace ni marainiyace bamu hada komai dashi ba hk kawai yke ta dawainiyah dani kamar yarsa ta cikinsa hussy na jinsu cox latsa wayar take amma hnklnta na gunsu tace bt k ina yn uwanki pls xanso naji lbrinki hussy tai sauri tace nima wlh harda  qara matsowa  ( ni anty khady nace kaji hussy sai ynxu akejun bkint da yke gulmq takesoh😜😜😜) mgnh sukaji ana musu baba tunde ne yace dasu hey guyx u re in case bt u re busy communicating wit each other hassu tayi srn cewa srry sir dis ix last warning kai ya daga ya ce ok tare da qarawa gaba sukuma suka tashi suka shige hall....

 Bangaren Aliyu kuma momy na kula dashi sosai dn hka yafara warwarewa kuma ga abokinsa umar na fita dashi wajwn shaqatawa yana debe masa kewa....

🎯🎯🎯🎯🎯🎯byAnty khady💋🎯🎯🎯🎯🎯      luv u oll🎯🎯🎯🎯
[9/8, 3:27 PM] Home Of Write: 🎯🎯NANA KHADIJAH🎯🎯
   🎯🎯🎯🎯2⃣3⃣

Bayan sungama lectures suka fito hassy tace khady pls inasoh naji lbrinki inbaxaki damu bah khady tayi murmushi tace toh amma ba yauba kinga ynxu antashi kuma inaso naje gida hassy tace to sai yaushe knn xaki bani lbri tace mai yuwuwah gobe in muna da interval sai na baki tace toh ngde Allah ya kaimun sukayi bankwana ta wuce tasamu abin hawa tayi gida su hassy kau khady bata dade da tfiyah bah drivern su yaxo daukan su suka wuce gida tana xuwa gida by 2:30 taje ta shaida ma mama ta dawo tamata sannu sanan tavata canju tace namiye tace bata samu taci komai bah shiyasa ta bata tace to khadija amma dn Allah kibar xama da yunwa in ba hkaba da abban ki xan hada ki tace toh mama baxa aqarabah tace to a wuce aci abinci koh tace toh ta wuce ta watsa ruwa ta dauko uniform na islamiyah tasaka sanan taje taci abinci dayake islamiyar tasu ta gidan marayunce tananan jingine da gidan hkn yasa ta tattara yaran tashirya ma wasu suka fice islamiyah a gidan mryu akwai tsararrakin tah da dama amma bata kulasu sakamokon taga tsantsar tsana a garesu ita dai bata san dalilibah amma most yan yaran nasonta sosai shiyasa take jansu ajikintah

Su hassy na isa gida wanda gidansu na a GRA wajen police headquarter suka watsa ruwa suka ci abinci sukaje gaida momyn su sun sameta akwance bayan sun gaisheta ta amsa tai masu sannu sanan tace suje su gano yayan su Aliyu baya da lfia sanan su gaida mom in auka amsa da toh suka fice bayan sunyi sallar laasar suka wuce makwabtansu don gaida yayansu suna shiga mom kawai suka tadda a palour suka gaidata ta amsa da ahh yau twinsan tuna damu k nn sunkuyar da kai sukayi suna dariyah sanan suka tmbyah yaya Aliyu fah  tace aikau sun fitah da frnd inshi faruq amma ynxu xasu dawo don sun jima da fitah  suka amsa da toh hussy ta tashi taje fridge ta dauko ruwa tana sha kasancewar gdan ba bakon su bane hassy tace pls hussy miko man ruwan nima tace bata mikowa nan sukaitayi mommy sai dariyah take masu da hassy taji haushi sai ta mike taje daukowa bayan ta dauko ta xauna hussy tace haba sis srry amsa aikau da taji haushi sai ta juye mata ruwan ajiki nan hussy na taso don tarama aikau ta ruga da gudu ta bita karo tayi da mutum tana dagowa taga ya Aliyu tace pls bro save me ta buya abayanshi yace su bari yaba hussy hkri sai kumbure kumbure take...

🎯🎯🎯🎯🎯by Anty khady💋🎯🎯🎯🎯🎯
 🎯🎯🎯🎯luv u oll
[9/8, 3:27 PM] Home Of Write: 🎯🎯NANA KHADIJAH🎯🎯
   🎯🎯🎯🎯2⃣4⃣

Suna isah palour ya xauna yace to ku taho nai muku sharia suka taho hussy sai faman kumburah fuska take itako hassy sai dariya take yace yar kucila mai yafaru dayake hussy yake cema hka sboda qarama ce ba tsawo ba qibah aikau taqara turbude fuska sai hawaye yace srry sis gayaman tace bata fidi ta tashi ta tafi wajen mommy sai yn hawaye take mommy ta rungumeta tace k fah dadinah daka shagwaba ga saurin kuka rabu dasu bari na baki chocolate kuma k daya xanba sanan ta hau share hawayenta tana murmushi su Aliyu kau dariya suke matah nan sukai mashi yajiki ya amsa ba sauki sai suka hau dariyah ya mike yace ni nayi fushi sai yau xaku xo ganina hassy tace eyyah wlh bamusani bah sai yau miya same ka hussy ta murguda baki to tunda basauki Allah ya qara yace ba amin ba  yar kucila hassy tace pls bro gaya man me yasame kah yace bkomi sis ta matsa mashi dole sai ya gayamata bata ankara ba sai taga hawaye nabin fuskarshi ya mike ya wuce dakinshi jikin su duka yayi sanyi suka tmbyi mommy mommy tace wai budurwar shi ce ta bata sudai kamar basu yarda bah hknn sukace toh sukai mata bnkwana suka wuce gida

Hassana da Hussaina ismail salees yaya ne ga hjyh abida da suna xaune a abuja sai suka dawo kt a GRA suka xamo ma kwabtan su Aliyu lkcn su hassy suna kanana da suka shiga gdn su aliyu domin su gana sai yayan suka birge hjya saadatu lkcn Aliyu na US karatu hkn yasa ta dauke su taita da wainiyah dasu kamar yayanta skamakon tana son yaya sosai gashi ita dan ta guda tilo kuma ynxu ya tafi karatu saboda son twins in da hjy Abida suka saba sosai hkn yasa watarana ma gdn su Aliyu suke kwana in hjy saadatu xata xiyarci danta Aliyu sai ta dinga xuwa da twins haka yasa suka fara sabawa dashi hka inyaxo hutu sun daukai yayansi dn hka xuminci ya daure kamar wasu yn uwah

Washe gari suka isa ckul amma duk sabkon su Khady ta riga su hka suka gaisa suka tsaya jiran lecturer ya shigo Nan wata yar budurwa kamar saarsu mai suna salma ta shigo da ka ganta kaga yar gayu ta nufi twins tana cewa frnds kufa nake nema since nan suka amsa da munanan wlh salma dubanta yakai ga khady tace woow wat a bautiful gurl hussy tayi dariyah tace new frnd inmuce nan salmah suka gaisa harda saurin cema ta am Salma umar jibia khadijah tayi murmushi tace am khadijah muhammad hassy tace ni kuma hassana ismail salees suka kwashe da dryah hussy tace to ni ko bn fada ba kinsani tace yah you re hussaina ismail salees right tace gud hknake nan dai suna ta raha lectrer ya shigo suka natsu suna daukar lectures bayan sungama sun fitoh sai suka nufi capteria wajen cin abinci nan suka fadi me sukesoh da suka tmbyi kjady sai tace irin nasu aka kawo musu abinci nan hussy tace my qawa fara bamu labarin ki pls nan suka gyara xama khady tayi murmushi tace ni sunana NANA KHADIJAH muhammad .....
nan ta basu lbrin rayuwarta duka ba abinda tarage saidai bata kama sunan likitanbah da assibitin cox bataso ta ringa tunawa da Aliyun tah itadai Allah ya daura mata sonsa ko ina yake ynxu

Can na hango su hussy su duka sa fyace majina ake fuska ta jike shataf da hawaye nan suka gama suka wanke fuskarsu suka biyah kudin abinci a kaita rigima kowa nacewa shi xai biyama qawarshi khady hassy da salma na rugima hussy ta biyah tace to ni na riga sukai ta dariyah nan fa suka shaku sosai komiye xasuyi tare gasu da kwalwa amma khady tafisu sunsha mamaki don a lbrntah bawani xaxxafan karatu tayi bah gashi kuma ynxu har challenging in manyan prop. har wata bin suna shakkartah hakan yasa a mkrntr sukayi suna ynxu khady ta bar hawan abin hawa inxata koma skul drivern su hassy k ajeta ko salmah don haka rayuwar ckul na ma khady dadi sun shaqu da frnds inta sosai...
   yanxu Aliyu ya warware da rashin khady amma ciwon ciki ya matsa mashi tun dad baisani bah abun haryayi yawa dad yasan da ciwon har asibiti ya kwanta doctors manya manyah sun taru akansa don mgmce mtsalar amma maganin dayane shine aima Aliyu aure kuma anason kar hkn ya wuce 1-3month don hka a gaugauta yimashi aure hkn xaisa ya samu sauki harma cutar ta barshi inyasamu mata mai kwaxo wajen kwanciyah....

🎯🎯🎯🎯🎯by Anty khady💋🎯🎯🎯🎯🎯
   🎯🎯🎯🎯luv u oll
[9/8, 3:27 PM] Home Of Write: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯   
     NANA KHADIJAH
🎯🎯🎯🎯🎯🎯

   2⃣6⃣

A haka ta tashi da safe da matsinacin ciwon kai ga idonta sun kumbura sunyi suntum wanda da anganta za'a gane sbda jan da kasan idonta yyi (abinka da fara) da kyal ta iya tashi ta shiga bayi ta samu akwai ruwa a heater ta dan watsa duk da zafin ruwan amma sai rawar sanyi take dakyal ta samu ta fito ta zura wata gown ko vaseline bata shafaba tasa hijab ta kabbara sallah bayan ta idar ta fada gado ta dauko blanket ta lulluba duk da haka sanyi bai tafi bah dan dai tasamu sauki saida ta natsu cikin bargon tukunnan tafara tunanin rayuwarta ta asibiti da itada da Aliyu da mom da dad ta tuno soyayyar da duka family din k nunamata ta matse kwallah tafara tunanin kodai ta gudu ta koma asibitin sai kuma wata zucuyar tace dakuwa bakiyima Abba adalciba nan kuma tace hakane a hakadai da tunani daban daban barci ya dauketa
     Farida kuwa yau suka hada apointment da me garuwa dan haka tunda safe ta tashi da dauko kayan kasan akwati ta fiddo wata kodadar dark blue Shadda wadda sbda kodewa sai kace sky blue tayi wani laushi tun baba nada rai yyi masu itada khadijah a ka dauko su gazar da kwalli akasha kwaliyyah ta dauko silifas tasa ta fito dan xuwa dakinshi wurin takwas ta isa dan da yar tazara tsakaninsu tana isa ta kwankwasa sai da ta kwankwasa sau kusan 5 sannan ya bude yana hamma yana gininta yafara washe yalalan hakoranshi nan yace ta shigo ta shiga nan suka gaisa yawani matso kusa da ita ya zauna bisa wata katifa wadda wata tabarmar ma tafita cika nan yace bari indan siyo mana kosai takuwa washe yalalan hakoranta tana jin dadi dan dama robanta da abinci tun wani garin 15 datasha jiya da marece ya siyo kosai nan kusada da inda suke ya kawomasu aikuwa suka fara ci nan yake cemata wani abknshi ya gnta wai shima taje dakinshi ai kuwa wani dadi ya mamaye mata zuciya bayan sun gama shi nanfa ta tashi da numa alamar ta kware da iskanci tafara fidda kayan jikinta shikuwa wani dadi ya dinga ji ga wani shauki ai kuwa ta na gama fiddawa tayi zigidir ta fada katifar aikuwa shima ya fidda kayanshi ya fada mata suka cigaba da masa'arsu (tirrrrrr da irin wannan halin)



Anty Khady😘
     nd
Umma Salmah😎
  🎯🎯Luv u oll🎯🎯
[9/8, 3:27 PM] Home Of Write: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯   
     NANA KHADIJAH
🎯🎯🎯🎯🎯🎯

   2⃣7⃣


     Farida ta matukar wahala sbda ita bata taba zarcewa ba nanfa ta wahala shikuw yi yyi kamar wadda ta saba saida suka gama sannan lkcin 12 har tayi nan suka bige suka dinga brci saida suka tashi yaje wani toilet sai zarni yake yy wnka itama taje tayi ya kira me wake da shnkfa ta kwo sukaci aikwa suna gma ci suka kara fadawa harka sai da la'asar suka saki kansu nan yake cemata ta kwana nan har zatafara maahi grdama sai yacemata ai kudin zasu karu nan kuwa tashi duk wani zugi da hq ke mata ya chala india😀  ai kuwa tace to kai in takaicemaku a haka suka yini suna masha'arsu bb ko sallah balle salati bugu da kari bb wnda ya iya wnkn tsrki cikinsu balle suyi.
  Washegari da safe wurin tara ya sallameta da dubu biyar aikuwa murna kamar zata sume amma be barta ta tafi ba saida ya kar (bunsuru kawai😂) sannan take fadamai yacema abknshi gbe zatazo ta sameshi yy mata kwatancn dkin abkn nashu ta tafi ranta fal da murna bata ko tunanin tabar inna ita kadai gdah

   Ita kuwa nana khdijh da aka tmbyeta miyafaru kin fadi tayi Abba ya kirata palour yake tmbyrta ko auren ne btso tacemai a'a kawai dai ta tuno da iyayenta ne nan yyi mata wa'azi da kuma yi mata Al kawarin ISA nan ba da dadewaba za'agano dangin mahaifiyrta ya kara cemata kuma ISA zataji dadin mujin da za'a auramata har yana cewa ko ya gwada mata pic dinshi ta cemai basai ta ganibah ai tasan bazai zaba mata wnda ba nagari bah

   Bangaren Aliyu kuwa tunda yaje daki yafara wani irin kuka ma ban tausayi yana tunanin dama ace ya mutu dan yasan ko ya yi auren kawai zai kawar da sha'awa ne bawai zai samu wata natsuwa da matar ba a haka mom tashigo ta sameshi yy zaune ya buga tagumi yana ta zubarda hawaye nan ta dafashu yy saurin dagowa dan baiji shigowar mutum yana ganin ta ya rashi ya rungumeta yana wani irin kuka mai ban tausayi batayi yunkurin hanashi saida yy mai isarshi sannan tafara mai wa'azi mai shiga zuciya sai da ta tabbatar ya kwantar da hnklinshi take kara cemai matar da za'a auramai marainiyace kuma sunanta khadjh dan Allah yarike yarinyar amana kodan tanada sunan masoyiyarshi kuma dan maraicinta nan dai ta dinga bashi baki hankalinshi ya kwanta tukunnan ta fita ya tashi yy wnka ya kwanta yana addu'a Allah yasa yrnyr ta biyo koda kadan ne daga halin khdjh



Anty Khady😘
     nd
Umma Salmah😎

🎯🎯luv u oll🎯🎯
[9/8, 3:27 PM] Home Of Write: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯   
     NANA KHADIJAH
  🎯🎯🎯🎯🎯🎯

   2⃣8⃣


   A makranta kuwa Salmah takasa gane kan khdjah sbda ynda ta santa da ban dariya da iya bada lbri dukda batakai salmah bah dan duk wnda ya zauna sa salmah sai ya sota dan akwai iya bada lbri nan takecewa wai khady wannan karamar halittan (lecturer mai koya bio) din ni zaima iskci wai in bashi wayata sbda na shiga test da ita yanafama da over size din takalminshi😂 aikuwa nace ban badawa saboda jiya jiyan nan Amminah tasaiman ita aikuwa ya fara bala'i.... shiru tayi skmokan gnin datayi khdjh na zubar da hawaye ai kuwa nan take ta daure fuska tace k wai ni khady bn gane knki tunda kk zo yau dataga fadan bazaiyi ba nan taja khdy sukaje masallaci aikuwa sunci sa'a ba kowa nan ta dinga lallaba khdjh ta fadimata abnda ya faru ai kuwa taki fa dan kosu hassy da hussy bata fadimawabah ai kuwa nan sally ta kara kulewa kai ta shareta ta dauko earpiece da jona a kunne tana ji candai taji zuciyarta bazata iyaba sbda kawayen sunason juna nan dai ta aje fushinta da dinga rarrashin khady nan kuwa khady ta zayyanemata komai harda bukartashi ta auratayya nan Salmah ta tausayama kawarta ta kuma shiga fadamata yarda zatayi ta kuma fidda damuwar a ranta kuma krtabari idn sunyi auren kawai sex zai hadasu a'a ta dinga mai abubuwanda zayasa har su fara son juna nanfa su sally aka fara bada shawar wari akan zamantakewa harda nau'o'in kwanciya🙊 nan kuwa khadijah da bingire da dryah tana cewa k wai duk wazaiyi haka kk sanima ko dan guntune ko doge k wlh bkida mutunci kawai ranarda aka kaini dakinshi sau infara wani kssng dinshi inasa matsatsun kaya hhhhh nan fa khdjh ta zauna suka dinga lbarai na dunyh hr take tmbyr sally ina sojanta😎 take cemata yananan asabarma ake turo kudin neman aure khdy ta taya kawarta murna taji a rnta dama itace zati auren soyyayah


Anty khady😘
     nd
Umma Salmah😎

🎯🎯luv u oll🎯🎯
[9/8, 3:27 PM] Home Of Write: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯   
     NANA KHADIJAH
  🎯🎯🎯🎯🎯🎯

   2⃣9⃣ 



     Kwanci tashi gashi yau Allah ya kawomu sauran kwana biyu daurin Auren Ali da Khady kowane bangare nata shrye shrye mom tasa dada ya amso pic din khady dan su jikki da memo d.d.s amma sa kafin dad ya iso da pic din ta kirashi tace da driver ya ajeshi yaje yakaima shagon su memo daman tayimasu bayani hrda kudin ta bada aikuwa nan ya aje dad ya tafi ya kai mom anata shrye shryr da daddare taje daki Ali dake cemai son kasha maganinka yau kuwa yace ai yakare yau da safe mom tayi murmushi dan tasan ko jiya ta ta matsamai ya sha maganin taga satchet yafi biyar tace toh ai ba sai an siyo bako tunda jibi za'a kawo ma amrya nan ya gyada kai mom na fita ya tashi yana murmushi dan tunda aka cemai yrnyar mariniyace kuma sunanta Nana Khadijah sai yaga kamar khdyn shice (tofah idanfa ba ita bace ya Dr zaiyi)

    Bangaren amarya kuwa ita kanta tasan ta chanja dan tun ran da suka rabu da sally a skul bata kara zuwaba cewar umma ta tsaya a gyarata to ba karyaba ta gyaru har tagaji ita kanta wani sa'i idan tayi zaune sai taji har wani sha'awa takeji wnda ada bata taba jiba gawata ni'ima da kullum k sauka a jikinta kwata kwata cimarta ta chanja ga shan fruits da umma tasata dole kullum kai khady ta gyaru ga wasu tsumi da Ammin Sally tabada aka kawomata sbda ita hada kayan mata sune sana'arta kullum shine ruwanta

Anty khady😘
     nd
Umma Salmah😎

🎯🎯 luv u oll🎯🎯
[9/8, 3:27 PM] Home Of Write: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯   
     NANA KHADIJAH
  🎯🎯🎯🎯🎯🎯

   2⃣9⃣ 



     Kwanci tashi gashi yau Allah ya kawomu sauran kwana biyu daurin Auren Ali da Khady kowane bangare nata shrye shrye mom tasa dada ya amso pic din khady dan su jikki da memo d.d.s amma sa kafin dad ya iso da pic din ta kirashi tace da driver ya ajeshi yaje yakaima shagon su memo daman tayimasu bayani hrda kudin ta bada aikuwa nan ya aje dad ya tafi ya kai mom anata shrye shryr da daddare taje daki Ali dake cemai son kasha maganinka yau kuwa yace ai yakare yau da safe mom tayi murmushi dan tasan ko jiya ta ta matsamai ya sha maganin taga satchet yafi biyar tace toh ai ba sai an siyo bako tunda jibi za'a kawo ma amrya nan ya gyada kai mom na fita ya tashi yana murmushi dan tunda aka cemai yrnyar mariniyace kuma sunanta Nana Khadijah sai yaga kamar khdyn shice (tofah idanfa ba ita bace ya Dr zaiyi)

    Bangaren amarya kuwa ita kanta tasan ta chanja dan tun ran da suka rabu da sally a skul bata kara zuwaba cewar umma ta tsaya a gyarata to ba karyaba ta gyaru har tagaji ita kanta wani sa'i idan tayi zaune sai taji har wani sha'awa takeji wnda ada bata taba jiba gawata ni'ima da kullum k sauka a jikinta kwata kwata cimarta ta chanja ga shan fruits da umma tasata dole kullum kai khady ta gyaru ga wasu tsumi da Ammin Sally tabada aka kawomata sbda ita hada kayan mata sune sana'arta kullum shine ruwanta

Anty khady😘
     nd
Umma Salmah😎

🎯🎯 luv u oll🎯🎯
[9/8, 3:28 PM] Home Of Write: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯
NANA KHADIJAH
🎯🎯🎯🎯🎯🎯

3⃣1⃣

Nan akai sauri akai kanta ana salati abba duk ya rude yar tsohuwar shi ta fadi da kyar akasamu ta farfado farfadowar ta k da wuya ta hau kuka tajawo khady ta rungume tana kuka khady ma kujan ta hauyi batare da tasan dalili bah nan dai abba yayi karfin hlin cewa dn Allah hjyh kyi hkri da kukan nan kin bar mu cikin duhu sai faman kuka kike ya kike so muyi

can na hango su hussy da salma ana goge yn kwalla suna jan majina
nace komiye yasa su kuka suda basu san mike going bh😂

hjyh ta sharbi maji na ta hau share hawaye ta dubi abba tace sama'ila na kasamo wannan diyar dn duk yarda akayi wannan jinin mohdu ce abba ya nunfasa ya kalli khady da k kuka cikin ranshi yace wnn tsohuwar yr rigima ce har yau taki hkrh da saran mohd ya klli hjyh yace nan taxo neman tai mako a gdn mryu shine na taimaka mata to na dauketa matsayin yar ta shiyasa naga yadace da aka xo bikin ta ta dawo gdnah da xama dn inxame mata ubah amma daga wannan bn sn komai akaibah hjyh ta juya ta kalli khady tace k wace ce daga ina kika fitoh suwaye iyayenki kuma suna ina nan khady ta fashe dawani irin kuka wanda tasa su hussy suka kara volume in kukan su suma da kyar ta iya saita natsuwarta tafara da Sunan mahaifina Muhammad Mahaifiyata kuma sunan ta Hafsat muna xaune a cikin dandagoro tun ina karama Iyayenah suka rasu sakama kom gini da ya fado masu wanda shiyayi sanadiyar kashe  su nikadai ce natsira mahaifina ya sha fadaman cewa yanasoh ya xiyarci iyayenshi saidai tsoron bacin ransu yake shiyasa amma yaso gida hka mahaifiyata wata bin tai ta kuka in na tambaye ta dalili sai tace iyayenta ta tuno hkan na damu na sai intambaye su to miyasa baxa su je vah nan abba k ban labri cewa sunyi aure batare da sanin mahai fansu bah shine suka kore su abokin shi baba bashir shi ya sama mashi aiki a dandagoro yadawo nan da xama kuma yace man iyayensu na xaune a kauyen tsauri kuma su makobta ne kuma ni kadi suka haifa suna kirana da nana saboda y abba yace sunan mahaifiyar shi gare ni shiyasa suka dau son duniyah suka daura min harsuka koma ma iyayen su wasiyar su a gareni kullum in xmu kwanta itace ina nemi mahaifansu inne ma masu gafara don su san cewa baxasu qara haduwa ba sunajin haka ajikinsu cewa xasu mutu arana daya ni kadai xan rayu kuma hkn akayi... khadijah ta fashe da kuka nan dakin ya hau jiniya kowa ya yo kan khady kamar yacinye ta saboda soh sunasan mohdu saboda akwai kyauta da bandariya gashi da son dangi kuka har abba saida yayi hawaye ya fyace majina sun dauki wajen 30 mins suna kuka
su salma kau har ido ya kumbura hka son kawarsu yakara shigarsu

Ni kaina Anty khady sai dana fyace macina da gefen ankona na bikin😰😜

Nan aka dan sarara kowa na miqa godiyarshi ga Allah
Nan baba dijeh taso ma basu labari wanda dayawa cikin su basu sanshi bah don dayawan dangi basu san dalilin barinshi gida bah

Mohdu yakasance da a gareni daga rabi saishi shine da na biyu awajena kuma babban da na miji daga shi sanan samaila sai kuma Ibrahim autansu
nakasan ce ina alfahari da dana mohd komai yasamu ni duk wani abu najin dadi inyasamu saiyayu mani shekarar shi 13 yayi sauka nan dai yayi karatunshi wadda har yakai gaya gama secondry amma baisamu damar cigaba bah haka y hkura yacigaba da sanaar hnnu yadawo har cidsmu mohd nayi da karfinsa kayan auren rabi duka shiyayi tun yana da she kara 21 nan rabi tayi aure da kudinsa yayi mata komai taji dadi sosai dama gashi tana sonsa don komi tasa shi yana mata harta wankin kayan bai bari ba nan ta dabyi abun saidawa yasaido mata munada makibta wanda muke xaman mutunci dasu sunada ya guda Hafsat itama akwai tarbiya duk da mohdu ya girmeta sosai amma tare sukayi sauka mahaifin ta Alhji Abdullahi shima mtuman arxiqine sosai amma baiyu dacen yan uwa bah haka yake xaman hkri da yayanshi wanda yake mulka shi bai isa da komi nashi ba sai lawali k tafiyar da rayuwar shi lawali yayansa ne amma kwata kwata halinsu baixo daya ba lawali san abun duniya yai mashi yawa hka yataso yaronshi daya amma ba na arxiki ba dan giyane da bin mata kwata kwata baida tarbiya baisan nagaba dashi bah haka lawali yaxo yasamu Alhji Abdullahi da maganar cewa dansa kamilu yaga hafsa yana so ba yadda ya iya to kawai yace yace kuma nan da sati daya hda ak gaya hfsa har ciwaotayi mahaifiyarta xaman amana take da Abdullahi hkan yasa take xaune dashi amma da tuni tabar gdn hkri tke ba hfsah dn tabi umurnin iyayenta hka dai taki har Alhji Abdullhi yaji haushi dion hi baisan dawane xaiji ba haka ya ce ko taso ko bata so bah taje tasamu mohd tace dn Allah ya taimaka mata a suje a daura masu aure hka tai ta rokonshi tasanar mai dadawanda xa a hadata dashi shi kanshi yasan kamilu taba mohd tausayi sosai hka kawai yayi jahadi sukaje sukai ma liman vayani yasan halin kamilu shiyasa ya dautra masu aure nan take labari ya bade gari lawali da kamilu sukaxo sukai ta rashin mutumci akaita xagin malam baban mohd ranshi yabasci sosai on bai son tashin hnkli kauraye kamilu ya turo ana yankar jamaar unguwa da ran malam ya bace yace ya wuce yabashi waje karyasake yakaro xowa inda yake tunda bai da hnkli su basu isada dashi bah hka nmahafin hfsa ranshi yabace yace kartasake waiwayarsu ranar sunsha kuka maman hafsah dani kaina  daga ranar banu kaearasa su a ido ba kasancewar yaya ne masu biyayya ba aiyi sati biyu akama kamilu kisanadd wulaqanc yan unguwa dama ya abi kowa nan jikin malam da ALhji Abdllahi jikin su yayi sany sukayi dana sanin korar yaransu gashi basu san inda xasu gansu bah  haka kullum addua nike ko da gawar dana ingani amma ban gani bah yau Allah ya nunaman jininshi jikata ta fyace majina wajen sai karantse yanka kai ake kowa kuka har abba balle da ya tuno dan uwanshi dayadda yake ji dashi Allah sarki Allah yajikan nohd Ni Anty kKhady idona yayi jah haka nawantky Khadynd uYUmma Salma          lu

nv u olle ido na By An
[9/8, 3:28 PM] Home Of Write: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯
  NANA KHADIJAH
🎯🎯🎯🎯🎯🎯

   3⃣0⃣

     A yau takama Alhamis dai-dai da ranarda za'ayi kamun Khdijah da Aliyu tun da safe Salmah tazo gdnsu khdjh da iyayen kayanta na biki da kuma wata uwar gana most go wadda aka cikota da kayan mata wnda ammi tace ta kawomata tun da safe isowar sally keda wuya suma yan biyu suka yada zango nanfa suka shrya suka tafi gdn kunshi bayan an gama kunshin ne suka biya saloon sannan suka dawo gdah lkcin marece yy
     Da isarsu kowa ya fara santin kunshinsu nanfa akayi wnka sally daman kwanar tah zauna ta rangwadama kawar tata kwalliyah abnka da fara dukda fuskrta bb fara'a amma duk da haka sai ka rntse kace zata gasar kyau sbda kyan da tayi ana gama kwaliyyar sally tana cikin nadama khdjah ashoke suka fara jin guda yan uwan Abba na Tsauri sune suka iso aikuwa nan gidah ya cika da murna

     Ita kuwa khdjh dajin shigowarsu wanu irin faduwar gaba ya saukar mata bayan sun shigo nan Umma ta dinga fidima dasu bayan sun dan huta kowa sai lbri ake amma akaji Baba dije tayi shiru nan akafa fara tmbyrta lfy nan take cemasu wlh tun sati biyu da suka wuce kullum sai tayi mafarkin wai ga muh'd da sa'adatu wai gashinan sun haihu 'ya mace sai kuma naga sun bace ita kuma diyar sai kk take sai kuma naga tana daryh to wlh muna shigowah gdnnan naji wata irin faduwar gaba tagama mgnr tana goge hawaye nan take akadau Allahu Akbar dayawa kuma tunawar da Baba dije datayi masu da dan uwansu da yar uwarsu sai suka fara kuka

    Dakyal dai aka samu suka yi shiru sannan akace wai ina amaryar taje tafito mu ganta mana nan Umma ta tashi ta je ta kirawota Masha Allah kawai umma tace sbda wani mugun kyau da Nana Khdijah tayi nan take cemata dangin abba nason ganinta


   Ta tashi Salmah ta kamata tasa takalminta sannan suka kama hanyar fita Umma na gaba suna binta suna shigs palour shima abba na shigowa nan take wata irin faduwar gaba ta saukar ma khdjh itada baba dije a daidai lkcin khdjh ta daga kai suk hada ido da baba dije ganinda tayimata kamar babanta ita kuma baba dije ta gnta kamar Muh'd dinta yasasu dukansu zubewa suka sume nan take


Umma Salmah😎
       nd
Aunty Khady😘

🎯🎯luv u oll🎯🎯
[9/8, 3:28 PM] Home Of Write: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯
NANA KHADIJAH
🎯🎯🎯🎯🎯🎯
   
     3⃣2⃣

Haka kowa yayi ta godiya ga Allah dadi kau wajen khady ba a mgnah kukan murna kawai take tana gode ma Allah nan aka kira mgrib kowa ya watse xuwa sallah su salma na qara taya bestynsu murna angama Sallah su salma sukai mata bankwana xuwa gobe in Allah ya yarda xa su shigo da auri dn susan dami yarage a kammala hka taraka su tadawo ckin dngintah lbri kawai ake da murna baba dije tacema Abba kai samailah maxa kiraman tsohona nabashi albishiri kowa yyi drya aikau ya dannama mahaifinshi kira yadauka yace ga hjy nsn mgnh dakai tana amsa tasa a kunne ta bude muryah kai dan tsohona kana lpya yce lau ne tsohuwa tace to inada alvishiri babba amma sai anban goro yace bkida mtsala tsohuwata gayaman tace naga mohdu yau a idona mlm yce k ni bnsn hauka wne irin mohd kika gani ko duk tsufane yyi ywa tace hmm mlm mohdu y rasu amma ga diyarshi nn xaune gabana yace k bnsn shashanci kuka tafashe dashi tace to nayi qarya wlh ga jikatanan sak mohdu wata fannin kuma hfsah wlh kau kyarda mlmm mlm yagama yadda jikin shi yyi sanyi yana hawaye yace nji nji ina jikar tawa bni mu gaisa nn ta mika ma khady waya ta ansa cikin sanyi murya tayi sallama hk shima ya amsa da sanyi murya gbn shi yafadi nn ya hau kuka khady ma hka gnin hka abba ya amshi wyn yasoma bashi hkri mlm yce samaila gobe goben nan kaxo ka taho dani ko in dauko hanyah abba yce to b mtsala nn ykashe wayan hjiy tce kiramn rabi ga lbri mai dadi aka kira rabi ta dauka nn hjyh tace kixo ga qanwarki diyar mohdu nn rabi ta rude to shifa mohdu hjyh ta ja lumfashi tace rabi mohd ya mutu ya rasu saidai Allah yjikn shi nn dnn rabi kuka hjyh kuka abba ya fixge wayan yace gobe da safe kixo nn gdana sai ku gaisa cikin kuka tace toh....
       🤔
Ni Anty khady nace oh suyau basu gjyah da kuka gashi muma sai samu suke😰😂

Washe gari gdn abba yaqara cika sosai nan baba tsoho yaxo hjy rabi ma kai dngi da dama sunxi harda hjy umma kakar khady ta wajen uwa hka gda ycika sai nan nan ake da khady nan su hassy ka iso suna sallama sai ga sally a bayansu nan suka shiga suka hau gaishe gaishe bayan sungama suka samu suka shige daki su duka
( Kaji yn hudu ) injini ni Anty khady

sally tace khady kinji dadi wainnan duk danke suke jibi sai nishadi suke khady tayu dariya k dai bari wlh duk na fisu hussy tace ai sai aje kamu tunda ana ckin nishadi hassy tayi dariya tace uhm sai abarmana bakin hlin na kumbure fuska da yatsine yatsine drya tayi tace naji ba komi ai dole ma inje harnaji inason angon dryh suka kyalkyale da ita hka sai nishadu suke gwanin shaawa

Hjyh rbi kau diyarta takira ta sheda mata taxo gdan kawuntah taxo akwai alvishiri mum tace hjy wlh nima gdn cike yake kinsan bikin Aliyu gobe xa a daura aurw tace eh nasani amma mohdun danike cemiki qanena wanda nike bki lbri inason gnin shi sosai ina sonshi kullum na tuno shi sainayi kuka to yau Allah ya gwada man diyarsa ta cikinsa kuma suna kama sosai mom tace shifa kawu mohdun yana ina hjyh rabi ta fashe da kuka tace sa'a mohdu yaraau nn hnklin mom yatashi tace ganinan xuwa ban tkira dad tafada masa cewa xata gdan kawu sama'la yace tayo mi take fada masa yace yo aike matar Aliyu diyarshi ce amma ta gidan marayu sirikin ki ne tayi murmushi tace ahh kace abun na gidane nn driver ya kawota tana shiga gaban ta yasoma fadi nn ta hau gaishe gaishe na yn uwa kafin nn tace ma hjiya rabi ina qanwartah tace bari naje na kirata
  hjyh rabi taje dkin dsu khady suke takirawotah tace to nn take tbiyo bynta gbnta ne yasoma bugawa da tasa kafarta a falo kanta akasa ta isa gaban mom mom ma gbn ta na faduwa batasan dalili bah mom tai mgnh ahh yar qanwa ykk tace lfyah lau inawuni tace lau ido ta dago nn take mom tai saurin tashi khady kasa komai tayi hooohohoo dama Aliyu dn uwanta ne k nn amma ta gujesu hwyeh ta fara nn danan
mom tace NANA KHADIJAH kai ta dago tasoma ba mom hkri pls kulyi hkri mom wlh bada son raina ba pls mom ta dagota eyyah bakomi ashe k jini nace Allah sarki naso ace k matar Aliyu ce Amma Allah baiyi ba gashi gobe ake daura mashi aure ido taxaro tayi vaya da gudu tana kuka shike nan tarasa masoyinta kuma dan uwanta daki ta koma ta fada kan frnds inta tana kuka hnklinsu inyayi dubu ya tashi nan suka soma rarrashintah sanan suka tmbyetah wat wrong nan take gaya masu komai har kwanciyar ta hspital nan sukai ta bata hkri

 Hnkln su hjiy ytashi cox basu san abinda k faruwa bah nan ta gaya musu komai tundaga kadeta da Aliyu yayi har ta fiyar tah da son da Aliyu k mata da kuma ciwon da yayi akanta nan kowa jikinshi yayi sanyi yaji cewa dama anyu da Aliyu ga yaron da hnkli nan dai anata jimami dad da abba sukayi sallama nan yagaida surukansa da yn uwa nan hjyh dije tace sama'la waye wanda xa a daurawa khadija abba yace ai dan dad ne nan kowa yai ta juya magana harda mom abba yace eh itace yaganta kwanaki data na can gdn marayu xata wuce to yrnyar ta kwanta mashi hkn yasa yane ma wa dansa ita nikuma nabada mom kau hmdala kawa take nan aka gayawa su dad komai dad yaji dadi nan mom tasamu khady a daki tana share kwalla tace daughter in-law khady kallo tabita dashi to mitake nufi  mom ta fahimci hkn hkan yasa tayiz murmushi tace ashe anason son dina shine akatafi kabarni da jinya sadda kanta kasa tayi wani hawayen suka xubo mata wani irin sonshi yaqara shi garta mom tace kukan mi baya ga gobe xai xama naki saurin dagowa tayi ta dubi mom ta daga mata tabbacin mgnrtah nan da na ta duke ckikn cinyar hassy wai ita kunyah mom driyh tayi sanan ta fice 🙄 rawa naga dejah nayi kamar ba itaba harda tsalle frnds nata suka tayata suna ta shewa aikau akwai babban dael a gabanmu cewa salma hassy ta karbe da cewa yo saima kin fadi angon nan fa yaya na ne khady tagyi saurin dubanta ita da salma hussy tayi driyah ashe bakuda lbri ya Aliyu yayan mune na
nan suka basu lbrin dngntakar su habawa murnah sai dadi
mom kauta koma gida sai wase baki take baki yaqi rufuwa😄

         by
Anty Khady😘
          nd
Ummu Salmah😎

luv u oll
🎯🎯🎯🎯🎯🎯
[9/8, 3:29 PM] Home Of Write: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯
NANA KHADIJAH
🎯🎯🎯🎯🎯🎯

       3⃣3⃣

Murna kowa k yi baran ma mom da tunda ta koma take wangale baki

Aliyu kau nadaki tunanin khadyn sa kawai yake hka mom ta xo ta tadda shi ta tausaya mashu don tasan miyake mawa amma da ta tuna cewa khady tasa cé sai dadi ya mamayeta ta qarasa wajenshi tace son ko bakason xabin da mukaima girgixa kai yayi sanan ya kwanta kan cinyar mom yana hawaye mom khadija nike tunawa wlh sai mafarkinta nike kwanan nan mom khady ta cuceni da ta tafi tavar ni mom tayi murmushu tace son kayi hkri pls kasan baxa muma xabin da bai dace dakai bah na tabbata xakayi farinciki amma in baima ba xabin kai mgnh sai a fasa girgixa kai yayi yace wlh mom bansan bansonta ni inbah khady ba ba wanda xanso amma nayarda a daura auren na yadda mom nabi xabin ku tashare mashi hawaye tace to sai kayi shirye shiryen kamu don natsara komai ka kira umar na bashi dinkin ka yakai ma ka kirashi in ya amso yakawo mah kuma kace inason ganin shi yace to
nan mom tai ta kwantar mashi da hnkli harya hkra ya dauki kaddara
waya yaciro ya kira faruq nan yafara mai tsiya tsaki yaja sanan yace kai banxa mom k nemanka bani bh dey yyi sanan yace kaine banxan gani nan xuwa ya kashe wayar

ko da faruq ya iske mom ta k gayamashi cewa wadda Aliyu xai aura khady ce tai mai bayani amm a tace karya sanrdashi tanaso aimashi suprise don hka tanaso a tsara komai yadda yakamata hkan kau akayi faruq yaji dadi kasancewar khady ce Alee xai aura don yasan son dayake mata
shiri faruq yake sosai duk da cewa guri ya qure amma abin dayake na kudi ne Alhmdll nan take yayi waya a kawo mashi riga da wando suit red and black sai necktile white da readymade red an black sai white head
cikin 30 mins ya hada kayan da xasu sa haka kuma ya dauko wa inda xasuyi decorating in wajen sosai akaima wajen kwalliya rad black and white
  Wooooe wajen yayi kyau sosai sai wanda yagani abun
mom yakai ma kayan khady tare da shoes intah high hills red and white yai mata bayani cewa xai aika aje a daura mata head da kuma dreesing in don daga can company ake xuwa asa don wasu rules ne dakayann bakowa ne xai iya sasu bah gsyh taimashi sosai don taji dadai kuma kayan sun burgetah

Haka yaje yasamu abokinshi yagama ahan maganin shi k nan yashigo yace ango manya ai daga gibe dai an gama shan magani harara ya watsamashi yace inji wah ai nida barin shan magani sai na auri khady dryh sosai faruq yayi yace nikuma nasan wlh qarya kake wannan auren daga shi shikenan ni nasan hkan Aliyu yace haba baka sanni bane faruq yace naji amma inka ganta haka xukekiyah may be ma tafi khadyn ka Allah yasauke ya fada ai ninasan bawacce tafi khadyna kyau

Saini Anty khady😜

Faruq yace naji tashi ka shiya kasan xuwa 8:00pm xamu wuce kamu yace kai nifa banxuwa gara ma ka wakilce ni kaxama angon pls faruq  faruq dryah yayi sosai sanan yace wane ni ai nasan Allah ba ka yarda in ka ga wannan xuqeqiyar yrnyar ai yau mungaisa Alee yace yo ni ina ruwa na da kyawunta tamafi aljannu kyau yace nidai naji pls muje kai wanka sanan muje a shiya man kai ya kalle shi mikake nufi shirin mi xanyi baya ga kaya da xansa saimi kuma yace ai baxa ka gane bah amma i wankan da kyar yashawo kanshi yayu wanka suka fito suka wuce massallaci donyin sallar magrib

Khady salma hussy hassy duk an dau wanka sai nan nan sukeyi tsiya kawi su je ma khady wai sai shishshigi takeyi da xalqi kamar ba amarya ba kallinsu kawai take tana murmusawa ai don bakusan yadda nike sonshi bane hmmm Allah sarki Alee dukansu suka kwashe da dryah
duk sunsha gyaran gashi sunsha kunshi amma na khadynmu duk yafi kyau nan angama sallar issha'i mom ta aiko driver daukar àmârÿä don xuwa shiryata su hassy suka like sai sunbi wai su yn hudu ne dole aka tafi dasu nan taima faruq waya akaima driver kwatancen wajen shiryawar aka wuce dasuu
Angama shiya ALIYU yayi kyau sosai kayan sun amshe shi baren ma colour in kayan

ku hango manshi gashi farii kuma yasha kaya red nd black ga kuma ratsin white shoes inshi ma white
Ni kaina jinayi dama shine angona amna kassh takwara ta rigani...😞😄

suna fitowa motar su khady ta shigo faruq ya gansu amma sai yayi saurin cema Aliyu yatafi ya biyoshi daga baya yanxu xai taho to kawai Aliyu yace sanan yaja mota yana bakin rai waiahi dole baison xuwah
nan yaje wajen su khady suka fito suwa xai gani sai yn biyu yace kukuma fah sarakan rigima hussy sarkin tsiwatae kawar mu muka rako yasaki baki dama khadyn Aliyu kawarku ce  bamu da lbri hassy tace yo imanah xauna nan dai khady ta sunne kai wai itah kunya faruq yace bawani kudai kawai kuce karere wai ga matar yayar ku ko dryah sukayi harda sally nan suka wuce ciki
1 hour aka dauka kana sshirya ÁMÃRÝÄ
Huuhui
wooooow

wat an amaxing gurl wani balain kyau tayi kayan sun amsheta gashi sun dan matseta kadan sun fiddo shape inta anmata kwalliya sosai an dauramata head white ga takalmanta red an white rigar kuma red an black nan akayima su hassy kwalliyah suma sunyi kyau ba laifiii
Hall in da aka tanada don party cike yake da jama a kasancewar faruq yayi inviting jamaa da yawa harda frnds nasu na America hka iyauen gaya su hassy ai duk wani frnds nasu sunxo mota rafaka kofar gidan abba sadiq ne xaune a sit in baya sai wani shan qamshi yake yana cika yana batsewa gava kuma drivern Alitu ne da k kaiahi assiviti waken aiki tunda yayi rashin lafiya dad ya sama mashi wata motace a bayan su faruq ne shima ansha uban wanka nan yakira number hussy kasancewar masoya ne a boye yace mata su fito gasu nan suka kamo khady aka fito khady tasan tayi kyau shiyasa take wani tako sai kace jinin sarauta kai ko prince bai wannan tafiya ta takama nan suna fitowa faruq ya fito ya bude ma amarya back sit ta shiga ya rufe wani kallo faruq ya watsama hussy itama ta mayarmashi su hassy ana kallo saidai akai murmushi suda sally don sun dago xancen front sit suka ga faruq ya bude ma hussy aikau ta shige abin dariya yaba sally da salma sukace ahh wannan kauna hka har ina murmushi yayi ya juya yashige maxaunin su tsaye sukayi waisuma a dole sai ya bude musu shqresu yayi ya juya wajen hussy yace babynah kinyi kyau kamar k ce amaryan murmushi tayi tai fari da ido tace in nayi kyau to kai kuma ka linkani 10 kyau dariyah sukayi sanan ya leka yace wai baku shigo wa muwuce suka tsaya yanga dadai suka ga xai tafiyarshi suka bude suna kumbure fuska barenma haasy

bangaren su khady kam abin ba acewa komai don ko geden da take Alee bai kallaba abin yai nata zafi gabansu faduwa kawai yake dum dum baren ma Aliyu khady ta kware Aliyu yayi saurin juyowa ya kalleta suna hada ido yafara yin baya da kyar khady tace Aliyu dama baka sona yace pls wace ce k don wlh kinman kama da khady ta hawaye k xarya a kuma tunta tace hmmm nice tare da juyawa ta kalli glass yace pls da gske yai banxa dashi hannu yakai ya tavata nan danan yaciro waya ya kira faruq wanda yanacan suna soyewa da hussy ya na dagawa yace yadai angin khady Alew yace dgsk khady ce dryah faruq yayi yace to da wacece hba sai ya kashe wayar ya jawo khady jikinshi ya rungume yana fitar sa kwallan murma tayi lamo a jikinahi itama tana hawaye

dai dai nan motar su ta tsaya

        by
Anty Khady😘
      nd
Ummu Salmah😎

   luv u oll
🎯🎯🎯🎯🎯🎯
[9/8, 3:31 PM] Home Of Write: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯
NANA KHADIJAH
🎯🎯🎯🎯🎯🎯

          3⃣4⃣

Wata kyakkyawar runguma Alee yai ma khadynsa wani sanyi k ratsa xuciyar sa khady kau tayi lamo a jikinsa tana sauke ajiyae xuciya Alee ya dago khady a hankali ya kura mata ido yace khady y re u living me did u know how much i luv u, i really luv u khady y? y? am suffering 4 ur punishment much hawaye yaso ma xarya a fuskarta tana girgixa kai kamin ta kwanto saman jikinshi tana cewa am srry my i really srry bt every thing happen iz ur fault dago ta yayi ya soma share mata hawaye a hnkali

su faruq kau an fito ya xagaya ya bude ma hussy kofa saboda ya kulle hassy don tunda suka taho hassy k comment aikau ta qara jin haushi ai wannan ix selfishness hussy dariyah take tana masu gwalo gawani shagwaba da take ma faruq inta tana wani narkemashi wai ita shagwabah sally naganin haka dama tun a mota tayi ma sojan text ta tura mashi address yace yana nan tafe

wayyo hassy ita kam ba mai kula da itah

sowie my frnd kar kidamu naki sai yafi na kowa😂

Nan faruq suka gaji da tsayuwa sakamakon rigimar da hussy k mashi wai ta gaji da tsayuwa

tuni sojan sally yaxo ta fita xuwa wajenshi tana can suna soyewa
xaman mota ya ishi haasy shiyasa tafitoh ta dan jingina da mota sai wani shan qamshi take

wani hadadden guy ne yaxo wajen faruq suna gaisawa suna cikin gaisawa ya hango hassy nan danan yai ma faruq sai anjima sun hade later cox sundade basu hadu bah

Aslm beauty hassy akawani qara shan murrrr ta galla mashi harara
Wooow ya fada gskyh kin hadu wannan kallon luv haka qara quleta yayi kawai taja tsaki xata koma mota saurin cewa yayi pls madam just 1hr bayawa dryah ya bata amma batayi ba sai kawai tayi wani murmushi wanda yaqara fuskarsa kyau
Sanan yafara da Am Usman Abdullahi by name wat ov u fari tayi da ido cikin muryarta mai sanyi tace am hassana ismail by name
yace woow re u twinx i really lyk dem nyc to meet u hassy tace same a ta kaice nan suka hau fira sama sama ga usy da ban dryah sai dryh yake ba hassy har ta manta da wasu wai su hussy da faruq

su khady kau anacen allentah na rarrashinta nan suka shirya kowa na matuqar farin ciki

Faruq ya qara sa wajen su yace to LOVERS sai a fito murmushi Aliyu yayi sanan yace gamu nan cema khady yayi kartafito shi xai fiddo ta da kanshii
😂😂😂
kaji luv

fitowa yayi sannu a hnkli ya xagaya ya budema gimbiyah khady qofa tare da miqa mata hannunshi don riqewa tafito
haka tafito abin gwanin ban shaawa
nan faruq ya taho yace to mallam gyara na jera da amaryar wani mugun kallo Aliyu yayi ma faruq sanan yace i think bakad lpia malm go an c dr. dariya faruq yayi sanan ya daure yace dafa bakinka ka furta cewa ni injera da AMARYAH ka yafe Aliyu yace da k nn mlm ynxu kuma sai aja baya dryha sukayi Alee kau harda qara mayse hannun khadyn sa

Faruq nd hussy
   sanan
sally nd sojanta Sadeeq
   sanan
 prince nd princess
ALIYU nd NANA KHADIJAH
Karshe kuma
hassy da usman haka aka shigo qayataccen hall in
 wanda sun bada kala sosai ba qaramin birgewa sukayi bah
nan akasa kida su husay da faruq akasoma taka wa a hankali
wooow rawar tayi maau kyau haka sally da sojanta suka biyo baya suna takawa  a hnkli
ga sarakuna baya suma suna takawa sannu a hankali gwanin burgewa hassy da uaman ma haka
dahaka suka isa maxaunin su wanda aka qawata duka Hall in kowa ya mike yana tafi ahaka sarakuna suka fara xama sanan manyan qawayensu
kanan sauran jamaa suka xaunah
Dj yafara jawabi ya bude taro da addu'a daganan aka bukaci babban Aboki na ango domin bada takaitaccen tarihi na Ango

Ikon Allah husay taki yarda sai da suka fita tare
Woooq sun wani haska haka suke tako na isah harsuka isa wajen hussy ta karbi laudspeaker tariqe mashi takai xuwa bakinshi
Tafiii aka fara rafff raafff don sun burge kowa

koni kaina Anty khady saida na tafaaa😍

sanan faruq yafara jawabj kamar hka..

    by
 Anty Khady😘   
      nd
Ummu salmah😎


luv u olll
🎯🎯🎯🎯🎯🎯
[9/8, 3:31 PM] Home Of Write: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*NANA KHADIJAH*
🎯🎯🎯🎯🎯🎯
       
           3⃣5⃣

Fruq yaso mah bayani kamr haka...

Aslamu alaikum to oll ov u am here standing by my own luvly, sweet, bluv frnd at d same time my bros
am very happy 2 c dis special day
my frnd lyk u oll know he is Aliyu usman Mamman
even am not say anything if u look him u obseve dat he is soh cute, nd beauty in nature he ix very friendship to every body he has gud hbbt gud... gud... nd gud..
infact everthing  is so interested to every body he ix so silent he lyks people nd he is a Medical DR he has his own hospital *AUS*( Aliyu, usman, nd Saadatu.) dis ix very special nd hppy family
At last my regard to oll who ix here wit my own lvly Baby *HUSSAINA ISMA'L*  to u my baby ya nuna hussy da hannun shi ta sadda kanta kasa cikin siririyar muryah tace
U says oll my only one
hassy da sally naga sun mike suna tafii rafff raaaf don sun burge su hall yadau shewa da tafii nan suka koma wajen xaman su suna murmushi
hayaniyah ta dan lafa kadan sanan PA na wajen ya hau bayanin cewa qawayen amaryah su 3 ne kuma sunce ba su rabuwa hka suke to ynxu su duka muna bukatar ganin su don sunu nama jama a farincikin da suke ciki a yau
[9/8, 3:31 PM] Home Of Write: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*NANA KHADIJAH*
🎯🎯🎯🎯🎯🎯

           3⃣6⃣

Mikewa su kayi a tare sanan suka fito
PA ya mikama hassy loudspeaker ta amsa tare da fara bayani kamar hka

 Gud day oll
fist ov oll we know u want knows our Names😊
Am Hassana Ismail together wit my lvly 6ters
Salma Umar nd Hussainah Ismail

Our frnd she ix totally gud at oll she ix vry intelligent, patient, nd she ix kindness to every body we so much luv her cox she ix perfect at oll she ix....kawai sai hawayee tafii aka dauka
rafff rafff rafff....

sanan ta daura da cewa the more every thing am interested for her she ix honestly totally
may our lord ov  God put nd leave her in joy in d day nn after... Thnk u oll
hassy kuka taga xai kuf ce mata hakan yasa ta mikama sally loudspeaker
Sanan tafara dacewa
our frnd we really luv u we re hppy to get u as our gud frnd so we wish u hppy marriage lyf  *KHADIJAH*....
 
   Koma sukai maxaunin su tare da share yar kwallan su ko wa babyn shi na rarrashin sa

PA  ya soma bayani cewa munaso Amarya da ango don su nuna farincikin su awannan rana mike wa sukayi sannu a hnkli Aliyu ya riqe mata hannu suka soma sabkowa daga step

sukaje tsakkiyar Hall suka tsaya a ka miko masu speaker Aliyu ya amsa
yarasa shin ta ina ma xai soma wani hawayen farin ciki yasoma xubo mashi sanan yafara da
Aslamu Alaikum....
kakarewa yayi don yarasa tayaxa xai nuna farin cikin shi ayau
khady ta dukar da kai kasa nata hawayen sunfara tahowa
Aliyu da kyar yace

I can't.... I cants express my self how much am hppy today
d only thing i know ix to thank God for fulfill my wish as today I am wit my blove 4ever *NANA KHADIJAH*.... Yadda loudspeaker yayi ya rungumo khadynsa yana hawaye yana cewa I so much luv u, u re my only nd only one...itama hawaye  take nan ta
kara kan kame shi tana Luv u too my Aleeyy😘

Duk illahirin mutanan dake Hall in saida suka mike suna tafiii kusan 5-10mins suka dauka

daga bisani su hassy da su faruq suka kamosu suka koma maxaunin su

Nan aka sa kida su sally itace gaba tana gwatsewa hassy ma da hussy sai casu suke suna juya waste  insu
faruq yaxo yanama hussy liqii sally kuma sojanta hassy kuma usman inta kw mata liqiii sun baxa kudi bana wasa ba hka yn uwa suka shigo anata cashewa amarya da ango suka fito suna masu ruwan kudiiii

hka ma amarya da ango sun fito sun dan taka abin gwanin burgewa
a hka akai taro aka watse
komai lpia lau

A mota mom ta bugo ma Aliyu tace su wuto gida harda khady yace to angama

hka suka isa gida dama sally motar sojan ta tabi ya maidata gida hassy kuma suyi exchanginf in number da usman sukayi bankwana ta shiga motar faruq...akan hanya sukai tamata tsiya faruq harda ce mata wai da tayi kwantai sai ynxu Allah ya tai maketa banxa tayi dasu hussy kau sai dariyar ta take a hka suka isa suna isa hassy ta fito ta shigewarta gida nan hussy sukayi bankwana da faruq ya fito ya rakata har cikin gate in gidansu

hka su Aliyu na isa shi da kansa yakama hannun amaryarshi sukayi cikin dakin mom nan ya kirata awaya ya fada mata sun iso suna dakintah

mom ta shigo tana murmushi tace sannunku yayen albarka khady murmushi tayi Aliyukau washe baki kawai yake

Aliyu yace mom ashe khady nace kuka xaba man ba kusani ba gskyh kun iya xabi mom tai murmushi tace hmmm ai nasani

nan ta bama Aliyu lbrin khady wanda bai sani bah yayi mamaki sosai cewar khady jinin shi ce haka sosai kuma yaji dadi sosai mom bata ankara ba taga aliyu ya rungumo khady yana faman sabbatu I LUV U BABY mom dryh tayi tace gsky son baka da kunya Aliyu yace wai banda kunyah mom matata ce fa kuma yar uwata murna ce kawai nike mom girgixa kai tayi ta fice

Aliyu yace bani lbri bayan guduwa dariya tayi sanan ta bashi lbrn komai yar kwalla yayi ya rungumo ta yana jinjina mata irin karfin hali nata

khady ta gaji da rungumar da aliyu k mata ta xame tace pls nagaji dayawa ga yunwa inaji tare da turo baki yayi murmushi yace eyyah bari na barki ki huta kuma bari nagayawa mom tabada akawo miki ta amsa da to sanan yafice
yana matukar farincikiii.........


  by
Anty khady😘
    nd
Ummu Salma😎l

uv u oll
🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
[9/8, 3:31 PM] Home Of Write: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*NANA KHADIJAH*
🎯🎯🎯🎯🎯🎯
                   3⃣7⃣
         
Biki ya kankama yau ranace ta farinciki da jindadi gun duka maauratan da kuma iyayensu tare da yan uwa da abokan arxiki duka ko wane sashe hidima kawai ake kowane gida ya cika maqil da jama'u

misalin karfe 10:30am aka daura auren *ALIYU USMAN MAMMAN* tare da *NANA KHADIJAH MUHAMMAD* Daurin auren da yatara jama'u da dama na nesa da na kusa most abokan Aliyu sunxo harda wainda ba na qasar bah abokansa na USA da sukayi karatu tare duk sunxo kasancewar Aliyu mai son jama'a ne duk dacewar bai fiye magana ba avokin nan dai nashi faruq shine best frnd nashi tun nusery suke tare har suka gama suka karanci medicine dukansu Aliyu ya karanci Gynecology ( likitan mata ) while faruq kuma Dermatology ( likitan maxa ) haka suke tare har dad ya bude masu assibiti wanda yanxu haka suke aiki acikinshi

Amarya ansha gyara don saida mommy takira mai gyaran amare aka qara gyara khady ga fruit da ake bata wanda fruit salad yaxa ma ruwanta itama tanajin dadin shi don haka dauko wa take dakqnta tanasha koda ba qishi take ji ba ga kuma ruwan tsarkinta ya koma ganyen magarya da ganyen lalle da kyma bagaruwa dayawa ake tafasa mata su asa a flask da ta tashi yin tsarki ta xuba taje tayi koda kau ba fitsari xatayi bah ko bayan gida ga manxaitun tana inserting duk bayan tsarkun datayi don haka yasa hq inta ta matse sosai ga laushi da take sa kamakon man xaitun in datake inserting gashi bai rabuwa da ruwa kasancewar fruit da tamai da ruwanta

note
mata a kula da shan maganin mata duka wanda akesha da kuma matsi suna kawo matsala gamata don wannan wajen ba komi ne yake so ba in ni'ima kikeso dunga shan fruit akai akai in matsewa kikesoh tafasa ganyen magarya da ganyen lalle da kuma bagaruwa kina tsarki dasu akai akai kuma kina sit bat to xaki matse kamm in kuma laushin wajen kikeso ki dinga inserting mai xaitun dana hulbah kamshi kuma white miski ya isheki to wlh in kikai wannan ya isheki har lpia xaki qara da jinin....Allah yasa mudace..

Khady kau sun tare gidan su hassy kasancewar su makota da gidan su mom sun rangada gayun su haka amarya ma tashirya cikin wata hadddiyar atamfa super pink colour anmata hadedden diki mai kyan gaske sunyi kyau sosai
 wayar salma tayi kara ta dauka hello sojana yace kifito ina waje amsawa tayi da to sanan tace hussy pls ki rakani mana tace baya xuwa haasy tace muje ni na rakaki haka suka fita hassy sun gaisa da sojan salma sauga usman faruq da kuma ango sun shigo gidan cox mommy tace ma Aliyu su khady na nan kai tsaye wajen su suka nufa ba kamar usman harwani sauri yake don ya hango hassy suna hade ido yasakar mata wani irin murmushi itama ta mayar mashi nan yajata gefe suna gaisawa faruq da Aliyu sai tsiya suke mashi faruq nacewa  ai wanda bayada beb in xakai ma yanga Aliyu yace ku beb gareku bikuma mata haka suka kwashe da driyah nan su ka gaisa da Abdullahi sojan salma sanan aukayi ciki kasancewar gidan ba bakon faruq bane baren ma Aliyu da yadauki gidan gidansu suna shiga suka iske mami a falo suka gaisa sanan Aliyi yace mami ina kika kaimin matata dariya tayi sanan tace na kwada na cinye da saurinshi yace aikau da yau na cinye yen gidan suka wlh harda ma mai gidan faruq yayi saurin kallonshi yace amma dai banda my huss....sai yai shiru jasancewar mami batasan faruq nasan hussy ba tadai san sun shaqu sosai kamar yayansu mami dariya tayi sanan tace Aliyu gayaman mike faruwa sai in fiddo ma matarka yace hmmm wai bakisan soyayya suke ba ai hussy da faruq mugun son junansu suke incema kinsani faruq kamar ya nitse sai mintsinin shi yake don yabari amma saida ya ida mami tace tooo ai naga alama sanan ta mike tafice tana dqriya Aliyu ma dariya yahauyi faruq kau an daure fuska
hussy yagani tayi tsaye tana kallon shi suna hade ido ya saki murmushi karasowa tayi inda suke tana murmushi tace baby nah yaushe kaxo yace yanxu ta e yanxu mami ke ceman wai inxo nayi bako nace wa sai tace man wai wanasani yana sona kuma insanshi har naboye maka shine naxo naga waye ashe kaine murmushi yayi ehmana wannan danrainin wayon ne ya gayamata juyawa tayi wajen Aliyu tace Aaaaa ango ansha kyau harararr ta yayi yace sai yamxu kika ganni dariya tayi tace yo ehmana yace ina matata tace to masu mata tanaciki tashi yayi yai hanyar dakin

hussy tace bari na kawo wa ruwa ta mike lemu ta dauko da snaks ta ajemashi ya kalleta yace babyna kinyi shiru tayi dariyah tace ai kafini kyau dariya yayi suka cigaba da firarsu cikin nishadi salma da hassy ne suka shigo tare da beb nasu suka xauna suna hira kowa saiwani ji yake da beb inshi abun haryaso ya koma gasa usman ne yace wai ina angon faruq yace shegen tun daxu ya shige ciki
dariya suka sa sanan faruq ya dubi hussy yace babyna saura na muko dariya tayi ta safda kai kasa sanan tace ehmnah sajan salma yace namu dai don mu har ansa biki saura 1month driya suka sa sudika suna ta fira mai nycc

Aliyu kau na shiga ya iske khady kwance kan gado ta lumshe ido bata ankaraba taji mutum ya kwanto bisa ita ware ido tayi ta turo baki tare dacewa miye hakan dariyayi shima ya turo baki soyauyace hakan murmushi kawai tayi nanfa Aliyu yasoma mata yan abubuwa kokarin hanashi take amma inaaa
nifa mijinki ne khady ko kinmanta an daura mana aure kuma inasonki kema haka ko bakisona shiru tayi talumshe idonta shi kuma yasoma mata yan abubuwa masu wuyar fassara lunfashi yafara yi sama sama idanun shi sun canja xuwa jaa wata kyakkyawar runguma yayo mata kamar xaimaidata jikinshi Aliyu gaba daya yasima fita daga hayyacin shi khady kau duk ta rude jikinta ya mutu sai kyarma take hawaye ma sun kasa xubiwa tsananin tsoro tafara motsa bakinta da kyar tana so tayi magana amma kashhh bakinsa yakai cikin nata ya hau sarrafa shi ta inda ya dace hannunsa kau saiyawo yake ajikinta tako ina harga Allah khadija jikinta ya mutu yataso mata dawani abu wani irin lumfashi tafara kawo daidai nan yaxage mata xip na riga bra inta ya balle lumfashinsu a tare yayi sama sakamakon wata irun cafka da Aliyu yayi ma gabanta harcikin ranta shima hakan kanshi yawani sara dole yakai bakinshi kan gabanta yahau lasa kafin yahau tsotsarsu kamar wani maye fiye da 30min Aliyu nasarrafa khadynsa yadda yaga dama kafin su sabke wata irin ajiyar xuciya da shemewa kan gado kamar su mammu da alama gaba dayanau sunyi realising😳

kusan 10mins suna sheme kan gado kafin Aliyu ya tashi xaune da kyar ya dago khadynsa sai lokacin hawaue suka soma xarya a fuskarta lallashinta ya hauyi sanan ya lalubo kayanta ya mika mata tasa sai faman turo baki takeyi yana lallabata har tasanya gama sawarta k da wuya faruq da hussy suka banko qofah da sauri khady ta boye fuskarta cikin cinyoyinta Aliyu kau sai maxurai yake ya daure fuska Faruq dariya k cinahi sakyar yadaure yace to malam kau mke jira about 1hr amma kama manta damu nuni yayi mai dayaxo ya kamashi don bai iya mikewa faruq yaxaro ido yana kallonshi sanan ya qarassa wajenshi yakamoshi suka fita
khady kau fadawa tayi jikin hussy tana rera kuka mai isarta

Ni Anty khady nace komiye abin kuka🤔

by
Anty khady
🎯🎯🎯🎯🎯🎯
luv u oll

pls aimin afuwa kasancewar banyi posting da wuribah ina bussy ne
sai mun hadu anjima💋


🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *