Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Friday, June 14, 2019

'YAR BOKO COMPLETE littattafan hausa novel

adsense here
'YAR BOKO COMPLETE littattafan hausa novel

'YAR BOKO COMPLETE littattafan hausa novel


[12/18, 2:20 PM] *Ayusha Iliasu musa: 02/12/2016.       9:50pm

      *Y'AR BOKO* ????


*WRITTEN BY* 
*AYUSHA  ILIASU*

*EDITED BY*
*HAWWA SALEH*

*IN DEVOTION TO*
*HUMAIRA B MELODY*


        0?1?-1?0?

BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM

Neenarh zaune a school library, tana revision n lecture din d suka futo, gefanta Ummy lolo ce  ita ma ta maida hankali g calculation din gabanta, neenarh ce tace besty lokacin sallah yayi is better mufara sauke farali sannan mu cigaba d gashi, atare suka mike dan zuwa central mosque dake cikin campus danbin jam'i, zuwansu keda wuya akai kiran sallah, kafin liman y tada ikama sun idar d nafila rakaa biyu, 

Wayan neenarh ce t fara ringing ,tana dubawa tace zuhra ce   tare d amsa kiran ,tace Hello? Adaya barin zuhra tace kuna inane tin dazu kunbarni sai zagaye nake cikin schl bangankuba, neenarh tace masallaci mukaje mukai sallaa,but we are on our way to d lecture hall  pls ki samar mana seat ,yanxu zamu karaso, 2:00pm suke d lecture  ka'idar malaman department din shine  in lecturer y rigaka shiga hall shikenn kayi missing lecture wannan rana, kamar kullum yauma lecture din political science deptrmt zasuyi Mai taken *INTRO TO POLITICAL SCIENCE*hango malamin sukai yana tafe a bayansu saura kiris y cimmusu aikuwa basu san lokacin d suka daga kafa d yar rige rige dan ganin sun rigashi isa ba,aikuwa suna zama shima ya shiga Hall din ,musa Abdullah auditorium katan Hall ne dake cin akalla dalibai dubu, bisa g alada duk wani dalibi n jamia yasan cewa dalibai from different department ke Haduwa guri guda dan yin lectures, su ummylolo n daga cikin dalibai da ke department of economics suke subsiding d pol Science d sociology, shigowar malamin  y Sanya aji yai tsit, saboda tin ranar d y fara shigowa y kora musu warning tare d wassafa musu sharadansa, tare d ja musu kunne subi doka a zauna lfy, dan duk student din daya fada trap dinshi zai dandana kudarshi, malam Abdulmalik shine ke daukansu course din, a hankali ya dinga musu bayani dalla dalla, inyana ma explaining concept sai kaji tankar kwakwaluwar K y bude y zubama, gashi d kawo examples d refrence, shi yasa daliban ke alfahari dashi, aladar shi guda duk lokacin d y gama, zai pointing randomly akan koma waye ya mishi tanbaya base on abin d sukai treating, in kayi nasarar amsawa y baka marks, inkuwa akasin haka zaiyi deducting 5 marks from ur continuous assessment, minti daya baya karawa akan two hours d schl t yarjemai. 

A kalla arana suna yin lecture 3,kuma d intervals tsakanin ko wanne ,hakan n basu damar kara bibiyar abinda malamannasu suke koyar dasu, alakar Ummy lolo , neenerh  Xuhrah t samo asaline tin ranar d suka zo karbar admission letter, neenerh ce t fara zuwa, ganin gurin arufe yasa t nemi gefe t zauna kan benci ,saboda murna ko baccin kirki bata samu tayi ba, ummylolo ce t karaso inda taga Wata budurwa a zaune , tace hiii Sis, ta amsa d hy, t kara d cewa pls a ina ake karban admission letter? neenerh tace n wana deprtmnt din? tace economics.window din dake kallansu t nuna mata tace nan ne, nima su nake jira n Karbi tawa, jin haka yasa Ummy samun guri t zauna, jefi jefi suna dan hira, a hnkli akai t taruwa sannan aka fara basu, bayan neenerh t Karbi tata tace d Ummy barinajira ki, sai muje bank muyi payment, wannan itace silar haduwar su, yayinda zuhra kuma sun hadu a Cafe lokacin d sukaje shigar d courses din d zasuyi.


 Ayushailiasu.Blogspot.Com
2/12/16.                   9:30pm

*Y'AR BOKO* ????



*WRITTEN BY* 
*AYUSHA  ILIASU*

*EDITED BY*
*HAWWA SALEH*

*IN DEVOTION TO*
*HUMAIRA B MELODY*

       1?1?-2?0?

6:00pm lecturer din y futa daga hall din  neenarh, ummylolo n zuhra tafe suna hira, sannu a hnkli har suka karaso parking space n campus, motar neenarh suka nufa kirar jeep 2016 ,ummylolo zaune a gaba, Xuhra a baya, hirar abubuwan d suka wakana a schl yau suke, in suka hadu basa ji basa gani, kansu farga har anxo inda suke sauka su hau Wata motar, ita kuma t wuce gida, sallama sukai t kara gaba. 

Isarta gida Gate man y bude mata kofa tare d rissinawa har kasa yana hajiya brk d dawowaa,ko daga ido batai t kalleshiba balle yasa ran zata amsa ,saidai t daga mishi hnnu,haka taita cin karo d yaran gidan amma b wanda ta amsawa sai dai insunci saa t daga musu hannu,  palo t tadda momynta d sassarfa t karasa gun ta, mom tace oyoyo daughter y lecture, Hope dai yau baki gaji kamar jiya b, cikin shagwaba tace walhi mom karatu a nyja no easy  harna fara futa a hayyacina, dama a london nai zamana n karasa karatuna, walhi mom duk ke kikasa Dady y dawo dani, mom t shafa kanta tare d cewa hba daughta zaki saba dandai baki dade kina zuwa b,at times goes on u will b Use to it, mikewa tayi t ce d Mom bari n dan watsa ruwa nayi sallar magrib.

Tayi wanka tare d Sanya English Wears, inhar tana gida kayan d take sawa kenn, dan intasa atanfa, lace ko shadda sai taji tamkar t dora dutsen dala a kanta, futowarta keda wuya t yada zango a dining, asabe t shiga kwallawa kira House maid din su, asabe, asabe, aguje asabe t tawo Dan kartayi lefi, ta durkusa har k'asa tare d cewa aunty gani, tace kawomin abinda zan wanke hannu, yau d fingers dina nake shaawar cin abinci, avin y d'aurewa asabe kai harma mom dake can nesa dasu, abinda uwar dakinnata bata tabayiba, bata d damar tanbaya  ,a hnxarce t kawo mata, tare d tsiyaya mata ruwan t wanke hannun,  umartar asabe tayi d tai serving dinta  sakwara t sa mata malmala daya d miyar ganye Wanda tasha Spice's d kaza, atake palon y gauraye d daddadan kamshi  Wanda y Sanya yawun neenarh tsinkewa, a hnkli t dinga cin abincin harta kammala  ,t wanke hannunta t koma tsakiyar Palon inda mom ke zaune tana watching wani series.neenarh ta ce mom wai yaushe Dad zai dawo ne  ? T ansa d gobe Insha Allah, wani ihu d tsalle neenarh tayi tare d cewa Wow, can't wait ??????,nayi missing dadyna gsky, g pocket money n y Kare inason sayan takalma d viels, mom cikin bacin rai tace ina kudaden d y baki kan yayi tafiya, kina nufin Kin kashe 100k  daya baki?  Neenerh tace Mom 20days fa   namayi kokari walhi nayi manejine d ita, Mom tace bari kiji in shi dadyn Naki y Saba sangartaki nibazan laminci haka b  daga yau sai yau dubu 20k zai dunga baki every month, neenerh cikin hawaye t karaso gun mom tana pleading pls mom ki rufan asiri, walhi 20k tamin kadan, kiyi hakuri bazan tanbayeshi b, zanyi manage d ragowar canjin d ke hannuna zuwa karshen wata,fada mom t yi tai mata tare d nuna mata illar sabo d kashe kudi, inba mutuwa akwai talauci, hakuri dai taita baiwa Mom saboda tasan in zancen yaje kunnen Dad shiknn y daina bata kudi  duk d irin so d kaunar d yake mata, baya Tsallake maganar matartashi, mom tai mata banxa ,sai daga karshe tace,hakan d nake miki b wai sankine banayi b, so nake n gyara miki tarbiyya Dan kwata kwata bazan laminci dabiun d kika taso dasuba.

04/12/16.                  9:20am

 *Y'AR BOKO* ????



*WRITTEN BY* 
*AYUSHA  ILIASU*

*EDITED BY*
*HAWWA SALEH*

*IN DEVOTION TO*
*HUMAIRA B MELODY*

       2?1?-2?5?


 D sasssfe neenerh t tashi a hnxarce ganin tayi latti, t nufi toilet danyin wnka tare d alwala, ko breakfast bata tsaya yiba t shiga dakin mom, tace  mom sai n dawo, a gurguje t futo t nufi motanta t fuce, dai dai kabuga t tsaya t dauki ummylolo d zuhrah suka nufi schl.


 suna shiga lecture hall din lecturer haneef y shigo cikin takunsa n kasaita, duk d hayaniyar d ake lokaci daya aji yayi tsit, malamine nitsattse  ba ruwanshi d harkar yanmata.


Tunda y shigo hnklinshin n kan kyakkyawar beauty (neenarh ),jiki sanyaye yayi abinda y kawoshi y fuce  tinda y isa offc dinshi fuskar neenerh ke mishi gixo, lokaci daya zazzafar kauna d soyayyar neenerh t shiga jini d tsokar shi.


 yinin ranar cikin wani mawuyacin yanayii yayi shi, bacci kuwa sai barawo.


A bangaren su neenerh kuwa byan Sun futo daga lectures xuhra ke cewa, yau n g abun almaraa? atare suka tanbayeta a ina? dariya tayi tare d shewa, tace a lecture hall, kunga yanda wannan lecturer din ke kallon ki kuwa, neenarh tace wafa  ? Atunaninta ummylolo take nufi, zuhra tace ke mna, tabe baki neenerh tayi tace Tab, iska n yawo d mai kayan kara ,a zuciyanta tace Ko a jikina, bani d lokacin kula saurayi, karatuna shine a gabana,).


A fili tace ni wallahi mmki kuke bani ku har kunada lokacin hirar samari balle harta kai g ku kula su,inkunga n kula saurayi saina kammala first degree, n gama masters d PhD, ????a tsorace suka zaro idanu,hba besty wanna waca iriyar maganace, a gidan aurema ai ana karatu, dariya tayi tace ai a gidanmu baa tsaida  shekarar aurena ba, haryanxu ni yarinyace a gidanmu,furucinta y daurewa kawayennata kai amma sai su ka basar, suka shiga yi mata nasiha game d muhimmancin aure g diyar musulmai, koba komai yana karawa ya mace kima d daraja a idan alumma, tare d garkuwa g fadawa hanyar d take halaka, duk d dai sun san kawar tasu nitsattsiyace amma aure shine cikar kamalar mace .


Duk maganganun d suke fada tamkar waka take jinsu, yanda suke futowa daga bakunansu, haka iska ke gaba dasu btare d sun shiga kunnuwanta b, ballantana suyi tasiri azuciyarta, haka suka karaci babatunsu amma t tafasa batace musu ba.


 zuhra ce t kara d cewa ai wallahi duk zance ne inji masu magana ,danbaki sami saurayin d zai sace zuciyankiba ,amma d muma sai dai muji asama cewa Kin fada tarkon so. Dariya sukai tare d tafawa, binsu tai d ido, cikin kunar rai tayi kwafa, batasake kula suba haka suka gama lectures din yau suka nufo gida, a zuciyarta gani take Sun ci mata fuska tare d raina mata hankli, danmeyasa zasu mata dariya harda tafawa mahaukaciya suka maida t kokuma Wanda batasan Me take ba  .


Ranta abace t iso gida, hawaye a fuskar t shabe shabe kamar wata kankanuwar yarinya, t nufi dakin mom t fashe d Kuka, mom cikin tashin hnklin ganin yar tata cikin halin d bata taba ganiba tace lfy daughta? kuka t kara rushewa d, mom tace Wa ya tabamin ke, sai lokacin tace su besty ne, dariya Mom tayi tace me y hadaku keda aminan naki ? A shagwabe tai mgna tsokanta suke wai wani lecturer dinmu kesona, wai sainayi aure, dariya mum tayi tace haba neenerh kema kinsan tsokanace, kinsan Dad dinkima bazai aurar dake yanxu b, batare d kincika Mai burinsa n ganin kin zamo professor b ,abinda nakeso dake kimaida hankali wajen karatu,cikin jin dadi tai dariya,tace yawwa mom Ashe kema kingane, nidai ki tayani d addua Allah yasa min albarka a karatunnawa, mom tace amin.


Mikewa tayi t nufi part dinta dan hutawa cikin tsantsar farinciki.Haka t yini cikin farinciki, bataso ayi mata zancen saurayi balle t kai g mgnar aure, wayartace tai ringing d har b zata daga b, azatonta ummylolo ce ko zuhra, amma Data duba sai taga ashe rasheeda ce, cikin farinciki t amsa call din, bayan sun gaisa take mata albishir cewa sunanan tafe zuwa yin hutu gidannasu, sun dan taba hira karshe sukai sallama,dakin mom t nufa dan sanar d ita zuwan su rashida, mom taji dadin jin haka dan hakan zai kara musu dankon zumunci d yayartata


Ayushailiasu.blogspot.com

4/12/16.            9:35pm

*Y'AR BOKO* ????



*STORY N WRITEN BY* 
*AYUSHA  ILIASU*

*EDITED BY*
*HAWWA SALEH*

*IN DEVOTION TO*
*HUMAIRA B MELODY*

       2?6?-3?0?

Neenerh anyi kwanan farinciki jin su jidda d mrym zasu kawo musu ziyara, ya'y'an ka'nwar Mom ne wadda ke aure a birnin tarayya abuja, sa'o in neenerh ne, inkagansu zakace yan ukune saboda tsabar kamar d ke tsakaninsu, jidda d marsie twince ne, duk inda zakagansu tare suke, komai nasu iri daya ne daidai d colour, ko a schl parent dinsu basu yarda a raba musu class b, jidda itace hasana  marsie husaina, dabiar su t sha banban tun suna k'anana, ita jidda tanada san hayaniya d tsokana  yayinda marsie shiru shiru ce ,Abu d yawa in jidda t yo tsokana akan marsie abin ke karewa,cox bazatace b ita t aikataba,tsawansu daya, a inda suka banbanta ita jidda tafi marsie kiba ,wani lokacin hartakai g anmata hukunci sai dai taita Kuka karshe t share hawayenta,Ak'idar  neenerh d jidda iri daya ce t burin yin zurfaffan ilimi wanda b kowana namiji yake d burin yiba, balle mace datake d takaitaccen lokaci .

Misalin karfe goma suka sauka a Aminu kano airport, driver mom taba umarni yaje y daukosu, cikin kankanin lokaci suka iso gidan  aguje suka karasa tare d rungume yayar mahaifiyar tasu, tare d risinawa suka gaisheta t amsa cikin kulawa tare d tanbayar mutanan gida, tare suka tanbayi Mom ina neenerh?  mom tace ta tafi schl amma sabida murnar zuwanku tace 12 zata dawo t debeku saikuje schl din tare t karasa lectures din.neenerh n lecture amma duk hanklinta n gida ,tunda t duba tym taga ten tayi t tabbatar d y'anuwannata sun iso a daddafe t bari malamin y futa, aikam bata tsaya bata lokaciba tayi gida, su ummylolo sai kiranta suke amma ina hnklinta yayi gida ,isarta gida, ko kulle motan bataiba t nufi ciki  tin kan t karasa t dingajin tashin muryar jidda suna hira d Mom, aikam suna ido hudu, jiddan t taho a guje suka rungume juna, marsie n zaune n kallan ikon Allah, mom KuWA cewa tai o ni Bilkisu yarannan yaushe zasu san sun girma, atare suka zube a tsakiyar carpet n palon tare d tafawa, dariya sukai baki daya, neenerh ke tanbyrsu sun iso lfy? Sukace lfy. Sai alokacin t kula d marsie tace Sistr y gajiyn hnya tace lfy lu, tare suka ci abinci, sukai sallah quarter to 2:00pm suka shiga buk, straight lecture hall din suka shiga suka zauna, zuhra ce t hango shigowarsu, hakan yasa ta yafuto Ummylolo tace ganemin can neenerh dasu waye, kai amma suna mugun kama dama tanada kanne mata, kan zuhra t bata amsa Malam haneef yashigo,nan aji yayi tsit, yau ma kamar kullum sai dube dube yake tare d sanyin toxali d hasken idaniyarsa, y hangi bangaren Data saba zama, gadai friend's dinta su biyu amma b ita, hakan yasa yaji jikinsa yayi sanyi,zuciyarshi t fara harbawa d sauri d sauri, cikin dabara yafara zagayen ajin yana bayani azuwan yanason yasamu full concentration n students din ,can y hangosu zaune abaya su uku, baisan lokacin daya mutsittsike idanuwansa d hannuwanshi biyu azatanshi itace take mishi gixo,tab soyayya manya, hakan y tabbatar mishi b gixo bane su ukune masu kama daya, dandai so so ne, amma d sainace b zai iya futar d abar sannashi cikinsu ba, sai dayai dogon nazari akansu, ya ganota, t yanda y fahinta Kuwa shine , neenerh tafisu hasken fata, kuma d gani tafisu maida Hnkali Akan bayanin d yake, Dan y Kara tabbatar d zarginnasa, bayan y gama yi musu bayani sai yayi pointing at neenerh t tashi dan amsa tanbaya, with caurage t tashi tsaye tana sauraron tanbyar tashi, dayake economics yake musu y tanbayeta what are d  differences between speculative motives and precautionary motives ? cikin gwanancewa d dinbin basira tabada amsar tanbayar aikam kanta rufe baki yan aji sun dau tafi ji kake ??????,shi kanshi t burgeshi ,take y bata 5marks bonus ,haka y tattanbayi sauran student's din har akazo kan zuhra y tanbayeta what are d differences between demand n supply, itama t bada amsa daidai gwargwado, duba agogon hannunshi yayi daidai d cikar lokaci, batare d bata lokaciba yace Class rep d assistant nashi should follow him to his office,?? tofa rigiji gabji,wata sabuwa injii dan caca, Kabeer wanda akafi sani d kB shine class rep  ,neenerh kuma assistant nashi. 

Neenerh bataso hakanba, dan Kuwa yau a farinciki take n ganin cousin's dinta, Allah Allah take y gama, t tashi su tafi gida sai g wannan malamin zai jawo mata delay, kB ke mata mgna tazo su je, tace yayi gaba gatanan zuwa, atare suka jera neenerh, jidda, marsie, umylolo d zuhra, kallo y koma sama, kowa kallansu yake cikin mmki dama neenerh yan uku ce,isarsu kofar offc din sukace zasu jirata a waje, bataso hakanba, Da sallama suka shiga ita d KB  yayi daidai d juyawanshi yana waya, danhaka baisan su waye ba, yadai musu alamu d hannu su zauna. 


AyushaIliasu.blogspot.com
06/12/16.            6:50am

*Y'AR BOKO* ????



*STORY N WRITEN BY* 
*AYUSHA  ILIASU*

*EDITED BY*
*HAWWA SALEH*

*IN DEVOTION TO*
*HUMAIRA B MELODY*

       3?1?-3?5?


Kammala wayan nashi keda wuya, y juyo dan isar musu d sakon ,kirjinsa ne y harba tare d bugawa dam tamkar zuciyar t tsage ?? sakamakon toxali d yayi d neenerh agabanshi,tamkar a mafarki. 


bai taba zatan itace asistnt Class rep din ba, nan muryanshi t fara rawa, tamkar Wata Mace (Me akai d maza)ganin girmanshi zai zube n diriricewa d yayi, yasa y tattaro hankalinshi guri guda.nikam Ayusha ina gefe ina kallon ikon Allah. 


Y dora d cewa, mak'asudin kiran d na muku shine,innasan zan bada Grp assignmnt wanda zai zamo matsayin continuous assessment dinku,  help me divide d Class into at least 10 grps, here are d questions, each grp should ans one question,not less than 10 pages,to be submitted n presented nxt week by group leader same time n venue of today lectures.


kB yaso yadan nemi alfarmar malm haneef y Kara musu koda one Week ne amma kwarjininsa y hanashi kodayin tari balle kokawa , neenerh cikin zazzakar muryarta tace pls sir ataimaka akara mna one or two weeks zamufi samun enough time nayin research, baisan lokacin d yace b matsalaba.


Kb yayi mmkin saurin amincewarsa kasancewar malm haneef kaifi daya ne inya fadi mgna baya canjawa, batare d y kalli neenerh b yace zaku iya tafiya,suka hada baki sukace tnk u sir tare d juyawa dansu fuce ,xuciyar Mlm Hnf ce t shiga yi mishi kaikawo tare d yi mishi gargadi d cewa, wannan itace damar d zai Fara k'ulla alaka d neenerh, kada kada kai miss using nata,sai d ya daidaici Kb y futa, baisan lokacin d yace Asistnt Class rep.tsayawa tai cak danjiran mezaice.


jin bai furta komaiba yasanya,D mmki t juyo, tare d neman kujera t zauna kamar dazu jiki a sanyaye, shikuwa Kb y futa, shirun yan sakannine y ratsa offc din, karshe yayi t Maza, y tanbayeta, what's ur name? Ta amsa d my name is maryam rano, amma anfi kirana d neenerh,yaji dadin sunan aranshi, y Kara d cewa y karatu dafatan kina gane komai d komai, tanbayar t daure mata kai, amma b damar t Ki amsawa sbda malaminta ne.


 saikuma yace Kimmin kama d Wata student di nace a Abu zaria?  d mmki tace ,ban taba zuwa zariya ba, sai yace ok to kamannine.

kamar y karbi Numbr dinta sai kuma y fasa kada t raftoshi d wuri, yace u are free to go, gdy tayi mishi tafuce .

Kb mmkin mai y tsaida neenerh a ofishin byan tare y sallamesu, Bangaren su ummylolo sai side talks suke itada zuhra, zatansu zaizamo gaskiya, aikuwa neenerh n futowa suka kalleta tare d yiwa juna sigina suka kwashe d dariya, hakan y bakanta mata rai, 

isowarta gunsu tace my jidda mu tafi ko tare d riko hannun Marsie tayi gaba, sakaka ummylolo d zuhra sukai suna kallonsu harsuka bace musu, zuhrace t kalli ummylolo tace tabdijam lallai neenerh batada kirki dan zata rage mana hanya shine tayi tafiyarta t sharemu, zuhra t bata amsa d kinsan mutuniyartamu akwai saurin fushi  yanxu haka dariyar dataga munyi t zargi wani abu aranta, inkuwa hakane to laifinmune dan t nuna mana batasan haka tin jiya.

A hanya Kuwa Marsie ke tuhumar neenerh d cewar, Sistr dan munzo shine zaki wulakanta  friends dinki agabansu hakan b dadi n is unfair, inke akaiwa bazakiji dadiba, uffan batace mataba harsuka isa Mota suka shiga, jidda ce t hango su zuhra n kokarin hawa schl bus, tace neenerh hango cen ,duban gurin tayi tare d dauke kai, t tada motarta t nufi Gate, mintuna shabiyar y kaisu gida, har wannan lokacin ran neenerh abace gani take mahaukaciya kawai suka maidata.

Zuwan neenerh offc din shi b karamin dadi y jiba, Dan ji yake tamkar t amince d karbar soyayyarshi, a zuciyarshi yake rayawa Ashe ada bai san wace itaba , A yau d tazo offc dinshi y tabbatar d t t zarce zatanshi, a rayuwanshi yanasan mace mai kyau, wadda komai zatai sai t nuna ita macece sabanin yanda d yawa mata suke, Wata intana magana kaika rantse wani namijinne ( hattara mata mu canja taku dan mace d kwalliya, kwantar d murya, kissa, kwainane, shagwaba akasanta)dan haka mu canxa taku. 




Ayushailiasu.blogspot.com

6/12/16.             9:36pm

*'YAR BOKO* ????



*STORY N WRITEN BY* 
*AYUSHA  ILIASU*

*EDITED BY*
*HAWWA SALEH*

*IN DEVOTION TO*
*HUMAIRA B MELODY*

            3?6?-4?0?

Kwanan hira sukayi, tare d bawa juna labaran bayan saduwa  sai byn sallar asuba sannan suka Kwanta, marsie ce t fara tashi  ganin 10:00am yasa t d'ala musu duka suka tashi firgigit, jiddace tace lfy? Tace goma tayi bccin y isa haka, tsaki tayi tare d Mai d kai t Kwanta hakama neenerh, ganin basuda niyyar tashi t nufi toilet tayi wanka t shirya t sami mom a Kitchen d asabe house maid suna hada abincin breakfast, tasa hannu suna hira har suka Gama. 

Komawarta daki keda wuya t taddasu shame shamr akwance basuda niyyar tashi, aikuwa batayi yunkurin tashinsuba, fridge t isa  t dauko ruwan Swan mai sanyin tsiya t kyalayawa kowacce a fuska  habawa sai gasu a zaune dingirgir, ganin Marsie ce, sukayo kanta, aikuwa t zuba a guje t nufi kofa suka rufa mata baya, dakin Mom t nufa, ganinta aguje Mom tace lfy kike gudu? Tare d rukunkume mom din,Kanta rufe baki ganin su neenerh tai Sun fado kamar daga sama, suna kokarin dukan marsie d kyar Mom ta kwaceta bayan Sun doddoketa, mom tace meye haka ai wannan wasan jakaine, ku bakusan kun girma bane, jiddace t mayarwa da Mom abinda y faru, nan t baiwa marsie rashin gaskiya tare d ja mata kunne karta sake. 

Kasancewar yau saturday tin karfe shabiyu suka bar gida, kaya iri daya suka Sanya, tamkar taurari sai walwali suke ,kowa y gansu jiyake dama yayansane, haka suka zazzaga gidajen yan uwan d abokan arziki karshe suka yada zango gidan kakarsu yadikko basu suka dawo gidaba sai magrib. 

Washegari ma haka suka fuce, sabanin jiya, yau zaga gari sukai tare d ziyartar guraren shakawata,karshe sukayo shopping suka nufo gida cikin jindd, dalilin d yasa sukesan zuwa kano kenan Mom n sakar musu kudi su wataya. 

Yau take Monday, karfe tara suka shiga Gate din campus din, sanye d abaya bakake, inka hangosu daga nesa kai kace larabawa ne, daidai musa Abdullah auditorium tayi parking suka futo, nan kallo y koma kansu,fitowarsu tayi daidai d isowar malm haneef cikin schl ,wani daga cikin student y aika yace y kira Mai neenerh, t sameshi a offc dinshi,cikin sakanni dalibin y isar d sakon Malam g neenerh  hakan b karamin harzuka zuciyanta yayiba, haka suka nufi office dinshi, isarsu keda wuya sukai knocking, y basu ixinin shiga  ,sallama sukai tare d shiga, risinawa sukai tare d cewa good morning sir?  Y amsa d morning, ganinsu baki daya y sanyashi jin b dadi, yace n kiraki Danna Karbi phone number dinki, idan akwai wani infrmtn d nakesan isarwa gareku zanyi t hanyar yi miki text,wani sanyi taji a ranka, dama fargabarta kada zargin su zuhra y kasance gaskiya,d farincikinta t bashi numbr suka futo, futowarsu keda wuya tayi dialling Numbr din zuhra, ringing daya t dauka hade d sallama, tace kuna inane, zuhra t amsa d ina hnya nan d 5mints xan iso, ummylolo t kira tace Besty kin shigone t amsa d, already am in d lecture Hall, katse wayar tayi suka nufi hall din, front seat Ummy tayi nasarar samar musu danhaka suka zauna,sunyi lectures Sun gama sabanin ranar friday  yau su biyar suka taho cikin farinciki d zolayar juna.

Kamar yanda Mlm haneef y umarci kb d neernh suyi sunyi, a kwana atashi b wuya gobe ne t kama talata ranar d zaayi presentation, neenerh n daya daga cikin grp leader's d zasuyi presentation din.



*SANARWA TA MUSAMMAN*

*_INA MAI BAIWA MASOYAN WANNAN LITTAFI HAKURI NAJINA DA ZASUYI SHIRU NA DAN WANI LOKACI SABODA WASU 'YAN DALILAI_*


*THANK U ALL*??

Ayushailiasu.blogspot.com

*'YAR BOKO* ????



*STORY N WRITEN BY* 
*AYUSHA  ILIASU*

*EDITED BY*
*HAWWA SALEH*

*IN DEVOTION TO*
*HUMAIRA B MELODY*

            4?1?-4?5?

Karfe biyu n rana Hall y cika makil ,har wadanda ma basa zuwa lectures din yau sunxo sbda presentation ,Two n bugawa y shigo ajin  ,sanye d fararen kaya d bakin Space a fuskarshi kaikace wani balarabe usul, bakin gashin kansa y kwanta sai kyalli yake. 

Take aji yayi tsit ,rana bata karya sai dai uwar diya taji Kunya, Grp A Ya kira, sukafuto jiki a sanyaye suka tsaya gaban Class, maimakon yayi kamar yanda ya tsara sai yace nine zanzabi wanda zai presenting paper din, ??????zare idanuwa sukai d mmki fal ciki, nan yayi pointing at wani Guy, sai Grp leader din yace sir nine Grp leader ai ,a harzuke mlm hanif yace kaizaka gayan abinda y dace ko nine zanyi deciding, nan dalibin yayi shiru ,wanda y zabane y futo gaban stage shikuma malm y matsa gefe, murya a sarke yayi bayani dai dai iyawarshi, dayazo full stop saiya dakatar dashi y sake pointing at wani Member din,sai yabawa sauran members n Class dama siyi musu tanbayoyi ,da an jefo question  saiya zabi wanda zai amsa,ahaka harya gama dasu yabasu 10 marks out of 20.

Haka yayi ta kiran grps har akazo kan grp H Wanda yake shine nasu neenerh ,neenerh y zaba tayi presentation, wit caurage t futo tafara sharhi kanya farga harta kammala, b karamin burgeshi tayiba, yanda take pronouncing  words tare d amfani d vocabulary,daidai d yan Class saida suka tafa mata ji kake raf raf raf??????.

Anyi musu tanbayoyi kamar sauran grps din, neenerh ce t amsa most of d question, a ransa yace no wonder bbyn nan take burgeni ashe yanda take beautiful haka  take brilliant, abinda y kara rudashi charisma dinta,t kara samun mutsugunni  n musamman a zuciyarshi.group din su neenerh sunfi kowanne samun marks, sukeda 18 yayinda nasu kB yakeda 17,a wannan presentation din neenerh tayi suna a class dinsu ,bama ga yan department dinsuba harma faculty dinsu wato social management sciences ,kowa so yake yayi muamala d ita. Guys Kuwa Sun fara rushing akanta, kowa n miko kokon barar shi. 

Kullum malm Hnf saiya kira Numbr neenerh amma inta dauka sai yaki magana  haka zata karaci sallamarta ko Hello b amsa harta gaji t ajiye, d abun y isheta saitai saving number din ko ankira bata answering  hakan b karamin dagawa haneef hnkli yayiba. Y tsiri Tura mata lovely txt msgs ,ranar d ta fara gani dariya tayi tace Allah sarki yanxu fa watakila wanine zai turawa budurwarshi yayi missing number tafado numbr ta  ,hakan yasa tai sending msg din bck, amma saitaga wani sweet text din y Kara shigowa, nan t tabbatar d gangan ake turowa.

Wasa farin girki, tin ana mata txt din once a kullum hartakaiga y kai saubiyu y koma sau uku, abunna matukar damunta, inta kira Numbr din kuma sai adauka ayi shiru, karshe tayi deciding turamai sakon text dan Allah koma waye y bar turo mata txt, bataso inba haka b zatai blocking Numbr din amma bata canja zaniba. 

Rannan tana kwance a lafiyayyen gadanta gefanta mug din tea ne take jira yayi sanyi t kurbe misalin 7:30 taji Phone dinta n ringing d kamar bazata daga ba, number tagani wadda batasaniba, tayi answering ,a daya barin cikin husky voice dinshi yayimata sallama, Wow jin daddadar murya yasanyata lumshe ido tare d amsawa, y tanbyeta y weekend?  T bashi amsa d lfy, katse Mai hanzari tai t hanyar tanbya pls dawa nake mgna?  Adaya barin yace haneef, tace oho sir barka d dare, y Kara amsawa d lfy lau, y Kara d cewa ga number na, inda akwai wani announcement danakeso zan sanar dake  haka zalika inda complain u can contact me tru dis No, ta amsa d OK sir, nan sukai sallama y ajiye wayar, dadi kasheshi ji yake tamkar tayi accepting request dinshi t gama, a wannan dare yayi kwanan farinciki.

Ayushailiasu.blogspotcom

11/12/2016.         8:10am

*'YAR BOKO* ????



*STORY N WRITEN BY* 
*AYUSHA  ILIASU*

*EDITED BY*
*HAWWA SALEH*

*IN DEVOTION TO*
*HUMAIRA B MELODY*

         4?6?-5?0?


Tinda haneef y kirata sai y zamto kullum saiya kirata Da daddare dansu gaisa, itakam taga b dalilun d zai dinga damunta d waya d sunan gaisawa, saidai inda Wata akasa, adaidai wannan yanayin ne Dad y dawo, murna gun neenerh vaa magana  kasancewar ita tamafi sakewa taci karanta bbu babbaka idan Dad na gida, misalin shabiyu y duro kasar driver ne d yar lele(dadys pet ) sukaje daukoshi,aikuwa tana hangoshi t tafi aguje tayi hugging nashi Tana oyoyo dadyna, nayi missing dinka shima cikin farinciki yace mmna nima nayi kewarki sosai, riko hannunta yayi suna tafe tana zuba Mai surutu kaikace Wata teenager,kowa kallansu yake d masu yabawa d masu alawadai d wanga sara t yahudu, direbsne biye dasu abaya dauke d jakunkunan daddy. 

Isarsu gida suka taradda mom anci gayu, tasanya wasu hadaddun English wears riga d skirt, kaikace Wata budurwa t dame angyara gashi anyi parking dinshi atsakiya kaikace bata wice shekaru 25 ba, sallamar mijinnata d diyartata yasa ta tafi d murna tayi hugging nashi kamar yanda diyartashi tayi mishi, cikin zolaya yace daughta kalli mom naki tayi kyau irin wannan daukan wanka haka ,neenerh tace Dad aikai akama just to make u happy ( nikam ayusha ina gefe ina hangen su, araina nace wani abun sai yan boko, wato yar ma ce kawarsu)shi bature yadauki yayansa kamar kawayenshi abokan rayuwarshi d shawara. 

Daki y shiga yayi wanka, sannan y futo yaci abinci, neenerh ansamu guri sai zuba ake, jakarsa y umarceta t dauko mishi, yace t bude aikuwa English Wears ne y sayo musu, ita nata masu wando yayinda n Mom masu skirt sai murna take,g Sweet's d chocolate d cookies iri iri, t bude wannan t dandana t bude wancan, cikin shagwba tace Dad kayima Mom magana tunda K tafi taki barina nasanya kananun kaya naje schl wai lallai sai manyan kaya, mom y kalla yace wifey kibar takurata mna, inasayo mata danta sanya, har nawa yarinyar take d zaa hanata sawa, mom dai tayi shiru batace komaiba. 

Adaidai wannan lokacin phone din neenerh tayi ringing, Numbr haneef t gani sai ta share ,mom n lura d ita, tace danmeyasa zaa kiraki bazaki dagaba, wato kinfara kula Samari ko, zaro dara -daran idanuwanta tayi tare d cewa walhi mom b saurayina bane, lecturer dinmune  may b msg zai gayan n gayawa yan ajinmu, nan take ran mom y Kara baci meya hadaki d lecturer, abinda muka turaki mkrnta kiyi kenan, duk yawan yan ajin sai ke zaikarbi no dinki yace zai dinga kira, to tinda take takenki kenan aure zaa miki mu huta, nan idanuwanta sukayi kwal kwal tare d zubar hawaye tace walhi Mom b saurayina bane. 

Kuma nigaskiya banasan aure, ??????hawaye shabe shabe a fuskanta tana rokon Mom, Dad dai baisa musu bakiba sai yanxu yace mmna abinda nakeso d ke kimaida hankali akan karatunki, karatun d kike shine kadai abinda xan mutu n barmiki d zakiji dadinsa ,duk yawan dukiyar d zan barmiki Mai karewace, kinga ke kadai gareni shiyasa nake d burin naga kinzamo professor, murmushi tayi??????tare d cewa Insha Allah dad zanzamo Mai cikama buri akowana hali, Ya Kara d cewa ni aburinama banso kika dawo nigeria ba, naso acan London Zaki hattama, amma just to pleased ur mom yasa nabi shawarar ta ,shafa kanta yayi, yana gogemata hawayen yace yawwa mmna shiyasa nake alfahari dake a kullum. 

Dama inasan tanbayarki wana country kikesan zuwa dan hutun end of Year, azake tace Istanbul, Dad yace hba mmna last tym can mukaje, kidai zabi wata kasar nazari t shigayi sannan tace saudi arabiya d America dariya yayi yace wato wayo zakimin, daya nace kixaba, hannunshi t kamo tana pls daddy inasan yin umara t maulud sannan sai mu wuce american dariya yayi irinta mnya yace mmna kina burgeni duk d tafarkin d muka doraki n yin zurfaffan karatu hakan baisanya kinyi watsi d addininmuba, Allah yayi miki albarka,dad ne yace kuzauna cikin shiri kina gama second semester exams zamu tafi, Mom d ke gefe sai murmushi take, Ashe dai yar tata, d hankalinta, jira take taji t fadi kasashen masu jan kunne ta dasa mata full stop saikuma taji t hada d kasa Mai tsarki. 

Kullum kan Dad y futa saiya leka dakin neenerh y tabbatar sungaisa sannan zaifuta, haka d y dawo kiranta zai farayi mmna mmna, ita kuma t taho aguje ta rungumeshi, tare d karbar tsarabar d yayo mata, y saba mata tintana kankanuwa indai zai dawo Da daddare saiya kawo mata chocolate ko ice cream d sauran kayan kwalam d makulashe inkuwa y mnta, Ya zamto lazim y Tura yaran gidan y sayo mata wani abin, sunyi masifar Shakuwa kobaya kasar saiya kira Sun gaisa akalla twice a Rana. 



Ayushailiasu.blogspot.com
[12/18, 2:26 PM] *Ayusha Iliasu musa: 11/12/16.             8:00am

*'YAR BOKO* ????



*STORY N WRITEN BY* 
*AYUSHA  ILIASU*

*EDITED BY*
*HAWWA SALEH*

*IN DEVOTION TO*
*HUMAIRA B MELODY ,BILKIN KABEER ,BIEBOH*

           5?1?-5?5?

A kwana a tashi b wuya,yau neenerh suka hattama exams cikin farinciki t iso gida tinda t futo daga mota t rankaya aguje tana kiran mom,mom dake kitchen tace o ni yar nan neenerh dai har yau vatai hankali b,after dress dake jikinta t cire t nufi kitchen gun Mom tare d rungumeta tana cewa mom I hv now became a lvl 200 students,??????rawa t fara, mom cikin murmushi  tace Allah yasa angama a Saa,t amsa d amin,Tare suka karasa girkin tarbar Dady sannan taje daki tayi wanka tare d sallar magrib .


WANE NE DADY


Asalin Dady sunan shi Muhammad anhaifeshi a garin Rano dake jihar kano,mahaifinshi Wanda akafi Sani d alhaji yelwa,alhaji yelwa ya kasance bafulatani mutum ne mai tarin shanu ,tumakai d raguna ,kaf kauyen Rano babu mai tarin dukiyarshi,yanada matar aure guda daya wadda akafi Sani d habiba,sunada yara biyar,Hudu mata ,daya namiji Wanda shine Muhammad ,tin tasowarshi mahaifinshi ya so y koya mishi harkar kiwo ,koda babushi a doran kasa yasan zai tafiyar mai d dukiya tamkar yana Raye,y kuma kula d kannasa mata, kullum tunanin malam yelwa baya wuce n y'ay'a matan d Allah y bashi ,yana kaunarsu tare d tausaya musu,duk yanda yaso tilon danshi y gajeshi hakan y faskara,Dan kuwa shi Muhd baida raayin kiwo karatu y sanya agaba,ganin hanklin dannashi yafi karkata ga Neman ilimi yasanya malam yelwa yimai fatan alkhairi a abinda y sanya a gaba,kullum mal yelwa suka zauna hira d dannashi b abinda yake kokarin dorashi akai illa kaunar yan uwanshi mata,tare d nuna masa rauninsu,masu bukatar taimakone,tare d yimai gargadin y kula d zumunci d kula dasu a kowana hali,ganin haka watarana yace d mahaifinnasa malam insha Allah zanrikesu hannu bibiyu tare d jibantan alamuransu akowana yanayi n rayuwa,nan mahaifinasa ya shiga Sakai albarka 

Akwana atashi b wuya ,har Muhd y kammala makarantar secondary dake garinsu ,cikin nasara yasamu gurbin karatun aikin lauya a jamiar Bayero,farinciki kamar y zuba ruwa akasa yasha,isarsa gida y Sanar d mahaifinsa d yan uwanshi,ganin murnar d yake yasa suka tayashi,duk d sudai basu gane ainahin abinda yake yiwa murnarba.

Cikin SAA d adduoin iyaye y kammala karatunshi ,yaje makarantar law school dake garin ikko,anan y samu shaidar zamowa cikakken lawyer kamar yanda kowana lawyer yake alfahari.

Yadawo gida cikin farinciki, bai rufe wata dayaba,gwamnatun jahar kano tabukaci matasa yan asalin kananan hukumomunta dake d shaidar zama lauyoyi su mika takardunsu Dan samun gurbin cigaba /zirfafa karatunsu akasashen ketare,Muhd n daya saga cikin matasan d suka samu nasarar tafiya jamiar dake cyprup danyin karatun digiri n biyu wato masters.

Muhd n daya daga cikin daliban d sukafi sauran hazaka,Dan haka hukumar makarantar ta bukacesu d suyi mata aiki n tsawan shekaru goma,d kamar yaki amincewa amma d ya tuna nauyin iyayenshi d yan uwanshi mata d mahaifinshi ke jaddada mishi har kullum sai ya amince,sun daukeshi a matsayin lecturer,sun bashi hutun wata daya Dan zuwa gida nageria yayi sallama d yan uwanshi d mahaifinshi, akwana atashi b wuya gobene Muhd zai koma cyprus ,a wannan ranar y saiwa mahaifinshi wayar tafi d gidanka,tare d sanya mishi simcard Dan ya dingajin lafiyarsu,washegari sukai sallama y tari motar dazata danganashi d Aminu kano airport dake kano,batare d bats lokaciba suka dare jirgi suka Lula sararin samaniya?


Ayushailiasu.blogspot.com

13/12/16.             8:00am

*'YAR BOKO* ????



*STORY N WRITEN BY* 
*AYUSHA  ILIASU*

*EDITED BY*
*HAWWA SALEH*

*IN DEVOTION TO*
*HUMAIRA B MELODY N HUWAILART??*

           5?5?-6?0?

Saukarsa a kasar d kwanaki kalilan y fara aiki kamar yanda contract dinshi y nuna akan jimillar kudi naira miliyan daya duk watan duniya,tirkashi y ka ganemin Muhammad,abinka d Wanda baisaba d rayuwar extravagance ba,alkinta kudaden shi yadinga yi,kudi wawaye ksnkace kwabo sunyi yawa,dayake free accommodation d abinci ake basu sau uku a rana.

Aikinshi yake gabas b ha inci,Muhd y kasance irin malaman d Allah y basu baiwar koyarwa,inyanama bayani kaikace a kwanyarka yake zubama,duka dalibanshi sunada good relationship dashi,duk karshen shekara yana zuwa yaga yan uwa .

A wannan lokacin ne kamar yanda y saba ,yaxo sai malam yelwa yake cemai Muhd kaga kazamemin d'a daya tamkar d goma,saboda k tsaya k amfani damarka tayin karatu ,gashi harkakai matsayin d zaka mallaki hankalinka,duk wani Abu d da kake bukata Dan samun nutsuwar hankali ka mallaka,Abu dayane banji kana batunshiba wato ajiye iyali,murmushi muhd yayi tare d cewa baba insha Allah nan b d dadewaba zanyi,adai tayamu d addua.

Aladar mutanan kasarmu najeriya, in daya daga cikinsu zaizo gida najeriya saisu bashi sallahu Dan kaiwa yan uwansu dake anan gida najeria,,al-amin abokin shi dasuke aiki GU dayane ya bashi sallahu,kamar yanda y alkawarta ,yau asabar y shirya Dan zuwa Isar d sakon abokinnashi.

Isarsa gidan yasa mai gadi yayimai iso gun mahaifiyar al-amin din,maigadi yayimai jagora har zuwa baban palon,idanunshine sukai tozali d matashiyar budurwa kyakkyawa san kowa kin Wanda y rasa ,habawa cikin sakanni kanshi y dau zafi,zuciyarshi t shiga harbawa,alamin t kamu d wani yanayi n kauna,bata kara rudashiba,saidatai magana cikin muryarta mai kashe zuciyar mai sauraro t gaidashi,sai daya saita kanshi sannan y iya amsawa,juyawa tayi tare d cigaba d aikin goge goge d take apalon,idanunshi ne suka sauka akan hips dinta tamkar baa jikinta yakeba ,nan t sace mai tunani d hnklinshi,su Muhd anga uku??(lol )

Muryar hajiyace cikin faraa,takeyiwa Muhd lale marhaban,harkasa y tsugunna y gaidata,tare d Isar mata d sakon dannata,hajiya t yaba d tarbiyyar abokin dan nataa,tare d tanbyar lfyr alamin d kuma aikinnasu,kanshi akasa y amsa mata,hnklin hajiya y kara kwanciya d zaman dannata acan kasar,ganin aminin dannata yasa t samun nutsuwa,sallama yayiwa hajiyar d cewa zaikoma,turare  tabashi y kaiwa iyayensa,y karba cikin girmamawa,muryar budurwar yakaraji tace asauka lfy,ya amsa d amin sister.

Allah Allah Muhd yake kwanakin hutunsa su Kare y koma bakin aiki ,badan komai b sai Dan zafaffiyar kaunar d y tsinci kansa aciki t matashiyar budurwa,burinshi y samu Karin haske tare d cikakken bayani game d ita agun amininshi Al amin.


Ganin ranakun basa Hudu yasanya shi tattara yanashi yanashi yai sallama d yanuwa
Isarsa kasar keda wuya,y nufi dakin abokinnashi,alamin n kwance yaji ana knocking kofan,y tanbaya waye?adaya barin Muhd yace,nine,yayi mmki cikin farinciki y bude mishi kofa suka tafa,al-amin yace saukar yaushe,Muhd y Sosa Kansa alamin rashin gsky yace yanxunnan,al-amin yace ah habadai mutumina ko hutawa bakaiba,lallai d wata akasa,tinda naganka yanxu,kaida saura sati hutunnaka y kare,sun nemi guri sun zauna,al-amin yace yadai mutumina naga kana nazari,wani abunne y faru,gemun sa y Dan shafa,sannan yayi t Maza yace,hmmm,ahhh,shidaiii alamin n kallon ikon Allah jin yaki mgna yace dqshi baka d abun fada ne,kasani a gaba kana tunani,can kuma Muhd yace abokina  jokes apart, tare da bata rai y Dora d cewa ranar d naje gidanku naga wata baby,t burgeni,alamin yace baby ,baby ,baby agidanmu kaganta?cikin sauri Muhd yace kwarai kuwa,al-amin yace anya kuwa saidai idan baki mukai amma babu jaririya a gidan,kuma duk wayar d mukai banji mom tacemin su aunty Maryam sunxoba,itace batq dade d haihuwaba,Muhd y zo wuya saboda takaici,wato baima fahinci Inda zancen nasa y nufaba.

Takaici ne y turnike shi,azatanshi y fahinceshi kawai so yake y raina mai hnkli,inba Rainin hankliba yanamai maganar bbyn d t sace mai zuciya tana hanashi bacci yanamai batun wata jaririya,a fusace y tashi y bar dakin batare d yayi mai sallama ba,kira al-amin y shiga kwala mishi,amma yayi biris y wuce apartment dinshi.


Ayushailiasu.blogspot.com

13/12/16.             8:00am

*'YAR BOKO* ????


 
*STORY N WRITEN BY* 
*AYUSHA  ILIASU*

*EDITED BY*
*HAWWA SALEH*

*IN DEVOTION TO*
*HUMAIRA B MELODY ,UMMYLOLO,NEENERH,DEEJA??*

           6?1?-6?5?

Futar Muhd dince tasanya al-amin cikin nazari ,aranshi yace lfy ko ,ko a maganganuna na fadi abinda y batamai rai,tunani y shigayi n amsar d ya bashi,yaga babu abin fishi ko zuciya,aranshi yace koma menene anjima naje naji ba asin fushin

Tinda Muhd y isa masaukinshi y kasa tabuka komai sai tunanin fuskar wadda ko sunanta bai saniba,aganinshi yazo Inda zai magance matsalarshi Ashe b hakan bane.

D yamma al-amin y kawomai ziyara,taddashi yayi a kwance tamkar Mara lfy,yace friend wat is going on,tunda kaje gida k dawo nake ganinka ayanayin damuwa,pls k Sanar dani ko zamu samo mafuta,kalamn aminin nashi suka kara tunxurashi,lallai al-amin y raina mai hankali ,azuciye yace banda wadda n baiyana jiya wacce damuwar  kuma kake so n gayama,al-amin yace jiya d yaushe kenan?hmm tare d gyada kai Muhd yayi,yace  abar maganar.

Al-amin yace mutumina  kodai a mafarki kake tunanin munyi maganar ,dannidai inzaka iya tunawa dazu d ka dawo  bami wata magana data danganci damuwarkaba,saboda k'ulewar d ya sake baisan lokacin d yace mai,karka rainan hankalimana ,dannacema naga wata hadaddiyar budurwa a gidanku data sace zuciyata shine zaka maidani mahaukaci.

Al-aminne y saki baki yana kallanshi har y kai aya,habawa mai zaiyi inbanda dariya,aikuwa koni ayusha dake labe byan labule saidana dara,sannan yace cemin zakai kaga wata budurwa a gidanmu,aini har g Allah nai zatan jaririya kake nufi,Muhd yace aa motsin gado,dariya Al- amin ya karayi sannan y dake.

Alamin y kara d cewa kasan yanmatan gidannamu d yawa wacce kake nufi,y sunanta,a fili yace inharnasan sunanta aibazan tanbayekaba,al-amin y tanbayeshi y kamanninta yake?Muhd yace tanada tsayi tare d matsakaicin jiki,b farabace tastas b kuma bakaba,tanada dinple intai mgna yana futowa,sannan akwai ta da ........?? Saikuma y tuna d yayanta yake mgna saiyayi shiru,nan take alamin y fahinta y bashi amsa d minal Ce, Muhd yaji wani sanyi a zuciyanshi tare d jin dadin sunan nata,y bukaci amininashi y bashi number dinta tare d yimai Karin haske game d ita,alamin yace minal yarinyace mai nutsuwa d Basira g girmama n gaba d ita,tana final semester dinta a kut(kano university of technology ) Inda take karantar applied biology,kamar Wanda aka matsi bakinshi yace friend inzaku bani ita,walhi aurenta nakesanyi,dariya alamin yayi yace kar kasamu dsmuwa indai kun fahinci juna ,abune mai sauki,Allah daiyasa batada Wanda takeso nan jikin Muhd yayi sanyi d jin kalamn yayanta,al-amin cikin zolaya yace daga yau n zama yaya, y gaya mishi number dun tata sannan sukai sallama.

Alamin n futa y yi dailing number minal,abangarenta kuwa tana ganin international call a zake t daga duk zatanta yaya al-aminne ,amma sai taji sabanin haka,a daya bangaren taji ance assalamu alaikum,t amsa ,sai jikinta yayi zanyi,danjin wata murya t daban,y kara da kina mgna da Muhd,tace yi hkuri malm b number din da kake nema bace,dakatar d ita yayi d cewa bada minal nake mgnaba?tace nice,tace wane yace am Muhammad yelwa ,abokin alamin yayanki,nan take t ganoshi tace oho yaya Muhammad,nan suka kara gaisawa,tare d tanbyarta mmnsu,tace lfy take,nan y Sanar d ita y kira su gaisane,tayi mishi gdya sukai sallama.

lokaci lokaci Muhd yana kiranta su gaisa,hartakai g sun fara shakuwa amma y kasa furta mata Kalmar so,soyayyarta t samu matsuguni n musamman a zuciyar shi,yayinda a bangaren minal takejin wani Abu mai kama d so azuciyanta game d abokin yayannata,shakuwar d suka yi d shi tasata sha re duk wani saurayi datake mu'amala dashi ada,kasancewar Muhd mai barkwanci kan Abu y batamai rai d wuya,insuna waya jitake tamkar she's d most happiest creature in d world,tab kaji wata kasada d ganin hadari sai k zubda ragowar ruwan dakake dashi,tabdijan.


Ayushailiasu.blogspot.com

11/12/16.             8:00am

*'YAR BOKO* ????



*STORY N WRITEN BY* 
*AYUSHA  ILIASU*

*EDITED BY*
*HAWWA SALEH*

*IN DEVOTION TO*
*HUMAIRA B MELODY N XEE YABOOR*

           6?6?-7?0?

Cikin kankanin lokaci suka shaku, hartakai g mmnta t fahinci halin d diyarta ke ciki aikuwa t turketa nan take sanar d ita abinda ke wakana, mom taji dadin batun, danhaka t kira alamin danjin gaskiyar halayen abokinasa, Alamein yace d mum ni a iya zamana dashi bantaba ganin shi yayi mummunan abun d zai hana abaiwa mutum auren ya, mutumin kirkine mom takarajin dadi don haka,maryam t karasamun goyon baya agun iyayenta.

Watarana sunahira sai muhd yace mine  Yanzu idan nace zanfito mi aure zaki iya aurena, dariya tayi batace komai b,  harsaida y kara maimaitawa Sannan t amsa d y not, yaji fatinciki a ranshi, yace ta sanar agida weekend iyayenshi zasuzo kawo kudin aure d sa rana, murna fal zuciyar maryam, runtumawa aguje tai dakin mom tana I hun dadi, mom tace lfy, saidata gama tsallanta d rawa. Dama t tadda mom n kallon wani film daidai shigarta lookacin d Adam a zango, aysha tsamia ke rawa, hbawa saidatayi t danse, tukunna tace mom, muhd yace weekend parents dinshi zasu zo, murmushi mom tayi d adduar Allah y kawosu lfy, zan sanar d abbannaki,Maryam tace nice zan rigaki kan mom t bude baki, mrym tai dialing number dad nata, yana dauka tace dad, yace naam yar dady, tace ddy lovie na muhd yace weekend zai turo parents nashi, dad yayi Jim yace ynxu daughta bazaki bari ki gama masters dinkiba tunda admission y futo, a shagwabe tayi mgna, tace dady yacefa zan karasa a gidansa ko phd nakesanyi zaibarni, jin haka yasa dad naam d batun, kuma jin abokin dansa ne yasa y kara naam d alamarin, yace Allah y kawosu lfy.

Kamar ynda suka alkawarta sunxo d kudin aurensu d sa rana, ankarbesu two ?, tare d sanya rana wata shida, daidai d lokacin d zaizo hutun shekara, tundaga wannan lokaci y shiga hada lefe dashi d yayanta harsuka kammala akwati shabiyu, akwana atashi b wuya, yaune suka  samu  hutun shekara, suka nufi gida tare d shirin biki, iyayenshisunkai lefe, antsaida sati biyu masu zuwa zaai biki, ango y hadama amarya, arabian nyt, dinner, luncheon a katafaren wajen gwangwaje bukukuwa mai suna meena, amarya tasha kyau harta gaji, sai kamshi take, yammatan jamia Kuwa gasunan rututu kowacce k kalla b bayaba, idanuwan samari y bude sun tsaya ruwan ido, jirgi zai tashi y barsu, Al amin ne yayita maza y tunkari suhaila, tare d zolayantacikin wasa irinna samari, haryaa samu tadan dara kasancewarshi mai barkwanci,nan suka danyi sabo tare d ex changing nunbers, biki y kare kowace budurwa tayi sallama d amarya, tare d cewa saura atafi Cyprus amanta damu, dariya mrym tayi tace ni na isa, banida tamkarku, cikin farinciki tabasu kayan biki suka Sufi Garuruwansu.

Ayau jirginsu y daga zuwa Cyprus, karkaso kaga farinciki d nuna tsantsar soyayyar d babu algus cikinta, tankar su hadiye juna, kowa cikinsu ririta juna suke, ansha soyayya tamkar vazaa dainaba, ashe da ba kaunar juna sukeba, sai yanxu suka tantance tsakin tsaki d tsakuwa, inka gansu kaikanka sai sun burgeka, ahaka y samar mata admission dan cigaba d karatu shima yana aiki, kullum dsafe tare suke futa su dawo, kauna zazzafa suke ji a ransu game dajuna, wataran suna hira sai muhd yace lovie na Allah yasa kada kirigani mutuwa, saboda bansan yanda zanzamoba inbake aduniya, dariya tayi tace kaima kenan valleni, budar bakinta saicewa tayi Allah y sa mu mutu rana daya, aikuwa kanta rufe baki t bashi amsa d cewa inmun mutu tare wazai kular mana d yaranmu biyu d zamu haifa, sai tace hakanefa, y kara dacewa kinga idanna barki sai sufi jin dadin rayuwa dake, kwallace t fara zuba a idanuwanta shar shar, tashi yayi y matso kusa d ita yana share mata kwallar, tare d cewa daga wasa sai kuka, nan y shiga lallashinta, nan suka fada duniyar maaurata.

Ayushailiasu .blogspot.com

11/12/16.             8:00am

*'YAR BOKO* ????



*STORY N WRITEN BY* 
*AYUSHA  ILIASU*

*EDITED BY*
*HAWWA SALEH*

*IN DEVOTION TO*
*HUMAIRA B MELODY N HERWWER JIDDER AKA*

           7?1?-7?5?

Byn shekara uku d auren suka haifi diya mace kyakkyawa tamkar mahaifiyarta,akasanya mata sunan kakarta t gun uba Maryam kuma sunan mamanta,amma anfi kiranta d neenerh

A wannan lokacin Marym t kammala PhD dinta,shikuma Muhd y gama aikin d yake,contract din d yai signing y kare.sai y kara renewing dinta.

Neenerh  Nada 3yrs ,lokacin akasanyata a schl,Allah yayi mata Basira,intai mgna sai k zaci tayi 5 yrs

Akwana atashi b wuya neenerh t gama primary schl cikin yayan turawa d rayuwa irin t Bature,duk d haka baisanya t tashi d rashin tarbiya irin na yayan hausawa tashin turai

Intana ma turanci saika zaci itama baturiyar Ce gaba d baya, duka friends dinta turawane,d yake tanada farar fata,in baa cema b baturiyace b,b xaka gane ba

Kullum taje schl t dawo tare d mom suke assignment,haka in xasu fara continuous asessmnt ko exams mom kesanyata agaba suyi revising abinda aka mata a schl,shiyasa koyaushe inbatazo first position b to zataxo 2nd,sukansu malamn suna alfahari d ita

Hartakai g t shiga secondary,kullum tana tare mmnta tana koya mata abubuwa n mslnci,ita t koyawa diyarta sallah,d sauran ayyukan ibada,ahaka take aikowa nyja ayi mata dinkin atamfofi d lesuka Dan neenerh tadinga sanyawa,aikuwa duk randa tasa zakaji friends dinta n shaawa,harta basu wasuma aciki

Cikin nasara neenerh suka kammala karstunsu n secondary tare d samun excellent result,

B yanda mom batai su cigaba d zama a Cyprus har neenerh t karasa degree nata, amma Muhd yaki,hankalinsa baki daya yayo gida nyja

So yake y dawo y bautawa kasarsa ,tare d kasancewa d yan uwansa ,Dan tayi missing dinsu kullum saidai aike,tare d gaisawa t tarho


Yayi daidai d lokacin d y kammala gina tamfatsetsan gidansa dake unguwar nasarawa ,kaikace b a Nigeria b,komai daga kasar waje y aunosu Dan kayata gidan

Shirin komawa gida sukafara,tare d Shiga kasuwa danyin siyayyar d zasuyi tsaraba

Within two weeks suka gama shiri,suka nufo gida nyja,kowane bari y tarbesu cikin farinciki,kama daga bangaran iyayen Mrym d rabansu d ita,tinda akai auren ko little Mrym basu Sani azahiriba sai a Pict

Haka bngaren iyayen Muhd d yan uwansa dadi ne y lullubesu,sai sannu d zuwa ake musu,tare t tayasu murnar samun haihuwar neenerh wadda a ynxu t zama budurwa,kowa so yake taje gidansa tai kwanaki

A bangaren neenerh bata nuns kyama ko raini g yan uwantaba,dukda akwai talakawa likis a bangaren dad dinta,sai hba hba take dasu, tare d basu girmansu,duk d tashin turai,koma nace haihuwar turai d karatu a turai baisa t zamto Mara tarviyyaba,b zama ko karatu a turai kesa mutum lalacewaba,gata d sake n iyaye ke jaho hakan

Kubiyoni danjin cigaban lbrin


19/12/16.             8:00am

*'YAR BOKO* ????


 
*STORY N WRITEN BY* 
*AYUSHA  ILIASU*

*EDITED BY*
*HAWWA SALEH*

*IN DEVOTION TO*
*HUMAIRA B MELODY N Y@H@,NICE DAI,ZYNB,ABEAD,BASIRA??*

           7?6?-8?0?

Neenerh t zama Yar dangi lokacin daya tai sabo d dangin mum d dad dinta,weekends tana zuwarmusu Hutu,

A wannan lokci dad y Samar mata gurbin karatu a jamiar bayero

Anan t hadu d kawayenta ummylolo d zuhrah,harsukai sabo mai wuyar rabuwa

*BACK 2 D STORY*
-----------------------------------
A wanan lokc mom d neenerh suka kammala shirin tafiya kasa mai tsarki

Washegari d sassafe dady y iso daga abuja inda y mika ragamar ayyukansa g second in cmnd nashi,

Flight din 2 suka hau,tinda suka hau idanun matashin saurayi n kan neenerh,y kasa dauke idanunsa akanta

Yanasan yi mata mgna amma kwarjinin yayyanta y hanashi,shi a zatansa b iyayenta bane

Dan inka gansu saboda kula d gayu ,d rayuwar turai b xakace sun haifi budurwa kamar neenerh ,duk d itama she's 18 yrs

Neenerh n tsakiyar iyayenta t rike hannuwansu sanye take d abaya black tayi rolling veil a kanta

T maza yayi y nufesu,yana zuwa y gaida mom d dad,sannan yace d neenerh Dan Allah minti daya in ba damuwa,kanya rufe baki t bashi amsa d damuwa pls kayi hakuri

Bai ji dadin jin amsartaba,amma sai y Dan tsaya jim,mom Ce t mata mgna t saurareshi mna,sannan t tsaya su mom sukai gba,

Dadi ne y lullubeshi,tare d zumudi yace yammata,saitaji wani banbarakwai ,aranta tace yammata kuma lallai wannan bagidaje ne

Kanta gama mmkin kalamansa taji yakara d cewa tinda kuka hayo jirginnan naji gaba daya kinsace min xuciya ,wani takaicine y tsaya mata azuciya

Itafa shiyasa batasan samarin kasar Hausa,b wani zuwaa  dogon aji sukaiba,ko irin y Dan dinga jefa kalmomin turanci a kalamanshi,amma aa,tsagwaran Hausa yakeyi,aranta race lallai wannan Dan gargajiya ne


Itakuwa harga Allah bakowace Kalmar Hausa tasani b ,balle akai g fassara maanar kalmomin,

Tabashi amsa d.mlm Dan Allah kayi hakuri ,batajira amsarsaba ,t kara gaba,ta isa gun su mom suka hau mota Dan isa ga masaukinsu

Ashe a hotel daya suka sauka,apartment dinsu n kallon n juna

Neenerh t futo ,sanye d kayan excersice ,t nufi ground din d aka ware Dan haka,Ashe saurayin dazu yana t sama yana kallanta ,tana kara shiga ranshi,neenerh kuwa batasan wainar d ake toyawaba

Kullum d safe zai kwankwasa kofarsu neenerh Dan gaisar d iyayenta duk Dan y samu gindin zama,cikin faraa suke amsa masa

Tin neenerh n shareshi hartakai g sun Dan fara hira d futa shopping tare,neenerh t daukeshi amatsayin Dan uwa,kullum a masallcin madina suke sallah , sunyi exchanging numbr d nasmal d zummar insun dawo gida nyja zai kawo musu ziyara har gida


Fakewa yayi d zumunci shiyasa neenerh t saki jiki dashi d y sake y furta mata kalmr so dako kallon shi b zatayiba,karshe suka tattara yanasu yanasu suka nufi kasar amurika ,

akan hanyarsu t roki dad y taimaka su karasa Cyprus danganin childhood friends dinta ,rabanta dasu tinda sukabar kasar,sunje Cyprus sunyi murna d zuwanta,anan wani yayan kawarta yaganta yace yana Santa,amma bata bashi amsaba,kwanansu uku tare d tsaraba mai train yawa d friends dinta suka bata 

sannan suka isa america sunyi Kwana 30 sannan suka nufo gida nyja cikin dinbin farinciki neenerh tafi kowa farinciki d dawowa ,SBD tayi missing bestynta xuhra n ummylolo??d kuma su Marsie cousins dinta


Suna dirowa nyja driver y kwashesu sai gida,mtn sim card dinta t Dora awaya take t sanarda su marsie d ummylolo d zuhra cewa sun dawo lfy.kan t ajiye wayan a bed side drawers taji shigowar txt msgs,hka sukai t shigowa kusan guda 30 ,ganin sunan mlm Hnf yafuto akai yasa t da wayan a silence t juya t nufo palour


Washegari gidansu y cika d baki yan sannu d zuwa,kowa y karbi rsarabarsa d adduar karo budi g dad


*AFTER 3 YEARS*

Neenerh an kammala first degree,tsawan four years mlm Hnf  baifasa nunawa neenerh kaunaba,haka bangaren nasmal y rike wuta,haka abid yayan kawarta shima y matse lanba

Kowanne cikinsu nuns bajinta ,tare d nuns tsantsar kauna g matashiyar budurwa wato neenerh

A bangaren neenerh kam ,duk cikinsu b Wanda yai saidai d raayinta,duk d suna d ilimi saidai basu ,amma tafisan Dan uwanta bahaushe Wanda yayi karatu a turai ,kaji wata mgna mai wuyar yiwuwa inbanda abin neenerh karatu a ko INA akayi sunanshi karatun book

Samari sai barkowa suke tindaga kan maaikatan gwamnatin jiha kama Dana tarayya had zuwa masuyi a non govmntal organizations,amma neenerh takasa samun wanda taji zata iya rayuwar aure dashi

O Ni ayusha nave lalle yan book sai abarsu


11/12/16.             8:00am

*'YAR BOKO* ????



*STORY N WRITEN BY* 
*AYUSHA  ILIASU*

*EDITED BY*
*HAWWA SALEH*

*IN DEVOTION TO*
*HUMAIRA B MELODY N MUM AFEEFA??*

           8?1?-8?5?

Alhazawa d mnyan kusoshi a gwamnati kowa y futo bidar neenerh d aure,amma race duk b suyi mataba,tafisan saurayi Dan sawalwali

Abinda y sanya iyayennata basu takurataba,sukansu basuda raayin yi mata dole,sunfisan t zabi abokin rayuwarta d kanta

Har Dan kanwar dad saida yace yana Santa amma fur tace itabata raayinsa

Duk wannan Abu d neenerh take b waivruwan ido takeba ,tafisan taga mijinta saurayi mai karancin shekaru,wannan dabia itace wadda yanmatan yanxu d suka zurfafa karatu zuwa jamia suka dauka

Auren yaro shine cinyewa,musammn suga sun pose iri iri an dauki pre wedding pix,haka zalika ranar party su riko hannu ana take musu bays,sunmanta d Neman zabin Allah sudai kawai abinda zuciyarsu take raya musu ,haka zasuyi

D zasu nunama saurayin d suka mato akanshi sai kayi mmki,SBD wani lokacin saikaga saannin junane ko y girme mata d shekaru biyu

Anacikin wannan rintsi t sayi form Dan samun gurbin karatun PhD,cikin nasara t samu sakamakon t samu result mai kyau

T tawo hnya zuwa gida,taji tana shaawar shan ice cream t tsaya a wani katafaren mall Dan t saya

Shigarta keda wuya yayi daidai d lokacin d nura y ke shirin futowa daga mall din

Ganin hadaddiyar Ben dinda ko a kasar turai kanka samu mai kyanta sai an tona,

Bin byanta yayi,yaga t nufo barin ice cream,biye d ita har suka karaso gun payment,kan t bude jaka t biya y biya,gdy t mishi t fuce

Biyota yayi yana hi Bby,akagauce t juyo kasancewar t gaji gida kawai takeda burin isa

Ganin hadadden guy din d y biya mata,yasa t Dan saki fuska,karasowarsa kusa d ita yace if u don't mind,pls can I have ur no,sai muna gaisawa

Batasan y akaiba,kawai taji tana gaya mishi lanbobinnata,yayi mata gdya ,t shiga mota t hau titi

Isarsa majalisa y dauki wayarsa y kiranta ,atake t gane muryar ,sbda duk t kagu y kiranta,cox first glnce data mishi tai falling in love wit him????

Ashe shima hakan take agareshi,shi arayuwarshi neenerh itace mace t farko d y fara tayawa,saidai ace anasanshi

Sungaisa,nan take y baiyana mata sirrin zuciyanshi,b tare d bata lokciba t amsa,hmmm su neenerh kenan

Dalilin d yasa tai saurin amincewa tafahinci yanada duk wasu qualities datakesan mijinta y kasance

Karshe sun tsaida ranar d sai kawo mata ziyara,kan wannan rana sunyi wata shakuwa t ban mmki,neenerh kuwa jitake bazata iya rayuwa batare d shiba
11/12/16.             8:00am

*'YAR BOKO* ????



*STORY N WRITEN BY* 
*AYUSHA  ILIASU*

*EDITED BY*
*HAWWA SALEH*

*IN DEVOTION TO*
*HUMAIRA B MELODY N HERWWER JIDDER AKA*

           8?6?-9?0?

Zafaffiyar kauna Ce t shiga tsakanin neenerh d nasmal,sanadiyyar haka neenerh t tsinci kanta cikin tsantsar farinciki d bata taba yinsa aduniyaba

Yaune asabar ,ranar d nasmal sai kawo mata ziyara,tin sassafe t shiga kitchen Dan had a mai mende mende,wato delicious,d taimakon mom dinta

Misalin 4:00pm y iso kofar gidansu ,y kirata Dan sanar d ita zuwansa,gate mn ne y most shi iso zuwa Palin baki

Neenerh Ce t futo cikin doguwwr Riga red colour ,rigar t futo d ainahin kyanta e structuren d Allah y mata

Nan nasmal y kara rudewa,sun gaisa,sannan yayi introducing kansa gareta,

*WANENE NASMAL*
_____________________

D farko sunana musa Bashir Wanda akafi Sani d nasmal,nakasance dan fari agurin mahaifana,an haifeni a america,nayi karatuna n primary d secndry hat university a america n karanci engineering,presently Ina aiki a kasar amurica,yanxuma mom dinace b lfy shine nazo dubata,god so kind y hadani dka

Inafatan zan samu karbuwa,murmushi neenerh yayi b tare d race komai b,jintayi shuru yasa y dorada,in a damuwa inasan zan turo magbatana

Dadine y lillube xuciyanta,Lamar yayi tsalle amma saita dake ,saidaya kara maimaitawa sannan tace y bari t fara sanarwa agida

Nan suka Dan taba hira,sukai sallama karshe y bata kayayyakin d y sayo mata,abinka d yan boko turarukane,d cards d flowers kala kala,ayusha dake gefe tana kallan ikon Allah ,akalla an karshe many an kudi wajen sayen wannan tarkacen araina nace dama kudin akabata,lol

T shiga gida dakin mom t zarce,tare d ajiye mata kayayyakin d yabata,t wuce dakinta danyin sallah

Mom taji dadin kyautar d yaiwa diyartata Dan taga alamar y samu karbuwa,murnar t daya diyarta zatai sure

Kullum amakale suke d waya,yan daukar mata alkawarurruka irinsu indai y aureta y rude aure, tsakaninshi d wata mace sai kallo

Itadin t isheshi ,cox duk abinda yake bukata game d mace t mallskeshi,d Dai sauran zantuttukan d babu tabbas a cikinsu

Mahaifin musa(nasmal)Alhaji Bashir a halin  yanxu shine ambasadan Nigeria a kasar amurika,ya rike mukamai n aiki Dana siyasa masu dama

Mutum ne mai tsarin rayuwa irinta turawa Dan hargida y mallaka n kashin Kansa akasar

Abinka d lamari n masu hnnu d shuni ,cikin kankanin lokci aka kawo kudin auren,neenerh d nasmal tamkar su hadiye juna

Ansa wata uku biki,ummylolo,zuhra dasu Mimi sun tayata Myrna,Wanda itama ummylolo saura two weeks bikinta sun fara tsara yanda events din zasu kasance,abin mmki b wanine angonba malam handed ne ,lecturen su a undergraduate,tinda y gane ba zai samu karbuwa gun neenerh ba,

Y fara kamun kara d ummylolo,nan Ummi t futo t baiyana mai gsky ,nan y hakura d kawartata,reshe y juye d mujiya,Ashe ummylolo Ce rabanshi ,yanacen yana wahalar d kanshi

Zuhra kuwa soyayya t kullu tsakaninta d cousin dinta ,hartakai su ga aure, suna d da guda daya

A Kwana a tsahi b wuya a gun Allah saura 2 weeks biking nasmal d neenerh,duk wani shirye shirye y kankama t bangarorin biyu,lefe akwati 24 ,aka kawo daga gidansu nasmal ,abundai sai San barka,araina nace Allah y cida musulmi.amin


Musammn aka dauko mai gyara amarya daga Maiduguri,sati daya aka ware Dan gyareta

Duk inda t gilma kamshi mai dadi ke tashi daga jikinta,su marsie abu namu ,tin ana sauran two weeks saura suka diro garin,wayaga amarori kirjin biki
11/12/16.             8:00am

*'YAR BOKO* ????



*STORY N WRITEN BY* 
*AYUSHA  ILIASU*

*EDITED BY*
*HAWWA SALEH*

*IN DEVOTION TO*
*HUMAIRA B MELODY N HERWWER JIDDER AKA*

           8?6?-9?0?

Zafaffiyar kauna Ce t shiga tsakanin neenerh d nasmal,sanadiyyar haka neenerh t tsinci kanta cikin tsantsar farinciki d bata taba yinsa aduniyaba

Yaune asabar ,ranar d nasmal sai kawo mata ziyara,tin sassafe t shiga kitchen Dan had a mai mende mende,wato delicious,abunciccika n kasar turai t hada mishi Dan aganinta tashin canne sai fi bidar hkn,d taimakon mom dinta suka kammala

Misalin 4:00pm y iso kofar gidansu ,y kirata Dan sanar d ita zuwansa,gate mn ne y most shi iso zuwa Palin baki,English wears y Santa,sun mishi kyau matuka,abunka d tashi turai 

Neenerh Ce t futo cikin doguwwr Riga red colour ,rigar t futo d ainahin kyanta d structuren d Allah y mata,

Nan nasmal y kara rudewa,sun gaisa,sannan yayi introducing kansa gareta,duk hirar d suke cikin yaren nasara suke,haka b karamin burge neenerh yayiba,ita a rqyuwarta tafi ganin saukin hira d turanci fiye d harshen Hausa, turkashi,Ni ayusha d nake gefe nace lallai kin dauko t d nauyi

*WANENE NASMAL*
_____________________

D farko sunana musa Bashir Wanda akafi Sani d nasmal,nakasance dans fari agurin mahaifana,an haifeni a america,nayi karatuna n primary d secndry har university a america n karanci engineering,presently Ina aiki a kasar amurica,yanxuma mom dinace b lfy shine nazo dubata,god so kind y hadani da ke

Inafatan zan samu karbuwa,murmushi neenerh tayi b tare d tace komai b,jintayi shuru yasa y dorada,in ba damuwa inasan zan turo magbatana,HP Zaki amince ki xamo wifey gareni

Dadine y lillube xuciyanta,
Kamar tayi tsalle amma saita dake ,saidaya kara maimaitawa sannan tace y bari t fara sanarwa agida,

Nan suka Dan taba hira,nan t shiga bashi lbrin rayuwar Cyprus,shi kuma y bata n america,babu irin kunyar nan irinta yayan mlm bahaushe ,sukai sallama karshe y bata kayayyakin d y sayo mata,abinka d yan boko turarukane,d cards d flowers kala kala,ni ayusha dake gefe ina kallan ikon Allah ,akalla an kashe manyan kudi wajen sayen wannan tarkacen araina nace dama kudin akabata,lol

T shiga gida ,dakin mom t zarce,tare d ajiye mata kayayyakin d yabata,t wuce dakinta danyin sallah

Mom taji dadin kyautar d yaiwa diyartata Dan taga alamar y samu karbuwa gun neenerh,murnar t daya diyarta zatai aure,auren ma irin Wanda life style dinsu yake iri daya

Kullum amakale suke d waya,yana daukar mata alkawarurruka irinsu indai y aureta y rufe aure, tsakaninshi d wata mace sai kallo

Itadin t isheshi ,cox duk abinda yake bukata game d mace t mallskeshi,d Dai sauran zantuttukan d babu tabbas a cikinsu,wato n dadin bakin d samari yan bana bakwai suke yiwa yammata,kekuma saboda kwakwaluwar ki bata aiki ki dashe baki kina farinciki

Mahaifin musa(nasmal)Alhaji Bashir a halin  yanxu shine ambasadan Nigeria a kasar amurika,ya rike muka'mai n aiki Dadama kama daga na siyasa  dana aikin gwamnati

Mutum ne mai tsarin rayuwa irinta turawa Dan hargida y mallaka n kashin Kansa akasar America,iyalanshi kaf akasashen ketare sukai rayuwa

Abinka d lamari n masu hnnu d shuni ,cikin kankanin lokci aka kawo kudin auren,neenerh d nasmal tamkar su hadiye juna

Ansa wata uku biki,ummylolo,zuhra dasu Mimi sun tayata Murna,Wanda itama ummylolo saura two weeks bikinta sun fara tsara yanda events din zasu kasance,abin mmki b wanine angonba malam hanfef ne ,lecturen su a undergraduate,tinda y gane ba zai samu karbuwa gun neenerh ba,

Y fara kamun kafa d ummylolo,nan Ummi t futo t baiyana mai gsky ,nan y hakura d kawartata,reshe y juye d mujiya,Ashe ummylolo Ce rabanshi ,yanacen yana wahalar d kanshi kan abinda b zai samuba

Zuhra kuwa soyayya t kullu tsakaninta d cousin dinta ,hartakai  ga aure, suna d da guda daya

A Kwana a tsahi b wuya a gun Allah saura 2 weeks bikin nasmal d neenerh,duk wani shirye shirye y kankama t bangarorin biyu,lefe akwati 24 ,aka kawo daga gidansu nasmal ,abundai sai San barka,araina nace Allah y cida musulmi.amin


Musammn aka dauko mai gyara amarya daga Maiduguri,sati daya aka ware Dan gyareta

Duk inda t gilma kamshi mai dadi ke tashi daga jikinta,su marsie abu namu ,tin ana sauran two weeks saura suka diro garin,wayaga amarori kirjin biki
[12/20, 9:13 AM] *Ayusha Iliasu musa: 11/12/16.             8:00am

*'YAR BOKO* ????



*STORY N WRITEN BY* 
*AYUSHA  ILIASU*

*EDITED BY*
*HAWWA SALEH*

*IN DEVOTION TO*
*HUMAIRA B MELODY N HERWWER JIDDER AKA*

           8?6?-9?0?

Zafaffiyar kauna Ce t shiga tsakanin neenerh d nasmal,sanadiyyar haka neenerh t tsinci kanta cikin tsantsar farinciki d bata taba yinsa aduniyaba

Yaune asabar ,ranar d nasmal sai kawo mata ziyara,tin sassafe t shiga kitchen Dan had a mai mende mende,wato delicious,abunciccika n kasar turai t hada mishi Dan aganinta tashin canne sai fi bidar hkn,d taimakon mom dinta suka kammala

Misalin 4:00pm y iso kofar gidansu ,y kirata Dan sanar d ita zuwansa,gate mn ne y most shi iso zuwa Palin baki,English wears y Santa,sun mishi kyau matuka,abunka d tashi turai 

Neenerh Ce t futo cikin doguwwr Riga red colour ,rigar t futo d ainahin kyanta d structuren d Allah y mata,

Nan nasmal y kara rudewa,sun gaisa,sannan yayi introducing kansa gareta,duk hirar d suke cikin yaren nasara suke,haka b karamin burge neenerh yayiba,ita a rqyuwarta tafi ganin saukin hira d turanci fiye d harshen Hausa, turkashi,Ni ayusha d nake gefe nace lallai kin dauko t d nauyi

*WANENE NASMAL*
_____________________

D farko sunana musa Bashir Wanda akafi Sani d nasmal,nakasance dans fari agurin mahaifana,an haifeni a america,nayi karatuna n primary d secndry har university a america n karanci engineering,presently Ina aiki a kasar amurica,yanxuma mom dinace b lfy shine nazo dubata,god so kind y hadani da ke

Inafatan zan samu karbuwa,murmushi neenerh tayi b tare d tace komai b,jintayi shuru yasa y dorada,in ba damuwa inasan zan turo magbatana,HP Zaki amince ki xamo wifey gareni

Dadine y lillube xuciyanta,
Kamar tayi tsalle amma saita dake ,saidaya kara maimaitawa sannan tace y bari t fara sanarwa agida,

Nan suka Dan taba hira,nan t shiga bashi lbrin rayuwar Cyprus,shi kuma y bata n america,babu irin kunyar nan irinta yayan mlm bahaushe ,sukai sallama karshe y bata kayayyakin d y sayo mata,abinka d yan boko turarukane,d cards d flowers kala kala,ni ayusha dake gefe ina kallan ikon Allah ,akalla an kashe manyan kudi wajen sayen wannan tarkacen araina nace dama kudin akabata,lol

T shiga gida ,dakin mom t zarce,tare d ajiye mata kayayyakin d yabata,t wuce dakinta danyin sallah

Mom taji dadin kyautar d yaiwa diyartata Dan taga alamar y samu karbuwa gun neenerh,murnar t daya diyarta zatai aure,auren ma irin Wanda life style dinsu yake iri daya

Kullum amakale suke d waya,yana daukar mata alkawarurruka irinsu indai y aureta y rufe aure, tsakaninshi d wata mace sai kallo

Itadin t isheshi ,cox duk abinda yake bukata game d mace t mallskeshi,d Dai sauran zantuttukan d babu tabbas a cikinsu,wato n dadin bakin d samari yan bana bakwai suke yiwa yammata,kekuma saboda kwakwaluwar ki bata aiki ki dashe baki kina farinciki

Mahaifin musa(nasmal)Alhaji Bashir a halin  yanxu shine ambasadan Nigeria a kasar amurika,ya rike muka'mai n aiki Dadama kama daga na siyasa  dana aikin gwamnati

Mutum ne mai tsarin rayuwa irinta turawa Dan hargida y mallaka n kashin Kansa akasar America,iyalanshi kaf akasashen ketare sukai rayuwa

Abinka d lamari n masu hnnu d shuni ,cikin kankanin lokci aka kawo kudin auren,neenerh d nasmal tamkar su hadiye juna

Ansa wata uku biki,ummylolo,zuhra dasu Mimi sun tayata Murna,Wanda itama ummylolo saura two weeks bikinta sun fara tsara yanda events din zasu kasance,abin mmki b wanine angonba malam hanfef ne ,lecturen su a undergraduate,tinda y gane ba zai samu karbuwa gun neenerh ba,

Y fara kamun kafa d ummylolo,nan Ummi t futo t baiyana mai gsky ,nan y hakura d kawartata,reshe y juye d mujiya,Ashe ummylolo Ce rabanshi ,yanacen yana wahalar d kanshi kan abinda b zai samuba

Zuhra kuwa soyayya t kullu tsakaninta d cousin dinta ,hartakai  ga aure, suna d da guda daya

A Kwana a tsahi b wuya a gun Allah saura 2 weeks bikin nasmal d neenerh,duk wani shirye shirye y kankama t bangarorin biyu,lefe akwati 24 ,aka kawo daga gidansu nasmal ,abundai sai San barka,araina nace Allah y cida musulmi.amin


Musammn aka dauko mai gyara amarya daga Maiduguri,sati daya aka ware Dan gyareta

Duk inda t gilma kamshi mai dadi ke tashi daga jikinta,su marsie abu namu ,tin ana sauran two weeks saura suka diro garin,wayaga amarori kirjin biki
[12/20, 7:11 PM] *Ayusha Iliasu musa: 19/12/16.             8:00am

*'YAR BOKO* ????



*STORY N WRITEN BY* 
*AYUSHA  ILIASU*

*EDITED BY*
*HAWWA SALEH*

*IN DEVOTION TO*
*HUMAIRA B MELODY , LUBABATU,LAMEEDO*

*HAPPY MAULUD NABIYYI SAW TO ALL MA FANS* *ALLAH YA KARA MANA SAN ANNABI MUHD SAW*
      
       9?1? -9?5?

Sunje sunyi pre wedding pix,wow karkiso kiga yanda sukai kyau,wat a perfect match,ko Dan hassada dole y Ce sunyi kyawu,yammata kuwa ji suke damage sune

Friends dinta tayima sending ,tare d postin a insta, hbawa within some minutes hotunan sun zaga inda bakai zato ba a yanar gixo.

Musamman a duniyar watsup,sai adduar Sanya alkhairi ake,shaharariyar marubuciyar online Hausa novel mai suna Umma Yahya marubuciyar goyan kaka t sanya pix din  amatsayin group icon na GRP din sisin mama,

Anfara raban invitation,rabuwa biyu sukai su ummylolo ne suka gayyato friends din su n undergraduate tare raba musu t shirt mai dauke d sunan Ango d amarya a jiki d atamfar biki kyauta b tare d ko sisi ba

Wadanda ma basuyi niyyar zuwaba,sun ci alwashin zuwa wanga hadadden biki,gifts n Riga d atamfa tunkan afara biking,inaga bayan biki,

Itakuma t dukufa wajen kaima friends din ta n post graduates d sauran yanuwa d obokan arziki

Duk wani shirye shirye y kammala,daidai d kayayyakin d ango d amarya zasu sanya an dinkosune daga kasashe mabanbanta

A yaune ake gudanar d kamun biki,d yake gidannasu tankameme ne,mai dauke d katuwar farfajiya,gurin akai decorating Dan gudanar d kamun

Shahararriyar mawakiyarnan t kidan kwarya tare d mai wakar gada t jahar kano najaatu t annabi aka gaiyata Dan kayatar d taran

Wow,shine ur eyez mai karatu,karkiso kiga hadaddun yammatan d suka halarci kamun bikin,kowacce sanye d red shirt d aka basu,hade d black skirt ko jeans

Wuri y kayatu iya kayatuwa,khadija mai kunshi n zaune tana rangadawa amarya kunshi,shararriyar mai kunshi d Mike alfahari d kunshinta ,wadda ke a unguwar gwangwazo,kawayentane sun gewaye ta,najaatu t annabi n waketa

Gefe kuma mai kidan kwarya ke baje kolin basirarta t waka,an kammala yiwa amarya kunshi,sannan akai mata kamu n nono,

Habawa nan guru y rikice d guda,amarya d kawayenta suka shiga floor,inka kalli Matan dake gurin d irin yanayin taran,zaka tabbatar tarone n yayan manya

Anyi rawa tare d liki,anci ansha,amarya kuwa t gaji d kyau,

Apartment daya akawarewa kawayen amarya,kasancewar friends din ta n Cyprus ma sun sami halartar wannan biki

Washegari sukai sisters eve,ranar jumaa suka gudanar d dinner,ran asabar akai luncheon Wanda abokanayen ango d yammatan amarya suka kawata gun,sabda rudewa d abokan ango sukai n ganin tsala tsalan yammatan jamia,basu bar taran b saida kowanne y tabbatar daya zabi wadda t kwanta mishi arai ,

Amarya d ango sunsha liki, kowa y kallesu dole su burgeshi,especially irin shigar d suka dingayi,abunka d combination,ita fara shikuma chocolate colour,duka tarurrukan an gudanar dasu a meena event centre

A yaune asabar zaa gudanar d yinin biki,tunn safe gida y cika,d yanuwa,makwabta d abokan arziki Dan taya murna,

Awannan ranar ma sun gaiyaci Ali jita Dan kayatar d taron,inkaga yanda ake Barin kudi,bazakace akwai talaka a duniya ba,amarya t gaji d kyau,duk kayan d t sanya sai sunmata kyau,Anma rasa tantance ciki wadanne sukafi futo d ita


Washegari lahadi t kama ranar d zaa daura auran neenerh d nasmal,manyan yan kasuwa, kusoshin gwamnati,yan siyasa,baki daga kasar america,d cyprus,wakilin shugaban kasa,gwamnoni,d sauran masu rike d madafin iko,talakawa,duk sun halarci daurin auren,kaikace wani biki n yar sarki ko shugaban kasa,duk fuskar Wanda k kalla cikin farinciki yake

An daura auren a kan sadaki naira miliyan daya lakadan.straight suka zarce gun reception,cikin gida kuwa maroka sun shiga suna roko d kirari ,hajiya Maryam t futo t babbasu kudi ,suka tafi suna San barka,tare d gdya d yi mata kirari,lallai wannan shine bikin yar gata

Karfe Hudu ,auntyn neenerh t umarceta data shiga wanka danfara shirin tafiya gidan mijinta,awannan lokacinma shiryata akai tare d fesheta d turarukan d Ni kaina ayusha ban taba jin kamshin su ba,duk irin Kurda kurdata ganin kwakkwafin ganin amare.


Part din dad akafara kaita yayi mata nasiha,sannan n mom,karfe biyar yan daukan amarya sukazo,dad y umarci masu zuwa ganin daki suje su gani d kanshi zai kaita anjima,kaji harkar yan boko

Mom d dad zaune gaban mota,neenerh abaya sai kuka take,mom n kara mata nasiha har suka iso kofar gidanta dake ALU avenue,nasarawa.

Mai gadi y bude musu,tsayawa baiyanawa mai karatu kyawun gidan ,baki b zai iyaba,sai Dai idanu y kalla,tare d jinjina g maginan gida d kamfanin d aka baiwa kwangilar decorating gidan

Lokacin duk an watse b kowa, sai haushin police dog ,d sallama suka shiga palon,nasmal ango y amsa musu,tare d durkusawa Dan gaishesu

Nan dad y baiwa nasmal amanar tilon diyarshi,tare d yi musu adduar zamn lfy d zuriah dayyiba,hakama mom.

Tasowarsu su futo yayi daidai d  lokacin d neenerh t fashe d wani irin kuka mai ban tausayi mom,Ce t dawo kujerar d neenerh ke zaune tare d yi mata mgna a kunne,tace daughta,kowacce mace d haka t saba.take gud care of ur husband.tare dayi mata kiss?? agoshi,tace gud nyt,love u daughtr
[12/20, 7:44 PM] *Ayusha Iliasu musa: 20/12/16.             8:00pm

*'YAR BOKO* ????



*STORY N WRITEN BY* 
*AYUSHA  ILIASU*

*IN DEVOTION TO*
*HUMAIRA B MELODY AND AUNTY SIS*

*HAPPIE BIRTHDAY MA ANEE WISHING U LONG LIFE N PROSPERITY*

?? ?? ?? ?? ?? ??

      9?6?-1?0?0?

Ango nasmal y karaso kusa d bride dinshi,tare d yaye mayafin d ta rufe fuska,ganin hawaye shabe shabe a fuskar,fuskar t kunbura idanuwanta sunyi ja,b abinda suke mata Sai zugi sanadiyyar kukan d tasha n tsawan saoi Biyar

Handkerchief y zaro a aljihunsa ,tare d goge mata hawayen ,yanayi yana lallashinta,ahankali har hawayen suka daina zuba,umartarta yayi su je daki dan hutawa

Ganin t cikin damuwa yasanya shi jin tausayinta,toilet y nufa yayi wanka,y sanya kayan bacci,y umarceta datai,girgixa kai tai,wato aa,yayi yayi d ita tayi amma taki,karshe y nufi kitchn dsn dauko musu abinci ,y tadda ita inda y barta

Kusa d ita y karaso,Ahankali y fara cire mayafin d aka rufamata,kokarin cire alkyabbar d t sanya yake,t rike hannunwanshi,tare d cewa pls hubby kabari zan cire d kaina b tare d y sauraretaba y cire rigar,wow ayau y kara tabbatar d matar tashi kyakkyawace ajin farko

Sannu a hankali y cire duk wasu kaya dake jikinta illa bra d pant y barta

Akwaninta y nufa y zabo mata rigar bacci kalar nashi kayan,y iso y sanya mata

Carpet din dake tsakiyar dakin y zauna ,y umarceta t zauna yai serving dinsu,a hnkli y dinga cida ita saidaya tabbatar t koshi d kazar sannan y bata fresh milk din t sha,sannan y faraci,byn y koshine suka nemi toilet danyin brushing

Dagata yayi cak,kamar kankanuwar yarinya y nufi dakinsa d ita,tayi lif a bynshi tamkar Bby

A kan gado y sauketa,tare d murmushi,zaunawa yayi kusa d ita, yace hba bbyna,why are u feeling shy today,today is our happiest day in lifee,let's make it memorable

Murmushi neenerh tayi,b tare d tace uffan b,kusa d ita y kara matsowa,yana mata mgna pls wifey ,Ina alkawarurrukan d burin d kikaciwa wannan ranar itadai murmushi kawai tayi

Shammatar shi tayi ,t futa aguje Dan Barin dakin,aikuwa y rufa mata baya,

Isarta dakinnata d zummar murda key din,y danna d karfi ,aikuwa Sai gata kasa t xube ,(karfin Mace d namiji b dayaba)

Ganinta kwance kasa war was,yasanya yiwa kansa makwanci a kanta,kokarin tureshi t shiga yi,tare d cewa pls hubby ka barni n kwanta am tired

Haduwar numfashinsu guri guda y sanya mata kasala,hat muryarta t kasa futa,sanadiyyar wasannin d y farayi mata,y sa ilahir jikinta yin sanyi

Kissing dinta y shigayi,hakan y mntar dasu a duniyar dasuke,Sai daya tsotse bakinnata tsaf  sannan y sakko kirjinta????

Saukar harshenshi kan dukiyar fulaninta y haddasa mata rawar jiki,a hankali y dinga wasa dasu,hankalinshi y fara gushewa daga gareshi,jikinsa y saki,hakan y bata damar tureshi t nufi gado tana maida numfashi tamkar wadda tai gudu
[12/22, 6:49 PM] *Ayusha Iliasu musa: 22/12/16.             8:00pm

*'YAR BOKO* ????



*STORY N WRITEN BY* 
*AYUSHA  ILIASU*

*IN DEVOTION TO*
*HUMAIRA B MELODY*

     1?0?1?-1?0?5?

Ganin duk hankalunta y bar jikinta saboda tsoro,yasa y tausaya mata

Abinka d yan book,nan y shiga romancing nata San ranshi,harsaidatakai g kowanne cikinsu y gamsu batare d y jefa kwallo aragaba??????,ganin y dakata d abinda y ke d kudurin isarwa,taji wani farinciki y saukar mata a zuciya

Bacci ne y fara sace neenerh,sannan shima nasmal ,sbda gajiya basuji kiraye kirayen sallar asuba,

Misalin karfe goma neenerh t bude ido,ganin lokaci har rana t futo,yasa tai salati tare d yunkurin tashi

Motsinta ne y farkar d nasmal ,a tare sika shiga toilet sukai alwala, Jam'i sukai,nan nasmal yai t kwararo adduoi ,

Nikaina ayusha mmki y rufeni Ashe yan bokon wannan zamani sunada ilimin addini sabanin n da,d babu abinda sika Sa a gaba sai aladu n nasara(nasara asarar duniya )

Tare suka nufi kitchen d xummar Dora breakfast,ji sukai gatemn n knocking tare d sallama

Dauke yake d warmers ,abunci iri iri,kama daga n turawa zuwa na  kasarmu najeria,Mmn nasmal Ce d wannan hidima

Neenerh taji dadin sanwar,tare d alfahari d uwar mijinnata,Ashe Dai tana Santa

Toilet nasmal y nufa tare d daura towel ajikinshi,umartar neenerh yayi datazo siyi wanka,kafada t makale alamun aa

Aikuwa kanta farga y dagata cak,abinka d mai jikin Fulani yar sawalwala,bai direta ako inaba sai kwamin wanka

Tana kokarin kwacewa t futo ,ya rike ta GAM,yana cewa hba wifey na,y are u behaving like an illiterate lady,

Kibar nuku nuku kisaki jiki mu fantama,mu wataya mu Shana tare d dandanar zumar juna,lokacinmune ,ya kamata muci karanmu b babbaka

Itadai neenerh jinsa kawai take amma tayi shiru,sannu a hnkli y rabata d dukkanin kayen baccin d ke jikinta

Hannayenta biyu t sa t kare dukiyar fulaninta wai acewarta kunyarsa takeji,lol

Tare d durkushewa agun,hannuwanshi biyu yasa y tasar d ita tsaya,tare d yi mata mgna cikin murya can kasa

Yace wifey kalleni mana,amma ina taki yarda su hada idanu,t rintse su tsam,hannu y sa y dago habarta,tare d cewa haba bbyna wannan ai kauyencine

Ko sokike nai fishi,jin y ambaci kalmar fushi tai saurin bude idanu,idanunsu y hadu guri guda,ganunshi naked yasa tai saurin rintse idanu

Bai kara bita kantaba,ya kunna shower t ruwan dumi,d yake anadan sanyi,shower gel y dauko d sponge y shiga cuda mata jiki,sannu a hankali y wanketa tas,ganin y dakata d yi mata wankan yasa ta bude ido

Gani tai y zuba mata idanu yana kallanta from head to toes,rasa wajen mafaka tayi ,hakan y sata saurin rungumeshi,hakan b karamin dadi y mishi ba,a haka y mika mata sponge din yace is ur turn ,a hnkli t shiga sabamai ajiki,atare suka dauraye jikinsu ,kammala wankan keda wuya,nasmal y fara playing game,tin tana hanashi harta saki jiki suka ji dadin juna

Atare suka futo suka shirya,sannan suka nufi dining Dan yin dinner,idanun nasmal akan neenerh baisan ganin abinda zai takura ta,araina nace basa banba,tin kafin ka cimma burinka kenan,k fara sambatu inaga k jefa kwallo araga??????

Yinin ranar Baki ne suka dinga zuwa,d yawa sun musu sallama Dan nufar garuruwansu,wasu kuma Dan ganin dakin amarya,
Washegari litinin ,ranar zasu tafi honey moon kasar dubai
[12/23, 9:21 PM] *Ayusha Iliasu musa: 23/12/16.             8:00pm

*'YAR BOKO* ????



*STORY N WRITEN BY* 
*AYUSHA  ILIASU*

*IN DEVOTION TO*
*HUMAIRA B MELODY*

     1?0?6?-1?1?0?

Misalin 10:00am suka futo daga gidansu,suka nufi gidansu nasmal,gban neenerh sai faduwa yake,waca irin tarba zaa mata

Isarsu keda wuya,mum n zaune a farfajiyar gidan bangaren garden,rike d magazine tana dubawa,hangen tilon Dan ta namiji nasmal rike d hannun lovien shi yasa taji wani bakin ciki y turniketa

Ita bataso y auri neenerh ba,nanah diyar aminiyarta taso y aura,sannu harsuka karaso gunta,

Hugging din juna sukai ,tare d kiss a Cheeks nasu,cikin faraa yace mom meet ma wifey neenerh, faraa dauke a fuskar neenerh ,tayi nufin hugging mum Dan nuna jin dadin haduwarsu,amma sai mum tayi zamanta a kujeran dake kusa d ita

Ganin haka yasa neenerh cewa gud mrng mum tare d risinawa,tamkar wadda aka takurawa t amsa

Nasmal baiji dadin yanda mum tayi ma wifey dinnashiba,amma baisan yin mgnar a gban neenerh

Tinda suka gaisa mum t maida hankalunta kan magazine din gabanta,tanayi tanashan drink din dake gabanta

Ahankali y Ce mum ina dadyna da su meenah n nisa,batare d t dago kaiba tace,suna upstairs,dad y futa since morning

Umartar neenerh yayi data taso su shiga ciki,a Palo suka zauna,duo jikin neenerh yayi sanyi,atake y kira nisa d meenah a waya,jin bros dinnasu yazo

Aguje suka taho kowacce nasan Riga yar uwarta isa g brodan nasu,basu kulada neenerh datake gefe azaune ba

Rungumeshi sukai atare,sukace bros we really miss u,kasamu aunty k manta damu

Dariya yayi,tare d nuna musu neenerh dake kallonsu,meenah Ce tace oyoyo aunty neenerh,u r wlcm ,aiban luraba d gurinki zanxo,bazanje gun bros ba

Tashi tai t koma kusa d neenerh ,t rungumeta tare d zaunawa kusa d ita sika Dan fara hira

Ita kuwa nisa takaicine y cikata ,yaune rana t biyu d sukaga neenerh,wancan lokacin bakincikine y hanasu gane beauty Ce ajin karshe

Sai a yanxu t tabbatar d mgnr yar uwarta meenah,hakan b karamin kiyayyar neenerh t karajiba,ko kallon inda neenerh take bataiba balle t samu arzikin gaisuwa

Sun Dan jima suna hira ,ganin mom bata shigoba y koma garden d suka barota,yace hba mum y are u behaving lyk dis,I brought her dankuyi sallama but u ignore staying wit us,y mum?

Yayi alamun kuka ,sai a wannan lokaci t dago kai cikin matukar bacin rai ,tace from now on kada k kuma kawomin dis idiot gidannan ,if not Ku duka zaku raina kanku,

Mmki y cika nasmal d tsoro,azatanshi in mum taga y auri neenerh zata hakura d batun yar friend dimta dayaki aura
Ashe abun b haka bane,budar baki zai sake mgna,mum t umarceshi d y tashi y fuce mata d gani

Atsorace y mike,y shiga palour y tadda meenah t kawowa neenerh drinks d abinci,cikin bacin rai yace let's go wifey,yana rife t mike,meenah tace hba bros y are u living early,I tot yini zakuyi

Said wannan lokacin yayi murmushi yace don't worry Sist dama munxo muyiwa mom sallama ne zamu wuce Dubai for our honeymoon ,in dad y dawo ki gaya mishi munxo

Ta amsa da to,hannunsa rike Dana neenerh tamkar Wanda akace zaa kwace masa,y nufi parking space

Neenerh kecewa hubby banyiwa mom sallama bafa,banxa yayi d ita,y bude mata front seat y umarceta data shiga aikuwa t dage taki shiga tare d cewa am not going any where batare d naiwa mom sallama b,wata tsawa yayi mata ,wadda tasata rikicewa batasan lokacin data shige motarba suka tafi
[12/24, 9:31 AM] *Ayusha Iliasu musa: 24/12/16.             10:00am

*'YAR BOKO* ????



*STORY N WRITEN BY* 
*AYUSHA  ILIASU*

*IN DEVOTION TO*
*HUMAIRA B MELODY*

    1?1?1?-1?1?5?

Sun isa gidan su neenerh mom dinta t karbesu hannu bibbiyu tayi hugging dukkaninsu tare d tsantsar farinciki a zuciyanta

Sunyima mom sallamar anjima zasu wuce ,ta musu adduar dawowa lfy,dad kuwa t waya sukai sallama

Duk wani shirye shirye d suke y kammala,airport suka nufa,misalin karfe shida jirginsu y daga

Dikkansu cikin tsantsar farincikin kasancewarsu tare,a gidan dadyn nasmal suka sauka

Amarya d ango sun gwangwaji amarci San ransu,tamkar bazaa mutuba,wannan lokacin suka tabbatar d God created them for each oda

Summa manta d wani Abu wai kiyayya d mom ke  wa neenerh,neenerh t saki jiki sun wataya sun shana

Da Ka kallesu zakasan tabbas suna sharafinsu, kowanne cikinsu baisan batawa Dan uwansa

Sun karayin fresh,abinka d fara ,neenerh t karayin ja ,tayi bulbul tamkar baloon ,ko ina y cika tsir tsir,more especially n fulaninta d duwawukanta,

Saboda burge nasmal d suke, yana zaune said yace t tashi tadinga taku yana kallansu,hakan b karamin kara masa Santa yake

Ji yake tamkar y maidata jikinsa su zamo Abu daya,neenerh t gama sace zuciyan nasmal ji yake duk duniya b Wanda y isa y rabashi d wifey dinshi,ko mum dake nuna mata kiyayya,kallanta kawai yake

Ya ci alwashin d sun koma nyja zai San yanda zai lallabata t tayashi San abinda yakeso

Tinda suka tafi meenah d dad ne kadai suka kirasu Dan jin lafiyarsu,mum kuwa fishi mai tsanani t shigayi,datasan a ranar sallama sukazo yi mata d ta tarwatsa tafiyar

Tare d kara kulla gaba,d kiyayya d matar dannata,abangaren neenerh kuwa olmost every day sai sunyi waya d mum n dad dinta

Akwana a tashi b wuya,saura kwana biyar su Bar kasar Dubai,duk inda suka gilma idanun larabawa nakansu,mmki suke Ashe hausawama suna kulawa d iyalunsu tare d tarairayarsu

Hannuwansu rike Dana juna,haka suka gama siyayyar tsarabarsu ,sannan suka nufo gida nyja,

Koda sika dawo basu sanar d kowa dawowarsu b,sabida basusan atakuramusu d ziyara,cox haryanxu nasmal ji yake d neenerh,

Kullum baya gajiya d ita,duk lokacin d suka kasance tare d zarar bukatar shi t biya,sai yaji wani saban shaukin son ta d kasancewa d ita again

Tin neenerh n kosawa,ganin hakan shine farincikinsa yasa t saki jiki take binshi yanda sukeso

Sai da sukai one week a nyja sannan aka fara kawo musu ziyara

Kowa yazo zai tafi d tsarabarsa,sunbaiwa parents dinsuma tsaraba amma sai mom din nasmal t dawo mai d wacca y bata

Acewarta tinda y kasa biyayya d abinda t umarceshi ,yasa aranshi baida mahaifiya,tabarwa neenerh shi,
[12/24, 10:55 AM] *Ayusha Iliasu musa: 24/12/16.             11:00am

*'YAR BOKO* ????



*STORY N WRITEN BY* 
*AYUSHA  ILIASU*

*IN DEVOTION TO*
*HUMAIRA B MELODY*

    1?1?6?-1?2?0?

    
Harga Allah shidai neenerh t wadatar dashi,abinda mom ke bukata b lallai y samu ba

Lyf style dinshi irinna dad din shi ne baisan damuwa,yanda y auri mace daya t Haifa masa su su uku,to shima haka yake d burin neenerh t Haifa mishi

Watarana d yake weekend ne suna zaune a Palo suna hira,neenerh t gama mallake zuciyanshi,b abinda y kara masa kaunarta illa halittar jikin d Allah yayi mata

Yana alfahari d kirar jikinta ,more especially kirjinta,dasuke atsaye tsam ,d sexy hips dinta ,lokuta d dama zaice t tashi t Dan dunga zagawa yana kallonsu hakan b karamin farinciki yake sashiba

Bayan t gama zazzagayawa saikace mai fashion parade kan cinyanshi tayi wa kanta mazauni tare d hura mishi iska a fuskar,

Wanda hakan y sanyashi lumshe idanu b shiri,jin hannuwanta a kirjinsa tana wasa d gashin gurin y saukar mishi d kasala

Saida y Dan saita muryanshi y yimata kiss a labbanta yace wifey ina Neman advice naki akan wani important issue between us,sai datai murmushi sannan t mika kunnata kusa d bakinshi tace oll ears,dariya yayi 

Ganin t baiwa maganar tashi muhimmanci,y cigaba d cewa wifey gaskiya nidai y kamata muyi planning yanda zamu tsara family namu

Tace kamar yaya lovie na ,yace is too early for us to have baby,murmushi tayi tace hmmm,continue am hearing u,y cigaba d cewa y kamata ace muyi enjoying each oda for at least 3 yrs with out disturbance sannan mu haihu

Murmushi tayi tace wannan idea yayi,because even me, am afraid of giving birth,most attimes  pregnant women lost their lives during prolonged labour,

Furucin datayi yaji dadinshi ainun,y kara cewa,anjima I will contact ma friend Dr mansur to seek fr his advice on wat system to adopt,sun samu mutual understanding batare d gumurxuba,kasabcewarsu *Y'AN BOKO*

Nan suka cigaba d hirar su cikin so d kauna,batare d damuwar abinda suke shirin yiba,aganinsu hakan d suke yunkurinyi Dai Dai ne

Dr mansur y basu advice daa sa mata inplant zaifi sauki,duk lokacin d suka bukaci haihuwan sai suxo acire mata

Hakan kuwa sukaje akasa mata,neenerh t cigaba d studies nata,yayinda nasmal kuma y bude kamfanin sarrafa 'karafa ,shine y zamo shugaban kamfanin

Mom Dai bata FASA nunawa neenerh kiyayyaba,hakan b karamin dagawa neenerh hnkli yake ba

Tinda ta auri nasmal zuwanta gidansu daya,abangaren meenah kuwa , lokaci lokaci tana kawo mata ziyara batare d sanin mom d nisa ba,Dan kuwa duk ranar d mom t samu labari saita gane kuranta

Nisa dama itace munafukar mom,itake zuga mom har kullum kan batun lallai nasmal sai y auri nanah saboda kawayena da ita d nanan tin suna kanana
[12/24, 8:27 PM] *Ayusha Iliasu musa: 24/12/16.             8:30pm

*'YAR BOKO* ????



*STORY N WRITEN BY* 
*AYUSHA  ILIASU*

*IN DEVOTION TO*
*HUMAIRA B MELODY N ALEEMA*

   1?2?1?-1?2?5?

    Sai d t daidaici lokacin da  nasmal ya yi  tafiya  kasashen ketare Dan sayo kayayyakin d suke amfani dasu a kamfaninsa n sarrafa karafuna

Mom tayi amfani d wannan damar taje  gidan taci mutuncin neenerh San ranta,amma duk abinda ke wakana neenerh bata taba gayawa nasmal ba,sbd kota gaya masa b hukuncin d zaiyi ,kasancewar mom uwa gareshi

Abinda mom take mata baya damunta illa, abinda nisa d nanah ke mata,Dan biyo mum suke suxo duk abunta d suka gani n bukata  sai sun dauka ,wai ai bros dinsune y saya

Abinduniya yayiwa neenerh zafi,g cin mutuncin iyaye,g daukar mata kayayyaki,Abu goma d ashirin

Batada xabi illa tursasa nasmal y auro nanah kota samu saukin kiyayyar d mom ke mata

Tana masifan San nasmal amma aganinta yarjemai y auri nanah shine saukinta

*WA CECE NANAH*

Nanah yarinyace fandararriya Mara kunya,asalin iyayenta maguxawane,addininsu maguxanci sai daga baya suka musulunta

Nanah t kasance hatsabibiyar yarinya, tin tana kankanuwarta take bin maza Dan su bata kudi

Rikonta y dawo hannun auntynta dake aure akano,amintaka t hadu tsakanin auntyn Nana d Mamn nasmal,sun hadune a can america kasancewar mijin auntyn Nana acan yayi aiki kansu dawo nyja

Zumuncinsu y mika har ixuwa familyn su,takaiga nanah sun shaku d nisa bacci ke rabasu

Ganin nasmal y kai munxalin aure yasa auntyn nanah tace t bashi Nana,mom din nasmal taji dadin kyautar hartagayawa dannata,amma abin mmki saiya bada mata kasa a ido y bujire fafur,

Mom tabi duk wasu hanyoyi Dan t lallaba dannata amma yaki Allan katafur,

Duk fetsarancin d nanah takeyi aboye takeyi,auntyn ta kadai t Sani ,kasancewar batayi a kano sai taje Kaduna,a can takecin karanta b babbaka

Saboda kin tsayawa tai karatu,cikakken turanci bata iyaba ,amma t kware a brooking English kaikace tashin Lagos ce,gata kazama ajin farko,saitai kwana biyu batai wankaba,said aukin taammali d turare,kamshin jikinta daban n turaren daban

Ganin nasmal y ki amince d kudurinta,t dauki fushi d mahaifiyarshi,acewarta laifin mahaifiyar tasane,data tursasashi d y auri yar uwartata

Auntyn Nana tadau zazzafan fushi kan batun,har t kaiga sun yanke alaka d juna

Hakan b karamin daga hnklin Mmn nasmal yayiba,saidataiwa aminiyar tata alkawarin kulla aure tsakanin nasmal d nanah sannan suka daidaita,Tare d shawarar ,hanyar dazasu kamo bakin zaren,
[12/26, 11:44 AM] *Ayusha Iliasu musa: 23/12/16.             8:00pm

*'YAR BOKO* ????



*STORY N WRITEN BY* 
*AYUSHA  ILIASU*

*IN DEVOTION TO*
*HUMAIRA B MELODY N MAMAN AYSHA*

     1?2?6?-1?3?0?

         *END*

A bangaren nasmal hankalinshi kwance,kullum jin so d kaunar matarshi yakeji yana shiga jini d tsokarshi,

Anan gida nyja abin dunia y ishi neenerh duk d tanasan mijinta amma dole y auri nanah Dan samun kwanciyar hnklinta d nutsuwa,

Akwana atashi b wuya neenerh an gama PhD,t samu aiki ,dawowar nasmal yayi daidai d 3yrs  anniversay n kamfanin shi mai suna *nasneer*

Awannan lokaci y baiwa neenerh matsayin director t kamfanin,sanadin haka yasa tai resigning daga wancan aikin,da kyar neenerh t lallabashi y amince d batun auren nanah badan ransa yasoba,sai d suka kai ruwa rana

Momy dadi tamkar y karta,shirye shirye suka shigayi haikan ,Adan kankanin lokaci suka hattama komai,tare d tsaida ranar biki

Abangaren neenerh d nasmal.kuwa sun yanke shawarar zuwa a cire mata inplant da aka sanya mata Dan hana daukan ciki.

Iko sai rabbana,aikuwa a watan d t cire,t samu ciki,murna gun ma'auratan har sujjada sukai Dan nuna gdyarsu g Allahu subhanahu wata ala.

Cikin y xo mata d matsanancin laulayi ,ko abinci saita daure take iyaci,kullum nasmal n kusa d ita,danganin tasami saukin halin datake ciki,tare d bata magungunan d doctor yai prescribing akan lokaci,

Akwana atashi b wuya,duk abinda akasa mai rana sai yazo,yaune zaafara shagalin bikin nanah d nasmal

Abarin amarya dad'i tamkar t yanke kunnuwanta,Ango kuwa b yabo b fallasa,y sanar d ita cewa bazai samu damar halartar taron bikin,

Duk yanda mom taso t tankwarashi Abu y gagara,haka suka hakura,sukasha bidiri b ango

A t kama asabar , Murna gun amarya tamkar t kai kanta gidan angonta,karfe hudu t gama shiri tsaf tare d feshe jikiinta d da d'ad'an turaruka masu daukan hankali

Dakin auntynta t nufa,tare d cewa aunty n gama shiri,yaushe zamu tafine kar yamma tayi,(??????iko sai rabbana koni ayusha dake zaune agefe nace ko yan boko basuyi rashin kunyar d karamin Sani k'uk'umi sukeyiba)

Tare d friends dinta d auntynta suka nufi gidan ango danyi mata rakiya,  batare d jiran y'an zuwa daukan amaryaba,

Part din nanah suka zarce ,suna habaice habaice tare d wake wake,speakers din palon suka ware suka dinga tikar rawa harda amarya tamkar a gidan rawa b gidan aureba,mai karatu kuwa sai yace ikon Allah sai kallo,amaryar bahaushe d aka sanya d kumshe kai,harsai an sai baki kanta bude fuska,ko *yar boko*batai wannan fetsarancin ba.

Itakuwa neenerh n part dinta tana murk'ususun ciwo,wayanta t dauka t kira nasmal tare d sanar dashi halin d take ciki,

A sukwane yataho tamkar Wanda zai tashi sama,ganin halin d take ciki y sukunceta sai asibitin get well dake unguwar red bricks

Ankarbesu cikin gaggawa ganin halin d neenerh keciki,tare d umartarsa y sa hannu Dan ayimata C.S, alamu sun nuna bazata iya haihuwa d kantaba,

Within some minutes aka shiga da ita dakin tiyata,cikin ikon Allah akasamu nasarar futo mata d jarirai guda biyu duka maza.

Shidai nasmal n zaune a reception,b abinda yake sai adduar,Allah yasa ayi mata cikin Sa'a.

Nurse Ce t futo cikin faraa tace Kaine mijin patient din d aka shiga d ita operation ?yace e,
Tace ana bukatar kayayyakin t ,sai a lokacin y tuna Ashe basu taho d komaiba

Hakuri y baiwa nurse din,ya tanbayeta angama ne? Murmushi tayi tare d cewa e ,ansamu tagwaye samari

B karamin farinciki nasmal y tsinci Kansa a cikiba ,murmushi ne y subuce masa, tare d daga hannu yayiwa ubangiji gdya

Gida y nufa,b tare d yabi takan nanah ba,straight bangaren neenerh y shige yadauko jakar kayayyaki yafuto y Kulle bangaren,Dan adazu y manta d wani batu wai rufe gida

Lokacin d y isa asibitin anrigada an gama gyara neenerh d jariranta,kallonsu kawai takeyi,take rayawa a ranata,in ba Allah b waye zaima kyautar ya'y'a har su biyu lokaci daya,

Abinda y bata mmki ,ganin baby d'aya yayi kama d ita,haka zalika d'ayan kuma mai kama d nasmal,lallai Allah shine mai halitta,buwayi gagara misali,Haiti kaga kamarka.

Nurse Ce t kwashi jariran Dan kaima nasmal ,y daukesu tare d yi musu adduo'in d annabin Rahma yaimana horo d yiwa yaran mu d zarar sun iso duniya.

Dubu biyar y baiwa nurse amatsayin tukwici ,aikuwa saboda murna batasan lokacin datai gud'a tare d rawa ba,??????,t kara d cewa wanga jarirai Allah y muku albarka y sa ku zamto shu gabanninmu,Allah yasa ku yi riko d adalci d addini d kuma dabiar kyauta iron t babanku,lol??.

Duk wannan Abu d ke wakana ,hanklinshi n kan halin d wifey dinshi ke ciki,addu'arshi d'aya Allah y kara mata lfy y tashe t cikin koshin lfy.

Nurse dince t Sanar d shi cewa zai iya shiga y ganta,rungume d jariran a kafad'arshi y shiga,bacci mai nauyine y dauketa,fuskar nan tayi fiyau,

Shimfid'e jariran yayi a gadan dake gefenta,y karaso kusa d ita,gashinta y shiga shafawa,tare d yi mata kiss?? a goshi d kuncinta,ahankali y furta love u alwaix my lyf.

Sai a wannan lokacin ya dau waya y sanar d mutan gidansu d Nasu neenerh,kan wani lokaci asibitin y cika d yan uwa d abokan arziki kowa n tayasu murnar samun twince.

A bangaren Nanah kuwa t cika tayi bam,abin duniya y isheta,kukane y subuce mata,n takaici,yitayi tayi tamkar jiniya,

Duk burin dataci a wannan dare amma b ango b dalilinsa har misalin karfe 4 na dare,yanda taga rana haka taga dare,

Misalin karfe 12 aka sallamosu,gidan nasmal suka nufo,jin karar dirar motoci yasa nanah lekowa t window danganin abindake faruwa,hango neenerh d wasu wadanda batasansuba,rike d Abu kamar jarirai a hannu,

Azuciyarta tace Allah Dai yasa b jariran neenerh bane,sabida taci alwashin salwantar d cikin ko hakan zai yi sanadin mutuwar neenerh(wa iyya zubillah ,Allah k shiryemu d shiryawarka)

Bangaren neenerh sai bidiri ake,baki t ko ina barkowa sukeyi Dan taya murna,jarirai gwanin ban shaawa lafiyayyu

Sai awannan lokacin nasmal y tuna d wata aba wai  nanah,d sallama y shiga bangarenta,tana kwance akan 3seater tana kallon tashar *Arewa 24*ganin shi y shigo kamar daga sama yasata ta mike t nufeshi Dan yi mishi oyoyo

Zamewa yayi y koma gefe,saboda wani Abu d yaji y ziyarci hancinsa mai kama d hamami daurewa yayi suka gaisa,Allah Allah yakeyi y bar dakin

Y tanbayeta akwai wani Abu datake bukata ? Tace a'a akwai komai,nan y Sanar d ita haihuwar neenerh tare d umartarta taje tayi mata barka,sanin halin nasmal yasata amsa d to badan ranta yasoba,

Mayafi t dauka t nufi bangaren neenerh uwargida t tadda wajen acike d jama'a,b sallama tasa kai tashiga,duk suka bita d ido,mamakine y cika musu xuciyarsu

Ai d'an musulmi dai zai Shiga guri ai y kamata ya Shiga d sallama,neenerh kadai tayiwa mgana tace Ashe ansamu karuwa?neenerh tace e sistr,t kara d cewa Allah y raya? neenerh tace amin.sim sim sim t fuce daga sashen.

Futarta keda wuya wad'anda ke d'akin suka bikaci Sanin wacece nan? neenerh t Sanar dasu,cewa abokiyar zamantace,Allah wadai sukai d irin tarbiyyarta,(Ni ayusha dake gefe nace ana gudun *yan boko* ana cewa basu d tarbiyyar Ashe rashin tarbiyya naga wadanda basuyi bokon ba) 

Kullum gidan nasmal acike,ranar suna anyi taro n gani n fada ,anyi publishing a magazines saboda haduwar taron,mai jego tasha gayu tare d jariranta ,anci ansha,an bada gifts kalakala,k'arshe taro y kare San barka cikin farinciki,jarirai sunci sunan dadyn nasmal d dadyn neenerh,neenerh t samu kaya tama rasa yanda zatai dasu,daki guda t ware n danfare kayan tamkar bada kudi ake saya ba,kowana bangaren so yake ace y burge,wato Barin mahaifin neenerh Dana nasmal,saboda takwara d akaiwa y'an uwan su.

A bangaren nanah,batasamu yanda takesoba sai bayan suna d kwana biyu,wani dare ta dau wanka,t sanya rigar bacci wadda d ita d babu duk daya,t shafe jikinta d mayuka d turaruka iri-iri,karshe t d'auko turaren d auntynta t bata t shafa,duk namijin da ya shaki k'amshin turaren xaiji hankalinshi y tashi ,dole y bukaci mace a wannan lokaci,sannan t k'arayin matsi d wani daban d aunty dinnata t bata .

Isarta bangaren nasmal tayi knocking door din dakin,abinka d gwauro yana kwance agado y bararraje y zurfafa cikin dogon nazari tare d tunanin rayuwa,jin shiri ba'ai mgnaba t Tura kofar dakinta Shiga batare d  sallamaba, tamkar b diyar musulmiba,

Baisan t shigo dakin ba balle yayi yunk'urin motsawa,sannu a hnkli t isa kan gadan,k'amshin turaren tane y doki hancinsa,Wanda y hargitsamai tunani,take idanuwanshi suka kad'a,tare d bukatar san kasancewa d diya mace,( tarkon data d'ana mishi y kamashi)

A hankali  ta kwanta akan faffadaan kirjinsa,tare d shasshafamai gashin kirji ,Wanda y taimaka wajen kara daga mai hankali.

Hankalin maza y tashi,take y jawota kirjinsa y Shiga sarrafata yanda yakeso,batare d wani tinaniba,dadi agun nanah baya misaltuwa,dankuwa t Dade tana d burin samun wannan dama,karshe y biya bukatarshi,jinsa y shige sululuf,ya Shiga duniyar dadi ya Lula sama y dawo Kasan dadi, bayan d bukatarshi t biya,take y dawo taitayinsa amma ina nanah t k'ank'ameshi ta k'i sakinsa saboda jin dadin data tsinci kanta ciki

A hankali y bude idanuwanshi,nan yayi toxali d nanah bararraje akan gadanshi ,shikuma yana kanta,a firgice y d'agata,yana Mirza idanu,sai a lokacin y gane abinda y wakana,bakinciki d takaicine y lullubeshi tare d dana sanin Barin kofar dakinsa abude,wata tsanarta yakaraji a zuciyanshi,cikin karaji yace get out,sai ta maida kai ta kwanta batare d niyyar tashi ba,cikin k'araji y kuma cewa bazaki b'acemin d ganiba,nayi danasanin aurenki nanah Ashe dama abinda nake zargi akanki haka yake,kin gama zubda mutuncinki a titi,to ki tafi gida Ni nasmal n sakeki saki daya in kin samu miji kiyi aure,kuka t fashe da ,tana rok'arshi Allah annabi yayi hakuri y maida ita,amma inna fuxgota yayi tare d cillota wajen d'akinsa,y maida kofa y rufe cikin bakincikin abinda y wakana tamkar a mafarki

Ayau ya San bak'aramar ni'ima ubangiji yayi masa n mallaka mai neenerh amatsayin matarshi uwar y'ay'ansa,duk d zurfaffan ilimi datai hakan baisa t sarayar da mutuncinta a titi ba,addua y shigayi Allah y barsu tare cikin so d kauna,Allah kuma yasa mutuwace zata rabasu,(Ni ayusha dake gefe na amsa d amin).


Na tsara wannan littafi mai suna *yar boko* Dan nusar d alumma cewa, in ance *yar boko* b wai hakanna nufin yarinya Mara kamun kaiba ko Mara kunya, *yar boko* macece data Tara duk wani Abu d akeso mace t mallaka Dan a aureta, *yar boko* ko *yan boko* d yawa sunfi wad'anda basuyi bokon ilimi d hakuri d Sanin ya kamata

Idan muka duba rayuwarmu baki daya zamuga cewa kallon d akeyiwa *yar boko* ada yanxu y canja , *yar boko* bawai yana nufin mai girmankai ba,ko wulakanta mutane.

*yar bokon*wannan zamanin d addinin musulunci y yadu a duniya,tasha banban d *yar boko* azamanin jahiliyya period.

*SADAUKARWA*

Wannan littafi n sadaukar dashi tukwici ga 

-Iyalan marigayi Alhj Musa Iliasu musa

-Iyalan marigayi Alhaji Iliasu Musa Iliasu

- Iyalan marigayi Alhaji Abudussamad Iliasu


*KANAWA YAN UWANA INA ALFAHARI DAKU TARE  DA MASOYANA NA DUKKAN GARURUWA ESPECIALLY HAWWA SALEH DA QAWAS UMMAKULSUM( MUM AFEEFA)*

~SAIKUN SAKE JINA A WANI SABAN LITTTAFIN~

*ALHAMDULILAH*

*TAMMAT BI HAMDULILLAH*

adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *