Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Sunday, January 24, 2021

Siyamah Walidah Complete Romantic Hausa Novels

adsense here

Siyamah Walidah Complete Romantic Hausa Novels

 [10:28PM, 11/21/2016] Rynt: [10:57PM, 10/26/2015] Billygiro😊: 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

🌹SIYAMAH WALIDAH!!!🌹

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

Na Bilky giro😊 08140674366/08105689666

1⃣ Fara ce doguwa kyakyawa,'yar siririya,tanada dan fadin fauska kewayayya,hadi da yalwa tacciyar gira, da kuma eyelashes,idnwnt kamar mai jin bacci,gata da dogon hanci,da dan karamin baki,tana da hips da kuma dukiyar fulani,ga gashi sai kace ba india,Kwance take tana game da laptop, sai taji sauti alamar ana kiranta.Siyama!siyama!!siyama!!!

 Na'am ina zuwa umma! yayanki ne ya bugo  waya,yana so Ku gaisa,sunyi rabin awa suna waya,sannan suka ajiye waya, sai ga abnanta ya fito daga dakinsa. Walidana ya akayi? dai dai Abbana😊.....Abba fita zakyi , Eh zanje gaida hjyt ne,Abba ina zuwa... je dauko mayafinki mu tafi,umma bye muntafi,to Allah ya kiyaye hanya,ku gaidamin,hjy.

Tafiya suke yana bata lbr sai dry take......saukar mari taji hakan ne ya dawo mata da dogon tunanin da take.

  Ke dan baki da tarbiya tun yaushe nasaki aiki bakiyi ba,kina  nan sai dan banzan tunaninki da kika saba yi kullum...... Maza ki tashi ki yimin aikin da nasaki,Yar iskar banza karuwa,wadda tayi gadon karuwanci, haka ta mike,jiki ba kwari,idanunta cike da kwalla,duk da dai aikin kenan kullum inda sabo ta saba, bayan fama da take da mahafiyarta na rashin lfy, bt iya yin komai sai anmata,ta kuma dawo ma aikin,gida, wanke2,shara,Abinci, zuwa kasuwa cefane, duk Ita daya, bawai dan an rasa kudin daukan masu aiki ba.

 Saboda masifa irin na hjy bintu.


2⃣Aiki  take tana hawaye,tana tunanin wnan rshn imani na hjy bintu, da wane zf takeso taji, da rashin mahaifi, ko rashin lfyr umma,gashi kuma yaya abdallah bai san duk halin da muke ciki ba,hawaye ne shar, ke fita a idonta,ta share tn mai cwa Allah ka fitar da mu.

    Bayan ta kmla aikin ne,ta shigo gurin umnta,cike da murmushi,umma sannu ya jkn?da sauki symh wldh,ta amsa mata ne cikin mry ta mrasa lfy.Symh wldh!Na'am umma, nasan cewa,akwai dmw a tare da ke, kuma abin na dmnki kawai kina boye mn dmwr ki ne,ko rashin lfy ta kadai abn dmw wane a gare ki,ballanta ayuka  hadi da zagin da kike sha, inaso kiqara hkr,fiye da yadda nasanki dashi,kuma kar zafin zuciya ya debeki wataran ki maida mata martani,ko kiyi tuananin daukar fansa,kawai ki barta,ga  mabuwayi Allah, in Allah ya ydda komai zai wuce kamar bai taba frwa ba.

 Kallon ummanta tyi cike da tausayi, wacce kwance take,ba abinda ke motsi  a jknta face  bakinta,da idanu,sai  kuma shedar da takeyi.

in Allah yaso umma zan kasance a yadda kikeso.


 3⃣Kwance take wuraren karfe 11pm bacci ya ksa daukanta,tunanin mafita take, akan wannan ciyo na mahaifiyar ta, yakamata a fita da Ita waje,domin bata son ta rsa mhfyr ta tana ji tana gani.

 To amma yazanyi?kj ki sami hjy bintu mana ko Allah zai sa a dace, dayan bangare na zcyr ta ne k bata amsa, lallai haka ya kamata ny.Tashi tyi ta dauro alwala tayi sallah tana kai kukanta a gurin Allah,sai wuraren 12:30am ta kwanta.

 Da safe byn ta gama duk wani aiki da tsn tanayi,taje da sallamar ta dkn hjy bintu, sai da tayi 5 mnt sannan ta amsa sallamar, ba yabo ba fallasa,hkn ne yaba symh wld jin karfin shiga,domin da alamu akwai nasara,ta shiga ne tare da yi mata antashi lfy?lfy,ya akayi ne, ko ko ciwon mhfyr naki, ne?don nasan bai xai wuce shi ba, kallonta tayi, kafin take cewa, eh akanshi ne, dama wai cewa nayi mai zai hana,ki taimaka don Allah a fitar da umma qasar waje ko Allah nasa a dace,.... lallai ma yarinya nan har tayi kwarin da zata zomin  da, wannan xance...... ko da yake nama samu damar da zan aiwatar da aikin da nake niyar yi.tana magana ne a cikin zcyr ta, sannan tace, hakan kina ganin za'ayi nasara?inshaAllh mama, to yayi kar ki damu zan duba, na gode mama, ba komai ai taimako ne.

 Cike da mamaki ta fita a dkn domin bata taba tnanin abin zai zo da sauki haka ba.


Written by Bilkeesu giro💗

[10:29PM, 11/21/2016] Rynt: [11:43AM, 10/28/2015] Billygiro😊: 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

🌹SIYAMAH WALIDA!!!🌹

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

Na Bilky giro😊08140674366

🌹4⃣🌹Wata irin dryr qeta take,tana cewa"abin tausayi symh wldh,da kinsan ko ni wacece, da baki zo gurina neman alfarma ba.


Bayan kwana biyu da faruwar hakan, sai ga hjy bintu har cikin dakin su symh wldh, wacce rabonta da dakin tun bayan wata biyu da suka wuce, cike da mmki symh wldh ta gaisheta, ta amsa gaisuwr ne tare da cewa ya jkn nata, Alhmdllh mama,tana bacci ne?eh bacci take yi, to ki shirya nan da kwana 2 zaku je India a dubata, wani irin dadi taji tana mai cewa"mama na gode Allah ya saka da alkhairi,Ameen.


Da daddare wuraren 8:30pm ta kwashe kwanikan abincin da suka ci,ta dawo ta zauna a kusa da mhfyr ta,tana qara yi mata ya jki, yauwa symh wldh,dama akwai maganar da nake so ny da ke, mgnr Ita ce,"ko bayan raina symh wldh,bana so ki canza hlnki mai kyau dana sanki dashi,inshaAllh idan kika ci gaba da hk baxa ki samu mtsla a rawuyar ki ba,sannan nasan yau da gobe in Allah yaso, zaki kasance a gdn wani a mtsyin mtr sa, don hk nake so da ki kasance mai yimasa da'a ki kasance mai hkr,ki kasance mai kauda ido akan abin da bai shafe ki,ki ksnc mai toshe kunnuwanki,ki kuma ksnce mai kyautatama dngnsa,har dai iyayensa,kar ki mnt nasha gaya maki  cewa"ki riqa girmama  dan Adam domin ba abin wlqantwa bne,koda wasa domin watarana zaki so ya taimaka miki.


 🌹5⃣🌹 Cikin yanayi na muryar kuka ta fara da cewa"Umma kar ki damu insha Allah baza a samu matsala a guri na ba,amma umma meyasa kike min wadannan magnganun,  ai sai kisa hnkali na ya tashi,sai nayi tnanin kamar tafiya zkiyi ki barni,tafiya dole ce symh wldh,domin ranmu ba'a hannun mu yake ba,akoda yaushe z'a iya karbansa,ko nawa ko naki sbd ba'a san gawar fari ba.,kar fa ki manta mhfnki yasha gaya miki,cewa "kisa a ranki ako wane lkc zaki iya mutuwa....... haka ne umma ban manta ba,kuka take sosai😭 tare da rngme umma, sbd a duk lokacin da aka ambaci mahaifinta, bata da aiki sai kuka,ji take kamar ace yau ya dawo garesu yaga halin da suke ciki a  dalilin rashinsa.


Sai da safe ne take gayama umma zancen tafyr su,zuwa India,kuma a gobe.


Zaune take  tana karatun Qur'ani,sai ga hjy bintu da wani, da alama doctor ne,suka shigo tare.

kina iya ki bamu guri za'a duba mahfyr ki ne....amma mama wannan ba shi ne doctor dinda ya saba zuwa ba, haka ne doctor din baya gari, shiyasa kuma gashi gobe ne tfyr Ku,tashi tayi ta fita,amma tanaji a jkn ta kamar akwai wani abu da zai faru da ita.


Da safe ta shirya tsaf domin tafiyar da safe ne zasu yita,taje gurin mhfyr ta, da niyar ta duba in ta tashi  dg  bacci dmn tun lkcn da aka shirya ta tayi bacci,gashi tana so tasha  ko dan tea kafin sutafi.

 🌹6⃣🌹umma!umma!!umma!!!....yadai me ya ke frwa ne?mama tun dazu umma ke bacci bata tashi ba,doctor duba muna ita muga ko lpy, cewar hjy bntu,duk wani bincike da  yaka mata Dr yayi,yayi amma baiga alamar rywa a tare da ita ba,gls dinsa ya fara cirewa kafin ya ke  cewa"sai dai kuyi hkr hjy,umma ta riga mu gidan gasky.....a razane symh wldh tace What!qarya ne wlh umma na bata mutu ba doctor,gun umma tje tana girgizata  tana kuma kiran sunanta,umma!umma!!umma!!!pls kitashi ga tea na hada mki kisha, mu tafi,ganin yadda take girgizar ta baisa ta motsa ba,hnkln ta ya qara tashi, ta saka wata irin qara mai qarfi, tare da cire dankwalin kanta tyi jifa dashi, se duk gashin kanta ya zubo a bayanta,ummaaaaa!!!...umma pls ki tashi..... sai kuma kuka😭😭😭 yaci qarfin ta,dawo wa tayi wurin doctor,tana ce mishi, doctor don Allah ka tashe ta, wlh ita kadai ce ta rage mn wcce zn kallah inji sanyi a raina,ba Abbana,ba kakata, yayana kuma yamin nisa,yzanyi da rayuwata ne?😭😭😭kanta take bugwa a jkn gina,hadi da hannayenta,tana kuka mai ban tausayi.


Amma  kunsan me?ko a jikn hjy bintu.


😭muje zuwa..........


Written by Bilkeesu giro💗

[10:29PM, 11/21/2016] Rynt: [7:40PM, 10/29/2015] Billygiro😊: 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

🌹SIYAMAH WALIDA!!!🌹

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

Na Bilky giro😊08140674366

🌹7⃣🌹Hjy bintu ce ta jawo ta jknta tana mata lallashin munafurci ganin doctor a tsaye.


Bayan an mata sutura ne xa'a fita da ita cikin gdn,nan ne fa hknli symh  wldh yayi qololuwar tashi, miqewa tayi tsaye,cikin tsananin rudu ganin za'a fita da gawar mhfyr ta,ta fara da cewa,don Allah Ku banni naga umma ta kafin a fita da ita,ina so zan mata addu'a,ba musu suka aje gawar, cikin  natsuwa  tyi mata addu'a,,tana gamawa ta rungume ta tana fitar da kuka marar sauti,da kyar aka samu aka banbare ta daga gawar,akatafi da Ita, ummaaaaaa!!don Allah Kar ki tafi ki barni, qoqarin binsu take, ganin hk ne yasa mutanen da ke gurin suka rirriqe ta,don Allah kubar ni na tafi inyaso a samu tare, kuna gani fa sun tafya min da umma, Umma!......nan kawai shedar ta ta dauke,ta fadi qasa sumammiya.


Daukan ta akayi aka je da ita asibiti,sai da tayi kusan sati kafin a shawo kanta, domin komar musu tayi Kamar zautacciya,har ma bata gane waye a kanta. To Alhamdulillah yanzu tana gane kowa,hkn ne yasa aka mai data gida.


Bayan sun dawo gd ne, take roqon hjy bintu, da ta aramata waya tana so tayi magana da yayanta,ko xa'a yi nasarar,samunshi

🌹8⃣🌹Symh waldh kenan baza ki taba samun sa ba, domin na riga da na canza numbar,cikin zcyr ta ne take maganr.miqa mata wayar tayi tare da murmushin qeta, btare da symh  wldh ta lura dà hkn ba,ta amshi wayar,ta nemo numbar sa ta Kira, ko yau ma haka wayan bata shiga ba,Kira take har ta gji bata shiga,miqa wayr tayi,tana godiya,sai cewa hjy bintu tayi dama nasan idan zaki shekara kina buga wayar, bazata shiga ba,baqin nacin tsiya ne kawai dake, mayya kawai, fice min da gani kina kallona da maiyun idanuwan nan naki,

    Jiki a sanyaye ta fita, tana mai zubar da kwalla,shigar ta daki keda wuya,hjy bntu ta shigo,da dan uban wankinta, ungo jeki ki wanke min kayannan, kuma ki tabbatar sunyi fari tas,.....mama don Allah ki bari gobe na miki,jkna bai yi qwari sosai ba,ba rwana da wannan,kawai muradina a wanke min kaya na,kuma idan suka bushe ki goge min su, dama dalilin da yasa bana baki wanki,ina tausaya miki ne sbd rashin lfyr mhfyr ki,to yanzu babu ita,sai ki riqa yimin wankin a madadin kulawar da kike mata. Ta fita ba tare da taji me zata ce ba,kuka take mai ratsa zcy tana kallon photon su da sukayi, Ita da,Abba,umma,yaya abdallah,ciro ptn tayi ta rungume tana ji kamar ace zata gansu a fili.


Bayan wata daya da frwar hakan 🌹9⃣🌹wuraren 11:30,ta sallame sallah tana addu'a,sai ta fara jiwo surutun maza kadan kadan, kuma da alama daga dakin hjy bintu ne, tashi tayi sannu a hankali,ta labe a bakin qofar dakin, ga mamakinta sai ta hngo jibjibgan maza har su 6, tji hjy bintu na cewa,"na tabbata yanzu tayi bacci,so nake kuje dakinta Ku aiwatar da aikin da nsa ku, kuma ku duka 6 sai kowa yayi a cikinku, inyaso idan kuka gama kuje Ku yadda ita a wani gari mai nisan gaske kuma zku zauna a can, Ku riqa bibiyar  ta ba tare da ta sani ba.....daya daga cikin su ne yake cewa, hjy me zai hana ayimata gunduwa gunduwa,kawai a huta..... Sam! bana so symh wldh ta mutu yanzu sai taga wulaqantar  duniya, inyaso daga baya,na kashe ta kamar yadda na kashe mahaifinta,da mhfyr ta.

Symh wldh dake labe, hnklnt yayi matuqar tashi, har bata san lokacinda tace, innalillahi wa inna ilaihirraji'un!!,hkn ne yabasu damar juyowa baki dayansu,tana ganin sun ganta  ta sheqa da gudu, suko suka biyo ta, baji ba gani,har suka fita daga gidan,ga shiyar su irin shiyar masu kudi ce tsit ba alamun mutane,gata daji ce,gudu take tna waiwaye,garin waiwayen ne taci karo da  qaton iccen dalbejiya ta fadi,kafin ta tashi daya ya same ta tare da cafko qafar ta, yaja ta da qarfi,anan ne ta saki qara mai qarfi, wadda nima sai da na firgita na yadda biro ta.


Written by Bilkeesu giro💗

[10:29PM, 11/21/2016] Rynt: [6:19PM, 10/31/2015] Billygiro😊: 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

🌹SIYAMAH WALIDAH!!!🌹

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

Na Bilky giro😊08140674366

🌹🔟🌹Dube dube take ko zata sami wani abinda  xata buga mishi,can Allah ya nuna mata wani qaton dutsi, rarumoshi tayi tare da buga mi shi a akai,ba shiri ya saketa, da qyar ta samu ta miqe sbd ya jimata rauni a qafa,hango sauran tayi,saura kadan su kawo inda suke,gashi bata iya gudu sosai,haka dai ta lallaba,ta bar gun sauri sauri, tanayi tana labewa a bayan bishiya,har ta samu ta kai a bakin titi, cikin ikon Allah ta hango hskn mota tafe,da sauri sauri take dakatar ta motar,motar kuwa ta tsaya, wata mata ce a ciki amma ba sosai ake gane wadda ke ciki ba, sai da ta fito ne, hklin symh wldh ya qara tashi,sbd ba kowa bace face hjy bintu.


Tafe take cike da murmushin qeta, symh wldh na tunanin yadda zata yi, gashi ta kusa qarasowa inda take,nan ta ke dabara ta fado mata,duk da dai inda take da niyar bi akwai duhu sosai,amma hkn ta daure ta keta a cikin dajin gudu take baji ba gani hade da yin duk addu'ar da ta fado mata, yanzu ma wani titin ta sake gani,ga kuma mota, a tafe sai dai wannan karon bata tsaya ba ci gaba tayi da gudu tana mai qoqarin qetare titin dai dai motar ta kawo,sai wani qiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiirt,nji koda na duba kadan ya rage a bankade ta,domin ita hr ta yafe an kade ta,ta qame wuri daya tare da rintse idanuwanta,sai wani ya fito tare da wata mata.


 🌹1⃣1⃣🌹Da alama direba ne da hjyr sa,hjyr ce ta fara da cewa, "innahu min sulaimana wa innahu bismillahir rahmanirrahim,ku kuke ganin mu bamu muke ganin Ku ba,don Allah baiwr Allah kiyi hkr, ba laifunmu bane.


Symh wldh dake tsaye,sai alokcn ta bude idanunta,cike da mamaki ganin matar ta maida ta aljana, ta fara da cewa hjy wlh ni mutum ce ba aljana ba, kallon ta hjy keyi cike da rashin yadda da zncnta,sbd tsananin kyaun ta yawuce ace mutum ce, sai da ta kai dubanta ga qafafunta, taga ba qofato sannan ne tayi sassanyar ajiyar zcy,can ta tsinkayo muryar symh wldh na cewa, "don Allah hjy ki yadda dani, wlh biyoni akayi zasu iya kashemu gaba dayanmu, idan suka same mu anan don Allah ki taimaka min.......innalillahi wa inna ilaihi ilaihirraji'un! kin gansu gasu can tafe motar tace,da sauri hjy ta jwo hannunta suka shiga mota, dreba ya jasu a shanshame,gudu suke suna biyar su har suka fita daga garin, a nan ne suka bace musu,domin dreban yasan hanyoyi daban daban,hkn ne yabasu damar bace musu, tare da taimakon Allah, har suka iso gdn basu sake ganin suba.

 

Wane qatoton gida ne mai kyaun gaske,dagani gdn dala ta zauna. Horn yayi ba jimawa aka bude gate, suka shiga, bayan sun shiga daga cikin gdn ne hjy ta nuna mata wani daki,tana mai "cewa kije ki samu kiyi bacci inyaso gobe da safe mayi magana, tayi gdy,ta shiga dakin, hjy ma nata dakin ta nufa.


🌹 1⃣2⃣🌹Da asuba, da qyar ta tashi sbd gjyn gudu da kuma zfn da qafar kemata,tana qoqarin shiga toilet ne, sai taji sallamar hjy ta shigo dakin, hjyr ke cewa dama zuwa nayi na tashe ki,ashe har kin tashi,sai dai naga kamar kina dingishi,eh nji rauni ne a qafa, ayya Allah ya sauwaqe, Ameen nagode. 


Ta gama sallah tana a kishingide akan kafet din sallah, hjy ce ta koma shigowa,tashi tayi zaune ta gaida ta ta amsa gaisuwar cike da 😊,ga kayan sawa nakawo miki idan kikayi wanka sai ki saka,hannu biyu tasa ta karba tana mai godiya.


Qarfe 10:00am na safiyar ranar, hjy ce ke duba break fast din da 'ya'yan nata suka hada, akan dining table,taga yayi ba mastala.


Ruqayya!Ihsan!...umma gamu zuwa, bayan sun zo ne,ta ke cema Ihsan tje ta kiramata wata baquwa tana can dakin da baki ke sauka, cike da murna taje domin yarnyr akwai ta da son mutane,da sallamarta tashiga,tare da gaisheta,sannan ta fadi saqon ta fito, tafe take tana dingishi har ta iso, hjy ce ta nuna mata kjra, ta zauna ne hade da gaidasu, kowa ya amsa amma banda Rqy da tunda ta kalleta sau daya  bata sake dubanta ba.


🌹1⃣3⃣🌹Ke dai Rqy Allah ya shiryeki, har da baquwar kuma sai an nuna mata hali....Allah kuwa umma duk halin yaya sa'eed ne da ita, miskilanci tsiya ne dasu.....umma kin ganta ko,me ya shafe ta dani,kina min magana zata tsoma  bakinta a ciki, ai gsky ta fada,walaqanci dai ba abinyi bane, inkina dainawa ki daina. nan dai sukayi breakfast ba tare da kowa ya sake cewa qala ba.


Baiwar Allah idan muka gama, inaso nayi magana dake cewar hjy.sai da, su Rqy suka fice zuwa dakinsu, take cewa, nikuwa yaya sunanki?sunana symh wldh..... SIYAMAH WALIDAH!duk sunan ki ne eh, Mahaifiyata ke kirana da symh mhfna kuma Walida, meyasa .......koda yake ba yanzu ya kamata muyi wannan maganar ba,domin na fahimci qafar nan na damunki sosai, kamata yayi muje asibiti a duba,inyaso bayan kinji sauqi sai muyi mgnr ko? to yayi hjy nagode, ba komai 'yan nan ai yiwa kaine.


Bayan kwana biyar da frwr hkn,zaune suke a falo suna fira, Rqy ce ta kalli symh wldh tana cewa wai umma ya z'ayi muna zama da yrnyr da bamu san asalinta ba,kuma gashi da alama bata da niyyar tfy ta bar mana gd, sai wani qara gyara zama dama naga tana yi, wai har tana tayamu aikace aikacen gd,gashi kuma kince tsinto ta kukayi, akan hnyr Ku ta dawowa,shiyasa umma bana so kina yin tfyr dare wlh, gashi yanzu kin kwaso wacce bamu san ko wacece ba,wata qil ma agurin yawon karuwancinta ne kika hadu da ita.... Bana son shashanci rqy wannan wace irin magana ce hka babu dadin ji,kar ki sake in qara jin irin wannan Kalmar a bakinki. Symh wldh kallon Rqy kawai  tayi batare da tace komai ba.


 🌹1⃣4⃣🌹Sannan da kike cewa ba kya so ina tfyr dare yaushe ne  na taba dare irin na ranar, ko shi motar muce ta lalace,  shi ya kawo

 hkn. 

Symh wldh, dama  kinsan nabar maganar ne har kiji sauqi, gashi kuma Alhmdllh qafa tayi sauqi,yanzu inaso ki fadamin me ya fitar da ke a cikin wannan dare? me kuma yasa wadannan mutane ke neman halaka ki?sai da ta nisa tare da gyara zmnt sannan ta fara da cewa, "hjy an turo su ne domin sumin fyade......fyade!?cike da mamaki hjy ta maimata,...eh hjy fyade aka turosu su min, saidai Allah bai basu nasarar aikata hkn akaina ba........ba wani sun aikata, tunda koda kika zo ko tfy bakya iya yi da kyau, gsky umma bazata zauna muna a gida ba ayi rashin sa'a ciki ya shiga azo ana zaginmu......Tass!tass! Kakeji umma ta wanke ta da mari tana mai cewa maza ki tashi ki bamu guri,abinda umma bata taba yimata ba a ryw sai gashi yanzu ta mareta akan wata can banza,hkn ya qara sa taji ta tsani symh wldh a ranta, tashi tayi ta fice cikin bacin rai, tare da ba mhfyr ta hkr domin bata taba ganin ranta ya baci haka ba.


Inajinki symh wldh.... kiyi hkr da halin Rqy kinji, ai ba komai ya wuce,waye yasa ayimiki fyade?hjy bintu,wacece ita? me kuma yasa take so ayi miki fyade,ita mata ce a gurin mhfina,wato abokiyar zmn mhfyta,to ke ina mhfinki yake da kuma mhfiyr ki, da har hjy bintu tasa amiki wannan danyen aikin  basu sani ba,kuma da alama ke 'yar masu kudi ce sosai, yakamata ace kwanakin nan da kikayi an nemeki,amma shiru ko da wasa bnji ana nemanki ba,hjy bazaki gane bane idan har ba lbrna nabaki ba tunfarko, to ina sauraren ki symh wldh.


Kubiyoni domin jin labarin SIYAMAH WALIDAH.


Written by Bilkeesu giro💗

[10:29PM, 11/21/2016] Rynt: [8:54PM, 11/4/2015] Billygiro😊: 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹 

🌹SIYAMAH WALIDAH🌹

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

Na Bilky giro😊08140674366

🌹2⃣0⃣🌹Koda nje dakin Abbana ban same shi ba,nayi tunanin ko ya shiga toilet ne,njira shi hr tsawon 30mnt amma ba alamar fitowa,zuwa nayi a bakin toilet din inji ko akwai alamun  mutum a ciki nji ba motsin komai,sai nyi knocking namma shiru, bude toilet din nayi naga tabbas baya ciki, ba tare da nayi wani tunani ba,na koma a falo na zauna ina danne danne a waya ta.


Lkc sai qara tfya yake amma banga alamun abbana, nada niyar zowa mu tafi ba, hkn ne yasa nje gurin umma ina mai cewa,umma ya akayi ne har yanzu daddy shiru, kuma yace da qarfe 10:00am ne tfyr, sai cemin tyi ai nazata kina tare dashi? bamu tare kuma baya a dakinsa sai dai idan yana a bangaren mama, to ai yakamata kije kiran sa domin yanzu hr 9:30,ya kamata ace kuna filin jirgi yanzu, to umma bari nje na duba.


Ko a can din baya nan umma, asali ma yau duk bata ganshi ba,kira wayarsa muji, da na kira wyr,rngn take ba'a dagawa.


 🌹2⃣1⃣🌹Haka nci gaba da kiran wayarsa amma ba'a dagawa,sake komawa nayi dakinsa,ina mai ci gaba da krn wayr,ina shiga dakin sai nj ashe yabar wayar ne a daki,bai fita da Ita ba.


 Hr goma tyi ba Abba...muna cikin hk ne sai mami ta krni a waya,tana mai cewa ya akyi ban ganku ba gashi jirgi yana batun tashi kuma daddy ya kira abbanki ba'a daga wyr ba, shiru nyi ina tunanin abinda xan cemata,kafin nake cewa eh Abba suna meeting ne kuma hr yanzu basu fito ba,sai dai gobe zamu sameku inshaAllah, to yayi Allah ya kaimu gbe lfy, Ameen mami na gode.


Da gudu na haura zuwa sama a dakin umma, na same tana krn wayar kaka ko Abba yaje gdn,amma baya can, hk aka ci gaba da kiran duk wani wanda ake tunanin Abba zaije grnsa amma ba inda aka samu nasarar samun sa.


Abu kamar wasa akace qaramar mgn tazama babba, hr akayi  sati  ba Abba ba  lbrn sa.


 🌹2⃣2⃣🌹Ako ina an bada sanarwa,an kuma buga jaridu amma ba inda aka ce anga ko mai kama dashi.

  Nayi kuka kukanda ko cewa akayi abbana ya mutu a nan na tsaya,hk muka ci gaba da ryw cikin baqinci marar misaltuwa,ga kuma kaka bata da lfy tun lokacin da akace Abbana ya bace, ta kwanta ciyo,hr akayi wata daya, ba alamar lbrnsa, ciwon kaka sai gaba yake,a safiyar laraba ce kaka tace ga grinku, wani bqn cikin sai ya qaru,kuma duk abin nan da ake ciki yaya abdallah bai sani ba, sbd nyi kiran wayar sa hr na gaji baya dauka,na karbi wayar umma na kira still bai daga ba,bansan lokacinda nyi jifa da wayoyin ba,duka suka tarwatse, da tawa hr ta umma, sbd tsananin baqin cikin da na tsinci  kaina a ciki.


Ina zaune ina tunanin yadda sauyin ryw ya zomana,cikin qanqanin lokaci.......sai kawai nji umma na rafka salati a bangaren hjy bintu, da sauri na tafi, ina isa umma ta yanke jiki ta fadi,tana mai nunin hjy bintu,sosai hnklin hjy bintu ya tashi, da ita hr qawar ta,tmbyr ummana na Shiga yi amma ta kasa cewa komai,ganin hk ne yasa nje da gudu na kirawo dreban mu muka kaita asibiti,bayan sun gama duk wani bncke da yakamata suyi, suke cemana,umma ta samu mtwr rabin jiki, sbd akwai mummunan abinda tji ko tagani wanda yayi bala'in tayar mata da hnkli.


Kuka nake sosai ina kallon umma dake kwance bata iya motsa rabin jikin ta,ina kuma tuna  awa biyu,da suka wuce ita ke ma kanta komai, amma yanzu sai anmata komai.

To wai mene ne umma tj ko ta gani wanda yayi matuqar tayr mata da hnkali hk?


Muje zuwa domin jin ko mene ne,umma tji.


Written by Bilkeesu giro💗

[10:29PM, 11/21/2016] Rynt: [8:54PM, 11/3/2015] Billygiro😊: 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

🌹SIYAMAH WALIDAH🌹

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

Na Bilky giro😊08140674366

1⃣5⃣Ta fara da cewa,sunan mhfna Alhj  usman sadiq mai gwal,ya kasance mutun ne mai tarin dukiya,akwai shi da son mutane da   kyauta ta musu,kuma da wuya kiji ance yana da abokin fada balle har ya kai ga abokin gaba.


Mhfna shahararren dan kasuwa ne,a fannin saida gwala gwalai,da motoci, yana da mata biyu,uwargidansa Ita ce hjy bintu,sun hadu ne a dalilin kasuwanci, ta nace mai tana sonsa, amma mhfna bai karbi tayin soyayyar ta ba, sbd ba budurwa bace ta taba aure ta fito, gashi kuma shekara daya ya bata da hfw,shi kuma baya da buri daya wuce ya auri budurwa amatsayinsa na wanda bai taba aure ba.

 

Haka taci gaba da nuna mai so,har ya kai ga ya amince amma tare da sharadin zai yi aure idan har ya samu yrnyr da yakeso,ta nuna masa ba matsala,akayi aure suna zamansu lami lfy, sai dai matsalar ta daya tana da tsananin kishi,ko kiran sa akayi a waya sai ta duba idan ba mace bace.


Ranar kwatsam yaje gaida mhyfr sa,wato hjy maimunatu, ya hadu da mhfyta a can, kuma tayi matuqar birgeshi, komai nata yaji yayi mai, sai faman kallonta yake, anan ne kaka ta fahimce shi,har take  ce masa ya akayi ne, ko kana nfn baka gane ko wacece ba?Allah hjy bangane ta ba, amma fa kamar na santa.


🌹1⃣6⃣🌹Qanwar ka ce fa 'yar gidan mrgy alhj Aliyu,wato qanin kaka uwa daya uba daya,kenan kakannin su daya da mhfyta da mhfna.

 Qwarai kuwa hjy niko na santa sai dai tana qarama,ba itace Zainab ba?Ita ce fa, ksan kai tn lokacinda akyi rasuwar sai ka tafi dubai kasuwanci, to shine aka kaita a gurin qanwar mhfyrt,hjy Saudat,yanzu kuma Allah ya amshi ranta a gurin hfw ba dan ba uwar kuma gashi bata taba hfwa ba,Allah sarki ai nima da nje gaisuwa nkejin yadda abin ya ksnce,cewa da mhfna, to shine yanzu ta dawo da zama a gurina, ynzn ne ma isowr ta, Allah yaji qansu yasa sun futa,ameen.


Tun a wannan ranar mhfn ya fada ma kaka yana sonta, har abin yakai ga mgnr aure, anan ne hjy bintu tace sam bazata taba yadda yayi aure ba, duk da, bata mnt da sharadin mhfna ba kafin ya aure ta, ta tada hnklinta sosai amma hkn baisa mhfna ya fasa auren ba,akazo akayi aure, ga mamakinsa sai yaga hjy bintu, ta hkr sai wani kula ta ke ba umma,amma fa a gbns kadai ne take nuna mata so, zgi da hntr ba wnda bata sha, amma umma bata taba nuna ma Abba zmn da suke ba,shiko Abba a tunaninsa baya da wata matsala a gdns.


Haka suka ci gaba da zama hr aka haifi yaya abdallah,qwarai hjy bintu tayi bqncki domin ita ko batan wata bata taba yi ba, sai gashi yaya nada shekara biyu aka hfne,tun daga wannan lokaci hjy bintu take kiran ummana da krwa ganin take a krwnci umma ta samo mu, tunda ita bata samu hfwr ba, ta manta hfw ta Allah ce.

Klmr krwnc tana ma umma zfi sosai amma hkn baisa ta fada ma Abba ba, kuma daga lkcn bata sake hfw ba.


Hk rywa taci gaba har yaya abdallah ya qare scndry nikuma ina a SS2

Amma shi Yaya abdallah yana krt ne a Egypt kuma idan yazo ganin gd yakan dade sosai bai dawo ba.


🌹1⃣7⃣🌹Bayan na qare scndry ne,muna zaune a harbar gida nida abbana, na ke ce ma abbana inaso nima nje krt a Egypt,a nan take naga ran abbana ya baci,kafin yake cewa,walidana, meyasa kike son kije krt a waje,Abba kawai ina sha'wan krt ne a waje kuma ai kaga yayana a can yake krt,Walida!na'am Abba am sry to say bazaki je ko'ina krt ba anan cikin garin Abuja zakiyi krt,domin bazn iya jure rashin ganin ki ba.

Da yake mun saba sosai nida Abbana tun ina yrnya yake zuwa da ni majalisar su,da na girma sai ya koma zuwa dani qasashen da yake zuwa hrkr kasuwanci shi, amma sai in muna hutu yake zuwa dani,sai dai bada ni kadai yake zuwa ba, ya kanje da matansa,amma abin duty by duty ne sbd yana dan jimawa kafin ya dawo,kuma ko ba umma ke da zuwa ba yaknje dani,amma hjy bintu abin baya yimata dadi, shiko Abba a yanda take nuna mai tana sona sosai sai yaga kamar ba komai bane,kuma gashi ba tauye haqqi a ciki tunda  gdn da yake kama mana dakuna ne dashi.Roqonsa nake ina mai cewa,

"Abba pls kabanni inje don Allah,na gaya miki fa ba inda zakije kawai kiyi hkr!yayi mgnr ne a cikin kakkausar mry.


🌹1⃣8⃣🌹Wanda hkn ne yasa na miqe da niyar na bar gun,ina isowa falon na hadu da hjy bintu, kallona kawai tayi ba tare da tace min komai ba ganin ina zubar da hawaye,ta fita,Abba ta samu a zaune tana tmbyr sa yau kuma meya hada ka da 'yar lelenka?me kika gani? gani nayi tana kuka koda ta shiga gdn,tashi muje na ganta.


Ni kuma da shiga ta gdn, dakin umma na nufa,ina kuka na fada jknta,me yake frw ne symh, Abbana ne umma😪, yau kuma me kika masa,yace bzn je ko ina krt ba wai a nan xnyi, nikiuma umma a waje nake so nyi krtu na...pls umma ki roqa min Abba da ya banni nje, symh kinsan fa abbanki baya mgn biyu,hkr dai zky, haba umma wlh har mun tsara nida mami, a can zamu yi krtu kuma ita har Abbanta ya yarda, ni kadai take jira taji daga baki na,symh ki gaya mata abbanki bazai bri ba,wasu hwyen ne suka qara zubowa kafin take cewa "umma qawaye na fa duk a wje zasu yi krtu.....ki daina dubin abinda wani zaiyi ke dai ki bi abinda mhfnki yake so, kuma kiriqa tunawa a rywr ki ba duk abu zki nema ki samu ba,inkin samu ki gode Allah idan baki samu ba sai kiyi hkr, amma kar kice wai duk abinda wnce tyi sai nyi, shi yake kaimu ga halaka ki daina kinji, to umma nji zn daina.....amma ai shi Abba bafa don baya da hln kaini bane kawai bayaso nyi nisa dashi.....kuma naga dole yau da gobe zamu rbu ne, hkne symh, domin akwai mtwa.......Nooooo!😳🙊umma,wlh ba hk nake nufi ba,umma don Allah ki daina kira min Abbana zai mutu.....To me kike nufi? nasan zuwa gaba aure znyi, with out shame symh kike gaya min haka,Aaaaa umma🙈 to a daina mgnr nama hkr, na rungume ummana kenan nj Abba ncewa yauwa walidana  ko ke fa,tashi nyi nadawo jkn Abbana,shiko yana cewa ummana, shiyasa nake sonki matata sbd kin iya shawo kan yara, murmushi kawai tyi domin ta fahimci ya manta da hjy bintu na bayansa,ga kuma dukkan alama ranta ya baci sbd wannan karon ta kasa boye hkn a gbnsa.


🌹 1⃣9⃣🌹Bayan kwana biyu da frwr hkn,ina kwance a saman qafafun umma, tana tje min gashin kaina, take cemin symh wai kuwa kin kira Mami kin gaya mata abinda ake ciki? umma ban fada mata ba nafiso ke da kanki ki kira Maman Mami kiyi mata bayani zasu fi fhimta, to yayi zn kirata in Allah yaso.


Ranar kwatsam ina zaune ina kallo ni kadai a falo, sai ga abbana yazo cike da murna,nikuma na tashi da gudu na rngumesa,Abbana sannu da zuwa, yauwa walidana,yau kuma Abba me kazomin dashi? da yake duk abbana ya fita sai ya sayomin wani abu.

    Yau nazo miki da wani lbr wnda zkyi frn ciki da jinsa sosai,mene ne Abbana?na Samar muku admission keda  Mami a Egypt a school dinda yayanki Abdallah ke krt,bansan lokacinda na daka tsalle  tare da buga kuwa, na  qara rungume abbana,ina mai cewa wayyo Allah abbana thank u very much, I love my dady, luv u too walidana,ina mamanki tana ciki,ya tafi zuwa dakinta nikuma na juya dmn na dauko wayata a samn kushin na kira Mami, dagowanda znyi nayi ido hudu da  hjy bintu ta min wani mugun kallo Wanda ni na kasa gane laifin me nayi,hk dai ta koma bangarenta batare da ta cemin komai ba.


Yau ne zamu je Egypt tun da safe na tashi domin sammako, amma sai ji nake gabana na faduwa,amma nakasa gane dalili,hk dai nje dakin Abbana domin naga ya yatashi........ Sai kawai kuka ya qwacewa symh waldah sosai take kuka hjy ce ta fara da cewa yadai symh wldh meye na kuka kuma, hjy a tun daga wannan ranar Abbana........ Kuka ya sake hanata qarasa zncen,ihsan ce tace me yasamu abbanki......rashin lfy ya same shi?A'a,ko ya rasu ne?a'a Abbana ba mutuwa yayi ba,har yau abbana yana raye.


Tabdi muje zuwa kenan domin jin a ina abbanata yake,me kuma yasa yabar su a cikin wannan hali.


Written by Bilkeesu giro💗

[10:29PM, 11/21/2016] Rynt: [8:54PM, 11/6/2015] Billygiro😊: 🌹🌹🌹🌹🌹🌹

🌹SIYAMAH WALIDA🌹

🌹🌹🌹🌹🌹🌹

Na Bilky  giro😊08140674366


🌹2⃣6⃣🌹Hjy bintu wannan wace irin mgn ce wacce mai hnkl ba zai dauka ba,karfa kwadayin duniya yasa ki soma zautuwa,.....ba wani zaucewa kuma ba kwadayin duniya a ciki,tabbas mgnr da na fada miki gsky ce, sai dai bazaki gane ba sai nan zuwa gaba,..... Sai da  ta nisa kafin take cewa,"toh Allah ya kaimu lokaci,tayi mgnr ne cike da rashin yadda da abin da hjy bintu tace,a game da abdallah ganin take kamar so take ta hanashi gadon mhfnsa,bayan duk wannan cutuwr da ta musu, bata barsu haka ba,har sai ta bullo ta 

nan,anya ko hjy bintu naso ta gama lfy da duniya?....... Hjy larai yadai naga kin zurfafa, ba komai ni zan tafi,to yayi sai munyi waya kenan.


Symh wldh ce a daki sai qoqarin kiran abdallah take amma,ta kasa tuna numba daya a cikin nmbrsa,cike da mamaki take sake danna nmbar amma bai sa ta tuna ba...... tana cikin hk ne sai ga ihsan ta shigo cike da mrna, tana mai cewa "symh wldh gobe yaya sa'eed zai dawo,.......Allah ihsan? Allah kuwa,kina fa ji da shi sosai wannan murna haka, hr kin tuna min da yaya abdallah, idan zai dawo barcin  kirki ma bazn yi ba sbd duk na juya a cikin barcina sai na tuna gobe yayana zai dawo, na matsu sfy bata waye ba,hmmm aike bakiyi murna a banza ba, tunda kuna shiri dashi sosai, amma ni bamu shiri,yafi shiri da rqy,waini na fiye surutu, da dmw,Allah sarki shi baya son surutu kenan?baya so........kin sami yaya abdallah?bansame saba sbd wai na manta nmba daya,am very surprise, ace na manta nmbar yayana abin da kamar wuya, domin yana da wuya na riqe abu a kaina na manta shi......dama idan xaki kira shi da wyr hjy bintu sakawa kike? ko a seve take?eh anyi saving dinta Kira kawai nake, ba sai na sake sawa ba,to ai ba mamaki dn kin manta....but keep trying ko Allah zai sa kituna, to Allah yasa,Ameen.


 🌹2⃣7⃣🌹Washe garin rnar,Hjy ce a daki tana waya bayan ta gama ne, ta fito, ta sami symh wldh a afalo,tana krnt wani littafi na addu'oi.

  Symh waldh! Na'am hjy, so nake ki hada ma sa'eed abinci,domin wai hr ya shigo gari bayan yace sai da maraice zai dawo, ashe ya fasa,to me za'a dafa masa? ba wani abu bane face indomie ita ce yafi so, amma ki hada masa da dafaffen qwai,to hjy...symh wldh ki daina kira na da hjy, ki kirani da umma kamr yadda su ihsan ke kirana, domin kema 'ya ce a gareni, kinji,daga kanta tayi alamar tji tare da murmushi sannan ta nufi hnyr kici.

   Tana cikin kici taji sallamar wani, daga jin mryr zakusan haddaden gaye ne,tana qokarin amsawane taji, umma ta amsa sallamr,.... cike da girmawa ya durqusa yana gaishe ta,ta amsa gaisuwr ne tare da yimasa ya hny, Alhmdlh umma... sai dai ayi hkr umma nace saida yamma amma sai kikaji waya hr na shigo gari,dama wani meeting zmyi sai aka fasa, shi ne na yanke shawarar dawo wa yanzu,.....ai ba komai, ta fadi hknne tare da barin gurin,ta dauko lemu da ruwa ta aje masà,sanan ta nufi hnyr kici, ta samu hr symh wldh ta kammala komai.

  To jeki ki kai masa yana a falo, ni Zn shiga daga ciki, to umma.


Tana fito wa daga kicin ta hango shi a samn kjra 1seater ya aza qafa akan dayar qafarsa, kamar wani sarki,ya dan jingina a jikn kjr yana waya sai dai a rufe idawnsa suke da alama  a gjye yake yana bqtr bacci,fari ne tas dogo yana da faffadan qirji,da ganininsa anga cikakken nmj,fuskar sa tana dauke da,dan siririn saje ya kwanta sosai,gashi da dogon hnci da bakin sa ma daidaici mai kyau.


 🌹2⃣8⃣🌹Sannu a hnkli ta iso inda yake tare da sallamrta, ta ajiye abinci kenan, daidai ya gama waya idonsa yakai kan kyawawan yatsunta,tana sanye da wani zobe na diamond, yayi matuqar yi ma yatsan kyau,riqo hannun yayi yana mai cewa,"wow this diamond ring look beauty, rqy where did u .....wani irin shock yaji har cikin tafin qafafunsa,da sauri ya dago idanuwansa,caraf sukayi ido hudu,yanayin kallonta ne ya qara rikitr da shi,sabida sexy eyes ne da ita,duk da haka ya kasa dauke idonsa a kanta,ta ido tayi masa alama da ya sake mata hannu, ba yanda ya iya dole ya sake, domin ji yayi kamar hannayensu, su tabbata a haka,....katse masa tunani tayi,tana mai cewa "Sannu da zuwa, yauwa sannu,tashi tayi zuwa dakinta, sai faman kallonta yake tfyr ta kmr 'Yar fashion,ya salm wannan yrnyr akwai kyau na fitar hnkli  a tare da ita,cewar sa'eed.


Yana cikin cin abinci ne,umma tazo,da isowr ta yake tmbyr umma wa ya dafa min indomie, me kagani? Allah umma tayi min dadi sosai,hmm symh wldh wacce ta kawo ma abincin, ita ce ta girka maka, ynyr ta iya girki sosai, domin ni a gsky duk iya grkina, dana ci nata sai da na raina nawa........hln daga ina take?kallonsa tayi tana mamaki sa'eed da bai cika sa kansa a hrkr mace ba amma yau hr yana tmbyr inda symh wldh ta fito....umma ya nji kinyi shiru?wato sa'eed lbrn symh wldh, da abin tausayi a ciki,... nan dai ta bashi lbrn tun daga farko hr qarshe.Sosai ya  tausaya mata,sai dai bai ce komai ba,sai ma tmbyr umma da yayi,inda su rqy suke,yaga baigansu ba, a nan take cemasa suna school.


Written by Bilkeesu giro💗

[10:29PM, 11/21/2016] Rynt: [8:52PM, 11/5/2015] Billygiro😊: 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

🌹SIYAMAH WALIDAH🌹

🌹🌹🌹🌹🌹🌹򑀼󞐊Na Bilky giro😊08140674366

🌹2⃣3⃣🌹

Bayan mun koma gd ne nake tunanin na tmbyi umma wace irin mgn ce tji hr hkn ta faru,kuma meyasa ta matsa a dawo gd, da jinya, tana qoqarin fada min ne sai ga hjy bintu ta shigo, ta kuma ce na basu guri zasuyi mgn,tashi nyi na fita, sai da hjy bintu ta fito sannan na koma,umma wai mene ne ke frw ne? bakomai symh kawai dai ina so ki sani cewa Abbanki yana raye bai mutu ba,kar kiyi tunanin rashin ganin sa da ba'a yiba ko ya mutu ne, ..... Cike da mamaki,na tmbyeta,anji lbrn sane umma?shiru tayi kafin take cewa, a'a ina dai jin hk ne a jikina, kuma inaso ki dage da addu'a in Allah ya yadda, da sannu Allah zai bayyana muna shi, Ameen umma, kuma inshaAllan Zn dage da addu'a, amma kuma umma,ina so nji  shin mene ne kika ji a bangaren hjy bintu?.... symh kibar mgnr kawai,....umma meyasa?sbd bai kamata kiji mgnr  ba, babu alhairi a cikinta face tashin hnkli, kuma inason kar ki qara tmby ta wannan mgnr,domin tuna mgnr yana qara haifar min da matsala,shiru nyi ina tunani,wai kodai tji wani lbr ne game da abbana ne wnda bai mata dadi ba, shi ne take boye min,ko kuma tji lbrn mtuwar sa ne, saurin kawadda tunanin nyi,ina mai cewa,  "umma inshaAllah bzn qara tmyr ki ba, sbd bana so kici gba da samun matsala, sai dai muyi fatan Allah ya yayemuna ita,Ameen symh wldh,Allah yayi miki albarka,Ameen.


 Umma nji kince symh wldh? eh hka nace, ina so ko bayan raina sunayennan guda 2, a riqa krnki dasu,bana so ki ajiye ko guda a cikinsu,sbd abbanki yana kiranki da Walidah nikuma ina kiranki da siyamh,kuma dukannimu bama so a ajiye ko daya a cikin sunayennan,ina fata kinsan dalilin da yasa nake kiranki da symh,abbanki kuma wldh?eh umma kina kirana ne da symh sbd kin haifeni a cikin azumi,abba kuma yana kirana da walida,sbd sunan kaka ne dani wato maimunatu.


 🌹2⃣4⃣🌹Umma mtsala ta daya itace yaya Abdallah bai san hlinda muke ciki ba,tunda ko ankira wyr sa baya dagawa,....... kiyi masa uzuri mana, wata qil wayr ta fadi ko kuma suna jrbw,kinsan Abdallah a yadda ya dauki krtnsa da muhimmnci,kawai dai umma abar mgnr amma dai da laifinsa a ciki, kusn wata biyu bai kira ba fa, hk ne hkr dai zamuyi hr ya dawo tunda ya kusa dawowa kinji, to umma Allah ya maidashi lfy Ameen,


Tun daga wannan ranar,na qara ganin sauyin ryw, domin hjy bintu ta kori duka masu yimuna aiki,ta kuma canza mai gadi, ko meye dalili oho,ga kuma lalurar umma sai gaba takeyi, hr takai ga duk jknta baya motsi sai kanta kawai zuwa wuya,amma hkn baisa hjy bintu tyi min sassauci ba,hr kasuwa ma idan znje cefane, sai ta hada ni da wani domin kar nje ko'ina, kuma dama ni ba inda nake zwa face gidansu mami, sukuma basa nan.


Hka dai ta cigaba da basu lbr, tun daga rasuwr mhfyrta, har zuwa ranar da suka taimaka mata,kuka take sosai ihsan ma haka,Ita ma hjy cike take da tausayin symh wlida,sai kuma tji son ta ya qara shiga a cikin ranta,jawo symh wldh tyi a jiknta ta rungume ta, tana mai lallashinta,"ki daina kuka symh wldh ki dauka nan tamkar gdn Ku ne, kuma inshaAllh sai nasa an kama hjy bintu.....hjy nasan hjy bintu bazata zauna a qasar nan ba, tunda taga na kubuta.....hk ne amma a duk inda tje ba a can zata tabbata ba, zata dawo Nigeria,inshaAllah,.....hjy ni ynz so nake kawai yaya abdallah ya dawo na sanar dashi abinda ake ciki, na tabbata yaya abdallah zai dauki mummunan mataki akanta, sbd dama can basu shiri da Ita, kuma shi tana shakkun gaya masa mgnr da taga dama, domin baya bata bashi,ai kamata yayi,ki Kira shi ko Allah zaisa wyr ta shiga,ina fata kina da nmbrsa  akai? Eh ina da nmbr.


 🌹2⃣5⃣🌹A bangaren hjy bintu kuwa, tun ranr da symh wldh ta gudu, ta yanke shawarar Barin gdn, wato ta kwashe duk wani abu da tasan tana buqata, ta koma a sabon gidanta, da zama wnda ba wanda yasan tana da gdn face hjy larai, qawa ce ga hjy bintu.


Zaune take a babban falonta ita da hjy larai, hjy larai ke cewa, "nikuwa qawata banga alamun kina da niyyar barin qasar nan ba bayan kinsan hlin da ake ciki..... ba inda zani,sbd nsn a duk inda symh wldh taje , zasu yi tunanin zn bar qasa,kinga kenan baza suyi  bncke a Nigeria ba,sai dai sukai rahota a filayen jirgi koda na dawo a cafkeni, to kinga ban fita ba, balle hr su kamani,sannan kuma na tabbata symh wldh jire take da dawowar yayanta,ta gaya mishi hlnd ake ciki,idan hr ma tayi tunanin  kiransa a waya hkn ma yafi min dadi,sbd zanji inda take a gurin abdallah,kinga  kenan,tamkar bata tsira bane muddin ta kira abdallah,domin duk yadda za'ayi,sai na maida symh wldh a hannu na,sai kuma na nuna mata kuskuren guduwanda tayi,ta yaya zaki maida symh wldh a hnnaunki? bayan kinsan cewa idan abdallah yaji bazaki tsira ba,ko kuma kina tunanin bazata fada masa abinda ya faru ba,hr sai ya dawo, hmmmm hjy  larai kenan abu daya da baki sani ba shine, abdallah yasan komai.....bangane ba hjy bintu?kina nfn yasan bacewr mhfinsa da kuma mtwr mahaifiyar sa?da kakar sa?amma yaqi dawowa Nigeria,wani mgn murmushi tayi kafin take cewa, "hjy larai, inso kisani cewa, abdallah ba jinin su bane, ba kuma shine dansu na gaske ba, kwata kwata basu da alaqa dashi.


Ina fatar kuna tare dani, domin jin, ya akayi Abdallah ya kasance ba shine dansu na gaske dasu ka haifa ba.


Written by Bilkeesu giro💗

[10:29PM, 11/21/2016] Rynt: [8:11PM, 11/7/2015] Billygiro😊: 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

🌹SIYAMAH WALIDAH🌹

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

Na Bilky giro😊08140674366

🌹2⃣9⃣🌹Bayan sati daya da faruwr hkn.

Symh wldh ce zaune a samn gado, da alama kiran waya take amma bata samu,hkn yasa tji haushi hr tana qoqarin jifa da wyr, sai tji salamr sa'eed, kallon ta kawai  yayi,yana mai kallon hannuta da take qoqarin jefar da wyr, ya fara da cewa, "me yake frw ne symh wldh, cikin sigar kuka  ta fara mgn, yaya sa'eed kullum sai nayi qoqarin tuna nmbr yaya abdallh amma na kasa tunawa,kuma gashi ina so nyi waya dashi kafin ya dawo.


kallon ta kawai  yayi yanayin yanda take shagwaba abin sha'wa,sai wani qara shiga ransa da tayi, amma ita ga alama bata ko san a shagwabe tayi mgnr ba,yana cikin kallonta sai naga yayi 😊ya fita ko meye dalili oho.

Binsa tyi cike da mamaki, tana cewa "amma lallai gayen nan, wato ba wani taimako da  zaimin ya tmbye ni,wata qil ma akan abincin sa ne yake tmby, me yake frw yaga ba'a dafa masa ba,niko kawai na fara suburbuda masa mtsalata, ashe ba Ita ce dmwr sa ba......shigowar umma ne yasa ta yin shiru,umma ta fara kirn sunan symh wldh kafin take cewa "ina fata dai baki fadamasa komai a lbrn kiba,kamar me kenan umma?kamar ki gaya masa,hjy  bintu ce ta kashe miki iyaye ,ko sunan hjy bintu bana so  sa'eed yji, sbd ba komai na fada masa  ba, a game da lbrnki,meyasa umma, ina da babban dalili,duk da nsn bai zai sake tmbyr ki ba,ganin yadda yake shiri dake ne, yasa na fada miki Kar watarana kuna fira ki gaya masa,domin ko ynz nji kina mgn akan abdallah, inshaAllh umma bzn fada masa ba,yauwa symh wldh, na fiso sai abdallah ya dawo ko mene ne sai ayi kinji, daga kanta tayi alamar taji,amma tana dan mamaki.



Ashe fitar da sa'eed yayi kirn sa akayi a wya, da yake vibrate take yi ba'a jin ringing,wani babban abokin sa ne ya kira shi,yana so zai zo, zasuyi wata muhimmiyar mgn.


Ba bata lokaci ya iso, yasamu sa'eed a dakinsa, doctor na gani wanda hjy bintu ta kai,lkcn da su symh wldh zasu yi tfy zuwa india,ita da umma,,,,,,zama yayi yana cewa "kai ko shi ne ka baro Oman, ban ko sani ba,.....kai dai  kawai gaya min  abinda ya kawo ka,kallon sa'eed yayi, yana mgn a cikin rans, shi dai hlnsa kenan baya son srtu marar amfani......katse tunanin yayi yana,cewa "wannan mgnr dana fara ai mai amfani ce naga baka so ayita......ina kuwa amfani tunda nadai riga da nadawo baka sanin ba.


 🌹3⃣0⃣🌹To naji amma dawowr ka ne yasa nima na dawo, meyasa baka fada min zaka je ba? sannan kuma me ya kaika,? naso  na fada maka,amma  sai nji wayr ka bata shiga, nayi tunanin network ne, sai kawai na yanke shawarar nje, sbd muhimmancin abin,koda nje sai nayi rashin Sa'a ka dawo Nigeria, shi ne na biyoka, sannan kuma abin da ya kaini wata mata ce bata da lfy, sai hjyr gdn ta kira ni da nayi mata allurar da aka saba yi mata kullum,......dama kai ne ke mata allura kullum?No am not d one,but doctor dinda ke mata yayi tfy baya gari,gashi kuma ba'a so a qetare koda kwana daya, shi ne ta kirani domin na mata, to byn nyi mata ne,zn fita daga gidan, sai nji hjyr na waya, tana cewa"ai kedai bri hjy larai burina ya kusa cika na ganin bayan Zainab,domin yau nasa ammata allurar mutuwr jiki, hr ta kwana ukku ba tare da tà farka ba, kinga kenan za'ayi tunanin ta mutu,kawai sai a sakata arami kowa ma ya huta.,,,,,,,,, sai dai bana jin a dayan bangaren me ake cewa, sai amsa da nji ta bayr tana cewa"ai ke bayanzu ne allurar zata fara aiki ba sai gobe da safe,kafin suje India, kinga kenan na tura ta inda ma yafi indiya,........to kai ya ma akayi ka mata allura baga dubi ko wace iri bace, kana abu sai kace marar ilimi!.....ba fa hk bane sa'eed,tabbas allurar da ake ma mai irin ciwonta ne, bafa qaramin shiri tayi ba domin ruwan allurar suka canza......... Tabdi!  wannan matr bata da imani wlh.....shin wai ma tukuna yanzu ina mtr take?tana Oman a asibitin da kake aiki,sai dai bata san inda take ba kwata kwata bata motsi numfshi kawai take yi,to kai ya akyi ka ceto mtr? byn an rufe ta, nikuma sai nje na cirota,,,,,da yke na koma da safe domin yimata allura,sai kawai na nuna kamr ban san komai a Kai ba,hr aka je dani maqabarta,naga inda a Ka saka ta,shi ne nadwo da dare na cire ta.....Gsky kayi babban taimako sàlmn.


 🌹3⃣1⃣🌹To ynz ya kake so ayi? kulawr ka nake so a gareta sa'eed, sbd akan ka kadai na kaita Oman, domin nsn zaka iya, sannan matr sai an kashe mata kudi sosai........kudi ba matsala bane agareni salmn,sai dai ya kamata ace 'yan uwanta,ko 'ya'yanta, sun san hlinda ake ciki,hk ne gsky sai dai bansan kowa nata ba face 'yar ta, kuma nje gidan,domin na samu nagaya mata abin a asirce,sai na tarar sun tashi ba'asan inda suka koma da zama ba, amma tabbas idan naga yrnyr zan gane ta,..... Tunda abin yazo hk salmn,fatanmu Allah yasa matr ta tashi,kaga kenan sai muji komai daga gareta,to Allah yasa sa'eed, Ameen.

Gsky sa'eed yunwa nake ji,... nima injin yunwar bari nasa akawo muna abinci,,,,,,,,, symh wldh ya Kira awaya yace ta kawo musu abinci,ba jimawa ta iso da sallamar ta ta ajiye musu abinci ta fita, fitar ta keda wuya slmn ya fito daga toilet,,,, yana cewa hr ankawo abincin kenan? eh yanzun nan ma ta fita, shi ne baka bari mun gaisa ba,.......ai ba rqy bace,idan itace ai baxn bari ta tafi ba hr sai kun gaisa,,,,,, duk da hk ya kamata naganta kafin na tafi,rqy fa tana school, sai yamma ko zata dawo,sai dai idan Umma zaka gaida,to mugama cin abincin sai muje na gaida ta.


Suna gamawa bada bata lokaci ba,suka shigo  bangaren su umma.

  Umma ce da symh wldh a falo, suka ji ana knocking, symh wldh ce ta miqe domin bude qofar.


Written by Bilkeesu giro💗

[10:30PM, 11/21/2016] Rynt: [9:09PM, 11/8/2015] Billygiro😊: 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

🌹SIYAMAH WALIDA!!!🌹

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

Na Bilky giro😊08140674366

🌹3⃣2⃣🌹Miqewr ta ke da wuya sai aka kirata a waya,,,,,,,symh wldh wayanki na ringin a daki jeki kawai bari na bude, ta wuce zuwa dakinta,,,,,,,sai umma taje  ta bude musu qofar suka shigo, suna gama gaisawa ne,,  sai salmn yace "yana son zai tafi domin sauri yake,,,,,,,,fitar su keda wuya,sai ga symh wldh ta dawo tana mai cewa"umma ihsan ce ta kira ni ta  manta da wani lecture guide dinta,tana so akaimata,,,,,,,,to a ina ta ajiye shi,cewa tyi na duba a smn gadonta domin hr ta dauko ta manta,,,ok to jeki ki dauko bari na kira sa'eed sai yaxo ya kaiki,,,,,ba jimaw yazo suka tafi, suna cikin mota shiru ba mai mgn a cikinsu,sa'ed ya katse shirun yana mai cewa, "dazu kinga na fita bance miki komai ba, ankira ni ne a waya,ai ba komai yaya sa'eed,,,,,, daga hkn ba wanda kuma ya sake cewa komai, sai str kallon juna da suke, hr suka isa mkrntr su ihsan.

   A hnyr su ta dawowane aka gwapce da  ruwan sama ,da yake dama koda suka fita akwai hadari, symh wldh ta matsu basu iso gd ba domin ta shiga rwa tayi wasa, hnnunta ta aza akan gls din gambun motr, sai kallon yanda rwn ke sauka a jikn gls din take, tana mai murmushi,sa'eed kuwa driving yake amma yana yi yana kallonta cike da sha'wa domin shidai a zahiri komai na symh wldh burgeshi yake,mgnarta,murmushinta,dryrta,shagwabrta,,yanyin jknta,kai komai ma,,,,,, kuma bai taba jin hk awata 'ya mace ba, face symh wldh,kuma yakasa gane dalilin hkn,


  Um um  fa sa'eed kar kace min  baka san so ba,duk waywrka da hdwr nan taka,,,,,,,koya kikace,my lovely Namesake(futuhatulkhair)😘


 🌹3⃣3⃣🌹Suna isowa gida ,da sauri tayi yunqurin fita a cikin mortar,sai kawai taji yasa key wa motar,kallonsa tayi da niyr tayi mgn sai dai yananyin yanda ya dan fuske yasa ta fasa mgn,,,,,hr kusn minti biyr tji baxata iya hkrn rashin shiga rwn  nan ba, ta fara da cewa,"yaya sa'eed ina so na fita pls,,,,kamr bazai yi mgn ba, can sai yace"ba kya ganin ruwa ake,to ai ni rwn nake son shiga,shiru kawai yayi kuma da alama baya da niyr sake yin mgn,,,,Ita ma dai bata sake cewa komai ba,iya bacin rai rnta ya baci domin taqi jinin taga ana ruwa a hana ta shiga,,,,bayanda ta iya dole ta dan kwantr da seat, ta kwanta hr ruwn su dauke,,,,,saida aka dauke tsaf ya juyo da nyr yace mata tana iya ta fita, sai yaga ashe hr bacci ya dauke ta,kallon ta yake yana mai cewa a cikin rnsa"wow sleeping beauty,wato yrnyr nan ta ma fi kyau idan tana bacci,,,,,,,yayi kusn minti 3 yana kallonta, yana kuma tunanin yanda za'ayi ya tashe ta,ya matsa daf da ita hr yana jin numfashinta hade da qamshin turaren ta mai dadi,,,,,,kamr wacce aka tsakara sai ta bude idanwnta da suke cike da jin bacci,dama idanun ya suke balle tana jin bacci,,,,,gashi kuma da bude su ta sauke su akan nashi, ba shiri ya runtse idonsa,hr tana ganin yanda yake fitr da numfashi sama sama kadan, sbd wani abu da yaji,tun daga smn kansa hr cikin tafin qafafunsa, hr saida tsikr jikinsa ta tashi,da qyar ya iya frta "zaki iya fita an dauke ruwan,

  Kalonsa ta koma yi,shi ma hk yana mai murmushi akasin ita da tasha masa toka,domin ganin take ya hana ta jin dadi yau,,,,,binta yayi da kallo lokacin da take wucewa,shima daga bisani ya wuce nasa bangare.


 🌹3⃣4⃣🌹Bayan kwana biyu da frwr haka.

    Ihsan ce  a bakin gate din gdnsu Ita da wani saurayi, tsaye a bakin motrsa suna fira,sai faman dry suke irin ta masoya,suna cikin hk sai ga motr  sa'eed ta kunno kai,,,, ihsan ce ta fara hngoshi duk inda hknlinta yake ya tashi, nan take tace ma saurayin ya tafiya ga yayanta nan yazo,yana qoqarin tmbyr ta dalili....... ta katse shi da cewa"kai dai nace ma ka tafi, OK yayi sai munyi waya kenan.

  Ya shiga motrsa ya tafi ita kuma tashige cikin gd,,,,,,Ashe sa'eed ya riga da ya hango su, ranshi yayi matuqar baci, wai ita 'yar ihsan din nan ta fara tsayi da samari, ko samari irin 'yan iskan samarin nan.

   Yana gama  parking bai zame ko ina ba sai bangaren su, kuma a dakinta direct ya tafi, tare da zare belt din wandonsa,,,,,ya bankin qofar dakin  da qarfin tsiya, ba shiri ihsan ta juyo domin ganin wane ne,kafin tyi wani yunqiri ya fara dukanta baji ba gani,sai faman kuwa take tana bashi hkr,,,,,,

   Symh wldh na fitowa daga wanka ta jiyo kuwan ihsan, a rikice ta tafi domin ganin me yake frw, gashi  daga ita sai towel iya cinya,,,,,,, tana zuwa dakin ihsan ta samu sa'eed sai zabga ma ihsan belt yake ba qaqqautawa,,,,riqe belt din tayi tana mai cewa"haba yaya sa'eed me yayi zafi hk kake dukanta,😡symh wldh give me d belt pls,ko kuma wlh na hada har dake, No yaya gsky bazan bayar ba,ganin da gaske take yasa,ya damki hanunta ya amshi belt din da qarfi, sai da ta saki 'Yar qara, sbd zafin da taji,,,,, bai damu da hkn ba, komawa yayi gun ihsan da niyr ci gaba da dukanta,da sauri ta yo wurin symh wldh ta labe a bayan ta,ta rirriqe ta tana kuka,,,,"don Allah yaya kayi hkr wlh bazn sake ba,,,,,da wane dan iska ne kike tsaye,? yana mgn yana matsowa inda suke,tare da riqo hannun symh wldh yanaso ya jnye ta domin yaga ihsan din da kyau, ya jawota kenan ita kuma ihsan ta damqi towel din ta baya,ai kuwa sai towel ya zame a jkin symh wldh,saukin ta daya akwai pant a jkinta.

😳 Oh Nooo!🙈 cewar sa'eed da sauri ya bar dakin,yana mai cewa,a cikin ransa,"yrnyr nan sai da ta bani hkr naqi gashi na gano ma kaina abinda ya fi qarfi na, wanda zai sa na kasa yin bacci mai kyau a daren yau.


Written by Bilkeesu giro💗

[10:30PM, 11/21/2016] Rynt: [9:24PM, 11/9/2015] Billygiro😊: 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

🌹SIYAMAH WALIDA!!!🌹

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

Na Bilky giro😊08140674366

🌹3⃣5⃣🌹Da sauri ta duqa ta dauko towel dinta ta daura, sannan ta juya gun ihsan, tana mai cewa"haba ishan meye hk don Allah,😔...... Please symh wldh don Allah kiyi hkr na tsorata da yawa ne shiyasa,..... amma ai mgn kawai yaso yayi dake, ba cigaba zai yi da dukanki ba, tunda kinga ya ma ajiye belt din,..... Hlin yaya sa'eed ne baki sani ba, zai yi kmn ya hkr amma ba hkr yayi ba,...amma am so sry pls,,,,,kallon ta kawai tyi ba tare da tace mata komai ba, ta tafi abinta,tana mai jin haushin ganin ta da sa'eed yayi,,, hr tana mgn a cikin ranta"ina ma ace mafarki nakeyi ba gske bane,ko kuma ace mace ce ta ganni ba nmji ba, yaya ma za'yi nakoma hada ido dashi,wannan abin kunyar hk.


A ranar wuraren karfe 8:30pm

 Umma ce da rqy a falo suna kallo a tashar MANARA TV,suna cikin kallo ne umma ta lura tnda ta dawo daga unguwa bata sa symh wldh a idonta ba,,,,sa kwn Kiran ihsan tayi"ihsan!ihsan,,,,,,,Na'am umma ina zuwa,koda tazo sai wni kame kame take, ta zata sa'eed ya fada ma umma abinda ake ciki,,,,,me yake frw na gnki sai kace mrar gsky,,,,uhm ba komai umma dama grin sauri ne na fsa turare na,,....to nji kira min symh wldh.

  Koda taje ta same ta sai rwr dari take,ta qundundune a cikin bargo.,saurin yaye bargon tayi tana mai cewa.

 "Me yake dmn ki ne symh wldh,,,nuna mata hannun ta tayi ya dan qabe sbd jinmwr da tayi dazu da Karfen belt, shi ne ya sako mata zazzabi,,,oh my God ashe hr haka yaya sa'eed yaji miki ciwo,,,,dama fa hk jiki na yake abu kadan sai kiga ya zama babba hr ya saka ni zazzabi,,,,na shiga uku! gashi kuma banaso umma tasan yadda akayi hr kika ji ciwo,pls symh wldh koda ta tmbye ki, kice mata  yankewa kikàyi da wuqa.


🌹3⃣6⃣🌹Bata tsaya jirn jin me zata ce ba,ta kirwo umma,,,, umma ke cewa ayya symh wldh, ashe yankewa kikayi a hannu,,ta duba hannun tana mai cewa bari na kira sa'eed yazo ya duba ki,..... A'a ba sai yaxo ba kawai a bani mgani nasha,.... A'a jkinki yayi zafi sosai ina ga ma hr allura sai an miki,bata fi mniti 5 da kiransa  ba sai gashi yazo,yana duba hannu yace"oh my God ashe hk na......a'a fa yaya sa'eed wuqa ce.....ba na son rainin wayo ihsan,...girgiza kanta tayi alamar don Allah ya rufa mata asiri bata so umma ta gane,.....umma don Allah a ftr da yrnyr nan zata dameni ne kawai,....kai dai sa'eed na rasa gane me ihsan tamaka,kafiye ta kura mata, daga kawai ta gaya maka abinda ya same ta,.....kinga ihsan zo muje,,,,, dama shi sa'eed abinda yake so kenan su basu guri.

  Hannunta ya riqa yana mai cewa"symh wldh, kiyi hqr  bada niya na miki ba, rai na ne ya baci da yawa,am so sry pls kinji, shiru  ta mishi kamr mai yin bacci,hr so biyu yana kirnta,bata tanka masa ba,kuma ya lura ba duk bacci takeyi ba,,,ya dan yi wani tunani kadan kafin yake cewa,,,"OK tunda bacci take bari kawai na mata allura na tafi,yafara da yaye bargo, yakai hannusa a gun zip din siket dinta,da niyr ya bude,,,,da sauri ta tashi zaune domin ta fhimci da gaske yake,,,, yayi murmushi kafin yake cewa"yadai hr kin tashi daga baccin,..... shiru ba amsa,,,, kinga symh wldh mgn fa nakeyi dake kin min shiru, ko baki hkra bane?


 🌹3⃣7⃣🌹Tashi yayi ya dauko reza,,,oya gashi rama abinda na miki a hnnu,...nifa bashi bane, to mene ne?kallon sa kawai tayi ta gefen ido, ba tare da tace komai ba.....uw ko don naganki ba kaya a jkinki,nima bari ki ganni ba kaya kenan, ko?yayi mgnr ne tare da fara cire aninin rgrsa,sai dai  bada gaske yake ba, yayi hkn ne domin yana so ta sake,,,,ita kuwa ta zaci da gaske yake yi,tayi saurin cewa "No yaya sa'eed wlh ba haka bane,yau bana ra'yin mgna ne, kuma idan bana da lpy bana so ana min srt, to nji yi hkr,.... zn  miki allura  sai ki gyara ko?yaya sa'eed pls ka bani mgni ni bana son allura😔,... Ita kuwa ya kamata ayi miki domin jkinki yayi zafi sosai,yayi mgnr ne tare da dauko allura,......tana ganin hk, Sai kawai ta fara kuka mrar  sauti,

dago kansa yayi yana mai kallonta yanayin yanda take kuka,sai yaji ta bashi tausayi.

  Ok ya isa hk tunda ba kya so shi kenan,,ya miqa mata magani  tasha, shiko ya nufi hnyr fita,share hawayen ta tayi tana mai cewa "thank u yaya sa'eed.

  Ya juyo ya kalleta kmr yayi mgn, ko me ya tuna sai kuma ya fasa, ya fita abinsa.

 Bayan kwana hudu da frwr hkn.

    Sa'eed na gani zuwa bangaren su umma,cikin shirin tafiya, da alama zai koma Oman ne,umma ya samu a falo zau ne ita kadai,sai da ya gaishe ta kafin yake cewa, "wai ina symh wldh take naga a 'yan kwanakinnan ke kadai nake gani,akasin da, dana ke samun ku a tare,,,,, nima na kasa gane kanta, sai muna zaune muna firar mu,da zrar tji zaka shigo sai kawai naga ta tashi,....... ko wani abu ya hada Ku ne? ba wani abu umma,...amma bari naje nji ta bakinta, ko akwai wani abunda na mata ban sani ba.

  kwance ya same ta a smn gado,ya fara da cewa,"symh wldh ki tashi zaune ina so zamu yi mgn, cikin jin kunya ta zauna ba tare da ta kalle shi ba,..... Ya kamata ace kin daina jin knyr nan haka, tunda dai mistake ne fa,kiyi hkr kinji ki maida komai ba komai ba,domin idan kina min hk sai nayi ta tuna abun,.... Kalonsa tayi,....eh hk ne mana,....yanzu duk  ma ba wannan ba,zan koma Oman,kuma ina so nayi wata magna dake, mai muhimmanci sosai.


Written by Bilkeesu giro💗

[10:30PM, 11/21/2016] Rynt: [7:26PM, 11/13/2015] Billygiro😊: 🌹🌹🌹🎄🌹🌹🌹

🌹SIYAMAH WALIDAH🌹

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

Na Bilky giro😊

4⃣5⃣YaYa sa'eed pls kar ka min hk😭.


Firgigit,ta tashi daga mummunan mfrkin da take,,,,sa'eed ta gani a tsaye,aikuwa firgicn da take ciki ya qaru,.... ganin hk ne sa'eed yje gurin ta da sauri, yana mai cewa my lady what hapn to u?,,.....mene ne gayamin?,, komai ta kasa ce masa sbd tsananin rudanin da ta shiga a cikin mafarki,gashi kuma da tashinta sai ta ganshi,,,,rungume ta yayi anan yji jikinta har rawa yake,oh no my Lady,, wane irin mumnan mfrki ne  kikayi hk da ya rktr min dake,?...No lovely kawai abr mgnr,tyi mgnr ne a cikin kuka,,,,,,my lady irin hk addu'a zakiyi ba kuka ba,amma  me kike tunani ne akaina kafin kiyi bacci?me kaga ni lovely?koda nazo da nyr namiki sai da safe,na samu kinyi bacci, amma sai naga kin fiye motsi,hkn yasa na tsaya da niyr yi miki addu'a, sai kawai nji kina cewa"pls yaya sa'eed kr ka mn hk ,,,,sai gashi naga kin tashi a frgice,mene ne kike cewa kar na miki?kallonsa tayi tana mai cewa a cikin rnta,"ya zama dole na masa qarya,domin na fhmci rqy bata gaya masa ba,...tmbyr ki nake my lady, No jst i mean kar ka kusance ni,hln ba'a daura aure bane a mfrkn?an daura,... amma kike jin tsoro,...ko da yake kinaji ana fada da zafi shine yasa kike jin tsoro,kar ki damu ni a haaaankali zn miki,,, kallonsa tayi cike da jin kunya,,,,,my lady ba batun kny kwana fa biyu ne ya rage mu zama daya,don hk ki dai na jin kny ta kinji,,,,uhm nji😊


Bashi ya fito dkn ba hr sai da ya tabbatar tyi bacci.


Da safe rqy sai tunanin take yadda zata bullo ma sa'eed akn  ya fsa auren symh wldh,gashi umma tayi rantsuwa akan kar ta fada masa zncn hjy bintu,hk ta yini tana tunani hr dare bata samu mafita ba, gashi gobe ne daurin aure,tana a cikin tunanin ne, sai kawai naga ta tashi tana mai frnciki,da alama ta samu mafita,,, bngaren sa'eed ta nufa, tayi sa'a bai fita ba domin da niyr fita yake hr ma ya rufe side dinsa,ganin ta da yayi ne yake cewa "ya akayi  ne rqy,?yaya inaso zamu yi mgn dakai ne, ok to mu shiga daga ciki,,,,inajinki rqy,ta fara da cewa"nikuwa yaya me yasa kake so ka auri symh wldh bayn bamu san kowa nata ba?sbd ina sonta,,,amma yaya baka tunanin lbrn da ta fada ba gskya bane?uhm rqy kenan na ydda da symh wldh dari bisa dari,...to idan ka yadda da ita, me ya baka shawa'an auren yrnyr da wasu mzn suka sani kafin kai?

Ban gane zncen ki ba rqy😳,,,,yaya sa'eed inace umma ta gaya maka cewa biyo symh wldh akayi da nyr fyade?ta gaya min hk amma ai basuyi nasara aknta ba,,,,yaya sa'eed symh wldh qarya tayi ma umma, domin koda ta zo gdn nan ko tfy bata iya yi da kyau hr sai da umma ta kaita asibiti,,,dakata!✋rqy ni na yadda da ita bazata yi qry ba,don hk ki tashi ki bani guri,yaya gsky fa nake fada maka, nji zn kuma aureta a hkn,,,fita min daga daki,kuma kar ki qara tunanin dawo min da wani znce,domin bzn yadda ba indai akan symh wldh ne,ina sonta so na hr abada,koda kuwa ya ksnce sun mata fyaden, yaya......I said get out of my room😡

sum sum ta fita jki  mace.


Byn ta fita ne yake mgn a cikin ransa,,,kaddai ace abinda rqy ta fada gsky ne idan ba hk ba me zai sa my lady tasa tsoro a ranta na kar na kusnceta har ta kai ga yin mfrki,kenan gsky ne,.....No ba gsky bane, kai koma gsky ne zn aureki a hk,kuma znci gaba da sonki symh wldh so na hr abada.


Written by Bilkeesu giro 💗

[10:30PM, 11/21/2016] Rynt: [9:03PM, 11/10/2015] Billygiro😊: 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

🌹SIYAMAH WALIDA!!!🌹

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

Na Bilky giro😊08140674366

🌹3⃣8⃣🌹Ina jinka yaya sa'eed,,, wato wata mata ce bata da lpy sosai hr ma bata san inda take ba,kuma  ba'a sn su waye 'yan uwnta ba,gashi kuma ni ne zn kula da ita, shi ne nake so ki taya ni da addu'a,ko Allah zai sa ayi nasara ta farfado, kuma wlh ina so matr nan ta tashi ko don abinda aka mata,,,, me ya faru da ita ne?ko kade ta akayi da gayya ba'a tsaya ba?babu ko daya a ciki symh wldh,,

 wani abokina ne slmn da ya taimaki mtr,shi ne yazo min da lbrnta, Allah akwai rashin imani da akayi wa mtr a cikin lbrin,,,, nikuwa yaya sa'eed ina so ka gaya min lbrn inji?kin gane shi slmn din doctor ne.......wayr sa ce tayi ringing, ya duba yana mai cewa,,,,,Oh my God kinga hr na manta fa da slmn yana jira na a waje,,,,tare zakuyi tfyr kenan? eh amma dawowa zai yi sbd ba'a can yake aiki ba,....taso ma muje ki ganshi daga  nan ku gaisa,sbd shine babban amini na, kar watarana ku hdu baku san juna ba,,,,No yaya sa'eed abar shi hr wani lokaci tunda yanzu sauri kuke yi,Ok na tafi,,,,Allah ya kiyaye hnya, Amin symh wldh.


Shiru tayi tana dan tunani kafin take cewa,"wannan mtr ko me aka mata na rashin imani......wata qil ma'yan asibiti ne suka wulaqnta ta ganin ba 'yan uwa,,,,,,shiko slmn ya taimaka mata,,,Allah ya biyaka slmn, ita kuma Allah ya bata lfy,Allah kuma kasa yaya sa'eed ya kula da ita yanda ya kamata. Ameen cewar Billy giro.

  Ni kuma symh wldh nayi alqawari sai inda qarfi na ya qare a game da yi mata addu'a,inshaAllah.


 🌹3⃣9⃣🌹Bayan sati biyu da faruwr hkn, zaune take akn kafet din sallah tana azkar,hr bacci yana so ya dan dauke ta,...ringing dinda taji ne yasa ta bude idonta domin taga wa yake kirant,, nmbr waje ta gani, ta tashi cikin zumudi  tare da murmushi a fskrta,hr zata daga sai kuma tayi wani dan guntun tunani,da alama akwai abinda take cewa a cikin zcyr ta,can kuma sai ta fara mgn a fili, tana mai cewa,"to idan yaya abdallah ne a ina ya samu numba ta, amma bari na daga nji ko waye,tana aza  wyr a kunnen ta sai tji ance symh wldh,,, a nan take ta gano mai mryr ,,,,la yaya sa'eed Kaine?eh nine symh wldh, ya kike?lfy kalau, su kayi shiru na 'yan sakwanni,sa'eed ne ya katse shirun yana mai cewa, ina ftr baki manta da alqawari na ba? No yaya bn manta ba, ina kuma ftr mtr ta fara jin sauqi, eh... to baza a ce komai ba sai dai nace Alhmdlh,to Allah ya qaro sauqi, Ameen my lady,....yau kuma nice ur lady yaya sa'eed? dama kullum kece my lady ba wata ba.

symh wldh, ina ftr na zama hawaye a idanunki, na zubo a kumatunki,hr zuwa lebenki amma ni bana fatan ki zama hawaye a idanuna,sbd zan rasa ki a duk lokacin da nayi kuka,my lady take care of ur self, yana gama fada sai kawai ya katse wyr, yana cike da jin frn ciki marar misaltuwa,,,,, symh wldh kuwa tunda ya katse wyr ta kasa wani qwaqqarn motsi, tana tunin anya kuwa yaya sa'eed yasan dawa yayi waya kuwa,,,,, to idan dani yake me yake nufi da waddanan kalamai nasa?bata da mai bata amsa don hk ci gaba kawai tayi da abinda take.


 🌹4⃣0⃣🌹Haka yaci gaba da kiranta kullum yana fada mata kalamai masu dadi masu kuma daure mata kai,kuma yaqi ya fito fili  yace sonta yake, balle ta fahimci inda kalamnsa suka nufa, sannu a hnkli hr ta daina mamaki, Wanda hkn yasa hr ta fada sonsa bata sani ba,kullum sai zuba soyayya suke abinsu,

 Yau kamr kullum wyr suke,a cikin haka ne yake cemata in Allah ya yadda gobe zai dawo,,,,,,tji dadi sosai,sai dai bata nuna masa ba illa cewa da tayi to yaya sa'eed  Allah ya maida kai lpy,,,, Ameen,..... Amma ki sani  tare zani koma dake, sbd me yaya sa'eed.....no be yaya ki kirani da lovely,....ni bazn iya ba gsy na riga da na saba da yaya sa'eed, aiko dole ne ki kirani da abnda nake so,sbd kin kusa ksncwa mallakina, don hk abnda nake so shi zaki yi mn, Hmmm yaya sa'eed  kenan,zncen ka da abin dry a ciki,....OK nji zn miki tambaya, tmbyr ita ce, a kwanakin nan umma tayi tafiya ko batayi? tayi tfya mana, to me tace miki zata je yi?siyen kayan auren dan yayr ta, gud kinga kenan zance na bai zama abin dry ba tunda hr kayan aure an siya,to bakai zakiyi aure ba ai,dan uwnka zai yi,nine dai znyi aure kuma kece mtr, inkuwa ba kya so nane sai inji,,,, haba yaya na taba ganin inda za'yi aure amma amryr bata sani ba? Sosai ma kuwa,idan ma ba'a taba ba to za'a fara a kanki,sai dai idan sona ne ba kya yi, yayi mgnr ne a cikin mareraicewa,,,,tabbas nsan ina sonka amma yazma raini idan na yadda ka aure ni ba  tare da ka frta kana sona ba,shin ta yaya zn gane sona kake, ko kuwa tausayi  ne kawai zai sa ka aure ni. tayi mgnr ne a cikin zcy,,,,shi ko kmr ya fhimci tunanin da take ya fara da cewa,"idan kina tmbyr ko ina sonki? amsar ita ce hr abada.


Written by Bilkeesu giro💗

[10:30PM, 11/21/2016] Rynt: [2:45PM, 11/12/2015] Billygiro😊: 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

🌹SIYAMAH WALIDAH!!!🌹

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

Na Bilky giro😊08140674366

4⃣1⃣Idan kina tnbyr  ko ina buqatr ki amsar  itace qwarai kuwa,idan kuma kina tmbyr abinda nafi girmamawa amsar itace ke👉💃.

 Ina sonki symh wldh,ina sonki sosai kuma so na haqiqa,wnda bana ftr mu rabu hr abada,,,, ta nisa kafin take cewa,"idan hr kana haqiqanin sona kamar yadda ka fadr min, to don Allah kayi a hnkali da zcyt,zaka iya daukar ta amma kar ka cutar da ita,in ba haka ba duniyata zata  tarwatse.,,,,my lady kar ki damu inshaAllah bazn cutr da ke ba,kuma zan  ci gaba da sonki a lokutta da baza su qirgu ba,a rayuwa bayan rayuwa,a shekara bayan shekaru har abada. 

 My lady inaji a jikna Allah ya halitta min kene wa ni kadai, kuma ya zaboki a cikin zababbu, sbd ina tsananin sonki,ina ftr kema zaki soni?......,,,,shiru tayi ba amsa,,,my lady inaso nji amsa daga bkinki,amma ta ksnce mai dadin ji ce,,,yaya sa'eed akwai watanni 12 a shekara,akwai kwanaki 30 a wata,n 24 hours in a day,60 minute in an hour........ But ni ina sonka hr tsawon rywt, kuma inshaAllah bazakayi nadamar ksncewa tare da niba,,,,nima hk my lady,,,,I luv u my lady💋,,, luv u too my lovely,sanan suka ajiye waya suna masu frnciki da jin kalamn juna.

Nima billy giro nace  muna sonku💋 makaranta littafanmu😊


Tsaye take a gabn madubi sai kallon kanta take yanda tayi matuqar kyau,wani farin ciki ne ya ziyarci zcyr ta da ta tuna yau zata ga lovely dinta,ta qara  kallon kanta a madubi tana murmushi, tana kuma mai jin dadi irin wanda ta dade bata ji ba,tana kuma tuna rbnta da kwalliya irin hk tun bacewr Abbanta,Wanda hr yanzu bata ydda ya mutu  ba,sbd tana ji a jknta cewa yana raye, duk da cewa taji hjy bintu ta furta,cewa ta kashe shi,amma hkn bai sa ta karaya da tunanin yana raye ba.


🌹4⃣2⃣🌹

Umma ce a falo gurin firij ta bude kenan da niyr saka fruit salad a ciki,...sai taji sallamar sa'eed,ta amsa sallamar ne tare da saka fruit sld din a ciki,tana mai ce masa"sannu fa kasha hny,,yauwa umma na same Ku lpy? lpy lau,sunyi kusan 5 mnt suna firar yaushe gamo sama sama,,,, domin shi mgn kawai yake amma hklnsa na gun symh wldh sai kallon dakinta yake ko zata fito,,,,umma ta lura da hkn hr tana qoqarin yi masa mgn sai ya riga ta da cewa"umma bri nje gun symh na ganta,Ok to yayi,binsa tayi da kallo lkcn da ya tashi,murmushi tayi tana mai cewa, "lallai sa'eed na sn symh wldh da yawa,ubngji Allah ka tabbatar da alhairi.


    Ko da yashiga ya same ta agbn mirror tana qoqarin daurin dankwali, ya fara da cewa "No my lady bana son dankwali abr gashin hk yanda ya zubo a baya yayi min kyau,yayi mgnr ne tare da rungumeta ta baya, ya maida gashin a dyn bangaren kafadr ta, ya hade gefen fuskokin su,suna masu kallon juna ta jikn mirror,yana mai cewa,I hv rly miss u my lady, me too my lovely nayi missing dinka  sosai wlh, tayi mgnr ne tare da jaye jknt daga nsa,,,,me kike nufi my lady?No ksn fa baikamata muyi hk ba,....waya gaya miki da fa sadakina a kanki,inace jiya byn mun gama waya, umma ta kiraki tayi miki mgn akn aurenmu kuma sai da kika yadda sannan aka bada sadaki,,,,hk ne amma duk da hk kabari hr a daura ko ma mene ne sai kayi,,,Allah? Eh mana,gashi kama kawo auren kusa,,,jawota yayi ya rungume yana mai cewa, wlh baki ji yanda nake sonki a raina ba ne, shiyasa kikaga na matsa ayi auren nan domin ji nake kmr wani zai kwace min ke,....inshaAllah lovely ba wanda zai qwace maka ni,domin ni takace kai kadai,kuma nima da kai kadai nake ftr ksncw har abada......sai dai baqnciki na daya ne su umma basa raye za'yi aurena..... Hba my lady inace umma ta maye miki grinbnsu ai ko?,shiru tayi bata ce komai ba, a nan ya fhimci kuka take domin yji alamr hkn, zaunawa yayi  tare da ita a samn gado,,,,,,No my Lady ba kuka zakiyi ba, addu'a ya kamata kiyi musu, pls stop weeping kinji,,,, daga knta tayi alamr taji, sai kuma ta sake fsa wani kukn tmkr ynzu abin ya faru.,,,, qara rngumeta yayi yana mai bata hkri.


🌹4⃣3⃣🌹My lady pls ki daina kukan nan sbd ba qaramin sosa min rai yake ba wlh, don Allah ki daina kinji my lady,,,,dagowa tayi tare da riqo hannayensa ta hade su da nata, ta fara da cewa "yaya sa'eed don Allah ina so kayimin alqawarin baza ka rabu dani ba duk wuya duk rintsi,kuma baza ka wulaqanta niba,domin yanzu ksn idn akayi auren nan,kaine zn fusknta a matsayin kowa nawa,,,symh wldh ni sa'eed nayi miki alqwarin kasncewa da ke duk wuya duk rintsi,kuma inshaAllah bzn taba  koda tunanin walaqanta ki ba,,,,hannusa yasa yana mai share mata hawaye, tare da cewa,"duk kin bata min kwalliyr da kika min😔,,,,uhm sry.....no ni bzn hkra ba,sai dai idan cin hnci zaki bani,😉 name fa?bari ki gani, jawota yayi yana qoqarin kai mata kiss a kumatu sai suka ji an banki qofar dakin da karfi,,,rqy suka gani a tsaye,,, sa'eed ne ya fara mgn,,,,yana mai cewa"u are very stupid rqy! ta yaya zaki shigo muna daki ba sallama,,,,,am sry pls dama umma ce ke son ganin ka,,,tashi yayi yace ina zuwa my lady,,, cike da mamaki rqy ta kalle shi sai dai bata ce komai ba hr sai da ya fita........hmmm lallai ma yrnyr nan so kike  ki lalata muna yaya ko, wato ya koma irinki kenan, tunda kinga yana shiri da ke hr ma yana zo miki fra,ynzu abin ma hr ya kaiga idan ya dawo da tfy ba lallai bane ya tmbye mu, amma ke hr da zuwa dakinki yake,abin da mamaki wlh yayanmu ba mai ywn srtu bane, amma yanzu akanki ya dawo mai srtu aknki ya fara kula mace amma sam ba hlns bane wlh,to bri kiji in gaya miki, ki kama kanki a game da yayanmu,ta buga wani ubn tsaki tare da cewa, "d snatcher brother kawai,symh wldh dake zaune kallon ta kawai tayi hr ta fita bata ce mata komai ba.


 🌹4⃣4⃣🌹Bayan kwana biyu da frwr hka su umma,ihsan da rqy ne a falo suna kallon kayan lefen da aka kawo sai yaba wa suke,ihsan ke cewa "Allah umma kynnan sun dace da mai su, gsky yaya sa'eed ya kashi kudi sosai, hr dai yanda ya zuba gwalagwalai sai kace ba kudi aka sa aka siyaba,rqy da ke tsaye, tana qoqarin zuba juice a glass cup,,,take cewa, shin wai umma  wace ce yaya zai aura? naso ganin ta domin nsn iya hdw ta hadu,,,,wace ce kuwa banda symh wldh,,, qarar fashewan cup suka ji, suka juyo domin ganin me ke frw,rqy suka gani cikin rudu da mamaki,,,, umma ke cewa meye hk rqy?umma😳symh wldh fa kika ce,..... umma ya akayi kika yadda zai aureta byn kinji lbrn ta, kuma kinsan ko wace ce hjy bintu a gurin mu,,,.... bri kij rqy koda bai ce yana sonta ba nyi niyr hada auren, sai gashi shi da kansa yace yana sonta, kuma nyi frn ciki sosai da hkn domin symh wldh yrnya ce mai hnkali da natsuwa,.....😭haba umma,  wato shine kikace kar mu gayama  yaya ainihin lbrn ta, domin wlh da yasani ba zata zauna a gdn nan ba,balle hr yakai ga cewa zai aureta, sbd kinsan yaya ya tsani koda mai sunan hjy bintu ne, balle makusncinta,umma pls don Allah ki jnye batun auren nan, domin idan ta shigo zuri'ar mu zamu sake shiga wani tashin hnkli ne kmr yadda mukayi a baya,umma meyasa kike so ki rasa danki nan kusa? kinfa san yadda ake bibiyr ynyr nan, kuma kinsan hlin hjy bintu duk tayi niyr yin abu to sai tayi shi ba makawa,...dakata rqy, bamu fa da tabbacin cewa, ita ce hjy bintu dinda kike tunani,.... InshaAllah ita ce,kuma ni gsky umma zanje ne in gayama yaya,nsn wlh idan yaji ba zai aure ta ba,......symh wldh dake labe tsaye,bata sn lokacinda tayi mtwn zaune ba.

Tana mai cewa "na shiga uku idan yaya sa'eed ya fasa aurena yaya znyi domin wlh ina sonsa sosai,,,,,nikuwa me hjy bintu ta musu wanda hatta na kusa da ita baya so,wayyo Allah hjy bintu kin cuceni, kin rabni da iyayena,ynz kuma wnda nake tunanin samun frn ciki a gareshi,za'a rabani da shi a dalilin ki😭😭😭,,, why rwt ta zamo hk ni symh wldh,,why!, tashi tayi ta koma smn gado tana tsananin kuka,hr bacci ya dauke ta,a cikin baccin ne taji sa'eed na kwala mata kira da alama rqy ta gaya masa komai,,,,da shigowr shi ya jawota da karfi,yana cewa "ashe dama ke kina da alaqa da hjy bintu,😡 to wlh kisani ni bzn aure kiba!, kuma baza mu cigaba da zama dake ba,ynz zaki bar mana gida ko kin shirya ko baki shirya ba,,......qiiii  ya jata kmr ba 'yar mutum ba,  tana kuka tana rqnsa akn yayi hkr hr da safe,,....Allah ya kiyaye ki qara kwanar muna a gda,,,,ci gaba yayi da janta hr wjen gdn,gashi daga ita sai rigr bacçi iya guiwa,ga tsananin duhu,,,ya ingiza ta hr sai da ta fadi,yana kuma mai cewa," ko a mafarki kar ki kuskura ki qara tunanin dawowa nan gdn,,,,, ya juya zai tafi kenan, take cewa a cikin kuka,"yaya sa'eed kar fa ka manta kayi min alqawari baza ka barni ba duk wuya duk rintsi,.....banda wannan rintsi symh wldh!banda wannan!,,,,yana gama fadar hk ya juya ya tafi, ya  bar ta gun, tana kuka sosai.


Written by Bilkeesu giro💗

[10:30PM, 11/21/2016] Rynt: [8:07PM, 11/21/2015] Billygiro😊: 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

🌹SIYAMAH WALIDAH🌹

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

Na Bilky giro😊08140674366


4⃣6⃣Duk da yace hkn sai da yaji  jkinsa ya mutu,  hr yaji ba zai iya fita ba, sai tuna ne2 yake akn zncen rqy,sai dai baya jin zai iya ryw  ba symh wldh balle hr yayi tunanin rbw da ita.


Kwance take tana tunanin yau tun da safe rbnta da taga lovely, tana cikin hk ne umma ta shigo tana tmbyr ta,,,,,,shin  symh wldh sa'eed ya ci abinci kuwa? Azumi yayi kuma dana kirasa na tmbyesa abinda za'a masa, sai cemin yayi"baya son komai yau",,,,, prblm din sa'eed kenan idan yana busy baya son cin komai, iya karsa ruwn Lipton,,, amma ace hr da azumin da yayi ba zai ci komai ba,bri nakirasa nji,,,ba jimawa sai gashi ya shigo,,, kallo daya tayi masa ta gane yana cikin dmw,,,me yake dmn Kane sa'eed? Ba komai kawai dai gjy ce da yunwa,,,anya kuwa sa'eed? da alama akwai dai dmw atare da kai,,.....No umma kinsn fa ango ne dole abubuwa suyi masa yawa,ihsan ce tayi mgnr tana saukowa kan bene,,,,Ita dai symh wldh dake tsaye,bata ce komai ba, amma  tabbas tsn akwai dmw  a tattare dashi,juywa tayi domin komawa dakinta, sai sa'eed ya tsaidata yana mai cewa,,"my lady pls kawo min abinci naci,,,hnyr kici ta nufa ta dauko masa abincin,tare da ruwa da lemu,,,....my lady bana shan lemu yau myr dashi,kallonsa tayi cike da mamaki, wanda baya iya cin abinci sai da lemu amma yau yace baya ra'ayinsa tabbas da akwai dmw a tare da shi,,,lovely wai me yake dmn ka ne?dan gntn murmshi yayi kafin yake cewa, ba komai my lady,,,,,,,,shiru tyi bata sake ce masa komai ba, tunda ta fhmci baya sn fadin abinda ke dmnsa.


4⃣7⃣

🎈🌹🎈🌹🎈🌹🎈🌹🎈🌹

🌹🎈🌹🎈🌹🎈🌹🎈🌹🎈

Yau ne za'a daura aure,anyi mtuqar yin taro sai kace daurin auren dan wani govna,mtane maqil abin gawanin ban sha'awa.


Sa'eed ne a daki sai faman sauri yake, domin lkcn daurin auren ya kusa bai shirya ba,,, yana dauko tufafin sa sai kawai yaga pic ya fado, dauko pic din yayi, yana mai dubwa, sai kawai naga yaja baya da qarfi, yana salati hwye na zuba a idonunsa,da kyr ya iya furta my...la...dy acikn tsanani  firgici,zama yayi bisa gado dmn tsaywr ta gagare shi,sai kallon photn yake yana cewa "No my lady meyasa kika ksnce haka,,,, why my lady😭........knocking yaji ana masa da sauri ya share hwyensa tare da boye pic din sanan ya bada izinin shigowa,,,Slmn ne ya shigo yana mai cewa,,"sa'eed ina ganin daurin aure kawai za'ayi dani baxn samu dmr tsayi bukuwn da za'ayi anjima ba, meyasa slmn? znje oman ne domin ynz aka kirani cewa mtr da nakai,ta farfado sai dai bata iya mgn,shine ake son dynmu yaje......basu kira ka bane?tabbas ankira ni amma bn samu dmr rsvng ba,wai sa'eed lfyn ka kuwa duk kawani fada sai kace ba ango ba,,murmushi kawai yayi bai ce masa komai ba, domin ganin yake wannan matsalr tasa ce shi kadai ba zai iya fallasa sirinsa dana symh wldh ga wani ba.


Bayan an daura aure ne, akayi wlma.


za'ayi wnkin amarya, 4pm to 6pm,sannan 8pm to 10pm ayi Indian night,domin masu zuwa sai Ku suburbuda kuje dmn kar abrku baya, nidai ba za'a barni a baya ba😜

   A gurin ko wane biki duk inda kaga symh wldh sa'eed na maqale  da ita kmr ba abnda ke dmnsa sai nuna frn ciknsa yake sosai,,kuma sunyi bala'in yin kyau duk Wanda ya gansu yasn sun dace da juna,hr dai da aka zo gun Indian night, wnda bai sn su ba zai zaci indiyawan gske ne, hr dai symh wldh yanda tasa sarin yayi mata kyau sosai,shiyasa sa'eed ya matsu a qare domin ya lura wsau mzn sai kallonta suke.


 🌹4⃣8⃣🌹Symh wldh ce cikin sbn shiri,tayi kyau sosai sai zuba qamshi take, tana durqushe agbn umma tana mata nasifa akan tabi mijnta sau da qafa,kuma shi zama na aure dole sai da hkr, kuma ki knsnce mai rufawa junan Ku asiri,domin ba komai ne zkyi da mjnki ba kizo kina fada sbd ba kyau,kuma koda kun samu sabani a tsakaninku kar ki kuskura kice  zaki fada, Ku tsaya can tsakaninku, ku sa santa,sai dai idan abin ya gagare ki matuqa,sanan ne zaki iya zowa ki fadamin,,....hk dai tayi2 mata nasifa hr symh wldh takai ga yin kuka ba qaqqautwa,domin ji take kamr ace ummanta ce kemata nasifa,,, sa'eed ne ya shigo yana mai cewa,umma kukan me take hk?ai ksn su amare hk suke........... comn my lady, ki daina kuka mana,,,oya tashi mu tafi,,ganin bata da nyr tashi ne yasa ya tashe ta da kansa suka tafi,hr cikin mota kukan takeyi sosai, sai dai marar sauti, hkn ne yasa ya jawota ya rungume yana lallashinta,,da yake  a baya suke sai kuma wasu abokanansa  su 2 a gaban mota.

   Hr kowa ya watse bata daina kuka ba,,,sa'eed da ke zaune akusa da ita sai tausayinta yake ji domn yasn kukn bai wuce na iyayenta da bsa raye ba,,,,gyalenta ya fara yayewa tare da dankwali, yana mai cewa "my lady ki daina kukan nan hk ya isa,kuma ki tashi mje muyi arwala,,, tashi tyi suka je sukayi arwala sukayi sallah hade da yin addu'a,,,.kallonta yake cike da tausayi akn hkn har manta cewa yaga wani pic,jawota yayi yana kaimata kiss ta ko'ina,tare da cire mata hjb,yana shafr ta ta ko'ina hr yazo gun cknta yaji ckn ya lafe sosai alamr tana jin yunwa, hkn ysa ya dauko musu  gasashyr kaza da drnks yana ci yana bata,hr sai da ya tabbatar da ta qoshi sannan ya dauke ta cak suka koma bisa gado,ganin yana qoqarin cire tufafinsa ne yasa ta

rufe idanunta cike da jin Kunya,murmushi kawai yayi yaci gaba da aikin da yake yi, sannan ya dawo kanta, tana qoqrin yin mgn ne ya hde bknta da nsa, sunyi 5 mnt a haka,sanan ya fara cire mata tufafi,gaba ki daya ya rasa nastuwr sa ganin surar jknta, anan take yayi yunqurn kai bknsa a dkyr flninta,,wani abu tji kafin yakai bknsa, hkn yasata rungumeshi,sbd Kar yakai bknsa, batasn hkn da tyi ba yama fi riktr dashi, baji ba gani kuwa ya fara aika mata da saqonni sai abnda ya mnta,yana gab da shigarta sai kawai ya tuna da pic dinda ya gani, anan   ya fasa abinda yayi niya.


Written by Bilkeesu giro💗

[10:30PM, 11/21/2016] Rynt: [5:53PM, 11/16/2015] Billygiro😊: 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

🌹 SIYAMAH WALIDAH🌹

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

Na Bilky giro😊08140674366

Kuyi hkr masu krtu jiya nyi kuskuren numba,inaso nsa 48 sai nsa 50,amma na gyara yanzu zamu tashi a 49.Sry 4 that pls🙏🏻.

    🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

🌹4⃣9⃣🌹Jawota yayi ya rungume domin baya son ta fhmci akwai abnda ke dmnsa.

 Da asuba suka tashi sukayi sallah sannan suka koma bacci, basu suka tashi ba sai qarfe10am,ko shi symh wldh ta fara tashi,sannu a hnkli take jaye jknta daga nasa dmn bata so ya tashi, pillow ta dauko da nyr ta ajye masa a kusa dashi,,,,,,sai kawai tji ya riqo hannunta yana mai cewa"my lady ni kuma zkyi ma wayo, ki azmn pillow sai kace qarmn yaro,,.bhk bane lovely bana so ka tashi ne,,, hmmm to aini duk motsin da kikayi ina sane, domin ya zama wjibi a gareni na kula da duk wani motsinki, uhm to nji na kuma gde da klwr ka😊,,, bari naje nayi wanka,,,mudai je muyi wnka not only u,No ni a gsky lovely bzn iya yin wnka da kai ba kunya nakeji,amma kuma kikayi.....sai kawai ya fasa abinda yayi niyr fadi,,,,me nayi lovely?Ba komai my lady jeki kawai kiyi😔,a'a gsky muje muyi tunda kafi so muyi tare,,, a'a jeki kawai,cikin yanayi na bacin rai yayi mgnr,,pls lovely yi hqr tashi muje,,oh no my lady!nace miki ki tafi kawai bana yi,kallonsa kawai  tyi sannan ta wuce zuwa toilet, shima kuma ya tafi nasa daki domin yin wanka. 

     Zaune take tana shafin mai,sa'eed ya shigo yana mai cewa "my lady umma ta aiko da abinci,idn kin gama injrnki a dining table.ya fita batare da yaji me zata ce ba.



 🌹5⃣0⃣🌹zaune yake yana  jrnta, sai gata ta fito cikin wani mayen less sky blue n pink tayi kyau sosai, sai dai ya lura da yanayin ta kamr tana cikin fushi,,,tana isowa wani kamshin turare mai dadin gske ya bugi hanncinsa, zama tayi akan kujera suna fskantr juna, sai dai bata yadda ta hada ido dashi ba,,,my lady zonan ki zauna,yace hkn ne tare da nuna cinyrsa,ba musa taje ta zauna akai,,,,,kallonta yayi yana mai cewa pls my lady am so sry, indai wnkane daga yau zamu riqa yi tare kinji,bzn qara cewa banayi ba,,,ni bama shi ba kmn tsawa kakuma yi fushi dani😒,ok to kiyi Hkr kinji,,,,,nima kayi hkr bzn sake yi maka musu ba,domin da banyi  maka musu ba, da hkn ma bai faru ba,Ok let eat,,, ksn nifa sai nasha tea ko znci wani abu,oya to hada tea din ina jrnki,ta gama hada tea kenan ta kurba bata sn lokacin da ta furzadda shi ba sbd tsanin zafi,,saurin myrda ita yayi a kujerar da ke kusa dashi,tare da duba bknta in bata kone ba,,.Ita ko sai cewa take a cikin shagwaba" wsh lovely zfi sosai,,,oh sry sry my Lady  bari na hura miki,,,,da iskn bknsa yake hura mata har ta samu relief,sannan sukayi lkcn cin abinci.

 

Hjy bintu ce a bed room tana dialing number din hjy

Larai, ringn daya tayi aka dauka, ta fara da cewa"kedai albishirinki yau nagano inda symh wldh take,da gske kike hjy bintu? da gske kuwa,, tana a Kaduna hr tayi aure,kuma har gdn da aka kaita na sani.


Written by Bilkeesu giro💗

[10:30PM, 11/21/2016] Rynt: [7:19AM, 11/18/2015] Billygiro😊: 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

🌹SIYAMAH WALIDAH🌹

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

Na Bilky giro😊08140674366

5⃣1⃣Ke kuwa a ina kika samu lbrnta,, ke dai bari ranr kawai ina zaune ina kallon labarai sai nji ansa sanarwar aurensu,kuma ke abin baqin ciki wani mai kudi ne ta aura,domin nsn ko shi waye,yanzu abinda nake so dake hjy larai,'yar wjenki nake so tayi muna wani aiki,....... wane aiki  kenan hjy bintu?wato so nake taje Kaduna duk yadda zata yi taje kidn symh wldh ta samo nmbr ta,  in yaso sauran aiki ya rage nawa,,,,sai dai kash hjy bintu na aiki Sarah a dubai jiya jyn nan sai dai idan ta dawo,,,to yaushe ne zata dawo domin shi wanda ya auri symh wldh ba'a kasar nan yake aiki ba, kuma a kowane lokaci zasu iya tpy kinga plan dina zai watse kenan,,kar ki damu hjy bintu inshaAllah baza ta dade sosai ba,, to yayi sai ta dawo kenan, duk abinda ake ciki sai ki sanr dani.

 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

A bangaren su sa'eed kuwa hk suka ci gaba da rywr su,cike da soyayya sai dai sa'eed bai yadda ya ksnceta taba iya karsa rmnce hr symh wldh ta saba da hkn, kuma a tunanin ta tausaya mata yake yi,,,,,,sai dai  kuma shi sa'eed abn yana dmnsa sosai, yana kuma tunanin yadda za'ayi ya tunkari symh wldh da wannan zncen pic din,dmn baya son bcin ranta ya fiso ya br abin a ransa,sai dai fatansa Allah ysa auren nan da   sukayi ysa ta daina abin da takeyi.


 🌹5⃣2⃣🌹Symh wldh ce a daki tana ta bincike da alama akwai abinda take nema,.....me kike nema ne hk?kai tsaye taji tmbyr hr sai da ta dan razana,kafin take cewa "haba lovely ni hr ka bani tsoro wallahi,"OK sry my lady me kike nema ne haka? Ina nemn pad ne kuma na ganta,,,ammm pls lovely ka dan fita inaso inje toilet,...... da yake ba kaya ajiknta shine tke jin nauyin miqewa, wani kallon kinma rainani ya mata kafin yake cewa "a matsayina na mjnki zki ce na fita, wane dare ne jemage bai gani ba? uhm lovely duk fa ganin da kake min ba hske sosai kuma idn muna wanka tare, da pant nake yi, to waima me yasa kika  fito hk ba towel?ina sauri ne shiyasa.... pls lovely ka fita.....😀Allah ba inda znje gara ma ki tafi,, lovely pls....my lady Allah da gske nake,,shaye da toka ta wuce shiko sai kallonta yake cike da sha'awa,,,amma kuma  sai naga ransa ya baci, yana mai cewa a cikin ransa"my lady kenan to a tunain ki ban san komai bane kinzo kina nuna min knyr qarya, byn kinje kina nuna tsiraicinki ga wani,,Allah ka shirya min my lady,hawaye ne suka zubo masa sannan ya ci gaba da cewa,ina sonki my Lady ina sonki sosai amma why kika zamo min hk hr kika sa na kasa ksntrki,gashi a kullum sha'awrki nake qara ji.

      Koda ta fito daga wanka ta sameshi kwance a smn gado yana dubin silin sai dai idanuwnsa a rufe suke, kwantawa tayi samn jiknsa tare da kai masa kiss a kumatu hade da shafo sajensa,,ya bude idanunsa da sukayi jwr yana mai cewa "my lady hr kinfto"?eh na fito.....amma yana nga launin idonka ya cnza zuwa ja, me yake damnka? Ko kana jin bcci ne?kallon qirjinta yake cike da sha'awa dmin yanda ta daura towel din rabin nononta a waje yake, kafin yake cewa"No my lady ina dai buqatr ki ne,haba lovely baka tashi buqata ta ba sai byn bani da tsarki,my Lady ganinki da nayi ba kaya shi ya jmn hkn,😀da kyau ai sai da nce ka fita kaqi,....kinga bafa zncn wasa bane a buqace nake wallahi,to ya kake so nyi lovely ksn fa hrmn ne ka kusnce ni a hk.....OK na tuna akwai yanda znyi maka hr kayi releasing ba tare da ka ksnce niba.

Nidai Billy giro fita nyi na bsu guri sbd bn kai wannan matsayin ba,,bani na koma ba har sai da na tabbatar sun gama sannan na dawo.

         Na same ta hr ta shirya,sa'eed kuwa ya fito daga wanka yana cikin tsane rwn jiknsa da dan qrmn towel,yake cewa "my lady kmr inajin bell ringer  jeki duba ko waye,koda taje ta bude ta ga wata mta ce da hjibnta hr qasa da kuma niqaf,tayi mata iso, ta nuna mata guri ta zauna tare da kawo mata drinks hade da abin motsa baki,kafin suke gaisawa,Baquwr ta fara da cewa "sunana Sarah yayanki abdallah ya aikoni gurinki"......yaya abdallah????😳😊😀.


Written by Bilkeesu giro💗

[10:30PM, 11/21/2016] Rynt: [8:01PM, 11/26/2015] Billy giro😊: 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

🌹SIYAMAH WALIDAH🌹

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

Na Bilky giro😊08140674366

🌹6⃣4⃣🌹Dakinta yaje yin wnka yana a cikin wnka ne ya lura da ashe tean ya qona shi dmn hr wrin yayi ja sosai,byn ya fito ne ya koma gurnsu yana mai cewa"ni umma znje masallaci sallar magrib amma sai byn isha'i zn dawo",,,to yayi ba matsala idn ka dawo sai ka maida ni gida dai2 nima nagama sallar,,,,,,koda ya dwo ya samu umma tagama sallah,smyh wldh na bacci,, umma ke cewa "idn ka dawo ka tashe ta tayi sallah dmn magrib kawai tayi"

   Koda ya dawo yaga hr  ta tashi  tana sallah sai dai a zaune take yin sallar,,duk sai ya qara jin bai kyauta ba,,,ba ita ta tashi daga kn sallaya  ba sai qarfe tara,,,jan qafa take sannu a hnkli da nyr brn dakin,,,,"my lady  ina zki tafi?,,,shiru ta masa tci gaba da jn qafrta....jin kawai tayi ya dauketa ya myr bisa gado, yana mai cewa "pls my lady kiyi hqr da abnda na miki, bawai ban yadda dake bane kinsan daga sama muka hadu bxn iya gane zk iya aikata hkn ko bxki iya ba,kuma koda ace kece kika ga hkn akaina ba kai tsaye zki ce bxn aikata hkn ba dole abn zai rikita ki kafin ki gano gsky......yaya sa'eed nji daga sama muka hadu kuma bamu dade da sanin junanmu sosai ba sbd kwata 2 ko wata uku bnyi a gdnku ba hr yin aure,,amma ya kamata kmn uzuri ko don rantse2n da namaka yafi a qirga amatsayina na musulma,kuma inaso ka tuna cewa zamana dakai ban taba yimaka rantsuwa irin hk ba sbd ba kyau yawn yinta ba kuma abr wasa bace, amma ka manta hkn kaci mtnci na ka kuma yi sex dani kmr wata dabba,sbd bani da gata ko😭kana ganin kmr daku kadai na dogara shine kake nemn illata ni,shin ko ka manta cewa akwai Allah kuma shine gatan kowa.....saurin rufe bkinta yayi😷da hannunsa dn ganin yayi kmr ma tayi sabo kfin yake  cewa "my lady yazaki ce na manta Allah......


 🌹6⃣5⃣🌹Eh haka znce mana tunda ba irin rqnka da bnyi ba akn kayi hqr kaqi,it's very shameful a matsayin ka na doctor kana qoqrin yimn illah,, my lady inaso ki gane cewa koda abin ya faru bana a cikn hayyacina,,,kmry ya?I mean haka nake idn na hrzqa bana jin kowa.....ashe kuwa idn naci gaba da rywa dakai nan gaba kashe ni kawai zkayi.....😳ya za'ayi na kasheki anya Kuwa kinsan abnda kike fada?....wlh bzn iya kasheki ba my lady, kwata2 ni ko kiyashi bxn iya kashewa ba.....sai dai ina rqnki da ki taya ni da addu'a ko xn rage zfn zcy sbd abn yana damuna sosai,ni kaina  banson kaina da hkn. 

   Kwanciyr ta kawai tayi tare da juya masa baya,bata sake ce masa komai ba shima hk.

 Byn kwana biyu da frwr hkn, kwance yake kn 3 seater duk abn dnya ya dameshi sbd rashin jituwr sa da symh wldh abn sai gaba yake dmn ynz ko yayi mata mgn bata kulashi, yana ckn haka ne sai  kawai yaji qamshin turarenta zata wuce ta gbnsa,saurin riqo hannunta yayi yana mai cewa "pls symh don Allah yau ki tsaya ki saurareni"....qoqrn fizgr hannuta take,, sa'eed yace "haba my lady kefa musilma ce kuma ansn muslmi da hqr da kuma yfya"......fari da ido tayi, tace"ayya hk nefa to amma kai ya akayi kmnta hkn a lokacinda nake rqnka"Babu abinda yafi mn zfi kmr yadda na daddage ina maka rantsuwa amma ka qrytani ka  kuma ksnceni kmr wata dabba da kuma qarfin tsiya wanda ba don Allah ya taimake ni  ba da nyi rashin qafafu,gashi ma hr ynz bana  iya tfya da kyau,,,,sai nji kmr ma ace alokcn da akayi yinqrn ymn fyade da na brsu sunyi, in sn cewa su basu sanni ba kuma mgye ne su, amma😭kai fa!ka sanni! kuma ni mtr ka ce! kuma wai anawa tunanin kaine mtmn da zn  samu frnciki,kulawa,tausayi,soyayya mai dorewa ,Ashe ba hk bane dama ashe rashin ksnta ta da bakyi ba ba tausayi bane zargi ne,wai hr da krmn jarababbiya,'Yar iska, sannan kayi tunanin abn zai wuce a gurina anan take.....kae na tabbata da ace baka same ni a virgin ba, zaka yadda cewa ina alaqa da wannan mtmn koda kuwa ace banayi,wa fyade kadai na rasa budurci na ban qara kula wani ba,bxaka yadda ba tunda kai anaka tunani smna a virgin shine gskyr komai,,my lady pls am so sry n i know  i made a big mistake,but i wnt u to forgive me pls n pls,,,yaya sa'eed tuni na yafe maka but bzn iya cigiba da ryw dakai kmr yaddai na saba a baya ba,dmn bana so na sake jin bqin ciki makamncin wannan......ni a gsky bxn iya ryw dake a haka ba......fine n gud sai ka sauwaqe min dmn ni a hk nake iya rywa dakai,,,saki fa kika ce my lady kin kuwa sn irin sonda nake miki? I don't know n I am not d parson u should ask,......all what i know is i love u but dole na nuna maka kuskurenka, ta fadi hkn ne a cikin zcyr ta byn ta bashi amsa.


Written by Bilkeesu giro💗

[10:31PM, 11/21/2016] Rynt: . [5:50PM, 11/20/2015] Billygiro😊: 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

🌹 SIYAMAH WALIDAH🌹

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

Na BIlky giro😊08140674366

🌹5⃣3⃣🌹Huh wayyo Allah dadi!Sarah inajinki gaya mn,,,da farko dai ni course mate dissa ce,akwanakin baya yazo Nigeria ya samu lbrin abinda ya faru dake,shine ya shiga nemn ki ako'ina amma baisamu nasar ganinki ba, hk ya koma egypt ba a ckin jin dadi ba,to da yaji zn zo Nigeria shine ya bani photon ki da kuma maqudn kudi yace don Allah inqara sa abincika masa ke hr a gdn TV,ranar kwatsam ina zaune ina kallon labarai sai kawai aka sako sanarwar aurenku aka kuma saka pic dinku,to anan naga tabbas kece wacce abdallh ke nema,shine nazo domin in tabbatar ko kece, in kuma baki nmbrsa,,kae😊 amma wallahi nji dadi na kuma gde,😀wayyo yaya abdallah ashe yana nan yana nemana,,, to ga numbr shi ko,,to Sarah na gode sosai😊amma bari naje na kira mijna Ku gaisa,,,,,saurin dago kanta tayi tana mai cewa ackn zcy"wato ashe mijnta na nan shine mai gadi yace min baya nan ya zama dole na bar gidan nan ynzu ynz".....kinji sarah,,, uhm ok kiyi sauri fa dmn inaso na tafi.

     Da gudu symh wldh taje ta sami sa'eed cikin tsananin murna tana mai cewa,"wooohoohooo lovely yau nasamu nmbr yaya abdallah,"😃wow my lady a ina kika samu?cewr nan da kayi na dubo ko waye ashe wata Sarah ce tazo.....Sarah!!😳,me ksnta ne?ina tunanin hk, yaya yanayin ta yake?gsky bxn iya ganewa ba sbd hjbnta har qasa kuma asanye da niqaf take,akwai matsala my lady.... muje na ganta amma idan Sarar da nake tunani ce baza mu sameta ba,,, koda kuwa suka je falo basu gnta ba,,,,,, kin gani ko my lady bata nan inshaAllhu itace,ke kuwa a ina kika santa.


🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹


🌹5⃣4⃣🌹No lovely ni gsky ban santa ba yau na fara ganin ta....kash my lady hr ki amshi numba amma baki ga fsknta ba,, amma ai kinga hannyenta, fara ce ita?eh fara ce, chabdi wato hjy bintu bata daina bibiyr mu ba kenan, amma sai na nuna mata tayi kuskuren aiko Sarah a gdna, kmrya ya lovely?kuma wacece hjy bintu? my lady akwai wani mumunan abu da ya faru damu a baya,kuma hjy bintu ce sila.

   Wato hjy bintu ta ksnce tana son mhfin mu sosai tun tana budrwa, amma shi mhfnmu baya sonta sbd bata da kirki,babu yadda bata yi ba amma yaqi,gashi ta dade batayi aure ba sbd krtn da tayi mai tsawo,ganin hkne mhfnta  yace ta amince da auren Abokin mhfina tunda shi ke sonta, amma  taqi amincewa da auren,haka yayi ta matsa mata,sai da qyar ya samu ta yadda akayi aure,hr suka shekara 5 da aure bata taba jin sonsa ba,sai dai kullum qara jin son abbanmu take, hkn ysa ta matsa ma mijnta sai ya sake ta,ala dole ya saketa dmn wanda yake tunanin ysata tyi abu dole baya raye, wato mhfnta, balle hr yayi tunanin yakai qarar ta.

    Byn tyi idda ne ta sake dawowa a gurin abbanmu akan tana so ya taimaka ya aure ta,amma yace shi sam bazai aureta ba, ko dn sonda aminiñsa ke mata, don hk gara ma ta koma ma mjnta,,,to da yake umma tsn da zncen shi ne ta bashi hqr akan ya auri hjy bintu tunda aknsa ne ta ksa zaman aure,Abba ya amince da zncn Umma ya kuma gayama hjy bintu cewr ya amnince,sai ce masa tayi tana da sharadi,...uhm my lady wai kinsan mene ne sharadin?sai ka fada lovely,,wai ce masa tayi sai idn zai saki mtr sa sannan ayi aure sbd ita bazata iya zama da kishiya ba,,,Abba yace sam shi bazai yadda da sharadin ta ba, na mrasa hnkali,ta yaya zai rabu da uwr 'ya'yansa byn suna zaune lfy,,,lallai kuwa idn baka amnce da hkn ba sai na rabaka da frin cikin ka kmr yadda ka rabani da nawa,,,ba abunda Abba yace mata domin ya dauka shirme take.

   Ranar kwatsam muna zaune a falo sai gata ta shigo ita da qawr ta hjy larai da Sarah,ita Sarah 'yace ga yayar hjy larai amma hjy larai ke riqnta, ksn 'yan wari muke da ita,....budan bakin hjy bintu ke da wuya tace "waye yayi miki ciki a cikinsu dan ko uban, sai kawai Sarah ta fashe da kuka tana cewa,"Baban ne",, gaba ki dayn mu bamu san lokacin da muka miqe tsaye ba sbd tsananin mamaki,Abba ne ya fara da cewa Sarah ni kuma nayi miki ciki😳,qrya tayi ne?mtsw inspector azo atapi dashi da Allah,cewr hjy bintu,,,

Hk aka tafi da Abba muna ji muna gani,Abba hr aka fita dashi sai kallon  hjy bintu yake sbd tsananin mamaki dmn shi baiyi tunanin abinda zata masa Kenan ba.

     Har abin yakai kotu dmn sunyi duk yadda zasuyi Abba ya amsa cewa cikinsa ne shikuma yaqi, inbanda abinsu ta yaya Babban mutum irin Abba Wanda kowa ke ganin mutuncinsa  ya amshi laifin da bana shi ba musamman ma irin

 wannan😭......ya qarasa mgnr ne a cikin kuka yana mai cewa


🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹


🌹5⃣5⃣🌹"My lady kigaya mn ta  yaya".......😭No lovely pls stop crying,...dole ne nyi kuka my lady dole ne!domin ancuce mu dawa duk wanda muke tunanin zai tamaika muna a gurin fitr da mhfinmu a zrgn da ake masa, sun koma abayn hjy bintu sbd kudi da kuma rashin tsoron Allah,gashi mu a wannan lokaci ba wasu kudi ne damu ba,my lady in taqaice miki hatta mqwaptanmu da suka san cewa abbanmu mutumen kirki ne bazai Iya aikata hkn ba amma da aka je kotu cewa skyi shiyayi,bayn sun san bashi bane,😭my lady kinsan me?sai ka fada lovely😭,wai fa hatta aminin mhfina wato tsohon mjin hjy bintu da aka kirasa akotu cewa yayi abban mu ne yayi  ma Sarah ciki,,ai kuwa anan kawai abbah ya fadi jini na zuba ta hnci da baki,koda akaje asibiti,zcyr sa ce ta buga,kuma ya rasu.,,,tun daga wannan lokci my lady nji na tsani duk wani makusancin hjy bintu,hkn yasa muka baro garin abuja,muka dawo kaduna da zama.


  Hk nake zama wani lokci,nayi tunani wai kudi!kudi!kudi! wai duk don rashin kudi ne yja mana hka,domin na tabbata ba'a banza hjy bintu ta brsu ba dole da kudi,tun daga wannan lokaci nayi qudrin sai nanyi kudi amma ta hnyr alkairi,hkn yasa na qara dagewa akrtuna domin na samu ilimi na kuma duqufa da addu'a ba dare ba rana cikin ikon Allah yanzu nyi kudi,kuma inshaAllah sai na daukaka qara.


🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹


 🌹5⃣6⃣🌹Ni kuwa lovely abinda yafi daure min kai da lbrnka,  shine shin shima aminin abbanku baya da kudi ne da hr hjy bintu ta saye shi, kuma ita ya akayi ta ksnce mai kudi haka?gadon mhfinta ne sbd shi mutum ne mai trn dukiya kafin ya rasu,

   Aminin abbanmu kuma yana da kudi sosai,Sannan ko don son Abbanmu da take taqi shi zai sa yaji ya tsani Abba,,,,to lovely..... Oh my lady a daina mgnr bana son tuna baya dmn ji nake ina ma ace nine hjy bintu tayi ma wannan sharri ba Abbana ba.

  My lady ni abinda nake so ynz shine,ita Sarah din daga wane gari  tace miki take, bata fada min gari ba abnda tace min kawai shine Ita course mate din yaya abdallah ce,ok Allah yasa ba wacce nake tunani bace Ameen lovely,,,but my lady kira abdallah muji idn shi ne,OK lovely,,,ringin take kmr ba za'a daga ba, sai kawai tji an daga kuma mryr abdallah ce, wani tsalle ta daka sannan take cewa "yaya abdallah!!Na'am symna ya kike?.....yaya I'm really miss u alot😢,wlh nima nyi missing dinku sosai, wai amma koda nadwo na samu bqin lbrn da hr na mutu bzn manta ba,....ya qarasa mgnr ne a cikin kuka,sanan yci gaba da cewa sai dai inaso inji yadda ki ka kubuta daga hanunta.

sai da ta koma daki sannan ta bshi lbrn yadda komai ya faru hr zuwa ynzu ,tana mai zubr da qwallah,,,shima hk sannan yake cewa "kukan ya isa hk siymh mu gode Allah da ya kubutr dake lpy,"kuma ki kwantr da hnkli idn na dawo zn qwatomuna haqqin mu a gurin hjy bintu kuma inshaAllah sai tayi babbar nadamr aikata hkn a gare mu,kar ki damu kinji,to yaya yaushe zaka dawo?ba jimawa inshaAllah kuma ai zaki ji tunda muna waya......nifa yaya wynka baya da tabbas sai ayi ta kira baka dagawa kuma idn kaga missedcalls baka kira😔,...... ba hk bane symh alokcin wayata ta lalace komai bana gani kuma koda na sayi wata bana samnku ko na kira, amma inshaAllah hkn ba zai sake frw ba kinji,to yaya nji.

 sannan suka ajiye waya, dagowan da zata yi kawai sai tyi ido biyu da sa'eed, hr ta dan rzana idn bai ji lbrn da taba yayanta ba,sai tyi saurin bsrwa, ganin alamun sa da tyi kmn bai ji ba.


Written by Bilkeesu giro💗

[10:31PM, 11/21/2016] Rynt: [8:17PM, 11/24/2015] Billygiro😊: 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

🌹SIYAMAH WALIDAH🌹

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

Na Bilky giro😊

6⃣1⃣Da yake qarfin nmji dana mace ba daya bane, nan ta ke ya rabata da kyn jiknta ya kuma daddanneta sannan ya cire nashi tare da kashe wtr dakin.

   Ba ko wani dan rmnce hk yake qoqarin saka babananr sa,tare da yin addu'ar saduwa da iyali,ya zira da frko bata shiga ba na biyu ma hk,Ita kuma sai rqnsa take cikin kuka akn yayi hqr Kar yayi forcing dinta........ Bai bi ta knta ba,sai kawai ya sake sakawa da qrfin tsiya hr saida tayi wata irin qara mai shiga kunne,,,,tundà ya fara moving sai yaji  gabaki daya yarasa natsuwr sa sbd tsananin ni'imr da yaji a tare da ita hkn yasa yaci gaba da suburbudr ta, ita kuma  akn kukan da tasha hr mryrta ta disashe hkn take rqnsa amma kwatkwata bayajinta, hr sai da yji he is totally satisfied sannan ne yayi lkcn kulata cike da tsananin mrnr ya sameta a virgin, hnklinsa yayi mtqr tashi ganin bata motsi,jijigata yake amma ina,.....tashi yayi dmn debo rw anan yaga irn dnyen aikin da yayi duk yayi mata kaca kaca, gdn duk ya baci da jini gashi bed sheet din fari ne,rwn snyi ya dauko ya yayyafa mata amma bata tashi ba,ya qra zba rwn hr sau byr, amma duk daya, sosai hnkli sa ya tashi ganin duk rwn da yake zbw bata tashi ba, sai yaji gabaki daya ya rikice ya rasa abnda zai mata a matsayin sa na doctor,,umma ce ta fado masa arai da sauri ya saka kynsa tare da daukn pic n key ya fita,bai zrce ko ina ba sai gida,dkin umma yje yana kirnta a rikice sai dai bai gntaba,ihsan ce ta shigo a rude dmn jin kirn da tji yana ma umma,,,"yaya sa'eed lpy?ina umma take? Umma ta fita.....Oh my God..... Yauwa bani ywrki,ta miqa masa wyr ya amsa jiki na rwa,gallery ya shiga yana duba pictures sai dai ntsuwr sa bata tare da shi hkn yasa ya miqa wyr yana cewa "ishan nuna min pic din da kukayi da my lady wnda take daure da towel, bajmw kuwa ta nemo ta nuna masa, ya gnshi exactly dana  hnnusa banbnci daya shine, nan grdi can ihsan,, ba wadda ta fado masa arai sai rqy.


🌹6⃣2⃣🌹Dakinta ya nufa yana qoqarin shiga yaji tana cewa "woooo ka kyauta wlh domin ynx na tabbatar dole ya saketa tunda yaqi yadda da photon ynz yagani a zhr ai saki dole a ynda nsn yaya da xcy"......jin tayi an damqo gashin kanta tare da buga kanta a bangon  dakin, ya dauko wyn caji yana zubata da Ita baji ba gani,kmr wanda Allah ya aiko,,,.ihsan dake tsaye ba shiri ta kira umma ta gaya mata dmn tsn ko hqr ta basa bazaiyi ba inma bai hada hr da ita ba,ita Kuwa rqy kuka take tana bashi hqr akn bazata sake ba sharrin shaidan ne,ji yake kmr ma taqara masa qarfi,duknta yake kmr zai kasheta....... Kae! kae!! kae!!! Sa'eed lpyn ka kuwa so kake ka kashe ta ne.....umma ai gara  na kasheta kowa ma yahuta, dmn wannan abnda tayi zuwa gaba fiye dashi zatayi,tun baki je ko ina ba kin fara qoqarin raba aure,........😳subhanallah auren wa take qoqarin rabawa?umma kalli pic din nan ki gani itace tasa aka hada shi dmn na saki smyh wldh, subhanallah rqy ashe baki da hnkli haka bnsani ba!

wato dana  hana ki.....umma ba ma wannan kadai  tayi ba.....ya kwashe tun zwnta dakinsa da lkcn da yaga pic da ftr su da symh wldh da kuma fdnshi shi da symh wldh da kuma abnda ya mata, har zuwa smn rqy  da yayi tana waya duk ba abnda ya rage,ya qarasa znce cikin kuka yana cewa"ynz umma fisabilillah ta yaya zn kalli symh wldh na bata hqr, da wane ido Zn kalle ta,,,tabbas rqy bata kyauta ba kuma kayi mn dai dai da kamata dukn tsiya kuma wlh zaki hadu da fishina,... Ynz ma ba wannan ba muje inga symh wldh, koda suka je sun sameta a yadda yabarta wato rufe da bed sheet sai fuskrta da ya bari a bude.


Sa'eed ne ya fara da cewa umma ina ganin dgwr sumace tayi,zata farfado ba jimawa inshaAllah,,,,to ynz ka tashi kaje kayi mata wnka ka kuma gasa mata jiki da rwn zafi da dettol, daukn ta yayi tare da bed sheet din da yarufe ta dashi ya wuce da ita toilet, umma na ganin jinin da ya zuba tace"ba makawa kajiwa ynyr nan ciwo da yawa wannan wane irin aikin rashin hnkli ne.....yaye znin gadn tayi ta znxa wani.


 🌹6⃣3⃣🌹 a bahon wanka ya hada rwn, ya fara sakata sannu a hnkali, bai ida sakata ba sai kawai ta fara motsa babn yatsanta na qafa sannan ta fara motsa idanunta ba tare da ta bude ba,tsaye  yayi yana kallonta hr ta fara bude idanwnta sannu a hnkali,tana hada ido dashi tayi saurin kaucewa tana mai zbr da qwalla,cike da tausayi yake kallonta kafin yake ida sakata a ckin bahon, aiko ba shiri ta qanqame shi tana cewa"wayyo Allah! lovely ruwan da zafi sosai! da sauri yacire ta ya rungume,can yaji umma na cewa idn rwn sunyi zafi ka surka kar ka qona ta,umma gsky rwn a yanda yakamata suke...."Nidai lovely gsky karka sake saka ni a ciki😢" my lady  hqr zkyi dmn kinji rauni a gun dole sai anmiki gashi, yana gama fadin haka ya sakata sannu2 yanda baza taji zafi kai tsaye ba,wannan krn rirriqeshi kawai tayi hr aka zo gun tsalki, duk da

taji zafi hkn baisa ta nuna ba, shima ya fhmci dauriya kawai takeyi,,, sosai yji tausayin kmr ma yayi kuka yakeji,,,,byn ya gama yi mata wanka ne yake cewa "my lady yi wankan tsarki ko" a gbn idnsa tayi wnka dmn ya tabbatar da iyawr ta, kuma sosai ya gamsu da wankn.


Don hka maza Ku kula da hkn,ba wai hk kawai ake kai muku mata dmn byn buqatr kuba, yana dakyau kuyi ma matyenku tambayoyi akn addinin musulunci kji idn basu da matsala dmn hakki ne ya rataya a wuynku,duk da nsn knsn da hkn ina muku tuni ne.


Koda suka fito basu sami umma ba,ya ajiye ta bisa gado tare da shirya ta, sannan ya hada mata tea mai kauri ya bata, kallo daya ta masa ta kauda ido,yayi lallashi hr ya gaji taqi amsa,matsawa yayi kusa da ita tare da Kai cup a bknta,......"ah! cewr sa'eed sbd tsananin zfin da yaji,dmn bugo cup din tayi hr saida tean ya zuba a qirjin sa, kallon ta kawai yayi baice komai ba sai ma gyara wrin yake qoqarin yi, sai ga umma ta shigo dauke da tray na abnci ta kai agbn symh wldh ta aje sannan ta hada mata tea ta bata, ta kuwa karba tanasha,nan sa'eed ya fhimci nashi  ne bata so....."to kai kyi wnkn ne?a'a umma,,,, oya maza kaje kayi dmn ba kyau zama da najasa.


 Mu kula 'yan uwa.

 

Written by Bilkeesu giro💗

[10:31PM, 11/21/2016] Rynt: [3:54PM, 11/21/2015] Billygiro😊: 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

🌹SIYAMAH WALIDAH!!!🌹

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

Na Bilky giro😊

🌹5⃣7⃣🌹Bayan Sati daya da frwr hkn,kwance take tana bacci wuraren 3:30pm,sa'eed ne ya shigo yana mai cewa"my lady wai kina tufin tun sannan baki tashi ba",,,,,,,ya kaimata kiss yana mai kirn sunan ta a hnkli, wani irin juyi tayi mai daukan hnkli tare da miqa sannan ta fara bude idnunta sanu a hankli hr ta sauke su akan nasa, sai da yji  tsikr jknsa ta tashi,,,ba shiri ya rungumeta yana shafr jknta  ta ko'ina hr yakai ga ya rabasu da kyn  jknsu sannan ya kashe wuta, tana qoqarin mgn ne ya saka bknsa anata yana tsutsa tare da shfr dkyr fulnin ta,can kuma ya koma  yana sha bji ba gani sai kace jajirin da yayi kwanaki bai sha nonon mhfyr sa ba,hk ita ma take myr masa da mrtani,jin tayi yana qoqarin saka babananr sa a pp dinta, saurin cafko  babananr tyi tana mai cewa "pls lovely kar min hk wlh ina jin tsoron jin zafn da ake fada" No my lady bxn iya hqr ba yau pls ki banni nyi ko xn samu sassaucin abnda nake ji,,, ansar babanr sa yayi a hannunta yana qoqarin saka ta a pp dinta,, sai kawai yji ta fashe mai da kuka hr da su hwye,,, OK my lady ya isa ki daina kuka na fasa,yana gama fdin hk ya sauka kan jknta ya kwanta kn gado yana maida nunfashi,kallonsa tyi taga ynda idanuwnsa sukyi jawr sai kawai tji ya bata tausayi,,,,lovely pls yi hqr kaji nyi ma alqawari anjima zn bar ka kayi,,,saurin tashi zaune yayi yana fadin da gske?Allah kuwa,, thank u my lady😘 to tashi myi wanka ko.

   Byn sun fito daga wnkane take cewa "lovely pls ina so mu dan fita yau ksn tun lkcn da muka je gida ban qara fita ba" a ina kikeso muje ne? wurin shaqtawa,ok bri muyi sallah sannan mu tafi.

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

 🌹5⃣8⃣🌹Koda ya dawo daga masallaci itama tyi sallah ta kuma shirya kama hnya kawai sukayi,wani wayeyyen wri ne sukaje yra da mnya duk suna zuwa dmn shaqatawa,zmnsu keda wuya hr yana qoqarin tmbyr ta abinda za'a kawo mata sai kawai aka kirasa a waya,koda ya duba slmn ne, sai dai ba'a ji sosai hkn yasa yace mata"my lady ina zuwa pls, dmn ba'aji anan inason in dan qara gaba ko znji"  zaune take hr ksn 30mnt amma bai dawo ba, miqewa tyi tana dan yawatawa ko zata ganshi ganin bata ganshi ba, sai tayi tunanin kiransa a waya,hr yayi recvng sai kawai tji anyi hugging dinta ta baya,jin qamshin turaren da tayi ne yasa ta gane sa'eed ne dmn shi kadai takeji da wannan qamshin,,,,"haba lovely meye hk a gbn mutane" tana gama fdr hk sai kawai ta hngo sa'eed tafe, a razane ta juya dmn ganin ko waye

 ya rungumeta, wani ta gani wnda bata taba ganin sa ba, ba shiri ta wanke shi da mari biyu masu kyau tana mai cewa "kae wane irin dabban mutum ne kai! ko kuma kai ba musulmi bane da zaka rungume ni hk  kawai kuma a matsayina na mtr aure!,,dai dai nan Sa'eed ya iso sai gyn yake cewa "haba symh wldh  me yasa zaki mn hk byn ke kika ce mu hadu anan ko kuma akan wannan garn mijin naki ne zaki........tas!tas! kakeji sa'eed ya wnke shi da mari hudu masu kyau sannan ya ja symh wldh cikin fushi, ita ko sai fadin take "wallahi lovely qarya yake mn bnko taba ganinshi ba"bai tsaya sauraren taba ya jefa ta cikin mota suka tafi,gudu yake kamr wanda zai tashi sama sbd tsananin hasalr da yayi,Allah ne yasa suka isa gd lpy,, janta yayi zuwa dakinsa tare da dauko photo ya jefa mata,koda ta duba sai da ta ja baya da qarfi hr tana qoqarin faduwa, sbd  abinda tagani a jkn pic din, itace daga ita sai towel wnda ko dqwa tayi za'a iya hngo ta,gashinta kanta duk ajiqe yake gata rungume da gyen da ya rngumeta a dazu shima towel ne daure a jknsa da alama wnka sukayi,kallonsa tayi tare da girgiza kanta tana batun tayi mgn...... sai kawai ya dakatr da ita yana mai cewa"karki kuskura kice min shima wannana photo qarye ne".


Masu krtu kuyi hkr na rashin samn ci gaba hr na 'yan kwanaki,sbd wata lalura data kifta min.


Written by Bilkeesu giro💗

[10:31PM, 11/21/2016] Rynt: [8:04PM, 11/23/2015] Billygiro😊

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

🌹SIYAMAH WALIDA🌹

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

Na Bilky giro😊

🌹5⃣9⃣🌹Lovely wlh wannan photon hadi ne kawai😭.....ai dama nsn abinda zaki ce kenan! dmn shi dan iska bazai taba cewa  dan iska ne ba, sai idn  ganin yayi anka mashi dumu 2,cike da mamaki tare da zbwr hwye😳😭 take cewa  "me kake nufi ne lovely" duk abnda kika fmta hk nake nufi!😡...... Symh wldh a da nyi tunanin zama dake duk da nsn cewa qarya kikayiwa umma na cwr ba'ayi miki fyade ba byn anyi,sai nji sonda nake miki bzn iya hqr dake ba, kuma na duba cewa qaddara ce ta sameki ba yin knki bane, sai gashi ranr daurin aurenmu naga wannan pic, na rzana sosai da ganinsa amma hkn baisa na fasa auren ki ba, dmn a tunani na zaki daina idan kikayi aure,.....dafa kafadar ta yayi yana mai ci gaba da cewa,"my Lady meyasa baki daina ba?why my lady?.....ita gaba ki daya ma imani yayi mata yawa hr  tarasa abin ce masa,illah hwyen da ke zuba a idanunta tayi tsaye kamr gunki,ganin haka ne yasa sa'eed ya jijjigata cikin kuka yana cewa

"tmbyr ki nake kibani amsa mana😭,wai ma wace irin jaraba ce dake daga yi miki fyade sai kawai ki zarce....my lady meyasa kika zabi ki cutr da rwt ne kin kuwa san irin sonda nake miki?qarya ne wlh,qary ne baka sona😭 dmn da kana sona  da duk baka yrda da wannan baqr qryr da aka shirya ba,wai hr ma kana zrgina😭.....No my lady bana zrginki, sbd akoda yaushe muna tare dake kuma sau daya kika fita koshi a tare dani, kuma hr muka dawo muna tare,sai dai ganin ki dana yi dashi yau ya tabbtr mn kina so ki koma ma gdn jiya, sannan idn hr ba sonki nake ba da bxn aure ki ba, byn nsn qryr da kika yi,sai gashi naga wannan pic din kokuwa a cikin rashin  so ne yasa na aureki,.... wlh my lady ba kowane nmji ne zai ga wannan photon ba ya aure ki.

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

 🌹6⃣0⃣🌹Sannan kuma naganki da wani rungume hr kina masa murmushi, wai sai da kika ganni sannan kika wani juya kina masa fada,,, Lovely, wlh nazaci Kaine sbd qamshin turaren ka nji kuma ai idn ka lura ta baya ya rungumo ni, hkn yasa banga ko waye ba,hr sai da na ganka ne na fhmci ba kai bane,,,,,,OK nji,to me ya taso ki a inda na barki?sbd nga ka dade baka dawo ba, nyi tunanin na dan yawata ko xn ganka, danaga ban ganka ba, sai na kira ka a waya, kuma na tabbata ka gani tunda har kayi rcvng,....uhm shi ko photo fa yaya akayi kuka yi shi ko shima kin zaci nine?

  Yaya sa'eed wallahi tallahi ni da ihsan nyi wannan ptn......ohooo kinaso kice min ishan ce tazama gardi kenan.... Cikin fushi ta daga masa hannu✋🏻 tana cewa "da Allah malam dakata! wai kai wane irin bagidaje ne😡da ka kasa gane cewa mqiyi knyi komai dmn yaga yara ba masoya,ni ashe kallon wayeyyen mutun kawai nake maka, ashe kai qaton baqauye ne bansani ba!....ke!! ni kike gaya ma hk,,.to ya kake so nace bayn ni nsn wlh duk abu buwannan guda uku qarye ce da kuma sharri ba gsky ba,ta yaya kike tunanin zn fhmci qarya ne da kuma sharri......Gud! jinki a virgin kadai zaisa na yrda da hkn, don hk Let's go to d bed,....tsaye kawai tayi tana mishi kallon baka ma yadda da abnda na fada ba Kenan......gnin hk  yasa ya jawo hannunta da qrfi da niyr jefa ta abisa gado,,ta fizge hannun tana cewa"idn hr baka yadda dani ba da kuma rantse2n danayi ni kuma bzn taba yadda ka ksnceni ba,,,, bai tsaya bi ta kanta ba ya jowata  ya jefa bisa gado yana qoqarin raba ta da kyn jknta, ita kuma tana qoqarin qwatr kanta.


Writing by Bilkeesu giro💗

[10:31PM, 11/21/2016] Rynt: [7:20PM, 11/28/2015] Billy giro😊:

 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

🌹SIYAMAH WALIDAH!!🌹

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

Na Bilky giro😊08140674366

🌹7⃣0⃣🌹A bangaren Symh wldh kuwa tunda  sa'eed  ya fita,ta maida hnklinta akn SUNNAH TV tana sauraren wa'axi sai taji bell ringer,tashi tayi ta bude qofr, ihsan ta gani cikin frn ciki suka rungume juna,symh wldh ke cewa " ni nayi fishi tun shekarn jiya kika ce min zaki zo amma nji shiru,,, ayya to yi  hqr kinsan ynx jrbwa muke shiyasa,,,OK to ya exam?alhmdlh,,yauwa to zauna naje na kawo maki rwa ki sha.


Sa'eed kuwa tpy yake yaga basu daina binsa ba, hkn yasa yayi parking dmn yaga iya gudun rwnsu, ga mamakinsa sai yaga sun tafi abnsu don haka yayi tunanin ba byrshi suke ba, yaja motr sa ya tafi,gudu yake sosai dmn ya samu ya dauko symh wldh kafin dattijon ya tafiya,bai ankara ba sai kawai yaga qaton gundlin icce akn hnyrsa,da sauri yake qoqarin kaucewa amma ina! ya riga da ya makara,,,anan nji gwagwab ya bugi iccen nan take mtr tyi sama ta dawo sai juyi take dashi.


Symh wldh dai2 ta dauko ma ihsan abinsha da na motsa baki a cikin plate,sai kawai tji gabanta na dukn uku2,,,shiko sa'eed motr bata daina juyi dashi ba saida ta  bugi wani dutsi da qrfi hr saida kansa ya bugi  strin mtr,hkn yasa gabn syhmh wldh yayi mugn faduwa sosai hr saida ta saki plate dinda ke hannuta tare da dafe qirjinta tana furta"innalillahi wa innaillahi raji'un!,,lpy symh wldh?huh!wallahi haka kawai nji fadwr gaba sosai,hr da jikina duk nji ya mutu.


 🌹7⃣1⃣🌹umma ce ta fito daga wnka cikin sauri take qrasowa a gbn mirror sbd qarar wyrta da taji, ta dauki wyr ne hade da yin sallamah,sai dai bana jin me ake cewa a dyn bangaren sai ji nayi tace innalillahi wa innailaihir rajiun shi sa'eed din!,a wace asibiti?....OK to gani nan zuwa,,, rqy ce ta shigo ganin umma na shiri a rikice yasa take tmbyr ta"umma lpy?rqy bamu ga ta zama ba dauko key din mota mu tafi asibiti, umma waye baya da lpy?yayanku ne yayi hadari amma da sauqi sosai,.... tace mata hkne dmn kar ta tyr da hnklin ta,rqy ce ke driving hr suka isa asibiti,suna isa akayi ma umma byanin cewa dole sai anyi masa qarin jini dmn jininsa ya zuba sosai sanadyr fashewr da kansa yayi amma sauqin abn bai ji wani rauni ba byn nan,sai  'yan qana nan raunuka,,,, to doctor kaje kayi masa duk abnda y dace mudai fatn mu ya samu lpy.


 A bangaren su symh wldh sai hwye ke zb a idanunta ba qaqqautawa,ihsan ke cewa yau ni naga ikon Allah daga fdwr gaba sai kuma kuka Kuma kince baki san dalili ba, ko hkn ya taba frw dake ne?a Iya sani na hkn bai taba frw dani ba sai yau,kuma inson nyi controlling din abn amma na kasa😭pls ihsan yimin addau'a,rungume ta tayi tana tofa mata addu'a hr abn ya fara rage mata,,, ihsan kiramin lovely,,,,ta dauki wyr ta tana kira sai kawai sukji wyr na ringin akn dining table,,,,kash ashe bai fita da wyr sa ba,ya za'ayi ynz?kawai kibashshi nsn baya nesa da dawowa,amma don Allah ki zauna hr sai ya dawo kinji,, kar ki damu Zn zauna hr ya dawo.

      Jrn dawowar sa suke hr byn isha'i basu ga alamr zai dawo ba, symh wldh ke cewa" nifa ihsan yaya sa'eed bai taba dade wa a waje irin haka ba, hr dai da ya mnta wyr nan da ynxu ya dawo,,,,kwantr da hnkalin mana......no hnkli na bazai kwanta ba har sai naga ya dawo.....kinga ihsan kira umma muji ko yana a can,, tana kira aka daga wyr sai dai ba umma bace rqy ce ta dauka tana cewa a cikin kuka.


Sry masu krtu ba anan naso tsaya muku ba.

 Ina dn jin jiki ne shiyasa.


Written by Bilkeesu giro💗

[10:31PM, 11/21/2016] Rynt: [8:39PM, 11/29/2015] Billy giro😊:

 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

 🌹SIYAMAH WALIDAH🌹

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

 Na Bilky giro😊

🌹7⃣2⃣🌹Hello ihsan ...... rqy me yake frw ne nji kina kuka?yaya sa'eed ne yayi hadri yanx hk muna asibiti,tana cikin fada mata a asibitin da suke sai kawai tji an fzgi wyr,......"kina da hnkli Kuwa rqy, da zaki fadamasu",,umma kiyi hqr amma fa ai dole ne su sani, amma ai kya bari hr muga yanayinsa ko, sbd ko mu dake nan basu bari mngansa ba, umma ihsan fa ce  da symh wldh kinsa fa dole su sani,ko su ne fa, ai ba kai tsaye zki fada musu ba dmn ynx baki san irin tuqin da zsyi ba,idn akaje aka samu matsala fa,shiru rqy tayi bata sake cewa komai ba,suna cikin hk ne sai gasu ihsan gudu2 cikin tsananin rudu,suka qaraso inda suke.

 Symh wldh ce ta fara magn tana mai cewa a cikin matsanancin kuka"umma ina yaya sa'eed yake....a wane hli yake....... Umma pls muje na gnshi.....😭umma,rqy, yana ganku a tsaye don Allah umma kuxo mu tafi mana, naga hln da yake ciki....rqy magana nake muku ku bani amsa mana....ko shima ya tafi ya barni ne😭....um...ma😭....rqy tace"ke da Allah dakata! muma abnda muke jira kenan mushi ga mu ganshi,sai kace ke kika fi kowa sonshi,kina mgn bako qaqqautawa,".....meye hk rqy?.....hjy zaku iya ganinsa ynz,,,yauwa doctor,,,koda suka shiga sun samu anyi rlng din kansa da bandage,sannan ana masa qarin jini,da kuma 'yan raunukn da yaji suma anyi plstng dinsu.


🌹7⃣3⃣🌹Sai dai ba'a farke yake ba.


symh wldh ce tayi saurin isa gurinshi,tana isa kuma sai ta tsaya tana kallonsa, tana kuma tuna kmn ba'a dazu2n nan suka rabu lpy ba,rwy kenan Allah mai yin yadda yaso,yanzu wai shine akwance,kafin take cewa"Allah na gode maka da kabr min shi a raye......mundai gode masa, sbd ta dalilinki ne haka ta faru dashi,dmn an tabbatr muna cewa abu aka gifta masa akn hnyr sa ta dawowa....shine sai da nace ma umma kar ta bari yaya ya aure ki, sbd hjy bintu bibiyr duk wani frn ciki naki take taga ta rabaki dashi,don haka mu a gsky.....ke rqy bna son shashanci, da jin hk kawai kice hjy bintu ce,umma nidai a iya sani na yaya sa'eed baya da wasu abkn gaba😔,,,sai aka ce maki tasn inda

Symh wldh take,..umma nan da abuja, kuma ai abn dny baya boyuwa, kuma ina ce a lbrn da symh wldh ta bamu, tace hjy bintu nada yara 'yan daba,kin koga kosu zata sa smta bincekn inda take, kuma ba mamaki ta gano hkn shiyasa hkn ya faru da yaya,,, kinga yi ma mtne shiru ko ki fita daga dakin nan, dmn ke na lura baki san qaddara ba,,, ai umma ba rashin sanin qaddara bane jahilci ne ke cnta,ke baki da aiki sai tsoron hjy bintu....Allah ihsan kimn shiru ko ynz nan na mareki..... Ai kuwa da kinsha dkn tsiya, haba umma😭ya kina biye mata ba kya ganin Ita ihsan bata san zfin komai ba tunda tana jinjira koda abin ya faru, kwata 2 ko abba bata sani ba,,nji na kuma biye mata,kuma kar in qara jin kin ambci hjy bintu,, sannan ta juyo gun symh wldh da tun dazu kuka kawai take dmn ganin take kmr kfn ta zo gdnsu zmn lpy suke,amma ynx sai fada suke aknta,...umma ce ta katse ta da cewa symh wldh zo nan,,fadawa tayi jkn umma tana kuka, tana ba umma hqr,umma ko sai lallashinta take.


 🌹7⃣4⃣🌹Shigwr doctor ne yasa symh wldh ta tsagaita kuknta dmn tji me zai fada,,,,"hjy sa'eed ba zai samu farfadowa ba har sai nan da kwana biyu,kuma idn bai tashi a dai2 lkcn da muka dibar masa ba, to akwai matsala,yana gama fada ya fice,,umma kinji abnda doctor yace? Symh inshaAllah zai farfado zai kuma samu lpy.


Byn kwana biyu symh wldh ce rungume da sa'eed sai zbr da kawalla take ganin lokaci ya kusa amma bata ga alamr wani abu a tare da shi ba,gashi  umma tje gda su ihsan kuma suna grn jarabawa,,,,mgn take tana cewa"lovely pls ka tashi don Allah,kar ka tafi ka barni dmn bxn iya ryw ba kaiba,katashi kaji,girgz shi ta fara tana kiran lovely!lovely!!lovely!!!pls ur lady is calling u,,comon lovely ka tashi mana sai kace ba nmji ba,,,uhm sai kace wnda ke jinta,,,,hk taci gaba da yimashi srt amma shiru takeji gashi bata son dbn lkc kar taga lkci ya wuce,hkn yasa ta qara lpewa a jkns tana rera kuknta mrar sauti.....sai kawai taji ya motsa,tayi saurin kai dbnta gareshi,tana cewa"lovely ka tashi😀,sannu a hnkli yake bude idnsa hr ya bude gabadaya, sai dube2 yake almr baisan a ina yake ba,sannan yakai dbnsa a gunta kafin yake tashi zaune tare da taimokon ta,wato ta taima ka  mishi ya tashi a zaune,...slmr umma tji cikin fara'a ta tarbe ta,,,tace"umma kinga ya tashi,,,😀Masha Allah,Allah mun gode ma,,bari na kira doctor,,byn

 ta fita ne symh wldh ke cewa"sannu lovely ya jikin naka?shiru kawai yayi yana kallonta,,"wani abu kake buqata ne?nan ma haka, lovely kayi mn mgn mana,,....shin wai waye lovely? kuma wace ce ke?kmry ya😳 nice fa symh wldh, nifa ko sunan nan ban taba ji ba balle na sanki,girgza kanta tayi hade da 'yar gntwr dry sannan tace"don Allah lovely idn wasa kake ka daina ........kodai ke keyin wsa ba, dmn nidai wlh ban sanki ba ban kuma taba ganin kiba sai a yau,.....wani irin mirdawa marar ta tayi hr saida ta dafe wrin,ta dn ja baya kadan, dmn xncen nasa ya fara yi mata girma, tnda tji ya sako rantsuwa a ciki......sai ga umma,rqy,ihsan da kuma doctor sun shigo,,,,"yauwa su wadan nan fa ksn su ko? ta nuni su umma,,mtsw ha'a! yaki na min tmby kmr qramin yaro ni kuduka fa ba wnda na sani!


Written by Bilkeesu giro💗

[10:31PM, 11/21/2016] Rynt: [12:15PM, 12/1/2015] Billy giro😊:

 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

 🌹SIYAMAH  WALIDAH!🌹

 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

Na Bilky giro😊08140674366

🌹7⃣9⃣🌹Kamashi tayi suka shiga daki,cike da mamaki suke kallon juna,shi cikin da yagani ne yake bashi mamaki ita kuma mamaki take shin ya dawo nrmal ne?ta fara da cewa lovely!na'am my lady.... wannan cikin fa na wasa ne ko? buge hannusa tayi da ya dora akn ckin sannan ta rungumeshi cike da mrna,tana mai cewa "Alhmdllh Allah na gode ma" me yake frw ne my lady?kai dai bari a tsayadda wannan jinin zaka ji komai,first aid ta dauko ta fara masa dressing sai kawai tji ya matsa mata mara har sai da saki 'yar qara kafin take cewa, "haba lovely da ciwo fa",, shiko sai cewa yayi "surprise wai ashe ckn nan na gaske ne"sannan ya sake sa hanunsa a ckn rigr ta yana shafo cikin, har ya fara zuwa sama wato wrin nonnanta da yake ganin suma sun qara girma, wani shu'umin kallo ta masa kafin take cewa "ka fara ko"Allah abn ne da mamaki my lady,ya fadi hkn ne tare da zuge zip din rigr ta,ya cire rgr hr da bra sai binta yake da kallo tun daga kirjinta hr zw cki,ta katse shi da cewa "kana mamaki ne?sosai ma kuwa,bani lbrn yadda akayi,,, nan ta bashi lbrn abnda ya faru kaf,ya nisa kafin yake cewa "ayya my lady hr kin ban tausayi"....ina ce dai bana miki mgnta?, tab kai ko ke min mgnta,sbd bama yin bacci tare,wanka...kae duk komai ma da kasani kuma hr dukn tsiya kake mn😔da gaske my lady😳har saida ya bata dry  yanayin mgnrsa da alamà ya rzna sosai.


 🌹8⃣0⃣🌹Wasa nakeyi kaida ba rwnka a wannan lokaci,sai mu yini wata mgnr kirki bata hada mu ba,sai dai da kaji ynwa sai kace"symh wldh yunwa nake ji" sai da yayi dry sbd a yanda yake  mgn tayi mgnr, kafin yake cewa "ashe kin iya mryr maza kuma sai ta miki kyau",...yauwa na taba ksntr ki?ko sau daya baka taba ba, ayya my lady hr wata shida ashe kinyi kewata sosai,?Allah kuwa🙈 to meyasa baki cmn kina buqata taba,, sai da ta hararesa da wasa kafin take cewa,"salon ka kirani jarababbiya,'yar iska....kallon ta yayi cike da jin kunya kmr wani qramin yaro,yace"haba my lady 😒ko wncn lkci ai kuskurene",,,rungumesa tayi tana dry sosai, yau taga abn nashi na ban dry ne,,,sai kawai tji yace, "zn biya ki duk ksntr ki da bnyi ba hr na tsawon wata shida,kuma yau din nan a ynx", kuma knsn fa a da, duk dàre sai nayi,don hk sai ki shirya😃kaddai ce yau mtw kawai xnyi😄rungumeta yayi yana dry sosai yace"ah haba my lady".

  Nan dai suka fara rmncin din juna kmr su cinye kansu,da gni knsan snyi missing din juna sosai,hr suka lula dnyr ma'aurata, hr saida yayi sau uku sannan ya barta,rungume da juna suke sai maida numfashi suke,duk da hk hannunsa na akn cknta yana shafa,

 Tace"wai kai baka gjy da shafr ckin nan ne"haba kin kuwa san irin frncikin da nake ciki, wlh frnckn da nakeje har bxn iya misalta miki shi ba,,, oya tashi mje muyi wnka,,bacci fa nakeje kuma ka gjry dani da yawa,,, uw yeah amma ai njyr dake dadi da yawa😉,,,🙈kae lovely wai meyasa bkijn knyr gaya min duk klmr da taxo maka,,au ynz hr kinji kny?sai da ta kai masa dk a qrjinsa ckn shagwaba kafin take cewa "Eh mana"kinga tashi mje muyi wnkn dmn akwai wani guri mai muhmnci da nake so mje,,, byn sun fito daga wnk ne, take cewa"af wlh sam na mnta yaya abdallah na falo,au haba saukr yaushe?yau2 din nan,kuma fa ko wani zama dashi bnyi ba fa,hasali ma abnci muke qoqarin ci sai mukaji fdwr ka,au haba, ba kece miji dadi ba, muna fita zn gaya masa abnda kika tsaya krba a gurina,lovely!😡my lady!😊yace hkn ne tare da lakuto hncinta,yana mai cewa

"My lady sauri fa zkyi mu tafi", wai ina ne zamu tafi hk", inda naso mu tafi kafin nayi hadri,ina ma kn hnyta ta dawowa ne na dauko ki mu tafi na samu hadarin,,,😔amma shine kuma kake so mutafi? ni gsky kr muje,,, dole ne fa my lady,,, kallonsa tayi da idanunta da suka cika taf da hwye kmr su xbo tace"pls yaya kar muje",meyasa?bana so wani abu ya sake frw da kai,,,jawota yayi ya rungume yana dan bubbuga bynta yace"pls my lady kibari mu tafi kinji,inshaAllah ba abinda zai faru damu,, to lovely Allah yakai mu lpy ya dawo damu lpy,,,amin my lady😊


Written by Bilkeesu giro💗

[10:31PM, 11/21/2016] Rynt: [7:28PM, 12/3/2015] Billy giro😊: 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

🌹SIYAMAH WALIDAH!!!🌹

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

Na Bilky giro😊08140674366

🌹8⃣4⃣🌹Yanda ta rungumeshi kmr wacce aka ce qwace mata shi za'ayi,hk ko cikin mota mqale take da shi,basu zrce koina ba sai gd,gurinsu umma, ba qaramin murna sukayi ba,musamman ma umma tayi frn ciki sosai marar misaltuwa, symh wldh kuwa, yanayin fskr ta mrna fal hr bkinta baya rfuw amma kuma hwye ne ke zuba a idanunta,ta rasa wanne zata yi a ciki murna ko kuka,dmn daganin mhfinta tasan cewa ya samu tabin hnkali,sbd WALIDAH kadai yake iya fadi ,ita ko duk lokacin da ya kira ta sai tace"na'am abbana"tare da qara jawoshi jknta duk da daudar da ke jknsa hkn bai dameta ba,sa'eed ne yace"ya kamata abashi abnci yaci ya kuma yi wanka sai mutafi aski,yana gama fdr hk ya fita dmn sayo masa kyn da zai saka idn yayi wnka.

Byn sundawo ne daga aski sa'eed ne ya shiga ckn gida suka fito tare da symh wldh suka wuce nasu gida tare da babanta.


Sa'eed ne kawnce a dàki shi kadai tunda suka shigo bai qara sa symh wldh a idonsa ba

tana can gurin abbanta,yayi jiranta ko  zata shigo suyi wnka bata shigo ba hkn

 yasa ya je yayi wnknsa dmn ganin dare nyi,da ya fito ne yaje dakin Abbanta, me zai gani,Abdallah ya gani da symh wldh sai kuka suke bana wasa ba,symh wldh ce ta fara ganinsa ta taso tare da cewa"lovely tunda yaya abdallah ya shigo na fada masà cewa angane


🌹8⃣5⃣🌹 Abbanmu  sai kuka yake sosai nàyi2 ya dainà  yaqi"lovely pls kayi masa mgn ya daina kukn nan haka,zuwa yayi ya durqusa agbn abdallah ya fara da cewa"haba abdallah ina ce wannan abin frn ciki ne bana kuka ba,murna ya kamata kayi ba kuka ba,kodan yana dauke da lalura ne?a'a ba wai ina kuka ne sbd lalurar da nagani a tare da shi ba, dmn inshaAllah wannan lalurar da alama mai sauqin wrkewa ce,kuma sosai nyi frin ciki dajin cewa angane abbanmu ba zato ba tsammani,wlh sa'eed a halin da nake ciki ynx nama fi symh wldh farinciki,....amma yaya abdallah kukan da kake yi kmr da akwai dmw a tare dakai, sai kasa nayi tunanin ko Abba bazai taba wrkewa bane......ba hk bane qanwata,,,, yace hkn ne kafin yake cewa a ckin zcyr sa"ina kuka ne akn ya Abba zai ji idn yaji cewa ni ba dansa bane, ya kuma zai ji idn yji cewa har dani cikin ctrda su duk da cewa ba'a cikin hayacina na aikata hkn ba,sannan meyasa nakasa tmbyr su cewa ashe ni ba dansu bane?,dana tabbata hkn duk bai zai faru ba,ko da yake abu ne da Allah yariga da ya rbto cewa hkn zai faru, amma tabbas nyi frin ciki sosai, ko don hjy bintu dake qoqarin mallake masa dky,......symh wldh ce ta katse masa tunani da cewa yaya abdallah nsn kna jin yunwa sosai bari nje na kawo maka abnci,,.,tana isa kicin sai ga sa'eed yaxo yace"my lady bari naje na sayo masa abincin, ke kuma sai kije kiyi wnka ki huta.......no lovely gsky ni bana ra'ayin miji na yaje sayen abinci, tunda lpy ta qalau kabari kawai na dafa muna dmn muma muna jin yunwa ko? Eh hkn ne gsky,tare sukyi girkin,byn ya dafu ne ta kaima su abdallah nasu sannan su kuma suka je sukaci nasu.


Kwance suke rungume da juna hannun sa'eed na kan cikinta sai shafa yake,symh wldh ke cewa"lovely ina so namaka wata tmby...qara rungumeta yayi kafin yake cewa "my lady pls kibr tmbyr nan har gobe dmn inaso ki yi bacci kinji,"ckin shagwaba take cewa "no lovely ni gsky ynz nake son yinta,"da yake yasn tmbyr bazata wuce ta Abbanta ba,kuma gashi shi bacci yakeji sosai kuma ya tabbata ita ma tanajin bacci,dmn hr 11:30 pm tayi,sai kawai yace "ok 1 mnt, bakinsa da nata ya hade yana tsutsa tare da shafr gashin kanta hr tayi bacci ba jimawa shima bacci ya daukesa.


Written by Bilkeesu giro💗

[10:31PM, 11/21/2016] Rynt: [8:48PM, 11/27/2015] Billy giro😊: 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

🌹SIYAMAH WALIDAH🌹

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

Na Bilky giro😊08140674366

🌹6⃣6⃣🌹Tana qoqrin wcewa sai taga ya dn dafe gfn zcyr sa,kallonsa kawai tayi don anata tunani  inda ya qone ne ke masa ciwo,,,,hkn yasa ta sa kai dmn zuwa dkinta....sallamr rqy ta juya da ita ckin mamaki,kafin tayi mgn sa'eed ya riga ta da cewa"me ya kawo ki gidana munafuka kawai ko kinzo ne ki sake qulla wani mnfrcin,,,,yaya sai'eed na..... Hey! Rqy i don't wnt hear anything from u,just get out  of my house!,,,yaya don Allah ka tsaya ka saurare ni,nazo ne na baku  hqr

akn abnda na muku.....mtsw sai ynzu kika ga dmr zuwa bamu hqr byn hr an kwana biyu,kawai ki fitamin daga gida..... haba yaya sa'eed kbrta ta shigo mana,,my lady wlh idn naganta wani bqn ciki nake ji a cikin zcy ta wai ace my blood sister.......sai kawai suka ga ya dafe qirji ya fadi...da sauri suka qaraso inda yake rqy ke cewa "na shigo ukku yaya pls dn Allah ka tashi ynz xn fita,,,"yana da cwn zcy ne rqy?eh cwn ya smo asali ne a dalilin rashin Abbanmu amma ya dade bai tashi ba,,, oh my God rqy kiramana doctor yazo,,, ba jimawa kuwa sai ga doctor yazo ya duba yace tabbas cwn zcyr sa ne ya tashi dmn akwai abnda ya nema ayi masa mai mhmmnci bai samu ba kuma ya hadu da bcn rai, don haka a kula a kuma kiyaye,OK doctor za'a kula inshaAllah. symh wldh ce tayi mgnr cikin kuka dmn tasn hqrn da ya nma ne tayi masa taqi yi, da kuma zwn rqy,,,,nan dai doctor yayi masa duk abnda ya kamata ya tafi ya kuma rbt musu magunguna yace asiyo ynx idn ya tashi daga bacci sai a bashi,,,rqy ce taje siyo mgni byn ta dawo ne take cema symh wldh"don Allah karki gaya ma umma cewa cwn yaya ya tashi dmn tkn sa dmwa a ranta sosai",,,sannan kuma don Allah symh wldh kiyi hqr da abnda na miki sharrin shaidn ne da kuma shakkar hjy bintu,,,babu komai rqy na hqr kuma na fmci abnda kike nufi kina da gsky,,rqy tayi mata gdy sannan ta fita.


 🌹6⃣7⃣🌹kallonsa take ta lura ckn kwana biyun nan da sukyi fada,duk ya rame kmr wanda yayi sati bashi da lpy,,,zufn da taga yana yi ne yasa ta cire masa riga,a nan taga ashe ta dn qona shi daywa,hannuta tasa ta shafi wrn kadn,sai taji duk bata kyauta masa ba.


    Kwanansa biyu yaji sauqi sosai.


Sa'eed ne ya dawo daga masallaci sallar isha'i ya shigo dakin symh wldh ya samu tana krtn qur'ani tsaye yayi yana sauraren yanda take ba kowane hrfi haqqinsa gashi ta iya qira'a sosai,yana tsaye hr ta gama krtn, sai yji gabakidaya ta qara shiga ranshi,ganin zatayi addu'a ne yasa shima yaje ya zauna a kusa da ita suka yi addu'ar tare,,,, byn sun gama ne ya dauke cak sai bisa gado, suka Lula dnyr rmnce.

  

Hr wata daya kullum rmnce suke dmn shi yna jin nauyin cewa ya knsc ta, gashi a bqace yake sosai kullum ckin azumi yake akn hkn.

    Ta fito daga wnka wraren qarfe 04:20pm daga ita sai towel, ta zauna kan mirror tana qoqarin shifin mai,, taji sllamr sa ta amsa sallamr ne tare da kallon yanayinsa yanda idawnsa sukayi jawr,tashi tayi ta rngumesa dmn tarbonsa, tana mai   cewa,"lovely yadai na gnka suku2 yau me yake dmnka ne, a bqce nake my lady ya fadi hk ne tare da zame towel dinta, saurin qame jknta tayi tace ckin marairai cewa"lovely baza ka min da zafi ba,Allah bxn miki da zafi ba kinji ki banni nayi pls,tausayin sa taji sosai yanayin ynda yayi mgn tasn a bqce yake, dn hk ba musu ta amnce masa suka lula dnyr ma'aurata,sai dai ta wahala sosai dmn bashi ya brta ba sai da sukaji ana kirn sallar magrib, sai dai bata ji zafi irn na rnr ba.

    Byn sallar isha'i.

Zaune suke suna cin abnci kn dining table,,symh wldh ke cewa "nikuwa yaya sa'eed,ya batun zwnka Oman naji shiru hr lkc mai tsawo,,, na manta ban gaya miki ba na br aiki a can...sbd me? sbd umma tace bata son nisn da nake musu gashi ni kadai ne mai kula dasu,shine tace na dawo na bude asibitin da na gina  sai na cigaba da aiki na a ciki,, amma kar ki damu znje Oman bnda gobe kuma dake zn tafi dmn dauko mtr da bata da lpy,,,ba slmn na can ba why not bazai dawo da ita ba?sbd nasa hannu cewa kar abari kowa yazo daukr ta sai ni, kinga baza su bashi ita ba, kuma inaso na rbta tkdr brin aiki sbd a waya kadai na iza musu,,shi slmn ya yayi da gurin da yake aiki?wai kinga ya dade bai dawo ba?Eh,,yana aiki a asibitin qanin mhfnsa ne,,,,to ynx yaya idn ka dauko ta ya zkayi da ita tunda ba'a san 'yan uwnta ba,,,my lady sai kace 'yar jarida😉 gashi muna cin abnci muna srt ba kyau fa😊,,, to Allah ya yafe mana, Ameen my lady.


 🌹6⃣8⃣🌹Byn sun gama cin abnci ne suka koma daki,kwance take tana game da wyr ta,, sa'eed ya amshi wyr tare da cewa " my lady kinsan wani abu? sai ka fada,,,,insn idn muka dauko mtr ta zauna anan gdn hr a gane 'yan uwanta dmn ynzu ta warke komai tana iyayi amma hr ynx bata yi mgn ba,, zaki iya my lady?qawarai ma kuwa😀lovely wlh zn iya,, yauwa my lady shiyasa nake qara sonki,ya kaimata kiss tare da cewa"ai da ganin mtr mutuniyr kirki ce bata da matsala inshaAllah,,,tashi ma ki duba a cikin wardrobe dita ki dauko photon ta ki gani,yauwa kmn kuwa ksn ina son ganinta kafin muje,tana cikin dubawa bata ga na mtr ba taga nata dinda sukayi fada aknshi,,,"mtsw ni wannan kadai nga ni, tace hkn ne tare da nuna masa pic din,,,kawo minshi na yaga,yana cikin yagashi ne yake cewa,"nikuwa my lady

 abnda yafi daure mn kai shi ne wai ya akayi rqy tasan cewa zmu fita a wannan ranr"? ina ganin a gurin ihsan taji dmn byn munje nayi waya da ita a lokacinda nake jrnka....nidai lovely tashi ka duba min pic din,, ya tashi ya duba duk inda yake tunanin ganinsa bai ganshi ba,,,"gsky ina ganin bnzo dashi ba, OK ba matsala.

   Da safe wrarn 11am,byn suyi wnka sunyi break fast,sa'eed sai damn symh wldh yake da tabe 2,itako sai cewa take"Oh no lovely bacci fa nake ji kbrni nayi mana,,,,idn kin barni nayi ba,mene ne?abnda mukayi jiya.... Oh pls lovely wai baka gjy ne,jiya fa kamin muyi bacci sai da kayi, ai jiya da yau ba daya bane, kuma kin kuwa san irin ni'imr da Allah yayi miki,tab ai ina ma hqr wlh,Ok nji amma fa kar kmn da zafi dmn ko jiya nji zafi,... nji kuma ai zaki saba ne a nan gaba,nan dai suka lula dnyr ma'aurata. 

      2:30pm

Symh wldh ce ke waya da abdallah tana fadasa cewa "zasu tafi omn gobe,"shi kuma yace "yaushe zaku dawo,"sai cemasa tayi"gsky yaya ban sn lokacin da zamu dawo ba,OK to yayi ba matsala znje can mu hadu ko,,yauwa yaya abdallah idn zaka zo sai ka gaya min,jin kawai tyi ya katse wyr,sai dai bata dauka ko wani abu bane.



 🌹6⃣9⃣🌹Shiko abdallah ya katse wyr ne dmn ya kira hjy bintu,,, byn ta daga ne yake fada mata btn tafyr su symh wldh,,, anan ta ke ce masa "kar ka damu tuni mtanena na Kaduna dmn su klr mn da shiga da ftrsu",,, matsala daya ita ce idn mijnta bai fito ba hr gobe to bazamuyi nsra ba sbd kace tunda safe ne tfyrsu,,, kmrya kenan mama? Ina nufin ya fito daga cikin gdnsa yau zuwa wani guri, to komai zai zo a yadda muke so, don ynz xnsa a kula mn da ftrsa hr zuwa dare komai ake ciki xn Kira ka.

           5pm

     Kwance take kn cinyrsa shikuma yana wasa da gashin kanta,sai kawai ya zbra yana sauke ta daga kn cinyr sa,kallonsa tayi kafin take cewa"lovely lpy?my lady sam na mnta da ina so na fita,..... bai tsaya jin me zata ce ba ya dauki key din mota yana batun fita....."lovely kmnta wani abu,juyowa yayi tare da cewa"mene ne"? baka yima mtr ka kiss ba😊,,,,ya mnna mta kiss hr zai fita,ta riqo shi ckn shagwaba tana cewa baka cemin ba,,,,ok i love u,yauwa luv u too,bye.....oh dakata yana tsayawa,ta tafi da gudu ta manna masa kiss,sannan ya tafi.


  Yana ckin tafiya ne sai mnsa ya qare da yake akwai gdn mai anan kusa dashi sai ya tafi aka sa masa,,,,hr zai tafi ya tuna yau duk baiyi sadaka ba, can ya tsinkayo wani dattijo zaune yje ya bashi dari byr guda biyu  yace  masa"daya tawa daya ta symh wldh",,, zmbr dattijon nan ya miqe yace"symh wldh 'yata ce,,,kmry ya bwn Allah...... kaga malam tafi abnka dama hk yake cewa kullum baya da isashshen hnkli ne,sa'eed ya kalli yrn da yayi mgnr bai ce masa komai ba, amma tabbas yaga kama ta jini a tare da dattijon nan da kuma symh wldh, kuma a lbrn da umma ta bashi cemasa tayi abban symh wldh ya  bata ne,,,sake kallon dattijon  yayi yana cewa a cikin zcyr sa"lallai yazama dole naje nazo da my lady dmn ta ganshi,tpy yake ya lura da wasu tun dazu da ya fito gida suke  byrsa,hr ynx kuma binshi suke.


Written by Bilkeesu giro💗

[10:31PM, 11/21/2016] Rynt: [9:02PM, 11/30/2015] Billy giro😊:

 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

 🌹SIYAMAH WALIDAH🌹

 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

Na Bilky giro😊

🌹7⃣5⃣🌹Umma ce ta fara da cewa"wai meya ke frw ne symh wldh?umma wai cewa yayi bai sanni ba, shine hr Ku ma yace bai san Ku ba,,doctor yace"OK hjy to Ku dn bàni guri na nyi masa bincike,,,duk wani bincike da tambayoyi da suka kamata doctor yayi masa yayi, ya kuma gane cewa sa'eed yayi loosing memory dinsa ne,, hkn yasa ya kira su umma ya gaya musu,,, ba qaramin rzana sukayi da jin wannana xnce ba musamman ma symh wldh,,,ta fara da cewa na "shiga uku ni symh wldh shin ko nayi ma ubngiji na wani laifi ne da yake hknta tani da irin wanan hknci mafi muni a gurina.......ke!ke!!symh wldh  kinsàn me kike fadà kuwà?...yi sauri kiyi istigifari wa ubngiji........😭umma ganin nake kàmr akwai abñda nàyi màsa,shine yake hkn tani da mtanen da nafi ji dàsu, ki duba fa narasa Abbbana,narasa umma ta,na kuma rasa kakata, sannan kuma ynx mijna wnda nake tunanin zai maye mn grbnsu su,yayi loosing memory,ynx kwatà2 baisan da wata soyayya da muka gina nida shibà😭,,,,to shikuma yaya abdallah ko mai zai faru dashi  🙊umma ce tayi saurin rufe mata baki tana cewa "subhannallah,meye haka symh wldh keda nace kiyi istigifari,maxa kiyi,, kuka take sosai kafin take cewa"astagfirullah3 Allah ka yafe min,3 amma umma ganin nake dole na tafi na barku kar kuma wani abu ya shafe Ku,,,symh wldh ina so kisani, shi ubngaji ba wai sai kayi masa laifi yake jarabtarka ba,dmn wanna jarabawace, yake maki yagani shin zaki iya jure cinta ko bazaki iya ba, don hk inaso kiyi hqr ki kuma dage da addu'a akn Allah yà baki ikon cin jrbwrsa,dmn dole sai da iknsa ne zakiyi nsara akn komai na dñy da kuma lpr.


 🌹7⃣6⃣🌹umma nji kuma insahaAllah znci gaba da hqr da kuma addu'a,,mashaAllah,hk a ke so,shiru tayi tana kallon sa'eed da ryw ta cnx masa cikn qanqanin lkci kuma shikenan ya manta soyayyarsu da komai ma,sai kawai ta sake fashewa da kuka tana cewa" wayyo Allah ni symh wldh nazamo abin tausayi shike nan duk wani mai bani kulaw, soyyaya ta gsky  tafiya suke suna barina😭",,umma wlh yazama dole na tafi na barku dmn kuuma bxn so wani abu ya faru daku ba,,,ihsan ce tazo ta rungume ta cikin kuka take cewa"no. Symh wldh ba inda zaki tafi,muna son ksncewa  tare dake duk rintsi duk wuya",,,a'a ihsan gsky dole na tafi dmn banaso wani abu ya qara frw daku a ta dalilina,, haba symh wai ina hnklin ki ya tafi da kuma ilmnki,inace dake da bake idn Allah ya rbto frwr abu aknmu dole zai faru damu,,,kuma ki gode Allah a duk hlinda kika sami knki a ciki,sbd idn kika ga rwr wasu wlh sai kiga ashe ke ba baqramin jin dadi kike ba,,,kuma ki ksnce mai hqr domin Allah yana tare da mai hqr,inshaAllah wata rana zaki ci rbr hkn,,,ngde sosai ihsan,,,ita dai rqy dake gefe ba abnda tace amma ga alama ta tausaya ma symh wldh,,,umma ce ta kai dbn ta ga sa'eed dake zaune yana kallonsu ko shi da alama ya tausaya mata,tafara

da cewa "nsn kana so ksn komu su waye, nice mhfyr ka, wannan kuma qanwrka ce mai bi maka sunanta rqy sai kuma wannan ihsan Ita ma qnwr kace ta biyu,sannan ta nuni symh wldh tace"wannan kuma mtr ka ce, sunanta symh wldh,ina ftn ka fhmceni? Ya nisa kfin yake cewa na gane amma nikuma meye suna na?gabadaynsu sai da hwye suka zubo musu kafin umma ke cewa"kae sunanka sa'eed"to meya sameni ne dana samu rauni?hdrn mota kayi knka ya bugu hkn yasa kmnta komai,sannan ta juyo gun symh wldh tana cewa"kin fada ma yayanki abdallah?eh umma na fada masa wai amma yace nyi hqri bazai samu dmr zuwa ba sbd ynz suke gab da qarewa,saura wata nawa su qare,hr wata shida fa umma,wai amma bazai xo ba, sai naga kmn akwai rashin kulawa a cki,....a'a symh kar kiyi wannan tunanin, ya danganta daga yananyin krtnsa ne,, Allah dai ya kaimu lokacin,ameen umma.


 🌹7⃣7⃣🌹Byn sati biyu aka sallami sa'eed suka koma gida,zaune suke shida symh wldh a dakinta tana qara koya masa abubuwan addini dmn tun a asibiti ta fara kowa masa,krtn Qur'ani suka koma yi,hr ksn 40mnt  sannan ne sa'eed yce"symh wldh,bacci nake ji ina ne dakina?tashi tayi taje ta nuna masa dakinsa sanann ta dawo tayi wnka tayi shirin kwanciya.

     Da safe zaune suke kan dining table suna break fast,hr tayi tsaka da cin abincin sai taji amai da sauri ta haura sama zuwa toilet tana kwarara amai hr sai da ta amaye abinda taci kaf sannan ya tsaya mata, ta kuskure bkinta tafito kenan ta ganshi a bkin toilet, yace"sannu",,tace"yauwa,"hln baki da lpy ne? lpy ta qalau hka dai kawai naji injin amai.

  HK aman ke dmnta kullum bata da hln cin abinci sai tayi amai,hr tsawon sati biyu tana fama da hk,rnr dai sa'eed yaga whlr tayi yawa shine yake cewa "symh wldh yakamta muje asibiti",dayake Ita tuni ta gano cewa ciki ne da Ita,sai cemasa tayi"no ba sai munje ba ai namaji sauqi, da hk bai sake cemata komai ya haura sama,binsa da kallo tyi,tana tuna cewa"da sa'eed din da ne zata samu kulawa sosai,amma shi wannan ganin sa take  kmr yakasa sakewa da ita,,ada tare suke bacci,wnka,kwanciya,cin abinci a plate daya,su kuma yi wasa da dry,amma ynx ba ko daya,share hwyn da suka xbo mata tayi kafin take cewa"ina ma ace sa'eed bai sami wannan mtsala ba,dana fada masa qrwr  da muka samu,da kuwa yayi frn ciki marar misaltuwa,ya kuma bamu kulawa sosai nida bebina amma ynx ina baza mu sami hk daga gareshi ba sbd ynx zai iya yini  bmuyi wata mgn sosai ba,,,"ya Allah na roqeka daka yaye ma yaya sa'eed wannan lalura,mu dawo kmn ynda muke a da cikin,soyayya,shaquwa,kulawa, Allah don girmn ka Allah ka amshi roqana,Allah Amin.


 🌹7⃣8⃣🌹Byn wata shida da frwr hkn, symh wldh ce cikin shiga ta alfarma tayi kyau sosai ga kuma cikin ta ya fito sai dai ba sosai ba yayi bala'in yimata kyau,sai fara'a take yau yayan ta abdallah zai dawo,, ta shirya komai tsaf na abinci shi kadai take jira dmn tayi masa kwatencen gidn, zaune take hr ksn minti 30 sannan tji qarar bude gate, saurin duba window tayi, dai2 shikuma ya fito daga cikin mota, bata san lokacin da ta saki kuwr jin dadi ba,ta fito da gudu ta fada jiknsa, tare da fashewa da kukan jin dadi, bubbuga bynta yake yana bata hqr,ya fara da cewa"qanwata yau gani gaki dn hk ki daina kuka kuma mugode Allah da ya sada mu cikin qoshin lpy,"share hyenta tayi taja hannusa suka shiga daga ciki,ta nuna masa guri ya zauna,suka fara firar yaushe gamo,....af  yaya abdallah zo mje kaci abnci na manta sai srt nake maka, zuwa sukyi kn dining table ta zuba masa abnci, Ita ma ta zuba ma kanta hr zata ci,abdallah ya katse ta da cewa,"qanwat wai ina mjinki?yana ciki baya jin dadin jknsa ne,amma bari na kira maka shi Ku gaisa,,sai da ya tabbatar ta shige,sai kàwai naga ya ftr da wata 'yar qaramr kwalba da alama poison ne,zuba mata shi yayi a drink dinda ke gbnta cikin wani glass cup,yana gama sawa sai gata ta fito.

 Kallon ta yake yana cewa "ba zài iya fitowa bane?ai gashi nan zuwa,zama tayi tare da daukn drink din tana qoqarin kafawa a bkinta,shi kuma sa'eed yana ckn saukowa,sai kawai yayi missing stape, ya fadi knsa ya bugi grin hr sai da yayi qara,,ba shiri symh

wldh tayi jifa da cup din ta haura sama,tana mai cewa"oh my God"sannan ta tallafo knsa da taga jini na zb, kafin tace wani abu sa'eed ya riga ta da cewa"wash Allah,my lady ya akayi nzo nan hr na fadi,,kallonsa tayi da sauri sbd sunan da taji ya fada,rbn da tji ya kira ta hk tun kafin yayi hdari,.....ya katse mata tunani da cewa my Lady pls kamani na tashi mana.


Written by Bilkeesu giro💗

[10:31PM, 11/21/2016] Rynt: [11:44AM, 12/2/2015] Billy giro😊:

 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

 🌹SIYAMAH WALIDAH🌹

 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

Na Bilky giro😊

🌹8⃣1⃣🌹Shiko Abdallah tun lokacin da su symh wldh suka shiga daga ciki, yaji ko abncin bazai iya ci ba,tashi yayi ya fita cike da nadama da kuma jin hushin kansa, ko meye dalili oho.

   Bai zarce ko ina ba sai abuja gdn hjy bintu,koda yaje falon ba kowa,hkn yasa ya tafi bedroom dinta dmn ya qwanqwasa,yana qoqarin knocking ne yayi saurin dakatawa dmn abnda yaji hjy bintu na cewa"ai ko shi abdallah bai san cewa suna da wani da ba,nuna masa nayi symh wldh ce kadai 'yarsu,,,to shi yakayi ya yadda cewa shi ba dansu bane?hm kedai bari hjy larai da qyar fa,koshi saida bokana ya bani wani mgni na sa masa a abnci,amma fa duk da hk bai yadda ba, kuma kinsn boka na cewa yayi sai ya yadda aiki zai yi kyau, au haba byn yace sai kin cnx dan sannan zaki samu dmr mallake dkyr? eh kuma knsn cewa yayi da an haihu in tabbatar ko gd kar a shiga da dan kuma hk nayi tun asibiti na cnza dan,sannan  kuma yace idn abdallah ya girma in nuna msa cewa shi ba dansu bane, idn kuma bai yadda ba aiki bazai yi kyauba dmn yaddarsa kadai xai sa a mallake dkyr,heee amma bokn nan fa yayi,kedai bari abnda cewa yayi, ko sunan da suke son sama dan kar na bari su sashi,kuma nice zn fadi sunan da za'a saka, hk akayi kuwa nayi kisisinar da aka yadda na bada sunan da nakeso wato abdallah,hk Zainab tayi hqr da sunan da take so asa wato muhseen.

   Nikuma sai na Samu kaina da son danta da kuma sunan hkn yasa nasa masa sunan wato muhseen,ynx hk yana gurin wata qawata, da yake ita bata taba haihuwa ba,shine na kai mata shi a cewr gdn mrayu na dauko mata shi,da yake mun taba mgn akn xn samo mata,....  kinga pic dinsa ynx hk suna maleshiya can mijnta ke aiki....la gyen fa ashe sak mamansa zainab,,eh suna da kama gsky......yauwa shin ya akayi abdallah ya yadda?wai cewa yayi sai anyi gwajin jini,shine yayi qrya wa baban akn cewa mkrntr su ance kowa ya kawo grp din jininsa da na babansa, to da yaga result din nan fa.


 🌹8⃣2⃣🌹ya yadda cewa ba dnsu bane, to ya akyi ya yadda zai cucesu dmn nsn abdallah a ynda ykeji dasu,da wuya ya iya ctrwsu kai tsaye,.... bokana mana ya bani mgani  mai qarfin,koshi da qyar yayi masa aiki, da yake yrn akwai ibada kmr uwrsa ko ince mriqyrsa,,ynx shi kadai nake jira yazo nji abnda ake ciki, dmn yñx hk nasa ya saka ma symh wldh poison a abn sha, in yaso ta mutu kowa  ma ya huta, kinga dky ta zama tawa ni kadai,kmry? ba sai abadallah yayi signing ba ko zaki mallaki dkyr?au kin manta cewa komai nace yayi,zai yi ne ba tantama,amma zaki 'yammasa wani abu daga ciki ko......wa! cabdi ai rbrsa ita ce rywr da yayi a ckin daula ya kuma yi krt mai kyau,,ynx ya kike son yayi?,yako sai ya koma gdn mryu dmn can na daukosa kuma na fada masacewa gdn mryu suka daukoshi kafin su haifi symh wldh,.....heeee kinyi daidai wato bai ko san ke kika dauko sa a gdn mryu ba,bai sani ba duk daukr shi sune,kuma dana gaya masa sosai yaga sun kyauta masa dmn ganin basa nuna banbanci a tsaka ninshi da symh wldh,bai san cewa su sun dauka ko dansu ne shi,saidai yayi baqin ciki qwarai da jin cewa basu ne iyayensa ba,,,,hmm hjy bintu ai a lokcin da kika fara fada min ba dansu bane ca nake ba gske bane,Hmm hjy larai kenan, kisani cewa ke kadai kika san da wannan znce don hk ki kama bknki,,, tafawa sukayi sannan hjy larai tace"kar ki damu bwnda zaiji wannan mgnr.


 Abdallah dake labe gaba ki daya zufa sai kryo masa take hr wani jiri ke dibnsa yana kuma tunanin mfita....qarar wyrsa ce ta katse shi da tunanin da yake, saurin fita yayi tare da sata a silent


🌹8⃣3⃣🌹 kfin suji, saida ya shiga mota sannan ya duba mai kirn, symh wldh ce, kuma hr ta katse yana qoqarin kirn tane,sai ta sake kirn sa,ya dauki wyr ne tare da boye dmwrsa, sai dai banjin me take cewa,sai yace "eh na fita amma zn dawo anjima,"Allah ba komai, sannan ya ajiye wyr tare da buga strin mtr hadi da jingina kansa  yana matsanancin kuka.

   Symh wldh na ajye wyr ta juyo gun sa'eed tace"amma lovely sai mun biya gida koza mutafi ko?Eh dama nyi tunanin hkn,da suka biya gida ba qaramin murna sukayi ba da ganin sa'eed ya dawo normal, basu wani jima ba suka hau hny sai gdn mai,yana gama parking suka fito,sa'eed sai dube2 yake ko zàiga mutumen da yagañi rñr, symh wldh ko sai kallonsa take ganin ya kawo su gdn mai kuma ba mai zai sha ba,,,.da yaga bai gansa ba sai ya tmbyi wasu mutane, a nan suke ce masa "ynx2 nan ya daga amma zai dawo"jiran dawowrsa suke hr ksn 30mnt bai dawo ba,Sa'eed ne ya juyo gun symh wldh cike da dmw tare da kallon cikin da ke jknta yace"my lady am so sorry  nsn kin gaji ko,muje mota ki zauna kinji,suna cikin tpy sai kawai sa'eed ya hango shi tafe yana qoqarin tsallake titi,ba shiri ya damqo hannun symh wldh yace"kalli mutumen can kigani kin sanshi?tana kai dbnta gareshi sai kawai tji komai nata ya tsaya cak sbd tsananin mamaki,bakinta na rawa ta furta Ab...ba,sannan ta murza idonta ko mafarki take,, my lady bafa mafarki kike......tabbas kuwa idn ba mafrki nake ba wallahi Abbana ne,qoqarin zuwa take grinsa da gudu,da sauri ya riqo hannuta yace"my lady ki dakata kinji ai zai tsallako ne,sai da hawaye suka zbo mata jin an tsaidata kafin take cewa "meye haka ne lovely,don Allah kabarni naje kafin ya bace min,"bazai bace miki ba my lady,nidai kabrni naje pls🙏🏻😭wallahi abbana ne,cike da tausayi yake share mata hwye kafin yake cewa"naga zakiyi gudu ne kuma kina dauke da lalura shiyasa, amma muje a hnkli  mu tarbo shi kinji yi hqr,shikuma baban ya tsalloko titi riqe da dankali da qosài a cikin

 jarida ko leda ma ba'a sa masa ba,amma hkn bai dami symh wldh ba Ita dai kawai taji sa a jknta ta tabbatar shine, saura kadan su isa gurinsa amma sai taji bazata iya hqrn tpyr da suke ba, hkn ysa ta fizgi hannuta tare da kiran Daddy!!!juyowa yayi da sauri dmn idn ya manta komai banda mryr symh wldh,,cike da mamaki yace"Walida!tana jin haka ta sheqa da gudu ta fada jknsa tana kuka sosai.


Written by Bilkeesu giro💗

[10:31PM, 11/21/2016] Rynt: [3:07PM, 12/9/2015] Billy giro😊: 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

🌹SIYAMAH WALIDAH!!🌹

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

Na Bilky giro😊08140674366

🌹9⃣8⃣🌹Bayan sati uku da frwr hakn.

 Suka koma Nigeria basu zarce ko ina ba sai Abuja a sabon gidn Abban symh wldh.

Byn kwana daya da zwnsu ne su umma,ihsan,rqy suka zo,,....nan suka ynke shawarar zuwa gdn hajiya bintu,gaba dayansu,

Koda suka tafi nan ake shaida musu cewa ai tayi hadarin mota zuwa wani qauye yau sati uku kenan da frwr hkn ynx hk tana asibiti.

 

Hkn yasa suka dunguma zuwa asibiti,koda suka je dakin da akace nan hjy bintu take,sai basu ganta ba face wata mata da take fama da rashin qafafu wato an gundule su ba kuma hannu daya  fskrta kuma ta qabe sosai hkn yasa kamanninta suka cnxa, dyn idon yana ftr da wasu irin ruwa masu wari, gaba ki daya dakin ma wari yake na ftr hnkli dole idn zaka shiga sai kà rufe hancin ka.

  Ba shiri suka juya dmn barin dakin sai kawai mtr ta kira Umman symh wldh(hjy Zainab)cike da mamaki,mryr ta na rawa,

umma ta juyo sai

Kallonta take amma ta kasa gane ko wacece, kfn tayi mgn mtr ta riga ta da cewa,baku gane ni ba ko?.......nice hjy bintu,HYJ BINTU😳!!!su duka suka frta hkn,tace eh nice😭kunga yadda Allah ya maida ni ko,....tace Zainab dama kina raye?.....Sa'eed yace qwarai Kuwa dmn mgun nufinki bai faru aknta ba,ya nuna slmn yace kinga wannan Doctor shine ya ceceta dmn yaji komai a lokacin da kike waya,.....sallamr wsu mutane sukaji ksn su hudu,wani mayen kallo Sa'eed yayi ma mtm byu daga cknsu har saida hntr cikinsu ta kada da suka ganshi,mtanen sune Sarah da hjy larai sai kuma wata mata da mijnta tana dauke da tsohon ciki,Sa'eed ne ya kalli Abban symh wldh yace Abba muyi abnda ya kawo mu, mutafi,dmn nan gurin ba grn tsayi bane,,,Abba ya ciro wasu tkrdu guda biyu

Ya miqa ma hjy bintu yace dyn tkrdr ta sakin ki ce na sake ki saki uku daya kuma tkrdr shaidar kotu tana son ganin ki, suka juya zasu tafi tace don Allah kayi hkr basai anje kotu ba,ka dubi fa ynda nake kuma hasali ma aknka ne hkn ta faru dani dmn ji nayi cewa anganka  kuma kunyi tfy har da Abdallah hkn ysa na kama hny da nyr zuwa grin boka sai kawai nayi hadarin mota....wannan ke ya Shafa bani ba,kuma nagode ma Allah da ya maida ki haka dmn shine dai2 dake!.....kuka take sosai kafin take cewa

  Don Allah ku yafe min  laifin da nyi muku kuma danka muhseen in ynx kake so za'a baka shi,dmn na fada musu abnda ake ciki,

 ta kalli mtr da mjinta tace inaso kubani muhseen na maida shi ga iyayensa,mjn mtr ne ya miqe tsaye yace da Abban symh don Allah kayi hqr dmn mu bamusan cewa ba'a gdn marayu ta dauko shi ba.... sallamr wani matashin saurayi sukaji hadadden gaye sai dai fskr sa na cike da dmw.... Hjy bntu ta nuna shi tace wannan shine danku muhseen,


[7:42PM, 12/9/2015] Billy giro😊:

 🌹9⃣9⃣🌹Muhseen ya dubi Abba nan take yaji wani farin ciki ya zyrc xcyr shi, Abba ya kira shi ba musu yaje ya fada jkns cike da murna,sannan ya juya gun umman symh wldh, da yake tunanin ita ce mhfyr sa sbd yaga kama, ita ma zuwa yayi ya rungumeta ya hngo symh wldh sai murmushi take masa sannan suka rungumi juna cike da murna, sannan daga bisani. Ya gaisa dasu umman su rqy da kuma su sa'eed.


Kafin su bar asibiti saida Sa'eed yasa aka kama su hjy larai da Sarah aka tafi dasu,muhseen kuma kuka yake kmr qaramin yaro zai rabu da iyayensa na maleshiya suma haka kukan suke,duk da cewa yayi musu alqawrin  zai riqa zuwa kai musu zyra,akai2.


A cikin mota Abdallah sai str kallon ihsan yake kamr yadda slmn ke ta famn kallon rqy da yake dama su masoya ne.


Byn kwana biyar da frwr hkn symh wldh ce a falo da ita da muhseen suna fira tana ba baby boy nono,sai suka ji sallamr mami ai ko ba shiri symh wldh ta aje shi,ta sheqa da gudu ta fada jknta har tana qoqarin kadata, cike da mamaki symh tace mami saukr yaushe?jiya jiyan nan.....kinga ni boye nazo gani, ta dauke shi kenan suka hada ido da muhseen sai da suka ji wani  abu ya tsargu a jknsu, saurin jaye idnta tayi tare da gaishe shi,ya amsa gaisuwr tare da barin falon,mami ke cewa shine real brother dinki?eh shine,wow gayen nada kyau but mijn ki fa?yana a Kaduna amma gobe zasu zo shida su umma da qannan shi da yake gobe ne bikin suna..... mami ina su umma?tare muke dasu suna a main falo suna ma umma da abbanki barka akn abnd yasa meku,ai nji ance hjy bintu tayi hadarin mota abn ba kyn gani,Allah kuwa baza maki so ki qara ganin ta ba idn kika gnta da frko,....kinga ikon Allah taso na walaqnta amma sai Allah ya juya abn aknta shine bahaushe yace idn zaka gina ramin mgnta to ka gina shi kadan dmn watarana zaka iya fadawa cknsa,,,symh kika ce gobe biki?Eh...to ya naga gdn ya cika haka kmr yau ake biki? Hmmm duk barka ne abbukn Abba ke zo masa,da kuma maqotanmu,kinsan da ya bata anyi ta nmnsa ako ina hr jaridu aka buga to shine ynx   yaya Abdallah da  mijina  suka sa aka buga jarida, daxun2 nan nagama krn tata ashe har da yrn hjy bintu aka kama da su hjy larai da Sarah ke har wadanda sukayi shedr zur wa Abbn mijina sai da aka ynke musu hknci ciki har da abokin mahaifinsa,ke kowa bai ragawa ba kuma aka fadawa dny cewa Abbanshi bai aikata laifin da aka tuhume shi dashi ba,duk da cewa ya rasu....ai mjnki yayi dadai dmn gobe bazasu sake tunanin yin shaidar zur ba,kuma ya cika cikakken da,danda ko mahaifinsa basa raye yakn cika burin iyayenshi,,,uhm shifa har son yayi in hjy bintu ta warke a ynke mata nata hknci ,sai da na bashi hqr akn ya barta da abinda Allah yayi mata ba hannu ba ido sannan kuma ba qafafu,,,ina ce dai an saka photon ta a jarida kowa yagnta su kuma san abnda tayi, an saka photon ta, tana akan gadon asibiti,da kuma sanda tana lpyr ta qalau,,,hmmm ikon Allah ai ni jiya nakejin lbr agrn ummana byn ta gama waya da ummanki,Allah dai ya shirya, Amin.


Written by Bilkeesu giro💗

[10:31PM, 11/21/2016] Rynt: [7:01PM, 12/7/2015] Billy giro😊: 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

🌹SIYAMAH WALIDAH!🌹

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

Na Bilky giro😊08140674366

🌹9⃣3⃣🌹Ya dawo da dubansa gun symh wldh da yake dauke da ita,wasu zafafan hwye ne ke zubo masa har suna sauka kan  pink lips dinta, umma ce ta katse shi da cewa,ai ba kuka zakayi ba sa'eed kaje da ita a bata taimakon gaggawa,ba mamaki ta tashi,,.nan take Kuwa yaji qwarin guiwa ya fita da ita da sauri,emergency ward ya fara zuwa da ita ajima kadan kuma sai naga za'a shiga da ita theater room,tare da Sa'eed sai faman sauri yake.


Umma na gani sai sàfa da marwa take tana jiran ftwrsu, sai ga su abdallah sunxo,suke tmbyr ta abnda ake ciki nan ta fada musu komai, su kuma sukà cemata Allah yasa ayi nasara,tace Amin kafin take cewa abban symh fa? slmn yace "Dnt worry umma  dmn ynx hk doctors na a kanshi,kuma in Allah ya yadda zai samu sauqi,sanan yace toni xn tafi bngrn Abbah duk abinda ake ciki xnxo in fada muku,kai abdallah sai ka zauna tare da umma kujira ftwr su Sa'eed,OK to, cewr abdallah.


Zaune suke har ksn 2hrs ba lbrn ko guda daga cikinsu,can ksn 30 mnt sai ga Sa'eed ya fito a gajiye ya nufo inda suke cike da dmw.


Ba shiri suka miqe tsaye suji me zai ce, yana isowa yace wlh umma Alhmdlh amma fa da qyar muka ciwo nasara sai dai, da Dan da uwar duk sun wahala sosai har dai symh.......me kake nufi Sa'eed?umma ina nufin symh wldh ta haifu kuma da kanta wato ba'ayi mata aiki ba,an samu qrwr da nmji amma bai isa haifuwa ba ynx haka yana a cikin incubator,symh fa?Abdallah symh tana bacci ynx sbd koda ta haifu bata a cikin hayyacinta, shine aka mata allurar bacci amma bata nesa da tashi,,,,Alhamdlh cwr umma,Sa'eed yana qoqarin tmbyr su a game da Abbah sai ga Slmn tafe cikin murna yace"Alhamdlh an shawo kan matsalar but  sun ce a samu mutuñe ko biyu hk wadanda ya sani  su zauna a kusa dashi.


[8:25PM, 12/7/2015] Billy giro😊:

 🌹9⃣4⃣🌹Koda ya farka, dmn ynx yana bacci but ko da wane lokaci xai iya tashi,gaba dayansu suka dunguma suka je dmn dubnshi,ksn 10 mnt,Sa'eed yace shi zai tafi kar symh wldh ta farka ba kowa kusa,yana gama fada suka fita shida slmn,koda suka je tana bacci abnta sa'eed ya shafi fskr ta yace,huh! wlh slmn my lady ta wahala sosai har saida namata kuka,, ynx na matsu ta tashi naga yanayin ta,, Allah sarki cwr slmn kafin yake cewa ni zn dan fita na dawo, ya fita shi kuma Sa'eed ya samu guri ya zauna sai kallonta yake cike da tausayi,tare da shafr gashin kanta,wyrsa ce tayi qara, ya tashi yaje gun window yana waya, tashinsa keda wuya symh ta fara motsi hade da kiran,umma!umma!!umma!!!ta tashi zaune a rikice,da sauri Sa'eed ya qaraso inda take ya zauna kan gadon,saurin

 qanqameshi tayi tare da boye fskr ta a qirjinsa kmr mai jin tsoro,jkn ta har rawa yake, kafin take cewa lovely ina ne nan?sai da ya jaye mata gashin knta da ya rufe mata fska kafin yake cewa my lady kina a SULTAN QABOOS UNIVERSITY HOSPITAL,a wane gari?OMAN my lady,me ya kawo mu asibiti?kinmnta mnxo dbn wannan  mataar,,kallonsa tayi kmr wata tababbiya,tace eh amma kafin mu iso  bacci nayi ko?a'a.....No bacci nayi mana tunda har mafarki nayi wai naga umma,my lady da gaske ne fa kinga umma,Itace mtr da muka zo dubi, ashe umnki ce,mtsw lovely meye haka pls ka daina min irin wannan wsn,Wallahi my lady ba wasa nake miki ba,to ina umn take tana gurin Abba shima baya da lpy,me ya faru dashi?,,,,nan ya bata lbrn komai a game da Abba,tana qoqrn tayi magana ne sai mararta tayi wani irin tsinkawa,qara rungumeshi tayi tana wani marayen kuka sbd tsananin ciwo,,,lovely ciwo,ina ne yake maki ciwo?hannuta tasa da nyr ta tabi wurn amma sai taji bazata iya ba ganin take in ta aza hannun ciwn zai qaru,Sa'eed yace marar ki? daga knta tayi tare da cije lebe tana yarfi da hannu,,,hannunsa yasa a cikin rgrta zai shafi marar,,.riqe hannun tayi tana kuka tace lovely kar ka taba ciwo,,,ba ciwo my lady,Allah akwai😭rungumo ta yayi ta baya yace"oya to musa hannun a tare,sannu a hankali ta aza hannunsa akn mararta, koshi saida ta dauke cknta,har ksn mnt 5 yana shafa wurin,yana mata addu'a sai kuwa  ta rage jin zafi, tace cikin marairaicewa lovely ina so  na tafi gurin su umma,kallon ta yayi dmn ya zaci babyn ta xata tmby, anan ya fhmci har ynx kenan bata ma san ba baby a jiknta ba,kafin yake cewa "No my lady ba kya ganin yanayin da kike ciki,kibari ai zatazo,,fashe masa da kuka tayi tace ni ka banni in tafi inaso naga Abba,,,ok to nji amma sai kin sha tea, tashi yayi ya hada mata tea mai kauri ya bata.


Written by Bilkeesu giro💗

[10:31PM, 11/21/2016] Rynt: [6:00PM, 12/5/2015] Billy giro😊: 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

🌹SIYAMAH WALIDAH🌹

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

Na Bilky giro😊08140674366

🌹8⃣9⃣🌹"Don Allah lovely kayi hqr bxn sake ba,ki matsa daga gurina nace,ba musu ta matsa nesa dashi,,Sa'eed yace then kije ki duba packing dinda nayi inda akwai wani abu da kike son qarawa sai ki qara amma bada ywa ba sbd in mnje can xn saya miki wasu kyn, just the must important things ne nake so ki qara,har sai da tji jknt ya mutu jin cewa har packing yayi musu,sai ta qara jin bata kyauta ba,dmn Ita ya kamata ace tayi packing din,tashi tayi jiki sanyaye ta duba abnda babu ta qara ta dawo dmn kwanciya ganin tayi ya linka blanket din biyu ya lullube da abnsa, da alama baya so su lulluba tare yau, gashi ba wani sai a dakinta hkn yasa taje dkinta tayi kwancyr ta acan.

  Koda ya tashi cikin dare dmn yin nafila bai ganta ba ya duba toilet bata can,dakinta ya nufa ya sameta ta qudundune a ckn bargo ta rufe har kanta sbd ita bata da jimirin sanyi ko kadan,matsawa yayi kusa da ita tare da yaye bargon,ya jaye filon da take rungume dashi ya shafi cikinta yayi masa addu'a ita ma yayi mata sannan ya gyara mata kwanciyr ta ya fita.


 Da asuba ma ya shiga dakinta dmn ya tashe ta ya samu har ta tashi taje toilet, ya fice abnsa zuwa masallaci.


Zaune yake smn gado yana danne2 da laptop,sai sallamr symh wldh yaji ya amsa sallamar ba tare da ya kalleta ba,ta gaishe shi ya amsa ba yabo ba fallasa,ksn minti 3 tana tsaye knta a kasa sai wasa take da zoben hannunta kmr mai son cewa wani abu.


[9:13PM, 12/5/2015] Billy giro😊:


 🌹9⃣0⃣🌹Gashi kuma da alama ta fara gjy da tsaywr,kallonta yayi yace lpy kin wani zo kinmin tsaye,ko akwai wani abu ne?kallonsa tayi da jajjaye idanunta da suka sha kuka har ma sun dan kumbura, kmr tace wani abu sai kuma ta fasa,juya wa tayi da nyr barin dakin yace zo nan,kuka kikayi ne?shiru ba amsa,ko bakyaji nane?kasa cemasa komai tayi sai  hawayen da suka fara zbo mata,tashi yayi ya jawota ya zaunar da ita bisa gado gab dashi hr jknsu na gugan juna, yace my lady nji nayi hqr don hk ki daina kuka amma kisani cewa ba kyau mijnki ya kira ki kiqi zuwa dmn Allah yana fushi da maiyin haka kinji,cikin mryr kuka tace inshaAllah bxn sake ba, Oya to tashi kije ki hada break fast sai ki dawo muyi wnka ko,,,,,cike da jin knya ta kalle shi tace to baxa kayi bane,mene ne?uhm🙈abun mana,dan guntun murmushi yayi kafin yake cewa there's no time my cwt lady sai dai idn mun tafi Oman sai muyi ko,to yayi Allah ya kaimu lpy, Ameen my lady yace hkn ne tare da yi mata kiss.


Cikin qan qanin lokaci suka gama komai suka shiga mota zuwa abuja  ba jimawa jrginsu ya tashi sai DUBAI, sauqin su daya basu kwana a dubai ba, suka wuce, dmn sun sami jirgin zuwa OMAN a wannan ranr.


                        OMAN

 da Isar su,suka sauka a gdn da slmn ya kama musu,basu samu zuwa asibiti ba sai da safe, suna shiga asibitn sai kawai symh wldh ta samu kanta da fdwr gaba, hkn dai ta daure har suka isa daga cikin asibitin slmn suka fara gani ya fito a dakin da zasu shiga,Sa'eed ne ya fara yimasa magana amma shi  slmn bai ko jinsa sbd kallon symh wldh da yake cike da mamaki  da kuma tmby,Sa'eed ya lura da hkn yace kae lpy? Mata tace fa,matr ka😳to ai na.....to ai me? baka santa ba ko,kmnta tpy kayi a lokacin auren mu kuma jiya baku hadu ba.....kaga nidai mu shiga daga ciki,bai tsaya jin me zai ce ba kawai yaja su symh wldh suka shiga dakin.


Written by Bilkeesu giro💗

[10:31PM, 11/21/2016] Rynt: [12:34PM, 12/4/2015] Billy giro😊:

 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

 🌹SIYAMAH WALIDAH!!!🌹

 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

Na Bilky giro😊

🌹8⃣6⃣🌹Koda na koma da safe na samu har snyi wanka.

  Symh wldh na zaune kan gado tana shafin mai daga ita sai towel,shi kuma Sa'eed na a bakin madubi yana taje smr kanshi shima towel ne a jknsa iya kunkuru,Sa'eed ne yace"my lady jiya me kike son tmby tane?yauwa dama znce ne hln ya akayi kasn cewa shi Abbana ne kuma har kasn inda yake za?kinsan rnr nace inaso nje wani guri,ina a cikin tpy sai kawai man mota ta ya qare,shine na je gdn mai nasha mai, hr zn tafi na tuna bnyi sadaka ba a wannan ranr,to sai kawai na gansa zaune na bashi dri biyr guda biyu nace gatawa gata symh wldh, nan fa kawai yace "symh wldh 'yata ce",......... nan dai ya ci gaba da  bata lbr har hatsarin sa,saida tayi ajyr zcy kafin take cewa "lovely na gode sosai wlh, da hr kayi tunanin mutafi nganshi dmn da wani ne basr wa kawai zaiyi tunda ance masa baya da hnkli,ni hr ma na rasa ta ynda xn maka gdy, sai dai nace Allah yasaka maka da mafificin alhairinsa,...no my lady ni ba sai kinmin gdy ba ai mn riga mun zama daya,murmushi tayi hadi da bugo ciknta da yake ta famn yi màta motsi"tace "hey! baby wannan motsin fa",...jin kawai tayi Sa'eed ya matse hannunta hr saida tayi qara,yace"tun babyn bai fito bà kika fara dknsa, gsky bxn dauka miki hkn ba,,, ahaaahaahaaa😩to bashi ne yake tamin motsi, yake tamin motsi  har inajin ciwo ba😭au wai kuka kike da gaske😄to shi babyn yace me?to ai ni kadn na dakesa fa,kai kuma kamin da zafi😥ynz hr kinji zfin 'yar màtsar da namiki"ai kàsn

 wannan period da muke ciki abu kadan ya isa mutm yaji ciwonsa,eyya sory....... ya fadi hkn ne tare da share mata hwye hadi da bata kiss.


 🌹8⃣7⃣🌹Cire towel dinta yayi wai zai ba bbynsa hkr ne,shafr cikin yake kafin yake cewa amma wannan cikin yafi six mnth? Eh ynx yana seven mnth ne,Yace lallai kam,nan yaci gaba da shafr cikin har ya fara wuce guri har yana qoqarin saka bakinsa a mamanta ne sai kawai ta daktr dashi da cewa "ina ce ka yafe ma babynka baxa ka qara Shava,wannan ji da kake dashi ai ya kamata kabr masa tun ynx,,,,tayi mgnr ne a cikin tsokana,kallonta yayi kafin yake cewa"my lady tsokana ko😊sai kuma yayi shiru yana ta kalon kirjin ta,yace kinsan me? Sai ka fada,kinga na daya nononki yana da fadi sosai,.....sai ya zagayi nonon da frcen sa yace ba zai yi saurin fdw ba, na biyu ga taushi kmr auduga .....sai kuma ya matsa nonon yace na uku gashi tsayayye....yakai hannunsa yaja kan.....😊baxn fada ba injin kunya🙈....symh wldh kuwa cewa tayi"kae!kae!Allah sai na rama,da sauri ya bar

 gun yana mata dry hadi da jifa da towel dinsa ya nufi wardrobe dmn saka kynsa, ita kuma sai kukan shagwaba take,tana fadin sai ta rama,yace ni meye dani na ramawa?Allah kaima kanada,,,,,ware hannayensa yayi yace oya zoki rama,tana fadawa jknsa kawai ta rama har sai da tsikr jknsa ta tashi,yace hey 'Yar baby kinjama kanki yau,fadawa yayi da ita samn gado yana rmncing dinta ta ko ina,da qyr ta samu ta dktr dashi tana cewa "meye hk lovely?ksn fa ko break fast ban dora ba,ba ruwana sai nayi, no lovely kaga bamu kadai bane kabri pls nje nyi kaga inyaso after sai kayi,no badai da kika tyr min da sha'awa ta ba,cigaba yayi da aikinsa baji ba gani,ita ko ganin da gaske yake sai kawai tace "Abba!yaya abdallah!,yace au kirnsu kike bari na kama maki,Abba!!!Abdallah!!!da sauri ta rufe masa baki gam sai rarraba ido take kmr mai sauraren wani abu, kafin take cewa,kae lovely qwarai fa ka kira su idn suka jifa?inace so kike suxo su ceceki,kuma ko sunzo kinsan bazasu hanani amsar haqqina ba,sai dai ma su qaramin qarfin guiwa.....yauwa my lady dama inaso na fada maki cewa gobe zamu tafi Oman tare da ke, Abba n abdallah sbd inaso ne aje da Abbah asibiti a duba shi ko Allah zaisa a dace.

 🌹8⃣8⃣🌹Amazing! am very happy to hair this am very very happy😀tanks a lot my lovely husband n i really Luv u yeah💋hadi da kaimasa kiss,shiko Sa'eed ba qaramin jin dadi yayi ba dajin klmnta sai murmushi yake kafin yake cewa,"wai kinsan har yanxu mtr nan tana asibiti  but ashe shi slmn wata balaraba ya samo mata dmn ta riqa kula da ita shi kuma ya dawo ma aikinsa amma yana danyi yana zuwa dmn ynx hk ma yana can, jiya ma nayi waya dashi na fada masa cewa zamu zo,shine yake cemin ya mayi nyr yazo yaja ni mtafi a san yadda za'ayi adawo da mtr sai kawai yji ance na warke......oh my lady 8:30am tashi kije ki hada break fast Allah ma yaso mu yau bamuyi bacciñ safe ba  da shiritr tafi hkn,to ai lovely duk kaine,ko?😊eh mana.


 Byn sungama break fast ne sa'eed ya fita,symh wldh kuwa tabi su abdallah a bangarensu su suna ta fira, lokaci 2 taknji wani frn ciki ya zyrci zcyr ta wai yau ace gata ga Abbanta da kuma yayanta abdallah,zaune guri daya.


   9:00pm Sa'eed ne shi kadai a daki yana yi musu parking din kynsu da zasu tafi dasu,byn ya gama ne ya tafi gurin su abdallah shima aka shiga yin fira dashi dmn aikin kenan,tashi yayi yana mai kallon symh wldh ko zata biyoshi dmn shi tun da safe hqr kawai yake amma a matse yake sai dai ya lura hnklinta na gun abbanta, hkn yasa ya fita yaje ya kwanta hr bacci ya daukeshi da dadewa, sannan ta dawo sai da tayi wnk hadi da shirin bacci sannan ta hau gado tare da rungumo Sa'eed ta sa harshenta a kunnesa tana yawo dashi ga alama tashe shi take sonyi, bude idonsa yayi shaye da toka yana mata kallon takaici kafin yake cewa sai ynx kika ga dmr zowa,koshi da baki ji bacci ba da bazki zoba ko,pls lovely kayi hqr.....qarfe nawa ynx?10:30,gud ina ce tun 9:40 na tura maki text akn kixo inason ganin ki,ko kuwa baki ga text din bane?na ganshi, yayi kyau rainin wayo ne yasa kika yi zmnki ko,,,no lovely ba......mtsw! yi min shiru dmn baki da abin cewa,kin fa san cewa a matse nake symh,fisabilillah meyasa kika barni tun dazu ina jirnki wai said a nayi bacci sannan xaki xo ki tashe ni, bayn kisn na gaya miki cewa ba'a tashe ni idn nayi bacci, amma shine kika tasheni, laipi biyu kenan,,,kwanciyr sa kawai yayi tare da juya mata baya,rungumoshi tayi ta baya,tana qoqarin bashi hqr,sai kawai taga ya tashi zaune a hasale tare da cewa "u are very stupid😡matsa daga gurina kuma kar ki kuskura ki sake gigin tabani, kallonso tayi da idanuwnta da suka cika tap da hawaye sai dai basu zubo ba bakin ta na rawa take qoqarin cewa.


Written by Bilkeesu giro💗

[10:31PM, 11/21/2016] Rynt: [7:01PM, 12/7/2015] Billy giro😊: 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

🌹SIYAMAH WALIDAH!🌹

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

Na Bilky giro😊08140674366

🌹9⃣3⃣🌹Ya dawo da dubansa gun symh wldh da yake dauke da ita,wasu zafafan hwye ne ke zubo masa har suna sauka kan  pink lips dinta, umma ce ta katse shi da cewa,ai ba kuka zakayi ba sa'eed kaje da ita a bata taimakon gaggawa,ba mamaki ta tashi,,.nan take Kuwa yaji qwarin guiwa ya fita da ita da sauri,emergency ward ya fara zuwa da ita ajima kadan kuma sai naga za'a shiga da ita theater room,tare da Sa'eed sai faman sauri yake.


Umma na gani sai sàfa da marwa take tana jiran ftwrsu, sai ga su abdallah sunxo,suke tmbyr ta abnda ake ciki nan ta fada musu komai, su kuma sukà cemata Allah yasa ayi nasara,tace Amin kafin take cewa abban symh fa? slmn yace "Dnt worry umma  dmn ynx hk doctors na a kanshi,kuma in Allah ya yadda zai samu sauqi,sanan yace toni xn tafi bngrn Abbah duk abinda ake ciki xnxo in fada muku,kai abdallah sai ka zauna tare da umma kujira ftwr su Sa'eed,OK to, cewr abdallah.


Zaune suke har ksn 2hrs ba lbrn ko guda daga cikinsu,can ksn 30 mnt sai ga Sa'eed ya fito a gajiye ya nufo inda suke cike da dmw.


Ba shiri suka miqe tsaye suji me zai ce, yana isowa yace wlh umma Alhmdlh amma fa da qyar muka ciwo nasara sai dai, da Dan da uwar duk sun wahala sosai har dai symh.......me kake nufi Sa'eed?umma ina nufin symh wldh ta haifu kuma da kanta wato ba'ayi mata aiki ba,an samu qrwr da nmji amma bai isa haifuwa ba ynx haka yana a cikin incubator,symh fa?Abdallah symh tana bacci ynx sbd koda ta haifu bata a cikin hayyacinta, shine aka mata allurar bacci amma bata nesa da tashi,,,,Alhamdlh cwr umma,Sa'eed yana qoqarin tmbyr su a game da Abbah sai ga Slmn tafe cikin murna yace"Alhamdlh an shawo kan matsalar but  sun ce a samu mutuñe ko biyu hk wadanda ya sani  su zauna a kusa dashi.


[8:25PM, 12/7/2015] Billy giro😊:

 🌹9⃣4⃣🌹Koda ya farka, dmn ynx yana bacci but ko da wane lokaci xai iya tashi,gaba dayansu suka dunguma suka je dmn dubnshi,ksn 10 mnt,Sa'eed yace shi zai tafi kar symh wldh ta farka ba kowa kusa,yana gama fada suka fita shida slmn,koda suka je tana bacci abnta sa'eed ya shafi fskr ta yace,huh! wlh slmn my lady ta wahala sosai har saida namata kuka,, ynx na matsu ta tashi naga yanayin ta,, Allah sarki cwr slmn kafin yake cewa ni zn dan fita na dawo, ya fita shi kuma Sa'eed ya samu guri ya zauna sai kallonta yake cike da tausayi,tare da shafr gashin kanta,wyrsa ce tayi qara, ya tashi yaje gun window yana waya, tashinsa keda wuya symh ta fara motsi hade da kiran,umma!umma!!umma!!!ta tashi zaune a rikice,da sauri Sa'eed ya qaraso inda take ya zauna kan gadon,saurin

 qanqameshi tayi tare da boye fskr ta a qirjinsa kmr mai jin tsoro,jkn ta har rawa yake, kafin take cewa lovely ina ne nan?sai da ya jaye mata gashin knta da ya rufe mata fska kafin yake cewa my lady kina a SULTAN QABOOS UNIVERSITY HOSPITAL,a wane gari?OMAN my lady,me ya kawo mu asibiti?kinmnta mnxo dbn wannan  mataar,,kallonsa tayi kmr wata tababbiya,tace eh amma kafin mu iso  bacci nayi ko?a'a.....No bacci nayi mana tunda har mafarki nayi wai naga umma,my lady da gaske ne fa kinga umma,Itace mtr da muka zo dubi, ashe umnki ce,mtsw lovely meye haka pls ka daina min irin wannan wsn,Wallahi my lady ba wasa nake miki ba,to ina umn take tana gurin Abba shima baya da lpy,me ya faru dashi?,,,,nan ya bata lbrn komai a game da Abba,tana qoqrn tayi magana ne sai mararta tayi wani irin tsinkawa,qara rungumeshi tayi tana wani marayen kuka sbd tsananin ciwo,,,lovely ciwo,ina ne yake maki ciwo?hannuta tasa da nyr ta tabi wurn amma sai taji bazata iya ba ganin take in ta aza hannun ciwn zai qaru,Sa'eed yace marar ki? daga knta tayi tare da cije lebe tana yarfi da hannu,,,hannunsa yasa a cikin rgrta zai shafi marar,,.riqe hannun tayi tana kuka tace lovely kar ka taba ciwo,,,ba ciwo my lady,Allah akwai😭rungumo ta yayi ta baya yace"oya to musa hannun a tare,sannu a hankali ta aza hannunsa akn mararta, koshi saida ta dauke cknta,har ksn mnt 5 yana shafa wurin,yana mata addu'a sai kuwa  ta rage jin zafi, tace cikin marairaicewa lovely ina so  na tafi gurin su umma,kallon ta yayi dmn ya zaci babyn ta xata tmby, anan ya fhmci har ynx kenan bata ma san ba baby a jiknta ba,kafin yake cewa "No my lady ba kya ganin yanayin da kike ciki,kibari ai zatazo,,fashe masa da kuka tayi tace ni ka banni in tafi inaso naga Abba,,,ok to nji amma sai kin sha tea, tashi yayi ya hada mata tea mai kauri ya bata.


Written by Bilkeesu giro💗

[10:31PM, 11/21/2016] Rynt: [1:21PM, 12/8/2015] Billy giro😊: 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

🌹SIYAMAH WALIDAH!!!🌹

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

Na Bilky giro😊0814064366

🌹9⃣5⃣🌹Ta karba tana sha har saida ta shanye kaf sannan ta ajiye cup,tana mai cewa wow, lovely wai meyasa ciki kesa ci haka,tyi mgnr ne tana shafa cikin sai taji wayam,wani irin fdwr gaba taji tana ci gaba da Shafar cikin, kmr ta duba sai kuma tafasa dmn tana shakkun taga ba cikin, hkn yasa ta kalli Sa'eed a tsora ce, tace lovely ina babyna?ya danji dry ganin ynda ta rude amma ya sha tokà yace,wane babyn?Babyn da ke cikina mana, Allah ba komai a ciki😢taba ma kaji, dry yake sosai kafin yake bata lbrn yanda akayi,pillow ta jefa masa a cikin shagwaba, ya capke pillown sannan yace kinji ki har da kuka ba baby,,,to ai dole ne ksn ynda na wahala da renon shi hln😔,hancin ta yaja yana murmushi  yace oya muje kiga  babyn.


Byn sun dawo ne take cewa ashe babyn ma yana  dan da girmnshi,Eh ina ga ai bazai ma dauki lokaci mai tsayo ba,za'a ftr dashi a incubator.


Kallonshi tayi tace Lovely bacci nake ji sosai, to yi baccin,yce hkn ne tare da rungumeta yana Shafa bynta har bacci ya fara dauknta, sai kawai ta zbra kmr wacce aka tsakara tace,lovely muje  naga umma da Abbah,suna qoqarin tashi sai sukaji sallamar su Abbah.


Da sauri symh wldh ta sauko kan bed,sai kuma ta dakata tana kallon umma tana tunanin shin wai da gaske ummanta ce kodai mai kama da ita ce dmn a iya sanin ta Ummanta ta rasu...kmr Umma taji me take cewa tace symh zo nidai ce ummanki,tare da ware hannayenta da gudu symh wldh ta fada jknta tana kuka ta dago knta ta qara kallon umma ta sake fadawa jknta ta rungumeta sosai sannan kuma ta koma jkn Abbanta shiko sai lallashinta yake sañnan sukà zauna.

 

Umma ta kalli slmn tace inaso ka basu lbrn yadda akayi,ka kbtr dani.

  Nan take slmn ya basu lbrn yadda akayi,..... symh wldh,Abbah, Abdallah,sai da suka nisa dajin abn al'ajabi,

Sannan Abba ya fara da cewa nikuma a rànr da zamu tafi Egypt na gama shiri kenan sai aka kirani a waya ana son gani na a waje,

ina fita naga wasu mutane ckin shiga ta mtnc kmr mtnen kirki,

da isa ta ko gaisawa bamuyi ba suka fesa mn wani abu a hanci,

Ya ksnce komai bana iya yi amma ina ganin abnda ke frw,

Sani a mota sukayi suka tafi dani  wrn wasu ruwa masu ywn gske,

sai da suka min dukn tsiya kafin suka jefani a cikin rwn(Rafi) suka tafi abnsu,inaji ina gani amma bana iya taimakon kaina,

Nayi ksn mnt goma a rwn,sai kawai rwn sukà banka doni waje da qarfi,tun daga wannan lokaci ban qara sanin inda nake ba sai a yau.


[2:37PM, 12/8/2015] Billy giro😊:

 🌹9⃣6⃣🌹Sai kuma yace, na rasa gane wanda yasa ayi min wannan aiki,.....bakowa bane face hjy bintu, cewar umma....Abba yace hjy bintu😳?... Koda yake ba mamaki tunda tasa ayi miki haka, to ni kuwa meye dalilinta nasa a kasheni, tunda ke kishi ne a tsaka ninku? Dalili kuwa shine dkyr ka take so ta mallake ita kadai,

dmn akwai wata rana da na tafi bngrn ta, ina batun shiga falonta sai nji tana fadn abnda tasa ayi maka,

Sai dai tji haushin mutanen da tasa su kashe ka,

Sbd sunce mata basu da tabbacin ko ka mutu ko baka mutu ba,

amma sun tabbata bazaka rayu ba

sbd baka iya tabuka komai

Duk da hk sai taji hkn baiyi matà ba,na rashin tabbacin mtwr ka

Dn hk tace su koma su nemo mata gwrk

Koda sukje  basu ga gwr kaba, amma sukace mata tabbas bazaka rayu ba,dole kana a mace a duk inda Kake,

ni kuma anan nji jiki na yabani cewa kana raye

sai dai kuma kafin na bar gun na qara jin wani mummunan lbr wanda ya tyr min da hnkli matuqa har na ynke jiki na fadi

wato lbrn shine....sai kuma ta kalli Abdallah,cike da tuhuma wanda hkn yasa abdallah hntr ckin sa ta kada

Sannan tace Ashe Abdallah ba jinin mu bane!gabaki dayansu suka miqe tsaye suna masu kallon umma sannan suka kalli Abdallah,

Abba yace kmry😳mamn symh? 

Ina nufin shi ba danmu bane a gdn marayu hjy bintu ta daukoshi

ta dauki dnmu ta aje muna abdallah

Sbd boknta ya fada mata cewa sai ta cnz muna da, zata mallaki dkyr ka

 Innalillahi wa inna'illahir rajiun!!, cewr su dknsu

Sannan taci gaba da cewa ada har naso naga laifin Abdallah

na qin fada muna shi ba danmu bane,ko kuma ya tmbye mu,kafin yaje asbti,

Sai na tuna cewa akwai boka a cikin hrkr hkn yasa na masa uzuri

Sai kuma nayi tunanin na fada ma symh akn kr ta sakanknce cewa Abdallah yayanta ne,

dmn Ita ma nji ta na son hada mata wani mgntr kuma har da sa hannunsa a ciki,

Byn an sallamoni da asibiti nyi qoqarin fada mata

Sai ga hjy bintu tashigo tace min idn na kuskura na fada ma

Symh abnda nji zata sa a kashe ta 

amma idn ban fada mata ba to tyi mn alqawrin xata qyale symh wato baxata kasheta ba kuma abnda tasa ayi nyr yi mata shima ta fasa

ni kuma nsn tabbas xata iya kasheta,hkn yasa na fasa fada ma symh 

.........Ba abinda ta fasa akaina umma😭dmn wlh umma byn kin rasu tasa ayi min fyade, 

nan ta basu lbrn abnda ya faru da ita hr zuwa rywr ta dasu Sa'eed.


Sannan ta juya gun Sa'eed tace yaya sa'eed nsn cewa xaka dauke ni a matsayin mayaudry na boye maka da nyi akn  alaqata da hjy bintu 

Wlh umma ce tace kar na fada maka

kuma danaji ynda ka tsani hjy bintu  zaka iya rbw dani hkn yasa naci gaba da boye maka 

Sbd bana so na rabu dakai😭


Kallonta yayi idanuwnsa cike da qwalla,yace No my lady ni a gsky bxn iya.......



[7:32PM, 12/8/2015] Billy giro😊:

 🌹9⃣7⃣🌹Bazaka iya rayuwa dani ba ko😭

girgiza knsa yayi 

yana ji kmr ya rungumeta

Ko zai samu sassaucin

abnda yake ji

sai dai ba hali,kafin yake cewa

ba hk nake nufi ba my lady ina nfn bxn iya ryw bake ba

domin ke ta dbnce hr abada muna tare my lady ina sonki so na

haqiqa dn hk kar ki taba tunanin zn iya rbw

dake,qara rungume Abba tayi sbd tsananin farin cikin da ta samu kanta a ciki.....Abba yace kai kuwa Sa'eed meyasa ka tsani hjy bintu?kallonsa yayi kafin yake bashi lbrn abnda ta musu,


In taqai ce muku anan suka taya junansu jimami, sannan suka ynke hknci idn suka koma Nigeria zasu sa akamata dmn Abdallah yagaya musu inda take da kuma cewa tasan inda muhseen yake,


Sannan ya roqe su dasu su yafe mishi abnda ya musu,nan Abba ke cewa babu komai Abdallah mun yafe maka dny da lfr dmn na tabbata da akn hayyacinka kake da bakayi muna haka ba, kuma har ko yaushe kai danmu ne,kar ka taba tunanin zamu rabu.


Kuka yake sosai kmr qaramin yaro tashi yayi ya rungume Abba  yana gdy sanan ya rungumi umma ya tafi da hnxarin sa zai rungumi symh wldh sai kawai ya tuna cewa ynx fa ba qanwarsa bace,dn hk hrmn ne ya rngmeta, gata kuma mtr aure,

Symh wldh dake tsaye tana kallonsa sai rusar kuka take sbd tausayinsa da taji, bata san lokacin da ta fada jiknsa ba tana kuka sosai shima haka,ksn 5 mnt suna a haka,

can ta tsinkayo Sa'eed sai dallah mata harara yake ba shiri ta janye jknt daga na abdallah,nan Sa'eed ya fita ba tare da yace komai ba.


Ba shi ya dawo ba sai byn 2hrs tana zaune ita kadai a daki ya shigo, da sauri ta fada jknsa tace lovely duk kishin ne tun dazu kaqi ka dawo,my lady am so sry hk kawai nji wani irin kishi da kika rungumeshi, eyya yaya abdallah ne fa, ni wlh duk ya bani tausayi😭shi ke nan ba'a san iyayensa ba,share mata hawaye yayi yana bata hqr, ksn 20 mnt, amma ta kasa daina kuka hkn yasa ya hade bknsa da nata ksn 10 mnt suna a hk sannan ta samu natsuwa.



Written by Bilkeesu giro💗

[10:31PM, 11/21/2016] Rynt: [2:36PM, 12/6/2015] Billy giro😊: 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

🌹SIYAMAH WALIDAH🌹

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

Na Bilky giro😊08140674366

🌹9⃣1⃣🌹Symh wldh na sa qafarta, taji bugn zcyr ta ya qaru har saida abinda ke ckn cikinta ya juya, hkn yasa tayi saurin riqo hannun sa'eed ta jimqe sosai,tare da rintse idnta tana numfashi sama2 hr yana hngo hkn, yace yadai my lady?no ba komai,are u sure?surely,,,,sannan suka qarasa daga ciki,sun sami mtr a kwance ta juya bynta,sbd hk bayanta kadai  suke iya gani, sallamar su ne yasa take qoqarin tashi zaune, suma su Sa'eed suna qoqarin zama akn kjrun da ke gefe,tare da kallon mtr da take qoqarin gyara zmnta da kyau,gabadaynsu saida suka shiga wani yanayi kmr haka:


Abdallah: 😳mamaki,tsoro da kuma tmbya.


Abbah: kallonta  yake ya dafe Kansa, yana so ya tuna wani abu.



Symh wldh:Tsananin mamaki da tsoro na qarshe, da kuma tambaya gashi kuma ita bata zauna ba, bata kuma tashi a tsaye ba, tana riqe da hannyen kurjera.


  Umma:kallonsu take su duka uku,wato Abbah,abdallah,symh wldh,fskr ta tana cike da tsananin mamaki,da kuma tambaya.


Salman:Murmushi ko murna ko mgna yake son yi ko kuma jiran yake yaji me zasu ce,na rasa ganewa.


Sa'eed:👀kallonsu yake fskr sa cike da alamar tambaya.


Umma ce ta fara da cewa"Abban Symh wldh!!😳

wanda hkn ne yasa slmn da sa'eed  suka shiga mamaki ganin cewa tayi magana.


 🌹9⃣2⃣🌹Miqewa tsaye symh wldh tayi ta nufi gurin umma tana son tace wani abu sai kawai ta fara jin juwa, hkn yasa ta dan dafi gefen kanta,sai kuma ta saki jiki zata fadi, Sa'eed ne ya lura da hkn yayi saurin tarbo ta, ta fada jiknsa, abin mamaki kuma sai yaga abinda ke cikin ckinta yana motsi haniqm kmr wanda zai burme ftr ciknta ya fito.


Da sauri Sa'eed ya dafi cikin ya kuma kalli symh wldh nan ya fahimci bata sheda, hkn yasa cikin ke motsi sosai,cikin tsananin rudu yake jijjigata  yana cewa"my Lady don Allah ki tashi!kar abunda ke ciki ya mutu,my lady pls!kitashi,bakinsa yasa akan hancinta yana jawo sheda amma ina tayi nisa,slmn ne ya miqo masa ruwa, ya yayyafa mata amma ko alamar motsi batayi ba.


Ana cikin hk ne shima Abba abinda yake ji ckn kansa sai qaruwa yake, kmr mai son tuna wani abu amma ya kasa, sai dai ba wanda ya lura da hkn domin hankalinsu na gun symh wldh.


Tib!suka ji faduwr mutum, slmn da adallah ne suka je gurinsa cikin sauri suka kamashi.


Sa'eed da umma kuwa,na kan symh wldh suna nasu qoqarin ganin ta farfado, amma abin ya ci tira gashi kuma har abinda ke cikinta ya fara rage motsi.

 

Sa'eed ne yaga abin ba mai yi bane yace kaga slmn kira doctor a  tafi da Abba a duba shi nikuma zn tafi da symh wldh na duba ta.


Suna fita shima ya dauketa zai fita da ita sai kawai yaji ta motsa tare da sakin yr qara kadan ta dafe qasn cikinta, da qyr ta iya furta lovely ciwo nakeji sosai a marata, lovely pls help me,aza ta yayi a bisa gadon da umma ta tashi, yace ok to bari inazuwa,yace hakn ne a rikice da alama bai ma san Inda zai je ba, saurin riqo  hannusa tayi har saida yaji zafin riqon,tare da cewa wayyo Allah,lovely marata, mutuwa znyi don Allah ka taimaka min,No my lady bazaki muta ba,sai kawai yaji tace innalillahi wa innailaihir rajiun! da qarfi ta furta hkn tare da sake masa hannu, sai komai nata ya tsaya cak, bata motsi cikin baya motsi,yana ganin haka ya dauke ta da sauri zai bar dakin sai ya hangi gadon duk jini ne  cak ya tsaya yana kallon gadon, nan take yaji hnkalinsa ya qara tashi jknsa kuma ya mutu.  


  Nima nji nawa jkn ya mutu dole na tsaya.


Written by Bilkeesu giro💗

[10:31PM, 11/21/2016] Rynt: 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

 🌹SIYAMAH WALIDAH!!!🌹

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

Na Bilky giro😊08140674366

 🌹1⃣0⃣0⃣🌹Symh wldh ce dauke da tray da kuloli akai, zata je masaukin Sa'eed cikin qayatacciyar kwalliya tayi kyau na ftr hankali,tana cikin tapiya sai kawai taji an bankade ta har saida trayn hannu ta ya fadi ita knta ma batun faduwa take,sai jin tayi ta fada hannun  mutum koda ta duba taga Sa'eed ne ajyr zcy tayi tare da qura masa  idanunta masu kashe mishi jki ko yaushe sannu a hnkali yake ida tallabota ya manna ta a qirjinsa yana mata murmushi, lumshe ido tayi hade da sake mishi murmushi har saida fararen hqrn ta tas suka bayyana masu dauke da yr siririyr wushiryr,hade goshinsu yayi har hanccinsu na shafr juna,  sun jima a haka suna kallon juna,qoqarin hade bknsa da nata yake hr ma lips dinsu sun hadu,sai kawai slmn yayi gyaran mrya da sauri symh wldh ta jaye jknta, kanta qasa tana gyara mayafinta,slmn da rqy sai dry suke musu,


 Sa'eed yace au knya kikaji ai sune zasu ji knya, bamu ba kuda akn gujen2 soyayyr kune kuka bangaje min mata, kuma kukayi tsaye kuna kallon mnya na soyewa,bai tsaya jin me zasu ce ba ya dauketa cak tare da kallon slmn da ya saki baki, Sa'eed yace inkayi zcy kayi aure😜 sannan ya shiga da ita cikin dakin ya aje ta bisa gado yana yawo da hànnunsa akn qirjinta, daya ke rabin mamanta,duk a wàje yake, sa hannunsa yayi a cikn

rgr yana yawo dashi tare da hade bakinsu lokaci mai tsayo sannan ya cire bkns yana mai da numfashi ya kalleta da idanunsa da suka cnx kala  yace my lady pls I need ur help kuma don Allah kar kice a'a,No lovely baza ayi haka ba kayi hqr har na koma pls,kuma ksn fa biki ake,kmr yayi mata kuka yace my Lady knsn fa rabona dake tun kafin muje omn,kuma don ana biki sai akace baxaki bani haqqina ba,gsky ni bxn iya hqr ba, jawota yayi yana rmncng dinta ba ji ba gani nan take ta fita hayyacin ta dmn har ya rabasu da kyn jknsu,yana qoqarin kashe wuta ne ta jaye shi daga jknta da qarfi tana maida numfashi shima hk kallonta yayi yaga har idanunta sun cnxa kala da qyar yace kinga kibari muyi mana tunda muna bqce da junanmu,lovely znje nayi feeding din Asim kaga har nonon ya fara zba,Asim sunan da aka sama yrn kenan,,binta kawai yayi da kallo har ta shirya ta fita, yana nan kwance jiki mace yaji anyi knocking, sa kynsa yayi sannan ya bude,abnci ne ta aiko masa dashi sbd wncan ya zube.


[6:58PM, 12/10/2015] Billy giro😊:

 🌹1⃣0⃣1⃣🌹

   🌹🌹🌹🌹

Byn wata biyu da frwr hakn symh wldh ce ke shayarda Asim sai kallonsa take cike da so,  yayi tubul2, gashi sak da mhfnsa, mai kyau dashi,harma yaso yafi mhfnsa kyau,


 Sa'eed ne yazo yana cewa na kamaki sai kallona kike ashe ina miki kyau haka har da wani murmushi,,,kallonsa tayi tace waye ya kalle ka?ai idn kika kalli Asim tmkr kin kalle ni,kinga mun miki wayo baki da mai kama dake, au haba lallai kuwa xnyi zcy na haifo 'yata mai kama dani sak,daukr Asim yayi  ya shimfide a kn bed dinsa,yana mai cewa gamu gani sannan ya dawo grn ta ya dauke ta cak sai kn bed yace yau xn nuna miki rashin tausayi kmr yadda kika nuna min,....ni kuwa me nayi na rashin tausayi?2month da kikayi a gd yau xn debe su a jkn ki, dry kawai tayi tace to muje dai muyi wnka dare nayi,


Suna fitowa daga wnka ko mai bai bari suka Shafa ba ya dire ta bisa gado yana shfr jknta ta ko ina harshensa yasa kn wynta yana lasa kafin yake zuwa gun qirjinta  ya fara zame towel dinta a hnkali harshensa yasa yana lasar qirjinta ta koina  sannu a hnkali yake zuwa da harshensa qasa har  gun cibiyr ta yana wasa dashi a cikin ramin cbyr har yakai gun qasan marar ta Ita kuma sai numfashi take sama2 kafin take  fara maida masa martani har suka lula dnyr ma'aurata bashi ya barta ba har saida yaji tana kukan wahala sauka yayi kan jknta ya rungume ta yana ta lallashinta sannan sukayi wanka suka kwanta bacci.


Haka rywr su taci gaba cike da so da qauna, wanda suma su rqy da slmn,ihsan da abdallah,mami da muhseen soyayyar su tayi qarfi har iyaye sun sani hkn yasa aka sa ranr aure. 


Yaune aka daura aure, ko wacce aka kaita gdn mijinta  amma mami da muhseen zasu wuce Egypt sbd karatun ta shima muhseen akwai course dinda yake son yi a can.


Sa'eed ne a falo yana kallon labarai sai kawai yaji kukan Asim sosai, da Sauri ya haura sama zuwa dakin symh wldh. kallon ta yayi cike da mamaki  kwance take abnta daga ita sai dan wani gntn wndo iya cinya rgr kuma baxata wuce cibi ba ta pake gashin kanta guri daya.

Daukar Asim yayi da yake ta famn kuka kafin yake cewa my lady bakyajin yrn nan nata fmn kuka?,, inajinsa sai akayi yaya,bai ce komai ba,da yake ysn fushi take dashi,

miqa mata Asim yayi yace yi hqr ki shayadda shi kinji, bxn shayar dashi ba,sry pls my lady.... ka daina ma whlr da kanka dmn ni bxn qara bashi nono na yasha ba mudin baka bari na zbr da wannan cikin ba.


[9:23PM, 12/10/2015] Billy giro😊:

 🌹1⃣0⃣2⃣🌹

🌹🌹🌹🌹🌹

Sosai rnsa ya baci sbd abnda tace amma ya matse yace pls kinga yrn nan watansa bakwai bai isa yaye ba kiyi hqr ki qara masa ko wata daya ne kinji,wani ubn tsaki ta buga ta gyara kwnciyar ta, tace naqi in byr din,iya hasala ya hasala ga Asim sai kuka yake bai san lokacin da yaja gashin kanta ya daka mata tsawar da saida ta tashi zaune bata shirya ba,Asim kuwa kuuwa yayi, ya qanqame sa'eed,sannan yace kitashi ki bashi ko kuma wlh ki gane krn ki,jiknta na rawa ta amshi Asim tana bashi nono, hwye sai zry suke a kncnta  tana gama bashi ta shinfide shi sbd yayi bacci, ta fada ruf da ciki kn gado tana kuka sosai,Sa'eed ya kalle ta cike da tausayi kafin yake rungumo ta yana Shafa bynta yace my lady ya isa hk,cikin kuka sosai har magana na katse mata tace ya...ya sa'eed don Allah kbri na cire cikin nan, meyasa my lady?sbd kaga nayi saurin samu pls😭kabri na cire,qara matse ta yayi a jknsa yace my Lady ki gode Allah dmn wasu ncn nason Allah ya basu amma basu Samu ba,ke har ma ya baki,ko kina so ki nuna ma Allah ba kya son kyautr da yabaki ko kuma kina so ki nuna yayi saurin baki, saurin girgiza kanta tayi tace a'a ba haka nake nufi ba ina duba ma Asim ne,indan Asim ne karki damu kinji,sannan kika sani ko ki samu baby girl dinda kikeso, ko bakya so?tace inaso tare da share hawayenta ta qara rungume shi,,,yauwa my lady ya dauke ta cak yana juyi da ita kmr yr baby yace that's y I Luv u,bata san lokacin da ta fashe da dry ba,daga nan kuma salo ya znxa suka Lula dnyr ma'aurata.


Byn shekara daya da wata 5 da frwr hkn symh wldh na gani da yr baby mai kama da Ita sak sai wasa take mata tana bata kiss ta koina tana kuma daga ta sama, 


Sa'eed da ke zaune yace um um sai kace bakiyi kukan samn cikin ta ba,ta hararesa da wasa tace lovely😡a daina tuna baya,dry yake sosai yace kinga yadda kika fuske kuwa  har nji na qara sonki sosai,kallonsa tayi dmn ta zaci wani abu dbn zaice tayi murmushi tace nima ina sonka lovely.


Asim ne yazo da gdnsa yace daddy muje yawon da kace, OK kira ummnka mutafi.

 Zasu shiga motane Asim yace mommy nida ilham zamu zauna a baya, kallonsa tayi tace um um fa kar ka kada mn 'ya wlh,...a'aah mamn ilham dai😄Abban Asim bana so😀hk suka shiga mota suna dry

 Kan hnyr su ta dawowa ne symh wldh ta tsinkayi wata mata tana bara bisa keken guragu, da sauri tace pls lovely stop d car,yana tsayi tace my God! hjy bintu ce fa cike da mamaki da tausayi tayi mgnr kallonta yayi yace tabbas itace,ya akayi haka lovely?oho may be kudin ta sun qare kan jinya kinga  ynx ma wasu quraje ne da ita har quda na byr ta,,,, kudi masu yawa ya debo zai fita ya bata, symh wldh tace tsaya min muje, suna zuwa ta gane su nan take ta fara kuka,kudin suka miqa mata tana kuka tayi gdy suka shiga mota cike da tausayi,sa'eed yace na tabbata hjy bintu bata taba tunanin rywr ta zata ksnce haka ba,shine ake son mutum ya ksncr mutumen kirki a rywrsa to inshaAllah baxaka walaqanta ba.


Ya kalli symh wldh da hawaye ke qaqrin zubo mata ya rungume ta yana bata hkr tare da  bubbuga bynta, daga nan kuma suka hade bkinsu suna rywr masoya.

  Nidai billy giro nace ba ruwana in yara suka ganku dmn fa suna a seat din baya. 


ALHAMDULILLAH

Na gode ma Allah da yabani ikon qare wannan littafi lpy. MASHA ALLAH


Godiya ga masoyana.

     Ayi hqr da kura kuran da nayi.


Godiya ta musamman ga my lovely sister Zainab(zee giro)the Siyamah WalIdah's Mother N MUHSEEN.


Love u my niece SIYAMAH WALIDA💋

           N

Luv u my family n my frnds.


Written By Bilkeesu giro💗


adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *