Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Sunday, October 11, 2020

QURUCIYAR JUMMAI COMPLETE HAUSA NOVELS

adsense here

QURUCIYAR JUMMAI COMPLETE HAUSA NOVELS

 [06/01, 21:03] ‪+234 812 140 7930‬: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

*QURUCIYAR JUMMAI*

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

🌸🌸🌸🌸🌸🌸


*HALIMATU SADIYA MUHAMMAD*

*L££MA*💞


*@AM££NCI WRITER'S ASSOCIATION*📚✍🏻



*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*


*GARGADI*

*wanan littafi ban yishi dan cin zarafin wata ko wani ba,suna ye,da wurare da ke cikin duk ansa ne domin ya kayatar da masu karatu*


*TUNASARWA*


*a guji juya littafin ko  ta wane irin tsiga ne,domin malakin marubuciya ne*


 

*SADAUKARWA*


*na sadaukar da wanan littafi gare Ku iyaye na a bisa namijin kokarin da kukayi wurin tarbiyarta dani,bani illimi both western and Islamic educationa,ina alfahari daku a duk inda Nike,without u am nothing confia to who I am today.jazakallahu fil jannah*


*JINJINA*

*GARE KU*-


*MEMBERS NA AMEENCI WRITERS*


*AMEENCI FANS 3*


*WRITERS ONLY*


*WATA RAYUWAR FANS GROUP*


*COMMENT NOVEL'S*


*MY NOVEL GROUP*


*SURBAJO 4 LYFE*


*R&A KITCHEN*


*MACE KYAUTAR ALLAH GROUP*


*CHIEF'S CORNER*


*YAN MATAN HUTU NOVEL GROUP*


*ABOVE ALL ADMINS NA WATA RAYUWAR FANS;MOPOL,RUKKY,MEELAT AND LEEMA JAZAKALLAHU FIL JANNAH*


*DA SAURAN GROUP DIN DA BAN SAMU RUBUTA SUNA YENSU BA*


*ALLAH  BAR ZUMUNCI AMIN*






*1-2*





Dan dazo yara ne akkala sun kai su goma,suna biye da wata yarinya wadda bara ta wuce shekaru  goma ba,sai waka suke rere wa,kamar haka;


Wata ke fadin;jummai, jummai,jummala,,,,,,,


Sauran yaran na amshi,kamar haka;mai jagwalin ido ba karfi sai tonan fada.


Jummai ce ta juyo ta murguda masu baki,tana cewa dana tona,na tone June.


Wata yarinya ta amshe,jummai mai kan kwakwa,cibike mai katon cibi


Sauran suce eyeeerr mai katon cibi.


Haka suka yita mata waka har suka rakota kofar gida.


Ita ko sai shan majina take, hanunta guda na baki yana tsutsar babban yatsarta,guda na kanta tana faman Susan dumbujin sumar kanta wanda yayi jajawur saboda tsabar dirty da kasa da yara suka tula mata a wurin wasa, domin duk yadda a ka daura mata dan kwali sai ta yar dashi,haka takalmi.


 

Umman suce ta leqo data Ji hayaniyar yara.


Ta riqe kunen JUMMAI.

Tace me kuma kika barkato yau?


Wata bakar yarinya,gajeruwa Wanda ta fisu kiba,tace umma jan MU tayi gidan sale mai lesson, wai muje leken shi  ta ramin get din gidan shi yana wanka.


Shine aka kama mu, yasamu kama kune, bayan yace mu wuce ta fara zagin shi cikin waqa.

Sale sale salele


 Bakin kwarto

Salele


Amalala

Salele


Kullum sai ya shanya katifar shi

Salele


Mai gadin gidan alhaji ammany

Salele


Barawo kaji

Salele


Axxalumi

Salele.......


Shine yasa aka kamo ta ya zane ta,yasa rabe ya mata ature da kasa,muko yace mu rakata da waqa har gida.


Umma tace ya mata kyau ai, jubeta kamar mahaukaciya.

Kuje gida Alawiyyah.

Ke kuma wuce ciki kiyi wanka.


Daga murya tayi tace allawiya mu hadu gurin mai masara bakin titi....


Umma tayi mata wanka, ta wanke kan nan sosai da gaban ta Wanda yake cike da qasa.


Vaseline umma ta shafe ta dashi ta Saka mata purple riga yar kanti, sai black hulla.


Tace ci abinci kije ki tsare ma yayar ki masara ta dawo tayi sallah.


Da yake bai fi taku goma ba daga gidansu zuwa bakin titin.

Tana zuwa daga gefe ta tsaya.


Aysha ko kallon ta bata yiba tana ta aikin gasa masaran ta.


Wani yazo yace nawa nawa masarar?

Aysha tace qarami naira talatin

Babba naira hamsin.


Jummai tai caraf, karya take Mallam.

Karami naira goma

Babba Naira ashirin.


Yace ya akayi haka.

Jummai tace gidan mu daya, haka nan aka kasa mata,ita ke qara kudi Dan tsabar keta da bakin ciki,kada ya qare da wuri, ta koma tayi aikin gida...


Mutumin yace tunda haka ne bai saya.


Aysha da mamaki take kallo jummai.


Haka mutane suka yita zuwa sayan masara jummai na korar su, wasu su saya, wasu su wuce.


Aysha ido cike da hawaye tace,haba jummai menene dalilin ki nayin haka,masarar nan fa kwanar sa uku a gida ba a sai da ba,yanzu idan umma taji labari kin San bara taji dadi ba.

Tace oh yanzu ma zanyi kashin kasuwar da tushe,tunda cutar mutanee ake yi,masarar kwana uku ake sayar wa a matsayin na yau.



Tace wai me ma ya kawo ki ne?

Tace sallah akace kizo kiyi


Aysha tace shine bakyi fada min ba tun dazu?


Jummai tace yanzu ai kin sani ko?""tana zarey mata idanu.


Tashi tayi tace gashi nan sai na dawo.


Zama tayi ta budea lema ta rufe fuskar ta""wai kada a ganta tana gashin masara""

(Oh ni halima,da magrib ake shiga lema,ba ruwan sama, ba rana)


Wuta taba masarar sosai ya babake,yadda ba wanda zai saya, sai data gasa da yawa, ta kashe wutan duka.


Sai tsaki take tana duban hanya har yanzu aysha bata dawo ba


Gashi su Alawiyyah sunki fita wasa.


Can sai ga dan dazo yan wasa maza da mata, ai da gudu tabar kujerar masara ,tayi wurin su.


Tace rabe samo kwali mai karfi,salama SAMo bakar leather.


Bayan sun  samo ta yayanka,ta shirya cikin ledan, yayi kamar damin kudi, sanan ta nade shi,tace alawiwi aje gefen titi.


Gefe suka koma,suna jira suga wanda zai dauka.


Aka ci sa'a kuwa sai ga sale mai lesson, yasha wanka, sai kumbo yake""as fa babban yaro""....


Wai wai gawa yayi,yaga ba mai kallon shi,ya dauka cikin style...

Jummai tace yau zaka ci ubanka a hannu na.........



*L££MA*💞

[07/01, 14:41] ‪+234 812 140 7930‬: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

*QURUCIYAR JUMMAI*

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

🌸🌸🌸🌸🌸🌸


*HALIMATU SADIYA MUHAMMAD*

*L££MA*💞



*@AM££NCI WRITER'S ASSOCIATION*📚✍🏻





*3-4*





Fuska a murtuke ta isa wurin sa,cikin daga murya tace Mallam bani kudi na daka dauka.


Yace wane kudi.

Tace na cikin bakar leather.


Yace kina haukane,ni ban san me kike fadi ba.


Tace yanzu zan nuna maka kaidin mu na mata(tau)


Rike masa riga tayi,ta aza kuka,wayyo Allah Mallam ka bani kudi na.


Mutane suka fara taruwa.

Aka tambayeta lfy?


Tace kudi ta aje saman kujera cikin Leda shine ya dauke.


Wani dattijo yace,dan samari k ba yarinya kudin ta,idan da gaskiya ka dauka.


Yace baba qazafi tayi min,ni van dauki komi ba.


Wani saurayi ya taso""da ganin sa Dan shaye shaye ne""yace walai Allah,idan baka bada  kayan nan ba xan farke maka ciki"yana yi yana yamutsan fuska""


Da yake sale nada rabon shan duka,ya kafe bai San maganar kudi ba.

""Bawan Allah,a tunanen shi kudi ke cikin ledan""


Su alawiyya suka yi Dan dazo suna qara zuga wa.

Da mutane suka ga yana bata masu lokaci,duka suka fara kai mashi ta ko ina, masu mari nayi.


Ko ni ya bani tausayi.


Da yaga ana batun halaka shi,yace Ku tsaya zan fitar.


Dattijon yace Ku dakata,zai bayar.


Da jummai taga haka,ai kafa mai naci ban baka ba,taja zugarta suka sulale,sai gangaren subahana.


Ko da aka bude Leda,tulin kwalaye ne ciki.


Haba kowa sai sallati da mamaki dauke a fuskokin su.


Suna takaicin yadda Yar kankanuwar yarinya ta bata masu lokaci,tasa suka zalunci bawan Allah.


Dan shaye shayen nan yace alqur'an na kama yarinyar nan sai dai uwarta ta haifi wata.


Sai lokacin Aysha ta iso wurin, taji abunda ya faru,gashi anyi masu watsi da kayan Masara cikin kwata.


Hakuri taba sale,ta kwashi sauran kayan zuwa gida


Da umma taji lbr tace yau mai hana inba Yar banzar yarinyar nan kashi sai Allah.


Baban su yace adu'a shine kawai mafita ba duka ba.

Sai dana  hana ki daurawa yaran nan talla amma atafau kin qi bari...


Ya shige dakin shi.


Suna haqi suka isa gangaren subhannah.

Tace yauwa amina yanzo wurin wayan can zamu mu hanasu hira,daga gani dan iska ne, Baku ga yana kokarin rungumeta ba,shege qaton banza,azzalumi.


Tsaya sukayi kusa da masu hiran,gashi yana son making love da yarinyar,amma shegun yaran sunqi wuce wa.


Can yace kai Ku wuce inda aka aike Ku.

Jummai tace wasa muke yi


Dole ya hakura suka canza wurin hira.


Allawiya tace sai ina zamu kuma qawali


Tace yauwa muje Satan apple, dama yau ake sauke wa.


Babban wuri ne,kamar store inda yan company ke sauke apple domin yin juice.


A hankali suka lalaba.

Rabe yace yanzu ya zamuyi MU diba kunga akwai wutar nepa.


Jummai tace na Iya kashe meter, audu daura ni saman wuyar ka.


Tace Ku matsa kusa Dana kashi kwali guda zaku sunguma.

Suka ce tau.


Duka wa audu yayi ta haye wuyar shi,ta kashe meter ai da sauri suka dau kwali guda suka sheka


Sai kwanan gidan su.


Rabawa akayi,kowa ya kwashi nashi, akayi sai da safe.


Sai lokacin jummai ta tuna da aika aikan data wa umman su.


Tsaye tayi a zauren gidansu har ta fara gyangyadi,taji an hasketa da tourch light.

Da sauri ta bude ido.


Baban su yace ke me kike yi anan?


Tace ba umma bace zata Zane ni.

Yace da kika mata laifin me?

Ta tura baki oho mata.


Yace wuce ciki ki kwanta,ni rufe gidan zan yi.

Dakinsu ta wuce ta haye gado ta kwanta,da dirty,qura da kazantar data kwaso wurin jan fada.


Da safe,umma ta tada su sukyi sallah.

Aysha ta share gidn, tayi wanke wanke,umma ta Dama masu kunnun tsami ya.

Da yake jummai bata aikin komi.


Umma tace dauki kunun ki kisha ki kama hanyar makaranta ko sisi bazan baki ba yau domin ke kika jamin asara jiya.


Tace ni dai umma ban shan kunun gaskiy ki bani kudi na sayi masa.


Tace ki mutu da yunwa.


 

Jakar buhunta ta dauk buuuu.

Tabar gidan.


Gidan su allawiya ta shiga da sallama.

Tace ina kwana Maman MU.


Tace lfy lau, yasu umma?

Tace lfy.


Allawiya ce zaune saman carpet na Leda tana kallon NTA.


Jummai tace kan uban can.

Yanzu ke ko shiryawa bakyi ba?


Mun fa yi lattice""duk iskncin nan na jummai tana tsoron bulala""


Tace ke ba wanka zanyi ba,bara na wanke jiki muje, domin ko tea bazan sha ba"kullum ita Maman mu tea tea""

Ni duk ya isheni.


JUMMAI tace tab ke kin ma samu har kina yan ga,gamu nan kullum kunu.

Ni vari nasha kafin k shirya.


Shanye tea tayi tas da zungureren buredin ta.


Wanke hannu da kafa allawiya ta yi,ta lafta vaseline, ta dauko yamutsatsen uniform dinta cikin kayan wanki (milk and marron colour) 

Sawa tayi,ta dau littafi kwara gida bako penc,tace muje.


Maman su ta mika mata naira hamsin""gashi kudin tara inji Baban Ku""

Sanan ina jakar ki?


Tace mama yau juma'a fa komi bama yi sai wankin allo.


Tace Ku dawo lfy.



Suna tafe suna wasa.

Allawiya tace ina hijabin ki.

Tace yana cikin jakka.

Tace kin dai San halin mal.ali mai IRK,gara kisa.

Dama uniform din karamin riga ne milk colour mai guntun hannu,sai na saman marron  zuwa guiwa mai hannun vest,sai karamin hijab milk.


Wani babbban get suka nufa a sama an rubuta""IBB PRIMARY SCHOOL MINNA""


ko da suka shiga an gama assembly.

Uncle poul ne bakin gate ya tara yan latti.


Jummai tace kin ga abunda kika ja mana ko?


Allawiya tace yanzu mene ne abun yi?

 Jummai tace kawai mu gangara masallacin juma'a mubi layin sadakar nono da naira goma goma.


Ta zaro idanu,akwai nisa fa, yaushe zamu kai?


Jummai tace shiyasa nace mu kama hanya yanzu,koda zamu is a,a dai dan mu.


Haka suka kama hanya basu isa ba sai 12:00pm""kasan cewa akwai nisa.


Wata dattijuwa sanye da fararen uniform""daka gani Yar agaji ce""

Yace yarana idan sallah zakuyi ku shiga daga cikin massalaci,nan bakin hanya ne.


Alla wiya tace wayyo Allah jummai ga malla'akar mutuwa.


Tace dallah can bakauya,kece bakuwar zuwa nan,almajira ce fa.


Ta kalli Matar ta murguda baki, ba sallah ya kawo mu ba. 



Koda aka iddar da sallah,suna gaba cikin layi,su aka fara ba sadaka,suka sake bin layi,sun amsa yakai sau uku,sanan aka gano su,ka kuresu.


Haka suka koma gida da nono cike da leda.


Kodata koma gida, baban su na kasuwa,umma kuma ta Shiga makwabtan su""gidan su allawiya""


Aysha ce zaune ta dawo daga schl,da uniform nata""white Riga, white hijab da wando blue"""(government technical schl  minna kenan)


Dumamen tuwun masara da miyar busasan kubewa na jiya take faman ci.


Tace jummai kin dawo?

Da ban dawo ba raki ganni.


Uhmm ga abincin ki can a kitchen.


Yadda jakar buhun da hijabi da takalmi tayi wurn, ta shige dan madaidai cin kitchen din nasu, tana bude marfin kwanun,zazafen tuwo ta gani.


Tace lalai ma Aysha yanzu wanan ne abincin?


Tace eh.


Tace ai shinkafa ce abinci, wannan kam tuwo ne""ta karkato kwanun har miya na zuba.


Ko uniform bata cire ba,ta Saka slippers tana fita taga allawiya zaune waje tana kuka.


Tace alawiwi mai jagwalin ido,ba qarfi sai to nan fada,,,,


Waya bubuge gigin yar kan nan?


Tace ba yaya nafi'u bane,wai dun ban dawo da wuri ba shine ya zaneni.



Kin ci abinci halan?


Tace A 'a


Tashi muje gidan yan karas.


Tace ahhh bakin kasuwa nefa?


Jummai tace sai Me,haaka zamu zauna da yunwa.


Kama hanya sukyi sai gidan yan karas, saman bola suka hau sunata tsintan rubabun karas, lemu da mango.


Sai da suka cika leda,jummi tace mu biya wurn babana.


Tsalaka titi sukayi sai rumfar shi,inda yake kasa kayan koli.


Gaishehi sukayi,yace daga ina?

Jummai tace gida.


Yace barin maki cefanan.


Sugar ya saya kulin murtala,kanwa,omo, maggi sai gishri duk kullin murtàla.


Yace yauwa gashi,ga naira goma Ku sayi alawa,Ku duba hanya.


A hanya sukaga wasu yara na yar cabal, zama jummai tayi tace zanyi,sukace Yar cin hannu ne

Tace ta amince.


Allawiwi tausaywa yaran tayi 

Sai jummai ta cilla dutsen sama tacabe, haka ta canye duwatsun ta dandaki hannun yara.


Aka mai da duwatsu yaron shima ya fara,ai tana ganin ya kusa cinye wa, ta mike tana na waqa; Allah ya hana carafke,annabi ya hana carafke,shedan yace sai anyi, nidai nace bana yi,Ku kuma kunce sai kunyi.


Hanya gida suka kama, suna shiga umma tace daga inna?


Tace naje daukan cefanai ne..



Tace badan baban Ku ya hanani bugunki ba,da  sai jikin ki ya fada maki.


Allawiya je gida,kema tube uniform din kiyi wanka...


 Washe gari Saturday, umma ta shirya ta,tace kada a tsaya wasa ki tafi islammiya kinga Antyn ki tun dazu ta wuce.


Tace wai Aysha.


Umma tace bana hanaki kiran  ta kai tsaya ba?


Tace ah in tana sun nce mata anty tayi aure mana.


Umma tace tana jss  2 din zan mata aaure?

Ke Yar primary  6 kiyi auren mana.


Ta tura baki ai niba yar iska bace,tayi waje.


A lungu taga allawiya,tace sai ina.

Islamiyya mana

Jummai tace yanzu zuwa kayiyi da gaske.


Allawiya tace

Kin manta yadda satin can mallama hadixa takai qarar mu,mallam babba ya AIkO a kama mu?

Nidai yau zanni.


Naji yanzu tsaya mudan yi Jan fada sai mu wuce.


Kofar gidan wasu Yar bawa suka tsaya.


Iche jummai ta miqa ma Alawiyyah, yita buga gate din yanzu zan rera waqa.


Bugun gate ta fara yi

Zabiya kuwa ta fara aikin ta;


Yar bawa masu kwallo kwallo da duwawu suke tuqin tuwo,,,,,, 


Babu komi cikin miyar yar bawa sai tankwa,,, ,,


Wani saurayi ya lalaba ya kama allawiya..


Dutse jummai ta kwalla mai ya sake ta da sauri.


Suka sheqa,jummai tace shegu masu fitsari a tsaye jikan oduduwa.


 Zama sukayi su huta, sukaji jiniyar motar  yan sanda..

Jummai tace wata sabuwa, me nene ke faruwa kuma?


Allawiya tace ke manta yaune auren Aysha babangida""diyar former president general Ibrahim badamasi babangida""


Jummai tace muje.


Alawiya tace saman tsauni nefa gidan, ta yaya ma zaa bari mu shiga 


Jummai tace bakar makaryaciyar banza, gidan dake London street..

Tace walahi saman tsauni ne, inda kunada TV da kingani ana nunawa.


Tace nadai Ji,muje.


Da kyar suka hau tsaunin,security ne birjik, rike hannu sukayi suna tafia wani sojar yace"hey where are u going?


Jummai tace mamata na ciki, tana kokarin wuce wa


Yanka mata mari wani yayi.


Ihu tayi,ta zube kasa.


Allawiya ta aza hannu aka wayyo ya kashe ta ..................



















*L££MA*💞

[07/01, 20:50] ‪+234 812 140 7930‬: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

*QURUCIYAR JUMMAI*

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

🌸🌸🌸🌸🌸🌸


*HALIMATU SADIYA MUHAMMAD*

*L££MA*💞


*@AM££NCI WRITER'S ASSOCIATION*📚✍🏻




*5-6*



Sai jijigata allawiya keyi,amma shiru kake ji.


Sojojin kuwa basu bi ta Kansu ba.


Wata black Prado jeep ce tazo wuce wa, ganin yara biu""guda na kwance kamar matata,guda na duqe tana kuka.

Yasa motar tsayawa.


Wasu hadadun guys ne,zaune a back sit orners corner, sai driver a gaba.


""Muhammad babangida kenan da Al-ameen BABANGIDA""

Diyan general Ibrahim badamasi babangida yara masu class,masu tarbiya da sanan darajar dan Adam...


Chief security ya sheko,yace sir.


Sauke glass din akayi.


Muhammad yace"what's wrong with those children.


Cikin pijin English nashi yace;Sir they are trying to get in, when we stop them, DAT sturbon 1 get down.


Al-ameen yace "Bros let's go and see""


Fita sukayi cikin natsuwa.


Shadda ce a jikin su fari sai aikin wuta da akyi mata blue sai black shoe dake kafar su..


Muhammad yace sannu yarinya.

Alawiyyah tace uhm.


Yace meya faru ne.

Ta bashi lbr duk yadda akayi tunda ga tura su islamiyya har zuwan su wurin""da take Matsoraciya CE""


Duk suka fashe da dariya hadda securities din.

 

 Yace dama bata da lfy ne ko tana da wani ciwo b

Ne da yakan taso mata akai ta asibiti?


""Dajin haka gaban jummai ya fadi,domin kuwa lafiyar ta kalau""


Adu'a take cikin zuciyar ta kada allawiya tayi kwaba.


Allawiya tace eh

Iskoki gareta(aljannuh)


Al-ameen yace "I think these children are putting up an act.


Muhammad yace""ya I know there is nothing wrong with that girl""


Yace sergeant SANI

Ya amsa yes sir..


Pray for her..


Karatu al-Qur'ani mai girma ya fara..

Nanauyar ajiyar zuciya tayi..

Tace ka bari,ka bari,zamu wuce,mun zo taya Ku murna ne...


Yace Ku suwaye

Tace aljannu

Har Ku NAWA?


Dubu saba'in...

Daga ina kuke..


Kasar misra...


Zaku fita ko sai na kona kuuuuuu..


Tab taya zamu zo buki mu koma gida hannu rabbanah..

Sai an bamu abinci,lemu da kayan rabo...


Shine bukatan kawai?

Ehhhhhhhhhhh


Ku fita sai a baku.


Wayau kuke mana,mun San halin ku yan Adam da saba alkawari..


Muhammad yana murmushi yace munyi alkawari zamu Baku,ku rabu da diyar mutane..


Al-ameen babu abunda yake sai dariya har da riqe ciki.....


Attishawa tayi,ta bude idanu a hankali..


Allawiya tace sammu Yar uwa..


Su muhammad suka ce Allah tsare gaba,suka koma cikin motor, driver yaja.



Manyan Jakuna guda biu aka basu mai photo amarya,shake da kayan ciye ciye..

Chief security ya daura su saman bike yace su fadi gidan su..


Alawiyyah tace anguwar kaje,wurin new market...

Har kofar gida aka sauke su..


 Koda ta shiga, umma taje kasuwar kwadabe,Aysha ce a gida, tana shirin fita wurin gashin masarar ta..


Tace daga ina kike jummai?


Tace ban sanni ba,Yar sa ido..

Yanzu ke kenan kullun jan fada;baki bar kowa ba a unguwar nan?

Ba Yar bawa ba,ba hausawa ba,ba inyamurai ba ba nupawa ba.


Kullum sai an kawo qarar ki,keba ga boko ba,baga islamiyya ba,sai yawo kamar wadda taci kafar kurege..


Wane irin *QURUCIYA NE HAKA JUMMAI*?


tace eh din,ba ruwan kowa dani, lokacin naki waya San irin ta'asar da kika barkata.

Ai an ce quruciya Dan gin hauka....


Kiyi sauri nidai ki kwashi kayan wahalan ki,ki fita.


Masara kusan sati guda, yaqqi qarewa, amma dan tsabar zallunci kullum sai an gasa...

Aysha tace Allah shirye ki,ta kama gaban ta.


Zama tayi ta bude jakar,fried rice with chicken ne cikin take away,sai babban kwalin 5 alive.

Sai meo,BUK,babban calender mai photo amarya.

Tace wai su komi photo amarya,bana ango?

Was ya sani ma ko tsoho ne,mumuna..


Hankali kwance tace duk kayan nan buye su zanyi sai Monday inje makaranta dasu,in nuna ma yan class dinmu,Susan nima naje auren, hadda abincin duka zan aje cikin jakar kayana...

""Allah sarki quruciya dangin hauka""'lol



Umma ce ta dawo niki niki da kaya..


Tace yanzu ke umma dan tsabar rashin sanin abun yi da kudi,ga jibgin masara can ba ta sayar ba kin qara jibgo wani, hadda buhun danyar gyada...


Tace Mara kunyar banza rufe min baki..


Wanan masarar dafa mata zan rinka yi da rana taje talla kasuwa, wan can kuma ta rinka gasawa da dare....


Gyada kuma da yawon banzar da kike yi cikin unguwa, dafa maki zan rinka yi,kina zama bakin titi, duk gwango naira biyar...


Tace haba umma, talla fa haramun ne a musulunce""mal.babba ya fada muna..


Ai ba yawon talla zakyi ba,sanan shi m.babban uban wa ya fada mashi, ko shine zai ciyar damu ko ya biya maku kudin makaranta?



Tau ai Baban mu ya hana a daura mana talla..


Walahi dole ki min talla..


 

Da yamma aka dafa mata kyada aka kasa a tirey..


Umma tace fito ki tafi..


Tace tau""domin tasan abunda ta shirya"


Tana fita, ta samu babban Leda ta juye gyadar duka a ciki..


Bata tsaya bin taka allawiya ba,domin tasan halin ta da bakar gulma""


Islamiyya ta nufa cikin sanyn jiki,mal.babba na ganin ta ya kama kunenta,ta kunne ya daga ta sama.


Yace sai yau kikaga daman zuwa makaranta?


Tace walahi sati na biu banda lfy, yanzu ma sadaka na kawo amin adu'a.


Saketa yayi,ya amshi ledar gyadan,yace shiga aji ayi adu'ar dake.


 An tashi islamiyya ne, tana tafe tana waqa""as usual""

Amma wanan na islamiyya ne,kamar haka; al karimu mai girma Allah shi kadai,shi yakan bamu rai,shi yakan dauki rai

Zana Baku labari yan uwana kuji gidan wuta da aljannah zabi zakuyi,wanda yabi aljannah shine mumini,Wanda yaqi aljannah shine kafuri.


Daren wuya daren nadama, daren da bawa yakan yi kuka,in na tuna kwanciyar qiyama,zuciyata takan yi sanyi,ba uwa can, ba uba can,ba abokin gudu da tsira,in kayi hairan, ka iske hairan, in kayi sharan ka iske sharan..


Tataro muje fatimatu,tataro muje matabata,ba gidan mune ba duniya,ba gidan mune ba gidan aro,anyi duniya domin wa, anyi duniya domin annabi muhammadu(S A W)gashi ya bada baya yabar wasu, wasu su bada baya subar wasu, muma mu bada baya mubar wasu...


In babu tsarki babu alwala,in babu alwala babu sallah,in babu sallah babu addini mutum dashi da dabba babu bambanci.......


Har ta isa gida, umma tace gidan uban wa kika kai min gyada?


Tace sadaka nayi dashi a islamiyya...


Tace yau sai na maki bulalan naira Dari na,duk wanda yamaki tsaya...


Haka ta rinka rabe rabe har Baban su ya dawo sallar isha'i


Yace auta lfy?


Ta fada mashi yadda sukayi da umma.


Yace ke saratu(umma)ya akayi kamar Yar yarinyar nan ki daura mata talla?


Tace na gaji da ganinta haka kullum sai gantali cikin unguwa, sanan yau sai na mata dukar kudina


Yace nawa ne kudin?

Tace duk kwanun gyada naira talatin, kwanu uku, leda naira goma,itace naira ashirin.


Yace ga naira Dari shike nan ko?


Tace bai hana gobe in daura maki wan..


Zama tayi a dakin Baban su,sukaci abinci""faten dankalin hausa da wake ne""


Umma gidansu allawiya ta shiga, taba maman allawiya lbr abunda jummai ta mata.


Tace ga shawara mai zai hana ki dafa mata doya da yajin kuli,yanka naira goma, tunda doyar nada saukin kudi,kuma bata cin doya.


Ni kuma zan rinka dafama allawiya shinkafa da wake da mai da yaji, su zauna nan bakin titi, yan cirani zasu saya tunda babu masu abinci....


UMMA TACE HAKA ZA AYI.







*TAU YA KUKE GANIN ZATA KASAN CE JUMMAI DA ALLAWIYA WURI GUDA DA SUNAN TALLA*?



*ku biyo ni muje zuwa*











   *L££MA*💞

[08/01, 21:41] ‪+234 812 140 7930‬: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

*QURUCIYAR JUMMAI*

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

🌸🌸🌸🌸🌸🌸


*HALIMATU SADIYA MUHAMMAD*

*L££MA*💞



*@AM££NCI WRITER'S ASSOCIATION*📚✍🏻






*7-8*



Ranar Monday ko wanka jummai bata tsaya yi ba,ta kama hanyar makaranta,bata biya ma allawiya ba yau.


Front sit ta zauna, ta aza Jakarta saman desk,yadda duk wanda ya shigo zai gani..


 Class din ya fara cika,duk wanda ya shigo bai bita kan jakar""kasancewar government schl ne kuma primary most of the children basu iya karatu ba,sanan diyar babban mutum CE,ba kowa yasan ta ba,domin ko su jumman basu taba ganinta ba sai a hoton jakar""'


English teacher ya shigo, duk suka mike..

Gud morning sir.

Yace morng,get sitted.


Wari ne yaji ya cika class din.

Yace what is smelling?


Kowa yayi tsuru tsuru


Koda ya matso kusa da jakar jummai,ya taushe hanci,

Yace ma jummai; why did u pollut the class.


Tace bani bace

Yace speak English


Ta rasa yadda rata yi,domin tana jin abunda yafe gadi,amma bata Iya mayar wa.


Ko da yayi checking bag din, ya fita da take away habba wari kamar mushe..


Tace ka bani abinci na,dama shi kake son ci tunda kaga daga gidan masu kudi ya fito.


Ko kallon ta bai yi ba ya fita dashi wake.

Allawiya na can daga baya sai dariya ta ke yi


Tun daga ranar duk inda taga English master sai tace ma yara ai Barawo ne,daga gidan masu kudi aka bata abinci tazo dashi makaranta ya dauke.


Sai da rana guda ya zanne mata jiki, sanan ta Shafa masa lfy.


  

Yau koda suka dawo daga schl an dafa ma jummai doya, allawiya kuma shinkafa.


Bayan ta tube uniform, taci abinci..

Umma tace yi sallah ki dauki doyar ki tafi.


Fita tayi kofar gida tace walahi umma ban zuwa tallan doya haka kawai ana zaune lfy...


Umma tace kada ki bari a kama min ke.


Tace sai dai ki kashe ni walahi banyi.


Kama hanya tayi zuwa gidansu allawiya,can ma ta iske Maman allawiya na fama da ita ta dauki tallan.


Magana tayi ma allawiya a kunne,suka taba, ai nan da nan suka sheka a guje..


Mama na ina zaku,ko kallo bata ishe su ba.


 Basu tsaya ko ina ba sai bakin gate na siyona church,bukin engagement akeyi na yan church din.


Ga abinci iri, iri sai police band dake tashi.


Serving Kansu suka yi,sai da suka koshi,jummai ta fara dikar rawa,sai daf da magrib aka tashi..


Suna tafia ta ga wata tsohuwa zaune kofar gida, jummai tace hajia mai dawa mayya

Matar tace shegen yaro ,Allah tsine uwaka.


Jummai tace sai dai uwarki tsohuwar mayya.


Ta sheka,allawiya na biye da ita.

 

A gida kuwa, bayan sun gudu ne Aysha ta dawo daga tallan dafafan masara,umma ke fada mata yadda sukayi.


Tace kema umma da nacii kike,jummai har guda nawa take da zaki na daura mata talla,wadda babu komi cikin kwakwalwarta sai zallar quruciya.


Umma tace idan ba haka na mata ba,bara tabar yawace yawacen banzar nan ba.


Tace dan Allah umma kibar biyewa zugar mutane akan jummai,ni dinan na isa in maki duk tallan da kike so.


Yanzu bara nayi sallah na dauki doyar zuwa tasha baa rasa masu saya ba.


Umma tace Allah maki albarka,ita kuma ya shiryata.


Amin umma


Oh Aysha yanzu shike nan bakya da hutu; da asuba kije islammiya,ki dawo kije boko, idan kin daw kije talla,da dare ma talla,ko yaushe Zaki samu lkacin kan ki?


Muryan baba sukaji yana fadin sai ranar da kika dena daura mata talla.


Yace Saratu ban San me kike so ki zama ba,Iya gwargwado ina quqari a kan Ku,amma bakya gani sai kin bata min tarbiyar yara,su kenan Allah ya raya mana, haba Saratu.


Ba inda Zata talla walahi.


Ya juya fuuuu.


Tace Aysha aje maci gobe, je kiyi sallah isha'i ki tafi islamiyyar dare, tunda ja'irar yarinyar nan taqi dawo wa.



Da su jummai suka dawo gida, baba ya hana umma dukan jummai dole ta kyale ta

Allawiya kam tasha duka wurin yaya nafi'u.



Washe gari su jummai na zaune a class suna hira

""Da yake sun kusa fara common entrance exams na shiga secondary schl.


Jummai tace ko yaushe zamu gama makaranta har muyi aure gashi ance tashin alqiyama ya kusa.


Wata daga cikinsu,wadda duk ta fisu girma, tace nikam aure zanyi da mun gama exams.


Allawiya tace lalai lauratu ZAKI zama Yar iska kenan.


Tace dallah Ku yarane Baku San komi ba.


Bayan sun koma gida,umma tace anshi sayo kuka gidan Maman bello saura ki tsaya wasa..

Tana tafe tana rera waqa bata Masan takai kofar gidan sale ba,Ji tayi an turata cikin gida an rufe gate.


Tace lfy mallam?


Yace yau zan rama iskancin da kika min ranar, mazza tube rigarki ki cire wando, bani kike kira kwarto ba?









*L££MA*💞

[13/01, 19:59] ‪+234 812 140 7930‬: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

*QURUCIYAR JUMMAI*

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

🌸🌸🌸🌸🌸🌸


*HALIMATU SADIYA MUHAMMAD*

*L££MA*💞


*@AM££NCI WRITERS ASSOCIATION*📚✍🏻





*INA masoyyan jummai wanan shafin naku ne,kuyi duk yadda kuke so dashi*


*gaskia nayi farin cikin sosai yadda littafin nan ya samu karbuwa*

*nagode da adu'ar Ku masoya Allah yabar kauna*




*9-10*





Shekewa da wani mahaukcin daria tayi.


Tace Ji yadda kake tadda jijiyoyin kai,kana wani zazare idanu kamar tsohun maye.


Yanzu baka Ji kunya ba?

Kamata Yar kankanuwar yarinya kake cema tube riga tube wandu,kamar wadda ya samu wata uwar mata.


Idan na tube me zaka min?

A haihuwar kaji dai ka haifi iri na.


Kuma ance maka kwarto ko karya nayi?

 


Almaqashi ta dauka,na rantse da Allah idan baka bude min gate na wuce ba,sai na yanke gindin nan,sanan in Tara maka jama'a,in qala maka sharrin da har ka mutu bara ka mance da Jummai ba.



Sum sum ya dauki key ya bude mata gate.


Tace zaka San kayi da mai yi,MU zuba shege ka fasa dan halak sai yanka,TTA wuce abinta hankali kwance.


Tana fita ta sheqa @360,tace Allah na gode maka da kayi in mai baki, nasan da shegiyar can ne mai shegen tsoro kamar farar kura da yanzu ya gama da ita(Aysha).


Data dawo gida umma ke fada masu ai fati na nan zuwa idan sun samu hutu.


"Fati diyar kaunan umma ce daga  kauyen mahuta  dake kebbi state zata zo,warin jummai CE.


Murna jummai tayi""domin akwai  ta da son baki ko din ta basu labarin yan anguwarsu.



Yanzu Aysha bata zuwa talla,sai gashin masara from 8:00pm to 10:00pm.

Idan ta daw schl tayi aikin gida,da yamma taje islammiya.



Jummai kam sai abunda ya qaru na rashin jin ta,islammiya bata zuwa,idan an turata ta wuce wurin wasa,schl din ma sai taga dama.


"Da yake irin gifted child din nan ne,da an koya mata ABU ko sau guda ne ya shiga kanta kenan, ko bata class akayi data amsa BUK din yan class diny ta duba ya zauna kenan,Dan tun  tana primary 3 ta iya reading both English a and Hausa, ga hand writing mai kyau sai dai bata copying note, tana  jin turanci amma bata iya Mayar wa, duk da haka ita ke daukan 1st KO 2nd position a class din.



Su allawiya kam in banda tsabar satar amsa babu abinda ta iya, sai karatun Hausa,idan kaga taci exams sit guda suka zauna a jummai.


Shi yasa da fada ya hada ka da jummai sai tace duk baka kyaleta  ba bara ta baka amsa ba,ko tana son abinka sai tace ka bata, ta baka amsa.

Anyi lokacin da jummai ke sayar da amsa, idan maths and English exams ne, 50 naira each raka biya ta amsa ta rubuta maka, sauran subject din 20 naira each.idan ta taraa kudinta,ta sayo;awara,taliyar fulawa,dawake,gulisuwa,tuwon madara da sauran su.........




Sun fara common entrance exams a sa'a,da yace oral exams ne.

Bayan sun qare ne,suka rabu cikin kewar juna.


Yanzu kam jummai an samu freedom, ba boko,ba islammiya,sai bakar yawo.


Da dare tace su rabe Ku zo muje wurin

Ubale mai kanti dibar madara sukace whhhh muje.



Shago ne babba NA kayan masarufi,mutane ne makil sunata sayan kaya, kasan cewa kayanshi Nada saukin kudi..


Su jummai na isa suka qusa cikin mutane da babban ledar su, su dumbuji madara su zuba, su dunbuji milo su zuba su dumbuji sugar su zuba..


Wani inyamuri ne yazo sayan maganin sauro ya hankalta dash.


Yace hey Hausa pikin na wa for u

U don get promotion be dat

Frm beggin to thieving people property.


Sha una all desame,all of una na hausa ube,how it take worry me?


Jummai tace na me be thief?

I will put zakafi for u now now.


Yace idiot,shege banza,dan iska..


Ta fara waqa;

LA la la lala

La lala

Kwadon ubanka ya tsinke

Saura qashi da dan tsoka.

Yara Ku zo Ku sai nama.


La'anane dan wuta

Suka amsa:

Kafuri


Mai futsari a tsaye

Kafuri...


Hasarare

Kafuri....


Abishi da go ra har wuta...


Ya dauki kata ko ya bisu da gudu

Suka sheka..


Jummai tace kuje gida kuyi bacci,mamar wasa ma yau  bacci take Ji.


Audu yace jummai a raba madarar mana


Tace wanan kayan ba namu bane


Allawiya tace na wage?


Jummai tace baquwar mu

Gobe rata zo daga kauye, kunga bai yuwuwa ta baro kunnu can, tazo birni taci gaba da shan kunnu,sai ta rai na ma gidan mu da wayyau.


Suka ce ba matsala.


Tun da safe jummai ta share dan madai dai cin gidan su tayi goge goge""duk da ba wani abuna azo a gani ke gare suba.


Wanka tayi,taci kwaliya 


Tea tahada mai kauri, ta rufe a cikin jug.


Tace ina ki ka samu kayan tea?

Tace wurin ubale,kuma babu mai sha domin na baquwa ne.


Umma tace abincin sata raki ba baquwar?


Aysha tace wada zata Taso tun daga kebbi state zuwa niger state(minna) aka hadawa tea tun yanzu?


Babu ruwan ki,kuma yau ban zuwa ko ina sai tata iso tasha tea nan.


Aysha tace umma na wuce islamiyya.


Tace a daw lfy.


Yan wasa sunyita sallama ma jummai, amma ta fau taqi fita.


Sai da la'asar fati ta iso, da yake tasan gida kuma babu nisa da tasha, ta karaso da Yar Ghana most go nta kodade.


Jummai najin sallaman ta, ai a guje tayi hanyar zaure, amsar jakar hanunta tayi sannu fati, shigo ciki.


Umma sai murmushi take yi 


Zama tayi saman yagagen Leda carpet dake palour su jummai.


 Jug din tea ta kaw mata da cup.

Umma dai kwanu mai marfi ta bata""faten tsakin masara ne na manja, yaji sure da kyada""


Jummai ta jaye kwanun gefe, tace bashi ZAKI Ciba dan shi kika bari kauye, ga dai shayi nan.


Ai ko ta kafa kai sai data shanye shayi tas, ta kuma shanye fate.


Jummai tace taf wayaga na kauye a birni.


Aysha ta daw isllamiyya,tace ah su fatin dai, yasu gwaggo?

Tace lfy lau.


Ina tsaraba?


Jummai tayi caraf, yan kauye kika San suna kaw tsaraba ko son banza sun fiki,umma ce dama idan zata ta daukar ma kanta qalulan wahala,ayi tsaraba niqi niqi.


Fati dai na sauraran cin mutunci da ake masu..


Da safe masa umma ta aika aka saya ma fati, jummai tace alambaran sai dai fati tasha tea,dan akwai masa kauye.


Fati kam a dadin ta duka biu ta hada.


Da yan maa jummai taja fati, wai zata zaga da ita taga gari.


Daga gidan su allawiya aka fara 

Tace kin gidan  babban aminiyata wadda tazo jiya, duk da gidan haya suke, amma dadi suke ci.


Tace uhm.


Tace nan gidan mai bredi ne,kin san yarbawa qazamai ne, katti kee kwabin flour zindir ba riga duk zufan hammatan su na zuba cikin bredi shi yasa kullum yake  kwantai yadda masarar umma ke kwantai..


Tace muje layin baya, in banda kwasar daria babu abinda fati keyi.


Gidajen nan uku na masifafun unguwar nan ne,tsofai tsofai dasu; Hajia ibra, hajia mai dawa da Hajia taya haka suke kamar mayyu.

Fati tace tab.


Nan kuma gidan zuriar duwayu kenan,.manyan su a yara duk babban duwayu ke gare su.


Suka sheqe da daria.


Nan kuma gidan yan'aljannah duk unguwar nan babu Wanda ya kai su kirki,basu fada da kowa zattausayi, bayin Allah.


Ga gidan mamar murtala, tsuyaya ce, sai mugun son kudi.

Wai kamar ruwan rijiya mtar nan sayar wa take lokacin rani duk bokiti naira goma,tsinaniyar har da kirari akai mata

Money ya dey

Money ya kam.lol


Fati tace ban jin turanci ai, tace duk kanwar ja ce inji jummai.


Tace nan kuma gidan shehu lalura kenan, duk unguwar nan yafi kowa kiran babu, ga cin bashin tsiya,matan shi kuma badai qazanta ba"kin san halin matan hausa wa musamman  sakwatawa"


Yauwa ga islamyyan MU

Azaluman biu ne,mal.Babba da malama hadiza.


Ita mallama hadiza ina mata uzuri sabida bata San zafin haihuwa ba, tunda bata taba haihuwar ba.


Shi kuma Mallam babba ma gemun bunsuru, basamude ne daga Yemen ya gudo nigeria,shine  aka danka mai makaranta.


Jifa sukaji na duwatsu ta ko ina...














*L££MA*💞

🌸🌸🌸🌸🌸🌸

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

*QURUCIYAR JUMMAI*

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

🌸🌸🌸🌸🌸🌸


*HALIMATU SADIYA MUHAMMAD*

*L££MA*💞



*@AM££NCI WRITERS ASSOCIATION*📚✍🏻


*domin samun littafan mu a Facebook @AM££NCI NOVEL GROUP*



*INA NEMAN AFUWAN KU AKAN JINA DA KUKA YI SHIRU KWANA BIU,I WAS VERY OCCUPIED NE SAI KUN YITA HAKURI DANI YANZU*




*11-12*




Wa zata gani?

Dan lami gwangwanin alala...


Tace MU gudu fati mahukaci ne,zai halaka mu, ai kuwa sheka wa su kai sai gida...


Baba dake zaune bisa tabarma a kofar dakin shi,yace ya ya,lfy kun shigo a guje?


Tace baba dan lami ya biyo MU da jifa.


Umma tace me ya kai Ku har bagadaza.

Tace naje nuna mata gari ne AI.


Tace da ya fashe maku kai taga garin da kyau AI,fati wuce ki huta dama ita bata gajia yawo.


Haka fati tayi hutun ta cikin fari ciki da anashu wa.


Data tashi koma wa sha tara na arziki su umma su kai mata.



Common entrance ya fito.


Jummai ta samu admission a""government technical schl minna""makarantar su Aysha,domin yanzu jss3 take.


School din bai da nisa da gidan su.


Alawiyya ma nan ta samu.

Ranar monday suka fara zuwa,jummai baayi Mata uniform ba,tsohon na Aysha tayi amfani dashi,dan basu da hali.


Alawiyya komi sabo aka yi mata,kuma Baban ta ya kai ta.


Jummai kam ita takai kanta,tana isa an gama Assembly har an fara tsaran latti""prefect""


Fuske wa tayi zata wuce, wani dan ss3 yace ''hey where did think u are going.

Kneel down my Friend.


Murguda baki tayi, tai tafiyar ta.


Class din da aka rubuta jss1A ta shiga, makil yake da students, Layin baya ta zauna sit din da allawiya ke zaune.


Maths teacher ya shigo.

Aka mike

Good morning sir,banda jummai,tace iskan cin banza,primary gud mrng sir, secondary gud mrng sir,aikin wahala.


Yace get sitted..


Let me introduce myself.

Am Muhammad Raji by name""popularly known as M.Raji"", I will be teaching u mathematics.


Ya rubuta topic;-Roman figures


Yace bring out yr  writing materials.

Kowa ya fitar da book,calculator and mathematical set,amma banda jummai domin ko book bata dashi.


Baba yace tayi hakuri har second term ta fara zuwa, dan bai da kudi yanzu,tace atafau sai ta fara zuwa.


Ya rubuta example:-Roman figure 1 to 100 ya rubuta, yayi baya sanan yace suyi copying.


Ya fara going round, yana observing student din,jummai ya han go zaune tana faman gyangyadi.


Desk din ta ya buga,firgita tayi,ta mike tsaye.


Yace what's wrong with u?

Tayi shiru zata zauna.

Yace keep standing.


Why are u not writting?

Tace, takadata na wurin yaya ta.

Yace speak English, u are no more in primary schl.

Where is yr sister?


Tace jss3A


Yace call her for me.

Ya fita sai ajin su Aisha, tace M.Raji na kiran ki.


Sai da gaban ta ya fadi domin duk schl din babu Wanda vai sai halin shi ba.


Suna zuwa, ya tamvayi Aysha ya suke da jummai?

Tace sister tace.


Yace ya sunan ta.


Tace MARYAM SALIS.


JUMMAI tace nima popularly known as JUMMAI.

Yace shut up,who ask u.


Yace Aysha salis she told me that her writting materials are with u?

Tace she did not give me anything sir.


Yace ma jummai why did u lie to me?


Tayi tsuru tsuru dan kuwa karyan ta shirga.


Yace Aysha salis go back to yr class.


Yace Maryam salis start frog jump from here to the staff room 10x.


Zama tayi a qasa tace walahi banyi, mugun banza daga zuwa na yau yau, Ashe haka secondary yake?

Ai gara ma a mai dani primary.

Bayan makaranta ta zaga ta haye itacen mango, ta cika riga da danyun mango.


Security ya hango ta saman itace, yayi yayi ta saura taqi, principal ya fada ma


Tace yaje ya samu social master ya fadi mashi, bata Iya harkan kana nan yaran nan.


Yana class baba mai gadi ya sallama Mai.

Yace ina kwana baba


Yace lfy lau M.Raji,ya fada mashi abunda ya faru, yace muje in gani.

Suna zuwa ya sake baki da mamaki.

Yace shin ba yarin Yar nan naba punishment yanzu ba?

Yayi juyin duniya ta sauko.


Tace sai ya rantse bazai mata komi ba.


Yace walahi, walahi walahi sai kinyi punishment, sanan kibar makarantar nan.


Ya aika aka kira Aysha, yace dama sister nan taki nada tabin hankali 


Tace sir kayi hakuri lfyn ta kalau,QURUCIYA ke damun ta..


Yace tunda QURUCIYA me damunta, yau sai na sauke mata shi sanan in mai data primary schl walahi.


Jummai na sama tana jin su

Tace tunda haka ne"NI KUMA WALAHI NAYI ALKAWARI SAI KA BAR MAKARANTAR NAN,NI KUMA ZAMA DARAM BABU PRIMARY DAZAN KOMA,CIKIN ZUCIYAR TA TAKE MAGANA..............







*L££MA*💞


[13/01, 20:00] ‪+234 812 140 7930‬: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

*QURUCIYAR JUMMAI*

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

🌸🌸🌸🌸🌸🌸



*HALIMATU SADIYA MUHAMMAD*

*L££MA*💞


*@AM££NCI WRITER'S ASSOCIATION*📚✍🏻


*domin samun littafan MU a Facebook Ku neme mu a:-Ameenci writer's novel group*




*13-14*



Ya rasa yadda zai yi da jummai,yace tunda _yake teaching_rusan 4years kenan bai taba hadu wa da fitinanar yarinya irin Maryam salis ba(jummai)


Yace baba mai gadi, bani cutlass a sare ichen yafi mana sauki.


Jummai na jin haka gabanta ya fadi,dan ko ita ta gaji da zama Samar itacen.


Tace M.Raji ka tsaya zan sauka walahi.

Yace another offence, M.raji without any respect.

Yace sauko tau.


Diro wa tai,da sauri ya chafke ta,yau zaki CI ubanki very stupid girls.

Yace duk sauran student suje class,wayan da suka San halin M.raji sai tausayawa jummai suke yi.


Wayan da suka San halin jummai""irin su Alawiyyah""sai tausayawa M.raji suke yi.



Time keeper ya fito yayi ringing bell, time na breakfast yayi.

M.Raji yace ma time keeper yaje staff room ya dauko mai mobokoo(daurina)

Yace OK sir

Katuwar daurina yushe'u time keeper ya dauko""dan dama yana da haushin jummai da iskan cin data masu yau da safe daga zuwanta"""


Zaran idanu jummai ta fara yi,tatare rigarta da wando yayi, ya fara tsula mata daurina, tana ihu, sai daya mata goma.


Yace oyah,start frong jump,tana yi yana binta da bulala,data tsaya ya caula mata,har ya gaji dan kanshi da yaga tana faman bashi hakuri""su umma da baba yau sun sha kira""


Yace ta saya 40leave ta cika shi da""am sorry sir,I will not repeat it again""


Tayi submitting gobe first thing in the morning.

Idan yazo bai isko shi saman desk nashi ba,sai ya bata punishment da yafi haka.


Tace yes sir.


Da aka koma break,allawiya ta sayi fanke ta kawo ma jummai class.


Tace gashi kici, mai yasa kikayi taurin kai, kin San nan ba primary schl bane,shawaran da zan baki kawai idan kinje gida kada ki sake dawo wa makarantar nan, domin wanan bakin mugun ko kashe ki yana yi.


Yace Alawiyyah kamar kin manta halina, mai da martani ya zama dole a wuri na,sai na koya mai hankali, makarnta kuma yanzu na fara zuwa.


Suna cikin haka wata mallama ta shigo, tayi introducing kanta""halima usman, zatayi taking nasu social  studies,haka mallamai sukai ta shigo wa ana introduction sabida time table is not ready sai next week.


Da aka tashi, dole Aysha ta goya jummai zuwa gida dan kafafunta sunyi tsami, bata iya tafia...


Da ta koma gida, umma ta tambayi abinda ya faru Aysha ta fada mata..tace madalla ya Allah naji dadi sosai, ai gara da yayi mata haka.


Ita dai bata kula umma ba.


Dambun accha da umma tayi Wanda jayi ganyen zogale,jummai ta ci sosai,tayi sallah,sanan ta dukufa aikin da ya bata na rubutu..



Washe gari da wuri ta isa makaranta, baba mai gadi ta tambaya desk din M.raji.


Ya nuna mata, ta aje littafin sama tayi class.


Yau front sit ta zauna, sit din wasu Christian:-jemimah, helen da Margret.


Domin ta kudiri a ranta daga yau tabar zama layin baya, domin ta samu damar aiwatar da shirin ta akan M.Raji...


Sanan domin aiwatar da shirin ta dole ta zama mai hazaka, mai ilimi,sanan mai turanci kuma mai tsafta.


Su Helen a tare suka zo, su uku.

Helen tace hey u hausa girl! get up from our sit


Jummai tace what up if I did not, what will u do?


Da mamaki suka kalli juna.


Margret tace so u can speak english.


Jummai tace why not, am i not a student like u?


Jemima tace wow can we be friend.


Jummai tace sure.


Da yake long beanch ne, duk su hudu suke zaune.


JUMMAI tayi mamaki yadda har ta iya turanci haka.


Babu mallamin daya shigo sai mai business studies:-topic nata RECEPTIONIST


Ta ishesu da definition daya, duk suka matso bata fita ba.


Jummai tayi karfin halin cewa Ma.yr period is over.

Tace thanks for remaining me my dear, see u next time.

Duk suka ce okkk MA.


Alawiyyah dai na layin baya sai mamakin jummai take""tasan ba banza ba tazo da wuri ba yau, sanan ba banza ba ta zauna da kafirai""yadda jummai ta tsani Krista""uhm hada su turanci lalai akwai abinda take shirya wa.......



Da break tace su Margret su rakata staff room, ta gaida M.Raji..


Koda suka shiga yana ta marking script na yan ss2.


Suka hada baki gud morning sir.


Yace morning student how u today.

Jummai tayi saurin cewa""we are all fine sir""


Kallan ta yayi, yace what did u want?


Tace northing Sir.

 Cikin ranta tana ayana yadda zai kasance idan kudurinta ya tabata.....








*L££MA*💞

[14/01, 01:42] ‪+234 812 140 7930‬: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

*QURUCIYAR JUMMAI*

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

🌸🌸🌸🌸🌸🌸



*HALIMATU SADIYA MUHAMMAD*

*L££MA*💞


*@AM££NCI WRITER'S ASSOCIATION*


*domin samun littafan MU a fcbk a tuntube mu a;-ameenci writer's novels group*



*zanyi amfani da wanan dama wurin mika ta'aziyata gare ki""sister jamila Mopol"daya daga cikin Admin na quruciyar jummai fan's group a bisa rashi da kikayi na mahaifin ki,Allah ya jikan da rahama, yasa Aljannah Firdausi ta zama makoma a gareshi da sauran yan uwa musulmi.amin*





*15-16*



Yace masu Helen su koma class, jummai ta tsaya.


Littafin ta ya duba, yaga tayi abunda ya Saka ta,sanan handwriting nata is very neat kamar ba yar jss1 Ba.


Yace u can go back to yr class,and always be a gud girl.


Tace thank u sir.

 

Da aka tashi daga schol tayi sallama dasu Margret, suka kama hanyan gida da allawiya.


Allawiya tace,ni kuwa jummai me kike shiryawa ne.


Tace na me fa?

Tace akan M.Raji.


Jummai ta sheke da daria hadda hawaye tace Allah sarki, har yaban tausayi bawan Allah ya saki jiki da ni bai San kulaliyar da nike batun kula masa ba.


Tace kidai Ji tsoron Allah.


Tace tau!

Mallama rabi'atul badawiya.


Da dare suna zaune cikin gida, suna hira

Tace umma yanzu duk sana'ar nan na gashin Masara da Aysha keyi,ki kasa saya mata TV,dubi su Alawiyyah gidan haya fa suka amma da TV su.


Umma tace, Baban Ku zaki gayama domin duk shiya aje MU.


Tace kai umma walahi ko kudi kinfi baba,sanan ko yar shinkafar nan da miya da yaran kan je makaranta su dawo su iske an dafa,

Babu wanan a gidan MU,daga zazafen tuwo sai yan kame kame.


Umma tace abinda ubanku ya kawo kenan,idan da anbi ta tashi ko kame kame zaku samu...


Ta Mike nidai na tafi ma gidan su Alawiyyah kallon super story.


Da sallama ta shiga, ta iske yaran unguwar abokan wasan ta makil cikin dakin.


Tace me zan gani haka?

Hadda wayan da basa makarantar boko da yan primary sun San kalan super story.

Lalai super story yayi banza.


Ke alawiwi ina mama?

Tace Baku hadu ba,yanzu ta shiga gidan Ku a.


Kenan kina zaune kina kalan yara sun cika daki da warin tsami,ko turanci basa ji?


Alawiyya tace tau ya zanyi duk abokan mune.


Tace yayi, banga laifin ba,ko ke ba turancin kike ji ba.


Oyah duk Ku fita screaning za ayi;- lami,karima da audu Ku zauna,sauran duk waje road.


Suna cikin kalan aka dauke NEPA..


Jummai tace muje  bakin titi shagon mai barber yana tadda generator..


Suka  ruga a guje, ko da suka isa shagon makil da yarbawa,tace tsinanu,walahi na tsani Yar bawa,shegu kawai...


Ta kutsa can gaba, kodata daga kai angama..


Tace amma Allah ya isa tsakanina da Yar bawa  


Da safe da wuri ta isa makaranta domin M.raji keda first period yau.


Su Margret har sun rigata zuwa.


Tace gud mrng friends


Suka amsa mrng dear.


Sai gga M.Raji ya shigo

 Suka mike gud mrng sir""muryan jummai yafi na kowa tashi..


Yace mrng how u?


Suka ce fine sir

Yace get sitted.


Ya fara tambayan su abunda yayi last time, jummi ta mike tsam ta bashi amsa dala dala.


Mamaki yayi sosai yadda akayi ta gane, bayan ko zama bata yi ba ranar a class.


During break ne yan ss3 suka shigo sukayi informing nasu akwai""MSS""yau  after closing""

Tsaki jummai tayi,tace ko mene MSS kuma oho.

Tace ban tsayawa gida zani.


Jummai kumawa tayi sit din su Alawiyyah domin basu da aiki su kuma yan back sit sai karatun littafan soyaya na hausa.


Tace sannunku su hadiza kawayen Alawiyyah

Suka ce sannu jummai kawar kafurai


 jummai tace wai Ku abunda iyayen Ku suka turo kuyi Kenan?

Wai shin ina ma kuke samun littafn nan?


Zaliha tace bashi aka turo MU yiba,amma tunda bamu gane abunda ake koyawa kuma fa,gara mu nemi lahiran mu?


Jummai tace ta INA?


Alawiyya tace cikin littafin mana, yadda ake zaman aure, gyaran jiki,tsafta,yadda zaka zauna da mutane duk akwai ciki, kuma aljannah Mace ai akace tana karkashin kafar mijinta.


Jummai tace lalai alawayyah,ina kuke samun littafan?


Hadixa tace mamata ke karantawa,shine nike sato masu alawiyya su karanta a mayar.


Suna cikin hiran, sai anty Aysha kasim mai""integrated science""ta shigo.


Bayan sun gaishe ta,ta tambaye su Wanda zai iya""differencieting between living things and non living thing"


Wani yaro mai suna mas'ud rilwanu ya bana nashi,

Tace atafa mashi,


Helen ma ta bata nata, haka jemimah


Tace yanzu tafi son amsa daga baya cikin yaran hausawan nan,idan ba haka ba sai tayi punishing nasu.


Duk sukayi tsuru, tsuru, jummai tasan amsan tace walahi tunda aka ci zarafin su bata fadi.


Data Ji shiru,tace Maryam salis I know u know it pls tell us the answer.


Tace shegiya baki kamar I know u know it.da jummai taga embracement din zai yi yawa ta mazze ta bada amsa.


Duk class ya dauki tafi..

 Cikin ranta tace nadai bayar ne kawai, amma daga yau nayi alkawari bazan sake amsa was kowa tambaya ba, idan ba M.raji ba.

*tau ko menene dalilin jummai oho*


Da aka tashi, jummai taso guduwa gida amma ina prefect sun tare ko ina dole taje MSS.


Yayar ta Aysha tayi karatun Qur'ani.

M.raji yayi leacture akan muhinmancin Neman ilimi musamman ma na addini.


Jikin jummai da alawiyya duk yayi sanyi.


Jummai cikin ranta tayi alkawarin komawa islamiyya domin nemn lahiran ta.


Sai 3:00pm aka gama MSS,a hanyar dawo wa gida ta fara gunguni""yanzu duk yunwar nan da mutum ya kwaso abin takaici yana komawa gida dumamen tuwon jiya zai iske""taja doguwar tsaki.



Da dare taje wurin gashin masarar Aysha tayata hira.


Sai ga wasu samari uku, wayanda kullum sai sun zo sayan masarar.


Sukace amma Aysha wanan yayar kice ko?


Tayi murmushi kanwata dai dan kunga ta fini jikin girma.


Daya yace gaskia ina son kaunan nan tamu da zaki bani ita.


Jummai ta juyo da niyar yin rashin kunya, taga gayen ya mata kwarjini da yawa.


Tace ya sunan ka;yace NURA


Kefa tace; JUMMAI


Bello yace jummai ai ba suna bane


Aysha tace Maryam sunan ta.


Muhammad dai na kalan su.


Nura ya kashe murya kina sona Maryam?










*L££MA*💞

[14/01, 21:56] ‪+234 812 140 7930‬: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

*QURUCIYAR JUMMAI*

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

🌸🌸🌸🌸🌸🌸



*HALIMATU SADIYA MUHAMMAD*

*L££MA*💞


*@AM££NCI WRITER'S ASSOCIATION*📚✍🏻


*domin samun kayayatun littafan mu a shafin fcbk a neme MU a:-AMEENCI WRITER'S NOVELS GROUP*






*17-18*


Tace soyaya,tab in ban han mene haka ba,kuma ban taba yi ba.


Yace zan koya miki idan kin amince.


Tace tau ya sunan ka?


Yace muhammadu nura.


Ya sunan mamaka?


Hajia

Halan taje makka?


Yace eh


Baban ka fa?


Yace ya Rasu.


Tace eyah,sannu.


Yace nagode.


Tau kana da kudi,kuna da TV,sanan kuna cin kayan dad?


Yace muna da rufin asiri dai""na gama university ban samu aiki ba,amma inada shagon dunki,muna da TV hadda DVD,sanan abinci Ko wane iri Hajia na dafa wa.


Tace Ashe zan kama zuwa kallo gidan Hajia,sanan zan dinga zuwa duk ranar da kukayi shinkafa in CI.


Yace badai kina sona ba?


Tace oho,nidai kayan dadi nike so.


Yace wane schl kike?


Tace nan bayan PZ,makarantar mugun nan da garda wan maza wai prefect.

Ya kyalkyale da daria.

 

Yace ajin ki NASA?

Jss1A


Yace so serious, yaushe za muyi aure?

Tace wanan sai su Aysha, ni kam ba yar iska bace.


Yace yayi kyau,zani gida sai gobe


Tace ka kawo min kayan Dadi.


Yace bye take care of yrself for me.


Ta ruufe ido.


Ranar Saturday tunda safe ta shirya ta dauki jakar islamiyyan ta 



Tace baba na wuce makaranta.


Umma tace karyan banza, a fake da zuwa islamiyya aje gantali.


Tace walahi  islamiyya zani.


Baba yace kyaleta mamata,Allah bada sa'a,a dawo lfy.


Tana isa, mallama HADIZA tace sai yau, ko Jan fada kika zo yi?

Tayi banza ta wuce ajinsu na da.


Mallam babba me ciki, yace daga ina zuwa ina?ko batan hanya kika yi?


Tace ni dai makaranta na dawo kuma saboda Allah.


Yace kin kyauta, amma ba ajin nan ba kuma ajin yara.


Tace tab din,da girma na,ina secondary, in zau na da yan aji daya,wayan nan jariran yaran,aji biu na zan zauna gaskia Mallam.


Yanzu ki bada karatun da aka koya maku na aji daya idan kin iya sai  ki zauna aji biu.


Dala dala ta bashi baya ni


Yace masha Allahu barakallah,shiga ki zauna.

Ban da Jan Dada,banda zuwa latti ko fashin zuwa.Allah taimaka


Amin tace,ta shiga ajin,tsit sukay Dan sun San halin jummai sarai.


Da aka tashi ta hadu da NURA


Yace Baby va gaisuwa?


Tace daga ina kake?


Yace shago yanzu gida zani.


Tace mu koma shagon in gani, sai MU wuce gida.


Yace ahhh

Ba gidan Hajia ba, dakina zani


Tace sai me muje kawai.


Yace MU he,shago ne madai daici,keken dunki biu,na designe guda, yaran shagon biu.


Yace kin ga shago na?


Tace eh yayi kyau.


Gidan a bakin titi yake dan madaidaici, dakin nura ne farko da an shiga, sai rum and palour da toilet,a kofar daki take girki.


Yace sannu da aiki Hajia


Tace yauwa, ina ka samo yarinya?


Yace surukar kice.


Tace ya sunanki yarinya


Tace jummai.


Hajia tace shiga daga ciki har in gama aiki.


Jummai na ganin shinkafa ake dafawa da miya""cikin ranta tace ai ko baki ce ba sai na tsaya kodan abincin nan"


Palour ba laifi three seater ne, sai rug carpet red da TV stand,TV da DVD,fridge sai fan.


Zaman dirsham tayi ta fara kallo .


Nura kam wanka yayi,ya canza kaya, ya dawo wurin jummai,Magana ina,hankalinta na wurin kallo.


Da aka abinci, hada masu hajia tayi cikin plate 

Suka CI,jummai kam hadda na haram an hada.


Da zata wuce hajia ta bata naira hamsin.


Tun daga ranar gidan Hajia ya zama wurin zuwanta,har su umma sun San nura da hajia.


Yau nura sun zo wurin gashi masara yace Aysha ina baby.


Tace oho, ban San inda tayi ba.


Muhammad yace yanzu da gaskia kake nura wai son yarinyar nan ka keyi?


Yace sosai ma.


Yace wanan jaririyar,wadda in banda zallar QURUCIYA babu abundant ta aje.


Yace ba ruwanka.


Sai ga jummai cikin yan wasa babu dan kwali babu takalmi""tayi butum butum,gashin nan ya dadale saboda tsabar dirty.


Tace su alawiyya kun ga Wanda nike Baku lbr,mai kirki

Hajiyan sa ma mai kirki.


Sukace la mai kyau dashi kamar saurayin khairy na cikin littafin nan da nake Baku lbr Cewar Alawiyyah.


Daria yayi, sunata zolayan shi,yana biye masu,kiranshi akayi a waya.


Yace hey anty, ya gida

Ta amsa da lfy,yasu hajia


Lfy lau.

Ga baby Ku gaisa.


Jummai tace nifa ban taba rike way a ba ,duk gidan MU ba mai waya.


Yace bara na sa maki a kunne sai ki rike.


Tace duk ka sake ya shiga hannu na kai da wayanka har abada.


Bai dauki maganan ta serious ba,yace nidai rika.


Wayar kirar Sony Ericson keypad.


Tana amsa ta arta a guje,abokanta suka Mara mata baya sai kwanar began.


Muhammad yace you see,abinda nike jiye maka kenan,ka jawa kan ka rainin.


Aysha tace dan Allah kayi hakuri, yanzu kam ban San inda tayi ba, zuwa gobe  har gida zan kawo maka wayan ka.


Yace ba matsalla ki bita a hankali fa,na ma fi bukatan layin.


Tace kada ka damu.


Jummai kam iya latse latsen ta tayi, amma bata gane kan wayan ba.


Tace su lami Ku bari gobe idan naje makaranta zan bayar a koya min, in zo muyi kallo...


Suka ce tau.


Ranar Monday bayan an gama Assembly, tace masu Margret tazo da waya.


Ta fito dashi suna cikin koya mata ne,anty Aysha kasim tashigo.


Tsaki jummai tayi tace""I know u know it""din shegiya,ta koma Layin su Alawiyyah, tace ke hadiza ban littafin soyaya in karanta.


Tace yau zaki bani fa?


Tace dallah ban abuu, na gaji da ganin bakar fuskan nan.

Ta mika mata, ta duke cikin desk ta fara karantawa""Matar so, na hadiza salisu sheriff""


M.raji ne last period, test ya masu, jummai ce farkon gamawa, tayi submitting.


Yace good girl


Tayi murmushin keta,tace saura

Kan kanin lokaci in aiwatar da shirina akan ka.


Data dawo gida, umma tace ta mayar da wayan nan tun kafin ranta ya baci.

Tace ai na fada mashi gaskia bazan bayar ba,amma sai da ya bani, dan haka sai dai yayi hakuri.


Umma tace yayi kyau, bari baban ku ya dawo.


Da yake ta dawo da novel gida, gidansu Alawiyyah ta shige, sukata matsan waya har chargie ya qare,tacee muyi sallah, muje islamiyya.


A hanya ta ce alawiyya gobe nike son fara aiwatar da shirina akan M raji, zaki bAni hadin kai?



Alawiyya tace sai kin fadamin wane irin shiri ne..........









*L££MA*💞

[16/01, 00:01] ‪+234 812 140 7930‬: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

*QURUCIYAR JUMMAI*

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

🌸🌸🌸🌸🌸🌸


*HALIMATU SADIYA MUHAMMAD*

*L££MA*💞



*@AM££NCI WRITER'S ASSOCIATION*📚✍🏻



*domin samun kayatatun littafan a shafukan fcbk a tuntube MU a;-AMEENCI NOVELS GROUP*






*19-20*





Tace bari har gobe zaki ganan ma idanun ki.


Tace Allah kai mu.


Da dare baba yace ta mai da wayan nan


Tace taji, amma bata mayar ba.


Titi taje, ta zauna gefe tana ta faman latsar waya, gashi babu chargie.


Nura ne ya iso da abokinshi bello, dan Muhammad yace bai kara zuwa wurin nan.


Yace mallama Aysha y kasuwa.

Tace alhamdulilh

Dan Allah kayi hakuri ban sami amso maka wayar ba....


Yace ba matsa gata can zan mata magana da kai na.


Yace sallamu alaikum baby


Tace waalaiku musallam


Yace ba gaisuwa


Tace ka taba gani na gaida ka?


Yace A'a


Tace ina chargar wayata?


Yace wayanki kuma?


Tace tabbas, ai na fada maka duk ya shiga hanuna ya zama nawa.


Yace ba matsala, abinda yafi waya ma ina baki, yanzu bani  sim card dina.


Tace mene haka

Yace sorry layin wayar.


Tace sai ka bani abin chargie.


Yace sai gobe yanzu dare yayi.


Tace muje gidan Ku ka bani


Yace ba matsala

Bello muje ko, Aysha sai da safe.


Tace tau


Suna tafe tana jinini.


Da suka isa yace shiga ciki ki gaida hajia, har in dauko maky.


Tace muje tare dai, tare suka shiga dakin shi.


Yace yanzu idan na bar maky wayar ya zaky da ita?


Tace duk yadda kaky da shi


Yanzu dai ga charger, bara na cire layi na, in sa maki etisalat dina, sai muyi ta waya.



Tace eh.


Ya rakata har gida,ya juyo.


Da safe ta isa makaranta late,dan har am fara assembly, sabida takai 12:00am na dare tana karatun novels.


Da sauri ta shiga assembly, an fara ""national anthem""kenan wayanta ya fara waKar bumper to bumper""


Sai da tayi mamaki, dan yadda nura ya nuna mata ana kashe wayar haka ta kashe.


M.raji ta gani kusa da ita yace""bring it out""


Bata masa musu ba ta fitar ta miqa masa.


Students sai mamaki su kai,yadda yarinya kamar jummai ta samu waya.


Da aka gama assembly, suna class, tace masu magret tana son duk abinda zata fada akan M.raji suce gaskia ne indai da gaskia suna sonta.


Suka ce ba matsala.


Ta kira allawiya tace kina wa Allah?

Tace eh


Kina farin ciki da zuwan annabi duniya?


Tace eh


Tau nasan za a kirani staff rum, idan naje zan ce a kira ki kice kaza kice kaza.


Ta zaro ido, gaskia jummai bazan Iya ba, wanan ai cin amana ne.


Tace idan bakyi ma Allah da manzan sa(saw)sai ki bari.


Ta kuma gaba abinta, tace ai gara da wayan nan tay Kara ka amsa duk cikin plan dina ne.


Da yaje staff rum teachers mamaki suke yadda akay jummai ta samu waya, sukace ya kamata a hukunta ta.


Yace suyi hakuri a bincike ta a hankali, yarinya ce maybe wayar wani brother tane, kuma yasan zata zo bada hakuri ta amsa sai a hukunta ta.



Da break jummai ta tara yara tace ai M.raji saurayin ta ne tunda ta shigo schl din, shima ya bata wayan nan, sanan idan basu yadda ba su tambayi su jemimah.


Haka magana yayi ta rotating cikin schl har yakai kunne shi.


Tabi duk note book da text book NATA ta rubuta

*M.RAJI LOVE MARYAM SALIS*

DA manyan baqi.



Cikin bacin rai ya shigo class din nasu, yace

Maryam

Allawiya

Helen

Jemimah

Margret

Meet me in the staff rum now


Ya juya


Murmushin ketat tai""tace nasan za ayi haka""


Tace masu magret kada Ku mancee yadda nace maku, kema Alawiyyah.


Duk jikin su yayi sanyi, tace "common guys u have to be strong ""

Ku tayani fighting battle din nan,i want everything to be over today.

Sukace it OK


Suna shiga staff rum teachers sukay masu caa


Wani mal.Ahmad yace, kubi a hankali, duka ko punishment ba zai yi solving issue nan ba kunga duk yara ne.


Ke Maryam tsakanin ki da Allah zakyi fada, kinsan mutuwa zakyi,ke guda za asa cikin kabarin ki, daga ke sai halin ki, ki fada gaskian lamari.


Ya kalli su Alawiyyah kuma haka.


Yace Maryam

Waya bakyi waya?


Shin meke tsakanin ki da Mallam Muhammad Raji?

Ta CE

Mallam during weekend yazo ya kawo min waya, nace ban amsa, yaba allawiya ta kawo cikin gida wai idan ban amsa ba zai yi punishing dina a schl, shine na amsa.


Mutuwar tsaya m.raji yayi.


Mal.Ahmad yace fadi tsakanin ki da Allah allawiya haka ne.


Tace tabbas anyi haka mal.,hada cewa yayi sirri ne kada a bari kowa ya sani.


Yace haka ne mal.raji.


Ya rasa abin cewa dan imani ya cika shi.


Tace tun ranar dana fara zuwa makaranar nan ya matsa min yana sonna, ai su Margret ne shaida.


Ta fidda book dinta da sauran text buk tace kaga .a abunda yake rubutamin duk ya amshi buk dina""M.raji love Maryam salis"".


Mallamai nata passing suna gani, abun mamaki kuma handwriting nashi ne.


Aka tambayi su Helen, suka bada tabbacin jummai keda gaskia.


Akace ko yana da abin cewa?


Yayi shiru, dan yace Allah dai zai fidda shi, dan cikin gallery akwai pics nashi ga kuma number shi ciki.


Aka cema su jummai kuwa, tazo da babanta gobe akwai meeting da teachers.


Jummai suka fita,tace masu kada wadda tazo da ubanta gobe zata wanke su ko da magana ya tashi.


Suka amsa, sudai sun tausaya mashi dan yanzu tsoro jummai ke basu.


Tace nasan kan ku ya kille da lamari na,sai an gama case din zan warware maku komi.


M.raji kam fargaba yake dan yasan bai da mafita, either ace ya aje aiki Ko ayi masa transfer, daman hukuncin kenan.


Aysha CE tajawo junmai tace wane iron rashin imani kenan da rashin tsoron Allah, wanan qazafi har ina?

Tur da mugun hali irin nakyi, dan wanan ya wuce QURUCIYA,sai rashin imani da mugun zuciya ace mutum ya hukunta ka akan laifin da ka aikata ba daidai ba kace sai ka rama, mallamin ka for that matter? Allah ganar dake gaskia,amma bazan bari kiyi succeeding ba.


Jummai tace dallah mallama dakata, bata fin karfina kikay ba,kuma ba tsoron ki nike jiba,anyi mashi sharrin ahi waye, nida ya Kama ya dirka kamar jakar gidan ubansa ba haihuwata akayi ba,cikin bainar jama'a ya kunyata ni,ya cimin mutunci hadda fadin dan ubana sai na bar makaranta,shi tunda ba ubansa keda makarantar ba ai yanzu dole ya bar ta.


Kazafi kuma walahi wayan nan ta ceceshi,nai mashi mai sauki dan va abunda na yi niyyar laka mashi kenan ba,sai gashi ya amshi waya abun yazo min a sawake.


Walahi idan bakyi cire bakin ki cikin maganan ba,zan manta mun hada jini dake MU samu matsala. Dan kunne yaji jiki ya tsira.


Shi kuma NURA sai ya fadamin hadin shi da M.Rajiiiiiiiiii










*L££MA*📚✍🏻

[17/01, 02:14] ‪+234 812 140 7930‬: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

*QURUCIYAR JUMMAI*

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

🌸🌸🌸🌸🌸🌸


*HALIMATU SADIYA MUHAMMAD*

*L££MA*💞


*@AM££NCI WRITER'S ASSOCIATION*📚✍🏻


*domin samun kayatatun littafan mu a shafukan fcbk tuntube:-AM££NCI WRITERS NOVEL'S GROUP*




*GODIA GARE KU MARA ADADI MASOYA LITTAFIN QURUCIYAR JUMMAI WA YAN DA NA SANI,DA WA YAN DA BAN SANI BA.ALLAH BAR KAUNA DA AMINCI*





*21-22*







Da suka dawo gida ,Aysha taso fada masu umma abinda jummai ta aikata, sai tayi tunanen ai tunda ance su zo da iyayen su idan baba ya je zai ji.


Jummai gidan hajia taje,hajia tace ya makaranta.


Tace lfy lau.


Tace hajia ina nura?


Tace ya tafi kauye kuta rasuwa akai mana, sai gobe zai dawo.


Tace ba matsala,zani gida.


Tace gashi yau ban dafa komi ba.


Tace nagode hajia.


Ki gaida su umman ki.


Tau tace ta wuce.


Da yamma sun je islamiyya,taje biya karatu wurin mallama hadiza.


Tace Mara kunya, kin min tsaye saman kai,, bara ki duqa yadda sauran yan uwan ki sukai ba.


Tace kai na ke ciwo, bari har biyawa yakai kaina zan duka.


Tace tatatar Mara kunya ai sai in ba keba, sai kin bada amsa,idan bakyi dukawa ki tafi bazan biya ba.


Jummai ta juya shike nan ai.


Finciko hijabin ta mallama hadiza tayi, tace dawo nan bara mutunci, maimaita abinda kika fadi.


Tace ban fadi tunda ba zagin ki nay ba.


Tace Iliya miqo min bulalar nan.


Jummai tace duk kika bugeni zan rama, na fada makyi banda lfy, sanan ba zagin ki nayi ba.


Caula mata bulalar tayi.

Ta rike da Sauri,kada ki sake.

Ta hizge zata sake bugunta, jummai ta ware ta wanke mata fuska da mari mai lafia.


Ta dafe kuncyi LA LA laaa kika mare ni,

Anas, kabiru, Iliya Ku kamo min ita..


Haba kafa mai naci ban baka ba sai gidan Hajia da yake yafi kusa da Islamiyyar.


Ganin mutum Hajia tayi cikin daki sai haqi take yi.


Tace lafia,waya biyo ki.


Taba hajia lbr.


Hajia tace haba jummai, kina girma kina kara shiriricewa,mallamar kice fa, duk abunda tai maki bai kamata ki rama ba,ke kenan babu mai makyi shaidar kwarai?


A haka kike son nura ya aure ki,yanzu fa ko mutuwa kikai ba mai makyi shaidar kwarai.


Tace haba hajia, kenan ko kai keda gaskia sai a tauye ka.


Tace ta ya zaa bakyi gaskia bayan ba ai makyi shaidar kwarai ba.


Idan kina so MU shirya, kuma kina son auren NURA ki koma ki bada hakuri.


Tace walahi bazan bada hakuri ba, kuma nabar islamiyyar nan har abada, NURA kuma ai dama ba sonshi nike yi ba.


Sai Anjima.


Ta wuce fuuuuuu.


Hajia tace Allah shirye ki, dama ai kallan nuran nakye, ina zai kai Mara kunya irin wanan yarinya.



Washe gari, da wuce taje makaranta, tace masu marget ko an tambayi iyayensu suce basu gari duk sunyi tafia,alawiyya tace riqonta ake ba iyayenta bane, ita kuma zata ce babanta yace bai zuwa.


Haka kuwa akai, bayan dogon bincike a cikin wayan da kuma shaidun karya irin su alawiyya, da kuma yadda M.raji yayi shiru, shi bai karyata zancen ba, kuma bai gasgata ba""dan a ganinsa ko teachers yan uwansa sun isa bada shaidan kwarai a kansa,amma suka rufe idanu, suka gasgata zancen yara kamar su jummai.


Management ta rubuta letter aka aika ministry duk abunda ta yanke dai dai ne, sanan an dakatar dashi tukum till fortheer notice.


Principal, mallamai da dalibai  sunyi bakin cikin rashin mallami mai kwazo da hazaka kamar M.Raji



Hatta su Margret sai da suka tausaya mashi, tare dayin dana sani.


Ita kam uwar gayya ko a jikinta.


 Ranar MSS hadda waazi akai akan M.raji wai yana Neman bata tarbiyar dalibai...


Aysha tayi takaicin hada jini da jummai, yanzu ace kamar jummai Yar shekara goma sha biu tasan ta hada makirci,tuggu da qazafi har a dakatar da mutum a kan aikin sa.


Da umma taji lbr ranta ya baci matuka haka baba, amma ba yadda suka Iya da jummai sai adu'a.



*PLS KUYI HAKURI DA WANAN BAN JIN DADIN JIKI NA NE*

[22/01, 00:56] ‪+234 812 140 7930‬: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

*QURUCIYAR JUMMAI*

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

🌸🌸🌸🌸🌸🌸



*HALIMATU SADIYA MUHAMMAD*

*L££MA*💞


*@AM££NCI WRITER'S ASSOCIATION*🤝



*domin samun qayatattun littafan mu a shafukan fcbk a tuntube mu @AM££NCI WRITER'S NOVEL GROUP*📚✍🏻




*23-24*





Ranar friday a assembly principal ta sanar dasu anyi M.raji transfer, sanan tayi Kira ga masu hali irin nasa su gyara..


Aka watse assembly kowa na alhinin rashin jarumi,gwarzon mallami irin Muhammad raji.



Haka sukaci gaba da karatu cikin fahimta da natsuwa.


Jummai bata da aiki yanzu sai karatun littafan Hausa na soyaya, kawayen allawiya ke dauko mata da yake tana da saurin karatu tana iya kare 1 & 2 kafin a tashi schl,taje da saura gida tana kai har 2::00am na dare tana karatun novel, amma duk da haka bai hanata mai da hankali kan karatun taba, duk test da assignment da ake basu yana kokari sosai, yanzu shirye shiryen exams suke saboda azumi ya gabato.


Aysha ma baa barta a baya ba,dumin tana da hazaka itama,yanzu shirin Junior leaving suke yi.


A islamiyyah kuwa ta dade da sauke al-Qur'ani mai girma, yanzu karatun littafan addini take yi sai hadda da ta maida hankali akai sosai, yanzu bata fita gashin masara sabida shirye shiryen azumi.



Jummai ne zaune da allawiya bisan beanchi a kofar gidan su.


Tace allawiya mai zai hana MU shiga sabon makarantar islamiyyar nan na bayan layin mu.


Tace ai guda biu ne sabbi wane cikin?


Tace ke ""nurul Islam""din


Allawiya tace lalai jummai an fara hankali.


Tace ke cikin littafin nan da na karanta naga mijin yafi son amaryan sabida tana da ilimin addini kuma ga ibada.


Ita uwar gidan kullum office, ko karatun sallah bata iya ba.


Allawiya tace haka ne kinsan mutane vasu gane ba,gani suke littafan hausa bata tarbiya yake, kuma ai ba duka aka taru aka zama daya ba.


Wake daya ke bata iri, sai kaga mace ta zauna ta rubuta zallar batsa a littafi mutane ayita  wawason karantawa, wasu yaran hadda cewa suke idan ba littafin wan ce ba, bana karatun na wan ce domin babu show a ciki.


Shi yasa mallamai kan ce rubutun da karatun littafan Hausa duk haramun ne.


Sabida masu rubuta batsan,sun bata tarbiyar yara da dama,dan yanzu har yar primary zaka ga tana karatun littafai, TAMA fi wata babban mace zaqe wa.


Masu rubutu akan kyawawan yan mata da samari,manyan masu kudi,yadda ake mugun tarairayar mace a gidan mijinta,many an motoci, yadda samari ke kashe ma mata million yin kudi da dai sauran su.


Sun bata tarbiyar yan mata da dama, sun kashe ma mata aure da dama.


Sai kaga budurwa tace, ita tafi son saurayi kyakyawa,mai mugun kudi, manyan motoci,babban gida sanan uban shi wani ne a gwamnati,Wanda kuwa cikin maza dari hardly ne ki samu Biyar masu irin abubuwan nan da kike so, daga nan ayita zaman jira har ki tsufe a gidan Ku, wasu kuma su shiga karuwanci dan su samu irin abinda wance keda acikin littafi.


Yanzu an var aduba Qualities da addini ya tanadar mana wurin Neman aure irin


Addini

Assali

Ilimi

Tarbiyar da makamantar su


Wurin mace kuma

.


Addini


Asalli


Illimi


Kyau


Dukiyaa da makamantar su


Sai jiran tsamani, ina kira ga yan mata da samari da MU kyara, MU mika lamuran MU ga ubangiji, sai yayi mana zavi mafi alkhairy.

Masu rubutan da basu fayace  batsa ciki sai kuga baa damu da littafan su ba.amma inda za a natsu a karanta sai kuga an amfana da abubuwa da dama.


Wani mistake guda kuma da writers ke yawan yi

Sai kaga littafin Hausa ne fa, amma sai turanci yafi hausar yawa a ciki.


Bamu bin ka'idodin rubutu,idan Hausa zaki rubuta, ya zamana zallar hausar ce.

Idan turanci zaki rubuta, ki rubuta zallar turancin ki.


Domin wasu karatun hausan kawai suka iya, basu Iya na turanci ba.


Wash sun iya karatun turancin amma basu San ma'anar sa ba,wani lokaci marubuciya sai tayi amfani da manyan kalmomi ko jimloli na turanci.


*DON ALLAH MU GYARA*

*ina kira ga writer's din MU da MU gyara,MU rinka rubutu akan abinda ke tafia da addinin MU,al'adun mu zamani,lokaci da kuma abinda ke yiwuwa*


Sun rubuta exams din cikin nasara, bayan sun gama ne aka basu Hutu sai bayan sallah da sati guda zasuyi resuming, kowa ya tafi gida cike da kewar juna.



Form suka amso, bayan sun ciki suka mayar.


An fara azumi cikin kwanciyar hankali, su jummai kuma sun fara zuwa islamiyya

Bayan sallar asuba;- hadda sai 7 am ake tashi.


10am aje islamiyya,zuwa 2pm bayan sunyi sallah a can, a fara tafsirin al-Qur'ani mai girma zuwa 4pm ake tashi, sai hadda na dare 8:0pm to 10:0pm.


Yanzu ta fara natsuwa tana gaida mutane,sabanin da,tana kama ma ummma aikin gida, idan kaga tayi fada janta akayi.


Wani mai kudi a unguwar su""alhaji na wudil""yayi sabuwar amarya nafisa.


Buzuwa ce bata iya komi ba, ko sanwa, dama jininta ya hadu da Aysha.


Aysha takan shiga ta koya mata abinci, gyaran gida, tana mata lalle da kiso,musamman ma da azumin nan da mijin kanyi shefanai mai yawa iri iri, gidan aysah kan yini ta na koya mata abubuwa tare da kama mata aiki.


Tunda umma ba wani abin azo a gani suke dafawa ba, iyaka kunu ne sai tuwo sai kwadon ganye.


Ranar da baba yasamu kasuwa kamar Friday,sai ayi ruwan tea ba bread, shinkafa,ko faten doya kona dankalin Hausa.


Nafisa na matukar tausaya masu, sabida haka duk abinda sukayi na bude baki tana dibar masu,taba Aysha hadda kwancen kayanta, dan kayan kwaliya,sabulai da sauran su..


Haka Allawiya idan sunyi abun marmari takan dibar wa jummai.



Hajia ta zayane ma nura duk rashin mutunci da rashin kunyar da jummai tai mata.

Ta umurce shi da ya fita hanyar jummai, dan ba maccen aure bace, duk da tasan yana matukar son jummai,bata hanashi gaisuwar mutunci da jummai da yan gidan su ba,amma maganar soyaya babu shi.


Yace insha Allah Hajia za nayi yadda kikace...


Yayai mayawa mayawa gidan su jummai, sai ace tana islamiyyah,Aysha kuma na gidan alhaji na wudil, haka ya hakura dan ko ya kira wayan daya ba jummai switch off,yana son jin inda takai wayan.



Sai da azumi ya kwana goma, jummai ta kwashi yara suje tashe gidan Hajia.


Sallama sukayi,suka fara wakar


Ke ina zaaki da kaya


Jummai da aka azama kunshin kaya tace.

Kishiya tak koro ni, ko gado ban dauko ba.


Da yake babu wutar NEPA, Hajia bata gane su ba, tace NURA ya dauki sauran kosai,da soyayyen dankalin Hausa,ga naira hamsin ya hada ya basu.


Yana mika masu, ya jaye jummai gefe, yace minti biyar.


Tace kada fa Ku canye kayan nan.


Yace nayi ta zuwa gida ban samun ki,ina wayar nan?


Tace kace wayarka ka biyo, dama ka bani ne dan kamin gori?


Yace bashi na tambaye ki ba.


Tace waya an amshe a makaranta.


Yace what! Dan me zaki schl da waya?


Tace abokai na naje nuna mawa.


Yace ki fadamin sunan mallamin daya amshe dan sai ya bani wayata


Kin San nawa wayar nan take kuwa?

Ko police ina Iya kai masu akan wayar nan,duk wani hoto da lamba mai muhimmanci na cikin wayar nan.


Ta hasala sai me,je ka kira police din mana,ka wani cika Mani kunne akan wata akwalar wayar ka.


Gashi nan cikin littafin Hausa hadda motor saurayi ke saya ma buduwarshi,kayan azumi ne, su kayan sallah da kudin kashewa.


Amma kai wata tsiyar ka taba tsinana min?


Yace ohh ta nan kika bullu kuma, waya sani ko sayar da wayar kikayi


Tace na sayar, nima a sayar dani,talakar banza.

Tace kuzo MU wuce dallah.


Yace ba shaka,daman dan talaka bai Iya samun wuri ba, kamar Shi jummai zata kira da dan talaka, bata dubi kanta ba, zai yi maganinta,ba dan ya dauko police abin ya shafe jummai dole a hada da ita,babu yadda ya iya,dole sai yayi hakuri da halin jummai..


Tana sauri zata Haddar dare, wani mutum yayi ta biyanta yana mallama sallamu alaikum.


Waalaiku musallam,lafia Mallam?


Yace ki bani dama na dade ina sonki, sunana alhaji KABIRU mai shadda, mata na uku.

Walahi duk abinda kika so ina zaka yi miki shiyya,ga babban gida gare ni, akwai motar hawa ta alfarma, umra,hajji dut dake za ana keji Yar diya.


Cikin zuciyarta tace, ga irin mijin novel, amma babu Khan fuska, babu tsari,gashi wani gaba,gara ga tsufa da dukan alamu ma jahili ne.


Tace alhaji KABIRU mai shadda yanzu hadda ZANi,kuma nayi latti,ka bani lokaci inyi shawara.


Yace konni Yar diya kamata aka shawara,walla hi diyata kada kiyi wa kanki tuwon tulo.


Ta kece da daria, lallai jummai zata wanki garra.


Tace sai kazo gida,ta wuce abinta.


Ya cije labba, Allah shi kai damu ga harawa.




Alhaji kabiru mai shadda ya aika da gero,sugar,madara da Milo aba Baban su jummai.


Ya sake aiko shadda na baba,atanfa umma sai leshi na jummai.


Umma tace shin Baban su kodai akwai abinda mutumin nan ke nema ne wurin mu?


Yace Saratu kenan, ya iskeni har rumfata ya min maganan jummai, nace yaje ya nemi yardanta idan ta amince Allah sanya wa abin albarka.


Umma tace ai itace dai dai dashi, badai jummai ba gajiya zai ya barta.


Yace haba Saratu kada kiyiwa diyarki baki mana.

Tace tau Allah zaba masu abinda yafi zama alkhairi.


Yace yauwa amin.



Da matsanaiciyar ciwo Mara jummai ta tashi,kamar zata mutu,Baba ya ce akaita clinic mana.


Koda akaje doctor ya dubata yace mensuration ta fara.

Antibiotics da pain relief ya bata, sai shawarwari yada zata kula da kanta lokacin period da bayan period.


Suka dawo gida, sati guda tayi ta gama.


Sallah saura kwana biu, alhaji KABIRU mai shadda ya kawo ma baba karamin buhun shinkafa da dubu biu na cefanai.


Ranar sallah bayan sun dawo masallaci da baba,umma ta zuba masu shinkafa da stew sai hadin salad da Aysha ta dawo masu dashi daga gidan nafisa.


Kwaliya jummai tai cikin leshin da alhaji KABIRU ya kawo, tayi kyau sosai.


Tace umma zani yawon sallah.

tace a daw lafia.


Ita da Alawiyyah,sai da suka zaga manyan gidajen layinsu.


Sai gidan hajia da fara'a ta tare su, ta zuba masu abinci da zobo.

Tace kunga nura kuwa?

Sukace aa.


Tace su duba dakin shi.


Dari biu ta basu, suka yi godia.


Da sallama suka siga dakin, shida BELLO ne.


Yace hajia jummai ya sallah.


Tace lafia lau mal.BELLO.


Nura yace tunda ni bata gaishe niba, ya mutanen gida.

Lafia ta amsa a takaice.


Fanta ya saya masu kwalba biu,ya kunna TV suna kallan legend of the seeker.


Haba ruwan sama aka fara kamar da bakin kwarya.


Yace Ku dakata har ruwan ya tsagaita.


Can sukaji ana bugun kofa.


Nura yatashi,yana budewa yace ah mutun sai yau, kwana da yawa.


Yace kai ban hanya ko sai ruwan ya kare a kai na?

Hanya ya bashi.


Yana shiga,yace ah Mallam bello kai ne?


Yace M.Raji manya Ashe ana ganin Ku?


Sai da gaban su jummai ya gadi.


Yace yan mata sannun Ku,suna hada idanu yace what! Maryam salis,allawiya👈🏻








*L££MA*📚✍🏻


[21/01, 21:35] ‪+234 812 140 7930‬: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

*QURUCIYAR JUMMAI*

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

🌸🌸🌸🌸🌸🌸



*HALIMATU SADIYA MUHAMMAD*

*L££MA*💞




*@AM££NCI WRITER'S ASSOCIATION*📚✍🏻




*domin samun kayatatun littafan mu a shafukan fcbk Ku tuntube mu a:-AM££NCI WRITERS NOVEL GROUP*🤝






*25-26*



Ba jummai ba,ba Alawiyyah ba duk sai da hanjin cikin su ya kada.


Tattako wa yake zuwa inda jummai take tsaye,tana ja da baya, yana isa daf da ita ya kasheta mari guda biu masu lfy,ya shake ta,yana fadin azzaluma,muguwa,baqar ashana mai kike yi a gidan nan, ko wata bala'in kika zo hadda sa masu?


Nura dai mamaki ya cika shi,sai BELLO ne yayi karfin halin cewa, haba raji idan rai ya baci bai kama ta hankali ya gushe ba,me wanan karamar yarinyar tai ma da zafi haka, kake bugunta kamar ka samu namiji dan uwanka,pls ka kyaleta.


Ya kalle shi da mamaki,in kyaleta fa kace, akan wani dalili,kasan abinda ta aikata min ne ita da wanan munafukar kawar nata.


Nura yace look,duk abinda tai maka bai dace da zub da girmanka kana irin hakan ba, sanan duk fa abinda ya samu yarinyar nan ni za a kama tunda a dakina suke, kuma ni aka sani.


Yace nura itace yarinyar da nike baka lbr tai min kazafi har aka koreni a wurin aiki


Nura da BELLO salatti sukai, a lokacin Alawiyyah ta bude kofar da Sauri ta sheka ta kira hajia 

Hajia tace lfy?


Alawiyyah tace m.raji zai kashe jummai hajia.


Da Sauri suka isa dakin, Hajia tace kai raji sake diyar mutane, duk Ku sameni a palour.


Duk sun zauna a palour hajia.


Tace raji menene ke faruwa?


Lbr yaba hajia tir yan,tir yan yadda jummai ta mai kazafa,da transfer da aka mashi.


Duk mamaki su kai yadda karamar yarinya kamar jummai ta Iya hada makirci haka.


Hajia ta ce jummai haka akayi?

Tace eh hajia


Nura yace kenan kin yi amfani da wayar dana baki Wanda akwai hotunan shi da number shi kika shammace shi?


Tace eh.

Raji yace "no Wonder""har bisa ga yau ina kan tunanen inda ta samu wayan nan abubuwa.


Hajia tace wai ke jummai wace irin shai'daniyar yarinya ce mai hadda sa fitina cikin al'umma,baki da aiki sai tadda zaune tsaye?


Raji da kike gani dan uwana ne uwarmu guda ubanmu guda dashi,kawun nura ne,mahaifin NURA ya riqe shi har ya kare karatun shi, koda mahaifin NURA ya Rasu raji ya CI gaba da daukar nauyin karatun NURA,cin mu, shanmu da duk wani lalurar mu da wanan shagon na dunki da kika gani, shagon dunkin nan na raji ne daya samu aiki yabar ma nura shagon dunki,abinda yasa bakya ganin shi gidan nan makarantar Ku ta bashi wurin zama, nura bai da uba,dan uwa da aboki kamar raji.


Jummai baki kyau tawa rayuwar kiba, bakyi ma nura adalci ba da kika shaga rayuwar shi, domin keba Matar aure bace.


Raji,nura banda abin cewa daya wuce wanan,yanzu hukunci na hannun ku, duk abinda kuka yanke akan ta dai dai ne, amma zan nemi alfarma akan a sasauta mata duk hukuncin da za a yanke.


Jummai kuka take yi wiwi, allawiya na gefe.

Gyaran murya raji yayi, yace hajia na gode da damar da kika bani, tabbas jummai yarinyace,QURUCIYA ke damunta,amma abin lura shine ai akwai yara wayan Dama basu kai shekarun taba amma basu aikata makamancin abinda take aikata wa ba.

QURUCIYAR JUMMAI hauka take gaya mata,tana azza mata girman kai,wauta, kafiya da sauran su.


Nura idan na isa da kai daga yau babu kai babu jummai, dan Baku dace ba at all, ba macen aure bace, nidai na yafe mata da duk wasu ma biyan ta,duk abin da suka aikata a kai na, na yafe masu duniya da lahira, Allah kuma ya yafe mana.

Duk aka amsa amin,banda jummai.


Nura yace insha  Allah duk yadda kace  haka zanyi,, jummai kiyi hakuri Allah hada ki da miji na gari, amin.


Jummai tace nura,hajia,M.raji Ku yafe min sharin shaidan ne.


Bello yace kuje gida yamma ttayi, an yafe maku.


Allawiya tace mun gode.


Da suka dawo gida, umma tace Allawiya ina kuka tsaya?


Allawiya ta zayane mata abinda ya faru.


Umma tace alhamdulilah,Alllah na gode maka da ka nuna min wanan rana da liqin jummai ya balle, maganin Mara jin Magana kenan, yanzu hankalin ki ya kwanta ai, ni rajin bai cimin goro ba,da bai laqada maki kashin tsiya ba,gashi kin yi rashin masoyi na gaskia,yanzu sai ki auri alhaji KABIRU mai shadda ai.


Ta shige daki abinta.



A kwana a tashi ba wuya  har sunyi resuming makaranta.


Yanzu jummai ta mai da hankali a islamiyya har tayi nisa.


Alhaji KABIRU kulum sai hidima yake masu jummai, amma har yanzu ko kallo bai isheta ba.


Su Aysha sun fara zana junior waec, yayin dasu jummai ke jss2 yanzu.


Yau alhaji kabiru yazo hira da kyat jummai ta fita.


Yace yan mata ya kwanan gida.


Tace lfy.


Yace mi'an bayani.


Tace gobe zan  kai abinci makaranta na walimar hadda izo biu Dana kamala.


Yace madalla, yanzu mutai kkasuu asamu abinda anka bako ki.


Tace tau, motar shi suka shiga, ya dau bypass na unguwan daji.

Tace naga nan ba hanyar kasuwa bane, ina zaka kai ni.

Yayi banza


Tace ka tsaya nace ko in maka ihun barawo.


Bai tanka taba


Kiciniyar bude motar ta fara yi..........
















*L££MA*💞

[24/01, 11:44] ‪+234 812 140 7930‬: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

*QURUCIYAR JUMMAI*

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

🌸🌸🌸🌸🌸🌸



*HALIMATU SADIYA MUHAMMAD*

*L££MA*💞




*@AM££NCI WRITER'S ASSOCIATION*📚✍🏻




*domin samun kayatatun littafan mu a shafukan fcbk Ku tuntube mu a:-AM££NCI WRITERS NOVEL GROUP*🤝






*25-26*



Ba jummai ba,ba Alawiyyah ba duk sai da hanjin cikin su ya kada.


Tattako wa yake zuwa inda jummai take tsaye,tana ja da baya, yana isa daf da ita ya kasheta mari guda biu masu lfy,ya shake ta,yana fadin azzaluma,muguwa,baqar ashana mai kike yi a gidan nan, ko wata bala'in kika zo hadda sa masu?


Nura dai mamaki ya cika shi,sai BELLO ne yayi karfin halin cewa, haba raji idan rai ya baci bai kama ta hankali ya gushe ba,me wanan karamar yarinyar tai ma da zafi haka, kake bugunta kamar ka samu namiji dan uwanka,pls ka kyaleta.


Ya kalle shi da mamaki,in kyaleta fa kace, akan wani dalili,kasan abinda ta aikata min ne ita da wanan munafukar kawar nata.


Nura yace look,duk abinda tai maka bai dace da zub da girmanka kana irin hakan ba, sanan duk fa abinda ya samu yarinyar nan ni za a kama tunda a dakina suke, kuma ni aka sani.


Yace nura itace yarinyar da nike baka lbr tai min kazafi har aka koreni a wurin aiki


Nura da BELLO salatti sukai, a lokacin Alawiyyah ta bude kofar da Sauri ta sheka ta kira hajia 

Hajia tace lfy?


Alawiyyah tace m.raji zai kashe jummai hajia.


Da Sauri suka isa dakin, Hajia tace kai raji sake diyar mutane, duk Ku sameni a palour.


Duk sun zauna a palour hajia.


Tace raji menene ke faruwa?


Lbr yaba hajia tir yan,tir yan yadda jummai ta mai kazafa,da transfer da aka mashi.


Duk mamaki su kai yadda karamar yarinya kamar jummai ta Iya hada makirci haka.


Hajia ta ce jummai haka akayi?

Tace eh hajia


Nura yace kenan kin yi amfani da wayar dana baki Wanda akwai hotunan shi da number shi kika shammace shi?


Tace eh.

Raji yace "no Wonder""har bisa ga yau ina kan tunanen inda ta samu wayan nan abubuwa.


Hajia tace wai ke jummai wace irin shai'daniyar yarinya ce mai hadda sa fitina cikin al'umma,baki da aiki sai tadda zaune tsaye?


Raji da kike gani dan uwana ne uwarmu guda ubanmu guda dashi,kawun nura ne,mahaifin NURA ya riqe shi har ya kare karatun shi, koda mahaifin NURA ya Rasu raji ya CI gaba da daukar nauyin karatun NURA,cin mu, shanmu da duk wani lalurar mu da wanan shagon na dunki da kika gani, shagon dunkin nan na raji ne daya samu aiki yabar ma nura shagon dunki,abinda yasa bakya ganin shi gidan nan makarantar Ku ta bashi wurin zama, nura bai da uba,dan uwa da aboki kamar raji.


Jummai baki kyau tawa rayuwar kiba, bakyi ma nura adalci ba da kika shaga rayuwar shi, domin keba Matar aure bace.


Raji,nura banda abin cewa daya wuce wanan,yanzu hukunci na hannun ku, duk abinda kuka yanke akan ta dai dai ne, amma zan nemi alfarma akan a sasauta mata duk hukuncin da za a yanke.


Jummai kuka take yi wiwi, allawiya na gefe.

Gyaran murya raji yayi, yace hajia na gode da damar da kika bani, tabbas jummai yarinyace,QURUCIYA ke damunta,amma abin lura shine ai akwai yara wayan Dama basu kai shekarun taba amma basu aikata makamancin abinda take aikata wa ba.

QURUCIYAR JUMMAI hauka take gaya mata,tana azza mata girman kai,wauta, kafiya da sauran su.


Nura idan na isa da kai daga yau babu kai babu jummai, dan Baku dace ba at all, ba macen aure bace, nidai na yafe mata da duk wasu ma biyan ta,duk abin da suka aikata a kai na, na yafe masu duniya da lahira, Allah kuma ya yafe mana.

Duk aka amsa amin,banda jummai.


Nura yace insha  Allah duk yadda kace  haka zanyi,, jummai kiyi hakuri Allah hada ki da miji na gari, amin.


Jummai tace nura,hajia,M.raji Ku yafe min sharin shaidan ne.


Bello yace kuje gida yamma ttayi, an yafe maku.


Allawiya tace mun gode.


Da suka dawo gida, umma tace Allawiya ina kuka tsaya?


Allawiya ta zayane mata abinda ya faru.


Umma tace alhamdulilah,Alllah na gode maka da ka nuna min wanan rana da liqin jummai ya balle, maganin Mara jin Magana kenan, yanzu hankalin ki ya kwanta ai, ni rajin bai cimin goro ba,da bai laqada maki kashin tsiya ba,gashi kin yi rashin masoyi na gaskia,yanzu sai ki auri alhaji KABIRU mai shadda ai.


Ta shige daki abinta.



A kwana a tashi ba wuya  har sunyi resuming makaranta.


Yanzu jummai ta mai da hankali a islamiyya har tayi nisa.


Alhaji KABIRU kulum sai hidima yake masu jummai, amma har yanzu ko kallo bai isheta ba.


Su Aysha sun fara zana junior waec, yayin dasu jummai ke jss2 yanzu.


Yau alhaji kabiru yazo hira da kyat jummai ta fita.


Yace yan mata ya kwanan gida.


Tace lfy.


Yace mi'an bayani.


Tace gobe zan  kai abinci makaranta na walimar hadda izo biu Dana kamala.


Yace madalla, yanzu mutai kkasuu asamu abinda anka bako ki.


Tace tau, motar shi suka shiga, ya dau bypass na unguwan daji.

Tace naga nan ba hanyar kasuwa bane, ina zaka kai ni.

Yayi banza


Tace ka tsaya nace ko in maka ihun barawo.


Bai tanka taba


Kiciniyar bude motar ta fara yi..........
















*L££MA*💞

[01/02, 17:01] ‪+234 816 432 1306‬: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

*QURUCIYAR JUMMAI*

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

🌸🌸🌸🌸🌸🌸


*HALIMATU SADIYA MUHAMMAD*

*L££MA*✍🏻





*27-28*



Sa'a Allah ya bata ta bude kofar motar, ai gangara wa tai cikin rami,saura kadan tayar motarr ta take mata kafa.


Jan murfin motar shi yayi,yace ko mutuwa kika yi Yar banza banda hasara, ya kara gaba.


Cikin tulin bola ta fadi Tim,duk ta kukuje, tayi ma alhaji KABIRU Allah ya isa yafi a kirga, haka ta rarafa har ta haura saman titi, gashi bypass ne akwai qarancin abin haka.


Ta jima wurin sosai gashi magrib ya gabato, can ta hango mai adaidaita tun daga nesa ta fara daga mashi hannu, tana zaune gefen titi.


Yana isowa ya taka burki tare da fadin,wainnahu,sulaimanu wainnahu,bismillahir rahmanir rahim,Ku kuke ganin mu bamu ke ganin kuba.


Tace dallah malam mutum ce ba aljan ba, taimako na za kai ka kaini gidanmu.


Yace inane gidanku?


Ta mashi kwatance,yace muje.

Da kyar ta Iya shiga napep din.


Har kofar gida ya kaita, godia tai mashi ta shige gida.


Baba ya wuce masallaci,umma ce zaune saman  tabarma tana tankaden garin alkama da zata yi tuwo.


Tace ke ke ke!

Daga ina?


Ta fashe da kuka, tare da zayane ma umma duk abinda ya faru.


Umma tace Allah ya qara,ke mai son banza ko,kinga kamar bai San abunda yake yiba bara ki wanki garra,ai gashi nan ya nuna maki halinsa.


Tace haba ummata,yanzu laifina kike gani,ko tausayina bakya Ji,yanzu da mutuwa nai fa?


Dama BABA na kawai ke sona, ta shige daki.


Umma tace Allah shirye ki,mazza fito ki Debi ruwan zafi kiyi wanka ki gassa jikinki kiyi sallah.


Dole ta fito ta hada ruwan wankan ta shige toilet wanka sosai tai tare da kakasa inda ta kuje, sanan tai alwala.


Sallah ta gabatar, tana idar wa ta dauko Qur'ani tai tilawar hadda kafin lokacin isha'i tayi.


Umma ta gama tuwon alkamarta da miyar danyar kubewa,wanka tayi ta gabatar da sallah,tana zaune tana lazimi Aysha tai sallama.


Tace sannu umma,ya gida,nabarki da aiki,har yanzu jummai bata dawo bane?


Tace ai na gama aikin tun dazu,ya kika baro nafisar?


Tace lfy lau,taji dama sosai.

Umma tace kinji abinda alhaji KABIRU mai shadda yayi ma jummai?


Aysha tace ikon Allah,Ashe datijon banza ne,Allah ya fishi dama nasan duk hidimar nan da yake yi Ashe da wata a kasa,inna jumman?


Tana daki


Shiga dakin Aysha tai tace jummai Ashe abunda ya faru kenan?

Allah tsare gaba.


Tace tau munafuka,ina ruwanki,Allah ya tsare abinda yafi haka ai, dan tsabar GULMA da iyayi ki wani jawo gwanjan jikin ki kizo wai wai Allah kyauta,walahi duk naji maganan nan ya fito cikin UNGUWA walahi keshe kuma ban yafe ba.



Tace yanzu ni kike fadawa haka,shekara 6fa na baki jummai,Allah shirye ki.


Tace sannu sarkin son girma,CI goro cikon benci tabarman kada chacha.


Tace jummai muje muci abinci.


Tace tare muka saba ci, wanan wanan sai anyi kini babban mace,tau da baba na zan ci.


Bayan sallar isha'i baba ya dawo masallaci,umma tamai shimfuda,ta gabatar da abinci.


Zama jummai tai suka fara cin abinci, bayan sun gamane,ta kwashe kwanan.


Umma tace babansu KAJI KAJI abinda alhaji KABIRU yai ma jummai.


Yace subhanallah,wanan ai rashin sanin darajar dan Adam ne,yanzu dama haka yake?


Umma tace waya sani, Allah dai ya qara tsare gaba. Amin



Ranar asabar da misalin karfe 9am aka gabatar da walimar saukar al-Qur'ani mai girma a harabar madarasatul nurul Islam,Wanda ya samu halartan dunbin jama'a ciki hadda Hajia,nura, bello,Muhammad tare da M.raji.


Dalibai ashirin da biu sukai sauka,mata goma,maza goma sha biu.

Cikin matan hadda jummai da allawayi.


Ko wane dalibi yayi karatu cikin natsuwa,bayan sun gamane akai rabon kyaututuka.


Wa'azi da nasiha sosai babban malamin su yayi akan suji tsoron Allah tare dayin aiki da abinda suka karanta.

Su hajia suma sun isko su jummai har wurin zaman su tare da bada tasu gudun mawar kunya sosai jummai taji,m.raji yace Allah yasa anyi na tsoron Allah,suka wuce


Haka taro ya watse kowa sai Sam barka.



Anyi resuming schl yanzu su jummai an shiga jss2

Aysha result na junior waec ya fita, boarding schl taci''government girls secondary schl kontagora"(GGSS)


UMMA bata so haka ba, baba yace tai adu'a Allah yasa haka shiyafi alheri.


Ta amsa da amin.

Dan abinda baba yake da,dashi akayi sayayan zuwa schl na Aysha, akai ma jummai Sabin uniform itama.


Komi ya kamala da izinin Allah,ana gobe zata wuce nafisa tashigo ban kwana,kayan tea da hadaden dakan yaci ta kawo ma Aysha.



Sosai umma taji dadi tare da saka mata albarka.


Tace babu komi umma yiwa kai ne, cikin wasa tace dama jummai aka kai makarantar kwana.


Daga cikin daki jummai ta daga murya,tau mazuga maqongwara masu zuwa lahira da qoqon danbu a hannu,ba a kaini ba ke sai ki daukeni ki kai ni, karamar yarinya dake kin Iya munafunci,ko da take naga ba laifin ki banne, na iyayenki ne da suka maki aure da wurin, meke cikin buzaye banda zallar yunwa da warin dirty, wai har ke, kike kawo ma wasu kyautar abinci.


Umma tace wanan wanan Allah ubangiji ya aiko maki da mala'ikar shiriya.amin

Tace dan Allah nafisa kyi hakuri fa.


Tace babu komi umma sai da safe,Aysha Allah bada sa'a yasa aje cikin nasara.


Tace amin nafee,nagode sai da safe.


Da safe Aysha tai sallama da yan unguwar su,baba da kanshi ya kai ta har schl, bayan an gama komi har an bata hostel.


Nasiha sosai baba yayi mata,tana kuka suka rabu.

[01/02, 17:09] ‪+234 816 432 1306‬: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

*QURUCIYAR JUMMAI*

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

🌸🌸🌸🌸🌸🌸



*HALIMATU SADIYA MUHAMMAD*

*L££MA*✍🏻


*nagode sosai da adu'ar Ku masoya,masu kira a waya, masu massege dama wayanda suka kawo min ziyara da wayanda basu ma samu dama ba,baba yaji sauki sosai insha Allah yanzu komi normal*




*29-30*




Suna tafia suna hira har suka kai karkashin gada,tun suna ganin mutane har suka fara shiga gona ki ta titin jirgi suna faman ratsa gona ki,sunyi nisa sosai,allawiya tace qishin ruwa Nike jifa,jummai tace mun kusa kai wa rafi ai sai musha.


Allawiya tace nidai bazan sha ruwan rafi ba cholera ya kama ni.


Har rana ta fito sosai suna abu daya, da kyar suka tsalaka rafin da zai sada su da unguwar padukway.


Da tambaya suka gane gidan,koda suka shiga dakuna duk a kulle sukai ta gwada sallama shiru, wani yaro suka gani zai gilma ta wurin gidan jummai tace kai ina masu gidan nan?


Yace ai sun tashi a gidan sun koma tudun fulani.


Jummai tace amma Allah ya mana baqar isa ga diyar shegiyar nan hadiza, dama sun bar unguwar nan bata taba gaya ma kowa ba yayi, Allah hada MU a makaranta.



Allawiya tace ni bama wanan ba qishin ruwa ke mugun damu na,yanzu ina zamu samu ruwan sha?


Tace oho.

Duk sunyi butum butum da qura.


Allawiya tace inada naira ashirin cikin Jakata ko ruwa masha.


Jummai tace amma anyi muguwar diya,yanzu dama kina da kudi kikai mirtsitsi aka sha rake da nawa,dan tsabar maqo kika qi fitar da naki ko?


Wallahi ba'a sayan ruwa bus zamu shiga zuwa Mobil Ku qarasa gida qasa.


Tace ke jummai nifa man cewa nai inada kudi.


Tace koma dai  menene bus za MU shiga.


Kuda suka isa bus stop,bus ta cika dole saman engine suka zauna gashi ya dau zafi sai suya yake masu a mazaunin su.


Jummai tace kyale nida shege ko sisi bara MU biya ba.


Koda Karen mota yace su bada kudi jummai tace ai ba gudu zasuyi ba ya bari har su isa mana.


Ana isa Mobil suka arce.


Jummai tace mu biya rumfar baba na


Tace tau.


Kona suka isa,jummai ta gaida mal.hassan makwacin baba,yace dama makaranta kuke haka?

Alawiyya tace eh

Yace Baban Ku na masallaci Ku jira shi.


Suka zauna.

Can baba ya dawo, yace sai a yanzu aka tashi makarantar?


Jummai tace baba komi bamui ba a makaranta, gidan kawar mu muka je kuma basa nan.


Yace gashi babu kasuwa yau naira dari nayi,fura da nono da aka damu mashi ya basu


Bayan sun gama sha suka sha ruwa.


Yace kuje gida duk abinda na samu zan kawo  anjima.


Jummai tace mu biya masallacin yarbawa mui sallah.


Koda  suka isa an idar da sallah,alwala su kai,suka shiga massalaci,bayan sun idar da sallah.


Jummai tace allawiya ina ma nan ne gidanmu, ga tiels ga fanka kamar an kuna AC,ni sai nayi bacci ma kafin


Allawiya tace walahi sai dai mu hadu gida, nikam na gaji ko yunwa bakya ji idan kika samu yawo.


Tace kai alawiwi,muje dai.


Suna tafia har sun kai kasuwar gwari suka hango cinko son jama'a.


Jummai tace ke mu leqa mu gani.


Koda suka rutsa mai wasa da maciji so ka gani.


Jummai tace shege azzalumi,mushiriki,maketaci kawai ya Tara mutane sai cin amanar su yake yi,wai maganin farin jini, arziki,ilimi Dana budin kasuwa.


Ke allawiya mu wuce idan ba haka ba walahi sai na watse taron nan.


Suka kama hanyar gida.


Motar alhaji KABIRU mai shadda ta gani, cikin ranta tace masha Allahu yau zan rama qetar Daka min tsohon najadu.


Tace allawiya yita duba min idan babu mai zuwa wani muhimiyar aiki zanyi.


Tace tau Maryam salis cika aiki.


Ta Ciro compass cikin mathematical set na allawiya,dan ita bata da arzikin shi.


Ta duqa kamar mai bidan wani abu ta hude tayar gaba dana baya duka.


Tace na farko kenan saura na biu,yadda na mulmula cikin yashi, kai cikin kwata za kayi iyo da motar gaba daya.



Sunzo gitawa ta shagon nura ta tsaya.


Tace ina wuni mal.nura.


Yace kwana biu Mallama Maryam ya karatu.

Allawiya tace alhamdulilah.



Jummai tace in kawo dunki?


Yace sai ki zo.

 

Tace ina gaida Hajia.


Yace zata Ji.


Suka isa gida, qanzon tuwon masara umma ta gyara yaji alayahu da man kyada.


Tace jummai Allawiyya yanzu sabi da Allah sai yanzu kuka ga daman dawo wa?


Da safe har PZ naje kai nikar masara, makarantar Ku rufe babu kowa

Daga ina kuke.


Jummai ta fada mata.


Tace yanzu da Ku dawo gida kuna kama mana aiki Ku samu lada kun gwamace kui ta gantali cikin gari, har dabi ta titin jirgi matatarar yan shaye shaye da barayi.


Walahi kui ma kanku fada, girma kuke yifa.


Allah shirye Ku,amin.

Ga abinci nan kuci.


Jummai tace tab Duk yunwar nan da muka kwaso mutum yaci qanzo.



Allawiya tace nidai ina marmarin shi zan ci, yanzu bara na shiga gida duk abinda muka dafa ki amsa ni zanci qanzon.


Haka ko akayi taliya suka dafa da stew,jummai sai murna takai ta samu abinci.



Akwana a tashi babu wuya yanzu Aysha ankai ss2,bayan kwakwar mayar datasha a schl,kasan cewarta bamai son hayaniya ba,gata da gudun zuciya,shiyasa bata wani samu Matsala da students din ba mussaman prefect.


Fanin karatu kuwa akwai mai da hankali ga hazaka shiyasa ta shiga ran mallamai dan bata da matsala da kowa.


Sau biu baba na zuwa mata visiting,na farko da umma da jummai akazo na biu baba kawai yaje.


Da aka basu hutu bata zuwa gida, a kontagora take hutu gidan kanwar umma


Mama halima da mijinta Mallam Saidu, diyansu biu mata guda namiji.


Mal.Saidu teacher ne a model schl kontagora, mama halima kuma masa take soyawa da dare a kofar gida.


Diyansu yunusa,Ubaida,hassana da Hussaina.


Yunusa na federal university minna yana karatun business administration in political science UG 4


Ubaida ajinsu guda da Aysha


Twins na jss2 a model schl.


Nan Aysha ke zama sabida kudin mota yayi yawa zuwa gida.


Su jummai duk tearm daga 1st position sai 2nd ake dauka, su jemima sai haushin ta suke ji, duk ta fisu hazaka yanzu ma ta fita hanyar su.


Yanzu duk wani quiz, debate da sauransu da jummai ake zuwa, yanzu har an bata vice ameera na schl din.


Sabida tayi attending 1st sisters in focus da akayi a sheikh lemu Islamic schl,kyaututuka da dama ta samo har da certificate ta samu, sanan sukayi appointing nata as official na area council sabida kwazonta da hazaka.



Yanzu ko prefect na schl nasu bata raga mawa dan tai masu zarrah.

  


*ASALIN LABARI*












*L££MA*📚✍🏻

[03/02, 23:49] ‪+234 816 432 1306‬: *B W A*🖊


🌸🌸🌸🌸🌸🌸

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

*QURUCIYAR JUMMAI*

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

🌸🌸🌸🌸🌸🌸


*HALIMATU SADIYA MUHAMMAD*

*L££MA*💐




*BRILLIANT WRITER'S ASSOCIATION*📚🖊






*31-32*



Mallam salis da Saratu sun kasance yan asalin qauyen mahuta ne,karamar hukumar fakai dake kebbi state.


Almajiran ci ya kawo shi niger state,minna,daga haka har yayi uban gida alhaji mande yana masa tsaron shagon zanuwa,lesuka,takalma da jakuna.


Mallam salis mutum ne mai amana,hakuri,riko da gaskia,shiya sa zaman sa yayi dai dai da alhaji mande.


Yana da shekaru goma a minna,dai dai da shekarun haihuwar shi 25.


Yaje ganin gida, lokacin Allah ya hadashi da Saratu suka dai daita Kansu akai masu aure ya dawo da ita minna.


Saratu wadda yan uwanta ke kira da ""qade"" ita guda mahaifiyarta ta haifa, bata da yan uwa na ciki guda sau yan zuba


Cikin gata ta taso, Mace kyayawa mai natsuwa da alkunya,karatun allo kadai tai.


Alhaji mande ya mallaka masa madaidaicin gidan da yake ciki har yanzu.


Gidan daya kunshi dakuna biu da palour

Daki guda da bam,shine na mal.salis katuwar katifa tun na samarta kanshi ke ciki,akwatin kaya saida table mai dauke da tulin littafan addini.



sai ciki da palour a gefe nan ne na umma,babu komi ciki sai 3 seater a palour leader carpet,shima Matar alhaji mande ta basu,cikin dakin kuma gado ne 6/7 na silver irin na da sai dressing mirror.



Toilet na wanka da bayan gida hade yake shima a gefe sai madaidaicin kitchen.




Haihuwa uku tana yi duk basu tsaya ba,sai a kan Aysha wadda taci sunan mahaifiyar umma.


Cikin gata Aysha ta taso, yarinya kyakyawa mai hakuri tun tana qarama bata da kwaramniya,fara ce tas, siriri mai Yar karamar  jiki,irin na mahaifinta.


Sai da Aysha ta shekara 6 aka samu cikin jummai.


Murna sosai mal.salis yayi.


Umma kam ansha fama da laulayi,sai da cikin yai wata biyar taji daman laulayin.


Ranar jumma'a da dare umma ta tashi da naquda sosai,gashi ana zabga ruwan SAMA kamar da bakin kwarya,garin dif babu wutar nepa, wasu gidajen duk iska ya yaye masu rufin gida,wasu Katanga ta zube, ga pole's na wuta sun fafado.

Haka umma ta haihu a galabaice.


Kowa dai yasan jinjirai farare ake haihuwar su.


Amma jummai baqa wuliq aka haife ta,gata barakallah,fuskar ummanta San


Kyakyawa,mai duguwar hanci,sai kananan idanu, baki madaidaici,sai ci ga fitinar tsiya.


A washe garin ranar central market minna ta kama da wuta,duk manyan shaguna sun qone,ciki hadda shagon alhaji mande.


Da ya samu labari stroke ya kamashi akai hospital dashi,washe gari yace ga garin Ku.


Haka akai zaman makoki,ranar suna kasan cewa hankali ba a kwance yake ba,kuma ana cikin halin rashi, a masallaci aka rada suna""MARYAM""sunan  mahaifiyar mal.salis ake mata lakabi da jummai


Ko taron suna ba ayiba.


Bayan kwana arba'in aka raba gadon alhaji mande,an barma mal.salis gidan da yake ciki kasancewa margayi ya rigada ya malaka masa.


Yanzu kam mal salis komi ya qare masa, dole hayar rumfa ya kama central market minna yana sai da kayan koli,dunkin takalmi da sauran magungunan gargajiya na itace.


Jummai ta taso cikin rashin ji, gata kazama duk yadda akai mata wanka sai ta bata jiki ta,Jan fada,gashi bata son karatu ko kadan.


Tun suna yara Aysha ke masu wanki ta gyara gida.


JUMMAI akwai son yawo,duk inda ake buki tana can,haka duk gidan da akwai TV can take yini.


Shiyasa abotansu yayi karfi da alawiya duk cikin yaran unguwar.


Tare aka kai su IBB primary schl ajinsu daya har izuwa yanzu.





*CI GABAN LABARI*


Su jummai an zama vice ameera sai cin zalin diyan mutane ake,Idan an tara kudin sadaka na MSS jummai ta aika fanke wurin kutimi mai fanke.


Yau an tashi break, ita da alawiyya suka haye saman window sai gulman teacher's sukai


Duk wadda ta gifta sai anyi gulmanta.


Jummai tace allawiya Kali maths teacher yau English wears yasa


Allawiya tace dan izala ne fa,kullum cikin shadda.


Jummai tace ai ko yanzu ya nade kafar wandan.


Suka sheke da dariya tare da tafawa.


Tace alawiyya yau 12pm zan wuce  gida,sabida last period copper Elena muke da.


Ni bazanyi attending ba dan walahi ko turanci bata Iya ba, talk less of teaching.


Allawiyya tace shegu sai aukin  neman mata.


Jummai tace duk yan warin mu nefa.


Allawiya tace dadina dake son girma kamar gyambo.


Suka CI gaba da hiran duniya.


Su jummai an fara hankalinsu,ana kama ma umma aiki kuma an rage yawo.


Samara caa su kai mata, amma sai wulakanta su take yi.



Salamu alaikum


Ahh nafisa ce sannu da zuwa,ya kwana biu,ke ke tafe da ranar nan ga tsohon ciki?


Tace eh umma,ya gida.


Lfy lau nafisatu,kinga Yar banzan yarinyar nan jummai kona turata ta dubo min ke sai taqi zuwa.


Tai murmushi babu komi umma,ana jin labarin su Aysha ko?


Lfy lau suke, Baban nasu ma yace wani shekara data shiga aji biyar za tai jarabawa da yan aji shida tunda tana da kokari.

Tace Allah taimaka.


Dama umma TV na Bango na yayi alhaji ya saya mana shine nace ko kuna son karamin?


Umma tace idan babu matsala Yar nan ai munfi kowa bukata ko dan jummai ta huta yawon Bin Gidajen mutane kallo.


Tace bara an ba almaJirina  ya zo ya hada maki.


Godia sosai umma tai mata

 Haka ko akai yazo ya hada masu sai ga NTA minna channel 10 ya fara ana gabatar da shirin""BABA RAMUTA ""



JUMMAI na dawo wa islamiya tace umma ke kika sai TV ko Baban Mu?


Tace nafisatu ta bamu.


Jummai tace cab sai an mayar mata daabinta salan ta rena MU,tana kokarin cicibar TV.....









*L££MA*

[10/02, 23:57] ‪+234 816 432 1306‬: *B W A*📚🖊


🌸🌸🌸🌸🌸🌸

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

*QURUCIYAR JUMMAI*

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

🌸🌸🌸🌸🌸🌸


*HALIMATU SADIYA MUHAMMAD*

*L££MA*



*BRILLIANT WRITER'S ASSO*....🖊


*wanan shafin naku ne brilliant writer's mutanen kirki,masu halin kwarai, mutunci da ameenci,Allah barmu tare ya qara basira da hazaka.amin*🤝🏻




*33-34*


Umma tace duk kika taka ko nan da can da TV nan ban yafe maki ba.


Tace habba umma kan abin duniya zaki nemi min baki?


Tace jummai bakya Jin Magana,kullum baki da buri da ya wuce ki bata min rai,girma kike amma kullum halin ki sai gaba.


Jummai bawai bana sonki bane,hasalima duk cikin ku nafi kaunar ki ,walahi duk irin son da babanku ke nuna maki ko kwatar nawa bai yiba.


Kinsan ance kaso naka duniya su qishi, haka ka qi naka duniya ta so shi,kinga kuwa idan muka taro muka nuna maki so ai bamu yi maki adalci ba,mace kike baki San inda zaki aure ba,irin mijin da zaki aura mai mata ne,ko babban gida zaki dole mu kula da tarbiyar ki a matsayinmu na iyayen ki.


Tace umma ki yafe min duk bacin ran dana saki ciki,dama wauta ne da QURUCIYA irin tawa,amma yanzu na gane gaskia.


Umma tace madalla da kika gane gaskia,Allah  yasa ma rayuwarku albarka ya Baku mazaje na gari.


Ta rufe ido da tafukan hanunta,tace amin umman MU.



Alhamdulilah jummai an natsu,duk wani aikin gida ita keyi hadda girki, bata zuwa ko INA daga makaranta sai gidansu allawiya.


Akwana a tashi yanzu jummai an shiga jss3,sabida hazakar ta aka bata social prefect, duk wani quiz,debate da paper presentation da ake yi cikin schl da wajen schl(interschool competition) da jummai ake zuwa.


Ta samu halartan 1st sister's in focus, Wanda akayi a fonwan international Islamic schl minna Niger state,na SHIEK lemu. Wanda duk wata schl daga kan secondary schl har yan university sun hallara,mata ne zallah,wanda aka dauki kwana uku,


Day 1(rana na farko) secondary schl student zasu yi paper  presentation on THE WOMAN IN ISLAM,WANDA KUSAN SCHL ASHIRIN AKAYI SELECTING.


DAY 2(Rana na biu) yan higher institution zasu gabatar da nasu on HOW NOT TO LOSE YOURSELF TO EMOTION.


Rana ta uku a fadi wayanda suka fi bada gudun mawarsu,bada kyaututuka da certificate.

Ranar Friday zasu fara su kare Sunday, wadda a  fomwan international schl aka masu masauki har su kare.



Da misalin karfi 9:0am aka fara taron,wanda ya samu halartan manyan mallamai mata,matan gwamnoni,sarakuna da commissiona.


An fara ne da bude taro da adua daga bakin ameerah na area council (mal.Aisha Muhammad)


Gabatar da manyan baqi da kuma mother of the day(uwar taro)founder na new horizon schl,hajia Aisha Ahmad lemu,wadda balarabiya ce kuma Matar  sheik Ahmad lemu.

Sai gabatar da sunayen secondary schl din da za sui participating, an fara da 

1-ABu turab Islamic schl


2-Himma international schl


3-New horizon schl


4-Decs new college


5-Maryam BABANGIDA science schl


6-Brighter schl


 7-nurul Islam memorial secondary schl


8-abdullahi fodio Islamic schl


9-al-Riyadh Islamic schl


10-Mustapha comprehensive schl


Private schl din da suka samu hallara kenan.


Sai government schl


1-hiltop model schl


2-zarumai model schl


3-government girls schl


4-army day schl


5-maitumbi schl


6-old airport schl


7-kwasau schl


8-limawa sc


9-Women day secondary schl

10- government vocational technical schl.


Sai daria ake masu jummai,wai wane irin schl kenan,meya kawo technical schl cikin wanan Vassar,wasu ma basu taba jin sunan schl din ba sai yau.


 Maryam salis (jummai) da shukurat abdulganiyu(wata bayarba)su,suka wakilci schl nasu,ran jummai idan yayi dubu ya back,abinka da mai saurin fushi da hasala,taso mai da martani ta kyalesu,kasancewa ba turancin kirki take jiba,gashi babu daman fada a wurin tu nda taron qarawa juna sani aka zo yi.


Kowane schl mutum guda zatai representing,duk representers din guda ashirin suka hau high sit.



Daya bayan daya suka fara gabatar da shirin""on the woman in Islam""

Ku wace presenter ta fito sai ta karanto point nata tayi bayani.


Duk hankalin jummai ya tashi sabida kusan gabadayan su point iri guda suke bayar wa, itama irin su takeda wanda aka bata daga schl,gashi bata wani iya turanci ba, tace nasan yadda zanyi dasu shegu.



Har aka kira maryam salis,representing gover vocational technical schl.

Duk aka sa daria,sabida duk cikin presenter's din itace kadai yar jss 3,kuma duk sun fita girma.


Tace assalamu alaikum my dear sister's in Islam,mother of the day,final of justice,accurate time keeper and my co-presenters once again welcome to the 1st sister's in focus.

I stand hear before u to deliver a speech on the woman in Islam.

As we Alla know we are all Muslim's and hausa/Fulani,and we are of it.


I will make use of the two languages, both engish and proudly Hausa,CU's am proud of it.


Duk aka dau tafi raf raf raf (cikin ranta tace bakusan wayau zan maku ba wurin yin amfani da idea ta)


Tace masha Allah,ba tare da bata lokaci ba ansan,a woman is the opposite of a man,kuma abokiyar rayuwa wada babu namijin da zai iya rayuwa ba tare da ita ba,she's the type of creation that  could add beauty to the world.


She's one of those blessing of Allah,wanda ta sanadin ta akan samu power,knowledge, wealth,peace and children.

Therefore she's the only source of companionship for a man.


Haihuwar diya mace is neither unfortunate nor fortunate, sabida wasu iyaye maza da basa son a Haifa masu diya mace sai namiji,ai duk abinda kika haifa shiya baki.


Sabida mace nada SS chromosome, namiji nada AS chromosome, s chromosome stand for female child while A chromosome stand for male child.


Idan ya bata A chromosome through sexual inter course zai hadu da daya daga cikin S chromosome nata a samu baby girl,haka idan S ya bata ta hhada Da S chromosome nata an samu baby girl. Kunga duk abinda ya bata shi take haihuwa.


Haba wuri ya kaure da iabbara


Fundamental right of a woman.


Self presentation

Ya kunshi tsafta,kwaliya.

Ita tsafta cikon addini ce, kwaliya kuma shld be specifically be for the attraction and satisfaction of the husband.


An rawaito daga abdullah(r.a)Allah ya tsinewa mata masu zana tatoo da wayanda aka zanawa,da masu aske gashin giran su,those who create a space between their teeth and such women as change the features created by Allah.

      Bukhari collection..


BASIC EDUCATION

same With men, a Muslim woman is required to be tought and to learn.amma na farko kuma mafi cancanta shine ilimin addini,

Sai na boko sabida idan ta Haifa tana  iya tarbiyatar da diyanta and she will serve as a model.


TIME FOR MARRIAGE.yana nufin mental maturity, it also covers a sufficient display of required manners and attitudes wanda muka koya daga iyayen MU more especially loyalty, by submition to the leadership of the husband, respect,love and care,pure heart etc.


Amma musu ganinsu time na aure a matsayin gama karatu,samun aikin gwamnati,ko auren mai kudi Wanda bai da mata.none of these is directly relevant to physical and mental preparedness for marriage.


WHO TO MARRY;BABBAN abinda ya kamata a duba shine wanda za a aura must be Muslim at least a believer in the unity of Allah,ba sai lalai sai yarenku guda ba,ko kasar ku ko al'adunku.


Kuna fahimta ko.


Tafi kake ji raf raf raf,sabida ta matuqar burge manyan matan dake wurin.



Time keeper ne yayi ranging bell, ta aje abun maga na.


Sai kabbara ke tashi









*L££MA*🖊

[11/02, 23:16] ‪+234 816 432 1306‬: *B W A*📚🖊


🌸🌸🌸🌸🌸🌸

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

*QURUCIYAR JUMMAI*

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

🌸🌸🌸🌸🌸🌸


*HALIMATU SADIYA MUHAMMAD*

*L££MA*🖊


*BRILLIANT WRITER'S ASSO*......📚🖊





*35-36*





Bayan ta zauna ne,wurin ya sake kaure was da hayaniya.


Sanan aka bukaci mother of the day ta ta fadi albarkacin bakin ta.


Sallama tai,tare da mika godia ga Matan  wayanda suka sami halartan taron.


Sai students din da suka yi participating, especially Maryam salis,tace girl did a wonderful presentation, the most attractive thing abt her presentation was that she use her own knowledge and ideas.welldone masha Allah.


Duk akayi kabbara.


Sai closing remark by her Excellency wife of the state governor""senator Zainab abdulkadir kure.


Daga nan masalla aka wuce domin gatabar sallah azuhur,bayan an iddar ne aka hallara zuwa hostel kowa ya CI abinci a huta.


Shukura ke tambayan jummai meya hanata amfani da written presentation da suka zo dashi daga schl?


Tace bara ki gane bane shukura,duk fa idea din iri guda ne,gashi ban iya wani turancin kirki ba da har zan Iya explanation yadda zasu fahimta har MU samu point din kwarai, beside ma gashi kowa wurin nan ya rena schl namu.


Shukura tace u are amazing,Kayi kokari sosai fa,kuma gaskia ka fadi fa,wait le me ask u,who's idea did u use?


Tace see u shukura,did u think I no go islamiyya ne, na my islamiyya idea I use na.


Tace as I  dey see u soo,i tought say u no dey go Islamic schl na.


Jummai tace shegiya,yarbawar banza,Dan Allah ya taimake ki baki fito a aljihun baya ba,ko ilimin banza na fiki.


Tace Maryam u dey abuse me ko?


Tace no.



Washe gari Saturday tun da asuba kuwa ya tashi, bayan anyi sallah,aka yi general cleaning na toilet da rum,sai wanka,akayi breakfast,kowa ya shirya aka fita.


 


Bayan bude taro da adu'a,aka gabatar da sunayen makarantun da suka sami daman hallartan taron,kamar haka;-


1- IBB university lapai.


2- FUT minna.


3-federal polytechnic zungeru.


4-schl of midwifery minna.


5-schl of health technology minna.


6-justice Fati lami.


7- collage of education minna


8-New gate health technology.


9- schl of nursing and midwifery bida.


10- polytechnic bida.


Aka fara gabatar da shirin "HOW NOT TO LOSE YOURSELF TO EMOTION""


wanda suma various schl din sun bada nasu gudun mawar sosai,sai 2:pm

Aka tashi.


Washe gari da misalin karfe 10:30 am.

Akayi closing remark,sosai aka yaba da basirar jummai,tare da bata kyaututu kamar su,Certificate,troopy sai 50,000 naira cash cikin envelop.


Aka watse.


Ranar Monday takai komi schl,aka nuna a assembly.


Schl ta dauki 30,000,aka raba ma jummai da shukurat 10,10,000 each.


Yanzu jummai ce vice ameerah na schl nasu, sanan area council sunyi appointing nata as P R O nasu.


Yanzu bata wani samun zama, ko wane lokaci suna yawon ziyara schl,schl suna da'awa, islamiyyah ma na dare take zuwa.


Aysha  suna batun fara waec,karatu sosai suke yi,hankalinta kwance.


Su jummai ma an fara junior waec kuma sun kare a sa'a,walima mallaman makarantar suka hada masu ranar Saturday, tare da basu kyaututuka da certificate.


Sun rabu suna masu kewar juna.


Yanzu su jummai sakamako ake jira,ita ke abinci,shara, wanke wanke da duk wani aikin gida.


Duk weekend sai taje waliman MSS na area council,sosai ta dauki abun da muhimmanci.


Cikin satin nan Aysha zata dawo ta kare neco,sai fatan nasira,jummai sai gyare gyaren gida akeyi.


Ranar Saturday ta iso,JUMMAI bata ma gida tana army day secondary schl wurin walima.


Zuwa 2:pm aka tashi,ta kamo hanyar gida sanye da atamfa na rubber dinkin doguwar riga da pink hijab har qasa,tasa safa baka da nikab.


Aysha bata gane taba tace baiwar Allah wa kike nema.


Ta dage nikab nata tare da cewa haba sister yanzu baki gane rigimamar kanwar kiba.


Ihu ta saki,yanzu jummai kece haka,lalai Allah abin gode, mai shiryawa kuma mai yin yadda yaso.


Tace haka ne sister,ya kika baro su?


Tace lfy lau suke.


Suka CI abinci tare cikin raha da anashuwa.


Washe gari Sunday suka shirya zuwa zuwa ziyaran yan'uwa da abokan arziki har gidan hajia Maman NURA, malam babba,malama hadiza sai gidan nafisa.


Duk jummai ta rokesu gafara, kuma am yafe mata.


Haka rayuwa ke tafia yau dadi gobe sabanin haka,duk abinda baba ya samu a kasuwa haka zai kawo,umma tayi yan dubarunta,su jummai su dafa aka nan aci.


Idan nafisa tayi abun marmari takan aiko masu,haka su allawiya suma suna taimaka wa sosai.



Da aka kama azumi wuri uku jummai ke zuwa tafsir tare da member's nasu na area council,hada waya suka bata kirar Samsung galaxy j1 fara mai kyau.


Sabida sun yanke shawarar bude wata kungiya mai suna""ANA MUSLIM"" DA NASFAT.


WANDA akayi selecting members masu, da'awa, tafsir,amsa tambayoyi,da kuma wayar da kan al'umma akan addinin islama.


Ana samun su a shafukan;-face book,watsapp,Twitter, istagram da sauransu.


Shine dalilin ba jummai waya da akayi.


Har yanzu bata bar sana'arta ba,na karatun novel.


Domin ciki tana tsintar abubuwa da dama na qaruwa,wanda take gyarawa,tai mashi kwaskwarima bisa hujjuji da tsarin addini ta turawa dumbin jama'a masu matsaloli makaman cin irin wanda ta karanta.


Result na weac ya fito.

Alhamdulilah;7 credit da 3pass Aysha ta samu.


Su jummai ma nasu ya fito, sunyi passing.


Jummai tace federal government girls collage minna.


Allawiya kuma Maryam BABANGIDA girls science schl minna.


Sosai su baba sukai farin ciki,sai dai babban tashin hankalin shi bai da,babu abinda ya aje da zai kaisu makaranta.


Ko abinci sai anyi yan dubaru, inaga ance biyan kudin makaranta federal, ga Aysha nason zuwa gaba.


Kuma burinshi kenan yaransa su sami ingantacen ilimi.


Da safe zai wuce kasuwa,ya hadu da Baban allawiya zaune kofar gida.


Hace sallamu alaikum mal.aminu🤝🏻


Yace amin Alaika sallam mal.salis,barka da asuba, ya kwanan iYali?


Yace alhmdulilah,ya naka iyalin?


Yace lfy lau, ashe jarabawar yara tayi kyau,barkan MU da arziki.


Yace barka dai, ai yanzu babban matsalar yadda zasu ci gaba da karatun.


Yace tau mal.salis,Allah ke rufa asiri,aci gaba da adu'a,Allah zai kama mana.


Yace haka ne,bara in leqa kasuwar.


Yace tau sai na iso.


Nafisa ta sauka lafia ta samu da namiji, garinsu aka mai data wanka.


Allawiya ta fara zuwa makaranta,shiri sosai babanta ya mata zuwa boarding schl.


Jummai kam har yanzu anyi buga buga amma ina ko rabin kudin makarantar basu hada ba.


Shawara ta yanke na hakura da makarantar, ta koma makarantar su na farko ta koyi handwork.


Dole su umma badan sun so ba suka amince mata da zaman banzar da zatayi a gida gara hakan.


Ranar Monday tun da wuri ta shirya zuwa schl masu.


Uniform nata na da,ta Saka, ta kwashi credentials nata zuwa schl.


Koda ta isa sun gama assembly, har bakin office na principal ta isa.


Tace baba masenja ina kwana?


Yace wa nake gani kamar maryama?


Tace nice baba.


Yace lfy dai?


Tace nazo inci gaba da karatu ne,ko PC ta iso?


Yace eh, amma sai kin jira tare da baqo take.


Tace tau.


Takai 30minut zaune tana jira,duk mallami ya gito wurin sai ya tambayi dalilin zuwanta,duk ta tsawala.

Can PC tayi kiran baba,ya shiga.


Tace file din nan zaka kai workshop.


Yace amma ajiya akwai yarinya a wace tana jiranki,kuma ta dade.


Tace OK ta shigo mana ai mun kare.


Yana fita, yace ta shiga.


Da sallama ta shiga, tare da gaidata.


Tace ah Maryam lfy da safen nan,baki fara zuwa schl bane?


M.raji dake can ciki yana ta rubuce rubucen shi, ya dago kai suka hada ido.


Tayi saurin sauke idanunta,tare da cewa mrng sir


Yace mrng, yaci gaba da ayukan shi, amma hankalin shina wurin su,rabon shi da ita tun haduwan su gidan hajia kusan shekara biu kenan.


Tayima principal bayanin abinda ya kawo ta.


Tace Maryam salis kina daya daga cikin daliban da suka ma schl din nan hidima,kuma ni nayi tsaye a ministry akan a zaba maki makarantar kwarai,ai babu student namu da aka taba turawa can, Dan haka bai kamata ki yanke wanan shawara ba.


Sabida nan daga ss1 zuwa 3 duk aikin hannu ake koya masu kamar;-carpenter, tailoring,mechanic,hand knitting etc,shiyasa bama barunku nan ai, ko su daga kauyuka suke zuwa.


Tace tau babu yadda na iya ne bamu da halin biyan wanan schl din.


Tace tau Maryam gaskia Banso haka ba, kawo file naki ki shiga class.


Tace thank u very much Ma.


Ta juya zata fita zuwa class.


M.raji  yace keeee!kada ki kuskura ki qara koda taku guda ne daga wurinnnnnnnn😡





*L££MA*......🖊




Idan an

[12/02, 17:13] ‪+234 816 432 1306‬: *B W A*🖊


🌸🌸🌸🌸🌸🌸

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

*QURUCIYAR JUMMAI*

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

🌸🌸🌸🌸🌸🌸


*HALIMATU SADIYA MUHAMMAD*

*L££MA*🌷


*BRILLIANT WRITER'S ASSO*.....📚🖊



*gare ki sury marubuciyar ARNE,hakika kin fadakar,nishadantar,ilimantar tare da tunatarwa,gaskia ARNE ya kayatar da dumbin jama'a,sai fatan alheri""jazakallah""*



*yabon gwani ya zama dole,adade anayi sai gaskia,jameela musa(meelat)INA tayaki farin ciki murna da annashu wa na kamala littafin ki mai suna RASHIN RABO,Allah kara lfy da basira,ya kara daukaka ya bamu ikon amfana da darusan dake ciki amin*



*37-38*




Tsayawa tayi cak,gabantaa na tsananta faduwa.


Yace Dan baki da hankali ace maki abu bai dace dake ba kice sai kinyi.


PC tace amma tana da gaskia fa,da zaman da zatai a gida ba banan lokaci gara nan din.


Yace kyaleni da ita PC,taukin kai ke gareta da girman kai tun tana karama,dama mai hali bai fasa halinsa.


Ai suna da organization a fomwan  na taimaka na marayu da masu karamin karfi,mai zai hana tayi compain,zasu taimaka ai.


PC tace ai yarinya ce bata yi wanan tunane ba.


Yanzu akwai wani taimako ne da zaka iya mata?


Yace niyyata kenan, amma dana ga baku sakani ciki ba na kyale ku.


Tace Maryam kinga raji yanzu tare da Matar governor yake, ta bude wani organization na EXTENDED HAND(FULL EFFORT)suna taimaka ma mata masu ciki da kananan yara ta fanin lfy,marasa galihu ta fanin karatu,manoma,bada talafi da sauransu,kuma file din nan da kika ganshi dasu list ne na students namu da suka koyi handwork zai kai wurin Matar governor, idan sun qare karatu a raba masu kayan aiki.


Tace tau mummy nasan da wanan talafi, amma banyi tunane hada MU member's zamu amfana da ita ba tunda marasa galihu ake ba.


Yace yanzu ban file naki duk abunda kenan zan zo gidanku.


Ta bashi tare da mashi godia.


A hanyanta na komawa gida tana ta zancen zuci.

Tace lalai raji mutumin kwarai ne duk da abunda ta aikata akanshi zai taimaka mata.



Data dawo gida tama su umma bayani yadda sukayi.


Aysha tace haka Allah ke lamarin shi,kabi mutum da sharri ya saka maka da alheri.


Umma tace ai ya zama darasi a gare ki,nan gaba ki kiyaye,hakuri nada Dadi.


Baba yayi buga buga har kauyensu yaje kozai samu wani abu ina, sai ma ci masa mutunci da sukayi,wai gara shi har ya samu abinda yasa yara makaranta har sun kare gaba da primary,babba yake son suje, su ga basu yara bayan makarantar allo,maza sai noma,mata kuwa an masu aure.


Haka ya dawo rai bace.



Allawiya nacan ana shan wuya a boarding schl,sai taurin kai ga rashin son aiki sai lalaci.


Tayi kuka tar ta gaji kan bata son boarding schl sabida seniority.


M.raji shiru shiru, tun jummai na kidayan kwana ki har ta kuma na sati yanzu har wata shiru babu lbrn karatun ta.


Aysha ke tausan ta akan suci gaba da hakuri,haka Allah ya tsara masu rayuwar su.


Itama ayshan yanzu koyarwa take a islamiyar su,duk wata 2500 ake biyanta.


Ban garen M.raji kuwa,yayi Iya kokarin shi ya samu ganin Matar governor musamman akan issue na jummai amma abin yaci tura,bata qasar tai tafia.

Idan ya amsa mata foarm a agency nasu dole government schl zata zaba taci gaba da zuwa shikuma bai son hakan sai wanan schl din,bcus it's the best.


Shiyasa taji shi shiru.


Taci gaba daa lamuran ta na ziyarce ziyarce wurin da'awa yanzu har qauyuka suke shiga suna bada talafi iri iri.


Sai da aka share wata guda cikin na biu ya samu ganin her excellency.


Bayan ya mata baya ni.


Tace mal.raji bawai naqi batunka bane amma abun da kamar wuce,sabida talafin nan da aljihuna nake yinta,bawai gwamnati ta dauki nauyin abbin ba,sanan govermnt schl muke tura wa kaima ka sani,yanzu kazo da maganan private schl kamar federal wanda duk tearm a kallan ana kashe almost 100+.


Yace Ma. A taimaka, a duba lamarin nan,she's very intelligent, pls kada muyi ruining feature nata.


Tace ai matsalar shine kona kashe kudin wurin tallafa mata tana iya karatun federal?


Wadda tai government schl tun daga primary, wane grantee kake dashi na zata iya karatu can?


Yace zata Iya insha Allah.


Tace yanzu kazo min da ita muyi mata interview tukun.


Yace insha Allah.


Da dare ranar Friday ya sallama gidansu jummai,tana shirin zuwa islamiyyar dare.


Umma tace jummai duba wake sallama.

Tace tau umma.


Tana fita taganshi,ihu ta saki tare da daka tsale,tace Mallam?


Yace Kedai bara ki taba girma ba, yimin sallama da Baba.


Tace tau tare da koma ciki.


Ta fadama baba, yace ai mai iso.


Jummai tai Mai jagoraa har cikin palourn su.


Bayan gaishe gaishe.

Yama baba da umma bayani  yadda sukai da her excellency.


Baba yace tau yaro sannu da kokari fa,Allah Saka da alheri ya tabatar mana.


Suka amsa da amin.


Umma tace amma kana gani abin nan zai yiwo?


Yace insha Allah mama,adu'ar Ku Mike nema.

Aysha kema kici gaba da adu'a muga yadda Allah zai yi.


Tace tau Mallam


Ya masu sallama,su jummai  suka mashi rakiya.


Yace Maryam kiyi karatu fa dai bamu San irin interview da zasuyi ba,zuwa Monday sai MU tafi.


Tace tau.


Monday tun da safe ta shirya zuwa 7:30am ya fito,tayi sallama da umma suka wuce saman bike nashi.



Sun isa ministry of women's affair and social development.

Babu wanda ya iso,wuri suka samu suka zauna.


 sanye take da doguwar riga na material dark green da hijab white madaidaici da bakar safa.


Yana ta latse latsen wayar shi, nan ta qare masa kallo tsaf;-fari ne ba can ba,dogo mai matsakaicin jiki,kyakyawa dashi,ga side box a  fuskarshi mai dauke da duguwar hancii,madaidaicin baki,idanun shi cat eye.


Tayi nanauyar ajiyar zuciya, sai daya kaleta da mamaki,yace lafia dai?


Duk ta daburce tace lfy lau.


Cikin zuciyarta ta tace inama zai soni, gaskia dana mure. (Tau jummai daukar wa kai dala ba gammu).


Sai zuwa 10:30am tawagar Matar governor ta iso.


Yace wait for me here,cikin gagawa ya isa bakin motar, security na tatare shi.


Tace ah mal.raji yaune appointment namu ko?


Yace yes ma.


Tace OK Ku shugo kafin mu fara meeting.


Yace ma jummai ta natu idan sun shiga kada tace komi har sai an tambayeta.


Tace OK.


Palour ne babba yasha gyare gyare da kayan allatu na mure rayuwa.


Manya mata ne akalla sun kai goma ciki babu wadda bata sani ba.


Matar governor tace ah doughter kece ashe.


Hajia aysha ahmad lemu tace what brought her here?


M.raji yayi bayanin abunda ya sani.


Ameeran su na area council tace yanzu sister Maryam kina da damuwa ki kasa sanar da MU,bayan talafin nan a hanun MU yake, meye amfanin zaman tare?


Hajia Aysha Ahmad lemu tace, amma nasha fada maki idan kina da damuwa u come straight to me,baki dauki ni uwa ba kenan ilimin nan fa idan kika sameta duk CI gaban mune, domin addini kekewa hidima.


Her excellency tace bama sai kinyi interview ba, kuje gida duk abinda ke ciki mal.raji zai maki Magana.


Taimasu godia.


Da zasu wuce ta hau bike din,da gangan ta matse shi, ya kara gusa wa, da suka fara tafi ta qara matse shi har suka isa gida.


Tai mashi godia.


Taba su umma lbr, sosai su kai farin ciki da fatan alheri.


An share sati guda m.raji shiru, jummai kullum da tunanen shi take kwana dashi take tashi, wani irin mugun sonshi ke fuzgarta.


Gashi nura bai nan, yana Zaria wurin degree program nashi a ABU,faculty of law.bare ta tambaye shi M.raji.


Shiryawa tai taje gidan hajia.


Da sallam ta shiga, hajia tace lale maraba da jummai,yau kece a gidan namu?


Tace eh hajia, ya kwana biu.


Tace sai alheri,ya mutanen gidan Ku?


Tace  duk lfy.


Hajia tace bismillah zauna.


Tace ko tare da surukin nawa kike?


Tace hajia ai ban isa aure ba,sai sister Aysha tayi tace .


Tace tau Allah maku zabi na alheri.


Tace amin,duk  sukayi shiru,kowa da abinda yake tunane.


Can waya tayi ringing, hajia tace duba min wake Waya?


Tace raji ne.

Tace kama kama nim,Dan qeta handsfree tasa, dama abinda ya kawo ta kenan.


Yace sallamu alaikum hajia.


Tace amin alaika salam muhammadu,ya aiki,ya abujan?


Yace lfy lau hajia,dama in fada maki ne bazan dawo gobe ba sai friday.


Tace Allah kaimu,gama jummai nan tazo gaishe ni.


Yace wace jummai?

Tace dalibar ka.


Yace ban gane ba.

Tace ga ta kuyi Magana.

Yayi saurin kashe wayar.


Amsar wayan tayi ta qare ma number kallo, ta haddace shi cikin kanta.



Tace hajia ya kashe,zani gida ma.


Tace eyah ko ruwa baki sha ba.


Tace babu komi ai sai wani lokaci.

 

Tace wata seminar sukaje abuja.

Tace eyah.


Tace na gode fa,ki gaida su umma.


Tace zasu ji.



Tana zuwa gida ta bude wayanta tayi saving number m.raji.


Tace mataki na farko da zan dauka;-text tai mashi na fatan alheri.


Har dare bai kira ba,bai reply ba.


Ta sake mashi good night text.


Har kwana biu shiru babu reply, kuma bata fasa mashi text ba na well wishes.


Da dare tana chart da wayanta, bayan ta gama tura ma yan GRP nasu amsoshin tambayoyin su.

Ta tura NATA tambayar kamar haka-;

*sàllamu alaikum,wata baiwar Allah ce Allah ya azama son wani bawan Allah, amma shi baima San tanayi ba,Dan Allah Ku bata shawara*


Haba kamar jira suke message din ya shigo sai comments.

Wasu na fadin taci gaba da neman zabin Allah,idan alheri ne Allah zai tabatar.



Wasu na fadin taci gaba da kyautata mashi ta hanyar;-text messages, phone call,da kula da duk abubuwan da yake so,da wayan'da baya so.


Wasu kuma sukace ta fada mashi shine kawai kwanciyar hankalinta.


*ta tura masu godia da shawarwarin da suka bata*


Yanke shawara tayi ta fada mashi kawai, duk hukuncin daya yanke dai dai ne.........






*L££MA*🖊


*BRILLIANT WRITER'S ASSO*....🖊


🌸🌸🌸🌸🌸🌸

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

*QURUCIYAR JUMMAI*

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

🌸🌸🌸🌸🌸🌸


*HALIMATU SADIYA MUHAMMAD*

*L££MA*✍🏻


*labarin ummerherny*!

*wata sabuwa inji yan caca'ku garzaya kasuwa ko nemi naku kada ku sake a baku lbr*


*shin leema kina nufin a kasuwa kawai zamu iya samun wanan ka'yatacen littafi da muka da'de muna jira*?😔


*haba kawata ummu farhana'kyauta kina iya karanta littafin cikin kwanciyar hankali a duk inda kike*


*har kinsa nakai zaune aminiyata leema ko zaki warware min zare da abawa*


*sosai ma kuwa ummu farhana, shafukar sada zumunta zaki shi a wayar ki kamar;wattsap,face buk da sauransu* 


*wow gaskia naji dadi aminiyata leema*


*habba ummu farhana ana tare*🤝🏻


*leema wata labari naji da duminta*


*tau oganiya bani nasha*

*da gaskia ne wanan shaharariyar marubuciyar mai suna 'jamila musa"( meelat)zata fara sabon littafi mai suna "SO MUGUN WASA"*



*tabbas haka yake miss oganniya yana nan tafee*


*gaskia nayi farin ciki sosai leema' domin na dade banga marubuta masu hadin kai, basira da kware wa wurin rubuta littafai masu ilimantar wa,fadakarwa,nishadantarwa,wa'azantarwa tare da kayatarwa irin"BRILLIANT WRITER'S ASSO..."*



*HAKA YAKE OGANNIYA GODIA MUKE*🤝🏻





*39-40*




da wanan tunane ta kwanta.


Da gari ya waye bayan ta gama aikace aikace na gida,tayi wanka ta shirya cikin shadda orange dunkin riga da skirt yasha adon surfani lemon green""cikin kayan da nafisa ta bata""


  Hira suke da aysha akan batun karatun su.


Tace sis kinga m.raji shiru ko lfy gashi 1st tearm na batun qarewa.


jummai ta nisa'yayi tafia ne sis naje wurin hajia can na samu lbr.


Tace Allah mana jagora.amin


Umma ta shigo da kwanon sameera a hanunta.


Jummai ta mike ta amshi kwanon,tace umma har kin dawo?

tace eh,miya ne na samo ma baban ku ko zai samu ya karya ya fita kasuwa.


Tace tau umma tare da shiga dan madaidaicin kitchen nasu.

Gyara miyar tayi tare da tsamar tuwo yanka biu ta sama baba a plate ta daura bisa silver tray ta kai mashi daki.


  Hada kayan wanki sukai na gidan baki da'ya zuwa rijiyar kwakwara.


Zuwa karfe 12:0am suka dawo niki niki da kayan wanki,bayan sun gama shanya ne a igiyar kofar gida,ta tatara bucket din suka shiga gida da sallama.


Umma ta amsa tace har kun dawo?


Aysha tace eh umma.

Jummai ta kwanta ssman carpet tace wash umma na gaji.


Tce raguwa haka kike babu auki sai son jiki.


aysha tace tayi kokari yau ai.


Umma tace kada na manta mallam raji yazo dazu,ga takada nan ya kawo ku duba.


Jummai tace amma meya sa bai jira mu va?


Umma tace kajita sauri take,yace ku duba a cika,inda ba'a gane ba ga lambar waya a kirashi gobe zai zo ya amsa.


Aysha ta bude tare da karantawa tace alhamdulilah am very happy for u my little sis admin letter ne.


Tace masha Allah.


Umma tace takadar makarantar ne?


suka ce eh


Tace masha Allahu,Allah abin godia,,oh yaro dan albarka yayi kokari,Allah dai ya biyashi ya bashi mata ta gari.


Aysha ta amsa amin umma.


bayan sun gama karanta wa tare da cikawa.


 Suka adana har baba ya dawo.


 Bayn sallar isha'i baba ya dawo masallaci,yaci abinci umma ta bashi takardan tare da mashi bayani.


Godia yayi ma Allah tare da shima m.raji albarka.


Kafin jummai ta kwanta sai da tai mashi gud 9te text,har tayi bacci babu reply.


Da safe as usual bayan sun gama gyaran gida sun karya,wanka na musamman jummai akai dan m.raji.


Zuwa 10:0am ya shigo da sallama.


Qare mai kallo jummai tai tsaf;geans trouser black yasa da t.shirt grean mai dogon hannu,gaskia ya hadu iya haduwa sai kamshin turaren coolbreaze ke tashi a jikinshi.


yace ke me kike tunani haka bako gaisuwa?


Tace uhm ba komi,an tashi lfy?

yace lfy lau.


Ya gaisa dasu umma,suka qara masa godia.


Yace makarantar bangare biu ne akwai na kwana,akwai masu jeka ka dawo.


amma na cika mata fanin jeka ka dawo,kuma matar gwamna ta biya duk kudin makarantar har ta qare.


Baba yace masha Allah yanzu yaushe zata fara?


Yqce sai an dawo hutu.

Suka qara masa godia.


Yaa masu sallama,jummai ta rakashi wirin bike

yace akwai magana ne.


Shuru tai,can tace sai yaushe zaka dawo?


Yce mezan maki?


Tace dama.....







*L££MA*✍🏻



*BRILLIANT WRITER'S ASSO. ...*🖊


🌸🌸🌸🌸🌸🌸

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

*QURUCIYAR JUMMAI*

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

🌸🌸🌸🌸🌸🌸


*HALIMATU SADIYA MUHAMMAD*

*L££MA*✍🏻


EDITING by ummerherny nerserllerh



*daga taskarrrr marubutan mu*

*brilliant writer's sun kasa kawo muku wasu labaran da dumi duminta ""FURUCI"" ""NAMIJI""suna nan tafe kada ku bari a baku labari*



*45-46*



Jummai najin dađin schl nasu ba kamar wan cam ba,sabida wanan idan sun shiga 7:30am zuwa 8:am a fara lesson,10:30am aje break fast duk students din dianing zasu aci abinci,11am a dawo clasa zuwa 20pm aje masallaci ayi sallah daga nan sai gida,duk ranar Friday ake mss kuma yafi na schl nasu tsruwa.


Tana shiri da duk yan class din kasan cewarsu duka mata amma bata da aminiya kamar amina class rep.


Yau during break suna zauna a cafeteria suna hira.


Amina tace best friend mamin mu ta matsu ta ganki fa.


Jummai tace ai zata gani yau.


Sukaci gaba da hiran midtime test da zasu fara har akayi ranging bell suka koma class.


Da aka tashi bayan sun fito daga masallaci ne suka nufi bus stop suna jiran drivern gidan su amina,can sai gashi ya iso,duk suka gaidashi suka shiga gidan baya.


sai London street suka yi horn a bakin wani tafkeken gida,mai gadi ya wangale gate suka shiga a parking space ya aje motat inda akwai wasu motocin har uku.


Amina tace best friend here we come,let's get inside wankale baki jummai tai tana kalon gidan d mamaki wanda fadin tsaruwan shi banan baki ne.


Ta wani corridor sukabi ya sada su da wata kofa ta nan suka shiga babban palour ke ka'sa,a gefe dinning area,daga sama kuma đakuna ne.


Tace zauna best friend bara inma mami magana.


Tace tau


Saman tahau tare da bude kofar wani tangamemen master bedroom,tace sallamu alaikum ya mami.

Tace wa'alaiki sallamu ya nurul qalbi,ya schl din?


Tace alhamdulilah mami,best friend na palour.


Tace so serious, muje tau.

Tana gaba mami na bayanta,takunsu taji tabar kale kale tare da saita kanta.


Sallama mami tai,jummai ta amsa tare da zamewa kasa"ina wini mami?


Ta đagota tare da rungumeta lfy lau my doughter, ya schl?


Tace lfy lau mami

ya parents naki da aysha?


Tace duk suna gaida ki.


Tace barakallah masha Allah yau gani ga doughter,feel at home kinji mun zama daya.

tace thank u ma.

Tace gashi abban ku na office ku karasa ciki kuci abinci.


sama suka haura room na amina,room ne babba ya gaji da tsaruwa sai sanyin AC ke tashi,chest of drower ta bude fa ciro wayarta kirar samsung galaxy S4 ta kuna,tace bara na watsa ruwa muci abinci ko?

Jummai tace take yr time.


Toilet ta fada ta sakar ma kanta ruwa data fito ta saka duguwar riga armless yellow tare da fesa turare tai hanyar kitchen,tray babbata shako cike da kayan abinci ta dire saman center carpet,tace bismillah bestiy.


Saukowa jummai tyi amina tayi serving nasu fried rice with pepper chicken sai cabbage roll da coco nut juice.


Suna ci jummai na santi har suka kare amina ta tatara kayan ta mayar kitchen.


Gallary wayarta ta bude suna kallon picture suna hira.


Jummai tace bestiy amma abincin nan yayi sweet fa?


Tace ai mami ba daga nan ba wurin cooking 


Jummai tace u mean ita ke cooking?

tace sosai ma ai mu bama da yanu aiki mu keyi.


Tace a gaida mami gaskia tai kokari.


4:0pm bayan sunyi sallah jummai tai musu sallama,amina taace bara ki kwana ba?


Tace haba bestiy ban fa cema umma kwana zanyi ba.


Tace ai bara tai fada ba idan ma kwanan kikayi.


sallama tai ma mami,sha tara ta arziki mami tai mata tare dasa driver ya mai data gida.


Aysha tayi interview a sa'a har sun bata admission medical laboratory technician suka bata da kyat aka samu kudin registeration ta fara karatu gadan gadan,wata rana ma a ka'sa take zuwa before ta isa tayi late,wani lokaci ta dawo ka'sa haka rayuwa ke tafia.


Su jummai ma anyi hutu sai shirye shiryen auren allawiya suke,lefe akwati set guda aka kawo kaya sun hadu matuka.


Jummai tace yanzu allawiya da gaskia kin bar karatu dan kiyi aurr?


Tace sosai ma ai ban iya bari gayen nan ya kufce min.


An fara hidimar buki kawayen allawiya yan duniya duk sun halara inda su farry suka kama hydro hotel da amarya nan zasu zauna har a gama buki,party kala uku suka hada banda wanda ango ya hada.


Jummai kam jaye jiki tai har suka gama gudun wulakanci da rainin arziki,kai amarya kawai taje,kamar yadda amarya tasha kyau haka gidanta babu abinda ba'i saka mata ba daga ita sai akwatunanta tazo.


Aysha sun rubuta weeding exams yanzu hutu suke yi,suna zaune around 4pm suna hira da jummai umma tace kwana biu dan nan shiru bai wai wayemu ba ko lafia?


Aysha tace walahi kuwa umma kwana biu ma bamu ziyarci hajia ba sis shirya muje.

tace tau,umma tace ai kuwa kun kyauta..


Shiryawa sukayi suka kama hanya,suna isa mutane suka gani makil kofar gidan.

aysha tace subhanallah meke faruwa?

Jummai tace sai mun kara sa.


Suna isa sukai gaisuwa,m.raji jummai ta hanga zaune tsakiyar mutane duk ya susuce idanun nan sunyi jawur.


Suna shiga cikin gida hajia ce zaune cikin mutane da cazbaha a hannunta.

gaisheta sukai,aysha tace rasuwa akai ne hajia?


Ta fashe da kuka tace mun rasa nura,ubangiji ya dauki abinshi.


Jummai garin yaya?


Aysha innalilahi wainna ilaihi raji'un.....



*L££MA*✍🏻


*BRILLIANT  WRITERS ASSO*... ✍🏻



🌸🌸🌸🌸🌸🌸

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

*QURUCIYAR JUMMAI*

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

🌸🌸🌸🌸🌸🌸


*HALIMATU SADIYA  MUHAMMAD*

*L€€MA*✍🏻



*EDITED BY:SURAYYAHM S*






*47-48*




HAJIA tace  nura  ya  rasu  aysha lokaci  yayi sai  adu'a


Sallati  aysha  keta  maimaitawa, jummai  ko  jugum  tai  kamar  Matata domin  mutuwar  yai  mugun  tabata.


Aysha  tace  dama  yai  rashin  lfy  ne? 


Wata  yar  uwar  hajia  tace yadda  abokanshi  suka  bada  labari  lafia  lau  suka  yini cikin  dare matsanai cigar ciwon  ciki ya  tadda  shi daga  bacci  kafin  su  isa  asibiti  nura  ya  cika  da  kalmaar shahada tare  da  neman gafarar  Kowa. 


Hajia  ta  kara  fashewa  da  kuka tace  nura  ya  tafi ya  barmu  da  kewar  sa,ya bar dan  uwansa  cikin  matsanaiciyar tashin  hankali  domin  raji  haihuwar  nura  ne  kawai  bai  Yi  ba  amma  duk  wani  abu  da  iyaye  kan  ma  dansu  raji  ya  na  nura  babu  irin  gata  da  kulawa  da  Bai  bashi  ba ashe  kwana kinsa ragagu  ne.


Talatu  yar uwar  hajia  tace  bari  ai  raji  na  cikin  tashin hankali  domin  yayi  babban  rashin  dan'uwa kuma  amini.


Hajia  cikin  kuka  tace  ina  kika  san  yana  cikin  tashin  hankali ma  Wanda  tun  jiya da  aka  dawo  da  gawar  nura  idan  banda  kuka  babu  abinda  yake yaki  ci,yaki sha yaki  magana  da  kowa  ko  gaisuwa  aka masa  bai  iya  amsawa  sai  kuka  har  yanzu  aikin kebab. 


Aysha  tai  nanauyar  ajiyar  zuciya tace  haka  ne  hajia  idan  lokaci yayi babu  Wanda  ya  isa  ya  hanaka  tafia,duk wani  kuka, rashin  cin  abinci  bashine  zai  kawo  saukin  radadin  da  muke  ji  a zukatan  mu  ba  aduar  mu  kawai  ita  yake  bukata, kuma  itace  gatan  da zamu masa  a matsayin  muna  masoyan  shi.


Hajia  tace  haka  ne  Aisha, jummai  dai  jugum tai duk  gabobinta  sunyi  sanyi nura  take  gani  a idanunta, tare  da  tuna  moments din  da  sukayi  spending  tare lokacin  tana  cikin  QURUCIYAR ta.


Adu'a sosai  aysha  tai aka  shafa,tace jummai  muje  gida  magrib  ta  gabato,mikewa tai  jiki  ba  kwari bata  ce  da  kowa  komi  ba  ta  kama  hanya. 


Hajia  tace  jummai  ai  hakuri  tabbas  keda  raji  akai  ma  mutuwa amma  sai  kun  daure Kinji? 


Daga  kai  kawai  tai,suka kama  hanya.


A kofar  gida  maza har  Sun  fara  always, raji  suka  gani  daga can  gefe  misa  dakali  zaune  da  buta  a gabanshi  da  dukan  alamu  alwala  zai  amma  ya  tsaya  shiru  sai  hawaye  ke  tarara  a kyakyawar  fuskar  nan  nashi.


Jummai  ta  nufi  wurin  shi  kamar tababa  maza  sai  kallonta  suke,aysha kuma  bata  ma  Ankara  da  abinda  jummai  tai  ba. 

dukawa  tai  a gabanshi  tare  dayin  tagumi  hanu  nabiyu, kura  mai  ido  tai  tare  da  zub  da  hawaye, tace  uncle;  nura ya  tafi  ya  barmu  adu'a zamu  bishi  da  ita  domin  itace  kawar  gatar  da  zamui  masa  a matsayinmu  na  masoyan  shi. 


Kura  mata  idanu  yayi kamar  mai  nazarin  wani  abu,hannuwanshi biu ta  rike  gam  tana  zub  da  hawaye  kauda  kai  yai yana  kallon  wani  gun,ta kara  matse  hanuwanshi cikin nata tare  da  cewa  uncle  pls  say  something  I can't  bear  to  see  u in  pain,uncle kai  ne  farin  ciki  na pls  look  into  my  eye and promise  me  that everything will be alright,uncle plsssss talk  to  me"cikin matsanaicin kuka. 


Aysha  tazo  ta jayeta,tace manene  haka  sister ki  dawo  cikin hankalin  ki,baki ganin  mutane  na  kallon  ku, ki  barshi  yaji  da  abunda  ke  damunshi mana. 


Tace  haba  sister  u  won't  understand,na fishi shiga  damuwa  ta  dalilin  Halin da  yake  ciki. 



Aysha  tace  haka  ne  jummai  amma  ba  lalai bane  ki  fishi  damuwa  tunda  shi  jininshi  ya  rasa,ke kuma  masoyi  kika  rasa.


Tayi  murmushin yake  tare  da  cewa  sister  shiyasa  nace  u won't  understand,bani da  masoyi  duk  fadin  duniyar nan  sama  da  uncle, tunda  na  malaki  hankalin  kai  na  na  tsinci  kaina  cikin  soyayar  shi  dumu  dumb, tun  ban gasgata  kai  nava  ina  tunanin  zuciyata  yaudara  ta  kawai take  Yi, ashe  ba  haka  bane, kullun  kwanar  duniya  da  tunanenshi  nake  kwana  nake  tashi,nasan na  aikata  abubuwa  da  dama  lokacin QURUCIYA ta  amma  yanzu  na  gane  gaskia  nayi  nadama  mai  tarin  yawa sister  ki  taimake  ni  kada  son  uncle  ya  halaka  ni.


Aisha  tace  u better wake  up  from  yr fake  dream,kin manta  dangan  takar  dake  tsakanin  nura  da  uncle  NE?

 ko  kin  Manta soyayar  da  kikai  da  nura  dacan  baya?

ko kuma  manta wa  kikai da  irin  rashin  mutuncin  da  kika  shuka  masa  lokacin  baya? 


Tace  dangantaka! 

Ai  ba  aurena  nura  yai  ba,kuma addini  ya  yarje  ma  uba  da  da  su  nemi  mace  guda  aure  duk  mai  rabo  ya  dauka,bare ko  aure  na  nura  yai  muka  rabo  Uncle  na  iya  aure  na.


Maganar  soyaya  kuma  niban  tava  son  nura  ba duk  da  ina  cikin  QURUCIYA ya nemi  soyayata  bai  samu  ba  bare  yanzu  dana  mallaki  hankalin  kai  na.



Abunda  ya  faru  tsakanina  da  Uncle  kuma  ai  QURUCIYA yasa  na  aikata  hakan, sanan  kada ki  Manta sister  ko  Allah  muka  ma  laifi muka  tuba  zai  gafarta  mana  Bale  Dan  Adam. 


aysha  tace  so  serious, nidan  kinga  tafiya  ta tunda  baki  da  hankali.


Finciko jummai  yai  ya  tatare  hijab  nata  ya  hada  da  wuyanta ya  matse;yace kina  hauka  NE, dan  tsabar  rainin  wayau  saw rashin  hankali  ki  dubi  tsabar  idanu na  wai  ni  kike  so,dan baki  da  kunya  a gavana  kike  fadin  baki  son  dan  uwana  wanda  ya  bar  duniya  ina  cikin  bakin  cikin  rabuwa  dashi?

Walahi  jummai  OR  what  ever  u  call  yrself  na  tsane  ki,na tsaneki  bana  son  ganinki,bana kaunar  kids, bazan  taba  sonki  ba  wawiya  dakikiya  kawai mara  imani  da  tausayi... 


Aisha tace

 uncle  pls  kada  ka biye  mata yarinyace  na  roke  Ka da  girman  Allah  Ka kyaleta plz. 


Yace  Aisha  i  hate  this  girl  walahi, I hate seeing  her  around  me  ever  since  that  incident occur,daurewa kawai  nake  ina  kyautata  mata  all  this  while sabida  yar  uwata  ce  musulma.


Magan  ganunshi  yai  ma  aysha  ciwo  kwarai  daurewa  tai taja  hanun  jummai domin  Jana's sun  fara  fitowa  masallaci  kada  a  fuskanci  abinda  ke  faruwa. 


Jummai  na  turjewa, aysha  na  qara  jan  hannunta da  zuciya  ya  dibeta wanke  mata  fuska  tai  da  mari mai  lafia tace kwakwalwar  ki  ya  tabu  ne? 

Ko kin fara  shan  wani  abu  ne, namiji  yace  ya  tsaneki  bai  son  ganin  ki  dole  ne ko  shi  daya  ne  namiji  duk  fadin  duniya?

Kamar  ki  da  kyan  ki,assali da  iliminki  har  namiji  zai  fito promp  and  clear  yace  yayi  hating  nake and  u  are  stil  wasting  yr  precious  time on  him, dallah  mu  tafi  gida  to  hell  with  him.


jummai tace  sister  allow  him to  kill  me, tunda  bai  son  ganina  amma  walahi  bazan  bar  sonshi  ba  kuma  idan  kaga  bamui  aure  ba  Allah  ne  bai  nufa  ba... 


Haka  aysha  ta  rinka  janta  har  suka  isa  gida,umma tace  lfy tun  bayan  LA'asar  sai  yanzu? 


Aysha  da  zuciyay ya  kai  mata  ko  ina  cikin  bacin   rai  tai  ma  umma  bayani  tun  daga  kan  mutuwar  nura  da  suka  isko  har  rashin  hankalin  da  jummai tai  wurin  m. Raji.


Sallati  UMMA  tai  tace  Ashe  nura  lokaci  yayi  Allah  bai  nufa yaci  muriyar  karatun  da  yayi  ba,Allah masa  rahama  yasa  can ya  fiye  masa  nan,yakai haske  kabarin  sa  Amin. 


Amma  jummai  banji  dadin  abinda  kika  aikata  ba a  bainar  jama'a  kamar ba  mace  mai  hankali  ba,haba ina iliminki,tarbiyar ki  da  natsuwar  ki  jummai?


ta  fashe  da  kuka  umma  ya  zanyi da  rayuwata, na  dade  ina  dakon  soyayar  shi  UMMA, gara  na  fada  mashi  gaskia  yafi min, dama  option  biu  ne,either ya  amince  da  soyayata  ko  kishiyar  haka.


Tau  jummai lalai  kina  cikin  tsaka  mai  wuya  Allah  mana  jagora  kici  gava  da  adu'a  kinji  auta ta.


Tace  umma  pls  kada  kuga  laifina  bani  na  daura  ma  kaina  sonshi  ba Allah  ya  daura  min.


Aysha  tace  na  fahimce  ki  sister  zan  tayaki  da adu'a, suka rungume  Juna,aysha tace  see  u  ba  kunya  ni  yayar  ki  naki  ydda da  soyayar  kowa amma  as  little  as  u  are kin  san  soyaya  silly  girl😍


Daria  jummai  tai,umma tace  bana  Son kowa  yasan  da  maganar  nan  hata baban  ku,mu barshi  tsakanin  mu kunji? 

Suka  amsa tace  kuje  kui  sallah  kuxo  kuci  abinci...


Suka  Mike  zuwa  daki,jummai ta  Dade  cikin  sujada  tana  kwararo adu'ar  neman  zabin  Allah  akan  soyayar  ta  da  uncle  daga  karshe  tai  ma  NURA  adu'ar  neman  rahamar  ubangiji..



Shawar  wari  aysha  ta  bata  akan  yada Zata  shawo  kan  uncle  cikin  ruwan  shanyi.

Sosai  jummai  taji  dadin  shawarwarin  yar  uwarta. 


Da  safe bayan  Sun  gama  karyawa Baba  yace  zai  tafi  wurin  amsar  gaisuwa  daga  nan  zai  wuce  kasuwa,umma ma  ta  shirya  ta  shiga  gidansu  Allawiya ta fada ma  mamar  su  allawiyay ko  zta  samu  daman  zuwa  suje  tare gaisuwar anjima. 


Jummai tace  sister  ya  kamata  mu  shirya  muje   wurin ansar  gaisuwa. 


aysha  tace  kin mance  shawarar  dana  baki  jiya  ne akan  ki  nisanta  kanki da  nura duk  hanyar  da  kika  san  zaku  hadu  ki gujeta, kada  ki  sake mashi  text  ko  kiranshi  ta  haka  rai  fara  damuwa  dake  kuma  yasan  muhimanci nki. 


Tace  anya  kuwa  sis  zan iya? 


Tace  insha  Allah  zaki  iya,yanzu sai  ranar  adu'ar uku  zamu  koma.


Tace  tau.


 Bayan  kwana  uku  suka  shirya  zuwa  gidan hajia,hijab har  kasa  aysha  tace  jummai  ta  saka  da  nikab,sanan ba  tare  zasu  shiga  ba  yadda idan  yaga  aysha  ita  guda Zai tunanen  abinda ya  faru  ranar  ya  hana ki zuwa. 

Tace  yr  wish  is  my  command  sis,suka tafa.



Jummai na  gaba  Aisha baya har  suka  isa kan  jummai  na  qasa  ta  shige  gidan,aysha kuwa  hadda  dukawa tai ma  mazan  waje  gaisuwa,raji ko  kallonta  bai ba,duk da ranta ya baci haka  ta  daure  ta  shiga  ciki.


Bayan  gaishe  gaishe suka  nemi  wuri  suka  zauna har  su  UMMA  suka  shigo lokacin  aysha  tace  bari  su  koma  gida  tunda  umma  ta  shigo,zasu fita  ne  shi  kuma  yana sauri  ya  shigo  su  gaisa  da  su  umma yayi  Karo  da  jummai tsaki  yayi  yace  wane irin  rayuwa  Jeanne mutane  kuna  tafia  baku  kallon  gabanku, ga  wani  tsumma  da  kika  rufe  fuska  dashi tun  kina  yarinyarki useless ya  shige  gida.


Jummai hawaye  ta  fara  yi suna  tafia ta  ce  sister  kin  gani  ko  da  gaske  nefa  Man  din nan  yayi  hating  dina  cikin  ma  bai  ga  fuskata ba  yake  wanan  bala'i  inaga  ya  gane  nice? 


Aysha  tace  take it  easy  sister with  time  komi  zai  dai  daita.



Haka  jummai  taci  gaba da  daurewa,duk wani kissa Da  kisisina  da mace  Zatai  ta  mallaki zuciyar namiji  jummai  taji  har  ta  gaji  ba  sa'a,raji sai  wulakanta jummai  yake duk  ta  kirashi  zagi  da  cin  mutunci,idan a hanya  suka hadu  the same  thing,yanzu ko  zai  zo  gaida  su  umma  sai  ya  daidaici  jummai  bata  gida,ita kuma  UMMA  bata  taba  nuna  mashi  tasan  abunda  kenan  ba.


Admission  din  su  aysha  ya  fito alhamdulilah taci  weeding exams,takai duk  wani  kudi  da  ake  bukata  cikin  ikon  Allah  Sun  vata  uniform  da  department''medical  laboratory  technician""diploma  ne  for  3years,kullum taje  a taxi  ta  dawo  a qasa,wata rana ma  qasa  take  zuwa.


Tunda  ta  fara  schl Samari sukai  mata  caa,students,leacturee da  masu  tare  ta  a hanya amma  taki  sauraren  kowa  sabida  karatun  ta  tasa  a gaba....



Da  yake  su  jummai  na  hutu,idan aysha  ta  wuce  schl  sai  duk  taji  gidan  babu  dadi yau  dai  shiryawa  tai zuwa  gidan  allawiya, domin  tunda  aka  kaita  jummai vata  sake  zuwa  ba.


Kwana  Kin baya  allawiyar  ta  kawo  ma  su  ziyara wanda  mijinta ya  kawo  ta  sai  yatsine  yatsine  take  yi,ta kara  fresh  Hutu  ya  zauna.


Jummai  tace  allawiya  wai  ya  maganar  komawar  ki  makaranta ko  secondary  schl  ki  samu  ki  kamala.

Budan  bakinta  tace  ai  ana  karatu  ne  Dan  a samu  abin  digaro  da  akai,ita bata  bukatan  komi duk  wani  abu  da  diya  Mace  ke  bukata  mijinta  na  mata  ita  bata  da  matsalar komi..

Shine  fa  ya  so zama  masu  fada  da  jummai  sabidaw tana  fada  mata  fascia, allawiya  tace  bakin  ciki take  mata  taga  ta  samu  inda  zata huta  ita  ko  mashinshiniu bata  da,daga ita  har  yayarta....


Yanzu  ta  gama  shiryawa  kenan  taji  tsayuwar  mota  a kufar  gidansu,tana dubawa  taga  Amina  ce.


Da  gudu  ta  rungume  ta, tace  Best  friend  shine  ko  ki  kirani kice  zaki  zo?


Tace  bari  kedai  muna  zaune  da  mami  nce  yau  gidan  ku  zan  yini  shine  fa  tasa  driver  ya  kawo ni.


Tace  ai  kin  kyauta yasu  mamin?

Tace  lafiya  lau.


Tace ina  su  umma  da  anty  aysha?


Tace  umma  sunje  gidan  buki  ita  da  maman  su  allawiya, sister  kuma  Sun  fara  lecture.


Amina  tace  na  tayata  murna  Allah  nuna  mana  lokaci  muma. 

Jummai  tace  amin,ai da baki  sameni  ba  danshirin  zuwa  gidan  allawiya  nai.


Tace  wanan  mara  kunyar  kawar  taki,wait naga  duk  kin  rame  menene  matsalar ki Best  friend.


Jummai tai  shru 


Tace  kodai  mutuwar  nura  ne  ya  razana  ki  haka? 


tace  kedai bari akan  Uncle  ne,ta kwashe  komi  ta  fada  ma  Amina. 


Amina  ta  hasala 


Tace  to  hell  with  him,shidin me  takalan  banza  Wanda  tsiya  tai  mashi  kaka  gida,idan banda  kaddara  me  zaki  Yi  dashi?


Tace  haba  bestiy walahi  Allah  ya  daura  min  sonshi  fa 'I can't  do  without  him  ne. 


Tace  u  too  funny  bestiy      kamar  raji kike ikirari baki  iya  rayuwa  ba  dashi ba?

Tacee  did  u  know  the  worse  part  of  it? 

Yanzu  mafa  avoiding  dina  yake  Yi,ga sonshi  kullun  karu  wa  take  cikin  zuciya  ta.

V

Amina  tace  sha  kurumin  ki Zane baki  wani  adu'a  ayar  al-qur'ani  ce  duk  kika  karanta shi  sau  bakwai, a duk  karshen  ayar  ki  ambaci  sunan  raji  da  iyayenshi  walahi  walahi  walahi  ko  sarauta  dunguru  gum ke   Samar  kansa  dan  girman  kai  walahi  sai  ya  soki,so na  fascia mahaukacin so  Wanda  bai  taba  ma  kowa  irin  sa  ba shida  Kansan  zai  kawo kansa  wurin  ki......... 




*LEEMA*✍🏻


*BRILLIANT WRITERS ASSO*...🖊


🌸🌸🌸🌸🌸🌸

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

*QURUCIYAR JUMMAI*

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

🌸🌸🌸🌸🌸🌸



*HALIMATU SADIYA MUHAMMED*

*LEEMA*✍🏻





*49-50*




Jummai tace da kuwa nafi kowa farin ciki idan har uncle da kansa zai furta kalmar so a gare ni.



Amma kuma ya sahihancin adu'ar?


Amina tace ace maki ayar al-qur'ani har wani sahihanci kike nema kuma?


Tace yi hakuri bestiy kinsan gara kayi bincike sabida shirka tafi ko wani laifi girma a duniya.



Tace haka ne best friend ga aduar kamar haka;-fala yahzunka qauluhum inna na'alamu ma yusiruna waMa yu'ulinun(sai sunan shi)

Haka zaki maimaita har sau bakwai.


Tace masha Allah kamar nasan ayar cikin suratul yaseen.

Tace eh cikin suratul yaseen yake aya ta  saba'in da shida(76)


Tace godia nike Allahu yabar kauna da aminci besty.


Tace haba ai yiwa kai ne.

Suka ci gaba da hiransu na duniya har umma ta dawo suka gaisa da amina.

Tace amma jummai baki da kirki haka akeyi kin bar diyar mutane da yunwa sai hira kuke yi.



Amina tace umma ai  ban jima da zuwa ba kuma sai zuwa anjima zamu dafa indomie.


Umma tace aikin kenan kullum indomie,idan kukai aure ya zaku qare da maza jenku?


Jummai tace kai umma ai zamui masu abinda suke so.


Tace Allah nuna mana lokaci.

Suka amsa amin umma.


Sai 30pm aysha ta dawo nan jummai ke bata labarin shawarar da amina ta bata.


Aysha tace insha Allah amina zatai kokari ta gwada Allah dai ya mana jagora amin.


Bayan sallar la'asar driver ya dawo amina tai masu sallama,tsara umma ta bata na danyar masara,danyar gyada da mango.

Sosai amina tai godia dan abubuwar da tafi so kenan.


Tace tau besty sai munyi charting ko?


Tace ina gaida mami dasu anty duk abinda ake ciki zan fada miki.

Haka amina ta wuce suna daga ma juna hannu.



*WACECE AMINA MUHAMMED*?



Diyace a wurin  ambassador muhammad kere da hajia sadiya muhammad kere.

Asalin su nufawan lapai ne a niger state,aiki ya kawo su cikin minna,diyansu hudu guda ya rasu.


anty khadija ce babba tayi aure tana kaduna nurse ce danta guda iziddine,sai bros aliyu yana zaune a cikin minna   a federal high court yake aiki matar shi balki da diyansu biu safna da humaira,sai amina,sai yusuf daya rasu.




Jummai ta maida ayar da amina ta bata a matsayin abin fadin ta kullum cikin karantawa take tare da ambatar sunan raji hade dana mahaifinshi,amma shiru har an share sati babu shi babu labarin,sosai take kai ma hajia ziyara tana debe mata kewa,duk wani aikin gida ita ke mata amma bata ganin raji.

Har dai ta gaji ta tambayi hajia,tace mata ai ya tafi south africa course na 6month.

Haka jummai ta dawo gida jiki ba kwari.


Tace umma ashe uncle tafia yayi?


Umma tace eh yazo yai mana sallama ai kuna islammiya ranar.

Tace amma umna shine ko ki fada mana?

Tace kona fada maki maganin me zai maki,sai ma tashin hankali da damuwa da zaki sa ma kanki.

Tace babu komi Allah na nan.


Umma tausayin yar nata ne fil cikik ranta,ta rasa wanan irin bakar kaddara,ace kamar jummai wai namiji zai nuna ma kiyaya,tafi aysha kyau,dira da tsarin jiki hasken fata kawai aysha zata nuna mata.



Ban garen raji kuwa tafiyar a vazata  tazo mashi unexpectecd aka kirashi akan yada daya daga cikin wayanda kwamnatin kasar ta zaba zuwa south  africa course kuma 3days aka basu suyu duk shirin da zasui na tafia.


Da zai tafi hajia ta nuna rashin amincewarta a cewarta ta hanyar karo karatu a wata uwa duniya ta rasa tilon dan ta nura,yanzu vara ta bara guda gudan kaninta ya tafi har south africa karatu ba.

Da kyar ya rarasheta ta amince domin taso ace ya fitar da mata idan ya dawo ayi batun aure tunda shi daya take da dan'uwa da suka fito ciki daya gashi iyayensu sun dade da rasuwa.


haka ya lalabata ya samu ya tafi da alkawarin idan ya dawo zai kokari ya fida mata.



Yana kwance a hotel din da aka sauke su bayan ya dawo lecture duk kwana kin nan tunanen jummai yake yawan yi,ga wani feeling na mussaman da yake ji game da ita,duk ya runtse idanu ita yake gani duke gaban shi tana rokonshi yaso ta,babu kalmar dake yawo cikin kunuwan shi kullum kanar cewa da tayi;-

*uncle  nura ya tafi ya barmu ad'a zamu bishi da  ita domin itace kawai gatar da za muyi masa amatsayin munamasoyan shi*.........


Duk ya tuna da wanan kalamai nata sai yaji bugun zuciyar shi ya tsanaita ga yawan faduwar gaba da yake ji duk ya tuna da ita,sai yanzu ya fara regretting abinda ya mata lokacin domin yanzu mugun tausayin yarinyar yake ji duk ya tuna da ita.


Duk ya tuna yadda ya wuto ba tare da yayi sallama da ita ba sai yaji duk babu dadi(nikam nace muje zuwa mallam raji)



Yanzu su jummai sunyi resuming schl ta mai da hankali sosai akan karatun ta domin science class take,duk ta tatara maganan raji ta aje amma duk ta tunashi sai ta karanta ayar nan tare da ambato sunan shi sai taji wani sabon sonshi na kara shigarta.


Suna zaune cikin class during break fast,amina tace besty walahi wani abu ke damuna.


jummai tace tau faddi inji


Tace kinsan cousin brother na da suke lagos farhan wanda na baki labari yace yana sona ina masa wulakanci?


Tace sosai ma


Tace yanzu na fara sonshi har mun dai daita dashi,ammma kinsan daddy ya hananj kula samari sai na gama karatu har na samu aiki?


Tace nafa sani besty 


Tace ranar mami ta kamani muna waya da farhan,ina faman fadin i miss u alot,i love u.


Umma ta amshe wayar ta kuma fada ma daddy duk abunda taji,fada sosai yayi kamar zai dake ni,yayi season wayar sanan ya kira abban farhan akan wai a ja masa kunne kada ya bata masa diya karatu zanyi.


Jummai tace yanzu duk dangan takar  dake tsakanin dady da abban farhan haka ya rufe idanu ya ci masa mutunci?


tace hmmm baki san halin dady ba game da boko ko uwarshi yana iya cima mutunci da balle yayanshi.


Tace Allah kyauta,yanzu gobe zan shigo da phone dina schl sai kiyi masa text na ban hakuri maybe ya kira kima sai ku shirya yadda zaku rinka magana.


amma ba hujja vace ace wai sai mace baliga ta gama kadatun neman duniya sanan tayi aure,duk wani banna da zai auko a lokacin fa iyaye nada babban share nasu na zunubi.


Yanzu ma akan abinda muke da'awa kenan kauye da birnin kwana kin nan zamu fara tafiye tafiye da ameera na area council.


Amina tace gaskia ya kamata idan so samu ne har gidanmu ki turo su suhi ma su daddy wa'azi,dan gaski aure nike so fisabililah.


Tace kici gaba da adu'a ain shi aure lokaci ne duk lokacin mutum yayi babu wanda ya isa ya hana abun faruwa,kuma matar mutum kabarin shi.


Tace nagode sosai da shawarwarunki bestiy Allah var zumunci.amin

Any way har yanzu babu wani labari a ban garen uncle raji?


Tace uhmm babu fa sai idan yayu waya da hajia tace mun ai ya kirata yana lfy amma bai tava tambayata ba.


Amina tace kyaleshi  walahi karya yace yace bai fara jin wani abu gane dake ba all this while,Allah dai ya dawo dashi lfy.


Jummai tace amin thumma amin.




Raji ya rasa yadda zaiyi har ya cika wata guda kenan a south africa kullum abu sai gaba yake,bashi da aiki sai tunanen jummai,sai yabaf abun akan tausayinta da kuma rashin mutuncin da ya mata yasa yake yawan tunanenta.


Dama gida aka basu,da yaje lecture ya dawo,yayi wanka dama ana basu duk irin abincin da suke so,ya kwanta ya huta sai idan ya gaji da tunane yaje zaga gari...


Duk ya kira hajia yana son tambayar jummai amma girman kai ya hana.


Jummai na kwance tana bacci bayan sun dawo daga wani kauye kuta wurin yawon da'awar su,taji wayanta na ringing.

Tana dubawa taga new number ;sallamu alaikum

Allawiya tace jummai don Allah kizo yanzu


Tace lfy Allawiya?


Ta fashe da kuka va lfy ba dan Allah jummai duk abinda kike yi ki bari kizo gidana yanzu.


Tace subhanallahi meke faruwa?


Tace kedai kizo

Tace tau gani a hanya.


Shiryawa tai cikin Riga da skirt na material milk colour da farar hijab ta fito


Umma zanje gidan allawiya yanzu ta kirani da dukan allamu tana cikin damuwa.


Tace tau ki gaisheta Allah sa lafia sai kin dawo.


Tace tau,adaidaita ta tsare ta fada mashi tunga lowcost

Yace hajia kudin ki dari da hamsin

Tace muje mallam.


Haka ta matsu bata isa gidan ba.


Tana isa da sauri ta fito tare da bashi kudinshi,ta bude gate din gidan cikin sauri.

Nocking din part na allawiya tai,tace shigo a bude yake.


Shiga tai komi kaca kaca,ga allawiya daga ita sai daura gaba zaune dabasss saman tiels.


Tace yar uwata menene ke faru dake?


Tace na shiga uku ummai ashe alhaji saddat ba mutumin arziki bane,makaryaci,ma yaudari,mazinaci,azzalumi ta kara fashewa da kuka.


Jumma tace calm yrself,ki natsu ki warware min abinda ke faruwa.


Tace da farko da ya fara neman soyayata naki amincewa su farry suka zugani akan yana da arziki in amince naci arziki,haka muka fara tun bana jin sonshi cikin zuciyata daya fara mani hidima sosai na fara mugun sonshi,duk wani abu da nake so na mure rayuwa yana min,har ya fada nemana da fasikanci da farko ban amince ba ya nuna aurena zaiyi duk da haka naqi,su farry suka yita zugani har na vashi kaina muka fara zina ya maidani kamar matar sa a lokacin duk yana da bukata yazo schl ya daukeni zuwa hotel har na samu ciki ya kaini hospital aka cire,nace masa gaskia na gaji da aikata sabon Allah sai dai ya fito mui aure,yace idan na amince na hakura da karatuna,da naki yace tau na biyashi duk abinda ya kashe bin,domin yasan bamu da halin biya da haka har na gabatar dashi wurin su baba da yake masu son abun duniya ne babu wanj dogon bincike suka amince  dashi.

Dama ban san yan uwanshi ba yacesuna kano da haka har mukai aure tun dana shigo gidan nan hakuri nike yi,ya raba daki dani baya kusan tana,gadai kayan abinci ya aje da kudi amma babu kwanciyar hankali,idan nayi magana yace ai duk abunda yake bukata gareni ya riga ya samu kwanciyar me zai dani yanzu,idan ya fita sai tsakiyar  dare yake dawo wa,yavar cin abinci na, baya kulani,ya amshe wayata daya saya min,zinari daya saka min cikin lefe ya amshe abinsa,sai kawo matan banza cikin gida,ranar ya dawo cikin maye dana fara masa wa'azi ya zane ni ya mani kaca kaca kuma ya kwanta  dani a wulakance ashe tun daga lokacin ciki ya shiga,daga ce banda lfy ya bani 5k naje hospital aka ce shigar ciki ne yanzu haka yace va cikin sa bane tunda bai kwanciya da ni,kinji halin kuncin da nake ciki.....


Tace allawiya sai dana baki shawara akan kibi komi a sannu gagawa ba naki bane amma ina kika ki amincewa,gashi aure tun ba a je ko ina ba an fara samun matsala.


Yanzu kam ciki nashi ne dole ya amsa kuma sai kinyi hakuri sosai,kinsan ita aure ibada ce,idan kika daure kuma kika dauketa a matsayin ibada sai kiga Allah ya baki ikon cin wanan jarabawa,ki rike sirrin ki da mijinki kada ki sake fadda ma kowa halin da kuke ciki kosu mama ne,sanan duk wani kyautatawa da kika san kina masa ki linka akan na baya,duk yadda zai kai ga wulakanta ki kada ki gaji da kyautata masa

Ki kire wayan nan abhbhwa da zan zayano maki insha Allah za a samu canji;

Ibada

Tsafta

Ladabi

Biyaya

Kyautatawa

Gyaran jiki

kalolin abinci masu dadi,koda baya ci kada ki gaji da dafawa kina aje masa.

Duk dare kada ki bari ya fara neman  ki kibi duk wata hanya da zaki ja raayinsa  a kanyi har ya kwanta dake.


Duk da baki san danginsa ba,duk wani aboki da kikasan yana hulda dasu ki kyautata masu kada ki sake su san halin da kuke ciki.


Maganan karatu daya hanaki,kiyi hakuri haka Allah ya tsara maki,haka waya idan ya hanaki rikewa kada ki kuskura ki masa gadama,idan ma gida yace kada kije the same thing ki bishi da yadda yake so indai bai sabawa addini ba.


Yanzu tashi ki shiga wanka,na tayaki gyara gidan muyi girki.


Tace nagode nagode sosai jummai hakika bani da yar uwa da aminiya ta gaskia  sama dake.

Tace haba allawiya ko kin mance QURUCIYAR mu?


Tayi daria ban mance ba jummai jummai jummalaaaa


tace haaaa alawiya mai jagalin ido ba karfi sai tonan fada,suka tafa.


Wanka allawiya ta shiga,jummai ta gyara gidan sosai ya dau kamshi,ta girka masu vegetable macaroni,suka ci da akayi sallah ta kama hanyan gida.

Allawiya kamar tayi kuka haka suka rabu...


A kwana a tashi babu wuya yanzu su jummai 3rd term exams suke zanawa na shiga ss2.


aysha kuma sun gama semester exams anyi hutu,ta samu wani private asibiti kusa dasu tana zuwa koyon aiki,nan ta hadu da wani abdulrahim ya kawo kakarshi mace test na sugar,ita incharge nasu yaba tayi text din.


Kaka tace ke yarinya yanzo dan tsabar rashin imani wanan alurar zaki caka min a yatsata?


Tace kaka kiyi hakuri lafiyar ki muke bukata tafiye mana komi muhimmanci.


Tace ai sai da na fada ma abdo lfy ta lau yace alambaran sai ya kawoni.


Tace kaka ai ba ace kina da ciwon ba gwaji kawai za ai dan kara tabbatar da lafiyar ki.


Tace au kaji yar albarka amma shi ba haka yace min ba.


Abdulrahim yace siste don't mind her pls do yr work.


Tace is part of my work to re-assure and make her comfortable.


Kaka tace shin wai shawarar me kuke ne,kada fa ku canza magana da turanci,idan inada ciwon ne kawai a fada min gaskia


Tayi murmushi kaka bayani nake mashi ai,domin yanzu nema zanyi maki gwajin.


Haka sukai ta drama da kaka har akayi aka gama,abdulrahim sai dariya yake masu.


Koda aka duba sugar ta is normal,ta nuna ma incharge nasu yace tai masu bayani mana.


Nan tayi masu bayana tare da masu shawar warin abubunda da zasu kiyaye idan basa so sugar ta hau.


Godia sosai abdul yayi,canza har she yayi kada kaka ta ganoshi yace pls sister may i have yr phone number?


Tace i dont have phone.


Yace wonderful as big as u are.

Tayi murmushi

Yace what of yr home address.


Nan ta fada mashi sukayi sallama,domin gaskia gayen ya kwanta mata a rai.



su jummai sun kare exams lfy anyi hutu.


 Mami da kanta tazo har gida ta roki da umma subar jummai tabi amina kaduna hutu wurin anty balki,ya suka iya dole baba ya amince tare da mata nasiha mai ratsa zuciya.


Haka ta shirya cike da kewar yar uwarta suka lula kaduna garin gwamna............







*LEEMA*✍🏻


*BRILLIANT WRITERS ASSO*....🖊



🌸🌸🌸🌸🌸🌸

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

*QURUCIYAR JUMMAI*

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

🌸🌸🌸🌸🌸🌸


*HALIMATU SADIYA MUHAMMAD*

*LEEMA*✍🏻





*51-52*



A gajiye suka isa kaduna GRA nan gidan anty khadija yake,babban gida ne wanda ya gaji da tsaruwa.


Da sallama suka shiga,ta ce lale maraba da mutan naija.


Amina tace anty hoo,ya gida ina izzidine?


Tace basu dade da fita ba tare da uncle bash inaga family house nasu suka tafi.


Jummai ta duka har kasa ina wuni,mun same ku lafia?


Cikin fara'a anty khadija tace lafia lau jummai barakallah masha Allah yau dai gani ga jumman amina ko?


Duk sai daria,tace ya mutanen gida su umma da mami?


Amina tace lafia  lau suna gai daku.

Tace muna amsawa.


Anty tace kande,kande.


Naam anty gani


Dauki bag nasu ki kai the other room din.


Tace yes ma


Ta kali su jummai sannunku da zuwa anzo lafia tare da rusuna wa.

Suka amsa lafia lau.


Amina tace anty wata mai aikin kika canza ne?



Tace eh walahi ai kwatakwali ce yar binin republic kin san sun fi iya aiki.


Tace haka ne anty,aikin ma naki guda nawa daga wanke wanke sai share share ko?


Tace sai idan abban izzidine na gari wurinta yake kwana.


Tace ku karasa ciki mana ku wasa ruwa,idan kunyi sallah maci abinci.


Suka amsa tau tare da mikewa.


Daki ne babba dauke da family bed,dressing mirror,wordrop sai toilet.


Jummai tace amma gidan nan fa ya tsaru.


Amina tace ai mijin anty politician ne akwai ya'yan banki.


Wanka suka yi tare da yin sallah,suka shirya kayansu a wordrop.

Shiryawa sukai cikin riga da wando na pakistan wanda mami ta saya masu lokacin da taje dubai.


Koda suka fito anty na zaune inda suka barta tana kallon zeeworld.


Tace yan matan mami har kun shirya?


suka ce eh anty,tace muje table muci abinci,vegetable macaroni ne sai yam porrage.


Haka suka cika cikinsu cikin nishadi,suka dawo palour aka ci gaba da hira tana tambayansu labarin gida.


Tace wai amina ya su aliyu da matar shi?


Tace uhmmm anty suna nan dai yadda kika sani babu wani canji anty balki ai ba dama wurin keta duk ta mallake mana dan'uwa sai yadda tace yake yi.


Anty tace kada kiga laifinshi ai yan zuru haka suke da zaran kayi sake dan'ka,dan uwanka ko mijinka ya aure su sunan ka sorry sai yadda suka juya shi idan anyi magana suce ba boka ba mallam baiwa ce.


Jummai dai bata sa masu baki ba sabida family issue ne  bai shafe ta ba.

Da la'asar tace me zl zaku yi dinner dashi  kande ta dafa maku ko kuna iya shiga kitchen?


jummai tace anty  indomie ya ishemu ma sai after isha'i zamu dafa.


Tace ya maku kyau bara kuyi aure ai komin son jikin ku sai kun dafa heavy foid ba takamar ku cin light food ba.


Amina tace ai kema shaida ce anty babu bani receipy da bamu iya dafa wa ba kawai ra'ayi ne cin indomie fa.


Tace nima ai dietying nake yi cu's nayi adding weight da yawa ina son ragewa ne.


Jummai tace amma anty yadda kike siririya haka kice kinyi nauyi da yawa.


Tace tab ai badaga nan take ba sai kiga mai kiba amma baida weight sai mara kiba,kamar ni yadda kike ganina haka ina weighing 70kg fa.



Amina tace lalai kam ba daga nan ba,yanzu ya kike dieting din?


Tace kala kala ne depending on kona  month nawa kike son yi,kina iya na 1month,2,3,4,5 har zuwa 6month,kinga ni yanzu na 3month zanyi.


Yadda na tsara;

9:am zanyi break fast da tea babu milo ko bounvita,sabida milo na hura mutum sosai.


Sai kuma 2:pm inyi lounch da vegetable,ko cream salad kawai.


Dinner 8:30pm fruit  salad ko coffe.


Amina tace tab har 3month ban ci abinci mai nauyi ba har da nama fa anty?


Tace kina iya cin fish mana,nama kuma once in a while amma banda red meat(naman shanu) yafi komi hatsari,kawai zakiyi avoiding carbohydrate ne sosai irrin su rice,millet,yam,maize da sauransu.


Jummai tace ai kuwa mu yan arewa munfi kowa zake ma irin abincin nan musamman shinkafa da tuwo.


Anty tace ai rashin sani yafi dare duhu sabida abubuwan nan sunfi komi kawo mana matsala,sai kiga mace da safe anyi breakfast da kokon dawa,gero kona masara,ko aci masa.


Ayi lounch da shinkafa da miya


Ayi dinner da tuwo kona masara,dawa,shinkafa da sauransu kinga kuwa duk carbohydrate aka yini ana ci babu mixed diet ko wani canji yadda za'ayi balancing diet din.


amina tace amma anty ai karfi ba daya ba,idan wani nada hali wani bai dashi,sanan duk abinda ake samu a birni ba lale bane a samu a kauye.


Anty tace inji wa?


ai yan kauyen ke noma,suke shigo da amfanin gonar birni,ki fada min tsakanin kauyen da birni ina ne babu ganyen alayahu,zogala,tafasa,rama,dinkin da sauran ganyayakin.


Haka kazali ka tsakanin kauyen da birni ina ne ba'a kiwon kaji,awaki,zabbi,tantabara,zoma da sauran dabobi da ake ci.


Ina ne babu babu kwai,madarar shanu,wake ya'yan itatuwa(fruits)


Ke duk kauye sun fimu wayan nan abubuwa,sabida grednsee nasu basa ci bayan sun fimu bukatar abubuwar nan sai kaga sun kwaso an kawo birini ana sayar wa cikin farashi mai sauki,hadda tayin wulakanci ake masu..


Jummai tace haka ne anty walahi sai kin gansu a minna kasuwar kwara idan sun shigo cin kasuwa da su tomato,tatasai,tarugu,water melon,pineapple,mango,gurva haka zasu ta fama cikin rana babu sai masu tayin arziki sai na banza.


Anty tace haka ne fa,yanzu shawarwarin da muke basu idan sun zo ANC(awon ciki)


breakfast;idan koko ne ko wane iri a zuba madara kona  naira goma ne,ko a sayi kosai a hada dashi.


Lunch;idan shinkafa ne a hada da wake,ko ganyen alayahu,zogale,cabbage ko latas,idan da hali a sa kifi ko danya ko busasa.


Dinner;idan tuwo ne ayi miyar ganye da manja,idan kuka ne asa wake ciki 'before u know kayi balancing diet naka.



Amina tace amma anty ai wasu basu da halin canjin abincin sai kiga daga shinkafa,dawa,masara,gero,wake sai sai doya idan da hali,su ya zasui tunda abinda mazajen su keda halin saka kenan.


Tace haba amina kamar ba mace ba,kina iya sarafa wayan nan kayan abincu ta hanyoyi da dama misali;-


Shinkafa;-


A dafata da miya,jellof ko da mai da yaji.

Ana dambun shinkafa


birabiskon shinkafa


Faten shinkafa.

 

Garinta ana kunun shinkafa

Wainar shinkafa


Tuwon garin shinkafa da sauransu.


Masara;-


Tuwon masara


dambum masara


Fatan masara


Kina iya surfata a jika har sai tayi taushi a dafata haka fara kamar shinkafa aci da mai da yaji ko ayi jellof dinta da wake.


ana wainar ta


Ana kokon masara da sauransu.


Dawa;-


Ana tuwo


Danwaken garin dawa


Ana dafata da wake aci da mai da yaji


Kokon dawa da sauransu


Gero;-

Tuwon garin gero


Wainar gero

Gumban gero


furar jero


Wake;- 

Ana faten wake

Miyar wake

Alalan wake

Dan waken garin wake

Ana dafawa da shinkafa,doya,dankali da sauransu.


doya;-


Sakwara

A dafa da miya,fate ko da mai da yaji

Ana soyawa da kwai,ko haka nan


Ana alalanta

Da sauransu.


Tace kinga ni mijini da yake yafi gane ma tuwo da dare,sai na tukashi ruwa ruwa yadda ko ya yacita bara ta cika masa ciki ba.


Jummai tace agaisheki anty lalai ilimi nada dadi mussaman ma fanin har kar lafia,idan kayi karatun sai ka tafiyar da gidanka da iyalinka bisa ka'ida.


Tace haka yake jummai shi yasa muke so kuma ku dage ku sabo ingantacen ilimi yadda al'umma zasu amfana.


Tace ku raba kanku da yawan cin indomie da kwai.


Amina tace sabida ne naga ai light food ne.


Tace light foid for where?


Ai indomie yafi komi hura mutum nan da nan aga kayi mugun nauyi ko kiba,sabida shi indomie flour ne,flour ko da cassava ake yin da wanda yana daya daga cikin carbohydrate,kwai kuma colestrul ne yafi komi kawo heart failure.


Jummai tace insha Allah zamu kiyaye anty,ko yanzu mun karu da abubuwa da dama.


Amina tace ai shiyasa nake son zuwa gidan anty.


sai bayan isha'i uncle bash ya dawo da izzidine dasu ice cream,chocolate,biscuit da sauran kayan kwalam.


Da sallama uncle bash ya shigo.

Duk suka amsa,yace ah mutanen minna ne kunzo lafia.


Amina tace uncle bashari lafia lau.

Yace kin fara ko?

Kin san bana son basharin nan fa,ya juya wurin jummai sanu da zuwa kawar mu ya hanya?


Tace lafia yau ya muka sameku


Yace lafia lau sister


Amina tace ka ma bar wani kashe murya babu abinda zakai da kai.


Yace Allah sarki amin dago mai laya tambayi anty ai na fitar da matan,idan ba don haka va da walahi baki isa ki hanani auren kawarmu ba.


Tace see you tsofai tsofai  wace mace zata aure tsoho irin ka


yace talk true ko ke kin kyasa ai nace banyi dake,shike ake wani kushewa.



Anty tace bismillah kun fara kenan,dama duk amina tazo garin nan banda hutu idan uncle na nan.


jummai dai daki ta koma ta bar masu palourn domin sun isheta da surutu.



Bashar wanda aka fi sani da uncle bash yara da manya a family nasu ka'ni g mijin anty khadija,ya kare ABU zaria tunda yayi service nashi a kaduna ya dawo gidan anty khadija da zama,dama can tasu tazo daya suna mugun shiri da ita.


Fari ne kyayawa dogo,yana da fara'a sosai da son mutane musaman ma ka'nanan yara,yana ji da izzidine kamar shiya haife shi,shi yasa duk yana gida suna tare idan fita zai haka izzidine zai lake masa dole sai sun fita tare..


Izzidine yazo kyakyawa fari tas dan shekara 7 ya rugu da gudu oyoyo anty.


Amina ta rungume shi oyoyo boi,how u?

Yace fine anty.


Haka suka ta hira cikin raha da annashuwa har dare ya raba kowa yayi hanyar dakin shi.


Tana shina ta samu har jummai tayi bacci,tace kassar banza bata da wuyan bacci,ta bidi wuri ta kwanta(asuba ta gari yan matan anty khadija).




A minna kuwa soyaya mai tsafta ke gudana tsakanin aysha da abdukrahim.

Yazo har gida ya gabatar da kanshi wurin baba,bayan dogon binciki ne baba ya amince masa   da zuwa wurin aysha,haka suke gudanar da soyayar su cikin tsafta,har waya ya kawo mata kirar gioonie p2 da kyar ta amsa,yanzu shike kai ta schl da safe idan zai je wurin aiki wata rana idan yana da time ya dauko ta idan bai da ta hau bike.


*WANENE ABDULRAHIM*?


Abdulrahim king haifafen garin kontagora,niger state ne,mahaifinshi mamman king sanane ne a garin sabida babban dan siyasa ne kuma dan kasuwa ya rike muka'mai da dama na gwamnati kafin Allah ya amshi abinsa.


 Yana da matar aure daya hajia ramatu wacce ake kira da hajia yaya,dayan ta takwas akwai  general garba duba  yana kaduna tare da iyalin sa,hajia iya tana aure cikin kontagora,hajia fati wace aka fi sani da anty ladin mustapha(kasan cewa sunan mijinta DR mustapha),ibrahim(iro)yana minna da matarshi,mustapha shima yana minna da matarshi sai ka'ramin su abdulrahim wanda bank manager ne a  nan minna.



Allawiya kuma tana can sai faman wahala a gudan alhaji saddat,yadda ta aje break fast haka zata dauke shi ta aje lunch,shima haka zata dauka ta aje dinner ko kallon inda abincin yake bai yi,shawarwarin da jummai ta bata babu wanda bata jaraba ba all in vein,data matsa mashi ma cewa yayi bayan ya gama da ita a waje me zatayi ya burgeshi,duk wani abu na burgewa da mace zata ma namiji ta gama mashi a waje dan haka tabar wahalar da kanta,duk tayi baki man bleaching ya ka're,ta rame ga laulayin ciki ya tasata gaba.


Raji kuwa ya gama course nashi a dadafe kullum da tunanen jummai yake kwana dashi yake yini,tun yana aje abun a matsayin tausayawa har ya gane soyayar jummai ke neman halaka shi,babu bata lokacu ranar saturday ya hada inashi inashi ya gar zayo gida nigeria.


Hajia tayi farin ciki sosai domin ya dawo cikin koshin lafia,yayi kiba ya kara kyau ga fatar nan nashi sai sheke yake yi.


Tace masha Allah nayi matukar farin cikin dawo warka,Allah sa a amfana da abinda aka karanta.


Yace amin hajia,na same ku lafia?

Tace lafia lau raji,yanzu sai maganar aure ko?domin ginan ka daka bari ana yi sun kamala da yake ka bar masu isasun kudin aiki,yanzu wireing ya rage.


Yace eh hajia muna communicating dasu ai gobe ma insha Allah zanje inga yadda aikin ya kasance.


Tace ba wanan na tambaye ka ba,matar aure nace ka fada min yarinyar da kake so ai ma yan uwanka magana suje neman aure.


Yace haba hajia daga dawo wana ko hutawa banyi ba.


Tace kada fa ka manta kai kayi alkawari kana dawo wa zaka fitar da mata.


Yace ban manta ba hajia ki kwantar da hankalinki zaji ji labari mai dadi kwanan nan.


Tace Allah tabatar da alkhairi.amin.


Da safe ya shirya tsaf cikin riga da wando ash colur na yadi mai sulbi,kayan sun amshi jikinshi,yayi kyau sosai,sallama yama hajia akan zai ji side(can inda ake masa gini)


Tace a dawo lafia


Gidan su jummai ya fara zuwa,umma na zaune tana kyaran shinkafar tuwo.

Cikin fara'a ta tarbeshi,suka gaisa,tace saukar yaushe?


Yace jiya umma,ya su baba da sauran yara?


Tace lafia lau suke


Cikin ransa yace maybe su jummai na schl,amma fa da zumudin ganinta ya kwana gashi bai sameta a gida ba.


Sallama yama umma ya wuce side.


Babban fili ne an zagaye shi ciki aka gida 2bed rum flat da babban palour sai dining area,kitchen,store sai toilet cikin duk rum din.


Gaskia gidan yayi kyau sosai.


Su jummai ana can an zama yan kaduna,uncle bash shine idanunsu shike kai su ko ina cikin garin kaduna,family housd dinsu ma duk an saba da jummai,har zaria ya kai su cikin ABU ya nuna masu wurare.


Anty kuma ya zage sai koya masu abinci kala kala da wayar masu da kai yadda zasu zauna da mutane,idan kaga jummai yanzu zaka rantsr ba ita bace jumman umma da baba dan koli.


Raji yayi zuwa gaida umma har ya gaji bai ga jummai ba sanan girman kai ya hanashi tambayan ta.

Da haka ya yanke shawarar ya fada ma hajia gaskia jummai ce matar da ya zaba a 

matsayin abokiyar rayuwar shi........













*LEEMA*✍🏻


*BRILLIANT WRITERS ASSO*....🖊




🌸🌸🌸🌸🌸🌸

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

*QURUCIYAR JUMMAI*

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

🌸🌸🌸🌸🌸🌸


*HALIMATU SADIYA MUHAMMAD*

*LEEMA*✍🏻


*Dedicated to*;-

*Rukkaya Hassan othman*


*Gaisuwar ban girma  gare ku brilliant writers  asso.Allah kara basira da daukaka amin*



*Godia mara adadi gare ku masoya buk din "Quruciyar jummai"ina ganin sakwanin ku na fatan alheri da gaisuwa Allah bar mu tare ya bar zumunci*





*53-54*




Nifa kai nake sauraro ka tasani a gaba kayi shiru idan baka da abin cewa zan shiga daga ciki dare ya raba""cewar hajia""



Yace amh,ahm ahm,dama akan maganar yarinyar da zan aura ne.


Eyhim ina jinka dan albarka yar ina ce?


Shiru ya biyo baya na nan mintuna,can ya runtse idanu tare da karfin halin furta ""JUMMAI""ce hajia.


Ta ran gwuda ayururiiiiiii!

Alhamdulilah masha Allahu dama nai maka sha'awarta yarinya mai natsuwa da sanin ya kamata,tunda nura ya rasu  take matukar bani tausayi nake adu'ar Allah bata miji da zai rike'ta da gaskiya,ashe Allah ya amshi adu'ata..


Tace ina fatan kun fahimci juna da ita?


Ya tsinci kansa da cewa eh hajia.

Tace Allah maka albarka gobe zani kuta wurin alhaji babba duk yadda mu kai zaka ji.


Yace tau sai da safe.


Tace Allah bamu alheri.


Yana shiga daki ya fada saman matrass nashi tare da ce wa oh ni muhammadu what have i gotten myself into,yarinyar da na tsana the most wai yanzu baki na ke furta ita zan aura,ita zata zama abokiyar rayuwata.


Wait shin ko tana sona har yanzu oho,ko ta samu wani saurayin?


Allah kama mini,haka ya kwanta da tunane tunane iri iri.



Da safe hajia tai kauyen kuta wurin yan uwansu domin maganar auren Raji.


Sosai sukai maraba da maganar tare da alkawarin zuwa friday zasu shigo nema mashi aurenta.


Cike da farin ciki hajia ta dawo gida.


Da dare take fada ma raji yadda tai da yan uwansu akan ya fada ma baba ranar friday za su zo neman auren jummai.


Tace insha Allah hajia zan fada mashi.


Safe kasuwa ya iske baba ya fada mashi.


Sosai baba yayi farin ciki.

Haka sukai sallama baba nata mamaki dai dai da rana daya bai taba sanin soyaya ke tsakanin jummai da raji ba,amma da ya tuna da irin hidimar da yayi tayi ma jummai kafin ta samu makaranta sai yaga ba abin mamaki bane.


Fatan alheri ya bisu dashi domin duk wanda ya samu raji a matsayin suruku tabas yayi babban dace.


Da ya dawo ne yake fadama umma yadda sukai da raji,tare da tambayan ta dama  tasan da soyayar dake tsakanin raji da jummai ne?


Tai saurin amsawa eh


Yace maddala.


Haka umma ta yita tunanen yaushe har jummai suka dai dai ta da raji bata sani har yakai ga maganar aure.


Tace shin aysha dama raji sun dai daita da jummai ne?


Tace gaskia umma banda wanan labari.


Umma tace kinji kinji abinda raji ya fada ma babanku.


Tace amma  abun da mamaki gaskia  ace jummai sun fahinci juna amma bata fada ma kowa ba tabbas akwai wata a ka'sa,amma jummai sai tafi kowa farin ciki idan taji wanan labari.


Umma tace Allah dawo da ita lafia.

Amin aysha ta amsa.



A kaduna kuwa jummai an zama yar gayu,an ka'ra waye wa,yanzu shirye shiryen dawowa gida suke yi sabida tun last week hutu ya ka're.



Ranar friday baba ya gayaci abokan arziki su taya shi tar ban  wakilan raji.


Tabarma babba aka shimfida a zauren gidan zuwa 10:30am suka iso su hudu cikin 406.


Tarba na musamman suka samu wurin su baba.

Bayan sun gabatar da bukatan su,baba ya amince.

Dubu goma suka bayar na gaisuwa da kwandon goro,chew gum da kwalin sweet.


Suka nuna bukatan su na son ayi auren cikin shekarar nan.


Baba ya nuna masu ai ss2 take ko yar'ta bata yi aure ba bare ita,suyi hakuri har wani shekara ta kare secondary schl.


Suka ce a basu lokaci su yi shawara da raji idan zai iya jira.


Ana taro ya watse cikin  mutunci da girmamawa.



Da baba ya shigo gida ya fada ma umma yadda sukai.


Tace gaskia yadda suka ci buri akan sai jummai ta samu wadatacen ilimi kafin su aurar da ita.


Baba yace haka ne kana naka Allah na nashi duk da haka suna iya ba raji auren jummai domin sun san zai tsaya mata tayi ko wane irin karatu take so ko bayan sun yi aure.



umma tace haka ne baban su.


Da aysha ta dawo hospital(da yake yanzu attachment su ke yi)

Umma ta fada mata yadda aka yi.


Tace tau umma duk abinda kuka yanke dai dai ne.




Yanzu allawiya cikinta ya shiga wata na bakwai alhaji saddat ya dawo da ita gida kan sai ya neme ta ya gaji da ganinta da cikin shege a gidan shi,taji kukan bakin ciki sosai ranar mussaman yadda iyayenta suka nuna halin ko in kula a kanta kota kanta basa bi.



*A KADUNA*bayan driver ya gama loda kayan su a booth din mota suka ma anty da uncle bash sallama,izzidine sai kuka yake yu.


Uncle bash yace matafia Allah tsare ya kiyaye hanya sai kun zo aure na ko?


Jummai tace insha Allah.

Amina tace ai sai mun rigaka aure.


Yayi daria.

Anty tace jummai ki gaida gida na gode sosai  da ziyara Allah bar zumunci,amina sai munyi waya.

Haka driver ya ja mota kamar su zub da hawaye.


Sai after 2pm suka isa minna,gidan mami suka  sauka.


Sai da suka ci abinci sallah  sanan mami tasa driver yakai jummai gidda tare da tsaraba niki niki.


Umma tayi farin cikin ganin yar nata cikin kwanciyar hankali haka aysha.


labari ta basu yadda kaduna ya ke irin zaman da sukai gidan anty da wuraren da suka je yawo.


 

Cikin tsarabar data dawo dashi akwai cabbage,arish potatoe,carrot,apple sai chocolate da sweet kala kala.


Umma ta cike na gidan su allawiya da sauran makwabtansu.


Aysha tace umma an cire na hajia kuwa?


Tace haka gara da kika tuna min bara a cire gobe sai jummai ta kai mata.


Umma tace shiga ma ki gaida Allawiya sabida tayi rashin lafia har ta kwanta asibiti wai hawan jini ke gare ta kuma ga tsohon ciki.


Tace subhanallah ashha abu bai yi kyau ba.


Haka ta kwashi tsaraban gidan su allawiya ta shiga.


Sallama tai mama tace ah mutanen kaduna an dawo lfy?


Tace lafia lau mama ashe allawiya bata ji dadi 

ba?


Tace ai taji dama cikin halin ko in kula,shiga daga ciki mana tana daki.


Allawiya  makure karshen gado duk tayi zufa


Jummai tace ashha allawiya sannu ashe abu yakai haka?


Ta kwashe komi ta fada ma jummai.


Jummai tace ai yanzu kan sai dai muci gaba da adu'a lamarin alhaji saddat ya girmama.


Tace kin san Allah tunda ya dawo dani gidan nan kusan sati biu kenan har yau ko leke bai zo ba.


Tayi ta kwantar mata da hankali tare da bata shawar wari.

Aysha ta shigo jummai baba na kiran ki,tace tau muje.

Sai da safe tama allawiya da mama.


Baba na zaune saman tabar ma a kofar dakin su shida umma.


Yayi gyaran murya;


Dama kina soyaya  ne da raji?


Haka taji maganar banbarakwai,ta kalli unna da mamaki.


Umma tai mata allama data ce eh.


Tace eh baba


Yace masha Allahu iyayenshi sun zo neman auren ki kuma na basu yanzu su muke jira aji abinda suka yanke game da lokacin aure.


Cikin matsanai ciyar farin ciki tace tau baba.


Yace Allah maku albarka.

Suka amsa amin baba,jan aysha tayi daki,tace sister yaushe raji ya dawo har ya fara sona tare da gabatar da iyayenshi?


Aysha tace lover girl wayan nan tambayoyi duk ni daya.

Nan ta kwashe  komi ta fada ma jummai.


Jummai tai kabbara tace tabbas ayar da amina ta bani yayi tasiri akan uncle,but sister amma me yasa bai kirani yaji daga gareni ba?


Tace and so what badai shiya kawo kansa ba,ai yayi mai wuyar sauran duk mai sauki ne.

Tafawa sukai,tace bara na shafa ma amina labari tana kokarin latsa wayar ta ringing guda amina ta dauka.


Jummai tace guest what raji ya turo magaba tan sa neman aure na.


Tayi wani ihu na farin ciki sai da jummai ta rufe kunuwanta.


Tace ai na fada maki ayar Allah ba wasa ba kadan ma kika gani sai raji ya zama kamar rakumi da akala........






*LEEMA*✍🏻



*BRILLIANT WRITERS ASSO*.....🖊



🌸🌸🌸🌸🌸🌸

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

*QURUCIYAR JUMMAI*

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

🌸🌸🌸🌸🌸🌸




*HALIMATU  SADIYA MUHAMMAD*

*LEEMA*✍

     

          *EDITOR*

ASM££NA X££YAN👄



*Dedicated to*;

*Brilliant writers association*📚🖊



*55-56*






Sallamu alaikum,sallamu alaikum,sallamu alaikum.


Wa laiku musallam bismillah,ah raji dama kana jin sallama ka kyale?


Na amsa bata dai ji bane.


Jummai ta shigo gurfana wa tayi ina kwana hajia.


Lafia lau yar albarka ya mutanen gida?


 Suna lafia sun ce a gaida ke.


Yaushe kika dawo.

Jiya .


Ina  kwana uncle.


Ko Kalonta bai yiba yaci gaba da latse latsen wayar shi.


Hajia tace kana jifa ana gaisuwa.

Yace na amsa ai.


Tace oh yau kuma ba'kin halin naka ya tashi ko dan ka kai kudin aure ka fara wani tsare gida?


Shima bai amsa ba yaci gaba da aikin gaban sa yana yi yana satar kallon jummai tare da mamakin yadda ta ka'ra kyau da girma duk wani halita na jikinta ya  kara fitowa da kyau,cikin zuciyar shi yace tsarki ya tabbata ga wanda ya hallici wanan kyakyawar sura.



Tace ga tsaraba nan umma tace a kawo maki.

Hajia tace madallah mun gode sosai''arish potatoe ne sai cabbage.



Haka ta kari zamanta suna dan taba hira da hajia,tace zan koma gida hajia.


Tace tun yanzu ?


Tace eh mun koma makaranta akwai shirye shiryen da zanyi ne.


tace kai tashi ka maidata gida rana yayi zafi.


Mike wa yayi ba tare da yace komi ba yayi hanyar waje.


Mike wa tayi jiki ba kwari ta fita,tsaye ta same shi jikin bike din.



Gajia tai da tsayuwar shiru ta kama hanya zata wuce yace keeee zo nan.


ta tsaya ba tare data kalleshi ba.

Dari biyar ya jiro ya jefa mata,ya hau bike nashi tare da watsa mata ku'ra.



Hawaye ne ya cika mata idanu kota kan kudin bata bi ba ta kama hanyar gida.


Cikin zuciyar ta ce na shiga uku wane irin mutum ne uncle da dukan allamu yana sona sabida naga sona cikin kwayar idanunshi,amma meke faruwa ne?


Haka ta isa gida cike da sake sake cikin ranta.



Washe gari a schl take fada ma amina abinda ke faruwa.

Tace best friend kina da aiki sabida na lura raji irin mutanen nan ne masu shegen zurfin ciki,girmai kai,miskilanci,ga riko infact ma yana da i don't care atitude,kinga kuwa kafin ka shawo kan irin wayan nan mutane sai kayi hakuri tare da yan dibaro.


amma definetly yana sonki baya so yayi admitting ne kawai.



Uhmm ai ni best friend na fara tsorata da lamarin uncle fa.


 

Tace tafi can tunda har ya iya turo iyayenshi gidan ku tabbas ba karamin so yake maki ba.


Tace Allah mana jagora amin.


Ban garen aysha kuwa an kawo kayan na gani ina so(engagement)daga gidansu abdulrahim.


Kwalin biscuit uku,chew gum uku,sweet uku,kwalin bobo uku sai 5k.


Mamansu allawiya be yan tarbar kaya dasu nafisa,5k din sama aka ba su tukuici.

Da kyat suka amsa ciki da girma mawa.



Haka aka raba kaya aka aika mahuta wurin dangi saura aka raba ma makwabta.


Allawiya har yanzu babu wani lavari alhaji saddat yaki waiwayenta ga ciki yayi nauyi yanzu 8month kenan,jummai ke shiga idan ta dawo schl tana debe mata kewa da yake yanzu harkan da'awan su sai jefi jefi suke tafiye tafiye..


Posting letter na raji ya fito daga federal government,inda aka yi posting nashi national lottery trust fund abuja.


zuwa monday zai yi reporting,duk hankalin hajia ya tashi sabida ta tsani wani nata yayi nesa da ita tun rasuwar nura.


Tace gaskia ya kamata akayi magana da iyayen yarinyar nan ayi auren nan kusa idan yaso taci gaba da karatu a gidanka.


Yace tau hajia zan je na same su.


Schl nasu ya fara zuwa ya nemi principal da asa sunan jummai cikin yan ss3  masu waec bana.


Tace ko menene dalilin sa na yin haka?


Ya nuna mata ai jummai nada babban jiki tayi girma a ss2 tunda tana da ko'kari ayi trying.


Tace babu matsala za a duba masu.


Yana fita ya wuce kasuwa wurin baba,bayan sun gaisa.

Yace dama daga makarantar su jummai  nake mallaman su suka kirani akan suna neman dama abari jummai tayi jarabawa da yan aji shida sabida la'akari da sukai da hazakar ta.


Baba yave madalla hakan ma yayi kyau.

Ya ka'ra sunne kai,sanan baba inaso ayi daurin aure cikin satin nan idan ta gama zana jarabawar sai ta tare,sabida an maidani aiki abuja kuma hajia duk ta tashi hankalinta.


Baba yace ba matsala zan yi shawara da yan uwan nawa na can mahuta duk yadda suka ce zan neme ka.


Yace na gode baba Allah kara girma.



Da dare bayan sun gama cin abinci yace saratu ina yaran na?


Tace jummai na wurin allawiya,aysha tayi wurin hadda.


Yace kinji kinji yadda mokai da yaron nan raji me kika gani?


Tace mallam maganar gaskia kada mu tsaya bata lokaci a amince da bokatan yaron nan,kasan yan uwanka dai ba kulawa ke gare su ba amma a kira su a waya domin fidda hakin su.


Yace haka ne,shigowan jummai ya dakatar da su daga zantawar da suke yi.


Baba yace zo zauna,ta bidi wuri ta zauna.


Yace dama yaron nan ne raji yake son a daura auren ku cikin satin nan kafin ya tafi abuja wurin aiki me kika gani?


Tace baba amma maganar karatu na kuma fa?


Yace ina ce  ai sai da kokayi magana dashi kafin ya same ni.


dole ta amsa eh baba,yace maganar karatu ya fada min daga can makarantar naku sun nemi izini da a barki kiyi jarabawa da yan aji shida,bayan jarabawar sai ki tare.


Cikin matsanan ciyar mamaki ta amsa tau baba duk shawarar da kuka yanki dai dai ne.


Yace saratu karfe nawa yanzu?


Umma ta leka cikin palour 8:30pm mallam.


Yace au ashe dare bai yi ba,auta akwai kudi cikin wayar ki kuwa?


Tace eh baba,yace kira min baban ku na can mahuta yanzu.


Ta binciko number tayi dialing ringing biu ya dauka sallamu alaikum.


Baba ya ce waalaiku musallam yaya bala ya kuka wuni?


Yace lafia lau muke salisu,ya iyalinka da yara duka?


Yace duk suna lafia dama kan maganar auren maryam ne.


Yace kodai aysha?


Yace a'a ita mai nemanta ya amince har ta kamala karatun ta,ita maryam din ce dai yaron ya matsa yana so a daura aure cikin satin nan sabida ya samu aiki abuja idan ta kamala jarabawan gamawa sai ayi buki?


Baba bala yace ai hakan ma yayi kyau yoo menene amfanin bokon diya mace ma,gara su ma sun samu mu nan yaranmu ai suna da shekara goma sha daya muke aurar dasu.


Baba yace ai itama maryamun sha bakwai ke gareta,aysha ce ma mai ashirin


yace subhanallah ka gani ko har shekara ashirin babu aure ai gara a hada su duka a daura ko?


Yace bari dai ayi da wanda ke bukata yanzu menene shawarar ku?


Yace tau kasan mu shawarar mu bata wuce eh,sabida kwandala bamu da na baka ayi jigilar buki haka bamu da na motar zuwa daurin aure ayi lafia Allah sanya alheri amin.dif ya kashe wayar 


Umma tace nasan ayi haka sabida basu damu da kai ba bare abinda ka haifa.


Yace babu komi anyi mai wuyar ai.


Wayan nan da baba yayi ne jummai ta samu information akan raji da dalilinsa na son a daura aure cikin satin nan,amma abinda bata gane ba yaushe yan makarantar su suka ce aji mata jumping tayi waec da yan ss3?


bata da amsa dole sai taje schl gobe.


Misalin karfe goma na dare aysha ta dawo daga hadda,tace sis lafia baki zo hadda yau ba?


Tace har na shirya allawiya ta aiko kirana wai bata jin dadin jikinta haka dai na bata shawarwari,sai kuma ga baba da wani sabob magana wai za'a daura aure na da uncle ranar saturday.


Tace what garin yaya?

Nan jummai ta kwashe yafda akayi ta fada mata.



Tace yana iya yuwwu wa shiya je neman alfarman haka a schl naku fa

Tace komi mai yiwu wane sister,gashi bai taba zuwa hira wurina ba bare na fahimci likes and dislikes nashi.


Aysha tace mudai ci gaba da adu'a sister.




Dasu ka hadu da amina a schl ta fada mata abun dake faruwa.

Amina ta rankwada guda cikin class,duk attention na kowa ya dawo kansu.


Tace sa'idawar banza,yanzu duk yadda akayi shi yazo ya nemi alfarma wurin pc yanzu shekenan zaki koma ss3 da zama?


Tace ban sani ba sai naji daga pc


Tace amma wanan aure naku akwai drama miji bai taba wani hiran soyaya da mata ba komi yake so sai dai yabi ta hanun iyaye?walahi inda family namu ne da babu mai bashi aure,dan ya samu surukai masu sanyin hali ne kawai.


Tace ya  zaayi ya labarin farhan?

Tace ya koma schl ai india dama holiday suka samu yazo kuna muna waya akai akai.


Jummai tace better.


Amina ta kurawa jummai idanu,tace lafia kike kalona haka?


Tace uhmm ina mamaki ne yanzu nan da 2days kin zama matar aure?


Tace ana mamaki da ikon Allah ne?


Tace a'a sai naji ma kamar nice dan na fiki bukatan aure,tace tab indai da uncle ne walahi baki fini bukata ba.


Haka suka ta hira har teacher ta shigo.


  Raji ya dawo wurin baba dan jin hukuncin da suka yanke akan maganar sa,baba ya nuna amincewar shi dari bisa dari,godia sosai raji yayi,daga nan ya tafi kuta  "da yake babu nisa da minna" ya fada masu yadda su kayi da baba.


Uncle nashi yace dama na dauki nauyin biya maka sadaki sauran yan uwanka zasu bada goro da minti nawa aka yanke sadakin?


yace ai sun ce duk abinda Allah ya hore.


Yace madallah haka ake so sai mun zo ranar saturday.


Haka yayi sallama dasu.



Duk wanda ya kamata ya san da daurin aure baba ya sanar dasu akan ranar saturday da karfe goma da rabi na safe.


Allawiya ta taya jummai farin ciki sosai domin duk wanda yasan raji yasan mutamin kirki ne,baida abokin fada,ga ilimi da natsuwa.


Da amina ta fada ma anty khadija murna sosai ta taya jummai domin darajar duk wata ya mace gidan mijinta,komin kankanta ko girmanki haka komin talauci ko dukiyar ki.


Dady da mami fada sosai suka ma jummai wai zata bata ma kanta career,tana karama a aurar da ita har kasuwa dady ya sami baba ya bashi shawara abar maganar auran nan har ta kare koda NCE ne.


Baba ya nuna ai yin Allah ne kuma lokacin ta ne yayi don haka duk abinda za ayi bazai hana auran faruwa ba.


Ta bangaren raji ya gayaci abokan sa da abokan aikin sa.

Haka mallaman islamiyyar su jummai da officials na area council maza hada sheik ahmad lemu duk sun sami halartar daurin auren;-

  

*MUHAMMAD RAJI*

                    &

*MARYAM SALIS*


Akan sadaki naira dubu hamsin.


Bayan gama daurin aure dama umma sun shiryama maza walima wanda abdulrahim ya dauki nauyi.

Abinci ne kala kala daga safara resturant aka kawo maza suka ci suka sha tare dayin hamdala,sai fatan alheri ake ma ango.

Shidai raji ya rasa meke damun shi,tabbas yana son jummai so na hakika,amma ya rasa gane farin ciki yake ciki ko bakib ciki,a lokacin ya tuna da dan uwan sa nura  lokacin da yake son jummai duk suka yi waya sai yace ""uncle yaushe zaka dawo kaga baby,ina son baby uncle idan ban aureta ba bazan iya rayuwa ba,sai yanzu ya gane bai ma nura adalci ba da ya rabasu da jummai rana tsaka gashi yanzu shi ya aureta,inda nura nada rai da wane ido zai kaleshi tabbas Allah kadai yasan abinda ya shirya shi yasa ya dauki ran nura.



Cikin gida kuwa jummai taci kwaliya da atamfa hollandis cikin kala ukun da anty khadija ta aiko mata dashi tay amfani dasu ranar daurin aure.

Riga da skirt ne dinkin ya amshi jikinta sosai sai yan kune,sarka,zobe da yan hannu kirar indian designe ta yafa babban mayafi silver da takalmi silver colour,ba wani make up tayi ba.


Haka mutane keta shigowa suna masu Allah sanya alheri maza da mata,da aka rage ne abdulrahim ya shigo.



Cikin zolaya yace my run away bride.


Tayi shiru


Yace yau baki ya mutu an zama babban mace tau Allah sanya alheri ya bada hakuri yasa anyi a cikin nasara.

Amina ta amsa da amin


Bayan ya gaisa da umma ne ta kara mashi godiyar dawainiyar da yayi naabinci da drinks


Yace ai yiwa kai ne,yaso kebewa da aysha amma ina mutane sunyi yawa kamar yau ake taron buki kasan cewa umma mai son hulda da mutane ga sun zumunci.


haka ya hakura ya wuce.


Raji ma ya shigo da abokansa sun gaisa da mutane,umma tace amina ta wude dakin babansu su raji su shiga,yaso yace zasu wuce ne abokansa suka matsa suna sun sanin amarya dole suka shiga.


Jummai ta shigo tare da amina cikin sallama.


Duk suka amsa banfa goga raji.


Bayan gaishe gaishe,da yabawa da sukai da zabin raji aka rufe da adu'a.


Sai wani abokin raji yace ku fito mu basu wuri su zanta naga wani cika yake yana batsewa sabida bai samu kebewa da ita ba


Sauran suka ce ai kuba ware kanshi na rawa ya samu yar shila sweet 17,aka sa daria.


Daki ya rage daga jummai sai raji,kare bata kallo yayi sosai da sosai haka itama ta daga idanu ta kare masa kallo shadda ce a jikinsa light blue yasha aikin hannu babban riga da yar ciki sai hula itama light blue yayi kyau cikin kayan bako kadan ba.


Yace lafia na kallo na haka.


Tace uncle laifin me nai maka da kake fushi dani?


Ya kyaleta,tace haba uncle kamar ba musulmi,idan ma wani abun ne sai ka fadamin na nemi yafiyar ka,idan kuma akan abunda ya taba faruwa ne tun ina cikin ""QURUCYA""ta ya kama ta ya by now ka manta dashi sabida ko Allah nuna ma laifi mu nemi afuwa ya yafe mana bare mu yan adam?


Ko dama ba sona kake yiba ka aure ni?


Mikewa tsaye yayi cikin rafin nama sai wuce ta rungume shi ta baya ta fashe da matsanaiciyar kuka mai ratsa zuciya......





*LEEMA*✍🏻✍🏻


*⚜BRILLIANT WRITERS ASSO*...🖊



🌸🌸🌸🌸🌸🌸

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

*QURUCIYAR JUMMAI*

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

🌸🌸🌸🌸🌸🌸


*HALIMATU SADIYA MUHAMMAD*

*LEEMA*✍🏻



*EDITING:- HASEENA OGANNIYA💃🏼*



*wanan shafi naki ne ke daya kiyi yadda kike so dashi masoyiyata abin alfahari na,babu ya ke cikin birnin zuciyata a dad'e anayi sai gaskia murucin kan dutse sun buga dake sun barki,dakalin majina a hauki a zame ki hau mutum ki zauna dai dai, gaba dai gaba dai  

*MY SADNAF*(nafisa ta sadiya haka taken yake)

*one love keep us together*👩‍❤‍👩



*57-58*



Cikin dasheshiyar murya yace "whats wrong with u?"


"Everything is wrong wth me uncle".

"Yau inaso nasan matsayina a zuciyar ka idan sona ne baka yi gara a warware auren nan it will be better for both of us".


"Warware aure tsakani na dake  ba abu bane mai yiwuwa dan haka  zan tafi mutane na jira na a waje".


Kara shigewa jikin shi tai cikin shagwa6a tace "gaskiya ni babu inda zaka sai ka fad'a min gaskia".


Da yaga tana neman bata masa lokaci kada mutane su zargi wani abun yake mata cikin d'aki kawai yace "I love u baby"


Tace "say it again uncle"


I said  "I love u is that all?"


"No"


"What next?"


Duk ta daburce farin ciki ya cikata tace "amma menene yasa baka kira na a waya?"


" I don't have yr number".... yace a tak'aice, hannu tasa cikin aljihun wandon shi ta zaro wayarshi kirar htc ta saka number ta tare da yin saving da ```baby love```, tace "wallahi uncle yanzu ba da bane duk baka kirani ba sai na fad'a ma hajia".


Dariya ta bashi yace "zan kira ai.

Promise?"


Yace "yes promise,sanan ta sake shi ya wuce".


Haka gidan keta cika da mutane, jummai kaya kala uku ta saka suna ta hutuna da wayan Amina har yamma tayi, lokacin mutane sun watse Amina ce ta rage.


Tace "amma jummai kinyi kokari fa abinda kika mashi dazu".


"Ah nidin ta wasa ce, cikin novel na gani shine na fara practicing".


Suka ta6a hira,bayan sallah isha'i driver yazo d'aukar amina suka yi sallama dasu umma, Jummai zata rakata umma tace "ina zuwa?"


"Rakiya zanyi umma", umma ce tayo kanta "da aure a kanki zaki raki ya? da izinin wa?,

Yanzu fa ba da bane."

"Kai umma nan da k'ofar gidan

Babu inda zaki,idan kina son hakan kirashi ki fada mashi idan ya yarda falilahil hamd".


Amina tace "umma ta fimu gaskia besty sai mun hadu a schl on monday".


"Tau ki gaida mami"


"Zata ji$.



Suna kwance a d'aki ita da aysha,tace "sister walahi jiki na kamar an bubugeni".


tace "gajiya ce sai kinyi bacci kin tashi zai watsaake.

Tau sister".


Abdulrahim ne ya kira aysha a  dan wayarta kirar gioonie p2,suka sha soyayar su.

Jummai cikin ranta tace "oh inama ni uncle ya kira haka ai da nafi kowa farin ciki,anyway ko yanzu ai cikin farin cikin nike tunda burina ya cika na auren shi".


Da aysha ta gama wayar,tace "sister ko text ne ki tura ma uncle mana maybe gaji ce ta hanashi kiran ki".


haka ta tura mashi zunzurutun text na soyaya,har tayi bacci babh reply.


Raji kuwa koda text nata ya shigo yana kwance a d'akin shi yayi nisa cikin tunane a ganinshi kamar yaci amanar nura ne daya auri wacce yafi so a duniya,sanan yaji takaicin biye mata da yayi lokacin har ya furta mata kalmar so,sabida yayi alk'awari bazai ta6a furta mata yana sonta ba koda zai mutu da sonta a zuciyar shine.


Sai yaga tun ba aje ko ina ba ya kasa controlling kanshi wani irin mahaukacin sonta ke fizgarshi musamman ma idan suna tare shiyasa yake avoiding nata,yaji dadin text din sosai haka ya kwanta cikin nishad'i.


  


Da safe bayan sun gama gyare gyaren gida sun karya,tace "umma zan shiga duba allawiya".


Tace "kira mijinki a waya idan ya amince tau".


Haka ta koma daki ta zauna ciki da takaici.


Yinin ranar tana gida babu inda umma ta bari ta tafi.


Sai da dare yazo masu sallama akan gobe tunda safe sai wuce abuja yayi reporting.

Bayan sun gaisa da umma da baba,ya k'ara masu godia.


Umma tace "ya shiga palour mana",haka ya shiga ya zauna.

Can ta shigo da sallama dauke da jug da cup saman tray.


Doguwar riga ke jikinta na rubber pink sai stones a gaba da hanun rigar sai k'aramin mayafi bak'i ta yafa,ba laifi tayi kyau sabida rigar yabi jikinta.


Aje tray tayi a gabanshi ta zauna a hanun kujerar da yake zaune.

"Ina yini uncle" tace tare da kashe murya tana fari da idanu.


"Wai  meke damunki?"

Ta turo baki "da kayi me kuma?"

"Sit proper mana kada wani ya shigo ya gan mu haka".


"Sai me ai kai mijina ne",ta tsiyaya ruwan a cup ta kai bakin shi.

Yace oh my God wace irin yarinya ce ke".


matar uncle raji ce ni,ya amshi cup d'in a hanunta yayi sipping ruwan kad'an ya aje cup d'in.


"Uhm gobe zan wuce abuja probably zan kai a month ban shigo ba sabida sai na gama sanin kan aikin zan fara zuwa weekend,idan kinje schl ki sami pc zata fada maki class din da zaki koma,idan kuma da matsa just text me a matsayina na mijinki ban baki izinin kira na ba".


"Amma saboda me uncle"?.


"Saboda haka nake so ayi,so don't ague with me".


"Kaga fa yanzu ko k'ofar gida zani sai umma tace lalai sai na nemi izininka yanzu ya zanyi?".


"Maganar fita ban hanaki indai within this area ne,gidan hajia,schl,islamiya ko wani aiki na da'awa indai cikin gari ne amma aikin da ya wuce cikin minna ban amince ba,wani zuwa kasuwa,buki da sauran su".


"Gidansu amina da family nasu fa?"


"Ai kinji abinda nace ziyara cikin minna ban hana ba".


"Zan tafi sabida ban shirya kayan tafiya ba,biyo ni ki amshi sako".


Kuka ta fashe dashi sosai.


"Kin fara ko?

Menene aka miki na kuka?".


"Inda ban zo ba kice ban maki adalci ba,pls ya isa haka".



ta fad'a jikin shi "yanzu idan ban yi kuka ba me zanyi,tafiya fa zaka yi babu ranar dawo wa".


Tausayinta ya kamashi,k'ara rungumeta yayi sosai a jikin shi,wani irin feeling yake ji  game da ita,gashi tak'i barin kukan.


Cikin natsuwa ya had'e bakinshi da nata,yana kissing nata a hankali,sai ajiyar zuciya take sauke wa,sai da ya tabbatar ta natsu ya cika, baki shi cikin nata idanunshi sunyi ja kamar garwashin wuta.


Bai iya magana ba sabida halin daya tsinci kanshi ciki,hanyar waje kawai yayi koda ya fita umma har sun rufe k'ofar su yayi hamdallah cikin ranshi.


Binshi waje tayi jiki ba k'wari,ya d'auko babban leda ya mik'a mata,tak'i amsawa hawaye ne ke ambaliya a fuskarta.

Aje ledar yayi a k'asa yaba machine nashi wuta ya wuce sabida idan ya biye mata sai su kwana ana abu d'aya.


Tana ganin tafiyar shi ta sake fashewa da sabon kuka,aysha da duk abinda ya faru tsakanin su tana ji da yake su d'akin baccin su cikin palour yake kuma tana ciki.


Dafa kafad'arta tayi,sister kiyi hak'uri wata rana sai labari,ledar aysha ta d'auka tare da rufo gida 

Tana ta ba jummai baki har tayi shiru.



Da safe koda suka duba ledar man shafawa ne,turaruka,sabulai na wanka dana wanki,man kitso,always pad shampoo da dai sauran tarkacen mata sai 10k da yar guntuwar takarda.


Aysha ta kwasa kayan takai d'akin baba.

Umma tace "Allah sarki irin albarka hadda d'awainiya".


Baba yace "Allah mashi albarka ya k'ara bud'i",suka amsa da  "amin".


Baba yace "jummai ta rik'e kud'in a hannunta idan wani lalura ya tashi mata na kudi tayi amfani dashi".


Tace "A'a umma ta rik'e idan ana bukatan wani abu ayi amfani dashi".


Haka ta shirya jiki babu k'wari zuwa schl dole babban hijab ta sa har k'asa idan ta shiga schl ta cire,sauk'in ta guda makarantar su mata zallah ne.


Suna zaune a class ta fito da guntuwar takardar  da ya saka cikin kedan kayan da ya kawo mata,rubutu yayi kamar haka;-

   " *sallamu alaikum ga kaya nan  da 10k kiyi hakuri babu yawa idan akwai wani abu da kike da bukata text me*"


Tsaki tayi kare da mutsitsike takardan.


Amina tace whats wrong?


"Nothing  that remaind me during break ki rakani office na pc".

Tace "ok"


Lokacin break suka tafi office din,bayan sun gaisheta jummai tai mata bayanin abunda ya kawo ta.


Tace "dama uncle naki ya nemi alfarma kiyi exams da ss3 students wanda nasan babu tamtama u can make it,yanzu zaki fara shiga cikinsu kuna revision tare sabida time table na waec ya kusa fito wa".


Tace "thank u"


Amina tace "ai na fad'a maki shi ya nemi alfarma gaskia am sorry to say yr husband is simple definately very hard to understand".



Har aka tashi schl hiran raji suke yi.


Koda ta dawo gida ta bud'e wayanta ya mata text biyu.

Na farko yana shaida mata ya kama hanya ta taya shi da adu'a.

Na biyu kuma ya isa lafiya yana gaida mutanen gida.



Ango raji ya isa abuja lafiya office ya fara tsaya wa inada aka nuna mashi office nashi a matsayinshi na director tare da yin introducing nashi ga sauran maaikatan.


Sai 4:30pm suka tashi aiki motor suka bashi kyauta da matsakaicin gida a wuse zone 2 1bedroom ne da palour sai toilet ciki,a office zai rink'a yin breakfast da lunch.


Komi akwai a gidan na more rayuwa haka ya wuni da tunanen jummai.



aysha sun gama attachment nasu yanzu ta shiga 200level karatu babu kama hannun yaro,fanin soyayarta da abdul sai abunda yayi gaba.



Jummai dai kullum cikin tura ma mijinta text take yi sabida ta d'au alk'awarin bara ta ta'ba tsallake umurninshi ba tunda yace kada ta kira shi barata kuwa kira ba koda sonshi zai zama ajalinta.


Oga raji  yayi 3weeks kenan a abuja aiki suke sosai babu kama hanun yaro  sai dare,yana ganin text na jummai kuma hakan na masa dad'i sosai amma bai ta'ba attempting yin reply ba,sabida duk yaji muryanta yakan tsunduma cikin halin sha'awarta gashi yana tsoron aikata sa'bon Allah.


A ko wane lokaci ya kasance shi d'aya tunaninta ke adabar shi musamman idan ya tuna da lokacin da yayi kissing nata sai duk hankalinshi ya tashi.



Da dare allawiya ta tashi da nak'uda ranga ranga aka kwasheta sai general hospital minna bayan doguwar nak'uda da asuba ta haifi d'iyarta mace kyakyawa sak babanta.


Allawiya anji jiki sai kwanan wahala ake yi sai k'arfe biyu na rana aka sallamo su daga hospital.

Jummai na dawo wa schl umma ta fad'a mata ai cikin murna ko tu'be uniform bata yi ba tai hanyar waje da gudu umma na kekeke,ina har ta fad'a gidansu allawiya


Tace "Allah mai iko d'iya sak mahaifinta,sannu allawiya ya k'arfin jiki".

Tace "naji sauk'i".


"babanta ya sani kuwa?"


"Eh yazo hospital d'in ma ina bacci yaga baby wai har ya mata hud'uba da sunan mahaifiyar shi  ramatu,ga kaya can daya kawo akwatuna ne set guda  shak'e da kayan baby dana mai jego sai set d'in kayan wanka".


Jummai tace "better ai tunda ya kula ya aiki da wani abu".


Yanzu alhaji sid kullum sai yazo ganin baby Allah ya d'aura mashi mugun sonta sai hidima yake masu.


Kaya suka ware kala bakwai aka ba tela ya d'unko ma mai jego,jiki na rawa ya bada kud'in d'unki.

Jummai tace "Allah ne ya amshi adu'ar mu".


Allawiya tace "haka  ne jummai Allah kara shige mana gaba amin".


Ana gobe suna babban rago ya kawo da buhun shinkafa buhu guda na flour  da sauran tarkace.


Dole jummai   ta kira amina akan tazo da driver gidan su suje kasuwa sayan sevoniars.


Jummai abu ya kai garesu bata nan bata can   

Jalabiya ta zura baki ta yane kanta da mayafinshi sai slipers dake k'afanta suka kama hanyar kasuwa.


Aysha na schl umma na gidan su allawiya anata faman aikin masa na gobe.


Da suka isa basu nan basu can sai sayaya suke yi ana rugawa cikin buth har 1:30pm

Tace ma driver ya biya dasu oasis bakery suyi bucking na donut da short cake k'wara d'ari d'ari na gobe da zasu sa a take away na 'yan walima.


Mallam abu driver yace "hajia ko hanzarta ko zamu samu sallah juma'a".


Jummai tace "ai na sha'afa yau juma'a".


amina "tace ina wayanki?"


"maybe yana gida fa".


Haka kawai raji yaji gabanshi na mugun fad'uwa  yayi ta kiran hajia bata d'auka ba,daga baya ya yanke shawarar kiran jummai yayi mata wajen 20miss calls bata d'auka ba yasan something is wrong,tun 12:am ya had'a kayanshi zuwa minna weekend da yake motar shine bana kasuwa ba 12:14pm a k'ofar gida tai mashi.

Koda ya duba k'ofar gida a rufe yake,ya tambayi mechanic na k'ofar gidansu yace mai hajia taje kuta tun jiya,ya sake trying number not rechable.

Tsaki yayi domin bai san ranar dawowanta ba yanke shawarar zuwa gidansu jummai yayi,yana gunguni yace "ita kuma wanan yarinya ko wane iskanci ne yahanata d'aukar waya oho".


Yana isa k'ofar gidan  yayi parking mota gefe sallama yayi ta kwadawa shiru sai ga aysha ta dawo daga schl suka gaisa.

Tace "uncle saukan yaushe?".


Yace "ban jima ba,ya schl babban anty?"

Tace "lafia lau,baka shiga ba ka tsaya waje?"


"Nayita sallama ne shiru babu kowa", tace "eh maybe suna nan gidansu allawiya sabida ta haihu gobe suna aiki suke yi".


Yace "ai nayita kiran wayanta bata dauka ba". 

Tace "shiga daga ciki bara na dubo maka ita"


Tare suka shiga a bashi ruwa a jug, ta aje littafan ta tana shiga gidansu allawiya ta fad'a ma umma raji yazo.

Tace "ai kuwa jummai na kasuwa tun safe ga wayanta nan na tsince shi ta yar saman gado ita uwar mai jego".


Tare da umma suka shigo gida, rusunawa yayi ya gaida umma cikin jin kunya.

Tace " sannu fa ya aiki ya hanya?"


yace "lafiya lau

gashi kuwa jummai suna kasuwa tun safe ita da amina ga wayar nata  nan can na tsinto shi".


Amsar wayan yayi a hanun umma ranshi idan yayi dubu ya baci "wai yarinyar da yama gargad'i banda zuwa kasuwa shine yau tun safe take kasuwa har yanzu", sai yayi ya dubi agogon hanunshi yana tsaki.



2:0pm suka dawo gida suna k'ok'arin sauke kaya raji kuma ya fito zuwa masallaci.

'Kare mata kallo yayi da kyau, jalabiyar mai sul6i ne sosai yabi jikinta ga mayafin shi data yafa ya tatare ya koma kamar d'an kwali jelar sumanta kwance a gadon bayanta ya ya barbaje mugun takaicinta yaji.


Har gaban motan yaje ya damk'i hanunta ya wurgata back sit na motar shi ya bata wuta......









*LEEMA*✍🏻


*⚜BRILLIANT WRITER'S ASSO*....🖊


🌸🌸🌸🌸🌸🌸

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

*QURUCIYAR JUMMAI*

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

🌸🌸🌸🌸🌸🌸


*HALIMATU SADIYA MUHAMMAD*

        *LEEMA*✍🏻


*EDITED BY*;-

                 *LEEMA*



*masoyana abin alfahari na*;-

*Habeeba idrees(hubbeey)*

*Jamila mopol*

*Hawwa M.U(smasher)*

*Mienarh and her suruki hassan ATK*


*Hak'ika kun numa min k'auna da soyaya kuna a cikin birnin heart d'ina Alherin Allah ya isko ku a duk inda kuke a fad'in duniyar nan*🤝🏻👍🏻❤


*Hubbey Allah ya ba baban mu lafi mai amfani tare da albarka,yasa zakar jiki ne amin*👏🏻




*59-60*




A parking space na central mosque minna yayi parking motar yana k'okarin fita,tace uncle ina zaka?


Bai bita kanta ba ya fita tare dayin locking car din ya shige masallaci.


Haka ta zauna cikin zafi gashi duk wanda ya gifto sai ya kaleta dole ta kwanta saman sit.


Koda aka idar da sallah ya dauki kusan minti talatin(30minut)a cikin masallaci kafin ya fito  wanda da gaya ya mata haka taji kwatan kwacin b'acin ran da ya shiga.


Data gaji da kwanciyar ta koma a zaune mutane da sun zo wuce wa sai sun kaleta gashi ya daidaicin inda keda rana sosai yayi parking kuma bakin hanya,tsaki tayi mutane dai akwai iya shege da auren ka ayita faman kallonka(nace wayanda suka kale ki a kasuwan kuma ba mutane bane ko mallama jummai).

Yana iso wa ya bude motar tare da bata wuta,ta fashe mai da kuka haba uncle wani irin zalunci kenan walahi dana san haka kake da ban yadda da wanan k'adararen auren ba,idan ma wani laifi na maka ai bai kamata ka hukunta ni ta wanan hanya ba ni mace ce mai rauni kuma mutum kamar ka.


Driving yake yi hankali kwance"cikin ranshi yace ya salam yarinyar nan bata da hakuri ita bata ga   laifin data mashi ba ya bata umurni ta k'etare sanan yanzu tana masa vomiting rubbish a nan.


Bakin yahuza suya spot yayi parking,rik'e rigarshi tayi gaskia ni bara ka fita ka barni cikin zafin nan ba haka kawai in banda zalunci.

Buge bakinta yayi da bayan hanunshi stupid girl dama rashin kunyar naki na nan bai je ko ina ba ko?zan fita  ba tare da nayi locking car din ba idan kin isa ko kofar motar nan ki taba kiga yadda zanyi k'asa k'asa dake a  wurin nan idiot.


Wani sabon kuka ta fashe dashi walahi tunda ba ubana bane kai da zaka sa doka ban k'etare ba sai na fita tana yi tana bugun glass,yana kallon duk abinda take yi  a nan inda ya ke zaune daga wurin ya dana lock na motar ta rufe,order yayi na rabin kaza sai sinasir da exotic hankali kwance ya zauna ya ci abin shi cikin natsuwa sanan ya tashi ya nufi mota, koda ya isa tayi bacci yace silly girl, ban da  niyar cutar dake ko zaluntar ki "this is the only way da zanyi punishing naki" har kiyi realizing mistake naki amma nafi kowa sonki da tausayinki my baby.


Hajia ya kira take shaida mashi ai ta jima da dawo wa har tajlyi girki,yace gashi nan k"'arasuwa gida,tunanin yadda zai yi da jummai ya shiga yi babu halin ya mai data gida a haka duk ta yamutse.


Yana isa kofar gida ya fara shiga ya bude dakin su na samartakaa dama a soro dakin yake da dukan allama hajia bata jima da gama gyaran dakin ba,ya dawo ya sungumeta zuwa cikin dakin ya kwantar da ita saman katifa ya kuna mata fan yayi locking kofar ta waje sanan ya shiga cikin gida.


Bayan sun gaisa da hajia tace ai kana fita baka dad'e ba na dawo sunday ke fada min kazo shine na gyara maka dakin na dafa maka wani abun.


Yace ai nayita kiran wayarki baki dauka ba shine na lek'a can wurin su jummai daga nan na wuce masallaci.

Tau suna lafia ko?lafiya zau suke.


Ya wurin aikin naku babu wata matsala injin,babu matsalar komi hajia muje kofar gida kiga mota.


mayafi ta dauka suka fita tace masha Allahu mota tayi Allah sa  a mure,amin ya amsa

Bubude mata cikin motar yayi ta gani sanan suka koma gida,tace abincin a nan zaka ci ko cikin daki?

A'a hajia daki zani da nayi wanka inci abincin.


Tace dauki ka tafi dashi,saman tray babban kula ne da jug na ruwa,cup,plate serving spoon da spoon.


koda ya shiga stil bacci take hankalinta kwance,ya tube kayanshi ya shiga toilet wanka yayi sosai ya fito daga shi sai boxer shafe jikin shi yayi da vesine intensive care body lotion,yayi cumbing kanshi sanan ya fesa body spray .

Three qurter black yasa da red armless mara nauyi koda ya duba agogo lokacin sallar la'asar yayi dadage wa yayi iya karfin shi ya d'ad'a ma jummai dundu a baya,zabura tayi ta mik'e zaune tana kale kale

Yace kasa sarkin bacci, uwar mai jego,k'irjin buki,unguwan zoma kasuwa a kai maki dole shin Allah ya baki ikon yin ko da sallar azuhur ne uwar yawon kasuwa ga la'asar ta riske ki?

Tura baki tayi,would u get up kina turamin baki ga toilet nan ki shiga kiyi alwala ya fita zuwa masallaci,wanke fuska tayi sanan tayi alwala data fito ta shafa lotion dinshi ta dauki turare fuuuu fuuu fuuu ta fesa sanan ta kabarta sallah haka ta hada azuhur da la'asar,koda ya dawo ta idar tana zaune da tasbaha a hanunta.


Yace koda kwana kikayi istigfari walahi Allah baya yafe zaifin da kama wani sai musamman ma mijinki dan haka ki sauke girman kai ki nemi gafara wurin mijinki,banza tayi dashi.wanene ya baki izinin zuwa kasuwa?

Hab'arta ya daga ke bada ke nake magana ba?


Cikin sanyin murya tace am sorry 

For what?ai laifinki yawa ke dasu na farko kin fita bada izinin na ba zuwa kasuwa for that matter,nayita kiranki a waya baki d'aga ba,sanan jubi dressing d'in da matar aure tayi zuwa kasuwa fisabililah,sabida baki d'auke ni a bakin komi ba kuma ban isa dake ba ko?


Kin san da cewa ina abuja wani friend nawa ya kira ni wai yaga mata na a kasuwa ko mun zu weekend ne?all his thought dake naje abuja,haba maryam kina da ilimin addini fa,yanzu kinsa nayi loosing confidence a kan ki.


Bara na baki wani hint;-


*YARDA DA AMANA*;-walahi idan kika same su a wurin mijinki ki kwanta ki huta maryam,yarda shike sa mijinki ya  amince maki,misali;kinga ke b'aka ce idan nace maryama fara ce tas koda baki daya mutanen duniyar nan zasu taru su ce maryam b'aka ce bazan taba yarda ba.

Menene ya janyo hakan?yarda da aminci dake tsakani na dake.

Idan kuwa babu yarda da amincin nan koda sun taru sunce ai maryama fara ce tas bazan taba amince wa da maganar su ba.Hope u understand?

Gyada kai tayi,kinga ni yanzu yarda dake nayi na baki amanar kula da kanki tare da kare mutunci na dana aurenki,amma kin manta kinyi facali dashi,kinga kuwa yanzu Allah kiyaye ko a hotel aka ce min an ganki bazan iya musawa ba duk da nasan halinki bara ki iya aikata haka ba.

I beg u in the name of Allah idan nace zauna nan maryam koda shekara zanyi ban dawo ba kada ki kuskure ki tashi daga inda na baki umurni ki zauna until i said so,did i make myself clear?

Daga kai tayi,uncle ka yafe min walahi hidima ce tayi mana yawa amma bada niyyar wani abu na aikata haka ba.

Babu komi maryam ai ba wani mugun abu kika yi ba is just that na tsani naga matar aure tana cud'anya da maza cikin kasuwa shine dalila,yanzu ci abinci na mai daki gida.


Dafafen doya ne da miyar stew,bata wani ci da yawa ba(idan kun tuna doya bata cikin tsarin abincin da jummai ke so).


Har kin gama?eh 

Rufa mayafinki da kyau kinji?tau zan shiga in gaida hajia.

A'a ki bari ranar sunday tare zamu kuta ki gaishe su zan kai masu mota su gani.


Sun kama hanya yace gashi ban maki tsarabar komi ba ki shirya anjima muje shopping


Da ka barshi ai,bana son musu ke mata tace kuma ni nayi niyya ai ba ruk'o na kikayi ba.

Yana aje ta yace ki gaida su sai na dawo anjima.tau.


Yana juyawa ta shige gidan su allawiya(mai hali baya fasa halinsa)


Ah jummai masu miji sai yanzu?eh tace a takaice.

Amina ta shigo da kayan duka ko,kin duba komi yayi?

Eh na duba Allah bar zumunci.amin

Gobe tunda safe kiyi ma yaya nafi'u magana yaje bakery ya amso sauran kayan,bazan samu zuwa ba.

babu komi ai kinyi k'ok'a ri,ina baby rahma?

Tana wurin mama ana mata wanya,tau anjima bazan samu shigowa ba zamu fita da uncle.

Babu matsala an kawo dunkuna fa ki duba mana,wani babban leda ta jawo kaya ne kala tara.

A'a ba kala bakwai aka kai dunki ba?

Tace eh daga baya cikin kudin daya ke yawan bani na aika aka sayo min irin material din nan nawa kuma aka dunka maku keda anty aysha muyi anko,su mama ma na cire masu turmi biu sunyi anko da umma.

Allah sarki allawiya rayuwa kenan bayan wuya sai dad'i Allah kara rufa asiri ya barmu tare.amin

Yiwa kai ne jummai kin taimake ni a lokacin da kowa ya juya min baya dan haka idan na mance alherin ki ai na zama butulu.

Yanzun ma bayan suna akwai wasu adu'oi da zan  baki kinga yanzu Allah ya amshi adu'ar mu mutumin nan ya fara gane gaskia,be kamata muyi sakaci ba k'ara bada himma zamuyi wurin kai kukan mu ga mahalici har komi ya dai daita ki samu kiga yan uwanshi.


Tau sai an k'are harkar bukin sunan nan,tau sai gobe.


Tana shiga gida umma tace uwar mai jego sai yanzu?umma mun fita ne fa da uncle.

Ke zo nan fada min gaskia ina da ina kuka je,babu abinda ya shiga tsakanin ku ko?

Kai umma masallaci yaje,wurin cin abinci daga can ma bacci ya kwashe ni muka dawo gidan hajia(idan baku manta ba jummai bata da d'abi'ar k'arya tun tana karama)

Kiji tsoron Allah  bai maki komi ba ko?

Bata san inda maganar umma ya dosa ba,daki ta shige.

Umma tace babu shaka ai tsaru zan fara baki kafin amin aika aika(ku tayani gani mutum da matarshi har wani aika aika ake tsoron ya faru)

Aysha tace har kun dawo inace ko sai gobe?haba sister ai sai umma ta cinye ni danya,ta bata labarin yadda suka yi dashi.

Tab ashe kin wahala kuma fa da gaskiyar shi don Allah ki kiyaye.


Taso kiran amina amma wayanta na hanunshi haka ta hakura da akayi sallar isha'i tayi wanka tare da mulke jikinta da turaruka humra wanda anty khadija ta aiko mata dasu daga kaduna,duguwar riga na material tasa daga sama an tsuke shi ka'asa kuma an bude sosai bata daura dankwalin ba ta fito cikin gida.

Aysha tace u look💋


thanks sister,umma tace sai ina kuma?

Fita zamu yi umma,sannu yar dad'i miji ina raba ki kina shige masa.

Haba umma mijinta nefa koma sayaya zasu ba wani wuri ba.

Ayyo ai sai kiyi bayani ko.

Suna cikin haka ya iso dukawa yayi a kofar gida suka gaisa da baba ya shigo ciki.

Ina yini umma,lafiya lau ya gajiyar hanya?

Babu gaji.

Ki tashi ku tafi kada ki bata masa lokaci tace tau mikewa tayi ta shiga daki.

Aysha tace sannu uncle,yauwa aysha ya makaranta?lfy lau.

Yace umma ga moto nan waje daga wurin aiki aka bani,tau Allah sanya albarka yasa a kashe lafia.amin suka amsa


Jummai ta fito sanye da kashka mayafi tayi rolling saman kanta,sai harara yake binta dashi.


Sai mun dawo umma,a dawo lafiya.

Suna shiga mota ya rik'e kunenta sai data saki k'ara,ke baki iya daukar simple instruction ne?wane irin dressing kenan wanan rariya da kika saka wai riga da wanan figaggiyar mayafi kina matar aure.


Kayi hakuri tau,hakuri guda ne idan mun isa ki tsaya cikin mota har in gama abinda zanyi,yaja mota.


A bakin "mustapha all store"yayi parking,tana kokarin fita yace ina zaki?go back my friend,zama ta gyara ya kuna mata AC ya rufe motar ruf ruf.

Man shafawa,sabulai,pad,turaruka,make up kit gaba daya ya saya nata kenan.


su umma sabulai,madara,milo,sugar cube,biscuit,chocolate da sauran tarkace ya kwaso masu aka mashi total ya biya.

Zuba kayan yayi a back sit yace me kike tunane?

Babu komi tace,jan motar yayi zuwa yahuza suya spot wuri ya samu can ciki yayi parking,wait for me yace.


Leda biu ya dawo dashi,yace ga naki wanan na hajia ne.


Tace an gode,plastic chair ya jawo masu guda biu suka zauna under umbrela tree.

Yadai kinyi shiru?babu komi,gara ki fadi kada ya kashe ki sabida am a stright forward man bana rike mutum a rai idan kamun ba dai dai ba zan fada maka gaskia,ba yabon kai ba ina da hakuri iya gwargwado,abubwan da kika ga inayi maki is for our own benefit,bawai bana sonki bane.

I love u the most maryam,ina so muyi building rayuwar mu based on soyaya,kauna,amana da gaskia,idan bamu gyara zaman mu yanzu ba sai yaushe?pls don't be offended u will get use to it kinji my wife.


Insha Allah zan gyara uncle,gud girl vanilla ice cream ya dauko babban rkba cikin kayan,ya bude ya fara bata tun tana kawar da kai har ta fara amsa,suna yi yana bata labarin wurin aikinsu yace ko zaki bini?

Done kai tayi,ya karatu kina gane wa sosai hope ba wani problem?

Eh time table ma ya fito on 12 of march zamu fara  biology practical,ki maida hankali sosai Allah kuma ya bada sa'a.amin sai 10pm suka koma gida.



Ga wayanki,kuma kinyi kyau sosai yau irin dressing din da ake ma miji a cikin gida kenan bana zuwa unguwa bane take note.am a jelousy type.

Thanks for every thing uncle u make my day.

Di'nt worry,sleep well and always be a gud girls.

Kayan ta kwasa ta shige gida,idanun umma kyam bata yi bacci ba.


Umma baki yi bacci ba?ta ya hankali na zai kwanta kina waje,yanzu ya kwanta tunda na dawo ga kaya nan daya saya mana.

Ki aje gar gobe shidai baya gajiya da hidima.

Wanka tayi,ah sister baki yi bacci ba?eh yanzu muka gama waya da abdul,zata fara ba aysha labarin abubuwan da ya faru tace ke me yasa baki da sirri ne kullum bakin ki na yoyo ki bada labarin abinda ya faru tsakaninki da miji,ba haka ake yi ba boye sirrin ku zaki na yi ko umma bai kamata ta san abunda ke tsakanin ki da mijinki ba bare friends naki,naga bakinki bai da birki da abu ya faru ki kwace ki zazaga ma amina mutum sai Allah fa.

Tau sister zan kiyaye.

Kiranshi ya tada ita da asuba,tana dauka yace atashi ayi sallah ya kashe.

Sallah sukayi suka gyara gida kasan cewa yau suna,kayan ta fito dashi aka zazage umma tace masha Allah yayi kokari Allah sa albarka bara baban ku ya dawo daga wurin radin suna a nuna mashi kayan,akwai turmin zani da dubu biyar da abdulrahim ya kawo jiya bayan fitan ku aba mai haihuwa,ba za a bada kudi ba yanzu za acire sunk'in sabulu biu a hada da turmin zanin,kudin sai ki ma mutanen kuta tsaraba.


da baba ya dawo aka nuna mashi godia yayi,aysha tace kajin nan akai gidan nafisa ta aje mana a freazer tunda gasashe ne har mu tashi buk'aata.

Umma ta shiga da kayan taba maman allawiya sukayi godia taba allawiya ta ajiye.


Text jummai tai mashi akan zata kashe wayanta suna da aiki

Yayi reply uwar buki ayi aiki lafiya.

Su umma masar shinfa sukayi  da safe,zuwa rana zasuyi  jelof rice na taron buki.

Gidan su jummai kuwa alhaji sadat da kanshi ya damka mata komi za a masu tuwon semo,amala sai white rice shida abokanshi 

Allawiya kuma tace dambun shinkafa take so sabida friends nata masu zuwa,jummai ta koma kamar mahaukaciya ita da aysha saukin su daya nafisa ta shigo tayasu aiki can sai ga amina ta iso.

Murhu uku aka hasa guda akayi miyar danyar kubewa plain,miyar ayoyo plain sai stew da yaji soyayen naman shanu.

Aka kwashe a kulali,sai white rice,kayi tuwon semo sai amala zuwa sha biu sun kamala,ai sai ga kaji kuma da za ayi pepper chicken da cream salad nacin shinkafa.

Saukin su guda an gyara kajin an yanyanka suka shiga tafada da kayan kamshi aka samu aka soya aka haka.

Su nafisa da amina ragwaye suka koma aikin zaune na yanke yanken cabbage,cucumber,carrot da su albasa aka hada zuwa karfe 1:30pm ya aiko daukan abincin amina da aysha suka kwasa zuwa mota.


Can cikin gida kuma vmasaka tsinke mata sun cika mai jego sai shiga ake ana sake kaya ita da baby rahma sunsha kyau.

Sai da sukayi sallah suna hutawa aminna tace amarya ya kukayi da angonki baki kirani ba nasha labari(da yaje amina irin mutanen nan ne masu shegen son jin gulma)


Aysha tayi saurin taron numfashin jummai tace nafisa na neman alfarma ki koma gidanta  maganan gyaran jiki da tayi ma umma zaku fara yanzu,tace gaskia sister yayi sauri fa.

Nafisa tace ke kwata kwata waec da neko wata hudu akeyi fa kuma ya ishemu muyi duk abunda zamuyi cikin natsuwa ya bi jikin ki sosai kafin ki tare.

Tau naji bara mu aza tukunyar dambu kafin mai jego ta fara mana aike.

Haka suka ta hidima,anata serving mutane friends nasu duk sun zo hada yan karya su fedy da farry, basu suka gama ba sai lokacin sallar la'asar.


Nafita ta wuce gida sabida tayi bak'i,wanka suka shiga aka shirya lokacin jummai ke nuna ma amina kayan da raji ya sayo mata,amina tace Allah bamu damshen ku kin samu miji mai zuciyar yi,nan aka bude make up kit amina ta tsatsara masu kwaliya suak shiga gidan mai jego ai kallo ya koma sama kyawo na dukan kyawo su farry sai yatsine yatsine akeyi,fedy tace wow kin hango wasu big girls kuwa?

Farry tace dallah can mallama cooker's dinmu ne fa su jummai,taba amma sun fantama ai ko material din da ke jikinsu abun kallo ne sabida tsadar shi ga make up  ya zauna a fuskar su daram masha Allah.

Mai jego ta saka nata material din irin nasu akayita hotuna hadda amina, sai yamma lis amina tai masu sallama ta kwashe tarkacen sevoniers ta wuce gida.


Bayan kowa ya watse ne an gyara gida allawiya tace ban san da wani irin baki zan maki godiya ba jummai kin fidda ni kunya wurin miji na,kin fidda shi kunya wurin abokanshi,badan kin tsara abubuwan nan haka ba kuma ya tafi according to plan da ai babu magana,tunda wayan nan yan iska su farry dana dauka abokan gaskia babu uwar da suka tab'uka min sai cika wuri da k'ananan maganganu da yatsine yatsine.

Haba allawiya nasha fada maki babu godiya a tsakanin mu,nima dana je kaduna hutu ne na koyi duk irin abubuwan nan wurin anty khadija kinsan mijinta babban dan siyasa ne idan zai yi b'aki haka muke yini a kitchen ana girke girke.

Tau gaskiya kafin na koma zaki koya min wasu abubuwa,baby rahama ce ta fara kuka jummai ta dauke ta sorry my baby wanene?mumy ce da friends nata suka hana ki hutawa yau ko.


ansheta ki bata tasha ga jikin yayi zafi ma sai kin bata paracetamol syrup,tana bata nono suna ci gaba da tataunawa kinga yanzu ya rokeni gafara akan duk abubuwan daya aikata min a baya sharrin shaidan ne kuma na yafe masa domin gaskiya da laifina ciki kinga kafin inyi aure yayi disvirgin dina,lokacin aure na babu abunda mama ta bani na k'arin ni'ima da gyaran jiki sai ma wasu uban capsule da su farry keta dura min  na tighting gaban mace da gyara breast wai a cewarsu abunda ya kamata na gyara kenan kawai,koda nayi aure breast dina kamar silifas,gabana ya bude sosai,jikina in banda gel,cream da tubes na bleaching babu abinda nake shafawa ko turare ban damu dasu ba haka kai na yasha relaxer ya guiguye ina wata banyi cumbing nashi ba bate yaga kitso.


Gidana babu gyara ina sati guda banyi shara da mopping ba gani nake yi tunda daga ni sai shi gidan bai da dirty,ban iya wani abinci ba bayan shinkafa da miya,tuwo,taliya sai indomie da tea,ban san abubuwan da mijina yafi so ba ta fanin abinci,abin sha,sutura,colour da sauransu,ban san yadda zan tarbi miji ba idan ya dawo daga wurin aiki,ban iya magana mai dad'i ba kullum cikin fada da tashin hankali nida miji,ga kayan abinci iri iri amma ban san yadda zan sarafa su ba kullum daga charting da tsofin samari na sai waya da friends dina,su farry kuwa sai k'ara ingizani suke akan nayita shuka masa rashin mutunci kada ya raina ni,amma maganar gaskiya ina son mijina sosai.


Ajiyar zuciya jummai tayi, ina nan ina zagin bawan Allah ashe kece mai laifi allawiya  walahi yayi mugun maki adalci da bai sake ki ba,watan lokacin nan kyale ki yayi ko zakiyi realizinig mistakes naki amma inna kanki na hayak'i shiyasa ya koroki gida kuma dole ya amshe wayanki yace ciki ba nashi ba tunda ba cikin hayacin sa ya yi kwanciyar aure dake ba ga kuma zahiri yana gani kina charting da samarin ki kamar ba mai ilimin addinin ba,gaske dai ya mashe wayar duk hanUKnka mai sanda yake maki amma kika rumtse idanunki,mace babu gyara taya zai samu gamsuwa da natsuwa dake?dole yake neman matan banza,kullum ya nufoki sai warin mayukan bleaching ke tashi a jikin ki instead of turare,babu tsafta kullum cikin kazanta dole ya raba d'aki dake,abinci kala guda kike girka masa kullum dole nefa ya bar cin abincin ki.

Yanzu yaushe yace zaki koma?

Eh tau idan munyi kwana arba'in.

Zanyi ma nafisa magana kinsan yar gaya ce shiyoyin nijar,can garinsu sana'an da akeyi kenan gidansu gyaran jiki na amare,zawarawa da matan aure duk ta iya sosai yanzu ma ita umma tai ma magana zata fara min,yanzu dai zan daga maku kafa a fara dake tunda kwata kwata 3weeks ya rage  ku koma.

Nako gode jummai Allah barku tare da mijinki.amin


Nace shawara kayayakin nan dana samu na buki ya zanyi dasu?

Gaskiya kudadenki tunda suna da dama a saya maku fegi(land)kinga idan Allah ya hore ku gida abunku su baba su koma ku huta biyan haya.

zanuwa da sabulai ki raba gida uku,guda na mama,guda naki,guda ki ba mijinki kice kason yan uwanshi ne kiji mai zai ce kota haka zaki samu shiga wurin dangin shi koda bai kaiki inda suke ba, kayan baby kuma ki aje mata abunta idan ma buki ya kama baki da abun bayar wa kina iya dauka ki bayar. 


Am so impress wai yaushe kika yi hankali haka jummai?zama cikin masu hankali mana,lokacin da nake cikin ku in banda k'ara izani da kuke yi ina aikata rashin hankali babu abunda na k'aru dashi sai zallar QURUCIYA.


Na tuna bani adu'oin na fara daga gobe sabida bamu da enough time.


samu biro da takarda,shinfid'e baby tayi cikin gadonta ta dauko sabon memo mai hotun baby da biro ina jinki mallama maryam muhammad raji.


Bara mu fara da wurudi(lazumi kenan)


 1-ki yawaita salati ga annabi(SAW) a k'alla koda sau d'ari ne a rana  Allah zai biya maki kowace irin  bukata da kike dashi,saba'in a lahira,talatin a nan duniya.kinga ko muna da bukatu da dama.


neman gafara domin kin tafka kura kurai da dama kafin kuyi aure koshi na iya hanaku samun kwanciyar hankali.

ki laminci karanta

Subhanal lahi sau talatin da uku(33)


alhamdulilahi sau talatin da uku(33)


Allahu akbar sau talatin da uku(33)

Sanan ki cike na d'arin da 

"la'ilaha illal lahu,wahdahu la sharika lahu,lahul mulku wa lahul hamdu wa huwa ala kulli shai'in kadir"

Idan kika rik'e wanan Allah zai shafe maki zunuban ki koda sun kai yawan ruwan teku ne.

kuma kina iya hadawa da

"subhanal lahi wabi hamdihi" sau d'ari(100)

ko

"astagfirul lahal lazi la ilaha illa huwal hayyul kayyumu wa atubu ilaihi"

Sau uku a duk lokacin da kikayi sallah.


haka idan lamari ya dagule maki,kin shiga mumunan kunci da rasa mafita,to tashi kiyi alwala,ki fuskanci alk'ibla  karanta fatiha,ayatul kursiyyu da suratul-tinni sai inna anzalnahu,sanan ki daga hannunki sama rok'i Allah bukatan ki,Allah zai amsa.


insha Allahu zan dage dayi..

Adu'oi kuma akan mijin nan naki kinsan burtsatsen namiji ne.


ki kyautata alwala kiyi sallah raka'a biyu sai ki karanta  aya ta goma a cikin suratul khafi kafa dari uku da goma sha uku(313).


Idan kuma kishi ya ko dangin miji ne suka taso ki gaba ki tashi cikin dare yi alwala kiyi sallah raka'a biyu sai ki karanta

astagfirulah sau dari(100)

lailaha ilallahu sau dari(100)

Allahuma sali ala sayidina muhammadun wasalim sau dari(100).


na sanki da saurin fushi allawiya ga afu'ar yaye fushi;-lailaha illahuwal azimul halimul la'ilaha illahuwal rabbul arshil azim,la'ilaha illahuwa rabbus samawati wa rabbul ardi wa rabbul arshil kareem.


Amma wani lokuta ya kamata nayi wanan adu'oin?

Ko wane lokaci kina iya yi musaman ma idan kina cikin tsarki.

amma lokuta da wuraren da ake karbar adu'a sune;


Daren lailatulk'adir

Yankin dare na karshe(daga karfe ukun dare zuwa asalatu).

Gurbin sallolin farilla(lokacin sallar farillah).

Tsakanin kiran sallah da ik'ama.

Lokacin saukar ruwan sama.da dai sauran su


wayan allawiya yayi ringing,tace kinga babanta ne ya kira maybe yazo ne,nima kin tuna min wayata a kashe take nasan uncle ya neme ni.insha Allah idan na zauna zamu ci gaba hadda nafiloli zan baki.


Tare suka fito,gaisawa jummai tayi da alhaji sadat

godia sosai ya mata akan hidimar da tayi musu,sai da safe tama allawiya ta shige gida tare da rufe kofar sabida kowa ya shigo.

bata samu daman yin wanka ba sabida dare ya raba alwala tayi ta sauya kaya zuwa na bacci ta haye gado tare da kunna wayanta text kawai ta gani na uncle yana mata ban gaji tayi reply har bacci ya kwasheta bai kira ba.

*asuba ta gari mallama maryam salis (mrs raji)*









*LEEMA*✍🏻


*⚜BRILLIANT WRITER'S ASS*..🖊



🌸🌸🌸🌸🌸🌸

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

*QURUCIYAR JUMMAI*

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

🌸🌸🌸🌸🌸🌸



*HALIMATU SADIYA MUHAMMAD*

            *LEEMA*✍🏻



*Ramlat ar manga(real me dambu)ina taya ki murnar kamala littafin ki mai suna"KISHIYATA JAHADINA" gaskiya ya k'ayatar tare da nuna dumbin darusa jazakallah,inda kika yi kuskure Allah yafe mana baki da amin*


*inna lilahi wa inna ilaihi raji'un ina mika ta'aziyata gareku ""habeeba idrees da hawwa m.u(smasher)"a bisa rashi da muka yi na baba,Allah ubangiji ya jik'anshi da rahama yasa aljana fir'dausi tazam makoma agareshi,yasa can ta fiye masa nan.Allah baku hakurin rashi amin thumma amin*👏🏻👏🏻👏🏻


*61-62*




Yau sun makara sallar asuba sabida gajiyan aikin buki haka suka tashi tare da yin sallah aka gyara gidan as usual.


Suna karya wa ne umma tace yanzu zan gagauta zuwa kasuwan gwari nasan sun fito yanzu a samu ko yan sabulai ne da zaki rik'a masu tsaraba,ah umma ai ba tafiyar safe bace tunda ba nisa yace sai zuwa karfe goma sha biu zamu wuce.

Duk daya ai gara a saya a aje in case koda ya canza shawara cewar aysha.


Baba yace shawar wari ake tsakanin uwa da d'iya ba a saka ni ciki?

Umma ttace baban su maganar tsaraba muke yi,ai hakan ma yayi kyau ni zan fita kasuwa jummai idan kun isa kya gaishe mun da su alhaji.

Tau baba a dawo lafiya.


Umma ma shirtyawa tayi ta wuce kasuwa,aysha tace yanzu kamata yayi mu amso kajin nan ayi miya dashi ko farar shinkafa ne a dafa ki wuce ma hajiya dashi zata ji dad'i,exactly sister kin kawo shawara.

Jeki amso bara na daura per boiling na shinkafa.

Da sallama ta shiga gidan nafisa,amarya ya kwanan su umma?

Lfy lau suka tashi dama kajin nan da na kawo ajiya nake bukata za muyi amfani dashi.


Tau bak'i za kuyi ne?a'a hajia zan ma abinci(white rice da stew)

Hakan yayi dai dai ga nik'a k'en tomatoe nan ki tafi dashi ku hada,mun gode fa da hidima.

Dama ina son magana dake akan batun allawiya ko zaki samu daman taimaka mata da gyaran jiki kafin ta koma?


Wanan ba matsala bane idan zata iya sayan kayayakin da zan buk'ata.

Mun gode zanyi magana da ita sai anjima,tau.


Aysha tace ke kuwa daga dauko kaji kin samu wuri kin yi zaman ki,kai sister magana na tsaya mukayi .

Hope ba sirrin mijinki kika kwashe kika fada mata ba?no maganar allawiya ne gama tomatoe ta bayar ayi miya,ok yanzu hasa wuta a murhun gawayi(chacol)ki wanke kazar ki sake soyata sai ki soya tomatoe din tunda alredy tafasashe ne.


Zuwan karfe goma har sun gama ta shiga wanka,lokacin umma ta dawo da sabulai na wanka yakai sunk'i shida,na wanki dozun uku,omo zip roal shida,sai maggi da gishiri mr chief.


Duduba kayan aysha tayi gaskiya sunyi kyau umma dai dai tsarabar yan kauye kenan,jummai ma data fito daga wanka taga kyau'n kayan.



Text ya mata cewa gashi nan zuwa sabida yau da yamma zai koma abuja,tace umma kinji ko gashi nan zuwa ma,ai anyi dai dai maza shirya da sauri kada ki tsaya nawa,aysha tace ga abinci nan ma mun dafa namu na gida na cikin kula har dare,ga na hajia dashi zata tafi.

Umma tace kunsan baban ko bai cikin shinkafa da dare sai dai na samo nashi tuwo wurin au allawiya.


super wax blue mai zanin yellow,red and white ta saka d'inkin riga da skirt,sai tar kacen yan kune,sarka,yan hanu da zobe,yadda amina ta mata make up ranar suna haka ta sake yin light make up ta shefe jikinta da turaruka ta fitar da babban mayafinta kashka yellow da takarmi half cover yellow.


Aysha da daura mata dankwali ne suka ji sallamar shi,rusunawa yayi ina kwana umma?lafiya lau ya mutanen gida,sannu da hidima fa Allah saka da aljana.

Amin thumma amin,ke fito haka nan ko wuce kada ki bata mashi lokaci.

Fitowa tayi dauke da basket inda kulolin abinci ke ciki sai babban leda na kayan tsaraba,mayafinta rik'e a hannu da purse nata


Aysha tace ina kwana uncle?lafiya lau ya amsa.


Umma mun tafi,haka da mayafi a hannu?ta aje basket din ta yafa saman kafad'a.

 Kofar baya ta bude ta aje kayan,ta dawo gaba ta zauna gud morning uncle?morning yace a takaice yana mamakin hali irin na jummai.


A kofar gidan su yayi parking ta fito dauke da basket mayafi na fad'owa tana faman gyarawa suka yadda zango a paloun hajia.


Ina kwana hajia?lafiya lau ya mutanen gidan ku?

Lafiya  lau suke ga abinci nan nace bara na kawo miki tace cikin jin kunya.

Ai ko kin gyauta don mijin naki yau a makare ya tashi kuma da b'akin hali ko karyawa bai tsaya yiba yace zai tafi dauko ki,dauko plate a kitchen ki zuba mashi.


Plate spoon da serving spoon ta dauko,shi dai sai dane danen waya yake yi,ta zuba mashi shinkafar kad'an sai nama kawai,dan ta lura dashi bai cikin abinci sosai sai kwalama.

Hajia yace dauki kaci,yace tau bai yi niyar ci ba amma da yaji dadin abincin bai san sanda ya cinye duka ba,ta kwashe kayan ta dauraye,hajia tace da kin barsu ai na wanke ku hanzarta rana nayi gashi ana neman ka a wurin aiki.


Tace tau sai mun dawo,ku gaishe su.


Sai da suka kama hanya sosai yace in tambaye ki mana?

Ina ji

Menene yasa bakya iya bin umurnin dana vaki?

Me nayi kuma uncle?

Wani tashen iya shege kw damun ki dazan hanaki yafa mayafi amma kin k'i hanuwa,ai da gani nayi da kike budurwa manyan hijabai kike sawa hada safa da nikaf yanzu ne da kika yi aure kike sha'awar tallar jikin ki?


Kayi hakuri naga ai babban mayafi ne kuma tare da kai zamu fita.

Oho mayafi ai mayafi ne komin girman shi,sanan idan tare zamu fita mutanen da zasu yita kallonki rufe masu idanu zanyi hadda wani make up ko?


Ya zama kai na farko kuma na k'arshe da zaki sake fita da mayafi koda vana nan ko make up,tau .


Cikin ranta tace na shiga uku wane irin mutum ne wanan mata na kwaliya mazajen su na apreciating,shi sai ruwan bala'i,yanzu yanzu zaka ga yana fara a anjima ya koma fada kamar mai aljannu.


Da ya gaji da zaman shiru ya kuna masu kira'a har suka isa kauyen kuta,a kofar wani babban gida suka yi parking,yace oya gyara mayafin nan ki aza shi saman kanki,ta gyara,sana wanan ledar fa tayi banza dashi.


Babban bishiyar mangoro ne a kofar gidan aka shimfida tabarma datijawa ke zaune suna shan iska sai yake suke faman yi,wuri ya samu ya zauna ya fara gaisawa dasu da yaren su na gwari suna amsawa cikin nisad'i,ya nuna ta tare da masu bayani da yare.

Ta shiga gaidasu,suna amsawa da fara'a duk suka mik'e zuwa qurin mota aka bude ana dudubawa da suka gama ya shiga cikin gida tana biye dashi akala part part dake cikin gidan yakai ashirin,sabida babban gida ne sosai(family house)

Haka akayita shiga da ita lungu lungu tana kai gaisuwa wasu ma ko hausa basa ji,duk inda ta shiga sai ta aje masu sunk'in sabulu na wanka guda,na wanki manya yanka uku da  omo zip,haka tayi ta rabon tsaraba wasu ma kudi ta basu kasan cewar kayan basu iya va.

Anata zuwa kallon matan raji yar gayu kowa ya yaba da hankalin ta,abinci kuwa kala kala(duk wanda yasan gwara wa yasan su a noman doya)haba sakwara kwanu kwanu da miyan ganye da kaji,ko wane sai data tsakura "gata ba gwanar son doya ba"kada dai suce ta kyamace su.

An zaga da ita taga gari,shima fita yayi zuwa gidajen abokanshi na kauye sabida tun farkon rayuwar shi nan ya tashi da ya gama junior secondary schl zamanshi ya dawo hanun hajia kasan cewar kauyen babu senior secondary schl.

Sai zuwa la'asar suka ma  yan kauye sallama,tsaraban doya,mango,cashuw,da kayan miya cike da buth na raji ga motar nashi karama(vibe ce)haka suka lalab'a sai da suka hau titi sosai yace nan gidan da muka fara zuwa nan ne gidan mu,inda aka haifeni kuma gidan mai unguwa da iyayen mu suka mutu ya rage k'anan iyayenmu,yanne da sauran diya da jikoki suke cikin gidan yanzu.


ina kika samu kudin yin tsaraba?umma ta sayo.

Shine baki min magana ba in baki kudi ki saya duk abinda kike b'ukata bayan nasha fada maki times without numbet idan kina da b'ukatan wani abu ki fada min,sorry kawai tace.

Abincin ki na dazu yahi dadi sosai kuma kinyi kyau yau fiye da kullum.

Cikin ranta tace sai an gama na mutum uban sababi a fara yabon shi,me kika ce?ba komi,gara ki fada kafmda ya kashe ki.


Haka suka iso gida a gajiya da tsaraba hajiya tace tun kafin ku iso sun bugu min waya suna ta yaba maki jummai a gaisheki gaskiya kinyi naminin kokari fa,yace ga tsaraba can ma cikin mota da suka bada,tace wanan ai nasu jummai na bana bukatan komi a ciki,haka sukata hira jefi jefi jummai kesa baki.


Yace karfe shida saura hajia abincin nan ya rage?eh yana kula ai 

Ok ya mik'e tare da nuna jummai ki kai min d'aki zanyi wanka,idan na shirya gaba daya in ajiye ki  agida daga nan zan wuce.


Suna shiga daki bayan ta gama serving nashi abincin, yace hada min ruwan wanka,ta shiga toilet ta hada mashi,yana gama ci ya shiga wanka,fitowa yayi daure da towel,ta done kanta  k'asa har ya gama shiryawa ya dawo kusa da ita ya zauna tare da rungumo ta baby akwai abinda kike da b'ukata ne?


babu komi uncle,ya k'ura mata ido na baki amanar kanki ki kula min da kanki sosai kuma kiji tsoron Allah aduk inda kika kasance.

Insha Allahu zan kiyaye,ki mai da hankali wurin karatun ki,tau uncle.


Romancing nata ya fara yi cikin kware wa,tun tana d'ari d'ari har ta saki jiki tana mai da martani har ta fishi zak'ewa.


Sosai yaji d'adin yadda ta saki jiki dashi,sai daya gaji dan kanshi ya gyaleta.

Are u satisfy baby?ko aci gaba,ta gyaleshi idanunta na rumtse kamar mai bacci..open yr eyes and talk am your husban fell free..stil bata bashi amsa ba sabida jikinta yayi weak sosai,tashi mu tafi k'ara rungumeshi tayi tare da fashewa da matsanaiciyar kuka.

Haba baby na fada maki bana son kukan nan pls..ta share hawayenta tana faman sheshek'an kuka,wanke fuskar ki muje ko,ta mik'e zuwa toilet ta wanke sanan suka fita,sallama ya ma hajia tayi mashi fatan alheri suka kama hanyar gidansu jummai..a hanya hanunshi rik'e gam cikin nata yana ta kwantar mata da hankali har suka isa.

Agurguje yama umma sallama,tace gashi babansu  na hnyar bai dawo ba har yanzu..a'a umma babu komi ina gaidashi sai na sake zuwa insha Allah wani sati..raka shi ta sake yi har cikin mota yace koma gida baby kada ki sani kuka yace""cikin zolaya""take care of yrself for me sai na kira ki..Uncke Allah kiyaye hanya,ya tsare min kai a duk inda kake..amin baby nagode da adu'a juyawa zayi zuwa gida yace wait baby who teach u all these thing?ignoring nashi tayi sabida kuka na k'okarin kwace mata...yan motar yayi ciki da tausayi tare da mamakin yadda yarinya k'arama kamar jummai ta iya tarairayar miji haka,gashi nan da nan ya sake da ita(kada kayi mamaki mal.raji ga hausa novel suna koyar da matan mu yadda zasu   gyara zaman takewar su da mazajen su)


Har dare haka take sukuku,text ya mata ya isa lafiya kuma yayi kewar ta..reply tayi itama tayi kewarshi.


Bayan sallar ishai ita da allawiya suka shiga gidan nafisa da yake mijin nafisa yayi tafi'ya


bayan gaishe gaishe tace allawiya naji bayanin komi wurin jummai ,gyaranku akwai banbanci

Ke jummai naki daban ne kuma ba mai yawa ba tunda baki tab'a sanin namiji ba,babu ruwanki da wasu matsi,cushe cushen magunguna a gaban ki..sarki ne zaki fara da ruwan dumi sabida  yana hana mace samun infection kuma yana hana budewar gaban mace onlike ruwan sanyi,sai had'de had'e na k'arin ni'ima,gyaran fata,breast duk da naga breast naki baya bukatan wani dogon gyara sai kuma ana gobe za a kai ki zamuyi hadin kaza da tantabara yar shila.


Allawiya zamu fara da matsi da gyaran breast daga hobe sabida bamu da enough time sai gyaran fata daga baya saura sati guda ki koma sai ayi hadin karin ni'ima.


Sanan zan koya masu wasu abubuwa da zaku hada da kan ku cikin sauki a gidajen mazajenku.

Jummai already kayakin ta na ajiya mub saya..allawiya ki bada 5k gobe mai kayana zai kawo min na zaba wayan da zamu fara amfani dfasu mu hada da kanmu a gida ku gani sabida gaba.


Sai gobe idan Allah ya kaimu a fara..mun gode  Allah bar zumunci nafisa...



*LEEMA*✍🏻*⚜BRILLIANT WRITER'S ASS*..🖊



🌸🌸🌸🌸🌸🌸

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

*QURUCIYAR JUMMAI*

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

🌸🌸🌸🌸🌸🌸



*HALIMATU SADIYA MUHAMMAD*

            *LEEMA*✍🏻


      

         *EDITOR*

ASMEENAT XEEYAN👄



*Ramlat ar manga(real me dambu)ina taya ki murnar kamala littafin ki mai suna"KISHIYATA JAHADINA" gaskiya ya k'ayatar tare da nuna dumbin darusa jazakallah,inda kika yi kuskure Allah yafe mana baki da amin*


*inna lilahi wa inna ilaihi raji'un ina mika ta'aziyata gareku ""habeeba idrees da hawwa m.u(smasher)"a bisa rashi da muka yi na baba,Allah ubangiji ya jik'anshi da rahama yasa aljana fir'dausi tazam makoma agareshi,yasa can ta fiye masa nan.Allah baku hakurin rashi amin thumma amin*👏🏻👏🏻👏🏻


*61-62*




Yau sun makara sallar asuba sabida gajiyan aikin buki haka suka tashi tare da yin sallah aka gyara gidan as usual.


Suna karya wa ne umma tace yanzu zan gagauta zuwa kasuwan gwari nasan sun fito yanzu a samu ko yan sabulai ne da zaki rik'a masu tsaraba,ah umma ai ba tafiyar safe bace tunda ba nisa yace sai zuwa karfe goma sha biu zamu wuce.

Duk daya ai gara a saya a aje in case koda ya canza shawara cewar aysha.


Baba yace shawar wari ake tsakanin uwa da d'iya ba a saka ni ciki?

Umma ttace baban su maganar tsaraba muke yi,ai hakan ma yayi kyau ni zan fita kasuwa jummai idan kun isa kya gaishe mun da su alhaji.

Tau baba a dawo lafiya.


Umma ma shirtyawa tayi ta wuce kasuwa,aysha tace yanzu kamata yayi mu amso kajin nan ayi miya dashi ko farar shinkafa ne a dafa ki wuce ma hajiya dashi zata ji dad'i,exactly sister kin kawo shawara.

Jeki amso bara na daura per boiling na shinkafa.

Da sallama ta shiga gidan nafisa,amarya ya kwanan su umma?

Lfy lau suka tashi dama kajin nan da na kawo ajiya nake bukata za muyi amfani dashi.


Tau bak'i za kuyi ne?a'a hajia zan ma abinci(white rice da stew)

Hakan yayi dai dai ga nik'a k'en tomatoe nan ki tafi dashi ku hada,mun gode fa da hidima.

Dama ina son magana dake akan batun allawiya ko zaki samu daman taimaka mata da gyaran jiki kafin ta koma?


Wanan ba matsala bane idan zata iya sayan kayayakin da zan buk'ata.

Mun gode zanyi magana da ita sai anjima,tau.


Aysha tace ke kuwa daga dauko kaji kin samu wuri kin yi zaman ki,kai sister magana na tsaya mukayi .

Hope ba sirrin mijinki kika kwashe kika fada mata ba?no maganar allawiya ne gama tomatoe ta bayar ayi miya,ok yanzu hasa wuta a murhun gawayi(chacol)ki wanke kazar ki sake soyata sai ki soya tomatoe din tunda alredy tafasashe ne.


Zuwan karfe goma har sun gama ta shiga wanka,lokacin umma ta dawo da sabulai na wanka yakai sunk'i shida,na wanki dozun uku,omo zip roal shida,sai maggi da gishiri mr chief.


Duduba kayan aysha tayi gaskiya sunyi kyau umma dai dai tsarabar yan kauye kenan,jummai ma data fito daga wanka taga kyau'n kayan.



Text ya mata cewa gashi nan zuwa sabida yau da yamma zai koma abuja,tace umma kinji ko gashi nan zuwa ma,ai anyi dai dai maza shirya da sauri kada ki tsaya nawa,aysha tace ga abinci nan ma mun dafa namu na gida na cikin kula har dare,ga na hajia dashi zata tafi.

Umma tace kunsan baban ko bai cikin shinkafa da dare sai dai na samo nashi tuwo wurin au allawiya.


super wax blue mai zanin yellow,red and white ta saka d'inkin riga da skirt,sai tar kacen yan kune,sarka,yan hanu da zobe,yadda amina ta mata make up ranar suna haka ta sake yin light make up ta shefe jikinta da turaruka ta fitar da babban mayafinta kashka yellow da takarmi half cover yellow.


Aysha da daura mata dankwali ne suka ji sallamar shi,rusunawa yayi ina kwana umma?lafiya lau ya mutanen gida,sannu da hidima fa Allah saka da aljana.

Amin thumma amin,ke fito haka nan ko wuce kada ki bata mashi lokaci.

Fitowa tayi dauke da basket inda kulolin abinci ke ciki sai babban leda na kayan tsaraba,mayafinta rik'e a hannu da purse nata


Aysha tace ina kwana uncle?lafiya lau ya amsa.


Umma mun tafi,haka da mayafi a hannu?ta aje basket din ta yafa saman kafad'a.

 Kofar baya ta bude ta aje kayan,ta dawo gaba ta zauna gud morning uncle?morning yace a takaice yana mamakin hali irin na jummai.


A kofar gidan su yayi parking ta fito dauke da basket mayafi na fad'owa tana faman gyarawa suka yadda zango a paloun hajia.


Ina kwana hajia?lafiya lau ya mutanen gidan ku?

Lafiya  lau suke ga abinci nan nace bara na kawo miki tace cikin jin kunya.

Ai ko kin gyauta don mijin naki yau a makare ya tashi kuma da b'akin hali ko karyawa bai tsaya yiba yace zai tafi dauko ki,dauko plate a kitchen ki zuba mashi.


Plate spoon da serving spoon ta dauko,shi dai sai dane danen waya yake yi,ta zuba mashi shinkafar kad'an sai nama kawai,dan ta lura dashi bai cikin abinci sosai sai kwalama.

Hajia yace dauki kaci,yace tau bai yi niyar ci ba amma da yaji dadin abincin bai san sanda ya cinye duka ba,ta kwashe kayan ta dauraye,hajia tace da kin barsu ai na wanke ku hanzarta rana nayi gashi ana neman ka a wurin aiki.


Tace tau sai mun dawo,ku gaishe su.


Sai da suka kama hanya sosai yace in tambaye ki mana?

Ina ji

Menene yasa bakya iya bin umurnin dana vaki?

Me nayi kuma uncle?

Wani tashen iya shege kw damun ki dazan hanaki yafa mayafi amma kin k'i hanuwa,ai da gani nayi da kike budurwa manyan hijabai kike sawa hada safa da nikaf yanzu ne da kika yi aure kike sha'awar tallar jikin ki?


Kayi hakuri naga ai babban mayafi ne kuma tare da kai zamu fita.

Oho mayafi ai mayafi ne komin girman shi,sanan idan tare zamu fita mutanen da zasu yita kallonki rufe masu idanu zanyi hadda wani make up ko?


Ya zama kai na farko kuma na k'arshe da zaki sake fita da mayafi koda vana nan ko make up,tau .


Cikin ranta tace na shiga uku wane irin mutum ne wanan mata na kwaliya mazajen su na apreciating,shi sai ruwan bala'i,yanzu yanzu zaka ga yana fara a anjima ya koma fada kamar mai aljannu.


Da ya gaji da zaman shiru ya kuna masu kira'a har suka isa kauyen kuta,a kofar wani babban gida suka yi parking,yace oya gyara mayafin nan ki aza shi saman kanki,ta gyara,sana wanan ledar fa tayi banza dashi.


Babban bishiyar mangoro ne a kofar gidan aka shimfida tabarma datijawa ke zaune suna shan iska sai yake suke faman yi,wuri ya samu ya zauna ya fara gaisawa dasu da yaren su na gwari suna amsawa cikin nisad'i,ya nuna ta tare da masu bayani da yare.

Ta shiga gaidasu,suna amsawa da fara'a duk suka mik'e zuwa qurin mota aka bude ana dudubawa da suka gama ya shiga cikin gida tana biye dashi akala part part dake cikin gidan yakai ashirin,sabida babban gida ne sosai(family house)

Haka akayita shiga da ita lungu lungu tana kai gaisuwa wasu ma ko hausa basa ji,duk inda ta shiga sai ta aje masu sunk'in sabulu na wanka guda,na wanki manya yanka uku da  omo zip,haka tayi ta rabon tsaraba wasu ma kudi ta basu kasan cewar kayan basu iya va.

Anata zuwa kallon matan raji yar gayu kowa ya yaba da hankalin ta,abinci kuwa kala kala(duk wanda yasan gwara wa yasan su a noman doya)haba sakwara kwanu kwanu da miyan ganye da kaji,ko wane sai data tsakura "gata ba gwanar son doya ba"kada dai suce ta kyamace su.

An zaga da ita taga gari,shima fita yayi zuwa gidajen abokanshi na kauye sabida tun farkon rayuwar shi nan ya tashi da ya gama junior secondary schl zamanshi ya dawo hanun hajia kasan cewar kauyen babu senior secondary schl.

Sai zuwa la'asar suka ma  yan kauye sallama,tsaraban doya,mango,cashuw,da kayan miya cike da buth na raji ga motar nashi karama(vibe ce)haka suka lalab'a sai da suka hau titi sosai yace nan gidan da muka fara zuwa nan ne gidan mu,inda aka haifeni kuma gidan mai unguwa da iyayen mu suka mutu ya rage k'anan iyayenmu,yanne da sauran diya da jikoki suke cikin gidan yanzu.


ina kika samu kudin yin tsaraba?umma ta sayo.

Shine baki min magana ba in baki kudi ki saya duk abinda kike b'ukata bayan nasha fada maki times without numbet idan kina da b'ukatan wani abu ki fada min,sorry kawai tace.

Abincin ki na dazu yahi dadi sosai kuma kinyi kyau yau fiye da kullum.

Cikin ranta tace sai an gama na mutum uban sababi a fara yabon shi,me kika ce?ba komi,gara ki fada kafmda ya kashe ki.


Haka suka iso gida a gajiya da tsaraba hajiya tace tun kafin ku iso sun bugu min waya suna ta yaba maki jummai a gaisheki gaskiya kinyi naminin kokari fa,yace ga tsaraba can ma cikin mota da suka bada,tace wanan ai nasu jummai na bana bukatan komi a ciki,haka sukata hira jefi jefi jummai kesa baki.


Yace karfe shida saura hajia abincin nan ya rage?eh yana kula ai 

Ok ya mik'e tare da nuna jummai ki kai min d'aki zanyi wanka,idan na shirya gaba daya in ajiye ki  agida daga nan zan wuce.


Suna shiga daki bayan ta gama serving nashi abincin, yace hada min ruwan wanka,ta shiga toilet ta hada mashi,yana gama ci ya shiga wanka,fitowa yayi daure da towel,ta done kanta  k'asa har ya gama shiryawa ya dawo kusa da ita ya zauna tare da rungumo ta baby akwai abinda kike da b'ukata ne?


babu komi uncle,ya k'ura mata ido na baki amanar kanki ki kula min da kanki sosai kuma kiji tsoron Allah aduk inda kika kasance.

Insha Allahu zan kiyaye,ki mai da hankali wurin karatun ki,tau uncle.


Romancing nata ya fara yi cikin kware wa,tun tana d'ari d'ari har ta saki jiki tana mai da martani har ta fishi zak'ewa.


Sosai yaji d'adin yadda ta saki jiki dashi,sai daya gaji dan kanshi ya gyaleta.

Are u satisfy baby?ko aci gaba,ta gyaleshi idanunta na rumtse kamar mai bacci..open yr eyes and talk am your husban fell free..stil bata bashi amsa ba sabida jikinta yayi weak sosai,tashi mu tafi k'ara rungumeshi tayi tare da fashewa da matsanaiciyar kuka.

Haba baby na fada maki bana son kukan nan pls..ta share hawayenta tana faman sheshek'an kuka,wanke fuskar ki muje ko,ta mik'e zuwa toilet ta wanke sanan suka fita,sallama ya ma hajia tayi mashi fatan alheri suka kama hanyar gidansu jummai..a hanya hanunshi rik'e gam cikin nata yana ta kwantar mata da hankali har suka isa.

Agurguje yama umma sallama,tace gashi babansu  na hnyar bai dawo ba har yanzu..a'a umma babu komi ina gaidashi sai na sake zuwa insha Allah wani sati..raka shi ta sake yi har cikin mota yace koma gida baby kada ki sani kuka yace""cikin zolaya""take care of yrself for me sai na kira ki..Uncke Allah kiyaye hanya,ya tsare min kai a duk inda kake..amin baby nagode da adu'a juyawa zayi zuwa gida yace wait baby who teach u all these thing?ignoring nashi tayi sabida kuka na k'okarin kwace mata...yan motar yayi ciki da tausayi tare da mamakin yadda yarinya k'arama kamar jummai ta iya tarairayar miji haka,gashi nan da nan ya sake da ita(kada kayi mamaki mal.raji ga hausa novel suna koyar da matan mu yadda zasu   gyara zaman takewar su da mazajen su)


Har dare haka take sukuku,text ya mata ya isa lafiya kuma yayi kewar ta..reply tayi itama tayi kewarshi.


Bayan sallar ishai ita da allawiya suka shiga gidan nafisa da yake mijin nafisa yayi tafi'ya


bayan gaishe gaishe tace allawiya naji bayanin komi wurin jummai ,gyaranku akwai banbanci

Ke jummai naki daban ne kuma ba mai yawa ba tunda baki tab'a sanin namiji ba,babu ruwanki da wasu matsi,cushe cushen magunguna  gaban ki..sarki ne zaki fara da ruwan dumi sabida  yana hana mace samun infection kuma yana hana budewar gaban mace onlike ruwan sanyi,sai had'de had'e na k'arin ni'ima,gyaran fata,breast duk da naga breast naki baya bukatan wani dogon gyara sai kuma ana gobe za a kai ki zamuyi hadin kaza da tantabara yar shila.


Allawiya zamu fara da matsi da gyaran breast daga hobe sabida bamu da enough time sai gyaran fata daga baya saura sati guda ki koma sai ayi hadin karin ni'ima.


Sanan zan koya masu wasu abubuwa da zaku hada da kan ku cikin sauki a gidajen mazajenku.

Jummai already kayakin ta na ajiya mub saya..allawiya ki bada 5k gobe mai kayana zai kawo min na zaba wayan da zamu fara amfani dfasu mu hada da kanmu a gida ku gani sabida gaba.


Sai gobe idan Allah ya kaimu a fara..mun gode  Allah bar zumunci nafisa...



*LEEMA*✍🏻


*⚜BRILLIANT WRITER'S ASSO*..🖊



🌸🌸🌸🌸🌸🌸

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

*QURUCIYAR JUMMAI*

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

🌸🌸🌸🌸🌸🌸


*HALIMATU SADIYA MUHAMMAD*

        *LEEMA*✍🏻


             *EDITOR*

ASMEENAT XEEYAN👄



*DEDICATED TO*;-

*surraya muhammad(surryhm)*


*jamila musa(meelat*


*maryam muhammad(little)*


*Ramlat ar manga(real mai dambu)*


*Haseena(oganniya)*


*ummu affan*


*Rahima*


*aysal*


*ummerherney*


*asmenert*


*Balkisu(khaleesi)*


*yahayahalima20(twety)*


*fatima afirst*


*fadila lamido*


*Rukayya hassan othman*


*Leemart*


*Saleehat*


*ummu farhana*




*63-64*





Ranar monday da safe a gaggauce ta shirya zuwa makaranta kasan cewa ranar zasu fara biology practical na waec.


Allawiya  a gidan nafisa tunda safe..gyaran murya nafisa tayi zamu fara da hadin matsi dana gyaran nono kamar yadda nayi maku baya ni jiya domin ana so a koda yaushe idan mijinki zai kusan ceki ya kasance yaji ki a matse,ba ason lokacin da miji ya zo zai shiga matarsa aji ya wuce zurum,anfi so ya shiga a hankali sabida wurin a matse yake...ina fatan jini ya dauke?eh tace.


Da farko ga hadin bagaruwa na hausa dauraye shi nayi sama sama na tafasa dashi zaki rinka tsarki  ko wane lokaci idan ma ya yi sanyi ki mayar saman wuta kafin kiyi amfani dashi"yana matse gaban mace sosai,ga lale nan cikin bahu dana tafasa tun da safe ciki zaki shiga ki zauna tsawon minti biyar.."yana kashe infection da duk wani kwayoyin cuta dake gaban mace,idan kin gama dashi akwai hadin saiwar zogale(root)dana tafasa da tafarnuwa kina sha kina kama ruwa tashi..amfanin shi...yana maganin infection sosai koda kuwa da infection aka haife ki cmda izinin Allah kin rabu dashi har abada...sai hadin bawon ruman;gasu nan kwallon mangoro da bawon ruman na shanya da suka bushe abun nan da ke cikin kwallon mangoro shi na daka tare da bawon ruman har suka zama gari na kwaba su da zuwa matsi zaki yi dashi bayan yan mintuna ki wanke da ruwan lemon tsami gashi can na matsa cikin ruwan dumi ki wanke ko wane lungu da sak'o na farjinki..yana  hana warin gaba,yana matsi shima ga kamshin gaba da yake sawa...sai hadin zuma,man zaitun da man tafarnuwa na hade su wuri guda shima  matsi zakiyi  dashi...shi kuma wanan sai saura kwana uku zaki koma za kiyi amfani dashi hadin lale,bagaruwa na hausa garinsu zaa matse ruwan kankana a ciki matsi na kwana uku duk kika yishi yafi kwana uku babu ruwa na domin sai kin koma budurwan da sai ranki yayi mugun baci idan kikayi amfani dashi yafi sau uku....sai hadin kanumfari da totuwar rake busashe ki zuba cikin garwashi ki tsuguna sama hayakin ya shiga farjinki sosai,yana matse gaban mace sosai ga karin kamshi..su zaki tayi kullum yanzu har lokacin koma wa,abinda yasa na zaba maki wayan nan sabida sun fi inganci da saukin yi,sha yanzu magani yanzu ne..amma akwai su da dama,shi yasa na hada dana infection kinga jdan akwai sai ya mutu,idan ma babu munyi rigakafi...sabida yanzu da wuya kiga mace bata da infection sabida lalaci irin na matan mu..kiga mace babu tsaftar under wears nata da na mijinta..babu tsaftar ban daki(toilet),cushe cushen magunguna a gaba marasa in ganci karshenta ki k'are da cancer,ko wani mugun buduwa kinga garin neman gira an rasa idanu.


Haka ne nafisa sai kiga mata nata faman kashin duban kudi wurin sayan kayan matsi na bature ko wurin mutanen da baka san dame dame suka hada kayan dashi ba...haka ne allawiya ai lalaci da son jiki ne irin namu mata ke hanamu hada abubuwan nan a gida kwata kwata ka kashe  naira dubu daya ko biyu wurin sayan kayakin hadawa amma mace ta gammace ta mik'a duban kudi ta amshi kaya mara sa inganci.Allah kyauta.


Na gayaran nono zan baki wa'yanda zaki fara amfani dasu yanzu duk da dai shayarwa kike yi,da wayanda zaki yi kafin yayi da bayan kin yaye ta..


Wanan hadin farar shinkafa,garin alkama,garin habbatus sauda,garin ayaba busashe(plantain),gyada mai zabo,aya,madara da zuma..ayaba,garin alkama da garin shinkafa  na hada da gyada da aya aka markada na tace ruwan,sai na daura a wuta ana barbada garin na zuba madara na gari da zuwa,da yayi kauri na sauke shi zaki rinka sha safe da yamma na lokacin yaye kenan..sai kunun alkama da madara  yana gyara nono sosai duk wayan nan zaki iya amfani dasu yanzu da kuma lokacin yaye,wanan kuma  kwan salwa  zaki shafa saman nonuwan,sai ki fasa  guda uku ki shanye.


Ki fara da su domin sunfi komi muhimmanci garan jiki tare zan fara maku da jummai..tau na gode nafisa bara na koma gida  maybe yanzu ta tashi bacci..tau sai na jiki.


Zuwa karfe goma sha biyu su jummai suka fito lokacin su amina na class bata jira su ba ta dawo gida domin tana fama da ciwon mara..a gida ruwan lipton kawai ta iya sha ta kwanta sai juyi take yi har zuwa karfe biyu da ayhsa ta dawo daga schl umma ke mata bayani jummai ba lafiya ta shiga ta mata sannu.


A abuja raji na can yana fama da aiki ga kewar matarshi da ya addabe sh,yau shiru shiru bata mashi text ba..yace ya kamata ya kirata yaji yadda exams din ya kasance haka wayanta yayi ta ringing bata iya dauka sabida azabar ciwon data ke fama dashi sai aysha ta dauka take fada mashi ai matarshi babu lafiya ciwon mara...yace ma aysha  a samu tsamiya,man habatus sauda  a tafasa sai a zuba zuma ciki tasha insha Allahu za a dace..haka kuwa aysha ta mata nan da minti goma ta gama,shanyewa tayi duka sai taji kamar an cire ciwon ..tace  sister nabar jin komi fa,ki gode ma Allah ki gode ma mijinki shiya bada maganin,murmushi tayi ta wuce toilet tayi wanka tare da canza pad..can ya kira ta dauka hello uncle cikin sanyin murna..ajiyar zuciya yayi ya jikin baby?naji sauki..ashe haka yake wahalar dake?shiru tayi..Allah sawaka tunda baki son magana dani ina nan sai missing naki nike yi amma ke ko ajikin ki...ba haka bane uncle kasan mun fara exams...ok yayi sauki ko?eh,Allah taimaka..amin,ya kashe wayan.


Da yamma ta lek'a allawiya da baby rahma..alawiya ke mata bayanin abubuwan da nafisa ta hada mata..yanzu sai ki dage da amfani dasu kafin next week a fara mana gyaran jiki...tau ai ina yi sosai ina zanyi sake na k'ara lalata aure na..atau.


Da dare abdulrahim ne zaune a zauren su jummai suna hira da aysha yake cewa honey badan na maki alkawari sai kin gama schl za a yi auren nan ba gaskiya da yanzu anyi domin na matsu baki shigo gida naba....haba dear idan kayi hakuri fa nan da wata takwas ne fa kamar gobr...what 8months ne kamar gobe lalai honey kin bar jin tausayina ko,bakya ma sha'awar su jummai yadda suke gudanar da rayuwar su?..ina sha'awa gaskia amma kasan kowa da yadda Allah ya tsara mashi rayuwarshi ka kara hakuri pls..babu komi Allah mana jagora amin..zan wuce ga kaya nan ki shiga dasu..an gode Allah kara budi.


Haka ta shigo gida su umma na hira da baba kasan cewa babu wutar nepa,jummai na daga palour tana karatun exams da text book..aje kayan aysha tayi gaban umma..menene kuma a ciki?..ban duba ba abdul ya ce na shigo dashi..jummai tayi chagal ta fito tare da warce ledar ta bude kayan ciye ciye ne su chocolate,buscuit sweet sai fruit irin su ayaba,lemu,kankana,apple da abar bar..baba yace oh Allah bai bamu fiya maza ba amma ya bamu sutukai masu kula damu kamar mu muka haife su..umma tace haka ne mallam duk wanda yayi hakuri a rayuwa sai kaga daga baya Allah ya azurta shi ta hanyan da bai zata ba...haka ne saratu Allah maku albarka baki daya ya kara rufa asiri..su jummai suka amsa amin baba..haka aka shiga ciye ciye har aka gama kowa yayi hanyar daki..Wayan jummai ya fara ringing uncle ta gani a rubuce saman scream din wayan..helo uncle ya gajiyan aiki?...babu gajiya ya jikin ki?...naji sauki..me kike ci haka naji bakin ki na motsi?...yaya abdul ne ya kawo mana kayan fruits dasu chocolate..nan kika fi auki ai wurin ciye ciyen..yasu umman?lafiya lau suka dama gobe zan je gidan hajiya...babu inda zaki sai kin gama exams sai son yawa ko tarewa baki yi ba a gidan miji amma sai shegen yawon tsiya ya kashe wayar shi...can ta matse maka dama haka kake daga abun arziki ka maida na tsiya ai gidan kune sai me daga ka hutar dani ba...aysha tace keda wa kuma..wa kika sani sister banda dan rainin hankalin nan raji...yau kuma jummai masoyin naki ne dan rainin hankali,ai hakuri ake yi kacokan auren kanta zalar hakuri nefa,dole sai wani ya dane zuciyar shi tsakaninku sai a zauna lafiya tun ba a kai ko ina ba kin fara mayar masa da martana..kada ki sake babu kyau..naji(asuba ta gari mrs  raji da mrs abdul)


Alhaji saddat ne yazo bayan sun gama gaisawa da iyayen allawiya ya nemi alfarman allawiya ta bishi su koma sabida zai yi tafiya zuwa maleysia sai ya shafe wata guda zai dawo yana so su tafi tare..maman allawiya tace gaskia a al'adance sai mace tayi kwana arba'in zata zaga gidan dangi ta gaida kowa da kowa sanan ayi shirin koma warta gidan miji tare da kayan gara da za ayi mata,don haka yayi hakuri ya tafi wutin aikin shi dai dai koda zai dawo an gama komi sai su wuce tare...baba yace kuma ya kamata ka kaita kano taga yan uwanka duk da wasu sun zo lokacin haihuwa amma ya kamata itama taje can din su santa..yace haka nayi shawara dama idan na dawo daga maleysia muje can kanon tare,yanzu babu matsala ta zauna din har in dawo sai mu wuce kano ga kayan abinci nan da kudi..godiya suka mashi.


Da suka kebi ya jaguli matarshi son ranshi..zanyi mising naki my heart desire,pls ki kula da kanki da mamata(rahma)..kada ka samu damuwa am all yours sweet fata na dai kai mana adalci ka ji tsoron Allah tare da tsare mutuncin ka a duk inda ka kasance..insha Allahu zan kiyaye,kaya sunyi ko akwai abunda kike bukata?..babu komi mijina Allah tsare min kai .amin makulin mota na hanun abubakar idan kina da bukatan fita anguwa sai ki kirashi ya kai ki, sai munyi waya sabida da safe jirgin mu zai tashi bye..bye bye  ya wuce

Haka rayuwa ke tafiya jummai da raji yau fasa gobe a shirya,duk bau da hakuri wani bai iya dane bacin ranshi daya taso mata tun tana masa shiru har ta fara mayar da martani..sai sun gama fadan su a waya ta fara kuka tana fadan data  san haka aure yake kullum cikin tashin hankali da bata yiba..wai cikin tana sonshi kenan ma take tausar zuciyarta da sun gama tayi mashi text na ban hakuri,na nuna tayi nadamar abubuwan da ta fada mashi na bacin rai..ta dalilin haka yaki zuwa weekend ma sabida ko da yazo baccin rai zai tarar duk da kewarta da yaji.Gashi har sun gama weac yau za suyi hutun sati uku su  fara neco.



Yanke shawara tayi da ta na zuwa gidan anty balki matar yayan su amina neman shawarwari yadda zata gyara tsakaninta da mijinta..dama suna shiri sosai da anty balki...text ta mashi na neman izinin fita..reply yayi a dawo lafiya,dreess properly and don't stay long..dadi taji a ranta tashirya cikin riga da zani na atamfa sharaton da hijab har kasa sai nikab data saka..umma zani gidan anty balki..a dawo lafiya tau..a daidaita ta tsayar zuwa bosso estate har kofar gidan ya sauke ta,already anty balki tasan da zuwanta,bayan ta sallame shi ta shiga..tunda ta bude gate ta fara jin kamshin turare mai dade na tashi har ta isa kofar palour tayi nocking..wata bufurwa yar kimanin shekaru goma sha uku ta bude mata kofar..tace anty balki na ciki?


Eh shigo..ai lumshe idanu jummai tayi sabida kamshin turaruka ne iri iri ya hade da sanyin AC ya bada wani kamshi na masamman...palour ne babba babu wasu tarkacen kaya daga set na kujeru sai kayan kallocan gefe kuma daga saman wani step bargo ne babba a ka shimfida a kasa aka jera trow pillows yadda kasan inda matan sarki ke hutawa.


Anty balki ta fito cikin karamin riga iya guiwa pink mai hanun vest,kanta yasha k'ananan kitso sai kamshi ke tashi a jikinta...sannu da zuwa maryam amarya yasu umma?..lafiya lau anty..yanzu sai kinyi hakuri mijina na ciki wanka zan masa na shirya shi ya fito sanan mu fara magana ..karima kawo mata abun motsa baki..yarinyar da aka kira da karima ta cika ma jummai gaba da drink da snacks ta koma inda take renon yara...jummai cikin ranta tace tab ashe yar iskan mata ce wanka kuma ayi ma namiji,a shirya shi,sanan ko kunya bata ji da wanan figagiyar riga ai dole su amina suce ta mallake masu dan uwa.


Jummai takai minti talatin zaune anty balki ta fito rungume da mijinta sai shagwaba take zuba masa haka matsar kwala..jummai sake baki tayi cikin nikab tana kallon ikon Allah..tace ina wuni yaya..lafiya lau amarya yau an tuna damo,yasu umma?lafiya lau suka..hanyar waje suka yi haka tayita zuba masa shagwaba jumma na leken su ta window taga anty balki ta zauna saman cinyar shi,yana zaune saman driver sit yace baby yanzu zan dawo ba dade wa zanyi ba kinji...naji take care of yrself..i will ta hade bakinshi da na hot kiss ta bashi sun kai minti biyar..yace i will miss u baby badan fitar nan ya zama dole ba da babu inda zani ko zaki shirya muje tare?  Kasan inada baku'wa ka dawo lafiya ina gaida su mami..zasu ji ja ga motar shi.


Ta dawo cikin gida sorry maryam idan yana gida bana da hidima sai nashi,bana da time na kowa sai nashi har sai ya fita koda bai bukatan komi ina nan tare dashi har sai ya fita...uhmmm sanu anty.



Maryam naji bayanin ki ta waya kuma naji dadi da kikayi shering matsalarki da ni atlest u wil learn one or two things a wuri na.


Da farko aure kacukan kanta ibada ce,kuma dole idan zaki gmyi ibada ki natsu ,ki mai da hankali, kiyi hakuri ,ki danne zuciyar ki,ki saukar da kanki domin cin ribar ibadan nan.


Bara na baki wani guntun labari kafin muyi aure soyaya muke kamar mu cinye junan mu da mijina,ni yar zuru ce,na taso cikin lovely  family,one big family,iyaye na ba masu arziki bane,rufin Asirin Allah ne,mahaifina primary schl teacher ne,mamata kuma cleaner ce a federal medical center birnin kebbi,kebbi state ,mun taso cikin gata,kulawa da wadata ban taba ganin iyayena sunyi koda musayar magana bace idan babana yace yes,ya zauno babu wanda ya isa yace no koda kuwa no din nan is the right thing..bani da wani buri lokacin da ya wuce nima nayi aure nayi rayuwa irin yadda naga iyayena suna yi cikin farin ciki da anashuwa,bayan nayi aure  ko sati ba ayi ba kullum sai munyi fad'a da mijina,in yita kuka ina hada kayana zan bar gida..sai dai ya rarasheni akan bazai sake ba,stil gobe ma the same thing fada,ke tun yana rarashina har ya fita batuna da mun fara ya tsalake ya barni naci kuka har nayi hakuri..ke har mukayi sati hudu babu abunda ya canza na zaunar dashi nace gaskiya ka sawake min domin shine kawai mafita na gaji da zama cikin bacin rai tun kafin mu samu haihuwa  diyan mu su taso suga irin zamar da muke yi..yace balkisu walahi bazan sake ki ba sabida ina sonki...haka muka ci gaba da zama har wata nace ya kai ni gida lokacin na fasa ma mama halin da nake ciki, kin san me ya kawo mana rashin jituwa?


Da farko da ya fara naman aure  na kullum sai yazo hira safe,rana,dare bamu da hira sai na yadda zamu rinka romancing junan mu idan munyi aure,yara nawa zamu haifa,sau nawa zamu rinka yin sex..bamu tsaya mun fahimci halayen juna ba, likes and dislikes nawa da likes and dislikes nashi ba,wani irin abu ke faranta masa rai,wani irin abu ke bak'anta masa rai,wani irin abinci yafi so,wane colour ne best colour nashi,wani irin kaya yafi so mace ta saka da sauran su,haka shima bai san duk wayan nan abubuwa ta bangare na ba...aka yi aure yau nace ina sha'awar cin indomie sai yace shi kuma shinkafa zai ci,mai makon ni na hakura da choice dina mubi nnashi sai nace lalai sai abunda nake so shi zai min kinga kuwa ban nemi zaman lafiya ba,choice namu bai taba zama daya ba..instead of a matsayina na mace wadda take kar kashin shi na sauke girman kai,nayi hakuri tare da bin ra'ayinshi koda hakan ya sab'a ma nawa ra'ayina abun ya fara isa na,na zauna nayi tunane shin dama haka aure yake?iyayen mu da sukakyi shekara da shekaru a gidan aure dama haka suka yi hakuri?ina fa son mijina yana sona menene ya kawo maga rashin ji tuwa...research na fara yi akan aure,tare da neman shawarwari na manyan mallamai mata  wa'yan da suka dade a gidan mazajensu sabida am new into the system...bayan na gama ne ya zauna na natsu na fahimci mijina da duk abinda yake so dama wa'yanda baya so,nasan dai ance zo mu zauna ko mu sab'a..iban ma wani abu ya shiga tsakani na dashi na rashin jituwa hakuri nake bashi cikin kwanciyar hankali koda ni  keda gaskiya har shima da kansa ya ne halina muna zama lafiya yanzu,idan ma laifi yayi min sai na bare ya gama yawon shi ya dawo gida zan ce masa idan ka samu time ina da magana dakai..nan zai ce balkisu ko zauna fadi maganar ki,sai nace abu kaza da kamin lokaci kaza banji dadin shi ba,kinga babu halin fada sai yace yi hakuri balkisu bazan sake ba final ya wuce.


Yanzu shekaran mu bakwai da aure,babu wanda ya fini sanin mijina hata uwar data haife shi,shi yasa nayi b'akin jini wurin yan uwan mijina,sabida yadda nake kula dashi tare da tarairayan shi.


An kira sallah muje zuwa sallah idan mun idar zan baki wasu hints na zaman aure.......













*LEEMA*✍🏻


*⚜BRILLIANT WRITER'S ASSO*...🖊


🌸🌸🌸🌸🌸🌸

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

*QURUCIYAR JUMMAI*

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

🌸🌸🌸🌸🌸🌸


*HALIMATU SADIYA MUHAMMAD*

        *LEEMA*✍🏻

*Edited by*;-

            *LEEMA*





*Dedicated to my lovely son"jafar abubukar tambuwal"*



*Readers kuna ba mai rai dariya walahi*🤣🤣🤣

*Masu magana a group da masu bina private naga tambayoyin ku kamar haka*;-


*Don Allah ke matar aure ce*?

*Kina  sayar da magunguna ne*?


*Menene ma'anar 'LEEMA'*?


*Hummm babban magana*🤔


*Halimatu sadiya dai ba matar aure bace mai niyya ce insha Allahu nan da k'an k'anin lokaci*


*Bana sayar da maganin komi,abinda mutane basu fahimta ba shine rubutu ba k'aramin aiki bane musamman idan kana son mutane su amfana  kuma sak'on da kake son isar wa ya isa ga al'umma  dole sai kayi reseach sosai,kamar yadda muka sha fada maku mu yan brilliant writer's bamu rubuta labari kara zube sai mun tabatar da ingancin labarin,garuruwan da zamu yi amfani dasu cikin labarin sai ka nemi mazauna garin ka samu information akan garin da wuraren dake cikin garin,so idan mutum ya kawo maka labari kai zaka natsu ka tantance menene da menene ya kamata na k'ara a cikin labarin nan wanda mutane zasu amfana dashi sai kayi research,menene da menene zan rage a labarin nan sabida rashin ingancin sa ko rashin amfaninshi ga al'umma another research(sabida haka rubutu na buk'atan natsuwa da bincike)in har da gaske sak'o mai amfani  kake son isar wa  ga al'umma,maganan sayar da magani bata taso ba yadda kuka gansu nima haka na nemo kuma na gansu na rubuta,ina fatan bayanin da nayi ya wadatar*


*ma'anar leema kuwa Ha/leema,kunga HA aka cire cikin haleema ya  bada leema,da fatan kun gamsu ,nagode sosai da kulawa,jazakallah*👏🏻





*65-66*



Bayan sunyi sallah,sun ci abinci tace bara na baki a gagauce sabida nasan duk inda yake ya kusa dawo wa gida..idan kuwa ya dawo am sorry to say bara ki samu kai na ba sai wani lokaci...babu komi anty ai kota nan nak'aru.


Allah da kanshi yace;mace ta gari ita ce mai kamewa,mai biyayya ga Allah,da kuma mijinta,kuma mi kiyaye duk wani hak'i na mijinta ida yana nan ,ya fita ko yayi tafiya...akwai ayoyi da hadisai da yawa da suke  bayana matsayin mace ta gari wurin Allah


manzon Allah(SAW)yace;Duniya wani d'an wuri ne na jin dad'i,amma mafi jin dad'in abin dake cikin duniya shine mace ta gari.


Haka kuma wani hadisi da ibni hibban ya rawaito daga Abi wak'as(RA)yace manzon Allah(SAW) yace;Wanda duk Allah ya bashi abu hudu a duniya,to wanan mutum Allah ya bashi jin dad'in  duniya baki d'aya,sune;-


Mace ta gari wacce in ka umurceta sai ta aikata abinda ka umurceta ba tare da ranka ya b'aci ba,idan kayi fushi sai ta rarasheka,in ka nemi hak'in auran ka sai tazo  a duk lokacin da kake so,idan kuma ka kalleta sai kayi farin ciki...shin maryam cikin wa'yan nan abubuwa da aka ambato wane daga ciki mijinki ya samu a gare ki?...cike da nadama ta girgiza kai babu anty.


Maryam nasan ke yarinya ce k'arama,amma tunda aka riga aka maki aure kin wuce wanan stage din na yaranta,ki nutsu,ki saurari abinda zan fad'a maki,don Allah ki wanke zuciyar ki,kiyi duba da nazari,kiyi tunane,ki auna shin abinda zan fad'a maki gaskiya ne domin mu gudu tare mu tsira tare.


Na farko juriya da hak'uri;a duk lokacin da mijinki ya bata maki,ko ya shiga wani hali na rashi,kiyi hakuri tare da jure wa.


Kiyaye sirrin mijinki,kada ki yadda ko iyayen ki susan abinda ke tsakanin ki da mijinki,idan ma sab'ani kuka samu,fada ne,rashin jituwa ko wani jarabta na ubangiji ya same ku,hakuri zaki yi kina kai kukanki ga mahalici,domin idan kika dubi halin da wata ke ciki a gidan mijinta sai ki gode ma Allah,kamar ni yanzu bani da abokin shawara daga littafai sai wayana,idan kina research zaki samu wata mai matsala irin naki,har ma wanda yafi naki kuma ta nan zaki samu maganin matsalar ki ba tare da kin fada ma kowa ba.


Kyautata ma miji;idan kina gyautata ma mijinki wajen ladabi da biyyaya, walahi ko kallonki yayi sai yaji farin ciki..ki kasance mai kwantar ma mijinki da hankali da kallamai masu taushi da laushi.

Ki kasance mai kiyaye lokacin jima'i;misali wani yana saduwa da matarsa a kullum sau uku,wani sau hudu,wani zai yi bayan magrib da bayan isha'i,sanan idan zai kwanta ya k'ara,wani yafi son yi da safe ko da rana ke wani ba sau daya a rana,ko a sati ko a wata,kowa da yanda halittar shi take,dan haka ki kasan she cikin shiri ko wane lokaci wanka ,gyara jikinki tsaf tare da fesa turaruka masu kamshi kada ki yadda mijinki ya tarar dake cikin kazanta no matter how aiki ya maki yawa ki fara da wanka,kici kwalliya tare da fesa turaruka ke koda wanki zaki yi sa kananan kaya a jikin yadda hankalin mijinki zai dauku zuwa gare ki...one more thing on no account zaki kwanta kamar matatta lokacin jima'i,duk irin kunya da kike da ita ki aje gefe,idan ma baki iya bane koya a wurin shi duk abunda ya maki kema yi masa da haka zaki iya,idan ma wayaye ne zai ce wance nafi son kimin kaza da kaza lokacin kwanciya..idan ma kina da buk'atan shi kada ki cuci kanki ki jira wai har sai lokacin da yake da buk'ata yi abubuwa da zasu ja hankalinshi ki gani nan take zai biya maki bukatan ki..kina gane wa ko maryam?eh anty.

Ado da kwaliya tirkashi inda aka baro matan mu na arewa kenan,kiga mace wai dunkunan da mijinta ya mata  sabbi bata sawa cikin gida sai za a wurin buki ko suna,habba yar uwa idan shi da ya maki bai gani ba wa kike so ya gani can wurin bukin ki samu lada?

Kin gani nan walahi idan aka min dunki,muna amsowa daga wurin tela ranar dashi zanyi kwaliyar dare koda na sallah ne kuwa kayan sai na fara sawa mijina ya gani ya yaba..kada lalaci da son jiki ya hana ki tashi da wuri ki gyara gidan ki,tashi tun da safe yi wanka kici kwaliya da duk irin kayan da kika san mijinki yafi so,daura breakfast,fara gyaran gida idan kin gama kin goge komi kunna turare ko wane iri kike dashi na kamshin dak'i(kada ki yadda ki rasa turare a gidan ki na jiki ko na kamshin d'aki)wanke toilet idan kina iyawa kulum,ko duk bayan kwana biyu ko duk sati,aman advicely tunda amarya ce kullum din yafi..idan mijinki ya tashi aje kunya jefe ja shi zuwa toilet yi mashi wanka tsaf,goge masa jiki ki shirya shi,shafa mashi mai mai kamshi da gyara fata(lotion)taje masa suman kai,idan bai tara suma shafa masa man gyaran kai mai kamshi da turaren jiki""yadda kika san zaki gyara jikin ki haka zaki gyara jikin mijinki domin ba a namiji k'aza mi sai kaxamar mace)idan ya gama break fast zai fita wurin aiki rakashi kina masa shagwaba,tare da nuna masa dumbin soyaya da kauna,kina binshi da adu'oi na tsari,idan kin tabata ya tafi text zaki tura masa na nuna kina missing nashi sosai,shima karan kanshi zai matsu bai dawo gida ba.

Kin gani nan shekarun mu bakwai da aure,yara na biu har yau har gobe nike ma mijina wanka ko muyi tare,nike shirya shi,nike bashi abinci da hanuna sai ya koshi,haka yara na kibar ganin suna da nanny,nike masu wanka,na shirya su muci abinci tare,idan kin gansu wurin nanny banda lafiya ko baban su na gida,lokacin da basu yi wayau ba tare muke kwana amma yanzu kam bai dace ba sabida sun fara wayau

Nike saya ma mijina turare,man shafawa da man gyaran kai,ke wasu agogo na maza wasu kayan sawa ko takalmi walahi ina saya mashi..daya gane da kanshi yake bani kudi ah balkisu abu kazan nan da kika saya min naji dadin shi ya kusa k'arewa ga kudi a sake sayowa...kinga duk haka wasu hanyoyi ne da mace zata bi ta samu soyaya da yaddan mijin ta before u know sai mutane su fara tunanen ai asiri kika yi ma miji musamman ma yan uwanshi wayanda basu san effort din da kikayi making wurin building a happy family ba sai rana tsaka a nemi rusa maku farin ciki da jin dadin da kuke ciki..dole ne ki basu hak'in su a matsayin su na yan uwanshi ki k'auna ce su,kyautata masu,girmama su tare da daraja su musamman ma iyayenshi ki dauke su tamkar iyayen da suka haife ki.

Another thing maganar fita bada izinin miji ba ko idan ma kin tambaya ya amince sai a wuce wuri..idan kin nuna gidan ku zaki ya amince walahi walahi ko makwabtan ku kika shiga  duk taku daya mala'iku na tsine maki har ki dawo gida,bare wayan'da ma basa tambaya kwata kwata,wasu ko za su tambaya sai an isa wurin da zaa sai ma ya kira ki a wance na dawo gida bakya nan,eh na tafi wuri kaza ne zunubi over kenan...ke ni ko kofar gidan nnan zanyi rakiya walahi sai nace wane zan raka ta  idan yace bai amince ba walahi bana zuwa..bale duk wanda yasan ni kuma yake zuwa gida na yasan bana rakiya daga ciki na maki sai anjima shikenan..ki duba ba a ce fa aljannah na karkashin kafar baba ko mama ba sai miji wanda bashi ya haifeki ba,bashi yayi wahalan renon kiba,bashi ya baki tarbiya ba rana tsaka kuka hadu ai kuwa kinga dole ki bashi wanan daraja da Allah ya bashi kodon samun aljannar nan.


Shawara ta karshe da zan iya baki shine banda cushe cushen magunguna a gabanki da sunan matsi,maryam am 100% sure ke cikakiyar duburwa ce baki bukatan wani matsi domin a matse kike ki dai rike tsarki da ruwan dumi sai sabulun da zaki hada na wanke gabanki dashi koda kina gidan mijinki don Allah kada ki yadda da cushe cushen magunguna koda haihuwa kikayi,ga sabulun tsarki abubuwan da zaki nema.

Sabulun zaitun

Ganyen magarya(busashe ko danye)

Man hulba

Turaren miski

Ki daka sabulun zaitun tare da ganyen magarya ki kwashe a rubber mai marfi ki zuba man hulba da turaren miski a ciki ki kwaba sosai sai ya hade,ki rinka diba kina wanke gaban ki sak'o da lungu ko wane lokaci;bafa yanzu nace kiyi amfani dashi ba sai bayan mijinki ya sadu dake..yana kashe radadi,yana wanke dattin dake cikin farjin mace,yana matse gaban mace ga kamshi da wurin zai rinka yi.


Ki rike yayan itatuwa(fruits) a kalla a rana ki samu ko wane irin fruit ne kisha.

Ina fata kin samu solution na matsalar ki cikin dan abunda na fada maki kuma ina fata zaki yi amfani da shawarwarin dana baki maryam? Insha Allahu anty na gano inda matsalar mu yake kuma na dauki alkawari kafin in tare a gidan shi sai na gyara komi...madallah maryam cikin dubara da jan hankali zaki ja hankalinshi ya warware maki komi..tau anty zan koma yamma tayi...nagode da ziyara ki gaida su umma...zasu yi sai wata rana..ok duk abunda ya shige maki duhu ina fata zaki neme ni?..insha Allah.


Haka jummai ta kama hanyar gida cike da tunane tunane ta inda zata fara gyara aurenta...umma tace sai yanzu?..eh walahi tana gaishe ki,ina aysha?..ta koma makaranta wai suna shirye shiryen fara jarabawa sai karshe shida zata dawo..ok tana shiga daki ta dauki waya ta kira mijinta,domin tsakani da Allah ta gaji da mashi text,haka text bazai yi solving problem nasu ba.


Hello my precious..heloo wake magana?...gaskiya ranta ya sosu kamar ta kashe wayan ta tuna da alkawarin data dauka..is yr darling wife mrs raji..uhm sai yanzu kika ga daman dawowa?..Allah sarki uncle ko gaisawa baka bati munyi ba,nasan nayi maka laifi amma ka yafe min hakan ba zata sake faruwa ba..sai yaji jikinshi yayi sanyi,sorry baby naga kin jima da fita ne..haba dear ka dena bani hakuri nina maka laifi ,ina fatan ka yafe min..baby kenan amarya bata laifi ai ko kin kashe dan masu gida..fari tayi da ido tare da k'ara kashe murya ina isa uncle,ya gajiyan aiki,kaci abinci kuwa?

Aiki gashi nan muna fama tun breakfast da nayi har yanzu banci komi ba duk laifin ki ne da muna tare nasan bara ki barni da yunwa ba..sorry my husband ka daina zama da yunwa hakan na iya janyo maka matsala,kuma ai sautmra kadan mu cigaba da rayuwa under the same roof so kada ka tadda hankalinka my preciou..haka ne baby nayi missing everything about u..uncle son kai ko?gaskiya na fika ba kai bane kaki zuwa weekend tace cikin shagwaba kamar zaymta yi kuka...no baby kafmda kiyi kuka i promise u hakan bara ta sake faruwa ba zan rinka zuwa every weekend..wow thats my man now tell me wane irin abinci ake baku a office kullum?...eh tau break fast normally tea with egg and bread ne,lunch rice with stew,wata rana with beans ko jellof rice..kuma ni normally nafi son yin break fast da kunun koko ko na gumba,...ni kuma nafi son tea walahi,kuma in shekara cin shinkafa bai b'ata min rai.....banbancin ra ayi kenna ni shinkafa  kwata kwata bai dame ni ba nafi son na ci shi maybe once in a week haka,amma kinga doya duk yadda aka sarafa shi ina sonshi...uncle bana k'aunar doya a rayuwata...lalai akwai aiki..dinner dama mu ke saya kuma alhamdulilah dama bana cin heavy foos da dare nafi son ko indomie,macaroni,supergetti wata rana ma coffe.


Uhmm kennan baka cin tuwo kwata kwata?...ina son tuwo mana sosai amma da rana kinga tuwon semovita,amala sai sakwara nake so...amma tuwon masara,shinkafa,dawa da sauran su bana jin dadin su ko don masu yi basa yin shi yadda nake sone oho....ni kuma nafi son na shinkafa dana masara,domin anything doya bana so shi...yaya kake son tuwon ne?kinga na shinkafa bana sonshi da mugun karfin nan da akeyi a sa gari ciki yayi wani karfi,haka na masara da dawa nafi sonshi laba laba amma ita hajiya sai tayi abu da mugun karfi shi yasa ya fita raina har na bar ci,haka ma shinkafi before it use to be my best food amma zuwa na gidan hajia nabar cin shinkafa,sai kiga ta dafa ya dawo sosai kamar za ayi tuwo dashi,nafi son half done...ok drink ba wane kafi so?..ke wai yaushe kika zama yar jarida ne ban sani ba?...my dear laifi ne dan nasan abubuwan da mijina yafi so da wayan da baya so?...ba laifi bane baby,gaskiya nafi son Exotic,bayan shi ban shan wane drink,idan ma ban same shi ba,nafi da son fruid salad....tab kaga ni kuwa ko wane irin drink ina sha...tau zan aje maki ai kiyi ta fama dashi.


Yanzu ke wane irin abubu wa ne suka fi burgeki a jikin namiji tsakani da Allah baby?...gaskiya ina son namiji dogo,b'aki,mai k'uzari da zafin nama,mai sanyin hali,mai tsafta,kula da addini da hak'in iyalanshi,mai fara'a son mutane,gaskiya da amana da sauransu...kai baby sauran basu da suna ne?..suna da amma yawa ke gare su...gashi ni fari ne,ina da fad'a,bana da yawan fara'a da son mutane ya kenan baby?....uncle ai ba komi ne mutum yake nema kuma ya samu duka ba dan haka alhamdulilah na gode ma Allah da ya bani kai a matsayin miji...ni kuma abubuwan da nafi so a jiki mace shine fara,doguwa,mai manyan boobs,manyan idanu,yalqar gashin kai,wadda ta iya soyaya da tarairayar miji a shimfid'a,mai tsafta da iya kwaliya,iya girki,hakuri da juriya,ibada,ladabi,biyaya,sanan ya kamata,mai bin umurni na,son mutane da kyautata wa,dama bana son mai zurfin ililmin boko sabida inada mugun kishi gara tun yanzu kisa a ranki bara kici gaba da karatu ba...babu komi uncle duk abinda ya sami bawa dama can muk'adari ne daga ubangiji gashi niba fara ba,banda manyan boobs,banda manyan idanu da yalwar gashi,ban iya tarairayan miji ba sai ya kenan?rashin abubuwan nan na iya sa ka sake wani aure nan gaba idan ka samu mai wayan nan abubuwa?.....baby kenan maganan boobs,farin fata da wani halita na jikin mace bashi zai sa na k'ara aure ba nan gaba,ai k'arin aure na  da rashin k'arin aure na yana gare ki,ita depends on yada zaman mu ya kasance nan gaba,so ban maki alkawarin cewa bazan kara aure ba sai abunda Allah yayi..kaman zata yi kuka tace tau uncle nagode..kada ki tada hankalinki mana baby magana ce ta gaskiya..tau i love u ...love u to sai na kira anjima..ok bye.


Oh ni maryam wanan shi ake kira da individual differencies,yanzu inda ban bugi cikin shi naji wayan nan abubuwa ba da haka zamu ta rayuwa ciki rashin sani tare da ganin laifin juna,now tunda na san komi saura na tsara yadda abubuwa zasu tafi normal.


Da dare ya sake kiranta suka sha hiran soyaya,haka tayita bugun cikin shi tana jin ra'ayinshi,da abubuwan da baya so,da kuma wayan da yafi so,tama cikin siyasa tana fada mashi irin wayanda take ao da wayanda bata so(asuba ta gari mrs raji)..




da safe bayan ta gama gyaran gida,aysha ta wuce schl,baba ya tafi kasuwa,ya rage daga ita sai umma..umma zan shiga gidan nafisa..a dawo lafiya..daki ta koma ta kirashi a waya bai dauka ba"tace maybe aiki ya masa yawa ne a office"text tayi na neman izinin shiga gidan nafisa..can wayanta yayi kara reply ya mata a dawo lafiya..umma tace ashe baki nafi ba?...eh umma na fada mashi ne tukun.


Bayan sun gaisa da nafisa tace ina allawiya?...bara na kirata a waya dan ban shiga gidan ba..hello ki same ni gidan nafisa ta kashe wayan...zuwa can allawiya ta shigo.


Kamar yada na fada maku a baya zamu fara da had'in k'arin ni'ima da gyaran jiki,wa y'anda zan hada a gaban ku,wasu kuma na maku bayanin yadda zaku hadaku fara amfani dasu....jummai yanzu saura wata guda da sati biu bukin ki,ke kuma allawiya saura sati uku ki koma gidan ki...jummai baki buk'atan komi na matsi sai tsarki da tun farko na fada maki kina yi da ruwan dumi,zamu fara da had'in k'arin ni'ima sabida shi gyaran jiki sati guda ma ya ishemu ayi wanan bai da matsala.

zan baku masu sauk'in hadawa,masu inganci da saurin saukar da ni'ima...shan zuma mai kyau kullum da safe babban cokali kafin ki karya da kuma kafin ki kwanta barki,yadda kika san zuma nada zak'i haka za kiyi zak'i....ki samu kwai,ki yan yanka tumatur sosai da farar albasa sai maggi da gishiri ki soyata ruwa ruwa da man zaitun,kicin tun da safe kamin ki karya...

danyar gyada a wanke ta tas a jik'a a markad'a,a tace a zuba zum,ko mazarkwaila ko sugar kisha kiga abun mamaki..

Ruwan dafafen zogale ki zuba zuma ko sugar a ciki kisha kiga abun mamaki...

kankana,apple,ayaba manya guda uku,ki yanyanka ki wanke tare da yin blending nasu a zuba zuma da madara ta ruwa a shanye,idan babu blender a yan yanka ayi amfani dashi haka...wa'yan nan had'e had'e hadda mazajenku kuna iya ba domin karin armashin abun...

za a yi blending kankana a zuba garin rid'i ciki,madara da zuma a sha har da mijinki ma ki bashi.

Ruwan kwakwa,madara peak,zuma da rid'i,a hade wuri daya ana sha yana k'ara ni'ima sosai da sosai..

Kanunfari,zuma,garin ridi,nonon shanu mara tsami..dafa kanumfari,idan ya dahu a sauke sai a zuba garin ridi da nonon shanu a aje a fredge ko a saka kankara a zuba zuma asha..

kankana,cucumber,tumatur,dabino a markada a blendera zuba zuma da mazar kwaila asha.zuma a hada da garin habbatus sauda da man zaitun ana sha babban cokali safe da yamma..

kuna iya jik'a kanumfari ya jik'u ana sha ana tsarki dashu yana kara ni'ima nan da nan...

A jik'a lipton da ruwa kadan a fasa kwai danye a ciki a zuba zuma ciki kuna iya zuba madara sabida karnin shi a kad'a a shanye,sha yanzu magani yanzu..

ku yawai ta cikn zogale,rake,gwanda,ayaba,kankana,dabino,kwakwa,abarba,apple da sauran yayan itatuwa.


Ku fara da wayan nan har zuwa wani sati duk yada kuka ji ajikinku kowa zata bani labari..ok nafisa sai kin jimu.......









*LEEMA*✍🏻


*⚜BRILLIANT WRITER'S ASSO..*🖊


🌸🌸🌸🌸🌸🌸

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

*QURUCIYAR JUMMAI*

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

🌸🌸🌸🌸🌸🌸


*HALIMATU SADIYA MUHAMMAD*

        *LEEMA*✍🏻




*67-68*




Haka suka ci gaba da amfani da had'e had'en da nafisa ta hada masu,kuma ta na kan waya da mijinta kullum suna k'ara fahintar juna,idan ma credit ne bata dashi da yaji shiru zai tura mata kudi...Ranan suna waya ya ce ya kamata  ranar friday idan yazo suje ya bud'e mata bank account,tace Allah kawo shi lafiya.


Umma zaune suna magana da baba akan  kayan d'aki da gara da zasu ma jummai gashi basu da komi,kuma yan'wa ba masu yi bane..baba yace zai je gida dole ya sayar da gonar shi na gado su ga abunda Allah zai yi..umma tace gaskiya ya kamata ga lokaci na tafiya kwata kwata wata guda ya rage da yan kwana ki....aysha sun fara exams na shiga 300level bata da lokacin zama sai karatu dole abdulrahim ya d'aga mata k'afa sanin yanayin karatun nasu.


Allawiya yanzu hankalinta ya kwanta sosai ta mai da hankalin gurin gyaran jikinta kuma tana kula da baby rahma sosai,iyayenta kuma na kokarin had'a mata kayan gara da zata koma gidan miji dashi.


Yau friday raji zai zo weekend,gidan nafisa ta shiga aka mashi yam ball   da cabbage sauce,sai zobo drink da yaji cucumber,ginger da pineapple..wanan shawarar nafisa ne,wurin nafisa ta amshi manyan food flask ta zuba ta kwasa zuwa gida..wanka tayi tare da cin kwaliya cikin material din da allawiya ta d'inka masu lokacin haihuwa...haka ta gaji da jira shiru, ta kira shi bai dauka ba...tace maybe aiki ne ya masa yawa...bai iso ba sai bayan la'asar,waya  ya mata akan ta same shi gidan hajiya a gajiye ya iso..kwaliya ta k'ara yi ta saka babban hijab da nik'ab,bayan ta sallami umma, tabi hanyar baya zuwa gidan kasan cewa bai da wani dogon tazara da gidan su.


Koda ta isa hajia bata gida,dole d'akin shi ta kwankwasa..yes come in..a hankali ta tura kofa.yana kwance saman matras yayi d'ai d'ai, da dukan alamu a gajiye yake,vest da boxer ne a jikin shi..aje kayan abincin tayi,ta cire hijab da nik'ab din..masha Allah yace a cikin zuciyar shi,kayan ya amshi jikinta ne ba k'arya,kanta ba d'an kwali suman kanta yasha gyara da mayuka kala kala masu d'ad'in kamshi..a hankali ta tako zuwa saman matras din ta daura kanta saman chest nashi tare da rungume shi sosai..i miss u alot my darling husband...kasa magana yayi sabida mamaki da ya cika shi...ya aiki,ka iso lafiya?....lafiya lau baby yace cike da kasala sai shak'ar kamshin jikin yake yi..k'ara rungumota yayi ta kwanta da kyau  saman jikin shi bakinta ya laluba ya fara kissing nata,tana kissing nashi back rud'ewa yayi ya fara romancing nata a gagauce,duk abubuwan da ya mata itama tana mai da martani duk ya fita hayacin shi yana neman tub'eta,rik'e rigarta tayi da karfi..haba baby bakya jin tausayi na wata nawa da auren mu ban taba neman hak'i na ba sai yanzu amma kina so ki hana ni?....uncle nafi ka son na baka hak'in ka amma a gidan mu  na aure ba nan ba uncle kayi hakuri..na fahimce ki yanzu abu guda nake so kiyi min zanji dama dama..ok uncle..gaban shi ya nuna mata(penis)  sucking nashi za kiyi....cikin ranta tace na jawo ma kai na wahala ina ni ina sa baki a gaban namiji inda k'azanta da najasa ke fito wa,kamar tayi mashi musu amma data tuna da irin ladar da zafa samu sai ta amince....baby ko bara ki iya bane?...cikin jin kunya tace ban san yadda zanyi bane uncle...u mean baki iya sucking ba?..eh tace a takaice..nan ya mata bayani,  daure wa ta  yi ta fara tun yana lumshe idanu har ya fara sambatu yana ihu tare da k'ara jawo ta yana romancing nata haka suka faranta ma junan su rai ba tare da yayi ji'mai da ita ba(sex).


Yace muje muyi wanka baby magrib ya gabato...uncle ka fara yi dai,idan ka fito zan shiga...haka ya shige toilet gyara matras din ta k'ara yi taga rum freshener a can gefe ta feshe dakin dashi,kafin ya fito ta dauko jalabiya brown cikin kayanshi da boxer ta feshe su da turare ta aje saman matras....yana fitowa ta amshi k'aramin towel dake hanunshi ta goge masa jiki,talafo habar ta yayi baby u really try Allah maki albarka..amin uncle..yi serving dina kafin ki shiga wanka yunwa nake ji sosai...yam ball ta zuba mashi ta zuba cabbage sauce a gefe...a gagauce tayi wankan tsarki sabida tana so tayi feeding nashi da kanta,cikin ranta tace wai ashe haka aure keda dad'i?tun ma bamu koma gidan mu ba kenan ina ga daga ni sai uncle d'ina wow i can't wait,dole na aje kunya gefe na kula da mijina da dukan alamu mab'uka ci ne sosai...koda ta fito lokacin ya zauna zai fara cin abinci..wait uncle ni zanyi feeding naka..hurry up pls na matsu ban ci ba tun break fast fa!..sorry dear cikin hanzari ta mai da kayanta ta zauna..da hannunta take bashi yana ci yana santi har ya k'oshi ta tsiyaya mashi zobo drink ya sha sosai kuma ya yaba da k'okarinta....wanke baki yayi ya wuce masallaci,zobo kawai tasha tayi alwala ta gabatar da sallah sai da yayi isha'i ya dawo...sannu da zuwa tayi mashi..uncle wai ina hajiya?...hahaha koda kika shigo bata dade da fita ba kuma naji dawowanta lokacin munyi busy baby..yanzu muje ki gaisheta na maida ki gida...bayan sun gaisa da hajiya,suka fara hira tun bata saki jiki ba har ta sake ana hiran da ita...can hajia tace dare yayi fa ka maidata gida mana ko nan zata kwana?hajia kada kisa umma ta aiko mun da samaci cewar jummai,ai mijinki ne babu abunda zata yi maki...mik'ewa yayi muje ko..tau sai da safe hajia mun gode ...a hanya yace baby ya kamata kiyi min list na abubuwan da kike da bukata asa a lefe...uncle ni banda mattsala duk abunda kasa inaso...a'a baby duk da nasan choice naki amma kema hakk'in ki ne  kuma under wears ai ban san size naki ba...tau zan rubuta...u have to make it snappy fa dashi zan wuce...akwai matar aboki na dake lagos zan bata kudi a sayi wasu kaya ki can saura kuma xan tura kudi kano ne...tau uncle..ki gaida su umma sai na shigo da safe..ok sweet dreams.



Baba kam har yayi bacci,umma na zaune tana jiran dawo wan auta jummai...ke sai yanzu kika ga daman dawo wa yar dad'i mijin?shiru tayi wuce mazza ki kwanta ba ana maki hanunka mai sanda kin kasa gane wa ba,walahi namiji ne dai wayau zai maki ya d'irka maki ciki...dariya ya kwace ma jummai amma ta kunshe baki,kai umma hakan ma bazai faru ba insha Allahu..yayi kyau sai da safe,tau umma...haka ta kwana  cike da kewar mijinta.


Tunda asuba bayan ta idar da sallah ta gyara gidan ta dama kunun koko ta zuba ma su umma nasu ita da baba,aysha tasha nata ta kama hanyar zuwa wurin exams..Baba yace jummai zuwa gobe zanje can mahuta wurin yan uwana ko akwai wani abu da zasu iya mun game da maganan kayan dazamu saya na d'aki da kuma na gara,idan ma ban samo ba zan sayar da gonata na gado  azo a fara sayaya lokaci na tafiya... baba basai kun matsa ma kanku ba duk abunda Allah ya hure maka ayi min Allah sa albarka.amin maryam...haka suka ta hira har raji ya shigo cikin shigar k'ana nan kaya  yayi kyau barakallah,cikin girmama wa ya gaisa dasu umma..yana palour zaune ta shigo da  jug na koko,plate na k'osai sai cup da spoon....har k'asa ta duk'a ina kwana uncle?ya shafi kanta lafiya lau baby kin tashi lafiya?....lafiya lau....kamar kin san banyi break fast ba kuwa..kokon ta tsiyaya mashi a cup,ta zuba sugar da powder milk ta mik'a mashi...jazakallahu fil jannah my lovely wife..amin my lovely husband.


Yana sha suna hira har ya gama yayi hamdallah,gaskiya baby kina shagwaba ni fa da kayan dadi!kai uncle is my duty na kula da kai so ba shagwaba ka nake yi ba aiki na ne..Allah maki albarka amin amin.


Amh dama maganar kayan daki na riga na gyara palour an sa kujeru da kayan kallo so d'aku na kawai za a gyara maki  sabida nan zaki fara zama har muga abun da Allah zai yi sai ki koma abuja ko?..tau uncle zan ma su umma magana...gobe da safe zan wuce,yaushe zaku fara neco?..next week wednesday,ok nama muktar magana ranar Monday zai kai ki bank ku bude accnt a first bank,savings accnt zaki bud'e fa,ko akwai abunda kike da buk'ata,?a'a...ok zani kuta anjima tare da hajia anyi rasuwa sai da dare dai zan shigo...uncle zanje tace cikin shagwaba..No baki tare ba fa baby bana son yawan yawo..shike nan Allah jikan shi da rahama..amin baby,har waje ta rakashi da yake da bike yazo,motar na gida.


Umma tayi ma bayanin abunda raji yace game da kayan d'aki..d'an albarka,Allah mashibsakaya da gidan aljana amin.


Da dare suka zauna da aysha suka yi list din irin kayan  da take so a saka a cikin lefe...kai sister sunyi yawa fa..ai haka ake yi kinga idan ma sunyi yawa can wa yanda zai aika zasu rage kayan ne...tau shike nan.


Da dare da ya shigo zobo kawai ta bashi don yace bai jin yunwa,haka suka sha hiran su na soyaya,ta bashi list  din..kai baby ai sunyi k'adan kayan..ah uncle ina cewa ma sunyi yawa...No baby ai right naki ne insha Allah zanyi kokari..Allah k'ara bud'i na alheri.amin sai munyi waya kennan dan bazan shigo ba da safe,ranar monday ki shirya fa da wuri,..hugging nashi tayi Allah tsare ya kare ka a duk inda kake...amin baby light kiss ya bata a lips nata sabida baya son jawo ma kanshi aiki da daren nan haka suka rabo cikin shauk'in juna.




Haka ta kwana cikie da kewar mijinta,ranar sunday tunda safe baba ya wuce mahuta kwana biu yayi suka had'o shi da buhun masara,buhun gero,buhun dawa,buhun shinkafa biu shashara...shawara ya yanke akan ya sayar ya kunsa kudin shi ya dawo gida ya sayi wasu tunda bai iya dauko su daga can,daya sayar kwata kwata dubu ashirin ya tashi dasu,dole ya had'da ba babban gonan shi na gado da aka saya dubu talatin,duk kudin sun kama dubu hamsin,haka baba ya dawo gida cike da takaici.........








*LEEMA*✍🏻


*⚜BRILLIANT WRITER'S ASSO..*🖊


🌸🌸🌸🌸🌸🌸

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

*QURUCIYAR JUMMAI*

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

🌸🌸🌸🌸🌸🌸


*HALIMATU SADIYA MUHAMMAD*

     *LEEMA*✍🏻





*Wanan shafin naku ne member's na"HAUSA NOVEL'S ONLY"Group*


*Kuna a birnin heart d'ina masoyya na hak'ik'a*;-


*maimunat S kole*


*Hauea Ado Ahmed*


*Ummiabdallah*


 Da ma sauran member's na 'HAUSA NOVELS ONLY"group  kuna rai na soyayar ku a gare ni bata fad'uwa sai fatan Allah ya bar mu tare ya k'ara soyaya da aminci,amin.🤝🏻




*Daga taskarrrrr marubutan muuuu;-*


*kada kubari a baku labari brilliant writer's sun sake dawo maku da wasu zaffafan littafai wanda shahararun marubutan nan kamar haka suka kawo maku*;_

*Rubutacciyar Al'amari by jamila musa(meelat)*

      *&*

*Ummu affan*✍🏻


*Dace da juna by Saleehat*✍🏻


*Kishiyata by maryam hassan muhammad(little)*✍🏻

*musha karatu lafiya*📚


*Nida ya Moha by Ramlat ar manga"real mai dambu zuciyar meelat musa*


*69-70*




Haka baba ya dawo rai ba dad'i,shawara umma ta bashi da a  aje kud'in cikin account na jummai zuwa nan gaba idan an samu k'ari,idan ma ba a samu ba su tatalashi haka nan ko yar katifa so saya mata....haka kuwa a kayi jummai takai kudin bank.



Su jummai an fara neco sosai kai ya dau zafi,kullum ckin karatu take,bata samun kiran mijin ta akai akai kamar lokacin baya,sai shi in aiki ya masa sauk'i ya kirata,lokaci sai tafi yake yi ta bangare biyu'n shirye shirye ya kankama na bukin auren jummai.


Aysha kam ta gama exams tana ci gaba da zuwa koyon aiki a wani private lab"" ganisol laboratory "" dake k'asan layin su,soyaya tsakaninta da abdul sai abunda yayi gama..ta b'an garen yan uwanshi kuwa kowa yasan labarin  aysha sun matsu bata shigo cikin su ba sabida natsuwan ta.


Allawiya ansha gyarana jiki har an gaji,sabida anty balki taba jummai shawara da kada a fara mata yanzu ta bari har ta gama exams,ta samu natsuwa hankalinta ya kwanta,babu inda take zuwa sai a fara gyaran fata da sauransu,amma taci gaba da amfani da had'e had'en da aka mata na k'arin ni'ima....Allawiya taso kwarai alhaji sid ya bari a gama auren jummai sai ta koma gida,ya nuna rashin amince wa sabida yayi missing nata sosai,musamman yadda yaga ta k'ara kyau,tayi fresh komi ya k'ara cika,ya matsu basu koma gidan su ba.


Ranar asabar da yamma bayan jummai ta dawo daga schl wurin rubuta exams aka shirye Allawiya sosai tasha lale(zanen flower)na bak'i da jan lale,ga guiguyayen kan nan yasha mayukan gargajiya na tadda suma ya k'ara bak'i,tsayi da shek'i aka yarfa mata kitsun ta kanana gwanin sha'awa...amina ta mata light make up tayi kyau sosai domin yanzu jummai ta hana ta shafe shafen nan na mayukan bleaching..mai na musamman anty balki ta had'a masu na gyaran fata dashi take amfani yanzu.

Mota biyu alhaji saddat ya aiki dashi guda na kwasan kayan gara,guda na daukar mutane dama daga umma,jummai,amina sai allawiya..already ya sa an share gidan an gyara..da suka isa umma ta kara mata nafisa sosai mai ratsa jiki tayi masu sallama...jummai da amina suka k'ara gyara gidan yayi tsaf dashi kamar na wata sabuwar amarya shawar wari suka bata suka suka kama gaban su...da dare wanka ta k'ra yi ta sa wasu fitinanun kayan bacci,bayan ta k'ra turare gidan tayi ma baby rahma wanka ta aje ta cikin bed nata sai bacci....da sallama ya shigo ta tarbeshi da fara'a(abunda bata taba yiba kenan da can)kaji biu ya sayo da hollandia yuoghut,suka ci suka sha sai hamdallah...ruwan wanka ta had'a mashi yayi wanka ta fitar mashi da jalabiya milk colour..bayan ya shirya kamar maye ya fara laluban ta haka sula faranta ma juna rai cikin natsuwa  basu runtsa ba cikin daren nan..sai da akayi kiran sallah sukayi wanka,lokacin baby rahma ta tashi sai tsala kuka take  yi,da sauri ta fito daga toilet ta amshe ta,pampers ta fara cire mata tayi mata tsarki da ruwa masu dumi ta zauna cikin natsuwa tana shayar da ita...haka ya fito daga wamka ya same su gwanin sha'awa...murmushi yayi Allah maki albarka allawiya ban taba samun natsuwa dake ba irin jiya,fatana Allah sa farin ciki ya d'aure  a cikin gidana,ya bani ikon kula daku...amin mijin ina mai nan afuwar ka akan abubuwan da suka faru a baya laifina ne,nice ban baka kulawa yadda ya kamata ba amma insha Allah hakan ba zata sake faruwa ba...haba my life nima da laifin nawa tunda ke yarinya ce kina ta aikata abubuwa cikin rashin sani amma ban lurashe ki ba na saka maki idanu muna ta kwasan zunubai nima ki yafe min matata...babu komi ya wuce Allah bar mu tare amin,na tafi masallaci..data gama shayar da ita ta aje ta itama ta kabarta  sallah....haka rayuwa mai dad'i ya kasance a gidan allawiya da mijinta tana kokari sosai qurin faranta masa,kuma tana kulla da yar ta iya gwarwado,shima yana kokarin sauke duk wani hakk'i nata da Allah ya d'aura mai.



Ta ban garen raji kuwa duk wani abu da ake buk'ata na kayan lefe da kayan lale duk ya h'ada..matan abokin shi dake lagos ya tura ma kudi aka sayi lesuka yan uban su kala goma,material kala biyar sai takalma da jakuna kala goma da akwati purple mai ratsin fari(best colour nashi fara jummai kuma purple)aka aiko mashi da kayan abuja...na kano kuma tare suka je da antyn shi dake kuta dama busineas dinta kenan idan za ayi aure a bata contract na had'o kayan lefe,tado suje tare da jummai ta zab'i abunda take so da kanta, ba da raji ba..amma jummai na exams.



Tamfofi daga manya zuwa k'anana kala goma,shadda biyar,hijabai kala goma,gyale kala shida..bai so a sayi gyale ba anty tace kada ya kuskura yama diyar mutane kulle sabida wani dalili nashi na banza wai kishi,ai ko manyan mallamai yanzu matan su na saka gyale zuwa programs,gidan buki ko cikin gida tana iya rolling gyale tai masa kwaliya.


Vest da half vest kala goma,breziar kala goma sha biu,under wear skirt kala goma sha biyar,skin tight kala goma,slepping dress kala goma,jalabiya kala biyar,english wears kala biyar,darduma kala biyu,sai tarkacen kayan make up,su sark'a yan kunne,da yan hannu,da kayan man shafawa,sabulai, da sauran tarkace..haka suka dawo lefe ya kamalu a abuja suka tsaya ta shirye kayan cikin akwatuna dole hand  bags da takalma cikin ghana most go aka zuwa akwatuna sun cika..ita ta wuto da kayan zuwa minna gidan hajia sabida bazai samu zuwa ba sai satin buki..


Waya yayi da abokin shi muktar sabida ya dauk'i su muhamamd da bello(abokan nura)aje a sauke kayan da yayi order a gyara palour..koda suka isa motar kaya na jiransu a kofar gida,gate suka bud'e aka shiga da kayan ,muktar na bada order yada za'a yi arranging kayan...royal chairs ne  purple and white set guda aka jera a babban palour'n,sai center carpet the same colour da cen ter table nashi..babban plasma tv ne na company LG aka aza saman tv stand,sai decodar na DSTV da Manyan home theater,aka aza manyan frame guda uku na ayatul kur'siyu,falaqi da nas palour'n ya tsaru gaskiya..dama goga raji ya bada order kada a sa curtains sai ranar da zaa kawo amarya.


Su jummai an k'are exams sai fatan samun sakama ko mai kyau, haka ta rabu da friends nata wayanda akayi zaman mutunci tana mai cike da kewar su""da yake federal schl ne"most of the students ba yan gari bane daga other state suka zo karatu,d'a d'aiku ne yan gari kuma sun mata alkawarin zuwa wurin bukinta idan Allah ya yarda,sabida tun tana b'oye tana da aure har suka gane dalili kuwa bakin amina bai da linzami..jummai taso zuwa senfort walima da za a gabatar nasu a schl din mijinta ya nuna rashin amince warshi,haka ta hak'ura.


Buki saura sati biu hankalin baba ya tashi kwarai da gaske bai samu talafu wurin kowa ba ga lokaci na tafiya..umma ta bashi shawara da tunda d'akuna biu ke gidan jummai cikin dubu hamsin din nan a saya mata gado d'aya d'ayan dakin kuma a saka mata katifa.


Haka ko akayi jummai taje bank ta ciro kudin,maman allawiya tace ga shawara mai zai hana  muje gidan dailu dilaliya ana samun kaya masu kyau wa'yanda basu sha jiki ba mu saya mata gado can?...umma tace tau muje mu duba.


Da yamma suka shirya sai gidan dailu dilaliya,koda suka isa an kawo mata wani set na italy'n bed wai mai shi aure da wata uku miji ya saketa yanzu kudi suke so ta koma makaranta...gadon sabo ne gaskiya da dressing mirror nashi,wordrop da site drower..umma tace nawa soka ce ,dailu tace gaskiya dubu d'ari suka ce..maman allawiya tace haba dailu an zama d'aya fa gaskiya dubh arba'in zamu biya...uhmm kun so kanku da yawa ai ko su dubu dari biyu da hamsin suka saya dan suna bukatan kudi ne tace a sayar haka....umma tace a taimaka mu bada dubu hamsin walahi shike nan ma a hanuna ko mi bamu saya bafa na kayan aure.


Tau maman aysha bazan k'ita taku ba amma bara na kira yarinyar kuji ta bakinta..ai ba wai mun karyata ki bane abunda muke dashi kenan.


Yanzu dai bara na kira taa waya idan ta amince banda matsala,akayi dialing number ta dauka,dailu tai mata bayani...gaskiya bai baru haka ba ina laifin dubu tamanin?maman allawiya ta amshi wayan baiwar Allah ki taimaka mana mu rufa ma junan mu asiri,kina sun kudi muna son kaya ko ba haka bane,gaskiya idan ya maku dubu saba'in ku biya domin idan kun duba kayan nan babu abunda sukayi fa kuma ko a saba'in din na fadi sosai....haka ne amma kiji tausayin mu ki kara ragewa walahi dubu hamsin nazo dashi"cewar umma"

Mama kun so kanku da yawa idan mai yi maku saba'in ba kawai mu bar shi,babu komi yarinya mun amince ama yanzu hamsin zamu bayar zuwa gobe a ciko saura...shike nan Allah sanya masu albarka don Allah ku cika alkawari mama...ai ba za ma a dauki kaya ba sai an cika kudi cewar umma.


Dubu hamsin suka ba dailu akan ta adana masu kayan har su tashi dauka...tace nata kason fa..maman allawiya tace nayi maki alkawarin dubu biyu....a hanya umma tace shin wai ke ina zamu samu cikon dubu ashirin?kada ki damu maman aysha Allah na sane damu insha Allahu kafin gobe zai bude hanya na alheri...haka suka rabu......da suka dawo ne aysha tace umma hajia tazo tayi ta jiranki baki dawo ba tabar sak'o a fada maki gobe za a  kawo lefe...Allah kai mu kawai tace domin hankalinta baya jikinta komi ya daburce mata sabida idan baba yaji labarin gado kawai ta saya da dubu hamsin ran sa sai yayi mugun baci ko katifa ba a saya ba....raji ya kira jummai cewa za a kawo lefe gobe thursday  shi sai wani sati zai shigo....bayan sun gama waya take fada ma allawiya batun kawo lefe,tace sai ta shigo...ta kira amina kuma ta fad'a mata,yanzu mai ya kamata ayi na masu kawo kaya?


Jummai tace dama ana yin wani abune ba tukuici ake bayar wa ba?....ah besty yanzu ai an bar bada tukuici kaji ake soyaa masu kamar guda biyar haka da drinks ko katon biyu ne...tab ina zamu samu kudin sayan kaji har biyar?....haba kibar magana haka mana kamar ba musulma ba Allah zai kawo sai nazo goben...ok Allah tashe mu lafiya amin....mami tace keda wa awaya?....walahi jummai ce har ta bani tausayi lefenta za a kawo gobe kuma basu da abun ba masu kawo lefe,ina tunanen ma komi fa basu saya ba na auren nan?


Ayah poor them shine ai nake kokari nayi ma baban ku magana da khadija ko akwai abunda zasu iya yi akai...pls mami ki taimaka basu da ne suna cikin halin rashi...kada ki damu my daugter  maganan kaji kuma gobe da safe ki tuna aje gidan gonar baban ku a yanko guda biyar d'in su gyara sai ki soya masu,drinks kuma ga 5k on your way ki saya masu nidai bazan samu zuwa ba muna da meeting a office,daga baya naje....mami u are the best Allah saka da alheri mun gode..haba baby yima kai ne,duk fa wanda ya taimaki wani Allah zai taimake shi.



Haka kuwa akayi tayi ma jummai waya akan zata zo da wa'yan nan abubuwa godiya sosai tayi ma ta...take fada ma su umma ai gashi yadda suka yi da amina hada kukan farin ciki umma tayi a cewarta mami ta fitar da ita kunyan surukan ta.


Jummai gidan nafisa ta shiga ta amso had'e had'en da zata fara amfani dasu 

Na farko hadin gyaran fuska...man zaitun mai kyau,zuma da kwakwa aka guga ta aka tace ruwan sai ta hade su wuri guda..su zata rinka shafama fuskarta yayi 10minut a wanke.(ga masu pimples da black spot yana kashe su sosai)


Na gyaran fata kuma...kur kur,dilka,zuma,kwai da lemun tsami ta hade wuri gudakamar yadda ake kwaba lalle"amma yafi kwabin lale ruwa sai a shafe jiki da fuska bayan awa guda  a shiga wanka.


Ta hade mata na sa laushin jiki...lalle,kwaiduwar kwai(egg yolk)guda uku,manja cokali uku sai kurkur...shima kwabawa tayi ,tace ki shafe jikin ki zuwa awa guda  sai a wanke da ruwan dumi.


Had'in sabulun wanka...dettol,sabulun ghana,garin zogale,fararr albasa a hade wuri guda  a k'irba su cikin turmi ana wanka dashi,ana wanke fuska(ga masu k'urajen fuska,yana kashe pimple da black spot)


 

Ga wani hadin na musamman dana hada maki...lemon tsami,tatacciyar madara,danyen kwai guda d'aya da  ayaba...matse ayabar nayi da hanuna bayan na bare ta,na zuba tataciyar madarar shanu,na fasa kwai farin na zuba banda kwaiduwar ta(yolk) sai na matse lemun tsami ciki na gauraye ..ana shafe jiki yakai tsawon awa guda a wanke da ruwa dumi,kwana uku kawai za kiyi amfadi dashi zaki sha mamaki(yana sa laushi,tsantsi da shekin fata ke harda wani kamshi na musamman za kiji yana fita a jikin ki)


Sanan gana ganyen magarya da sabulun salo dake su nayi suka hade wuri guda shima na wanka ne.

Wanan hadin lalle da garin ridi ne,ga kuma man zaitun da garin ridi duk shafe jiki za kiyi dasu bayan awa guda ayu wanka da wa'yan can sabbulai.

Don Allah jummai ki kula da amfani dasu kada kisa lalaci da wasa,domin har kullum ina k'ara fada masu sun fi sabulan turawa inganci da gyaran fata.

Duk da nasan suman ki na samun kulawa sosai amma ki guji amfani dana turawa sabida chemicals nasu,ga natural one's nan

hadin mayukan gyaran gashi,gasu nan na hada maki..man zogale,man kwakwa,man zaitun na hade wuri guda  ana shafawa ana kitso dasu.


Gana gyaran k'afa....man shanu,man kwakwa,man rid'i da man allayyadi na  had'a nan da dare zaki shafa a k'afa in zaki kwanta sai ki daure da leda,da safe ki wanke da ruwan d'umi ki shafa man zaitun da man r'idi.

Gasu nan ki tafi dasu ki juri amfani dasu ko a gidan ki,kina hadawa akai akai....insha Allahu zan kiyaye nan suka ta hira har lokacin sallah suka yi sallah...amina ta kirata akan ta iso...ok kiba umma kayakin ina gidan nafisa.


Amina ta shigo amarya kin sha kamshi..ke besty bana so fa,yasu mami lafiya lau suke suka ci gaba da hira sai karfe biyar na yamma mata uku suka kawo lefe,da dubu talatin sama na kayan lale kasan cewa basu samu daman saya ba...lefe yayi kyau kowa ya gani sai ya yaba,da zasu wuce aka basu kajin su da kayan drinks suna ta godiya...aysha sai santin kaya take yi koda suka k'irga gaba daya da atamfofi,less,shadda da material sun kama arba'in.,ga gudan make up kit babba,kai komi yaji sai san barka.....haka mitane ket shigowa ganin kaya sai santin kaya ake yi,allawiya ma mijinta ya kawo ta can gidan nafisa ta same su....jummai tace ki nga  yadda kika zama big madam kuwa? Komi ya k'ara bunk'asa..atau kwanciyar hankali yafi komi dad'i  banda matsalar komi yanzu sai d'an abunda ba a rasa ba...haka muke so Allah k'ara rufa asiri amin...sai da kafa ya d'auke suka koma gida sabida mijin nafisa 6pm yake dawo wa daga kasuwa.


Umma tace amina ga kayan ku nan da dubu talatin na kayan lalle....jawo akwatu nan tayi allawiya ta bude suka shiga duba  kaya,nafisa sai santin kaya,amina na  fadin kudin kaya,duk wanda aka d'aga sai ta fad'i kudin shi,jummai sai murmushi take yi tare da yaba ma mijinta akan namijin k'okarin da yayi wurin hada kayan nan....text mai dad'i ta rangwada mashi,ya kirata naga text na gode da adu'ar ki...kaya sun yi uncle Allah k'ara budi...amin akwai program din da za kiyi ne?dama walima ce kawai ranar yini za myi, sai d'un kuna da zan kai....hakan yayi kyau,kamar nawa kuke da bukata??...ko nawa yayi uncle tace cikin natsuwa...ki turo account number naki na turo maki dubu hamsin yayi ko?...Allah sanya masu albarka..ok ina jiran accnt No_din...ok.

Yana kashe wa ta tura mashi...nan da nan taji alert da yake mobile transfer yayi mata...tayi text na godiya.


Zare jiki umma tayi ta kai ma maman allawiya dubu ashirin cikon kudin dailu dilaliya ....sai dare driver ya zo amina ta wuce gida,alhaji saddat yazo daukan allawiya jummai tayi mata rakiya,bayan sun gaisa ya bata dubu goma  gudun mawar shi,sabida yana mugun ganin mutuncin ta yadda ta kula da matar shi har komi ya dai dai ta tsakanin su...godiya tayi mashi suka wuce.


Da dare bayan ta gama shafe shafen ta  na gyaran fata ta k'ara bude kayan suna kallo da aysha...umma tace aysha ku kwaso ma baban ku kaya ya gani...bude masa kayan suka yi sosai ya yaba da kayan ..umma tai mashi bayanin dubu talatin na kayan lale,yace ki aje hanunki.


Jummai taba umma  10k da alhaji saddat ya bata.


 daga organization nasu ""da'awa commitee" suka had'a ma jummai dubu hamsin amiran su ta kawo mata,gudun nawar su,sosai umma ta k'ara gode ma Allah....da mami ta kai ma dadyn su amina kukan ya taimaka ma jummai basu da,cewa yayi me mami taga za a yi masu wanda zasu yi farin ciki,umma tace gado ko kujeru amma zata tambayi amina me jumman tafi buk'ata....ta samu amina kwance saman bed nata tana charting...sannu mami,yauwa daughter dama maganar jummai ne menene kike ganin sun fi buk'ata a yanzu??

Gaskiya mami gado ko kujeru amma zan tuntube ta naji....ok sai naji daga gare ku zuwa gobe zai bada kudin..mun gode mami.


Waya tayi ma jummai tare da mata bayani tace gaskiya nafi son gado besty sabida ya riga da ya gyara palour...ok gobe ki zo muje kasuwa da mami...ah basai nazo ba besty ki zab'a min colour mai kyau kuma kimin godiya..tau sai da safe.


Su umma ta fada ma baba yace Allahu akbar bani da abin cewa sai fatan Allah ya masu sakaya da gidan aljanah,umma kam kokan dad'i ta fashe dashi.


Da safe daga company da suka sayo gadon gida suka wuto ma jummai dashi,daga nan mami tagga kayan lefe.godiya kam da fatan alheri su mami sun sha shi,umma tace har gida zasu zo godiya ita da baba wurin dady...mami tace haba umman su mun zama d'aya ai haka suka tafi akan sai amina ta zo.


Gaba daya gaba daya suka hada kudin da aka samu,hadda wanda rajinya turo mata dubu d'ari da talatin,da yake anty balki ta dauki nauyin had'a masu walima a kofar gidan su jummai""mami tace lallai  tunda balki ta kyauta tawa jummai nasu tazo d'aya""amina tace ai mugun shiri auke yi da jummai.anty khadija ta aiko ma jummai da turaruka na ruwa dana itace...na jiki,na d'aki,dana tsuguno..na ruwa kuma su rum freshner dasu humra...sai tsumin b'aure cike da galan,nonon rak'umi galan guda,tsumin dabinoda zuman mata kafin ta iso...

Bayan jummai ta zab'i kayan da za akai mata dunki

Su aysha da amina suka kai dunku nan material kala uku,less uku,atamfa uku da shadda uku express suke buk'ata da kyar ya amshi dubu ashirin sabida ma telan su amina ne shiya sa ya raga masu...sauran dubu d'ari akayi sayayan kayan kitchen da sauran abubuwan da ba a saya ba...suka dawo da kaya nik'i nik'i,umma tace gaskiya kudin sunyi afki...haka suka yita samun gudun mawa daga ban gare da dama har aka sayi katifa da sauran abubuwan da ba a saya ba...satin buki ya zagayo yan kauye suka fara tururuwan zuwa gidan umma ba masaka tsinke wani muciya,kwarya,kwanun sha,samira,tsintsiya, da sauran tarkace da ake samu moatly a kauye...ga buhun masara da na shinkafa shanshara buhu biyu...su aka kyara ana ci...kayan Gara kuwa gidan su allawiya umma taba maman su allawiya kudi a sayi flour nayin dib'ilan,cincin,alkaki,nakiya da dak'uwa.


Ango ya samu iso wa can gidan shi ya sauka da abokanshi, sabida gidan hajiya ya ciki da mutane...yaso ganinta a  ranar amma ina mutane sun yi yawa gidan su jummai kuma umma ta hanata fita wai suyi hakuri haka nan har ta tare......washe gari ma haka yaso ganin matarshi umma na tsare da ita shawara suka yanke da ta saci hanya su hadu gidan shi da dare...sai da ta bare kowa ya kwanta ta susud'a ta fita can k'asan layin su ta hangi motar shi..kwankwa sawa tayi ya bude  mata,ta shiga ya ja suka wuce........









*LEEMA*✍🏻


*⚜BRILLIANT WRITER'S ASSO..*🖊


🌸🌸🌸🌸🌸🌸

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

*QURUCIYAR JUMMAI*

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

🌸🌸🌸🌸🌸🌸


*HALIMATU SADIYA MUHAMMAD*

*LEEMA*✍🏻


*Dedicated to my sweet BEE*🦋



*71-72*





Basu tsaya ko ina ba sai london street,gidan su...fita yayi ya bude gate ya dawo tare da shigar da motar...tace uncle basu aliyu na ciki ba(friends nashi da suka zo daga  abuja)..matsoraciya suna wurin yawon su.


Da sallama suka shiga,ya kuna light palour ya dau haske...hugging nata yayi baby kin ga palour'n ki???

Wow amazing uncle ka iya za6e fa,am very impress,Allah bar mu tare...amin baby zaunar da ita yayi saman three seater ya aza kanshi saman cinyar ta....baby kin k'ara kyau da haske ga wani k'amshi na musamman na fita daga jikin ki""da yake kayan bacci ke jikinta ta d'auro zani sama...sai shak'ar kamshin jikin ta yake yi,menene sirrin baby?....far tayi da idanu kwanciyar hankali my darling husband...uhm yayi kyau ni da hankali na ba a kwance yake ba gashi nan duk na rame,nayi bak'i har kin fini haske yanzu...lokaci ne.


Uncle ban san wace kalma zanyi amfani dashi ba wurin nuna godiya ta a  gare ka akan hidimomi da kake ta faman yi,Allah k'ara rufa asirri...amin baby idan ban maki ba wa zan mawa?albashina fa na da yawa kusan #200,0000,kinga dole na kyautata maki,fata na ki za'ma kamilar mace,sawwama,k'awwama....insha Allah.


Suna hira yana k'ara shigewa jikinta,tana faman lumshe idanu"abunka da wadda ta tsumu""tana ta shafan suman kanshi a hankali,yana lumshe idanu.


Ya fara romancing nata sosai da sosai,gaskiya koda hakk'in sa zai nema bara ta iya hanashi ba sabida itama  a buk'ace take....kasa ta6uka komi tayi sabida jikinta duk ya saki...haka yayi k'idansa yayi rawarsa har ya gaji dan kanshi ya kyale ta.


Bayan komi ya lafa ta duba agogon wayanshi karfe 1:30am...zaro idanu tayi,na shiga uku uncle me zan ce da umma idan na koma gida yanzu dare yayi sosai fa,koma a bud'e na baro masu gida....kada ki damu idan mun isa zan kira aysha ku shiga tare.



Suna isa kofar gidan su,yayi dialing number aysha,bugu biyu ta dauka..kun dawo ne?eh anty babba...ok ta shigo kawai umma na dakin baba ai...ya kali jummai ki shiga ba wata matsala matsora ciya kawai...da hanzari ta fita daga motar ta shige gida tare da turo kofa.


Aysha tace naga fitar ki ai,koda na kira wayar ki tana dak'i..shi yasa ban koma bacci ba nayi ta jiran dawo warki masu miji""ta k'are maganar cikin zolaya...nagode sister,kin san yunwa nake ji?walahi tun wainar da naci kwara biu da safe sai ruwa da nake ta sha...ya za ayi kiji yunwa ana d'ura maki had'e had'e na k'arin ni'ima,ga mijinki yazo kun ci soyayya kun k'oshi...kai sister am serious walahi yunwa nake ji...jona heater ki had'a tea,ga short cake nan ciki wanda mukayi order da abdul za a raba wurin friends day gobe....tea ta had'a mai kauri,tana sha suna hira har sta gama.


Aysha ta kalle ta yanzu sister banda gobe shike nan mun rabu??tunda aka haife ki tare muke kwana,bamu ta6a raba makwanci ba sai da na je sch,da lokacin da kika je kaduna...tausayin yar uwanta taji ya rufe ta,fashe wa da kuka tayi,aysha tace shhhhh ba kuka nace ki min ba ai hira muke yi ko?....haka ne sister sai na tuna da lokacin da nike fama da "QURUCIYA"abubuwan da nayi ta maki,ki yafe ni sister...common kema kin fad'i ai "QURUCIYA"ce,Allah yafe mana baki daya.amin..haka suka yita hira har aka kira sallar asuba,bayan sun iddar da sallah,yan k'auye suka gyara gida aka fara aikace aikace kasan cewa ranar za a je jere.


Zuwa 10:0am amina ta iso  da kayanta na kwana...bayan sun gaisa tace anjima idan anty khadija ta iso zasu shigo da mami...wow Allah kawo ta lafiya amin.


Gidan nafisa suka wuce dama can za su zauna kuma a harabar gidan za suyi friends day da karfe 4:30pm...amina taje wurin taila ta amso d'unkunan jummai....ba k'arya sunyi kyau sosai,bayan sun gama ganin kayan ne aka shirya a wani akwati...aysha tace amina shiga gida ki bud'e kayan lefe ki ciro duk  abubuwan da za ta b'ukata sabida yau zasu wuce jere da kayan duka...tau akwati guda empty ta ware ta cire ma jummai under wears,mayafi da su sark'a wanda za tayi amfani dasu yau da gobe,daga nan suka wuce wurin saloon aka wanke masu kai aka gyara suka dawo gida...mai lale har gida tazo(zanen fulawa) ta zana ma jummai manyar indian designe da yaji jan lale,haka aka yita ma su lalen...kawayen su har sun fara zuwa...babbban daki guda mai toilet ciki nafisa ta bar masu,allawiya ma ta iso ana ta hira cikin raha.


Zuwa karfe biu lokacin anty khadija ta iso gidan su jummai ita da mami...cikin girmama wa aka tarbe su kayan ciye ciye aka cika masu gaba da shi...bayan sun gaisa da umma da sauran yan uwa aka k'ara yi masu godiya akan hidimar da suka yi...can sai ga anty balki ta iso da moton ta discussion continue ash colour cikin shiga ta alfarma nan kallo ya koma kanta,ko kamshin ta na daban ne...da sallama ta shigo,anty khadija sai hararar ta take yi...cikin girmamawa ta gaida mami ta amsa ba yabo ba falassa,ta gaida anty khadija itama haka...ta koma cikin gida suka gaisa dasu umma...ina amaren suke??suna gidan nafisa,yaro aka sa ya rakata gidan...cikin farin ciki jummai ta tarbe ta da allawiya,amina kam sai d'ari d'ari take da ita.....ita ta ware ma jummai kayan da zata saka yanzu wani hollandis hadad'e ash colour mai manyan furan ni grean da fari"kudin sa yakai 25k)dunkin riga da zani,sai wanda zata saka anjima na friends day swiss less ne lemon grean da orange,dunkin riga da skirt...gasu nan na fitar maki,zamu wurin jere maybe koda zamu dawo kun gama...tau anty naso kina nan fa?ke maryam ai sai yan mata....

Umma ta aika duk inda suke da ajiyar kaya an amso,kowa sai santin kaya yake yi...babban motar kwasan kaya biu raji ya aiko dashi..Nan anty balki tayi ma umma magana akan su uku zasu jere...ita,anty khadija da yar uwar baba na kontagora,basa son tarkacen mutane da yawa.


haka kuwa akayi bayan an gama loda kayan suka wuce london street inda gidan jummai yake...a cikin mota tana ta jan anty khadija da hira'da yake su motar da suka shiga'tace motar kaya yayi gaba zasu bisu baya... Da suka isa sai yaba kyau'n palour'n suke yi,tun anty khadija na share anty balki har ta sake maza suka shigo masu da kayan ...gadon da daddy ya saya ma jummai shi aka saka a dakin miji,sabida yafi kyau da tsada,wanda umma ta saya aka saka a dakin jumma,aka gyara kitchen komi yayi tsaf tsaf...bayan sun sa curtain anty balki tace kada a shimfid'a bed sheet sai gobe da yamma dai dai an kusa kawo amarya...haka akayi suka share gida suka kulle gidan..


Su jummai an sha kyau ciki indian material lemon grean da orange kamar ka sace ta...su aysha,allawiya,amina, nafisa da  suran k'awayen suyi ankon  cikin riga lemon grean polo an rubuta happy marriege life a gaban rigar,baya kuma an rubuta

 princess maryam salis

     &

Prince muhammad Raji

Wasu wando suka,wqsu tommy skirt abun ya k'ayatar.

An gyara harabar gidan da canopy da kujeru sai table da aka aje abinci kala uku wanda suka girka da drinks kala kala,ga cool music na tashi...jummai na zaune a high table tare da amina sai gift ake aje masu,ana daukar pic kala kala,masu rawa nayi,masu cin abinci na ci,masu hira nayi hara masu daukar pic nayi...sai daf da magrib aka tashi....a hanzar ce ta shiga wanka,koda ta fita amina tace su anty sun koma gida,sun shigo kina wanka sai zuwa gobe idan sun dawo..tace kash nasu magana da anty balki kuwa,amma zan kirata..alwala tayi tare da gabatar da sallah...bayan sallar isha'i aka sa amarya a lalle sai faman kuka take kamar ranta zai fita...bayan komi ya lafa ta kira anty balki akan kada ta manta da dahuwara kaza da zata zo mata dashi gobe...yar dad'i miji ban manta ba..sanan sukayi sallama...pic na friends day ta tura ma mijinta ta wttsapp,suna ta charting har dare ya raba.


tun da asuba tayi wanka da had'in tattaciyar madarar shanu,ta mulke jikinta da turaruka masu kamshin gaske,ta shirrya cikin shadda dinkin half gown da zani...koda 10:am yayi an wuto da abincin walima daga gidan anty balki dama ita ta dauki nauyin walima...su amina na can suna faman saka kayan rabo cikin manyan jakuna na rabo kasan cewa 12:0pm zaa fara walima..kafin kace me dan mutum ya cika gidan su jummai,an gyara filin kofar gidan nan za a yi walima...zuwa 11:0am mutanen ta na area council suka iso mata da maza cike da bus,bayan sun shiga ciki sun gaisa da mutane suka koma waje inda za a yi walima suka zauna..wurin zaman mata dabam,na maza dabam..k'ira'a suka kunna yana tashi cikin suratul nisa'i haba nan da nan shiya ya dauka mutane nata tururuwar zuwa,bama da suka ji  mal.alkali wada da mallama khadija mustapha zasu gabatar da wa'azi ba..ango ma ya iso da tawagar shi,cikin shiga ta alfarma kallo sai ya koma kan su ..table nasu dabam....a hanzar ce shirya cikin wata dakakiyar less mai laushi,wanda a k'alla kudin shi yakai 40k,simple dinki  akayi na riga da skirt yasha stone work,sai alkebba da aka daura saman kayan...zo kaga kyau abunka da black beauty sai ta haska cikin kayan,sauran friends nasu black abaya kowa yasa yayi rolling red veil abun ya k'ayara..cikin natsuwa suka fito ana take ma jummai baya...mijinta sake baki yayi yana kallon matar shi,ga wani kishi daya taso mashi yadda abokanshi ke yaba kyau'n mattar shi.


Su anty balki,anty khadija,nafisa,allawiya da sauran mutane ma ba abarsu a baya ba suk sun hallara..yan gidan aogo ma haka su hajia da mutanen ta yan kuta....bayan bude taro da adu'a daga bakin amir na area council,sai karatun al-Qur'ani mai girma daga bakin PRO nasu...mal.alkali wada ya fara wa'azi akan hakki'in mace  a kan mijinta,tare da shawar wari zuwa ga ango da maza baki d'aya,bayan ya gama akayi kabbara.


Sai mallama khadija mustapha tayi nata tunatar wa akan hakk'in mace akan mijinta tare da shawarwari zuwa ga amarya da mata duka,akayi kabbara..bayan anyi tambayoyi da adu'oi aka fara rabon abinci cikin take away mai marfi da manyan jakuna mai dauke da kayan buki..zuwa karfe 2:0pm aka tashi bayqn kowa ya ci,ya sha.

Gidan nafisa ta koma,

 Wanka ta sake yi ta gabatar da sallah,ta shirya cikin shadda doguwar riga dark blue yasha stone work red ant white har k'asa...su amina ma an sake shiga cikin material less ta rako amarya gida ana ta gaisawa da mutane,suna yi mata fatan alheri har zuwa la'asar tana cikin gida..anty balki ta jata gefe ta bata had'in kaza da zata ci kafin a kai ta gidan miji....haka mutane keta tururuwan zuwa,umma na samun alheri..baba da abinci kala kala aka girka masa shida mutanenshi yan kasuwa...lokacin sallar magrib anty balki tace kiyi wanka gaba daya da hadin nan na sansamin lalle da turaruka sai ki dauraye jikin ki da ruwa mai kyau..bayan ta iddar da sallah ta zauna a natse ta cinye kazar nan tayi brush..wani simple  material mai laushi milk colour aka fitar mata dashi riga da skirt ,idan tayi sallar isha'i shi zata saka..su amina anata faman hada kaya sabida daga gidan amarya gida zata wuce.

Bayan sun yi sallar isha'i,aka had'a mata turare na garwashei,na jiki ta rufa da bargo ta turara jikinta,sai na tsuguno ya shiga jikinta da kyau,aka cika mata cup da nonon rak'umi ta shanye duka,ai tsumin 6aure shima tasha....anty balki ta shafe duk wani lungu da sak'o na jikin jummai da humra..oya sa kaya ki ganni lokaci na tafiya,sai jikinta yayi sanyi duk wani matsuwa da tayi na ganin ta koma gidan mijinta taji bata ma son barin gidansu,kuka ta fashe dashi..nafisa tace ba ke bace,ina matsuwa kikayi baki tafi ba?aysha ta fara hawaye ku bari mana,sister shirya baba na jiranki...haka ta saka kaya jiki ba kwari,amina yan son make up har ta jawo kayan zata fara shafa ma jummai...anty balki tace No ai babu make up yanzu haka zata tafi anty make up artiste..akayi dariya duka.


Dakin baba aka kaita,dama umma na ciki da sauran kawun nan jummai na kauye...nasiha sosai akayi mata mai ratsa zuciya sai kuka take hadda sheshek'a..umma ma sai da tayi kwala.


Baba yace ku hanzarta suna jiranku,Allah sa aje a sa'a.amin cewar anty balki.


Motoci ne na kece raini kar guda biyar na daukar mutane zuwa gidan amarya...anty tace su wuce ita zata dauki amarya a motar ta zuwa gidan hajia ta damk'a amanar jummai,sanan ta wuce da ita gidan ta...haka akayi jummai dqi kunshe cikin lafaya sai kuka take sha da kyar aka banbare ta jikin umma,ta koma ta rungume aysha suna kuka da kyar aka rabasu,dan aysha tace bata iya binsu sai dai taje gobe..jummai da amina na bayan motar anty balki,allawiya na gaba,nafisa mijinta bai bata izinin zuwa ba..haka take ta rusar kuka har aka isa kofar gidan hajia.


Da sallama suka shiga,hajia ta mik'e tare da kamo hanun jummai ta zaunar da ita a kusa da inda gwagwanin Raji ke zaune..hajia tace bari kuka d'iyata haf'in Allah ne banq mutum ba fatan mu Allah ya sa maku albarka a zaman ku,ya azurta ku da zuri'a d'ayiba aka amsa da amin..anty balki tace ga amana nan mun kawo maku na d'iyar,yarinya ce don Allah idan tayi ba dai dai ba a tsawata matq.


Suka amsa mun amsa hanu biu biu Allah taya mu rik'o,haka akayi tama amarya nasiha daga nan aka wuce da ita gidan ta..duk abunda ake yi Raji na dakin su na samar taka ya kulle kansa sai rusan kuka yake yi,ya tuna da dan uwanshi"Nura"yana ganin bai kyauta ma nura ba da ya auri jummansa,babynshi.


Koda suka isa gidan jummai mutane sun rage..da kafar dama ta shiga aka aje ta tsakiyar gado tana ta sheshekar kuka..haka suka zare jiki allawiya mijinta ya fara zuwa suka wuce,anty balki ma ta zare jiki ta matsu bata koma wurin mijinta ba daga ita sai amina sukayi saura.


Abokan ango sun yita kiran wayanshi a kashe,hajia akq kira tace baya gida sosai hankalinta ya tashi...ga dare nayi ba  a ga ango ba..hajia tace suzo gida tana son ganin su...nan ta tambaye su ina da ina suka san yana zuwa??..kowa yace babu wqni dogon yawo  da suka san yana yi...muktar yace a duba dakin shi mana..haka kuwa akayi yaci kuka har yayi bacci.koda aka ta6a jikin shi zafi rau...hajia tace da dukan allamu bai jin dad'i ku bashi yaci gaba da baccin shi,ku kira min jumman a waya.


Amina kam har ta gaji da zama,ba ango ba dalilin shi gashi tana son zuwa gida..can suka ji wayanta na ringing,amina tace Allah sa lafiya hajia ce mai kiran...jummai ta dauka da sallama muryar ta ya dashe...kina jina mijinki bai ji dad'in jiki ba yana kwance yar yayi bacci kina iya kwana ke d'aya ko zaki dawo nan ki kwana dashi???A'a hajia amina na nan zamu kwana tare Allah bashi lfy,ta kashe wayar tare da fashe wa da sabon kuka.

Amina tace  what again???..cewa tayi bacci da lafiya wai har yayi bacci,wai dqn wulak'anci nida mijina har hajia na tambaya ta idan zan zo na kwana dashine kl zan iya kwana ni d'aya a k'aton gidan nan,i hate him walahi...haba ki dawo cikin hankalin ki mana,nasan mijin ki yadda yake son ki bazai shirya komi on purpose ba....haka tay ta bata magana har tayi hakuri suka yi bacci.

Can gidan kuma basu runtsa ba kowa na tunanen halin da raji ke ciki"shiko hankali kwance yake baccin sa"...sai lokacin sallar asuba suka tashi wanka sukayi tare da gabatar da sallah,bayan ta idar suka zaga gida lokacin jummai taga yadda iyayenta quka yi namijin k'okari wurin gyara mata gida...suna zaune a palour ne aka  yi sallama..faruk ne abokin raji ya shigo da flask da kula daga gidan hajia.

Bayan sun gaisa,amina ta tambqye shi jikin raji?yace yaji sauk'i damq strees ce kuma ya warware...Allah k'ara tsare wa..amin amarya bakya magana ko?murmushi tayi.


Haka suka yi breakfast mutane nata zuwa ganin gidan amarya..hadda dangi na nesa both fanin ango da na amarya...aysha ma tazo lokacin amina rayi masu sallama ta wuce gidan.


Sai da suka ke6e take fada ma  aysha abunda ya faru jiya...hakuri ta k'ara bata tare da shawarwari.


A gidan hajiya kwa bayan yayi wanka ya karya,hajia tace ya tashi ya bar mata gida tunda abun ya zama lalaci,baya son zuwa gidan shi haka ya shirya ya koma gida da tawagar abokanshi... tana zaune suna hira da aysha ne quka ji tsayuwar motoci a  harabar gidan,aysha ta lek'a,tqshi ki gyara mijinki ne da abokanshi...gyara fuska tayi ta canza shiga cikin hanzari tare da rufa babban gyale....da sallama suka shigo palour tare da zazaunawa aysha ta fito suka gaisa...raji yace tai ma jummai magana ga abokanshi sun zo mata sallama zasu koma abuja.....kamo hanun jummai tayi suka fito tare,ta nemi wuri suka zauna,bayan gaishe gaishe,akayi adu'a tare da fatan alheri,nan suka mata sallama aysha tace itama ta tashi tunda yamma tayi su aje ta gida..nan idanun jummai ya cika da hawaye,haka suka mata sallama.


Bayan ya rakasu bakin gate ya dawo ciki tan zaune inda ya barta...zama yayi a hanun kujeran ya rungumo ta ya isa haka menene akayi maki?..bakai bane jiya ka k'i zuwa..shh ya isa haka nan gashi na dawo bazan sake barin ki ba i promise...haka yaci gaba da rarashin ta har aka kira sallah ya wuce masallaci..gyara gidan ta k'ara yi ta shiga wanka tare da yin alwala, sallah ta gabatar..rigar baci ta saka mai laushi har guiwa ta daura hijab mai hannu har k'asa...daya fito daga masallaci ya biya k'asan layin su ya sayo gasasun kaji biyu da exotic,ita ya saya mata hollandia yoghurt...da sallama ya shigo tun daga palour kamshi,dakin da yaji karatun Qur'ani na tashi nan ya shiga,zaune take saman salaya rik'e da Qur'ani tana karatu....hamdala ya k'ara yi cikin zuciyar shi,sai da takai aya ta aje...sannu da shigo wa,yauwa baby na barka ke d'aya ko?ba komi ai.


Kamshin turaren nan na gida yamin dad'i sosai..murmushi tayi,dauko plate muci abinci ina palour...plate ta dauko da cups zuwa palour saman center table ta ajiye..yace yi serving namu mana.

Ta cire kazar saman plate tare da yanyankawa....ki cire hijab din mana..cikin jin konya ta cire,yana ta binta da kallo sai kamshi mai sanyi yare da saka nutsuwa ke fita daga jikinta,haka sukayi feeding na juna har suka k'oshi,ta kwashe kayan.


Ruwa ta hada mashi yayi wanka,tare da zira jalabiya ya dawo palour,nan ya sameta zaune shiru...yadai ko kina kewar umma ne?kaman ka shiga zuciyata uncle..uhm sai dai kiyi hakuri haka aure yake,hira yake ta yanta dashi tana kwance a jikin shi har suka fara jin bacci ya kashe komi tare da rufe kofa....dakin shi suka shiga ya yaba kwarai da tsarin d'akin...alwala ya umurce ta da tayi suyi nafila,haka a kayi raka'a biu suka gabatar,ya kwararu adu'oi na neman tsari da  zaman lafiya..bayan sun gama ta suka haye yago ya jawota jikin shi tare da kashe wuta,sai da ya bari ta saki jikinta ya fara wasani da ita cikin natsuwa,bayan wani lokaci yayi adu'ar saduwa da iyali..iya dauriya jummai ta yishi amma taji jiki sosai,bayan komi ya lafa yayi ta sa mata albarka tare da adu'ar Allah basu zuri'a d'ayiba....cikin natsuwa da kwanciyar hankali suke rayuwa jummai bata da matsalar komi sai dan abunda ba a rasa ba har mijinta ya koma bakin aikin shi da kuka suka rabo...


*BAYAN WATA UKU*


Result nasu jummai ya fito yayi kyau sosai,har gida taje ta kwada ma su umma da baba sunyi farin ciki...aysha ma sun fara rubuta final exams yan gidan su abdul sun zo maganar sa ranar aure..aka saka wata biyu bayan ta gama exams.


Jummai takai ziyara gidan hajia kus1n sau biyu,taje gidan anty balki da yake shiya guda suke(london street)sai ta zama uwar d'akin jummai...Ranar da ta kai ma mami ziyara murna sosai tayi domin jummai ta zamma babban mace,ta k'ara kyau da waye wa..tace ma amina ai nayi fushi tun da kika zo gidana sau uku baki sake zuwa ba...haba besty ku d'in ne baku da dama keda mijinki,soyaya kamar ku cinye junan ku,kuma mun fara waec shi yasa..haka ta yini sai yamma ta koma gida...


Matsala na farko da suka fara fuskanta raji yabar zuwa weekend yanzu idan tayi magana yace aiki ya masu yawa,tayi masa maganar komawarta schl da zaman banzan da take yi a gida yace bai abince ba,ko islamiya  haka suka yi kaca kaca a waya ta kashe wayarta gaba daya.....







*LEEMA*✍🏻


*⚜BRILLIANT WRITER'S ASSO...*🖊



🌸🌸🌸🌸🌸🌸

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

*QURUCIYAR JUMMAI*

🌷🌷🌷🌷🌷🌷

🌸🌸🌸🌸🌸🌸


*HALIMATU SADIYA MUHAMMAD*

*LEEMA*✍🏻




*wanan shafi naku ne;QURUCIYAR JUMMAI FAN'S GROUP*

*kun nuna min k'auna,ina jin dad'in adu'oi'n ku a gare ni,Allah bar zumunci ya had'a fuskokin mu a aljannah fir'dausi amin*🤝🏻👍🏻👏🏻





*73-74*





🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚



A bangaren raji kuma wani lokaci haka kawai yake jin ya tsani jummai musamman ya tuna da abunda ta yi mashi lokacin"QURUCIYAR TA"sai yaji baya ma ko son ganinta shine dalilin shi na rashin zuwa gida har aka share wata guda'''Idan ya kad'ai ta abun na mugun damun shi sabida yasan yana son matarshi,yana mugun kewar ta,sanan bata masa laifin komi ba,tana iya kacin k'ok'arinta wurin kyautata mashi'''idan hajia ta kira shi sai dai yace aiki ne ya masu yawa.


Jummai kuwa ta kashe wayarta gaba d'aya'''ta mik'a lamura nta wurin Allah''babu wanda yasan halin da take ciki'''adu'oi take yi sosai da nafilfili.(idan kika rasa gane kan mijin ki,kyautata alwala kiyi nafila raka'a biyu,idan an idar a karanta aya ta goma a cikin suratul khafi( sau 313)haka kuma

Imam Dairabi yana cewa duk wanda ya lazamci wanan nafila raka'a biyu bayan sallar magrib (ana yinsa ne akan ko wace irin buk'ata na alheri); ko wace raka'a   ki karanta fatiha da kulhuwallahu kafa bakwai(7)idan anyi sallama a karanta "ya samadu"kafa(104)insha Allahu bukatar sa  zata biya.

Haka zalika idan kana so Allah ya yaye maka wani bak'in ciki da kake ciki '''sai kayi sallar nafila raka'a biyu''bayan fatiha a ko wace raka'a sai a karanta  wanan aya kafa(7)Rabbanakashif anna azaba anna mi'uminun''bayan anyi sallama sai ayi adu'i Allah zai yaye.


Sai wanan wanda ya zame ma jummai kamar farilla.


Idan ana son jawo hankalin mutum duk inda yake ya dawo gida(idan ma  6ata yayi,ko asiri,ko sammu aka masa)sai ayi sallah raka'a biyu ko wacce raka'a fatiha da innahu ala rajihila qadir sau(41)bayan ayi sallama sai a karanta innahu ala rajihi laqadir sau(313)idan an gama ayi adu'a abunda ya sawaka insha Allah za a ga abin mamaki'''haka ta ri'k'a kai kukan ta wurin Allah 


Rana tsaka Allah maji ruk'un bawa ya amshi adu'ar ta,tana kwance saman three seater a palonta  rik'e da chasbaha a hanunta tana lazumin"tuna wa tayi da abunda ya faru jiya tsakanin ta da aysha''' har gida aysha tazo ta fada mata hajia ba lafiya jiya suman ta uku a general hospital akayi admitting nata hada k'arin jini,abdulrahim ya bada jini,anyi ta kiran raji bai d'aga ba tazo tambayan jummai ko lafiya??...take ce mata lafiya lau,aiki ne ya masa yawa amma insha Allahu zai zo week d'in nan''ta nemi da jummai ta biyota suje hospital'''tace A'a sai ya iso zasu tare'''nan suka rabu baram baram wai jin dad'in aure ya sa jummai ta canza rayuwar ta kwata kwata,bata waya da kowa,bata zuwa gidan kowa yanzu,har yakai da tazo har gida ta fada mata rashin lafiyar surukar ta,tace bara ta ba sai mijinta ya dawo''''tayi ta ba aysha hak'uri,amma ina da fushi ta fita daga gidan jummai'''jummai ta shiga rera kuka na bak'in ciki'''ta ya zata fita bada izinin mijinta ba,menene amfanin wayarta tunda kota kira mijinta mai d'aga wa'''Allah take rok'o ya kawo mata karshen wanan jaraba wa da yayi mata.

Alamar tsayuwar moto taji a compound na gidan'''bata damu da ta duba ba tasan bai wuce amina ko allawiya suke yawan kawo mata ziyara,domin Alhaji saddat ya saya ma allawiya k'aramar mota sabida fita anguwa tunda ba zama yake yi ba'''nocking kofar palour taji anayi''da sauri ta share hawayen da ya zubo mata''shigo a b'ude yake''da sallama ya shigo cikin razana ta mik'e tsaye!!!

Sanye yake da suit ash colour,hanunsa dauke da brefcase''''daga ganinsa kasan hankkalinshi kwance sabida babu alamar damuwa a tatare dashi''''da gudu ta shek'o tayi hugging nashi cikin matsanaiciyar kuka'''tana dukan k'irjin shi da hanuwan ta duka biyu''why why uncle ka manta alkawarin daka dauka akan bara ka taba juya min baya ba,menene nayi maka da zafi haka da kamin irin wanan hukunci,na wahala sosai a dalilin rashinka 2months is not a joke uncle,kwata kwata fa wata na biyar kenan a gidan ka,shekara guda kuma da daurin auren mu,ashe haka aure yake,duk yadda kuke son juna kake kyautata ma mijinka sai shaid'an yasan ta inda zai shiga tsakanin ku yaga ya wargaza farin ciki da jin dad'in ku,yaga ya lalata aure,walahi ba zai tab'a yin gala6a akan mu ba'''tsaye yayi kaman gunki yana sauraren ta domin kam lalai sai shaidan'''a iya saninshi babu abunda tayi mashi na rashin kyautata wa'''ajiyar zuciya yayi yana mai zub da hawaye baby ki yafemin ban kyauta maki ba,nasha yi maki alkawari bana cika wa but insha Allah komi ya koma normal daga yau bazan sake barin ki ba tare zamu koma abuja ''''kinga na dauko annual leave na wata uku'''aaba uncle ni baka min laifin komi ba jarabta ce ta ubangiji kuma nayi tawakali a matsayina na musulma,ka dena kuka mana.


Ya k'ara rungume ta '''tun a palour ya fara hot romance da ita''cikin duba ra ta jashi zuwa room nashi''sun kai awa guda ana abu d'aya''tabbas sunyi missing junan su'' sun samu natsuwa alhamdulilah'''wanka sukayi ta dafa masu indomie da kwai suka ci'''sai data tabbata ya samu natsuwa take fada mashi hajia na hospital''subhanallah tun yaushe??aysha tace tun jiya hadda k'arin jini aka mata'''tashi ki  shirya muje'''nagode sosai da kika tsare min kanki a inda na aje ki,Allah maki albarka amin.


A hanzarce suka isa general hospital minna,aminity ward room 6,tun a waje suka fara haduwa da yan uwa maza na can kuta ana ta gagaisawa,dak'in cike da yan uwa maza da mata,bayan an gagaisa ne yake tambaya wane likita ke duba ta?nurse ta nuna mashi office na likitan''bayan sun gaisa,yace shine yaron mara lafiyar dake aminity word room 6,yau yazo daga wurin aiki'''file nata likita ya dauko tare da mik'a ma raji,ya gama dudubawa bai gane komi ba''''yace i need more clearification doctor'''blood cancer ke damun mahaifiyar ka,a bincikin da muka yi ne muka gano ya dad'e a jikinta sosai''what blood cancer hajia how,when???

Be a man'' kada ka tadda hankalin ka jiya brother baka abdulrahim ya bada jini anyi mata k'arin jin,sanan mun daurata kan magunguna lasu inganci insha Allahu zai lafa''yanzu doctor u mean bazai warke gaba dayq ba sai lafawa??wanene ni da zan yanke hukunci,Allah kadai yasan gaibu'''amma gaskiya mostly masu fama da irin ciwon basu cika warke wa ba sabida ya riga da ya lalata jini  dake cikin cikin su,gradually zai lalata duk wani organ na jikinsu har akai ga rasa mutum'''mostly abunda ake masu suji saukin abun for some years shine a fita dasu k'asashen waje a kwashe jinin da ke jikin su a  zuwa wani jinin''''amma yanzu doctor kana ganin ita idan aka mata zata warke??i ca'nt predict sai abunda Allah yayi''mutuwa da rayuwa duk tana hanun Allah..ina so ayi making arragement for her zamu fitar da ita waje''''doctor ya kali raji up and down zaka iya kashe wayan nan kud'ade kuwa?...me ka dauke ni talaka ko me?bara kaji koda duk abunda na malaka zai k'are sai na nema mata magani'''it ok since u said so,i will make an enquiry,what ever is their i will let u know...


Ko da ya fito ya samu abdulrahim zaune a saman wani beanch yana latse latsen waya''gaisawa suka yi,ya mashi godiya sosai akan taimakon da yayi masu''''haba an zama daya ai''nan raji ke fada mashi abunda doctor yace'''hakan ma yayi dai dai,idan ana bukatan wani taimako dai feel free to ask me''insha Allah zamu yi iya kacin kokarin bada duk wata gudun mawa muga an samu ci gaba ta fanin lafiyar ta''''nan suka zauna suka tattau nawa sabida tun da aka mata alluran bacci da safe har yanzu bata farfad'o ba..


Cikin d'aki kuma jummai ce raku6e a gefe ta rafka uban tagumi tare da zuba ma hajia idanu''sallaman aysha suka  gani tana dauke da basket na abinci,umma da maman allawiya na bayanta''ko kallon jummai bata yiba a dole fushi take da jummai,bayan an gagaisa ne''''yan uwan raji keta ma umma godiya akan yadda suka tsaya tsayin daka suna bada gudun mawa yadda ya kamata''''tace babu komi ai an zama daya''sai da suka ke6e da jummai umma ke fada mata tunda kwana biyu taki zuwa gida,ga wayanta bai zuwa ana ta faman shirye shiryen auren aysha,karshen wata za a kawo lefe da sadaki''murna sosai tayi,tace insha Allah zata shigo kafin lokacin''ta kali aysha sister don Allah ki yi hakuri idan nayi maki ba dai dai ba,bani da wata yar uwa duk duniya sama bake,kefa kika ce nayi biyaya ga mijina,na zauna inda ya ajeni komin runtsi kuma na 6oye sirrin mijina?ya kamata ki fahimce duk abunda nake yi ya zama min dole ne ko dun kare  mutuncin aure na''ta share ma jummai hawaye na fahimce ki,fatan komi ya dai dai ta tsakanin ki da mijin ki?gyada kai tayi''masha Allah,Allah kara rufa asirri ya baku zama lafiya mai daurewa amin''hira suka ci gaba dayi take ba jummai labari ai kud'aden da abdul kan bata 10k duk karshen wata na trasport da kuna wayanda yake bata na kashe wa ta shiga adashe dasu yanzu ta kwashi  dubu dari kuma ya bata dubu hamsin ta k'ara idan akwai abunda take son saya har sun je kasuwa da friend nata faiza sun yi sayayan kayan kitchen da wasu tar kace'''tace gaskiya kinyi dubara sister an fara biyan kune?...tau kinsan anyi posting namu ne  kafin result ya fito idan yayi kyau za a dauke ka aiki parmanent,amma su na bamu wani abu duk karshen wata.Allah taimaka.


Har suka wuce hajiya bata farfado ba,su jummai na nan dai sallah ke tadasu ita da raji domin mutane sun rage sosai,allawiya ma tazo har da abinci ta kawo''sai da yamma ta farfado,doctor ya kira ya duduba ta,yace taji dama sosai ana iya bata abinci ko wane iri taci,nan jummai ta zuba mata abincin da allawiya ta kawo,kuma alhamdulilah taci sosai''haka suka yita hira da ita sai da dare ya raba tace su wuce gida domin akwai mai kwana da ita''''a hanya ya tsaya ya masu take away''domin ya lura da jummai taki cin komi a hospital sai coke data sha''suna iya gida tare suka yi wanka''ta zuba mashi abincin da yayo take away''ke bara kici bane??no coke kawai zansha bana jin yunwa''na you sabi''ya cika cikin shi,ta kwace kayan basu tsaya dogon hira ba suka shige domin a gajiye suke''jummai kam ta murzu hanun mijinta cikin daren nan,ta jigata sosai amma yaki sarara mata gashi maranta sai mugun ciwo yake mata''haka ta hakura har ya samu natsuwa.

Da safe a dadafe ta gyara gidan ta hada break fast mai yawa hada na hospital''babu yadda bai yi da ita ba taci abinci'' tace ai taci kafin ya tashi daga bacci,haka ya hakura ya cika cikin sa da abincin matar sa mai dad'i

wayanta ta kuna ta kira anty balki ta fada mata hajiya na hospital'''ta kira amina ma ta fada mata''tace insha Allah zan shigo yau sabida jiya mukayi sendforth party namu'''jummai tace iye yan mata su graduate manya,ina ruwan amindago an gama secondary schl''dariya abun yaba amina sosai,mami tace keda wa?jummai ce ke tsokana ta ''''mami ta amshi wayan suka gaisa da jummai,tayi mata ya mai jiki?.tace taji dama sosai''nan tace sai sun zo''haka suka shirya zuwa hospital''hajia taji sauki garau sai d'an abunda ba'a rasa ba''yan dubi ya sai zuwa suke yi ciki hadda baban su jummai''anty balki hadda abinci ta kawo''su mami ma kayan fruits suka kawo.

yanzu kullum a hospital suke yini sai dare yayi su koma gida''Raji na lak'e da jummai baya raga mata kullum sai ya amshi hakk'in sa na aure''tun tana hakuri har abun ya fara damunta,domin ta gane shi mutum ne mabuk'aci sosai,gashi yanzu bata cin abincu kwata kwata ta tsani abinci sai coke take yini sha''ga ciwon mara dake matsa mata kullum idan suna kwanciyar aure''haka dai ta barshi akan period din ta ke son zuwa,amma kuma abun yak'i zuwa har lokaci ya wuce sai ciwon mara ta barshi akan maybe canji yanayi ne..


Ranar kawo lefe jummai ta kira amina gidan ta suka soya kaji goma da katon na drinks biyar suka wuto gida dasu'' allawiya ta zo itama da fried rice kula guda sabida daga kontagora za a wuto da lefen''baby rahma tayi wayau sosai''gida ya cika da yan uwa da abokan arziki''jummai ta cire kaji biyar da katon na fanta taba umma nasu ne.

Sai zuwa karfe uku suka iso cikin sharon''mata uku,maza biyu'''sallah suka fara yi aka gabatar masu da fried rice na allawiya''sun ci sosai tare da yabawa  da karamci irin na iyayen aysha''set guda na akwatuna da kayan lalle''maza kuma suka gana da su baba aka bada sadaki naira dubu hamsin.

Barakallah kaya sun dama na jummai a kyau da tsada sun shanye""sabida bank manager ne"ga family nasu akwai y'ayan bank'''''sai da suka yi sallar la'asar suka juya da kajin su da drinks sai 10k da jummai ta basu.


Sai da mutane suka rage suka k'ara duba kaya,nan jummai ke tambatan ta kontagora zata zauna ko nan?..tace  kontagora yayi gida,amma ya kama masu gidan haya a nan two bedroom flat''tunda nan yake aiki''sosai jummai taji ma yar uawarta dad'i sai dare raji yazo d'auka rta daga hospital'''bayan sun gaisa dasu baba tayi masu sallama suka wuce gida''''hada fargaba take dare yai yace zai amshi hakk'in sa'''yau kuka ta saka  masa akan ita ya saurara mata haka wanan ta gaji kullum bata jin dad'in komi sai ciwon mara da take k'are wa dashi amma ya matsa mata da abu guda''''yace ai shi yana jin dadi kuma idan lafiya ne bata da shi ai sai tayi magana suje hospital ba '''ta aza masa kuka ba''idan kuma ta gaji dashi ne yak'ara aure'''dama ya fada mata k'arin auren shi na hanunta''haka dai ya lala6ata har ya samu natsuwa ya barta da ciwon mara.


yau suna hospital wurin hajia tana zaune suna hira,wata nurse t shigo dama sun saba da jummai,suna mutunci sosai'''ta canza harshe da turanci tana tambayan nurse din meke kawo ma mace  yawan ciwon mara idan mijinta na saduwa da ita?tambayan farko da nurse tay mata shine ko tana da shigan ciki ne?'''tace gaskiya bata sani ba,amma bata yi period nata ba last month gashi har wani wata ya k'are,kuma bata cin abinci''''tace ta biyo ta lab suka tafi ta amshi fitsarin jummai tayi pregnancy test''positive ya nuna''tace ma jummai ai k'aramin ciki ke gareta'''murna sosai tayi ta dawo daki''''abunda bata sani ba hajia najin turanci sabida mijinta tsohon soja ne har lagos sun zauna'''sai da raji yazo daukar jummai hajia ta juya harshe da gwaranci take fada ma raji ya binciki matar shi kaman tana da shigan ciki''yace tau''da suka dawo gida ranar bai sex da ita ba dad'i sosai taji,kuma yayi noticing nata''da safe daya matsa mata taci abinci hadda kuka ta saka masa''ita lalai coke zata sha''ya hanata sha yaga iya gudun ruwanta amma stil tak'i cin komi.

Da suka zo hospital ne doctor ya kira shi akan ya gama binciken da zai yi''a india ake aikin kuma million goma ne kudin aiki sanan doctor'n dake aikin duk april yake yi''Raji yace zamu shirya ayi mana booking before then'' sallama ya rubuta ta koma gida taci gaba da shan mgungunan ta tunda yanzu febury muke before april ta sake dawo wa check up kafin su wuce...nan ya mashi complain akan jummai...daria doctor yayi tare da cewa ya shigo d ita ayi scarning''koda tazo akayi  cikinta wata biyu sai dai ba a cikin mahaifa yake ba shi yasa take fada da ciwon mara lokacin da yake saduwa da ita''sabida haka dole ya daga mata kafa har cikin yakai wata biyar,kuma duk wani aiki gida for now ta bar yi,idan ba haka ba ana iya rasa baby'n'' an rubuta mata magunguna da zasu taimaka mata sai shawarwari daya basu''godia suka mashi''sosai raji yayi farin cikin samun cikin jummai''ita nata farin cikin da biyu ne zata huta da azabar da take sha idan yana saduwa da ita.

 Da ya fada ma hajia murna sosai tayi hadda hawaye wai nura ya mutu,ga sabon nura an sama mata''haka suka tatara kaya zuwa gida yaso kwarai hajia ta koma gidan su da zama,tak'i amincewa'sabida k'anwarta na nan wadda mijinta ya mutu''ta dawo wurin hajia ita ke jin yarta''haka ya hakura  ya kaita gida''cikin di'yan kau'nar hajia aka dauko ma jummai guda wada zasu zauna tare  tana ta yata aikace aikacen gida''raji kam duk bukatan shi ya tashi haka zai rarashi jummai har ta amince ya biya bukatan shi''sabida gaskiya yanzu alhamdulilah ba kamar da ba ta br jin ciwon maran''amma kam babu abunda ya canza game da rashin cin abincin ta har yanzu coke take sha sosai....


Amina result na waec ya fito''alhamdulilah anyi nasara''yanzu shirye shiryen rubuta jamb take yi.


Shirye shiryen buki ya kankama gidan su jummai,da raji ya labarta masu tana da ciki sosai baba yayi murna,haka umma da ma duk yan uwa baki daya,anty balki sai tsokana rta take ''wai daga shiga sai daukar ciki''da anty khadija taji labari sosai ta taya jummai murna''ta basu hakuri akan bara ta samu zuwa auren aysha ba sabida cikin ta ya shiga watan haihuwa.

Sosai raji ya bude bakin aljihun shi a kan bukin aysha'''domin yana matuk'ar tausaya ma su baba halin rashi da suke ciki kusan rabin kayan d'aki shi yayi '''haka ya faranta ran jummai sosai''ta k'ara gode ma Allah da ya bata gurzon miji mai zuciyar yi,duk da rufin asirrin Allah ne kawai,amma raji akwai zuciyar yi.

Satin buki ya zagawo yanzu gida take yini sai dare yake zuwa daukan ta.

Ango ma ba a barshi a vaya ba sosai ya gyara gidan daya gina a kontagora da abubuwan more rayuwa''yace duk kayan da aka mata a saka a nan minna inda ya kama haya''kudi sosai ya sakar ma aysha domin fitar da iyayenta kunya sabida yasan halin yan wanshi akwai karyar arziki.

Haka kuwa akayi a bosso lowcot gidan yake madaidaici mai d'akuna biyu da palour,su nafisa,allawiya da jummai suka gyara gidan tsaf.


Amarya ansha gyara jiki har ta gaji''dama nafisa mutumiyar ta ne''su anty balki ma ba'a barsu a baya ba ''sun bata tasu gudun mawar'''yayin da k'awayen aysha watau faiza da sadiya suka tsaya tsayin daka domin ganin komi ya tafi yadda suka tsara''ranar alhamis aka yi kunshi da safe,da yamma kuma kamu duk a gidan nafisa.


Juma'a akayi walima na mata zalla a ''Lebo kutigi conference center''yan uwan ango sunyi ranmwar gani,yayin da jummai ta wadata wurin walima da kalolin girke girken ta mai  dad'i da kayan shaye shaye,sai savonier's da sukayi rabo.


Ranar saturday da karfe goma sha biyu n rana dumbin jama'a suka shaida daurin auren

*Aysha salis*

   &

*Abdulrahim mamman king*

Daurin auren  da ya samu hallartan manyan yan kasuwa,manyan yan siyasa,manyan banker's da sauran mutane''bakin ango bai rufuwa sai fatan alheri ake mashi''sai da komi ya lafa ne aka bude masa dakin baba ya shiga  da abokanshi,suka ci abinci''sanan amarya ta shigo da abokanta biyu aka gagaisa tare da fatan alheri''suka basu wuri su zanta.

Hugging nata yayi sosai yana zub da hawaye'''aysha nafi kowa farin ciki,nafi kowa sa'an mace ta gari,ina kara gode ma Allah daya bani ke a matsayin uwar ya'ya na''haba dear kada ka sani kuka nima nafika farin ciki da sa'a fatana Allah bar mu tare amin'''ki fada ma su faiza sai ku shirya idan ayi sallah zamu wuce kontagora''ta amsa sanan ya fita.

Haka amarya tayi wanka,ta shirya cikin atamfa super wax blue''abunka da farar mace ta haska sosai duk da kana hanko tashin hankali da jimamin rabuwa da iyaye akwayar idanunta haka take dauri ya''wurin baba aka kaita tasha nasiha sosai mai ratsa jiki''haka ma umma taja mata kunne sosai duk da sun san halin aysha bata da matsala kuma akwai hakuri da kau da kai'''da kyar aka rabata da jummai suna faman kuka''raji ya jaye matarshi zuwa gida sabida halin da take ciki kada ta ja ma baby'n su matsala.

Ba'a kwashi mutane da yawa ba,daga amarya da abokanta biyu,sai gwagwanin amarya uku suka kama hanyar kontagora.

Umma sosai taji kewar diyan nata gidan yayi mata fadi''ta rok'i kaunan baba data bar mata d'yarta rashida ta zauna wurin su'' gwamma ta amince sabida taga diyan umma duk masu hali suka aura''haka aka watse aka bar umma da rashida yar shekara goma sha biyu.


Amarya sun isa kontagora lafiya''a mutunce yan uwan ango suka amshi su''bayan an damka amanarta wurin su, aka wuce da ita gidan ta dake federal lowcost''fadin tsaruwan gidan 6ata baki ne'''amarya sai kuka take,haka suka lala6ata ta tsagaita kukan''akayi sallah tare da cin abinci''ango ya bugu mata waya akan su shirya zuwa takwas na dare akwai dinner da antie's nashi suka shirya masu''haka akayi anko amarya da ango sukayi na gizna shadda milk colour sunsha kyau har sun gaji'''a safara hotel kontagora akayi dinner,an ci,an sha,an zuba kudi sosai ''sai lokacin ta k'ara tabbatar lalai abdul d'an dangi ne ''sai sha biyun dare aka watse.

Washe gari yan uwa ango nata zuwa ganin amarya kuma sun yaba da za6in abdul''sai da  rana bayan sun ci abinci,sunyi sallah mota tazo daukan yan gidan amarya zuwa minna''da kuka ta rabu da friends nata''sister's na ango nata bata hakuri su suka zauna da ita har yamma''suka k'ara gyara gidan suka wuce.

Da dare ango ya shigo da abokanshi''bayn adu'oi da fatan alheri suka wuce''kaji ya shigo dasu da hollandia yughourt,bayan sun ci,sun sha,yayi wanka itama ya umurce ta da tayi wanka tare da dauro alwala'''nafila suka gabatar tare da dau'oi'n neman zama lafiya'''cikin natsuwa ango ya amshi budurcin matarsa,sai sam barka  dasa Albarka.


Da safe zaza6i ya rufeta,sai daya taimaka mata tayi wanka,tana faman jin kunyan shi..yace ai gara kibar jin kunyata don mun zama hanta da jini,cikin tsadaden leshi ta shirya,bata yi make up ba  amma tayi kyau..yan uwa nata zuwa sallamar amarya..haka rayuwa mai dumbin farin ciki ya kasance gidan aysha da abdul,kafin su dawo minna ta saba sosai da sister's na abdul m,sabida akwai ta da hakuri..wata guda a kontagora suka dawo minna,har gida ya kawota da dare suka gaishe dasu umma...murna sosai baba yayi daya gansu cikin kwanciyar hankali.


Haka ma jummai taje gidan aysha ta yini mata,domin yanzo tabar laulayi tana cin abinci sosai har cikin ya fara tasawa...nantake fada mata ai anty khadija ta k'ara haihuwar baby boy har anyi suna,raji ya hanata zuwa kaduna..sai yamma ta dawo gida


Result na national exams nasu aysha ya fito,kuma tayi passing,yanzu ta zama parmanent worke'r a general hospital minna.


Amina an rubuta jamb,kuma an samu score mai yau.. mami tace daddy'n ki yace ki shirya nxt month zaki wuce schl lagos(university na lagos)...amma mami ba hostel zan zauna ba ko?...eh tunda wan baban ki can yake sai ki zauna wurin su ma,haka daddy'n ku yace... Godia nike mami Allah k'ara girma...amin kada ki damu fatan mu ki samu ingantaciyar ilimi.


Rum nata ta shiga..tayi dialing wani number da naga an rubuta my destiny...hello baby love yadai..lafia lau my destiny ya aiki?..gamu nan muna fama..kasan me daddy yace zan na dawo lagos da karatu...wow gaskiya am very happy for both of us,akwai soyaya kenan...tana kashewa ta kira jummai guest what??..ina jinki..dady ya amince naje karatu lagos gidan su masoyina farhan...gaskiya na tayaki murna Allah taimaka.



Yanzu cikin jummai ya shiga wata bakwai''tuni ta fara zuwa awo''mijinta na bata kulawa na musamman suna zaman lafiya iya gwargwado..ta 6angaren hajia kuma tana samun kulawa na mussaman ga shirye shiryen fita da ita india ya kankama...wurin aiki Raji ya koma yayi report sabida tare dashi za'a india.


Ranar ba bara su ta6a mantawa dashi ba a kundin rayuwar su,ranar da aka wayi gari babu hajia rai yayi halin sa..jummai suma tayi,nan da nan raji ya rud'e ya sungumeta sai hospital,cikin gagawa aka amshe ta sai emergency... kasa ta6uka komi yayi,ga gida ana jiranshi ayi jana'iza..aysha ya kira a waya tare da fata mata halin da ake ciki..cikin gagawa ta iso tare da abdul..shawara ta bayar kada a sanar dasu umma ,gudun tashin hankalin su,ita zata zauna da ita,su tafi wurin jana'iza...haka akayi kuwa suka kama hanyar gidan hajia....koda suka isa an shiryata nan raji ya gurfana a gaban gawan hajia domin yin adu'a..amma ko uffan bai iya furtawa ba,idanun shi sun bushe,ya kasa ta6uka komi ba haka aka sallaci gawan hajia aka kaita gidan ta na gaskia.(Allahu akbar ,dama rai ba a bakin komi yake ba,Allah sa mu cika da kyau da imani.amin)



su umma ke amsan gaisuwa a gidan hajia...aysha na hospital tare da jummai,sabida doctor yace a sanadiyar faduwar da tayi saman cikin lokacin da taji rasuwar hajia,dole a bata agaji na gagawa sabida abunda ke cikinta ya bugu..drip aka saka mata,kafin ta farfado ayi scarning a gani....can gidan rasuwa mutane nata tururuwan zuwa gaisuwar rasuwa ciki hadda su mami,nafisa,anty balki,allawiya,amina da sauran mutanen arziki,ga dangi na nesa dana kusa duk sun iso sabida da asuba ta rasu.....daga gidan gaisuwa hospital suke ta zuwa duba jummai amma har lokacin bata farka ba.


Raji na zaune cikin mutane a kofar gida tare da abdul,ga friends nashi duk sun hallara,amma idan ka ganshi bai cewa k'ala yayi zugum...sai ban baki ake masa,lalai kuka rahama ce ga bawa,raji kam ko kukan Allah bai bashi daman yiba,domin baida kamar hajia suk duniya,ta bashi ingantaciyar ilimi,ta rik'e shi kamar ita ta haife shi,kuma ya'shi ce,sai mutuwar nura ya dawo mashi sabo fil.


A hospital yan uwa sun cika d'aki cirko cirko,aysha na fad'a masu anyi scarning ance in har ba a cire abunda ke cikin jummai ba ana daf da rasa baby'n...anty balki tace yanzu kam halin da raji ke ciki idan ya rasa baby'n nan abun zai masa yawa,gara ayi aiki..aysha ta kira abdul ta fada mashi..kama hanun raji yayi ya saka shi front sit yayi locking,jan motar yayi sai harabar hospital..raji dai zugum yayi kamar ta6a6e har suka shiga office na likita...bayani ya k'ara masu,ya nemi da mijinta ya saka hannu doming ayi booking nata for C/S..bayani abdul yayi mashi raji ne miji amma ga matsalar da yake ciki,abdul yasa hannu...dakin suka shiga,raji na ganinta ya rungume ta tare fashe da kuka mai tsuma zuciya..abdul yace kada a rarashe shi gara yayi ko zai ji sauk'i a ranshi..fita sukayi suka basu wuri...haka yayi mai isar'shi..baby ki tashi,hajia ta tafi ta barmu,bani da kowa sai ke,kada ki barni baby,ki taimaka min..haka yayi ta sambatu har ya gaji dan kanshi,yace su aysha suje gida shi zai kwana da ita''babu yadda basu yi dashi ba akan ya koma wurin amsan gaisuwa'''yace a'a..haka suka wuce.


sai cikin dare ta farka,dama doctor yace kada a bata abinci ''ceiling take kallo,hawaye ya zuba a idanunta,rarashinta ya shiga yi da ban baki,tayi shiru amma bata ce komi ba,haka suka kwana rungume da juna.


da safe aysha tayi abinci kula biyu,  sai da suka biya gidan jummai suka dauki duk abunda za a bukata a hospital.... kula guda gidan rasuwa ta aje,cikin hanzari suka biya gida ta gaya ma baba halin da jummai ke ciki..yace ta fada ma umman su Allah ba jummai lafiya shi zai wuce wurin amsan gaisuwa...tare da umma suka wuce hospital jummai na zaune saman bed tayi tagumi,raji ma haka,bayan gaishe gaishe aysha ta hada masu tea  cup biyu,umma tace daure ka amsa ko k'adan ne kasha ''haka ya amsa yana  sepping kamar mai shan magani..haka aka matsa ma jummai tasha kadan,umma tace ya kamata raji ya koma wurin amsan gaisuwa tunda sun iso,badan yaso ba ya wuce gidan hajia...zuwa 10am doctor ya iso''nurses ya umurta dasu shirya jummai su shigo da ita theater room   ....Bayan minti talatin aka ce su umma su bada kaya''aysha ta bayar''yara biyu aka fito dasu(baby girl da baby boy)yan bakwai ni(7month)yaran kyawawa,amma k'ana na ne sosai...sai da aka k'ara awa guda, aka fito da ita tana sharar baccin ta...nan aysha tayi ta kiran yan uwa tana fada masu labari mai dad'i before u know hospital ya cika da yan uwa,kowa sai fad'i yake nura da hajia sun tafi kuma sun dawo....haka anty balki ta kwashe su zuwa wqni gidan friend nata kusa da hospital,tai masu wanka fes ta shirya su..sai da yamma jummai ta farka''hadda kukan ta wai ciwo ya dame ta,ga yunwa da k'ishin ruwa''umma tace don ma baki d'an d'a na azabar da mata keji ba wurin nak'uda da haihuwa..suna cikin haka ne Raji ya shigo da abokan shi,haka suka ta daukan babies domin sunyi kama da baban su sak banban cin yaran launin fata"macen fara,namijin b'aki"


Raji na zub da hawaye yayi masu huduba macen aisha'sunan hajia'namijin nura..yace daga yau yarana sunci sunan aysha da nura,ban yadda a 6oye sunansu ba..kabara akayi gaba da'ya,abokanshi suka mashi sallama,nan ya zauna har dare yana rarasin matar shi'umma da taga haka ta wuce gida.


Bayan sati guda aka sallami jummai,gidan umma ta koma''gidan hajia kuma anyi ad'uar kwana bakwai'' mutune sun watse'saura na gida,koda aka tambayi raji menene yake so cikin kayan hajia?.ya nuna babu abunda yake bukata'haka yan uwa suka rabe kayan hajia..gidan da take ciki dama gadon nura ne kuma ya rasu bai bar kowa ba..shawara aka yanke da asa gidan a kasuwa a gina masu masallaci ladan yakai kabarin su.


Har yanzu raji bai koma dai dai ba,ya zama shiru shiru,kullum cikin tunane...an kai kayan barka gidan su jummai da manyan raguna biyu'su anty balki ne  yan bakin gado'uwar dakin mai jego'..amina ma nan  take yini kafin ta fara schl..Anty khadija ma tazo da baby'n ta ahmad..jummai taji karfin jikinta sosai sabida tana samun kulawa na musamman 'sati biu da haihuwa aka yanka ma yara ragon su,ba wani taro akayi ba sabida jimamin mutuwar hajia,amma sun samu kyaututuka.



Raji ya koma bakin aikin sa tare da cuku cukun nema masu gida a abuja'a ''cewar sa bazai iya zama a minna ba hajia '.


Amina ma ta xuce schl,soyaya sai abunda yayi gaba tsakaninta da farhan,hadda alkawarin aure dadyn farhan yayi masu idan ta maida hankali a karatu.


Bayan wata biyu twins sunyi kwari,raji yazo ya wuce dasu abuja da mai rainon su'jummai ansha gyara sosai'..

Aysha

 ma na fama da laulayin ciki,ga aikinsu babu hutu,abdul yaso ta aje aiki ''ta nuna rashin amincewarta domin adashe take yi da zumar biya ma iyayenta kudin kujeran makka su sauke farali.





*BAYAN SHEKARU UKU*


abubuwa da dama sun faru ciki hadda auren amina da farhan bayan ta gama schl''suna zaune lagos.

Aysha ta haifi baby girl taci sunan umma.


aysha ta biya ma umma da baba kudin kujeran makka,abdul ya biya mata itama tare suka tafi suka sauke farali.


koda suka dawo raji yasa an gyara ma su baba gidan ya koma ''2bedroom flat''da toilet ciki.


Jummai ta k'ara haihuwar baby girl mai sunan ta maryam'raji yace a kirata da jummai'amma bai fata tayi irin QURUCIYAR momy'n ta.


Ya gina ma jummai makarantar islamiyya babba a cikin minna kusa da masallacin su hajia...Tare suka je saudiya aikin umra,ga mota daya siya ma jummai tana kai yara schl.


Allawiya ma ta k'ara haihuwa har yara biyu duka mata.



su jummai basu cika zuwa minna yanzu sai lokacin bukin sallah,ko wani abu ya taso ''a gidan su suke sauka..


Ranar sallar laya,umma na gani tayi shar cikin leshi red colour mai daukar ido tana faman fara'a,ga hauren makka ya zauna das a bakinta..palon su yasha tile da manyan ledar set,ga plasma manne a bango..rashida(diyar da umma ke rik'o)tana kwashe abinci a kuloli..sallama suka ji,yara ne kyawawa su hudu suka shigo da gudu'ka'ka oyoyo'ta rungume su,daga ina haka?su jummai da aysha suka shigo cikin shiga ta alfarma sai kamshi ke tashi,sunyi shar dasu kamar wasu matan governor's'ko wace na fara'a ga hauren makka na zinari na haskawa cikin bakin su.


umma tace daga ina haka yau sallah bara ku tsaya a gidajenku ba ku samu lada!!!kai umma jikokin ki suka tasamu a gaba sai an kawo su wurin ka'ka su amshi happy sallah cewar jummai...aysha tace ai mazajen mu suka ce a kawo su idan sun dawo masallaci mu wuce a bar maku su''rashida ta gaishe su suka ''da fara'a suka amsa''nan aka koma palour     a na sabon gaisuwa,yara suka fara tsale saman kushin''umma tace  kun gyara gidan ku kunzo ku 6ata nawa  kafin mijina ya dawo ko?'''yara suka sheke da dariya'''jummai tace ji palour'n umma kamar na sabuwar amarya sabida tsaruwar shi ga kamshi''murmushi tayi''kuyi ma mazajen ku godia sanuwa suka saya mana na layya..sallama suka ji daga kofar palour.

baba,raji da abdul ne cikin ankon farin shadda da babban riga blue sunsha kyau da alama daga masallaci suka dawo.


Nan aka zauna tare da sabon gaisuwa,yara suka koma wurin baba'yan hamsin hamsin sabbi baba ya raba masu..rashida ta gabatar da abinci 'suka ci aka sha,bayan komi ya lafa suka masu umma sallama, kowa ya kama hanyar gidan shi'su umma aka bar ma yara'baba yace Allah mai iko yau ni mallam salis d'an koli ne da jikoki har hudu,ga surukai jarumai masu zuciyar yi,umma tace lalai Allah abun Godiya,bamu haifa da yawa ba amma gamu da jikoki ninkin abunda muka haifa,baba yayi murmushi irin nasu na manya dama haka yake'MAHAKUR CI MA WADACI'


a hanyar su jummai na komawa gida ta kalli raji cikin shaukin so'my master'happy sallah'..yayi murmushi ai sai mun isa gida zan amshi happy sallah na,da abunda yafi komi dad'i da muhimmanci a rayuwa ta,kinsan bana gajiya dake kullum sabuwa kike k'ara zama a wuri na'tell me what is the secret?..uhm my master u are the secret''godiya nike.. Allah shine abun godiy daya bani gwarzon miji kamar ka.


suna isa gida yayi horn,gate man ya wangale masu gate,yana parker motar shi ya sungumi matar shi sai bed room nasu......


suhanaka llahuma wa'bihamduka ash'hadu an la'ilaha illah amta astagfiruka wa atubu ilaihi

🔚🔚🔚




*KU SAURARI SABON LITAFINA MAI SUNA 'RIKICIN AURE NA'*




*LEEMA*✍🏻

adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *