Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Tuesday, June 23, 2020

NI DA YA SAYYADINMU LITTAFIN HAUSA COMPLETE

adsense here
NI DA YA SAYYADINMU LITTAFIN HAUSA COMPLETE

[6/24, 4:05 PM] Aisha Galadima鈥?: *馃挐馃挄NIDA YAH SAYYADINMU*馃挐馃挄

_By_
*Ummu Hanan*

<<1>>



***Wai humaira saurin me kikeyi haka kike abu kamar wadda zata tashi sama?,umma dake kofar kicin tana yanka latas ta fada. humaira dake alwala cikin sauri tace "umma na makara ne fa.baki umma ta ta6e tace ai kinsan da zuwa makarantar kikaje kika kwanta kina barchi sai kuma ynx kizo kina wani saurin banza da wofi,,,umma nima fa bansan barcin ya daukeni ba ta fada yayin data ajiye butar hannunta ta shige dakinta...a gaggauce ta sanya kayan islamiyyar tasu milk color da farin hijab,ko mai bata tsaya shafawa ba ta dauki jakar ta ta fito tare da yiwa umma dake bakin famfo tana wanke latas din data yanka sallama ta fice..

Tafe take tamkar wadda zata tashi sama ,Allah yasa wnn jarababben yah sayyadi *_ABDALLAH_* n baizo ba ta fada a fili tana dan turo baki gaba..,

Ai kuwa addu'arta sam bata ci ba dan kuwa tana shan kwanar makarantar ta hangoshi zaune kan farar kujera kanshi a qasa yana duba wani littafi.

Farine sosae daya hada da sirkin ja kyakkyawane na buga misali kuma ingarman namiji da kowacce mace maiji da kanta zataso ya zamo miji gareta,,ma'abocin tsafta da kamshi yanda duk inda zaije kafin yakai daddadan kamshinshi ne zai fara yin sallama.nutsatstse mai kamala kallo daya zakayi masa ka fahimci ilmin addinin islama ya gama ratsashi.

Sanye yake cikin wani jallabiyya brown color mai kyau sai kyalli take ya dora hular zanna bukar mai zanen fari da brown kwantacciyar sumarshi baqa sidik ta sauko har dokin wuyanshi.

Duk taku daya datayi sai gabanta ya fadi dan kowa a makarantar yana shakkar yah sayyadi abdallah ,dan sam baya daukan wasa abinda yake kaishi shi yake zuwa yayi.

A hankali tayi sallama tare da tsugunawa a gefenshi motsin da jajjayen lips dinshi sukayi ta gane ya amsa sallamar datayi,,yah sayyadi ina yini?,banza yayi mata tamkar ba dashi take ba.ganin bazai yi magana ba yasa tace yah sayyadi umma ce ta sakani aiki shiyasa na makara..still dae bai d'ago kaiba haka nan kuma bai kulata ba,baki ta ta6e cikin ranta tace karkayi maganar mana..dama ai nasan hali,,haka ta cigaba da tsugunno sai faman mutsu2 take saboda kafafunta da suka fara sagewa.

*saida suka dau kusan 40mins a haka iya gajiya humaira tayi cikin nutsuwa ya rufe littafin bulugul maram din da yake karantawa ya dago kansa tare da zuba mata shanyayyun idanunsa dake tafiya da imanin daukacin "yanmata tuni tayi qasa da nata kan.saida yadan ja numfashi kafin yace cikin husky voice nasa wato ke bakijin mgn ko? kusan kullum a makare kike zuwa makaranta to ki maida hankalinki kinsan halina sarai basai an fada maki ba yau dai nayi maki afuwa but next tym ki qara ki gani haduwarmu ba zatayi kyau ba,, oya 6ace min da gani..

Da kyar ta miqe saboda kafafunta da sukayi tsami,ganin tayi nisa dashi yasa ta fara kunkunin cewa " kaji yah sayyadi abdallahn nan wai yayi min afuwa bayan irin tsugunon daya sani gashi kafafuna sai ciwo suke.ta karasa fada tare da murguda baki hadi da yin wani irin fari da fararen manyan idanunta..niko nace ashe rashin kunyar taki ta bayan fage ce da kiyi agabanshi mana idan ba tsoro ba,lolx.

A class din ta tarar da yah sayyadi nura mai musu akhdhari kusa da aminiyarta fatima ta zauna suka cigaba da karatun.

             'Yana fita fatima ta juyo ta dubeta tana murmushi tace uhm sarkin "yan makara zuwa ynx ya kamata a nadaki sarauniyar makararru na makarantar nan,tsaki taja tana harararta tace ni ki kyaleni da abinda ya dameni,kafata nan banda xogi ba abinda take.meya faru?, wnn yah sayyadi abdallahn mana wajen 40mins ina tsugune bai kulani ba wai kuma har da cewa yayi min afuwa.....shigowar shi ajin ne yasa ta maida maganar da tayi niyyar fada., tuni class din yayi tsiit saboda tsoronshi da akeji sassanyan turarenshi mai dadin qamshi ya cika ajin ,zama yayi ya fara biya musu karatun qur'ani dan shi yake daukansu.bakajin komi sai daddadar muryarshi dake karatu cike da gwanancewa tare da bawa ko wani harafi haqqinsa..

*qarfe shidda aka tashesu,suna tafe kan hanyar komawa gida ita da fatima suna hira har suka iso gidansu fatima sukayi sallama ta shige gida ita kuma ta cigaba da tafiya dan tsakaninsu akwai " yar tazara...

*_Mrs salees mu'az_*
[6/24, 4:06 PM] Aish galadima鈥?: *馃挐馃挄NIDA YAH SAYYADINMU馃挐馃挄*

_By_

*Ummu Hanan*

<<2>>

***Abba Hussain da baba kabeer abokanan juna ne sosai suna zaune cikin garin kano,kowanne da iyalanshi,unguwarsu daya suna da rufin asirinsu dai2 gwargwado kowanne yana da babban shago cikin kasuwar kwari.

          '''Abba Husain da matarshi halima wadda ake cewa ammi suna da "ya" ya biyar,,naseer,shine babba sai basheer, Yusuf, Zainab sai auta ABDALLAH.  sun bawa "ya" yansu nagartaccen ilmin addini dana zamani suma duk "yan kasuwane sai Yusuf da yake aikin gomnati,shi kuma abdallah yana kasuwancinsa sannan yana koyarwa a wata islamiyya a cikin unguwar.

Baba kabeer kuwa shi Allah bai bashi d'a namiji ba " ya"yanshi shidda duk mata asiya ce babba sai "yan biyu hassana da hussaina sai ramla da Asma'u sai kuma auta humaira,,duk sunyi aure dan daga secondary basu cigaba Asma'u da humaira sune kawai basuyi aure ba kasancewar Asma'u tana hannun kanin baba kabeer din da bai ta6a haihuwa ba yasa humaira ce kawai a gidan.

           "" shekarunta sha shidda kalar ta irin black American ne kyakkyawace sosae amma ba lallai kana kallonta ka fahimci hakan ba wato dai kananan kyau gareta.yayin da shi kuma abdallah ke da manyan kyau.

Sosa
[6/24, 4:06 PM] Aisha galadima鈥?: *馃挐馃挅NIDA YAH SAYYADINMU馃挐馃挅*

_By_

*Ummu hanan*

<<3>>

Sosae gidaje biyun ke sadar da zumunchi tsakaninsu,kuma kowanne cikinsu biyun yana da ikon zartar da hukunci kan iyalan dayan yana nan ko baya nan.

         Sam humaira bata cika kunya ba ga tsiwa dan ma umma na taka mata birki.

    ''Yau din ma a makare ta tafi makarantar bataji worning din yah sayyadin nasu ba,,murmushi ta saki lokacin da taga ba kowa a wajen makarantar musamman wannan dan sa idon,. sauri ta qara dan shiga class din su.
      "Turus tayi ganin wanda ke cikin ajin ,wani mugun kallo yake watsa mata.
'Kafarta ta daga da niyyar shiga ta tsinkayi muryarshi na cewa 'karki sake ki shigomin aji kiyimin kneeling a nan.baki ta tura gaba tana kunkuni ta koma gefe tayi kneeling.

...saida ya da'de kafin ya fito duk tabi ta gaji kamar tayi kuka.

Cikin takunshi na qasaita mai cike da nutsuwa ya karaso gabanta,jikin bango ya jingina ya tokare kafarshi da'ya tare da harde hannayensa a faffadan kirjinshi ido qura mata yana mamakin rashin jin mgn irin na yarinyar.

"Ita kam kanta na qa'sa ta tsurawa zara2 fararen yatsunshi na kafarshi dake qasa....ya mukayi dake jiya??. ta tsinkayi muryarshi na fada,shiru tayi ta rasa abin fada ba dake nake ba?, ya qara tambayarta..am...uhm..yah sayyadi umman muce....shut up ur mouth stupid din yarinya kawai ya katseta cikin hasala,kullum daga kice umma ta aikeki sai kice ta sanyaki aiki alhalin kuma karya kike mata.

"Da gas...yimin shiru ya kara katseta.ajin ya leqa ya kirawo umar monitor din ajinsu yace yaje ajin malam Suleiman ya karbo masa bulala..na shiga uku badai dukana zaiyi ba?, ta fada cikin ranta gabanta na faduwa don akwaita da masifar tsoron duka nan da nan aka kawo masa bulalar,,bani hannunki yace yana daga bulalar sama tuni idanunta suka kawo kwalla,,yah sayyadin dan Allah kayi haquri bazan qara ba ta fada muryarta na shaking.ki bani hannu nace ko ya fada yana zare mata manyan idanunshi dake tsoratata,jikinta gabadaya rawa yake ta miq'a masa hannun tuni kwallar data tarar mata ta fara sauka bisa kuncinta yana shirin sauke mata bulalar tai hanzarin janye hannunta tana kuka wae ni sa'an wasanki ne ?. Girgiza kai ta shiga yi tana yayyarfe hannayenta cikin kuka tace " yah sayyadinmu dan Allah kayi haq.....maganar tace ta katse coz jin saukar bulalar a bayanta da sauri ta gantsare tare da sakin wata siririyar qara hannu takai da nufin ta sosa wajen yace
           ''Idan kika sosa ta zube.

"Tana ji tana gani saida yayi mata bulala biyar lafiyayyu sannan ya kyaleta sai faman kuka take ajin kusa dasu yayi shigewarsa ya barta awajen bayansa tabi da kallo tana jifansa da harara.

Tana shiga " yan ajin suka zubo mata idanu harara ta balla musu tare da jan wani mugun tsaki sannan ta nemi kusa da fatima ta zauna.

'Dan Allah humaira ki daina jan abinda zai dinga hadaku da yah sayyadi abdallah kinsan halinshi fa sarai tunda kamar "yan uwanku suke.
        " banza tayi mata ta cigaba da goge hawayen idonta da hijab dinta.

**Ana tashi aranar ko fatima bata tsaya jira ba ta tafi.

Tana cikin tafiya yazo ya wuceta a machine dinshi harara ta bishi da ita tamkar idanunta zasu fado afili ta furta mutum simi2 a haka amma sai mugunta fal ciki nidai sai Allah y sakamin wlh.ahaka tana ta faman kunkuni da zumbure2n baki ta shiga gida.

A tsakar gida ta samu umma tana fere dankalin turawa zata yiwa baba fatenshi da yace yana sha'awa,a kusa da ita ta zauna tana kara tura baki gaba,da kallo umma  ta bita kafin tace ke kuma fa lpy ke dawa??, ba yah abdallah bane. yayi miki me?? ba dukana yayi ba.haka nan dai nasan bazai dakeki ba da abinda kikayi masa umma tace  tana mikewa gami da daukar robar da dankalin ke ciki ta shige kitchen.

Tashi tayi ta zari Jakarta tayi dakinta tana mitar umma ta fi son abdallah akanta.

***********
"Washegari alhamis ba islamiyya suna zaune bayan sallar asr tana mammatsawa umma kafafunta. Umma tace " ya kamata fa yau kije ki gaida amminki,indai muka hadu sai tayi min korafin rashin zuwanki gidan.., nan da nan ta tur6une fuska dan sam bata son zuwa gidan saboda abdallah.., umma a bari sai wani satin dan Allah,, a'ah ki tashi ynx kije ki gaisheta bana son musu turo baki tayi tace "Allah umma in mutum yaje yah abdallahn nan yai ta wani hararar mutane..,kai umma ta girgiza tace ya salam! humaira wai me abdullahi ya tsare miki hakane?uhm?...Allah umma gaskiya nake fada,, toh naji koma me yake yi sai kince maxa2 ki tashi ki shirya...ba don ranta ya soba ta miqe ta shiga dakinta ta shirya cikin riga da skirt na atampa green color da touch din orange. tasa orange din hijab mai hannu plat shoes ta saka ta fito tare da yiwa umma sallama tayi mata Allah y kiyaye tare da saqon gaisuwa gurin ammin.

^^^Cikin natsuwa tayi sallama dan madaidaicin gidan mai kyawun fasali abinda bataso gani ba shi ta ganin abdallah ne zaune kan wata katuwar darduma gefenshi tulin littafai ne na addini da alamu karatu zaiyi ko kuma y gama sai daya gefen nashi cikin plate yankakkun fruit's ne a ciki idanuwansu ne suka sarqe cikin na juna kowa yayi hanzarin janye idonsa a dakile ya amsa sallamar tata ammi dake kitchen ta fito tana fadin a'ah muryar wa nakeji kamar ta ummyna(sunan mahaifiyarta ne shisa bata fadar sunanta).

            " murmushi ta danyi tace nice ammi.lale marhabin da uwata zauna ga darduma nan mana kin tsaya kamar bakuwa ammi ta fada tana komawa kitchen din,,satar kallonshi tayi taga ya hade girar sama da ta qasa baki ta ta6e.ta samu bakin dardumar ta zauna a dofane,,yah sayyadi ina yini??,tamkar ba dashi take ba,,wae auta kana ji ana gaisheka kayi shiru nifa halin miskilancin nan naka ne yake hadani dakai muryar ammi suka jiyo tana fada...ammi na amsa fa ya fada kamar wani karamin yaro,,baki ta ta6e cikin ranta tace waishi bai yadda ba dan auta sai anje makaranta ya iya mugunta,,ammi ce ta fito daga kitchen itama ta zauna suka gaisa ,sama2 suke hira da ammin dan duk a takure take saboda abdallah dake wajen..,plate din fruit din ammi ta jawo daga gefenshi ta dawo dashi gaban humaira, ummyna ga fruit nan maza kisha..murmushi tayi tace ammi na koshi.6ata rai ammi tayi tace "a'ah ban yarda ba meyasa baki son sakewa agidan nan ne ?, maza kisha a kunyace taja plate din gabanta dai2 lokacin suka hada ido da abdallah shima ya d'ago daga duba littafin da yake harara ya watsa mata yadda ammi ba zata lura ba da sauri tayi qasa da kanta..,siririn tsaki yaja tare da miqewa ya dau key din machine dinsa,,kallo ammi ta bishi dashi kafin tace " kai kuma fa lpyr ka kake tsaki kai kadai??, kanshi ya dan sosa da key din yace ba komi ammi.., baki ta ta6e tare da juyowa gurin humaira. gurin machine dinshi ya nufa dake kafe a jikin bango yace ammi zan dan fita toh saika dawo Allah y kiyaye daga haka ya fice daga gidan.

Sai daf da Maghreb sannan ammi ta bar humaira tafiya, bayan ta hada mata kayan kwalliya godiya tayi sosai,,tana qara jin matar cikin ranta don tana sonta sosai Allah y hada jininsu tun tana karamar ta.

           ''Tana bude kofar zata fita shi kuma yazo shiga akan machine saura kadan ya bugeta,,har ledar hannunta ta fadi qasa kayan ciki suka zube,a fusace yake kallonta yana harararta yace' makauniyar ina ce ke??da kina kallon mutum bazaki bashi hanya ba?...baki ta tura gaba cikin kunkuni tace ni da kaso bigewa bance maka makaho ba sai kai??..me kikace ?,ya fada yana watsa mata wani irin kallo.tsugunawa tayi ta fara kwashe kayan tare da cewa ni ba abinda nace,,kwata yayi tare da jijjiga kanshi ya shige cikin gidan. mutum sai baqin halin tsiya sauka tayi daga kan dandamalin kofar gidan ta nufi hanyar gida.
[6/24, 4:06 PM] 鈥狝isha gadima鈥?: *馃挐馃挅NIDA YAH SAYYADINMU馃挐馃挅*

_By_

*Ummu Hanan*

<<<5>>>

***Duban inda ya nuna mata tayi taga da nisa sosai.. tsabar mugunta ko me zan share anan gurin? ta fada cikin ranta tare da tashi ta fara sharar.

          "Da kyar ta k'arasa sharar saboda kugunta da ya ri'qe,a wahalce ta dawo ta tsuguna gabanshi tace
       " na gama'
'Maimaita'
Haka kawai yace ba tare da ya dago kanshi ba.Allah zai sakamin wlh ta fada cikin ranta,tana shirin yi masa magiya,,hannu ya daga mata alamun bai son wata mgn.
Tashi tayi kamar tayi kuka ta fara tisawa,,,tana yi tana dafe baya gami da hararar inda yake.shikam bai ma san tana yi ba.

Da kyar da kyar ta gama ta qaraso gabanshi, na gama tana ajiye tsintsiyar dago kai yayi ya watsa mata wani kallo fuskarshi ba alamun wasa yace "dauki ki qara yi batayi ba.

Na shiga uku ta fada tana zubewa a gabanshi tuni hawaye sun cika mata ido,,dan Allah yah sayyadi kayi haquri Allah bazan kara surutu ba.ido ya tsira mata na " yan wasu mintuna kafin yace mara kunyar karya kawai 6ace min da gani,,da sauri ta tashi wata siririyar qara ta saki saboda kugunta daya amsa,binta yayi da kallo yana jin haushin rashin maida hankali da takeyi wajen karatu karamin tsaki yaja ya maida kanshi qasa.

Wash Allah na humaira ta fada tana zama tare da dafe bayanta,tuni dariyar da fatima ke 6oyewa ta fito wata katuwar harara ta jefa mata tace ,"dama ai halinku da'ya dashi,,dariyar da take ta tsagaita tace Allah humaira ke kike jan abinda yah sayyadi abdallah ke miki rashin mutunci wa kika ga yana yiwa haka in ba ke ba..,kinga ni bana son doguwar mgn Allah zai saka min ba inda yake sauke muguntarshi inba kaina ba.

Ke kuma fa lpy?? umma ta tambayi humaira ganin yadda tana shigowa ta zube bisa dardumar da umman take,, wlh umma shara yah sayyadi abdallah ya sani kuma fa wajen ko datti babu saboda tsabar zalun......hannu umma tasa ta bige mata baki tace Abdullahin ne azzalumi ko?,saboda baki da ta ido baki ta turo tace Allah umma kinfi sonshi akaina,,eh nafi sonshi din tashi ki bani guri..tashi tayi da kyar kamar zatai kuka ta nufi dakinta.

Bayan ta umma tabi da kallo tana tunanin irin zaman da zasuyi Ajiyar zuciya ta sauke Allah dai ya basu zaman lpy ameen

_Asabar 8:24pm_

"Abba ne da iyalanshi gaba da'ya Zainab ce kawai babu,zaune suke a tsakar gida kan katuwar darduma.. Bayan wasa da dariya da sukayi tsakaninsu dan abba mutum ne mai faram2 ya maida " ya"yanshi kamar wasu abokanshi.

Zaman shi ya gyara tare da yin gyaran murya yace.
       "Mgn ce kan dan uwanku Abdullahi.gabanshi ne ya fadi cikin ranshi yana tunanin wace mgn ce za'ayi akanshi?? tunanin shi ne ya katse jin mgnr abba na cewa" ciwon cikin da yayi kwanaki Dr ya mana bayanin cewa yana da buqatar mace akusa dashi hakane??.. ya tambayi abdallah da  duk kunya ta gama kamashi kai amma likitocin nan da tonon silili suke ya fada cikin ranshi yana kara yin qasa da kanshi,,ko ba haka bane ?? abba ya sake jefo masa wata tambayar..,keya ya fara sosawa yace am...uhm..abba.murmushi abba yayi yace ya isa nasan gsky Dr ya fada dan haka nida babanku muka yanke shawarar hadaka aure da kanwarka humaira.... dam gabanshi ya fadi lokaci da'ya yana maimaita sunan humaira cikin ranshi ,sukam su yaya naseer fuskarsu ta washe da farin ciki da gani sunji dadin hadin ,dan haka suka fara jero adduo'en zaman lpy garesu,,shiru yayi kanshi a qasa ya rasa abinda ke masa dadi..ya kayi shiru ne yah sayyadi?? in yaso tsokanarshi haka yake ce masa.a marairaice ya dago kanshi yace.
     "Amma abba...dakata malam.. Yaya naseer ya katseshi dan akwai shi da zafi,,sun riga da sun yanke hukunchi kuma kai baka isa ka kawo mtsl ba....ya isa haka nasiru Abba ya dakatar dashi ta hanyar daga masa hannu,ni nasan yah sayyadi bazai bani kunya ba in kuma da wadda kake so to sai ka fada min,shiru yayi ya rasa abin fada  dan shi bai ta6a soyayya ba,akwai dai wata dalibarshi daya so tun farkon fara koyarwarshi a islamiyyar yaji tayi masa saboda nutsuwarta itama kafin ya furta yaji labarin bikinta tun daga nan bai qara jin son wata cikin ranshi ba....da kai fa ake abdallah ya tsinkayi muryar ammi.... Uhm Abba ni ba wadda nake so..kai abba ya gyada yace.
" toh kayi haquri ka auri humaira insha Allah alkhairi ce a gareka,kuma zaka sota kaji??,shikenan Abba na amince ya fada muryarshi a sanyaye,, yawwa Allah yayi maka albarka yasa alkhairi cikin aurenku kaji?? dukansu suka amsa da ameen banda abdallah da yake jin tamkar yayi ta tsala ihu ko zasu fahimci yadda yake ji.
       "Toh ynz abbansu kun tsaida lokaci ne??,ammi ta tambayi Abba. kai ya daga sama alamun tunani yace,
" eh toh duka dai ai bazai wuce wata biyu ba,to Allah y nuna mana ameen...daga nan su yaya basheer suka yi musu sallama kowanne ya nufi gidan shi.

Shima din tashi yayi dan yadda yake ji yau ko hirar da suke dan ta6awa bazai iya ba.yau ba hirane??...Abba ya tambayeshi fuskarshi dauke da murmushi,, hannu yakai kan kwantaccen sajenshi yadan shafa yace "eh Abba zan danyi binciken wani hadith ne,,ok toh Allah y taimaka mu tashi lpy.... sallama yayi musu ya shige dakinsa....rijib ya zube bisa katifarshi da take a gyare tsaf tamkar ba'a kwanciya akai hannunshi duka biyun yasa ya dafe kanshi dake sara masa ya shiga tunani...da Abba yasan yadda basu jituwa da mara kunyar yarinyar nan da rashin jin mgn da bai yi tunanin hadasu aure ba wai ma ta yaya zai iya zaman aure da humaira??.... Toh ma da suke cewa sun aura masa ne saboda buqatar mace da yake yi ta ina zai iya kai lalurarshi ga humaira??, ta qara rainashi kenan kuma bayan haka ma tayi masa qanqanta dan a yadda yake jin qarfi zai iya karya ta ma,,wannan" yar tsigigiyar.,shawara da'ya ce mafita bayan auren nasu da dan wani lokaci sai ya qara wani auren duk da bashi da sha'awar aje mace fiye da da'ya amma ya zaiyi dole ya samu wadda zai dinga sauke buqatar shi amma ba dai humaira ba.

馃挅馃挐馃挅馃挐
A 6angaren humaira kuwa ranar da aka fada mata cewar abdallah zata aura kamar tayi hauka kuka ta shiga rairawa harda shure2n kafafu saida umma ta dauko wayar redio sannan ta tashi da gudu ta shige dakinta tana rusa ihu da fadin ita wlh bazata auri wannan mugun ba..kwata umma tayi tace zakici gidan ku aure da Abdullahi ba fashi.

***Nan da nan zancen auren abdallah da humaira ya karade kunnuwan "yan uwa da abokan arziqi hakama mutanen unguwa,,shirye2 aka shiga yi ba kama hannun yaro.ta 6angaren ango da amarya kuwa abin ba dadi musamman humaira saida baba yayi mata da gsk kafin ta haqura saidai kullum cikin kunci take,,duk ta qara ramewa dama ba jikin kirki ba umma har tayi rarrashin ta gaji ta watsar da lamarinta.kullum tana daki dan sun samu hutun islamiyya da boko shi yasa ma basu haduwa da abdallahn.

Da sallama ya shiga dakin ammin tasu ya tarar Zainab tazo ,amsa masa sukayi ya qarasa shiga,, ya zauna, suka gaisa da Zainab,, ammi tace " ka dawo??"eh" ammi Allah yasa da abinci wlh yunwa nakeji,,akwai abinci Zainab zubo masa..,toh ammi ta fada tana shimfide yaronta ammar dan wata hudu kan kujera ta fita ,kallon ammi yayi kamar zaiyi mgn kuma ya fasa ta lura da hakan yasa tace 'yadai? naga bakinka na motsi koda mgn ne??...marairaicewa yayi yadda zata fi tausaya masa yace,

"Kan mgnr auren nan ce ,zaman ta ta gyara tace 'uhum ina jinka wani abune ya faru??...ammi dan Allah... Shiru yayi yana sosa kai.fadi mana...ammi dan Allah a fasa auren nan, tuni fuskar ammi ta tamke ta fara watsa masa wani irin kallo,, daurewa yayi ya cigaba, ammi tayi yarinya da yawa wlh... Kuma.. Kuma bata da...kunya,, ka gama??...nace ka gama??..ammi ta tambaya tana harararshi, kai ka kiyayeni wlh bana son sakarci da rashin hankali mgn tayi nisa shine kakeso ka maida hannun agogo baya...dai dai nan Zainab ta shigo hannun ta dauke da plate tuwon semo ne ciki sai dayan hannun wani karamin kwano ne da miyar busasshiyar ku6ewa da taji nama sai kamshin man shanu ke tashi,ta ajiye a gabanshi ta koma inda ta tashi ta zauna jin irin fadan da ammi keyi yasa ta fuskanchi kan mgnr kallon shi tayi tace " ni wlh abdallah banga aibun humaira ba kodan ka ganta baka bafa finta kyau kayi ba farar fata kawai zaka nuna mata..rabu dashi ko meye dai aure babu fashi da kake cewa wani yarinya to ko jaririyace karewar yarinta sai ka aureta wlh ka qara zuwa min da mgn makamanciyar wannan idan ranka yayi dubu sai ya 6aci,,nan ammi ta shiga caccakarsa ta inda ta shiga ba ta nan take fita ba har sai da yayi dana sanin furta mgnr,, miqewa yayi da shirin fita ,wa ka barwa abincin??..na qoshi ya fada kamar zaiyi kuka ,koma ka zauna ammi ta fada tana nuna masa inda ya tashi..ba musu ya koma ya zauna.., maza ka dauka kaci kafin in sa6a maka..tura abincin kawai yake yana kallon ammi dan duk yunwar daya kwaso sai yaji ya koshi.sai daya cinye tas sannan ta kyaleshi har yakai bakin kofa ta sake kiranshi ya dawo.. Anjima da daddare saika je ku gaisa da ummyna din ko?? to kawai yace ya juya ya fita yana jin kamar ya hadiyi heart ya mutu.

_*Da dare*_

Bayan sallahr Maghreb yana daki a kwance yana aikin tunani ammi ta leqo tace,
         "Wai me nace maka daangwancin ga baka da niyyar shiryawa,,kafin yayi mgn ta saki labulen ta tafi...ranshi a jagule ya tashi ya shirya cikin shadda grey color da hula kalar kayan
" Masha Allah "
Kyau dai Ba'a mgn sai kyalli yake kamar ranar angwancin sassanyan turarenshi mai dadin kamshi ya fesa ya fito yayiwa ammi sallama ya fice sai faman cewa take ya gaida mata da ummynta.

Ku biyoni

_*Mrs salees mu'az*_
[6/24, 4:12 PM] 鈥狝isha Galadima: *馃挐NIDA YAH SAYYADINMU*馃挐


_By_

*Ummu Hanan*


<<<6>>>


_*Happy sallah 2 oll Muslims Allah yasa ibadunmu kar6a66iya ce yasa muna cikin yantattun bayinsa ameen s ameen*_


***Kamar yadda ya saba shiga kai tsaye in yazo gidan haka yauma ya shiga tare da sallama,,,umma ta fito tana amsa sallamar.murmushi tayi tace "a'ah Abdullahi ne a gidan?.. Kai ya dan sunkuyar yana shafa lallausar sumarshi yace " eh wlh umma nine.,dakin suka shiga suka gaisa suka dan ta6a hira kafin daga bisani ta miqo masa key tace,
        'Amshi nan ka bude dakin bakin babanku ka shiga bari in turo maka ita hannu biyu yasa ya amsa sannan yayi mata sallama ya fice ranshi sai suya yake ganin wai yau shine yazo zance wajen wnn yarinyar.

Tashi kije Abdullahi yazo yana jiran ki, umma ta fada tana yaye labulen dakin,,humaira dake kwance tana ta faman tunani tun bayan idar da sallahr Maghreb ta juyo ta dubi umma kamar zatayi kuka tace'umma kaina fa ke ciwo..haka nan zaki haquri kije tunda yazo kinji daure autar umma..ni wlh Allah wnn yah... Ke bana son diban albarka kinji ko dan kinga ina rarrashinki kin tashi kin wuce ko kuwa??...umma ta fada cikin 6acin rai,tuni hawaye suka cika mata idanunta.. tashi tayi ta fito ta shuri takalminta data ke sawa a tsakar gida tayi hanyar fita tana share hawaye,kai umma ta girgiza tace "Allah ya shirya min ke humaira.


**Saida ta gama hararar dakin tamkar shine mai laifin sannan ta shiga tare da yin sallama a daqile,shima din can qasan makoshi ya amsa mata kanshi na qasa yana latsa waya ,nesa dashi ta zauna kamar mai koyon zaman.. ina yini?...ta fada tana tuttura baki gaba..sai daya dan dau lokaci kafin yace lpy, daga haka ba wanda ya qara cewa wani abu.....shiru dakin ya dauka kowanne da abinda yake tunani,kuma har lokacin bai dago ya kalleta ba ita dinma juyar da kanta tayi gefe,,....sai ynz kika ga damar fitowa??...saida ta dan harari gefen da yake,nan dai ai ba islamiyya bace bare kace na makara,,ta fada cikin qunquni..sai a lokacin ya dago kanshi dan sarai yaji abinda ta fada. kai ya kada cikin zuciyarshi yace zanyi maganinki ne...numfashi ya sauke yace" am ba saina 6ata bakina wajen fada miki bana sonki ba kinsan hakan saboda haka saiki daura niyyar zama da abdallah mugu azzalumi kamar yadda kike fada baki ta ta6e cikin ranta tace to ba gaskiya bane kai ba mugun bane?,,tashi yayi ya fita ba tare da ya sake mgn ba dan a yadda take fitsararriyar nan idan ya cigaba da zama a gurin ba karamin aikinshi bane taci na jaki.
"Tsaki tayi ta fito tana mitar sai kace ce masa akayi nidin sonshi nake ,ragowar shawara dakai..a haka ta rufe dakin ta shiga gida, a tsakar gida ta samu umma... har ya tafine??,umma ta tambayeta,,
" eh"
ba dai wani abin kikayi masa ba ko??...umma ta sake jefo wata tambayar.., to ni umma dan Allah me zan masa ta fada cikin muryar shagwa6a.kai umma ta kada tace "nasan halinki ne ai"







Shirye2 suna ta kankama tsakanin gidajen biyu,sai dai amarya da ango kamar ba bikinsu za'ayi ba,,.


Humaira! Humaira!! "Na'am umma'

Sallama tayi ta shigo dakin umman tana daura dankwali kofin dake hannunta ta mika mata tace maza kafa kai ki shanye ki bani kofin,,kar6a tayi ta leqa taga an dama wani abu da madara,,umma menene wnn din??magani ne shanye ki ban kofin umma naga ni lpy ta.....ke bana son surutu maza kisha baki ta kai ta dandana da sauri ta dauke kanta daga kofin tana yamutsa fuska saboda rashin dadinshi....a takaice dai saida umma tayi mata da gsk sannan ta sha da sauri ta fita taje bakin famfo ta dinga wanke bakinta
[6/24, 4:12 PM] 鈥狝isha galadima鈥?: *馃挐NIDA YAH SAYYADINMU*馃挐

_By_

*Ummu Hanan*

_Kyautar shafi ga "yan Ummyn Yusrah novel group gaba dayanku ina maku fatan alkhairi Allah ya bar zumunchi da kaunar juna鉂も潳_


<<<7>>>


Yau alhamis yinin gidan aunty asiya humaira tayi tun wuri taje gidan,,, suna zaune tsakar gida tana gyara mata alayyahu,,suna ta6a hira, mikewa aunty asiya tayi ta shiga kitchen bata jima ba ta fito hannun ta dauke da karamin kofi ta miqawa humaira,, baki ta turo dan tasan bazai wuce irin abinda umma ke banka mata ba..waini aunty asiya meye wnn dan Allah haka fa umma kusan kullum sai ta sani a gaba nasha ,rannan ma fa da aunty hassana tazo ta kara kawo mata wasu da yawa ni wlh na gaji,aunty asiya data kura mata ido tace,
" toh sarkin surutu kin kar6a kinsha ko kuwa kinsan dai bazamu baki abinda zai cutar dake ba ko??...to ai ba da'di ta fada cikin shagwa6a, tare da kar6ar kofin, hannu tasa tadan dangwalo ta dandana ji tayi ya bambamta dana wajen umma dan wnn zaki gareshi ga abin aya da dabino da mazarkwaila,ai nan da nan ta kafa kai ta shanye shi tas ,data shanye dinma bata barshi ba sai data sa hannu ta dinga kalato ragowar na kofin tana fadin "kai wlh aunty asiya naki yafi na umma da'di,akwai wani??...hararar ta aunty asiya tayi tace,
" uwar kwad'ayi kawai kedai indai gurin zaki ne shaxumamu ma haka ya barki ,dariya tayi ta ajiye kofin ta cigaba da yankan alayyahun.


Yana kwance bayan asr dan yau da wuri ya dawo daga kasuwa, tunani yake yaufa duka baifi saura sati uku bikin nan ba,da sauri yasa hannu ya dafe mararsa data wani tsira masa kwanan nan kamar kara masa wata natsananciyar sha'awa ake,,jin bata da niyyar dainawa yasa ya fito a daddafe ya shiga kitchen, cikin sa'a ya hangi lemon tsami,,bai tsaya 6ata lokaci ba ya matseshi da dan ruwa kadan ya koma daki har lokacin ammi tana daki ,,,"
Sallamar Hashim ne abokin abdallah ta fito da ita har qasa ya tsuguna ya gaisheta ta amsa cikin fara'a,kaci sa'a kuwa dan bai da'de da dawowa ba...ammi ta fada tana juyawa dakinta,,.

Salamu alaikum ango Hashim ya fada cike da tsokana yana shiga dakin,,harara ya fara jefa masa kafin ya amsa masa,. ango kasha kamshi me ake sha ne??...ya fada yana leqa kofin hannun shi,baki ya dafe tare da sakin wata shegiyar dariya, yace,,"kace jarabar ce ta motsa??...a fusace abdallah yace "dallah malam kar ka dameni waima uban me ya kawoka bayan bamu da'de da rabuwa ba??....,murmushi Hashim yayi ya zauna yace" ayya sorry abokina zuwa nayi mu tattauna game da bikin ,sai kuma na tarar abin ya tashi Allah dai ya kusa yanke maka,,,ni wlh har na fara tausayawa humaira,, wani banzan kallo yayi masa yace, "dame kake tausaya mata?, ah kaima ka sani ai duk macen daka aura ai ta kade har ganyenta wlh wnn jarabar taka,gata yarinya karama dan Allah ka dinga tausaya mata....wani dogon tsaki yaja tare da galla masa harara yace,banza ni me zanyi da wnn yarinyar?, ai ni me iya min sai mace ta isa wnn tsaf zan iya 6allata..ta6e baki Hashim yayi yace sai kace gaske lokacin da zakaje kana " yar murya waya sani haushi ne ya isheshi wai zaije yana yi mata karamar murya dan haka bai kara tanka masa ba. Ammi ce ta leqo tace,"suzo suyo mata cefane almajirin da keyi mata baizo ba, tashi sukayi suka fito ta fada musu abinda zasu siyo mata suka fita.



Ranar Asabar aka kai lefe yayi kyau sosai, yaya basheer ne ya hada masa akwati hudu da karamar jaka.
[6/24, 4:12 PM] 鈥狝isha galadima鈥?: *馃挐NIDA YAH SAYYADINMU*馃挐


_By_


*Ummu Hanan*


<<<8>>>



Su aunty hassana ne suka za6ar mata wadanda zata dinka,,ranar saida Tasha kuka da daddare dan sam ta tsani yah abdallah jininsu bai hadu ba.


Biki yana ta matsowa baifi saura kwana goma ba,Abba ya bawa abdallah wani gidan shi tsakaninsu ba wani nisa,,karamin gida ne mai dauke da falo sai bedroom guda biyu sai kitchen da bandaki a waje da store,,"gidan yayi kyau ba laifi yasha gyara sai kamshin sabon fenti yake da sumunti,ana sati da'ya biki akaje akayi jere shima baba yayi kokari sosai yayi mata kaya masu kyau..... Falon yaci saitin kujeru,sai kayan kallo da dan karamin frige ,an shimfida center carpet a tsakiyar falon,Masha Allah komi yayi kyau, sai bedroom din guda da'ya aka jera gado da wardrobe da mirror da yake dakin da girmanshi ya cinye komi a wadace,kitchen ma da yake an buga kanta,anyi mata jerenta mai kyau komi dai yayi cikin rufin asiri saidai fatan zaman lpy ga ma'auratan,



Wae kuwa kaje kun tattauna da ummyna kan bikinnan??...ammi ta tambayi abdallah dake kwance kan doguwar kujera a dakinta yana danna waya ,shiru yayi ya rasa abinda zaice, ba da abdallah nake ba??...ta fada tana masa kallon tuhuma,  eh ammi....ai zan...zanje,ya fada cikin in ina yana shafa kwantaccen sajenshi..,wai abdallah me yake samunka ne,? ynz badan nayi maka mgnr ba kilan bazaka jeba,wlh ka shiga hankalin ka tun kafin raina ya 6aci inyi maka abinda baka tsammani,zuwan farko ma saida nayi maka mgn saboda kai baka san abinda ya dace ba ko??...to yau din nan kaje kaji abinda take buqata na biki,in ba haka ba kuma wlh tamu ce dakai,kaji na fada maka,tashi tayi ta shige daki ,tana ta mita,,,,

Wayar ya ajiye kan cikin sa tare da lumshe idanu,..gaba da'ya ammin tashi ta canza masa akan wnn fitsararriyar yarinyar..mtss an kusa yin auren dai kowa ya huta kafin nima in nemo wadda nike so ya fada cikin ranshi yana miqewa tsaye,ya fice daga gidan..


Da daddare yaje gidan,ranar ma baa wanye lpy ba gurin zancen馃榾,daya tambayeta abinda zatayi da bikin kai tsaye tace ai auren so ne akewa hidima ita ba abinda zatayi,, kudin daya bata tace bata so wurga mata yayi ya fice daga dakin yana fadin ta konasu ko ta zubar..wata muguwar harara tabi bayan shi da ita harda murguda baki ta dauki kudin ta shiga gida,,kai tsaye dakin umma ta shiga ta miqa mata kudin ,na menene?umma ta tambaya,, baki a dane ,tace,
"Bani yayi wai in da abinda zanyi, kar6a umma tayi tace to me zakuyi keda kawayenki??,nifa ba abinda zanyi umma,, ban gane ba abinda zakiyi ba??to umma ni me zanyi??... Kada Allah yasa kiyi,fice ki bani guri.



Toh duk abinda aka sawa rana to komi daren dadewa yana nan tafe ,yau ake kamun humaira gidan aunty ramla anan akayi kamun dan yafi kusa dasu sosai,, amarya humaira taci kwalliya,tayi kyau sosai saidai fuskar nan a cukule kadan take jira kamun ma saida aunty asiya taci mata dan da farko cewa tayi ba inda zataje fatima taje ta fadawa aunty asiya,, anyi lpy an tashi lpy.

Washegari akayi walima a wani kangon baba da bai dade da siyaba aka gyara shi sosai..malamai mata biyu su suka wa'azantar tare da fadakarwa kan zamantakewar aure,bayan an gama ne aka rarraba abubuwan da aka tanada na rabo....



Ana gobe daurin aure saqo yazo musu islamiyyar su ta hadawa ango da amarya wata walimar.


Cike filin makarantar yake da mutane,wajen maza daban mata ma daban,sai gefen hagu humaira ce da kawayenta sai daga gefen dama kuma abdallah ne da abokanshi,,sanye yake cikin shadda light ash color da hula kalar kayan sai farin space daya saka hakan ya kara fidda kyawunsa,ita kam sanye take cikin atampa sai akayi sa'a kalar atampar yazo da'ya da shaddarshi,,da kuma hijab din data saka fatima ce takai bakinta kusa da kunnen humaira tace,"kai kawata wlh ba karamin dacewa kukayi da yah sayyadi abdallah ba,ashe duk fadan nan da akeyi na luv ne,, tsaki taja tace a'ah na uban luv ne, dai2 nan suka hada ido dashi saqon harara ya aika mata dashi, ai kuwa batai kasa a gwiwa ba ta maida masa harda murguda baki,, kai ya kada alamun zata sani,,in ka kamani ka kasheni abinda yayi hasashen ta fada kenan.da haka taro ya tashi lpy.
[6/25, 10:36 PM] 鈥狝isha Galadima: *馃挐NIDA YAH SAYYADINMU*馃挐


_By_


*Ummu Hanan*



<<<9>>>


_*Ina mai miqa saqon gaisuwa da fatan alkhairi ga duk wani masoyin novel din NIDA YAH SAYYADINMU, haqiqa ina matukar jin dadin yadda kuke nuna min kauna nagode sosai Allah y bar zumunchi,, ina yinku irin sosai din nan鉂? humaira da yah sayyadi abdallah na miqo gaisuwa馃榾.*_



***A ranar da daddare aunty asiya, aunty ramla da aunty hassana da hussaina suka tasa humaira a gaba danyi mata fada dan sun san halin "yar kanwar tasu...aunty asiya ce ta fara mgn da fadin Dan Allah humaira ki nutsu ki sani bauta zakije kiyi,kar kiyi abinda zai jawo matsala a zamantakewar auren ki....nifa wlh ba sonshi nake ba,yayi harkarshi inyi tawa,humaira ta katse aunty asiya daga fadan data fara yi mata tana turo dan mitsitsin bakin ta mai kama da gidan tsutsa,,,,kinga irin halin nata ko??...aunty ramla ta fada tana nuna humaira da hannun ta tare da kallon aunty asiya,, murmushi aunty asiya tayi ta ka'ra kwantar da murya tace,
"Haba mana autar umma kiyi haquri wata rana zaki ji kina sonshi sosai,, kefa kamata yayi ki godewa Allah mata nawa ne suke neman irin abdallah saboda haduwarsa ke kuwa Allah ya kashe ya baki,dan haka kar kiyi wasa da damarki kinji ko aishatul humaira?? ta karasa mgnr cike da rarrashi,kai ta da'ga tace ," to shima wlh ayi masa fada,ya daina mugunta. dariya suka sa gaba dayansu dan yadda tayi mgnr tsakaninta da Allah,eh ammi zatayi masa ai aunty hussaina ta fada tana kokarin maida dariyar ta,nan dai suka hadu suka dinga bata shawarwari wadda taji ba tayi mata ba kuwa sai tayi mgn.a haka dai suka gama... Aunty hassana ta janyo food flask din kusa da ita ta tura gaban humaira budewa tayi ta fa farfesun kaza ,sai kamshi yake...dariya tayi tace "wlh aunty hassana kamar kinsan yunwa nakeji, cinya ta dauko takai bakinta ai da sauri ta cire tana yamutsa fuska.. yana ji da'ci ta tambayesu tana maida naman cikin flask din..... da kyar suka samu taci ta shanye romon,tana faman yatsina.






" Rana bata karya saidai uwar diya taji kunya inji masu karin mgn, domin kuwa yau lahadi mutane da dama suka shaida daurin auren _*abdallah*_ da _*humaira*_ akan sadaki naira dubu ashirin,can na hangi ango yana gaggaisawa da jama'a fuskar nan ba yabo ba fallasa,sanye cikin farar shadda "yar ciki da malum2 ba karamin amsarsa kayan sukayi ba,jinshi yake tamkar ba shiba wai auren shi aka daura da humaira.



A ranar gidaje biyun sukayi yini inda da daddare za'a miqa amarya gidan ta.



_*Bayan sallahr esha'e*_


Amarya na hango lullu6e da mayafi sai uban kuka take an shiga da ita dakin baba dan yayi mata nasiha,sosai baba yayi mata fada tare da sa mata albarka.daga nan gurin umma aka nufa da ita tayi mata nata nasihar tare da fatan alkhairi... Gurin fita da ita kuwa saida tasa wasu da dama kuka dan ri'qe umma tayi gam tana 6urari ita kanta umman saida tayi kwalla..da kyar aka jata aka fita da ita sai gidan *Ya sayyadi*,ko wani irin zama kuma za'a yi馃?.



" Yan kai amarya duk an watse daga Ita sai kawayenta fatima,sadiya,hafsat,sai kuma hauwa.har lokacin bata daina kuka ba muryar ta har ta fara dashewa,fatima ce ta gaji da jin kukan tace, "dan Allah humaira kiyi haquri kiyi shiru haka nan haba ai saiki jawa kanki ciwon kai,kiyiwa yah sayyadi abdallah asarar wnn daren ,dariya suka saki tare da tafawa...suka cigaba da hirarrakinsu dai na " yamnmatan amarya tana jinsu tayi musu banza hafsat harda cewa dan Allah banda gardama ta bada hadin kai,sai a lokacin ta yaye mayafinta cikin dashewar murya tace, "kin manta hadin baki zan bayar ko na hanci," yan iska kawai,,, dariya suka kara sheqewa da Ita hauwa tace, "suma din ai duk daya.




Durkushe abdallah yake gaban Abba da ammi nasiha suke masa mai ratsa jiki,duk jikinshi yayi sanyi.su yaya naseer ma baa barsu a baya ba kowa saida yayi masa nasiha.sannan suka sallameshi ya fita inda abokanshi ke jiranshi danyi masa rakiya,dama tuni kayan dakin shi aka kaisu gidan aka sa a dayan bedroom din,


Sallamar angwaye ce tasasu dakatawa da hirar da suke,amsawa suka yi sannan kowa ya nemi gurin zama,,, bayan an gaggaisa akayi dan barkwanci sannan abokan kowa ya tofa albarkacin bakinshi,,,,"daga nan aka sayi baki,ango dai banda ta6e baki ba abinda yake,sallama sukayi musu suka fita,nan ta kara sakin wani kukan,,"

Hashim ne yaja abdallah gefe yace,"toh ango mu zamu fece Dan Allah kabi musu yarinya a hankali kaga dai karama ce,dan nasan yadda kake a hannun nan zaka iya aika2..tsaki yaja tare da 6alla masa harara yace "banzakaine maye,,Allah ko shi yasa naga anyi maka aure ba shiri ko??,,tsaki ya kara ja yayi wa sauran sallama ya shige gida dan in ya biyewa Hashim zai 6ata masa lokaci ne shikam a gajiye yake dan Hashim akwai" yar banzar tsokana.


Yasin na gaji馃槩



Yawan comments yawan pages dan shi ke kara karfafa mana gwiwar yin typing.


_*Mrs salees mu'az*_
[6/29, 3:40 PM] 鈥狝isha galadima鈥?: *馃挐NIDA YAH SAYYADINMU*馃挐


_By_


*Ummu Hanan*



_*Gaisuwa ga daukacin "yan *kainuwa writers associated, members da writer dinta ina miqa gaisuwa ta Allah ya bar zumunchi da kaunar juna, musamman aunty fauza ina godiya sosai鉂?*_


_*馃寛 KAINUWA WRITERS ASSOCIATION鉁嶐煆?*_


<<<10>>>



***Tana ganin fitarsu ta yaye mayafin kanta,,,mtss kawai a  wani sa mutum rufe kanshi kamar munafiki,ta fada tana dan kishingida a gefen gadon kan pillow. dakin ta shiga k'arewa kallo,, nan da nan farin ciki ya mamayeta ganin wai wnn dakin da duk abinda ke cikin sa na tane,,,.tuni murmushi ya su6uce mata,har beauty point dinta ya motsa".

Shikam abdallah na shigowa da har zai nufi dakinshi sai kuma yaga rashin dacewar hakan, dan haka ya nufi dakinta.

Har lokacin tana kishingiden idanunta nakan mirror dinta tana kallon turarukan da aka jejjera mata akai ,tana murmushi sallamar shi data ji ne yasa ta juyowa tare da hade fuska...ido da ido sukayi, ga mamakinshi sai ya kasa dauke idanunshi daga kanta saboda kyawun data yi masa,itakam juyar da kai tayi tana tura baki, dan zatonta zuwa yayi su kwana daki daya itakam tafi so abarta ita daya sai tafi watayawa,,,idanunshi ya janye daga kanta,ya nufi inda Hashim ya ajiye ledar da suka shigo da ita ,daukowa yayi yazo gabanta ya ajiye yace ,

"Gashi nan idan kina jin yunwa"

Bana ci"
ta amsa masa ba tare data juyo ba,

Baki ya ta6e tare da ware hannuwanshi ya d'aga kafada alamun bai damu ba.ya fice daga dakin,,,,ai tana jin fitarshi ta diro daga gadon don wata muguwar yunwa dama take ji,don rabonta da abinci tun safe..da sauri ta bude ledar kaza ce gasasshiya guda daya sai ruwan faro babbar roba biyu,,sai fresh milk,,tuni yawunta ya tsinke ta yago cinyar kazar takai baki tana fadin waman taraka bati siddan馃榾....tana shirin yagar naman taji sallamar shi ya shigo, ai da sauri ta ajiye ta cukuwikuye ledar ta tura karkashin gado,a ranta kuwa cewa take ko me ya dawo dashi dakina,,,duk abinda take ya ganta da kyar ya hadiye dariyar shi dan ba karamin dariya abin ya bashi ba..shima yunwar ce ta koroshi..ina ledar nan wajen??.... ya tambayeta yana kara maida dariyar shi ganin yadda tayi fiki2 da ido,ba mgn nake miki ba??...ya maimaita. Hannu tasa ta janyo ledar tana tura baki ta dauko, durkusawa yayi ya bude ledar.. itakam Allah, Allah take ya tashi dan yadda sukayi kusa dashi sosai, murmushi ya saki sannan ya miqe ya fice,bayan shi ta bi da kallo ta ta6e baki tace,"sa ido yazo yi kenan...plate ya dauko ya dawo ya debi naman kadan da ruwa da'ya yace, "bari in baki guri ko kyafi jin dadin ci,ya fice yana murmushi"

"Eh"
'Kome zakace dae saina ci ta fada tana janyo ledar.... saida taci ta koshi ta kora da fresh milk din tayi hamdala,tabi lpyr gado tayi adduo'e, nan da nan barci ya dauketa dama ga gajiyar biki.


**Abdallah kam yana gama cin naman ruwa yaje ya diba yayi wanka ya daura alwala,dakinsa ya koma yasa jallabiyya ya fesa turarenshi mai kamshi ,ya tada sallah,,,,raka'a biyu kamar yadda ya saba kowacce rana kafin ya kwanta,ya da'de sosai bisa dardumar yana adduo'e sannan ya shafa ya miqe ya nade dardumar ya cire jallabiyyar,,,,daga shi sai gajeren wando da singlet.ya kwanta".

Amma saime?....wata matsananciyar desire ce ta taso masa "ya salam" ya furta yana runtse idanunshi yasan da wata ce ba humaira ba da tuni yana can yana kwasar gara ,to kodai wajen ta zaije ko zafine yadan rage??...no I can't ya fada a hankali to in yaje yace mata me?....zaici gaba dai da jure sha'awarshi har zuwa lokacin da zai samu wadda zai saukewa humaira tayi masa kankanta da yawa shi gani yake ma ba abinda zaiji a jikinta danshi bai ta6a tsayawa ma ya kare mata kallo ba yasan dai siririya ce.


Pls kuyi managed da wnn

Wlh saboda sakonninku dake ta shigo min ma yasa nayi muku wnn.馃檹馃徎

Nagode, nagode, nagode sosai da irin adduo'en ku gareni.

*ummu hanan* takuce.
[6/29, 3:41 PM] 鈥狝Aisha galadima鈥?: *馃挐NIDA YAH SAYYADINMU*馃挐


_By_


*Ummu Hanan*



*_馃寛KAINUWA WRITERS ASSOCIATION_*鉁嶐煆?



<<<11>>>


掳掳掳Da kyar ya samu barci ya daukeshi,amma me??...can tsakar dare ya kara farkawa sakamakon murdawar da mararshi tayi.., dafeta yayi tare da runtse idanunshi yana kiran sunan Allah.... sai daya dade a haka kafin ya samu ta lafa masa, me yasa kake son yiwa kanka illa ne bayan ga matarka ta sunnah wadda duk abinda kayi da Ita lada zaka samu??....zuciyarshi ce ta tambaye shi hakan, to ko zuwa zaiyi kawai ko zafine yadan rage?,no I can't ya fada a hankali yasan yadda yarinyar nan take ma zata iya yi masa mummunar fassara,amma ya zaiyi??... dole yaje,wayarshi ya janyo ya duba agogo 2:34 ta nuna masa,tashi yayi ya fito falon,ya zauna yana tunanin yaje ne ko kawai ya koma ya kwanta, tashi yayi ya nufi dakin ta saboda shawarar daya yanke,a hankali ya tura kofar ya shiga, dundum! dakin yake kasancewar sun kwanta da wutar nepa shima daya farka yaga sun dauke,fitilar wayarshi ya haska ya hangota can karshen gado ta dunkule waje daya kamar wadda ake sanyi a gari...,karasawa yayi ya haska fuskar ta,masha Allah ya fada a hankali ganin yadda barcin yayi mata matuqar kyau.., ta kara tsuke dan bakin nan na rashin kunya.. wai dama haka yarinyar nan take da kyau??... ya tambayi kanshi danshi ba kare mata kallo yake ba.a hankali ya hau gadon ya kwanta gefen ta tare da rungumota jikinshi, hmm wani shock ne ya ziyarci brain dinshi dan wnn ne karo na farko da tun daya mallaki hankali shi jikinshi ya ra6u dana wata "ya mace.

Cikin rawar jiki ya fara shafarta yana kokarin lalubar bakinta,cikin barci taji kamar ana shasshafata,hakan yasa ta kara shigewa jikinsa shikam kara kankameta yayi wani abu daya rasa ko mine yana ratsashi.... cikin rawar jikin ya samu nasarar lalubar bakinta,harshenshi ya zira ya kamo nata harshen ya fara tsotsa tamkar wanda ya samu sweet mai zaki....a firgice ta farka zatayi ihu ba damar hakan, mutsu2 ta shiga yi tana tuttureshi shikam su yah sayyadi an fara nisa da kyar ya cire bakinshi a nata aiko kamar jira take ta kwala uban ihu tana fadin azo a ceceta kato ya shigo musu gida. janyo ta yayi ta fada kirjinshi, cikin wata iriyar murya dashi kanshi bai san yana da Ita ba yace,
" ke nine fa yah sayyadi ,yace yana haska kanshi da wayarshi.. sai a lokacin hankalinta ya kwanta dan duk ga zatonta wani ne ya shigo gidan...to menene??...ta fadi tana kokarin zame jikin ta,ba tai aune ba taji ya kara hade bakinsu guri daya kokarin kwacewa ta shiga yi shikam hakan da take sai yaga kamar tana tayashi ne,.....sai daya da'de yana jagwalgwala ta sannan ya kyaleta, lumshe idanunshi yayi yana sauke numfashi. humaira kam harda dan guntun hawayenta,dan yadda ya dinga yiwa breast dinta zafi kawai suke mata,haka bakinta,daya sha tsotsa kamar me, a ranta kuwa cewa take, "dama haka yah sayyadi abdallah nan yake?,ba'a da'de sosai ba barci ya kara daukarta,,ya da'de kwance yana tunanin yadda yaji laushin jikin ta,ga breast dinta da yaji sun cika masa hannu shikam gsky da rainata,a yadda yake ganin ta hakan nan ba jikin kirki.yana miqewa suka dawo da wuta,duban ta yayi yaga yadda tayi kwanciyar ruf da ciki,,,,gyara mata kwanciya yayi bakinta a ture tayi barcin, murmushi yayi kawai ya fita,cikin jin dadi duk da ba wai ya biya buqatar shi bane amma dai ya rage.

**A daren ya fita yayi wanka yazo ya kwanta, jinshi yake kamar ya kara komawa wajen ta.a haka dai har barci ya daukeshi.
Nikam nace su yah sayyadi tun ba aje ko ina ba馃馃榾.


Da asuba ya daura alwala ya shiga dakin ta dan ya tasheta,wajen tashin nata ma sai daya 6ata lokaci dan humaira akwai nauyin barci, ki tashi kiyi sallah ya fada tare da ficewa,bayan shi tabi da kallo, a fili tace," kuma ban yafe ba abinda kayi min jiya,fita tayi ,tayi wanka tayi alwala tayi sallah.


*Da safe*

Da wuri ta tashi ta shiga gyaran gidan, dan humaira badai tsafta ba horon umma ce ,duk "ya" yanta haka suke",bayan ta gama tayi wanka ta shirya cikin gown ta atampa purple da baki,ta daura dan karamin purple din mayafi,duk da ba wata kwalliya tayi ba amma tayi kyau sosai. tana fitowa daga dakinta shima ya fito nashi dakin..,idanuwansu suka hadu,ido ya kafeta dashi kurr kamar Wanda bai ta6a ganin ta ba,Ita kam kai ta sunkuyar tana turo baki tuno abinda yayi mata jiya,ina kwana??... ta fada tana dan rissinawa,lpy Klau ya amsa mata idonshi akan kirjinta,da suka cika rigar saboda yadda ta matse daga samanta,hanyar fita daga falon tayi,yabi bayan ta da kallo mamaki ne ya kara cika shi ganin wani uban hips...muqut ya hadiye wani yawu ,hannun shi ya nutsa cikin lallausar sumar kanshi yana barbaza ta...wata zazzafar iska ya fesar daga bakin shi tare da sulalewa ya zauna kan kujera,yaga alamun duk wani shirin shi na neman rugujewa,wlh bai ta6a sanin haka yarinyar take ba.

*Kai tsaye store ta nufa ta bude,an aje kayan abinci dai2 gwargwado,tunanin abinda zata hada na kari ta tsaya yi...taji ana buga kofa,zuwa tayi ta tambayi waye,almajirin ammi ne,aka bata amsa duk yadda taso bude gidan ta kasa,komawa tayi ta shiga falon, yana zaune yana danna waya,,,,ana bugawa kuma na kasa budewa,waye??....ya tambayeta, almajirin ammi ne ta amsa masa tare da juyawa ta fita,kitchen ta koma tana kare masa kallo sosai ya burgeta.


Wash Allah na馃槹


*Mrs salees mu'az*
[6/29, 3:41 PM] 鈥狝Aisha galadima鈥?: *馃挐NIDA YAH SAYYADINMU*馃挐


_By_


*Ummu Hanan*



*_Wai dama haka masoyan NIDA YAH SAYYADINMU, suke da dinbin yawa馃,ummu hanan tana matuqar godiya ga duk masoyan buk din nan Allah y bar zumunchi nagode sosai fa ana mugun tare馃拫馃拫馃拫._*



~Gaisuwa ga:~

```Kainuwa writers associated ```

```Ummyn Yusrah novel group ```


```Nida kawata fans```
```Ummu Hanan novel group ```

~ummu hanan tana godiya da kaunar da kuke nuna mata~.



*_馃寛KAINUWA WRITERS ASSOCIATED_*鉁嶐煆?



<<<12>>>




***A kitchen din ya sameta,ya miqa mata aiken da ammin tayo ,kar6a tayi ta duba taga ,kunun gyada ne lafiyayye da yaji madara,yayi kyau da kosai zubawa tayi ta kai masa sannan ta zuba nata ,ta shiga falon da niyyar shigewa bedroom dinta,zo nan taji ya fada tana daf da shiga dakin.... komawa tayi tace "gani,a tsarina idan ina gida tare zamu dinga cin abinci,ya fada idonsa a kan wayarshi, sai kace wasu masoya ta fada qasa2 tana zama bisa carpet din falon.shima saukowar yayi ya suka fara karyawa saidai Ita duk a takure take saboda idonsa dake yawo a kanta.dan haka ba ta wani saki jiki ta ci sosai ba.

Suna gamawa aka kira wayarshi da'gawa yayi sukayi mgn ya kashe,dubanta yayi yace " zan fita ana nemana a kasuwa za'a sauke wani kaya kuma ana buqata na a wajen, to ni kadai zan zauna ?,ta tambaya cikin shagwa6ar da bata san tayi ba...ya salam!ya fada a ranshi dan yana mugun son mace mai shagwa6a, to ke dawa zaki zauna?... ya fada yana miqewa tsaye, to basai inje gidan ammi ba kafin ka dawo,,Allah ni tsoro nakeji,samun kanshi yayi da lalla6ata ta haqura sannan ya fice yana wani kyakkyawan murmushi dashi kanshi bai san dalilin yinshi ba.



Kwanukan ta dauke taje ta wanke ta dawo daki,nan fa kewar umma ta isheta,ji take kamar ta fita tayi tafiyarta gida kwanciya tayi bata da'de ba barci ya dauke ta dan gwanarshi ce.



Bugun kofar da ake ne ya tasheta daga barcin da take, agogo ta duba taga har 12:28,kai ashe na dade ina barci ta fada tana daukan mayafin kanta daya zame ta daura ta fita, tana budewa taga aunty ramla da aunty Hussaina,wani tsalle tayi ta maqalqalesu tana dariya. mu karki fadar damu,aunty hassana ta fada tana murmushi. ciki suka shiga suka ajiye wasu "yan ragowar kayan da baa kawo ba,suka zauna gaishe su tayi tana ta faman murna,sannan ta kawo musu ruwa...ina umma wlh nayi kewarta ta tambaya kamar zatayi kuka,umma tana nan lpy tana gaishe ki,aunty hassana ta bata amsa,ina amsawa ya bakuzo dasu aunty asiya ba??....suna can ana gyaran gidan muma saboda kayan nan mukazo...aunty ramla ta fada,, ba wata mtsl dai ko??aunty ramla ta tambayeta, babu amma ni wlh ayiwa yah abdallahn nan fada,, da yayi me?aunty hassana ta fada,, baki ta turo tace," kawai jiya da daddare ya wani kamani ya dinga wani tso........cikin sauri aunty ramla ta katseta,,tace "wai humaira sai yaushe zaki hankali ne?uhm?....inace saida mukayi miki fada akan fadar sirrin miji ko??,kara turo baki tayi tace," toh aunty ramla kuma saiya tsotsan min baki??toh koma me yayi miki ba mijinki bane??...aunty hassana kuwa juyar da kai tayi dariya na cinta,au keda zaki mata fada shine kike dariya?, aunty ramla ta fada kallon aunty hassana, dariyar ta ta maida tace,"Allah aunty ramla yarinyar ce da abin dariya, kada kai tayi ta juya wajen humaira tace, "karki sake ki ka'ra yiwa wani mgnr nan inba haka ba wlh nida ke ne kinsan halina ,ni ba irin aunty asiya bace......sosai suka ka'ra bata shawarwari.girki ta tashi da niyyar dorawa suka ce tafiya zasuyi,duk yadda taso su tsaya suka ki haka suka tafi suka barta kamar tayi kuka.jallof na taliya da macaroni tayi ta zuba cikin food flask ta ajiye ta koma daki ta cire kayan jikin ta,tayi daurin kirji,ta shiga wanka.



A gajiye ya bude gidan ya shigo da yake akwai spare key din gidan a wajenshi,,karar ruwan da yaji a bandaki ne yasa shi gane wanka take, falon ya shiga ya kwanta kan center carpet din dake kasa ,ya jingina kanshi jikin kujera....alwala ta dauro bayan ta fito wankan tana zuwa zata shiga ta ga takalmin shi a kofar dakin, bata kawo komi ba dan a
[6/29, 3:41 PM] 鈥狝Aisha galadima鈥?: *馃挐NIDA YAH SAYYADINMU*馃挐



Duk a zatonta yana dakinshi don haka ta shiga kanta tsaye,da yake dakin da dan duhu hakan yasa bata ganshi ba....shima din baiji shigowar ta ba dan idanunshi a lumshe suke,karo taci da kafarshi kafin tayi wani yunkuri ta fada faffadan kirjinshi wayyo Allah na,ta fada tana ware idanunta akanshi..shima din da sauri ya bude idonshi ya sauke su akanta,wani abune ya tsirga masa tun daga kansa har karamin yatsansa,bakya gani ne??...ya fada cikin dasasshiyar murya don wata muguwar kasala data saukar masa.nifa bansan ka shigo ba, tace tana kokarin tashi,baisan lokacin daya kara janyo ta ta fada kanshi ba.ba 6ata lokaci ya hade bakin su ya shiga bata wani zazzafan kiss daya rudata,na shiga uku yauma irin na jiya zaimin ta fada cikin ranta duk tsoron shi ya kamata,bakin shi ya cire tare da mirginata ta koma kasansa, duk ya wani rude idanunshi kuwa tuni suka koma red color, hannunshi yakai zai kunce daurin kirjin ido ta zaro tace,"pls yah sayyadinmu hadi da ri'qe hannunshi,idanunta kuwa har sun kawo ruwa,,pls humaiiiirah ya fada cikin rawar murya hannun shi ya zame,ya zame zanin daga sama,,fatabarakallahu ahsanul khaleeqeen,,ya furta can kasan makoshi,cikin wani yanayi,bayyanar dukiyar fulaninta dan jiya duk abinda yayi cikin duhu ne,ynz kam free yake kallon su,,itakam ido ta runtse,zuciyarta na bugawa,bakinshi yakai kan breast dinta,dukansu saida wuta ta dauke musu na wasu "yan daqiqu,dan Allah yah abdallah kayi haquri ka daina wlh banaso ta fada cikin kuka,,dan Allah ka.....tsit tayi sakamakon harshen ta daya cafka ya fara tsotsa,, sai daya yamutsa ta son ranshi,sannan ya kyaleta murginawa yayi gefen ta ya rungumota jikinshi yana sauke numfashi, duk yadda yake zaton yarinyar ta wuce nan,,humaira kam kuka take sosai idonta a rufe,sai kace wadda akayi mai gaba dayan ,juyo da ita yayi tana facing dinsa..sorry pls kukan nan ya isa haka ya fada harda wani jijjiga ta sai kace jaririya,,zaune ya tashi ya d'ago ta tare da gyara mata,daurin kirjinta..sam ta kasa hada ido dashi, murmushi ya danyi yace," tashi kije kiyi wani wankan,baki ta tura gaba ta miqe ta fita,bayan ta yabi da kallo yana jin tamkar ya kara janyo ta jikinshi,wani tsadadden murmushi ya saki yana shafa sajenshi gami da tuno moment din da suka kasance ynz.


Kawai nayi wankana yazo ya 6atamin humaira ta fada tana zuba ruwa a bucket, ta dauka ta shiga toilet, nan taga yadda kirjinta yayi ja duk da Ita din ba fara bace amma sai daya nuna,dan ba karamin matsa suka sha ba gurin yah sayyadi馃榾.tana wankan tana faman mita,harta gama ta fito ta kara yin alwala....inda ta barshi nan ta same shi,bedroom dinta ta nufa ya bita da mayun idanunshi kamar ya cinyeta,wani tunani ne ya darsu a ranshi, smile ya saki tare da kada kanshi ya miqe ya fita don yin wanka.



Toofah humaira kin shiga uku gurin yah sayyadinku dan a daren yau ya kuduri niyyar kashe boss, tunda ya ganta yadda bai yi tsammani ba.




Baku bina bashi馃し馃徎鈥嶁檧


Pls masu bina PC suna so daga farko su dinga tambaya a group dan Allah, abin yana min yawa馃槬



*_Mrs salees mu'az_*
[6/29, 3:59 PM] 鈥狝Aisha galadima鈥?: *馃挐NIDA YAH SAYYADINMU*馃挐


_By_


*Ummu Hanan*



*_Bansan haka masoyan NIDA YAH SAYYADINMU suke da yawa ba ashe soyayyar harta kai haka馃kai madalla,Ummu Hanan tana alfahari da duk wani masoyinta a duk inda yake, nagode,sosai._*



_Dedicated 2_

*Kawata ta kaina mai dan banzan Jan fada*馃榾


*_Khadeejah mom afreen ina gaisuwa_*



*_馃寛KAINUWA WRITERS ASSOCIATED_*鉁嶐煆?



<<<14>>>




***Gabanta ne ya bada dam! ganin ya nufo gadon daga shi sai gajeren wando,idonta ta runtse tare da ka'ra dunkulewa waje da'ya, Allah, Allah, ka taimakeni ta fada cikin ranta zuciyarta na bugawa,lokacin har ya hau gadon,haskata yayi yaga yadda ta rufe ido ruf Ita bata yadda ba barci take, murmushi yayi yace, "wai har kinyi barci ne,?,duk da yasan ba barcin take ba.likimo ta ka'ra yi,cikin ranta kuwa addu'a take Allah yasa ya tashi ya fita.. janyota yayi ya zame hijab din jikin ta dan ko cireshi batayi ba ta kwanta, innalillahi na shiga uku tace cikin zuciya tare da kankame jikin ta,bakin shi yasa cikin kunnen ta a hankali ya fara hura mata iskar bakin shi,ya fara kokarin cire mata riga cikin sauri ta ri'qe hannun shi, tana girgiza masa kai,bai saurareta ba dan tuni ya cire vest din ya wurgar,ya fara shafata idanunshi a lumshe banda rawa ba abinda jikin ta keyi,sosai ya shiga romancing dinta tare da zafafan kisses daya dinga aika mata,duk yabi ya gigice,itama ya rudata,daga karshe ya hade bakin su, wani French kiss ya bata,yakai hannu dan cire mata skirt din jikin ta,dan Allah dan annabi yah sayyadinmu kayi haquri kaji??..ta fada tana hawaye,, pls kawai yace mata cikin rawar murya ya cigaba da abinda yake,,, wasa ya shiga yi da ita a zafafe,tamkar zai cinye ta... daga bisani ya fara kokarin shigarta....inna lillahi wa inna llaihi raji'un na shiga uku dan Allah kayi haquri wlh na daina yi maka rashin kunya ta fada cikin kuka tana tureshi,inaaa ai su abdallah an fara nisa sama2 ma yake jin mgnr ta,,,...ba karamar wahala yasha ba kafin ya samu ya shige ta,saboda irin matan nan ne da maza ke mugun shan wuya wajen shigarsu saboda tsukewarsu,,kuma duk da haka ba wai ya shige ta sosai bane,,dukan kirjinshi ta dinga yi da hannu bibbiyu tana kiran ummanta su yah sayyadi kuwa abin ba'a mgn yayi nisa bayajin kira,ya lula can wata nahiya ta daban banda sumbatu ba abinda yake zubawa, sai ga su yah abdallah ana hawayen da'di馃き.
"Cikin tsananin kuka take kiran umma da ammi suzo su taimaketa yah abdallah zai kasheta su aunty asiya kuwa saida ta rattabo sunayensu gaba daya harsu yaya naseer sai data kira,,,karshe ma cewa tayi ta daina ma ce masa yah sayyadin tunda shi mugu ne shirme kala kala ta dinga zubawa,, tana kuka,Allah sarki 馃槶humaira fa ana jin maza,muryar ta harta dashe mgnr ma da take sam bata fitowa, dan karfin nata ma da take tureshi babu dan ta jigata sosai, laqwas tayi tana zubda hawaye kamar an bude bakin famfo, fuskar duk ta dame da hawaye ga majina da gumi,bakin ya mutu murus,,,,,sai bayan shudewar lokaci mai tsawo sannan abdallah ya samu biyan buqata,aiko wata wawiyar damqa da yayi mata saida ta saki ka'ra, duk da baji ake sosai ba, sosai ya kankameta kamar Wanda akace za'a kwaceta,,yana sauke wani wahalallen numfashi.....saida suka da'de a haka ya fara dawowa nutsuwarsa bakin shi yasa cikin kunnen ta yana sa mata albarka gami da shafa gashin kanta da shima yasha wuyar duk ya barbaje,humaira kam ba baka sai kunne,dan wani wahallalen barci taji yana shirin dauketa ba'a da'de ba kuwa ya dauke ta har lokacin ajiyar zuciya kawai take saki,kwanciyar ta ya gyara mata,ya goge mata fuskar ta, duk tausayinta ya cika shi dan yasan ba karamar azaba ya gana mata,,,saidai shi kanshi ya rasa dalilin da yasa ya kasa controlling din kansa akan yarinyar,,, ta jiyar dashi wani mugun da'di sannan ta shayar dashi zuma mai mugun za'qi,sai gashi yana godewa Allah da yasa aka aura masa Ita...a hankali ya zame jikinshi ya dan lullu6a mata bedsheets ya fita yana ka'ra waigenta.


Managed馃槑

Anguwa zanje馃馃徎

*_Mrs salees mu'az_*
[6/29, 4:01 PM] 鈥狝Aisha galadima鈥?: *馃挐NIDA YAH SAYYADINMU*馃挐



_By_


*Ummu Hanan*




*_馃寛KAINUWA WRITERS ASSOCIATED_*鉁嶐煆?



<<<13>>>




***Sallah tayi ta shirya cikin wani material mai santsi riga da siket da suka kamata tsam,suka bayyanar da irin zubin da Allah yayi mata,kwalliya tayi sosai tabi dukkan jikinta da turaruka,dan humaira bata iya bin turare a hankali ba duk Ita ke karar wa da umma turarenta..dankwalin kayan ta dauka zata daura,,muryar shi taji a falo yana kiranta...fasa daurin tayi ta fito,yana tsaye kusa da kujera yana daura agogo a hannun sa,sanye yake cikin wani yadi mai mai masifar laushi ,shara2 ne yadin dan har  ana hango farar singlet din daya sa,ba hula kanshi sai kyakkyawar sumarshi data sha gyara take ta zuba kyalli.idanunshi fes bisa kanta,yana jifanta da wani mayen kallo ba karamin tafiya da imaninshi kwalliyar tayi ba,itama kallon shi take,dan Ita dinma yayi mata kyau ainun,ahm....akwai abinci ne??...eh,ta bashi amsa"ok azubomin,amsawa tayi da to,tare da nufar hanyar fita falon, da mayun idanunshi ya rakata,,,,ya Allah! ya furta yana zama kan kujerar,,ganin gashin kan humaira data tufkeshi jelar har kusan tsakiyar bayanta,me yasa ne duk abinda yake da muradin matar auren shi ta mallaka humaira ta mallakesu?,yana son Mace mai gashi sosai...sallama tayi ta shigo hannun ta dauke da food flask da plate,sai spoon... ajiyewa tayi a gabanshi ta koma,ta dauko ruwa shima ta ajiye tsugunawa tayi dan zuba masa abincin idanunshi suka sauka kan kirjinta da suka fito ta gaban rigar,wata muguwar sha'awa ce ta taso masa,miqewa tayi bayan ta gama zubawa tayi hanyar dakinta, me nace miki dazu,?? tasan kan abinda yake mgn dan haka tace nifa sai anjima zanci,ynz banajin yunwa,, kai ya girgiza yace, "no ban yarda ba zoki zauna muci,to ta amsa tare da cigaba da tafiyar,ina kuma zakije??ya tambayeta... dankwali na zan dauko ta bashi amsa ba tare data juyo ba, barshi zoki zauna a haka nake son ganinki,ya fada yana saukowa kasa,baki ta ta6e cikin ranta tace" kaji min mutum, da karfin hali,dawowa tayi ta zauna suka fara cin abincin... lomar farko da yayi ya kada kai dadin abincin ya ratsashi,lallai kam za'a je da Ita danshi mutum ne da baya wasa da cikinshi,yayi mamaki da yaji ta iya girki dan gani yake da bata iya komi ba,...kadan ta yafuci abincin ta cire hannunta, hararar ta yadan yi yace,"meye nufinki??, na koshi ta fada tana zuba ruwa cikin cup...wnn dan abincin da kika ci shine kika koshi,?, kai ta da'ga masa,,shima kan ya girgiza yace, "bazai yiwuba,plate din ya tura mata gabanta yace, oya maza ki cinye ki bani plate din,shagwa6ewa tayi tana turo baki tace," Allah yah sayyadinmu na qoshi,,,ba karamin kunnashi tayi ba.toh naji amma sai kin ka'ra ci ko kadanne,...haka ya tasata saida ta ka'ra ci sannan ya kyaleta ya karasa cinye wanda ta rage,,humaira duk mamakinshi ya cikata sai taga kamar canzashi akayi,yadda ta sanshi da miskilanci kullum fuskar shi a hade take, amma ynz sai taga yadan fara canzawa...tashi yayi yace, "zanje gidan ammi saina dawo..., a dawo lpy, juyowa yayi yana dan murmushi yace," ba rakiya??,murmushin itama tayi tana ka'ra jin mamakinshi tashi tayi suka fita zuwa soro,a dawo lpy ace ina gaishe ta,ta fada tana shirin komawa cikin gidan,, hannu yasa ya janyo ta hancinsa yasa kan gashinta da yake fitar da kamshi ,mai da'di,,,kinyi kyau sosai ya fada yana shafa gashinta dayaji yana matuqar so,,,shiru tayi dan bata da abin fada, sakinta yayi tare da bata peck a kuncinta ya bude gidan ya fice,fuskar shi cike da annuri,shima kanshi mamakin yadda ya bada maza da wuri yake.


Da'ki ta koma ta kwanta tana tunanin wai dama haka yah sayyadin nasu yake da saukin kai??.



***Sun dan da'de suna hira da ammi kafin yayi mata sallama, duk sai yaji ya matsu ya koma gidan,,,yana fitowa yaga Hashim zai shiga gidan su dan dama maqotane,baki ya hangame ya fara yi masa wani kallon iya shege,kai mutumina a'a ango, ango, kai kuma daga yin aure sai ka daina kula mutane??, Hashim ya fada yana karasowa wajen abdallah,tafawa sukayi suka gaisa,kallo Hashim ya dinga bin abdallah dashi,, gira ya da'ge sama yace lpy dai malam kallon fa??,gani nayi har wani kyallin goshi kake da alamu harka ta inganta ko?,harara ya jefa masa yace, "sarkin sa ido ina ruwan ka,,,toh adai dinga tausaya mata,tsaki abdallah yaja yace," kaga malam sai anjima ni ynz ina da iyali,,,lallai ne abokina muma mun kusa shiga daga ciki..... sallama sukayi cikin barkwanci abdallah ya tafi shi kuma ya shiga gidansu,.





*_10:32pm_*


Abdallah ne ya shiga dakin humaira harta fara barci ya tasheta,je kiyi alwala muyi sallah, nayi sallah fa...ta fada tana kokarin komawa ta kwanta,,eh wnn da bance ,tashi tayi ba dan ranta ya so ba tare suka fita sukayi alwala,,,dakinta suka koma ya jasu sukayi sallah raka'a biyu,kanta ya dafa ya shiga kwararo adduo'e abinka ga su yah sayyadi,saida ya da'de yana addu'a sannan suka shafa Ita dai humaira bata kawo komi ba, so take kawai dama ya gama ta koma ta kwanta,barci kike jine?,,ya tambayeta yana murmushi ganin yadda take ta faman lumshe ido,kai ta da'ga ba tare data yi mgn ba, je ki kwanta,, ya fada yana nade dardumar kwanciya taje tayi,jallabiyyar jikinshi ya cire,ya rage daga shi sai boxer ya nufi gadon.


馃槬
[6/30, 8:05 PM] Aisha galadima鈥?: *馃挐NIDA YAH SAYYADINMU*馃挐



_By_


*Ummu Hanan*



```Kai jama'a irin wnn dinbin masoya haka? kai madallah a kullum ina kara fadin irin alfaharin da Ummu Hanan ke yi daku masoya na aduk inda suke da masu min mgn ta wsap da masu turo min texs message da masu kirana yimin fatan alkhairi nagode, fah ina mugun yinku鉂も潳鉂?.```


*_馃寛KAINUWA WRITERS ASSOCIATED_*鉁嶐煆?


<<<15>>>



***Wanka yaje yayi ya tsarkake jikinsa,dakinsa ya koma ya saka karamar riga da 3qtr ya fesa turare,sannan ya koma dakinta,, yadda ya fita ya bar ta haka ya tarar da Ita ko motsi ba tayi ba,, da yayi niyyar tashinta ta gyara jikinta amma ganin yadda ta baje take ta barcin gajiya yasa ya kyaleta sai asuba,, ra6awa yayi gefen ta ya kwanta tare da ka'ra tarairayota jikinshi ya rungume...wani abune da baisan ko menene ba ke yawo cikin zuciyarshi, akan yarinyar,, yaji yana tausayinta sosai, kuma sam baya son yayi nesa da Ita murmushi yayi yana tuna moment din daya kasance lokacin dayake tare da Ita,wai shine ke kuka a kan humaira saboda dadin data jiyar dashi? fuskar ta ya leqa still dae yana murmushin,,,bakinta a ta6e kamar zatayi kuka a haka take barcin,,,Allah sarki yasan ba karamin wahala tasha a hannun sa ba,gata yarinya shi kuma ga irin zubin da Allah yayi masa,shi wlh ynz ma dan ba dama ne amma daya k'ara...da haka barci ya dauke shi cike da da'da'dan mafarkai.



*_Da asuba_*

Shi ya fara tashi d'auke da addu'ar tashi barci a bakinsa,a hankali ya zameta ya kwantar,tashi yayi ya fita ya dora ruwan zafi ya h'adho ya zuba wani a bucket yakai toilet.

Komawa dakin yayi,ya hau gadon tare da d'agota yace,
"Ayshaa tashi muje kiyi wanka,nikam nace oh!  su yah sayyadi d'adin jiyan ne bai sameka ba harda canza mata suna馃馃槄 a hankali ta bude idonta da sukayi jajur suka kumbura,tuni abinda ya faru jiya ya dawo mata,saboda azababben zafin dake ziyartar kasanta tuni hawaye suka 6alle mata jikin ta ta fara kokarin zamewa yana k'ara riqota,cikin dashewar muryar kuka tace nika kyaleni dama aika tsaneni baka sona ka kasheni kawai ka huta,mgnr ce ta bashi dariya duk da yana cikin halin tausayinta saida yadan yi murmushi yace kiyi haquri kinji muje ki gasa jikin ki ,kinga lokacin sallah ya kusa banza tayi masa kamar bada Ita yake ba dan wani haushinshi take ji dama gashi bawai wani shirin kirki suke ba.

Kwantar da murya yayi ya shiga aikin rarrashi amma fur humaira taki kulashi saima jan bedsheet da tayi tana kokarin sake rufa,sama taji anyi da Ita kamar wata jaririya,har saida ta tsorata naga alamun in ba haka nayi miki ba sai ruwan dana h'ada ya huce ya fada yana fita daga dakin.wlh nika ajiye ni tace tana dukan bayanshi dan bazata iya wani kwakkwaran motsi ba.

Toilet din ya shiga ya sata cikin bahon wata uwar k'ara ta saki tare da riqe hannuwanshi gam dan Allah ka cireni yah abdallah wlh da zafi ta fada tana kuka,tausayinta ne ya k'ara kamashi sai yaji shima kamar ya saki kukan,am so sorry ayshaa kiyi haquri zakiji d'adin jikin ki da kyar ya samu ta zauna tana ta zuba raki yana aikin rarrashi da haka dai ya samu yayi mata ruwa uku kuma duk saida suka sha drama kafin ta shiga wankan tsarki ya jirata tayi tana ta faman tura baki, hannu yasa da nufin daukota bayan ta gama wankan, hannun shi ta ture tace  zanfa iya tafiya, baiko saurareta ba ya sureta ya fito.

Bakin gado ya ajiye ta ya bude wardrobe ya dauko mata doguwar riga,shi yasa mata duk da irin yadda ta dinga kakkaucewa tana turo baki,yatsansa yasa ya dalle bakin a tausashe yana murmushi yace wnn bakin na rashin kunya ynz zan k'ara yin maganinshi shiru tayi tare da juyar da kai gefe.

Fita yayi shima yayi wankan yayi alwala, yasa jallabiyya ya dawo dakinta tana kwance gefen gadon lokacin har an tada sallah da kyar ta tashi yaja su sukayi sallahr suna idarwa ta 6ingire bisa dardumar sai barci, kamar ba ynz ta tashi a barcin ba,ya fada yana murmushi tare da daukanta ya maida ta kan bed ya cire mata hijab din fuskar ta ya kurawa ido har lokacin murmushin bai bar kan kyakkyawar fuskar shi ba wata doguwar sumba ya manna mata a goshinta sannan ya koma ya zauna ya cigaba da adhkar dinsa kamar yadda ya saba.



*_Mrs salees mu'az_*


Idan na samu caji zuwa dare zaku kara jina 馃檵馃徎鈥嶁檧

*💝NIDA YAH SAYYADINMU*💝


_By_


*Ummu Hanan*


*_🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATED_*


<<<16>>>


***Akan idonshi gari yayi tangaran dan dama baya komawa barci da asuba, tashi yayi ya gyara gidan sannan ya shiga kitchen tea ya dafa da kayan kamshi yadda yaga Amminsa nayi ya zuba a flask ya soya wainar kwai komi ya h'ada yakai falon ya jera a k'asan carpet sannan yayi wanka ya shirya cikin dark blue din jeans da farar riga mai dogon hannu,  ya fesa zaunannen turarenshi mai sanyi da d'adin kamshi,ya fito ya nufi dakin ta.

Tashinta ya dinga faman yi amma taki tashi, data bude idon saita mayar ta rufe,kinsan Allah idan baki tashi ba zan k'ara maimaita abin jiy.....ai kafin ya k'arasa fada ta tashi tana cewa na tashi dan Allah kayi haquri kamar zatayi kuka murmushi yayi ganin yadda tayi saurin tashi, hannun ta ya kama ta sauko daga gadon muje muyi break ko??.ya fada yana kallon ta wanka zanyi ta bashi amsa ok to muje.

Falo suka fito duk tafiyarta ta canza, zaunar da Ita yayi bisa kujera yace bari inje in h'ada maki ruwan wankan ko??, kai ta d'aga ba tare datayi mgn ba,  yauwa ayshaana ya fada tare da sakin hannun ta yayi hanyar fita kallo ta bishi dashi sosai yayi mata kyau cikin kananun kaya ko dan ba saba sawar yayi ba.  wai ayshaana dama tunda ka gama ganamin azaba ai dole ka canzamin suna ta fada tana yatsina,bai d'ade ba ya shigo dakin muje inyi miki wankan ko??,ya fadi yana kamo hannuwanta a'ah ka barni zanyi da kaina ta fada tana cire hannun ta daga nasa.


Wanka tayi sannan tayi brush, ta fito bata sameshi a falon ba ta nufi dakin ta tsaf ta sameshi an gyara ko ina an fesa room freshner sai kuma taji duk ya bata tausayi ganin yadda yake faman hidima da Ita a hankali ta shirya cikin atampa pink color riga da zani ba karamin kyau suka yi mata ba,kwalliya tayi sosai ta gyara gashinta ta daure tasa fashion din sarka da dan kunne da abin hannu duk pink color,  Masha Allah! kar kuso kuga kyawun data yi ta fito a amaryarta sak👌🏻tana gaban mirror tana fesa turaruka ya leqo yace tazo su karya,amsawa tayi shi kuma ya koma.

Sak yayi yana kallon ta bayan fitowar ta,sosai kwalliyar ta dauki hankalin sa,a hankali ta karaso ta zauna tana cije baki ya hada musu tea sukayi break.wai kuma sai taji tana jin kunyarshi shikam idonsa a kanta ya karya ji yake kamar ya hadiyeta shifa mamaki ma yake yi wlh yadda yaji sonta ya masa mugun kamu lokaci da'ya.


Ranar ko kasuwa bai fitaba yana gida, liqe da Ita tun tana shasshareshi tana kakkaucewa harta fara sakin jikin ta dashi.


Ranar kam tasha tarairaya iri2 da gata ganin haka yasa ta k'ara lafkewa tare da zuba sangarta kala2, gidan Ammi kawai yaje ya gaishe su ya dawo dan duk hankalin shi na kanta.


***Da dare kam tun kafin ya fara komi ta fara kuka tana roqonshi hadi dayi masa magiya,  dan Allah yah abdallah kayi haquri kayi min rai wlh da zafi kuma wajen bai warke ba.

Tausayi ta bashi sosai saidai a yadda yake jinshi sam bazai iya d'aga mata kafa ba,inko ya kyaleta to kuwa shi zai shiga mtsl uhm kaji su yah sayyadi da samun guri koda da ba Ita din ya yake yi🤔,pls ayshaana ki nutsu a hankali zanyi miki ba zakiji zafi kamar jiya ba kinji?, ya rada mata cikin kunnen ta cikin rarrashi a haka ya samu dai da kyar ta yadda saboda irin kalaman daya dinga antaya mata masu matuqar d'adi,saidai cikin zuciyarta tsoro ne fal da tararrabi.

Ranar ma kukan data sha ba kadan bane,magiya iri2 amma bai saurara mata ba dan kuwa bai cikin hayyacinsa saboda ni'imar da Allah yayiwa humaira ba karama bace ga kuma irin gyaran data sha gurin umma da sauran yayyenta.


*_After 2 weeks_*
"Ba karamar shakuwace ta shiga tsakaninsu ba cikin sati biyu,kowa ya saki jikin sa da dan uwansa abin sha'awa inka gansu ma bazace ba auren soyayya bane,saidai mtslr da humaira ke fuskanta da yah sayyadin nasu yawan buqatar dayake da Ita sam bai barinta ta huta kullum cikin buga game suke wataran ji take tamkar ta gudu dan wani lokacin ma har daga kasuwa dawowa yake yabi ya isheta da fitinarshi.


Tafe yake kan machine dinshi yana tuna irin dramer da suka sha da safe kafin ya fito wai lallai saita bishi kasuwar harda dauko hijab. murmushi ya dinga saki yana tafiya,  kiran wayarshi da akayi ne yasa ya gangara gefen titi ya tsaya, tare da zaro wayar daga aljihunshi, *my ayshaa* sunan daya gani yana yawo bisa screen din wayar smile ya saki sannan ya d'aga tare da fadin yadai babyna??, cike da shagwa6a take fadin tun dazu ina ta jiran ka baka dawo ba kuma lokacin dawowarka ya da'de da wucewa,   hannun shi yasa a kanshi yana yamutsa sumarshi data sha gyara yace ayyah babyna kinsan ban samu zuwa daurin auren wnn friend din nawa ba da mukayi school tare shine dana tashi daga kasuwa naje gidan shi nayi masa Allah sanya alkhairi, toh ynz kana ina ? ina hanyar dawowa Babyna,   Allah ya dawo dakai lpy Ameen matata.

Marairaicewa tayi tace dan Allah yayanah ka siyomin chocolate kaji?, gsky shan zakinki yana yawa babyna duka yaushe na siyo miki chocolate din?, yaufa sati da'ya ta bashi amsa tana k'ara marairaice murya,  yau kwana hudu ai ina sane da lissafin,to nidai dan Allah ka siyomin ta fada kamar zatayi kuka ,ok zan siyo dama ina daf da karasawa shoprite yauwa yah sayyadina ni kadai Allah ya dawo min dakai lpy Ameen my ayshaa saina dawo, yana shirin kashe wayar ta aiko masa da wani dogon kiss, lumshe ido yayi tsigar jikinshi na tashi.


*_Mrs salees mu'az_*

adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *