Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Thursday, April 22, 2021

WACECE SALMA COMPLETE HAUSA NOVEL

adsense here
WACECE SALMA COMPLETE HAUSA NOVEL

WACECE SALMA?Na Benaxir OmarMotanta take jaa ciin kwanciyan hankalitasaka wakan bag of money na rick rossyana tashi a motan, parking tayi daidaigaban office din tafito dauke da jakanta nacalvin klein. Pink colour sanye take dadoguwar riga jaa, bata yafa dankwalinabayan ba anma saita daurashi tagabakaman dankwali irin daurin da ake cewaturban,tamanna fuskanta da glass natomford, sanye da takalmin vincci taku takeirina mata masu ji dakansu kuma masu fadaaji, kimanim shekara ,24 arayuwanta, tashigaoffice dinta na FAWU investment ltd, tanashiga taga secretariat dinta na aikintaganinta yasa tamike dasauri tare dacewawelkm maam, batace komi ba ta shige officedin ta ajiye jakanta dakuma wayoyinta kirargalaxy s5 dakuma iphone6,

SALMA MUHDFAWU kenan, secretarynta ne tashigo rike dafiles ta ajiye agabanta tareda cewa urappointments maam. Tadauka taduba dayabayan daya, wanine yashigo office dinadaidai lokacin da matar tafita , yakallisalma irin kallon inasonki tareda cewa naxomaganan vontract dakikayi da companynmune, kallon data masa ya gushe duk wanitunaninsa, sannan tace lemme get the files,yamika mata na hannunsa ta duba, shikuwasai tsura mata ido yake, ya rasa yazaiyi dukshiyake jan contract din don ahakamne zaisamu dama yakalli kyakyawan fuskan nata,ta kalleshi fuska a daure tareda cewa amdone with you, inkunga dama ku karbi 50%din inkunga dama karku karba, yadauka taredacewa can we have dinner? Glass dinfuskanta tacire sannan tace am strictly onbusiness, beside that i hate men, so get outof my office and never come back , yayi jumshikam duk da yanaji agari ana fada anmabai daddara ba yau gashi ta maimaita masa.Toh meyasa ta tsani maza? Meye hujjanta?Duk kudin datake dashi kuma ta gada agunmahaifinta daya rasu, bayan mahaifiyartadake raya baa taba cewa anganta dawaninamijiba, inka ganta da namiji to. Businessne, anma maganan salma da saurayi baatabayiba, she keeps repeating she hate men,haka a tsanake tagama komi, tadaujakanta tamikowa sectarynta key din sannantafice motanta ta kunna, gyda tanufa tanaosa megadi yabude mata kafteren gate din,ta isa parking space dinta ta ajiye motan,cikin gyda tanufa tacire gyalen dake lanta,tamike akan kujera, a.c takunna sannantajona wayanta a caji, jitayi ance umminah,dasauri tamike take tarungumi matar wacceakalla takai shekara 45 fara kyakyawa da ita,tace sannu da dawowa babynah, salma tacesannu momy nayi missing dinki, nan sukazauna sukayita tadi,har mai aiki takawomata abinci, salma tanaci suna tadi, tanagama tamike taje tayi sallah tayi wankasannan tabi lafiyan gado, ba ita tafarka basai laasar anan tayi sallan laasar sannan tadauko littafi mai suna namiji ko miji nabenaxir omar, tana karantawa tanajin dadinkaratun ganin yadda ake rikici akai, ba ita tatashiba sai magrib tayi sallan magrib tayiisha tadauko coffe dinta tazo gun momyntatazauna suna tadi har karfe goma kafin tatattara tawuce side dinta domin tayi bacci,haka rayuwar salma yake inbata office tanagyda, rayuwanta ta tashi itakadai ne, kokawa batadashi sannan batada matsalarrayuwa, domin kudi kam mahaifinta yabarmata koda batayi, ga companynsu ma, anmahartagama karatunta tazo tacigaba da aikinda babanta yafara a companynsu, rayuwantaso simple macece wacce hayaniya baidameta ba, asali ma zan iya cewa miskilarmacece, magana aduniya shiyafi komi batawahala, inhar kaga tafi minti goma tana tadito da momynta ne, magana ashirin saitadunkula maka tamayar dashi kalma daya.Batada girman kai saidai rashin maganartane yasa ake ganin girman kanta, salmamuhd fawu kenantoh anma kunsan duk jin dadin mutum inone way or the other yanada problem, tohhakan yasa ni benaxir omar nadaukialkalamina dobaku tarihi da lbrn amal, saikubiyoni,Hajiya hassana itace uwa agun salma,mijinta alh.muhd shine mahaifi agun salmakuma yarasune salma nada shekara 17;hakan ba karamin girgiza hassana yayiba,muhd fawu su bakwai ne agun iyayenshi,Allah yabawa dangin arziki ta mai, dakumadabbobi, bayan sarauta dake hannunsukuma, hakan yasa mutane suke cewa zuriansunada kashin arxiki domin ko naira gomaalh.fawu yabaki kija jari, saikinyi arxiki maialbarka. Ahaka yazo yarasu, yanuwansa sungirgiza anma kasancewar salma ce yarsayasa yayunsa suka dauki nauyin komi nata,haj. Hassana kuwa su biyu iyayenta sukahaifa iya da hussiena. Sun shaku sosaikuma suntashi sosai kasancewar subiyuiyayensu suka haifahussiena tana zaune yanzu a u.k takaishekara 24 da tafiya, ita da danta kwayadaya, basa zuwa nja saidai suyita waya, tohkwanannanne ma hassana taji hussienannacewa tanaso sudawo gyda, duk danginsalma kowa naji da ita, ga ladabi da biyayya,da kare duk wani abu da akace haramun,Tana zaune a saloon anwanke matayalwataccen gashinta suna rolling gakumakafanta ana wankewa yatsunta mahakanema taga wayanta na ringing, hakan yasata gayda matar gefenta wata fara dagaganinta budurwa ce, wayayyiya tareda cewadon Allah kitaimakamin ki daukamin wayataacikin jakata inaso na amsa, matar ta sahannu a jakar lv wanda salma tamatakwatance tare da dauko wayan, tadaukoiphone6 din tasa mata a kunne, nan kuwaamal tafara magana, yadda take maganandaddaya ya balain burge matar, harta kashe,hakan yasa matar tayita kurawa salma ido,salma kuwa bata lura dawannan abu ba,haraka gama zata biya kudi akace mata dayanmatar tabiya tsayuwa tayi tare da tunani azuciyanta, meye na biyamin?ko she thinks idnt have money to pay ne?. Ta mika kudinwa mai sallon din batare da tace komi batasakai tayi gaba abunta, taje gaban motartatabude tashiga sai gyda, tana isa wanka tayitare da sa kayan bacci kasancewar batasallah, tamike kan gado kiranta taji anyi tanadauka taji ance salma ykk? Ta amsa da lao,sai can akace kinkoma gyda lfy? Shiru salmabata amsa ba, saikuma tace. Ya gajiyanhanya, ganin tambayan zasuyi yawa yasasalma tace evrtn lao, wayene?, tayimurmushi sannan tace sunana hauwa ummiyuguda, ina skuling a mansoura universitycairo, nazo hutune shine kuma muka hadu asaloon nd i liked u, so can we be frnds?,salma batare da tunanin ko tantama ba taceNO tare da kashe wayan, saiga txt yashigo"hey gal calm down i meant no harm, justtryna be gud, think abt it being alone aint agud idea salma,' yadda takira sunantaakarshe yasa tayi kasaif. It means kenantasanta, ita batason kawa, kuma for a timebata taba ganin wacce tayi full confidenceakan abunda tayi ba, na confronting dinta,toh baridai tagani, washegari tana officebayan sectarynta takaimata appointmentdinta tana dubawa, office din taji anbudetareda sallama, tashigo cikin mulki tana takuwacce kaima kasan ba karama bace itamatanaji da kanta, abaya ne ajikinta sai jakarprado da takalminsa, tasha space afuskanta, saidata nemawa kanta seatsannan tacire glass din salma naganin ikonAllah , tace sannu, salma ta amsa da kema!,kallon salma take tana kara fahimtarta,Hauwa ummi yuguda ya ce kwaya daya tiloagun muhd yuguda asalinsu yan garinyuguda ne acikin garin bauchi saidaimahaifinta yayi ficen arziki fiyeda tunaninmutum, gata itakadai, duk karatunta batayi anja ba. Saidai tazo hutu, batada kawa kodaya kuma bata shaawan samu aganintafrnds are betrayals, saidai dataje saloonsaitaji salma ta burgeta, koda salma tagwada mata batayi naam da bukatarta ba,bata damuba saboda tasan haka itamatakeyi wa wasu, kenan duniya duk abindakayiwa wani sai anmaka, duk takamarkasaikaga wanda ya takaka, ta fahimci halinsalma cikin dan kankanin lokaci ne, kumahakanne yasa ta binciketa sanadiyar daukowayan salma dazatayi card din salma yafadidata dauka saitasa ajaka,tanan tasamunumban salma da office address dinta,Salma ce ta kure tunaninta tare da cewameya kawoki office dina, ummi tayimurmushi sannan tace ashe am soimportant tunda harkin ganeni, well nakawomiki card dinki ne, tamika mata, bata karakomi ba salma kuma takasa kunne tajisauran bayani, yayinda ummi tayi shirudonlura datayi salma bamaison surutunbane, hakan yasa salma takarba ta ajiyeagefe sannan ta dukufa, ummi tace can wehave a lunch meeting? 2pm pomptirestaurant, ill be waiting, ta tashi ta fita,salma tabita da kallo wannan ko ke mayyacesaidai ki cinye yan gydanku, tacigaba daabunda takeyi, tana gamawa 12 taje gydatayi wanka tayi sallah harta mike zatakwanta tatuna da abunda ummi tafadahakan yasa ta zari key tanufi restaurant din,anan tanemi gu tazauna don ummin bataisaba, sai bayan 10mnts saigata, salmabatace komiba don itakam abun mamakiyabata, kahada abu kuma kayi latti, umminnazuwa tace am so sorry, bata kara cewakomi ba aka kawo musu menu list suka dubakowa tazaba abunda takeso, sai da sukafaraci salma talura wannan tafita iyamiskilanci, tace luk i hate it kinyi shiru nd kekika jawomu nan, ummi tayi murmushisannan tace i tot u want it dat way, u hatetalking hun? Salma ta kauda kai say wat uwant to sayummi tayi murmushi tace nfn much, will ube my best frnd?, salma ta kalleta sannan takauda ido , NO, ta dauki jakanta tabar ummiagun, ummi ma jakanta tadauka ta ajiyemusu kudinsu tayi gaba, daredare salmasaitaji bata kyautaba bata taba ganin mutummai confidence da shiga rai irin ummi ba,hakan yasa tadauki waya da zummar kirantasaitayi wani tunani toh wat if ummi tahakura? Bari tabarta inhar tadamu zatadawo, abun mamaki kuwa sai gashi sati biyuummi bata nemi salma ba, donhaka itamasaita share, watarana tadawo gyda daga gunaiki kawai ta tarar da mota a parking spacetasan tabbas ba motansu bane, hakan yasatayi tsammani ko anyi baki ne, tana shigataga hajiyanta da salma sai tadi sukeyi abinyabata mamaki, don tadin dasukeyi babualamun bakunta aciki, salma ta gaishe damomyn sannan tahaura sama batare datanuna alamun taga mutum a wajenba, ummitashi tayi tabita tare da bude dakin salmanbatareda tayi sallama tana shiga taji karanruwa a toilet alamun salma na wanka zamatayi takarewa dakin kallo lalle dole saalmataji dakanta komi tanadashi a rayuwantagashi dakin shikanshi komi pink ne ,wayansalman tagani batare dawani tunani batadauka tagama iya bincikenta batagaabunda take nema ba, tamayar ta ajiyesalma nafitowa batare da ta kalletaba tacemeya kawoki gydanmu? Tace gydanku kogydanmu? Nazo gayda mummyna ne, salmana bukatan bayani anma ummi tayi tsitbatayi magana ba, hakan yasa itama salmanta share, ummin tafara tunani anya salma tataba magana sama da minti 5 arayuwanta?Mutum saikace mai gaba da magana, tanazaune agun salma tashirya tsaf cikin atamfasuper wax purple dinkin riga da skirt, kayanyamata kyau sosai, tadauko sallayanta tahautafara sallah, tana idarwa zata mike tabilafiyan gado ummi ta ce am asking again,will u be my frnd? Tamika mata hannu donsu gaysa , salma ta kalleta ta kalli hannun,kafin can tamika mata tare dacewa withpolicies, ummi tace i know dem ol, batakaracewa komi ba, tafice tayi sallama da momynsalma ta wuceTph tun daga ranan aka fara kawance, nasanmai karayu zaice ya ake kawance bamagana? Kowa miskili?, hmn kawancen nasudaban ne, koyaushe zasuyi waya, sunayawan haduwa suyi aiki smtyms, sujeshopping rayuwarsu dai so simple saidai batakuri, bawacce take sauraran namijiacikinsu, wataran afita da motan ummiwataran da motan salma, wataran harkwana sukanyi a gydansu ummi watarankuma agydansu salma ahaka lokacinkomawa makarantan salma yayi dama tanafinal year ne medicine take karantawa,lokacin dazata tafi duk sunyi kewan juna,anma dake akwai waya da social networkingsai abun yazo musu da sauki,, ahaka salmatacigaba da zuwa aikin ita kadai rayuwantayadawo kamar da, saitaga ashe frnds marahama ne, saidai batada niyyyan tare tarenfrnds a ganinta raini ne da zubar da aji tarauban frnds yau aganka da wannan gobewancan, rayuwanta dai strictly on policieswatarana tana sauri tafito daga adobayero mall rike da waya ahannunta dakumajakan da tayi shopping aciki, hankalintabayanan don suna magana ne da ummi,yadda taji tabuge wayan yafadi da duk jakanhannunta, dasauri ta tsugunna don tatattare, shima ya tsugunan ne yanatattarewa, tareda cewa am soo sorry, plx kiyihakuri, wlh hankalina bayanan ne, bataceuffan ba bata kuma dago takalleshibasaidata gama tattarewa tamike tare da mikahannunta alamun yamiko mata na hannunsaanma yayi concentrating yanado yagyramata kan wayan dayacire covern jikin iphonedinta, batare da bata lokaci ba tayi gaba aniyyanta tabar mishi wayan, data mishimagana yabata wayan, ya gama sawakenan kafin yajuya yaga tana shirin tadamotan, dasauri yaje yabuga glass din tabudebatare datace komi ba, yawu yahadiyasannan dakyar yahado maganan bakinsayace ga wayan ki karki manta batare darltace komi ba takarba taja glass din tarufe,taja motarta, numban plate din yakarantaSALMA FAWU, baice komi ba yawuce ,restaurant yawuce yaje cij abinci ananyahadu da abokinsa adil, adil nazauje yanachatn yana chan malt , aliyu yazauna tare dabugeshi yana cewa, abokina inaga zuwanagarin nan alkhairi ne daga zuwa sai gamo?Adil yakalleshi yace namefa,?, ya ce mataraure mana, before den wacece saalma fawu,adil yaja tsaki tare dacewa ashe baka samumatar aure bakuwa, aliyu yace banganebadan Allah yimin bayani, adil ya ajiye wayansasannan yace luk my frnd, yar gydan marigayim.fawu ne yamutu yabar mata tsantsardukiya, sannan tunda nake a tarihintabantabajin ance anganta dawani ba, balleace soyayya tahadaku, batason maza tatsanesu bawanda yasan hujjanta dai,donhaka tun kafin kazama victim gwarakafita daga rayuwar yarinyannan kaidamazuwa kayi kuma two weeks zakayi katafigwara kanemi hanyan mai saukin ciretaaranka, aminu yaja tsaki ahap, saidai bamukara haduwa ba duk taurin kanta zatasauko, kamanta wayeni? AMINU GEE nefa!,adil dai baice komiba, ahaka suka mike, sukaficeWashegari salma taje shago donsiyan sabonphone cover ganin wannan jiya yafadi hakanyasa tayi niyyan siyan sabo, mutumim yamiko mata tana zaba, ta ajiye iphone dinakan slap din dake shagon, gani tayi andauki wayan, yayi danne dannensa, saitagayaciro wayansa dake kara tukun ya ajiyenatan, wato kenan yayi dialling numbansayakira anasa, dagowa tayi dontaga waye maiwannan guts din kuma meya taka a fadingarin kano dazaima rayuwanta shishigi,tabbas taganeshi shine yabuge matswayanta jiya sannan gashi sunkara haduwaa shago, batace komi ba, tadauki wayantaga har sunanshi yayi saving aminu ,bataredatace komi ba agabansa tacire sim din takarya sannan tace mai shagon yabata wanisim din, atake tayi register tadauki sim dintatatafi, batasan nata tsiraba don anan mayabasu dubu biyar yakarbi sabon layin datasiya din,tana isa gyda tayi wanka tabi lafiyangado, alokacin tadauko wayanta takira ummiaminiyarta anma ummi bata dauka ba,hakan yasa tamata txt tare da cewa salmafawu ce pick up, kafin takira ummin takiratare dacewa meya samu wayanki?, tacecanjawa nayi, ummi tace dalili? Nahaddudawani maye ne, shine nayi maganinsa,ummi tayi dariya jin for the first time salmata ambaci namiji, ummi tace sunanshi fa?Salma taja tsaki stop being a mean gurl, yshould i knw his name?, nanfa salma takawar da tadin suka gaysa ta kashe wayan,gun momynta taje sukaci tadinsu sannantahauro sama takara wanka kasancewarbata sallah, tsabar tsafta irin na salmainbata sallah ita kanta bata iya kirgawankanta, bini bini tayi wanka,bata canjapad saidai tayi wanka abunta acanja gabadaya, , tahau gado a.c dakin na busata tajiwayanta na ringing tana dauka tayi sallamatare dayin shiru taji waye, ya amsa sallamanbatare da ya karasa ba ta kashe wayan,tacire battery din, itakam wani irin maye newannan tahadu dashi?, tsabar takurinshiharta gane muryarsa, juyawa tayi zatayibacci taji an knocking daki, tamike dontasanbai wuce momynta ko mai aiki ba, tana budekofa gabanta yayi mummunan fadi, shimaduk ya razana, ya daga yatsa zaiyi maganaanma ya kasa, cikin zafin rai tace most ufollow me duk inda naje? Nd who permit uinto my house? Yace my house dai yajuyaya sauka kasa, binshi tayi taga gudunruwansa yana isa falon yace momy na bugamata kofan ashe idonta biyu, momy itace fawacce muke kira yanzu takashe wayanwacce nacemiki sabuwar budurwana dazakugaysa, momy ashe yar gida ce, ta kwanagidan sauki, momy kuwa yake takeyi, donbatasan mezata cemasa ba, tasan halinsalma sarai, yanzu zata masa diban albarka,salma na karasowa tazube ajikin momynta,tareda cewa momy ina wuni, momyn tarungumeta kafin tace lfy lao, ga yayanki fadaga u.s dan gydan hussiena ta ne, yazo yinwani business na sati biyu zaikoma beforesudawo gaba daya, batare data nunadamuwanta ba tace ohk. Sannan takau datadin tareda cewa momy yam balls zanciyau barinje kicin, shikam aminu naganin ikonAllah, tunda tafice momy take bashi hkr,saidai kayi hkr da halin ta, haka take,sannan inzanbaka shawara inbakaso kawahala kabarta kanemo wata na aura maka,yayi dariya tare da kade riganshi yace momyinaga saidai ita tayi hkr dani, don inajiajikina salma matatace, don haka momy kisaalbarka, ki kawaitar da idonki kawai, zannace mata nakuma koya mata yadda zatasoni, momy dai kallonsa take ganin yaddayake exaggerating kaman wani shahrukhan ,azuciyanta tace Allah yasa, tashi yayi yayihanyan kicinanan yaci karo da amal tana soya kayanmiya, mai aikin kuma na daka doyan, yanazaune harsuka zuba kayan miyan acikindoyan suna rolling, nan yajefa hannunsayafarayi tare dacewa mai aikin tatafizaikarasa tace tohm, duk abinda yakeyisalma bata nuna alamun akwai hallitan Allahagun ba, asalima cigaba da abunda takeyitayi, acikin nutsuwa yafara magana, salmatguduna kokuma shareni dakikeyi bashi zaisanafita a rayuwanki kaman yanda sauranmaza sukaji tsoro suka gudu ba, inaso kisanikinhadu da maye mai naci, don inkinganarabu dake toh tabbas na mutu, nadaukiwannan alkawarin wakaina, so is beta kisakeranki muyi soyayyanmu, by the way banyiintroducing kaina ba, sunana AminuGaladima, frnds call me aminu gee, agraduate of harvardth , in business admin.Right now am working wit my dad, ina zamau.s but zamu dawo nja mayb next monthkinga dole kenan zama dani, kuma saigashivo incidence mamanki twins sis din mamanako yakikace?, duk surutun dayakeyi batakulashiba bata kuma ce uffan ba, mikewatayi tafara zubawa a kwai tana soyawaganin haka yasa shima yafarayi, duk batakulashiba, sai yayi murmushi yace kinsanme? Dada birgeni kikeyi naji yadda kike wanisharewa it shows me how expensive u r,gayu bazasuyi wasa dake ba, i love ur styl oflife, kina burgeni,, haushi taji ta harareshi,ganin haka yasa yayi murmushi taredacewakuma hararki ma ta burgeni, u knw u r kindaone in town, i just love u salmat, tanajuyewa tafara zubawa a flask rabawa tayigida biyu tadibi nata tabar mishi nashitawuce yana binta abaya harta haura sama,kafin yaleka dakin tarufo dakarfi, hakan yasayaje kicin yadauko nasa sannan yazaunaakofan dakin nata yafaraci, tana daga dakitasa yam balls din agaba anma tarasameyasa tagagara ci gashi gabanta sai fadiyakeyi tarasa yazatayi da rayuwantaitakam,wannan tashin hankali damai yayikama? Naci kaman me? Haba its too muchshe has to do smfn8 yagamaci hankalinsa a kwance yabi guyazauna, tamike tayi sallah tabi lafiyan gado,anma me?,tagagara baccin itakam yazatayi?Lokaci kadan kadan saitaji kushunsa tawajeyana buga kofa, dabara yafado mata, tamiketa dauko hanga acikin wardrobe dintatabude kafan tare da cusawa dakarfi yamiketare da rike goshinshi data buga, ta karatusawa ita adole yatashi zata wuce shikuwayaki motsi, dataga tagaji cikin bacin rai tacekaiwani irin mayene? Katashimin akofazanwucez sai alokacin ya kishingida taredacewa i tot bakida bakin magana ne, ashe kiniya magana, anan yamike yasauka kasa,haushin kanta taji bashiri tanufi dakinmomynta tareda cewa momy nifa nagaji wlhmutum takuri kaman me? Momy tayimurmushi tace gashi agydan nan zai zaunahar two weeks, bakin ciki ranta ne bata iyahadiya ba, zata fara complain momyn tacekinga karmu fara, wannan dan uwankineaduniyan nan inna mutu dole gydansu zaki,sune gatanki akanme zakina wasu strangebehaviours? Batare da tace komi ba tace tohmomy zankiyayye tashi tayi tabar dakinwayanta tadauko tana dannan wayan ummiyuguda, ummi nadauka salma tafara bayani,nifs nagaji ji nake kaman na kasheshi ummitayi dariya aminiyata talk to me plx, waxgoing on? Dagangan tayi tambayan dontasan ba samun amsan zatayiba, can daitace next week zandaeo, nd get ready u rwelkmn ur one nd only dr. Nan salmatamata adduan samun saa, takashe wayan,wadhegari dasafe ma taje tasameshi agabanmomynta tagayda momynta sannantagaysheshi hakan yasa yaji dadi duk yaddatake da shariya aganinsa kamun kaine, tohtana da ladabi da girmama na gaba, hakanyasa yaji takara burgeshi, tamike takomadaki donta shirya tafiya office tana fitowa taisa office tagani abude ta tambayisecretarynta lafiya? Tace oga ne yace inbudemasa dat kina zuwa, haryamin presentingwayoyinki, anan ta laluba wayanta taji shiru,rTaleka taga wani iskanci yake mata a office,taganshi zaune akan seat yahada dayakan daya, tadauki files dinta tafita saigashitayi abunda zatayi awaje aikuwa yabita dukbata kulashiba, tamike tafice, tana tafiyaahanya tana buga sitiyeri, to cut the storyshort in one week aminu yadawo wa salmapest, ta tunzura ya kawota har wuya, jirakawai take tafashe, duk shariyanta saidayatunzurata ta, ko ina take yana nan, dukmutane datake access dasu yasamu, , gashitana ganin kwarjinibsa saita dago zata mishiRM tagagara taji gwiwanta yayi sanyi, datafara complain wa momynta sai ta tsaremata, momy na hankalce da duk abinda kefaruwa, itakam adduanta salma tasamutasauko ko itama zatayi aure kowa yahuta,tagaji da ganinta haka, kuma tasan damahaifinta nagari daya san yadda zaayi, tunitatafi gydan mijinta,Salma kuwa ta je shopping tagama dibanabunda zata diba, taje biya matan tace waniyabiya mata,tasan sarai shine saita share,harta fito zata tafi taga wani businesspartner dinta, suna gaysawa saikawai ganinaminu tayi agabanta yahada rai sama dakasa kaman zai kasheta, waye wannan?Bata amsa ba, sai partner dintan yayi cukuia tsaye yana kallo, can sai yace am sorry ,am just a partner, aminu yace does dat giveu d guarantee to talk to a married woman?Yabada hkr yawuce, salma kayan hannuntatazubar dakarfi yadda tayi shikanshi aminunya tsorata nan tafara " i dnt knw who you r,but can u plx get out of my life? I hate uuuu,i hatee u cnt u get it?; kayi stalking dina inasharewa kaki ganewa, karabu dani kokumakayi regreting dabaka tabayiba, yayimurmushi donshi baiji haushi ko kunya ba,dadi yaji atleast yaga tamishi magana, kumadama babban burinsa kenan tana gamawataje cikin mota, yadda ta fizgi motan saidayaja hankalin mutanen gun, tana tafiya hawayena zuba mata a ido, ummi ce takirata tanadauka tace gani agyda banganki ba, tacegani zuwa , yadda ta amsa ummi tasanakwai matsala anma tasan tambayanta bashawara bane don bazata gayamatabagwara tabari tazo saisuyi maganan, tana isagyda ummi tazo ta rungumeta, salmatadaure tace yaushe kika iso? Ummi tacetwo hours ago, meya sameki? Bata amsamataba tajata suka nufi cikin gydan, tazaunatasakai akan dinning wanda aka jero musukayattatun girki tana kuka, ummi cikinkwanciyan hankali tace Aminu ne? Salmabatace komi ba, nan ummi tacigaba. Kece atfault kingwada masa tsana kirikiri dax y heremained in ur head, neva hate someonebcox its d same as loving him, zakiyitatunanin shi, nd yagane hakanne yasa yayisticking, ki gwada masa being around doesntbuffles u, salma na sauraronta harta gama,wacce irin macece ummi? Basai tafada matadamuwanta ba nan da nan ummi takeganewa, rayuwanta na tafiya smoothlysaiyanzu ameenu yazo ciki yaruguza, , bataiyacin abinci ba, kwanyanta sai caji yake,bata gama idda tunani ba saigashi yashigodasauri ta tareshi fuska a daure. Idan kai bamaye bane kabar mana gydanmu, mararzuciya, yadda take maganan yatabbatarranta a bace yake saiyaji shima ranshiyabaci baya kaunar ranta yabaci, ya girgizakai tareda cewa toh salma, zanfitarayuwanki da gydanku, yajuya yafice, ummitagane tsantsan meke damunsu, ga alamundukka sun damu da juna anma dey didntrealise it, tayi murmushi ta yi sipping cokedinta tare dacewa"this two will mek aperfect couples", harya fita yadawo yace salmatinajiranki a duk lokacin dakika rage tsanataa zuciyanki, bazan daina sonki ba, i love usalma, wani harara ta jefa mishi bashiriyafice, tunda yafita, haushi da tausayinkanshi yake, gashi yayi alkawarin bazai karatakura mata ba as she wished, anma badamuwa zaicigaba da addua Allahyatabbatar masa da alheri , tunda yafitakuwa salma taja ummi suka wuce daki nanfa suka fara dawainiyan yiwa ummi murnandawowa dakuma kammala makaranta,alokacin mahaifinta yabude mata asibiti,wacce take xuwa gakuma maaikata anzuba,sunan asibitin ummiyu hospital tabbasasibitin yayi farin jini, kowa na son zuwagun, don ummi akwai kirki da tausayin bayinAllah, ga kyauta da taimako, duk abunhannunta bai sole mata ido ba,BAYAN WATA BIYUacikin wata biyu, har aminu yakoma u.sdaganan suka tattaro suka dawo nja gabadaya, tunda yataka kafansa yabar gydanharyau bai koma gydansu salma ba, kumabaikirata ba balle text, saidai tana makale azuciyansa, yazuba mata idone yagani,nufinsa akan insun daidaita toh kawai saiyasanarwa iyayensa, alokacin salma tamantashagaf dashi saidai lokaci lokaci takan tunadashi, taga rashin kyautawanta, duk wandatakkra shikadai ya tsaya mata rai , ana hakawatarana ummi tafito tsaf sunshirya zataraka ummi asibiti, suna zaune wani yakawowata patient saurayi kyakyawa, da alamumahaifiyarsa ce ba lfy, bashiri salma sukashive emergency da ita, yana tsaye a wajeyagagara motsi yagagara tsinana komi,gariganshi yaci squeezing, daga gani kayan yatsufa anma tsaf tsaf dashi, salma nazaunetakare masa kallo, tunda take bata taba jinnamiji yabata shaawan kallo ko taji tanasonshiba sai yau, love at first sight, anahaka saiga nurse tafito, tace masa jini akebukata, dasauri yace yaje adiba nasa, cikinrashin saa jininsu baizo dayaba, nurse dintabashi shawaran yasiya, yakalleta ido cikeda hawaye sannan yace nurse, wlh tlh bandakudin, kutaimaka, da a babban asibiti mukesu sukace mukawo ta nan saboda dr.ummiduk kudina na tattara, nurse kitaimaka, nursedin takawar da ido cikin rashin tausayi tacea a saidai kayi hkr, kanemo jini ba yaddazaayi nasiyarma da jini kyauta,shiru yayi,salma kuwa sarkin tausayi harda kwallanta,tamike cikin tsawa tacewa nurse din hakayakamata kina treating mutane?, nurse dinta tsorata sosai saboda tasan kusancinsalma da ummi zata iya rasa aikinta, salmatace muje ki gwada nawa ko zaiyi. For thefirst tym yajuyo yakalleta, wani yarrr tajiajikinta, yamata godiya sosai donhar idonsayaciko da kwalla, sukaje akayi saa yazodaidai, zata fara complain salma tace ko zanmutune kidiba, baruwana dawani karmafadiko narasa jini, aka diba aka jesawa. Alokacinbayan ansa ummi tafito tanemi salma tarasaanan nurse din take mata bayani, ummi taharzuka sosai dasauri ta isa dakin da akakwantar da salma, taganshi agefentatace wakai akabawa jinin? Ya kalliummi cikin nutsuwa yace wa ummata ne,taji haushi sosai yazaayi kawai tafara badajini batare datasan matsayin nata jikin ba, itstoo risky, tace zaka iya zuwa ganinmamanka, tashi yayi yaje suka masa bill,yazauna akan kujeran yayi tunanin duniyaaina zaisamu kudin yarasa, aikuwa salma nafarkawa ummi tafara fada tace mekikesonacewa momy? Inwani abu yasameki?Wannan bayi bane banason haka, salma tayimurmushi sannan tace ummi, ina yake?,ummi tayi kasaf sannan tace waye? Salmatace wanda kikagani atare dani, ummi taceawh yaje gun mamanshi, bashiri salmatamike kawai tafara tafiya duk da jirindatakeji ummi na rikota anma tana fizgewa,tana isa taganshi akofan dakin, zama tayiagefensa baisaniba yayi nisa cikin tunani,tace meya faru kuna? Da sauri yajuyomikeewa yayi yafara godiya duk yanayi tanakare mishi kallo, sonshi takeyi itakam , zatamutu idan bai amince mata ba wayyo ita,yace babu , ganin list din hannunsa tayitakarba, taga bill din tace shikenan bill din?kaman zaiyi magana sai yadaga kai kawai,tafahimce shima bamaison magana bane,talaluba taga ba jakanta, saita tuna yanadakin dasuka kwantar da ita, tuni taceyabiyota tacire dubu hamsin tabashihannunshi narawa yakarba, yace kiyi hkranma dubu ashirin da biyune, don Allah yayiyawa. Bata kulashiba , tafice dakin da akakwantar da mamansan tanufa taga tanabacci, saita zauna tana kallonta, tunda takekallonta saitaji tana sonta, bata taba sonmutane kaman irinsuba, itakam meyasa takejin haka?, haka tazauna agefrn matan nandakyar salma tajata sukatafi gyda, nan tajetanayiwa momynta labari abun mamakitunda tafara hankalin momy yatashi tacekarta kara wannan garajen, aiwannantsautsayi inya fada fa? Yaxasuyi? Washegarida sassafe tafito tasiyo kayan tea dasaurandu tazo dakin taganshi akwanceagefen gadon tatasheshi tare dacemasa yajeyayi wanka, yamike yafice anan tagaydataummakam kallonta take tayi, ta amsa taredagodiya tana raiham yagayamin yadda kukayi,dayadda kika taimakesa, ta girgiza kaitareda cewa bakomi yanzu dai kici abincinan tayita bata, haka ummi tashigo roundkawai taga salma, abun sai yafara batatsoro, suna zaune a office tace nikammeyene wai? Salma tace sonshi nake, ummitayi dariya tace u r not serious, u knw quiteright he isnt ur type, salma tayi murmushisannan tace but he deserves me, kina ganinsaurayi ga kyau, kuma kina gani kinsanakwai ilmi Allah nedai bai bada dukiya ba,ummi dai shiru tayi sannan tace ni i forgotto tell u, umar na gaysheki, salma tajuyowaye kuma umar? Owwwhhh i gotcha newcatch dinmu ko? Hehe so gist me how is he,nan ummi tazauna tafara bayani hes socute, caring handsome ke i love him, i wantto marry him, salma tayi murmushi sannantace ada in anfadamin haka i used to saysomeone is craxy but yanzu i can feel it, lovecan mek u go mad nd stupid, hakadaisukacigaba da tadi,Haka salma tacigaba da kulawa dasu haraka sallameta tadaukesu a motanta sukayihanyan gydansu yadda taga gydan ba yaboba fallasa, anan suka zauna suka kimtsa .Umman raiham nabata lbr, mijina yarasu tunraiham na karami, kuma dama danginabasuso aurena dashiba, hakadai na aureshiyazo yarasu wahala tamin yawa, hanyan cidakuma ciyar da raiham, anma yau da gobesai Allah kinga bara yagama jamia anmaharyanzu ba aiki, salma tace meya karanta?Ummantace saidai inyazo waya sammishi?Bayan yayi wanka yazo nan takara ganinkyanshi tace wani course kayine,? Yacebusiness admin, tace would u mindnadaukeka aiki? Ya kalleta sannan ya girgizakai no thnx, salma shiru tayi, shifa yake dabukata anma wani irin mutum ne? Yamacisaanta dosai dahartake lallaminshi, lalleduniya juyi juyi duk abinda kakeyiwa wanikaima zaa maka, cikin kwarin gwiwa tacemeyasa? Yajuyo yace babu, candai tagaji tatatafi, haka tacigaba da xuwa duk indaraiham yake tana stalking dinshi kumaharyanzu yaki karban aikin, saida ummansatasa baki ya yadda anma haka kawai bayasake mata fiska, watarana tashigo gydanrike da kaya niki nikiz ummansa sai godiyatake yamike tareda cewa inada maganadake, tabi bayanshi suna fita yace luk salma,i appreciate each nd evrtn u did to me, butcant u get it? M not interested plx leave mealone, kibarmin mahaifiyata kifitaarayuwanmu, , tayi jugum haka yawuceyatafi tunda take namiji baitaba humiliatingdinta irin nayauba, ashe haka aminu yajidata masa,? Ba aminu bama wainda takewulakantawa? Shiru tayi tana isa tafarakuka, itakam batasan yazatayiba, tana sonsasosai harcikin ranta, duk abinda yamata batazuciya dashi, txt tamishi tabashi hkr taredacewa duk da tasan bazata iyaba zatakokarta taga tafita rayuwansu, ummi kamhaushinta takeji tsyaya zaayi da kudinki dakyaunki da ajinki kifara bin wani low classnamiji yana wulakantaki? Salma tace bakigaabunda naganibaCan raiham kuwa ummansa ce tasashiagaba tana masa fada, yace umma dolenacireta arayuwanmu, umma ina sonta, inasonta fiye da yadda nakeson kaina, ummakinsan tafi karfina ba matar aurena bane,idan tacigaba dazuwa abin zaixo yafi karfina,hakan danayi shine daidai, bazan tabagwada mata inasomtaba, umma tafi karfinahakadai salma taci gaba da dannewa,anma inaa tagagara saboda son raiham dakecinta a zuciya gashi uwa uba, ko abincizataci saita tuna dashi, wani lokacin inzatakira ummi ko wani saitace raiham, ummikam soyayya take fafa da umar dinta, aranda tacika sati dayane taga baxata iyadaurewa ba, gwara taje tagansu, ta daukimota tabi ta store tayi musu siyayya sannantaje gydan, tana isa taganshi agefenummanshi tanashafa mishi gashin kai, hakasalma tadaure taje dasauri yamike cike damamaki zaiyi magana tace kayi hkr, gunumma nazo inga yajikinta, baice komiba, donAllah kadai yasan farincikin dayakeyi aransayau yaganta, duk da shi yahanata zuwaanma koyaushe addduanshi shine Allah yasatazo, yanaso yaganta ko zaiji sanyi dagaradadin dayake damunsa, tazauna takaragayda umma sannan sukadan fara tadi, yanasatan kallonta tagefe, tamishi kyau ainun,kominta me kyaune, ita dinma satankallonshi take, nan umma take tambayantayagyda dakowa cikin sakin fuska ta amsa,sukayita tadi, ummi ce take kiranta bashiritamike don ta tafi, tana fita ta aiko yara dakayan data turo, haka akashigo dasu kayanabincine da kuma masarufi na yau da kullum,tana isa gyda suka hadu da ummi tarinkafada, akanme zata shanyata? Tace comoonnnaje ganin habibina ne, ummi taja tsaki sostupid, aina mace ta taba xuwa hira gunnamiji? Salma watz wrong wit u? Ina aji daclass dinki? U r running after a low classguy, salma dai batace komi ba, saicewa tayifor the last time, if forever in ur life u wish tobe wit me, karki kara zagin raiham, u mustlove wat i love, i dnt giv a damn, ummihaushi taji har wuya, tazira mukullin motatafice,Raiham nazaune wani yaro yayi sallamasannan yace ana neman raiham, yafitoxuciyarshi fes, tana zaune a mota sanye daglasses tarufe fuska, tun dayake tahowatakare masa kallo, lallai dole salma ta rikice,namiji a zube , mehn he's so cute, dogonewankan tarwada, gashin kansa ya kwanta lufluf, ga gefen fuskansa da saje wanda yarufodaidai karamin bakinsa, idonsa dara dara gadogon hanci, uwa uba ga six packs, yandayake tafiya kadai dole yaja hankalin mace,yana isota yabuga kofan motan taja tabudetareda cewa zagayo kashigo, bai amsatabakuma bai motsa ba , alamun baida niyyanyin abunda tacetace magana nake!, ya lumshe idosannan yace zaki iya maganarki anan, afterolguna kikazo, be by my rules, ta girgiza kaitareda cewa barito ni infito inyaso sai muyimaganan, tana fita ta tsaya cak da kyau,daga sama yakalleta har kasa, tahadu kominata is gud, farace doguwa, sirririya me kirankalangu, muryarta daidai ke fita, dagaganinta kaga wacce takeda sonjiki dashagwaba, tace nazo ne inma magana akansalma, plx kafita….. Hannu yasa matasannan yace sorry to ask before kicigabawacece salma? Do i knw ha?, ummi taharzuka jitayi kaman tamishi diban albarkasaidai tana jin shakkansa, yana matakwarjini, tace bakasantaba? Den nabakaassighnment kaje kabincikamun wacecesalma??? Yayi dariya sannan yace shikenan?Ta daga kai, saiyace toh lemme mek it clear,u have no right over me to give me orders ,nd whoeva u r or wateva u r to salma i dntkia, u can plx help me tell her she shouldstop stalking me,Tayi shiru, ranta yabaci jitayi kaman tadaukihannu tawanka masa mari, tajuya dakarfitafuzga motan bata nufi ko inaba saigydansu salma alokacin salma nakan gadosai murmushi take taji dadi yautagamasoyinta, yadda ummi tashigo ne yatsorata ta, tace lfy? Ummi tafara fada indatake shiga batanan take fitaba, arayuwantata tsani wulakanci, yazaayi ne ma raiham yawulakantata, saidata gama ummi tayimurmushi sannan tace lez be frank witheach oda ummi yakika ganshi, hes soo cul uknw, i love it if yana magana, yafi kowa iyakiran sunana, kinsan me? Ill propose to himif shi bazai proposing dinaba, ummi jitayibata taba tsanan salma irin nayauba for Godsake salma meke damunki namiji ne zaiciubanki ya kwana lfy, salma tace har uwatayaci ill lay down for him, i love him bunch,tashi tayi tafara tsalle akan gado tana cewai love him bunch, ummi tafita ranta abacetakira umar tana masa bayani, nan yafaramata fadan akan meyasa zataje tayi maganada raiham? Wannan bayibane, itama nansukayi rikici kowa yakashe wayansa, ummanazaune ta nutsar da raiham tana gwadamishi kokarin da salma ke musu, tace kodonni ka saurarawa yarinyan kuma tundakanasonta aishikenan, washegari ya isagydansu salma ya aika akirata acemataraiham, dafarko taki yarda saboda tasanbazaixo ba , anma dataji dagaskene bashirita sauko kasa, suka gaysa nan yabatahakuri sannan yafara #salma tun randanafara ganinki duk da ummana cikina wanihali bai hana inlura dakeba, naji kinkwantamin arai, kuma Allah yataimaken ciknsauki kin shiga rayuwata, inasonki salma dukabinda nakeyi inayi don na samu nabarkikinfi karfina daga ni sai mahaifiyata, bayanita banda kowa kinga kenan dole na rikekaina da mutuncina, nan salma dadi kamanya kashetatace bakomi Allah yasaka, naji dadi wlh,nan fa suka fara soyyaya, abun shaawa,ummi tuni tahakura tabarta, momy ma tasamusu ido tana murna salma tasamu masoyi,abun mamaki shine yadda salma takesoyayya kaman tacinye raiham dama wandabaya abu idan yatashiyi saiyayi nahauka,suka shaku sosai, nan salma tadagomaganan aure yagwada mata baishiryabasaiya samu aiki, dole tasashi yakarbi aikingunta tabashi managern gun, nan da nantamawa momy magana akace ya turo,yajidadi sosai, yazo yazauna yace umma susalma fa sunce natura, umman tayimurmushi sannan tace tohfa yanzu sai asabappanka yaje kenan, aina ne gydansundama? Yana murmushi cikin kwanciyanhankali yace yar gydan muhd fawu ce,marigayi,nan da nan ta turnuke fuskanta,tareda cewa yadai banganeba, yar cikinsa?,yace ae umma akwai matsalane? Ta turnukefuska tareda cewa karabu dawannanyarinyan nagayama, kabarta ba magananaure na haramta, kasaf yayi da baki yanakallonta, haba umma mekuma tamiki? Tatsuke cikin zafin rai tace nace maka kabariko? In nina tsugunna nahaifeka kabarmaganan auren yarinyanan, tashin hankalibaa mata rana, tunda yake baitaba ganinmahaifiyarsa cikin wannan halin ba, tsoroneda firgita karara a fuskanta, rananbaiyibacciba yadda yaga dare haka yagarana, suna waya yacemata yana zuwa yanaisa yazaunar da ita kanshi a tsugune yacekiyi hkr salma ummana tace nabar magananaurenki, bashiri tamike tareda cewa karkakuskura kayiwa umma sharri, kaidai kaceminkafasa anma meya shigo da umma? Raihammeyasa zaka fasa aurena? Mena maka?Inada wani haline? Meye aibuta? Yajuyaidonsa jajur sannan yace wannan tambayanduk ki kwashesu kije kiyiwa umma natayi shiru hankalinta yatashi sosai,gashi bai dace taje tasamu ummanba,wannan rashin kunya ne, tace bakomi, dukyanda kayi ba matsala, tashige ciki da gudufadi tayi akan gado, ummi ne tashigo rike dakaya ahannunta tana murmushi salma gaashoben ankawo, saikuma taga salma akangado bashiri kawai ta isa kanta, sallma lfy?Tana kuka tayi shiru, ganin batada niyyanbata amsa yasa tatashi tashiga toilettadauro alwala sannan tayi sallah alokacinsalma ta tashi itama daniyan sallahn idarwarta tadaga hannu tana addua tana kuka,ummi kam abun yadaure mata kai, tohraiham yamutu ne?,kuma tahadu da momyballe tace momy nr, saitace raiham ne balfy? Salma ta girgiza kai ko mutuwan shi nebazan shiga tashin hankalin danake cikinsayanzu ba, saboda nasan ae narasashi harabada kuma kowama tarasa, anma yanzufa?Ummi tace banganeba, salma ta kawar dakai sannan tace cemin yayi ummansa tacekarya aureni , ummi taja tsaki toh can tamatsemusu, wazai ragu mu ko su?damadazu aminu gee yagama min magananki wlhharyanzu yana sonki yana kuma son yaaureki, salma jitayi kaman takashe ummi donbakin ciki, ummi tamike tareda cewa gaashoben ankawo kixo muje gun tela, inbaidinka mun nawaba ba inda zanje, salma tagirgiza kai, kije kawai ba inda zanje,ummitamike tafice tabarta don Allah yagani tajihaushi kuma taji dadi, haushin shine yanzuhar raihma sunkai suce basuson salma?Dadin kuma shine oho dai Allah yaraba lakai,aranan salma bataci abinci ba, dama bagwanar magana ba, shiru tayi, rayuwantayakoma so miserable tarame sosai, momyabun yamata ciwo, anma ta nuna mata tayihkr mutum baya auren wanda bamatarshiba, aminu jin wannan labari yasayadauki mota ya binciko gydansu raiham,raiham duk na takure yanason salma ainunbaisan yazaiyi daransa ba, but ummansatanuna bataso dole yahakura tunda aduniyannan ko kashe kansa tace yayi zai kashe,tana hankalce dashi anma tasan dalilinta,bazai taba auren salma, koda kuwa zaimutu,alokacin akayi sallama raiham ya amsa yaroyace ana sallama dashi ya figi takalmi yafitaganin aminu kuma baisanshiba yadaga mishihankali, aminu yakalleshi sama da kasasannan yace banazo don mutunci bane karkamanta cewa salma nasonka bahakan banezaibaka daman yin abunda ranka yabakaohkay?; raiham yayi murumshi sannamaminu yaci gaba dacewa tafi karfinka soders no need dama ta aureka, but inaso injidalilinka, raiham yayi murmushi sannan yaceduk kayi arriving at the same question,kanaso kasani meyasa narabu da ita?, tohbansonta, bazan iya da itaba, zaka iya zuwakanemeta inzaka iyaaminu yakaleshi u can continue , i jexwana tell u stay away from salma, raiham yakalleshi sannan yace "dat was wat i did socan u plx leave my compound?, batare da yakulashiba yawuce, raiham azaure yatsayayarike bango sosai, bazai iya rabuwa dasalma ba, sonta na neman masa illa,, aminukuwa da Allah zaisa raiham yamutu dayafikowa jin dadi, gydansu salma yanufa,tanazaune akan dinnig tarike cup a hannunta itabashan juice dintakeyi ita hankalinta bayawurin, saida yakai kusan minti goma yasahannunsa yarike cup din anma bata juyo ba,yabugata kadan tuni ta farga tareda cewaaminu mekakeyi snan? Yayi shiru taredacewa it seems u needed a partner, ta gydakai tareda cewa i will be alright, yayi shirusannsn yace yanzu nadawo daga gun raihamnamishi magana, daga idonta tayi alamuntanado taji mezaice, sannan yaceyagwadamun yahakura donhaka ki hakura,tayi shiru sannan tace i will, its a matter oftime, damuwana shine inaso insan hujjarummansa, nacewa bazai aureniba, innasanishikenan, aminu yace zankokarta naganasamu raiham din muyi magana,Wasa wasa yanzu sati biyu bacanji dukyanda raiham yazo yayi convincingummansa taki yarda, tace indai yar gydanmuhdu fawu, ne bata yarda ba batalamuntaba, sannan ko bayan ranta inyayibata yafeba, wannan abu yadaga masahanksli hankali hskan yaje yadawo ko abincikwarrariya bayaci sosai yatakuru sosai, komia sanyaye saudayawa zai rufe dakinsa yacikuka yafito, toh hakama salma gwaramasalman tasamu ameenu yana dan lallabintayana debe mata kewa, yakan tursasata taciabinci yafita da ita hakan na hanata samunslSpace din damuwa , watarana dasafeummansa taji shiru baifito sallah ba, talekataji shiru hankalinta yatashi dataga shisheme akasa, dasauri takira makwabtaakasamu aka kaishi asibiti, kasancewarasibitin da ummi ke aiki ne akusa,makwabcin nasu saiya kaishi gun, ummi tajeemergency suka samu aka cetoransa,alokacin sunfito kenan, taci karo dasalma da ameenu. Tuni ummi tace salmaraiham nefa, salma nanda nan hankalintayatashi bakaramin haushi ameenu yajibayace ke damukazo tadubaki yanzu kin rikiceakan wani haba salmat! Kuka takeyi sosai,ayanda ummi tace typhoid ne da malaria kedamunsa, toh yayita amai har ruwan jikinsayakare hakan ne yasa ya sandare, sannankanshi tasamu problem. A lokacin fitansusukaci karo da umma. Salma idonta jajurtagaysheta tawuce ameenu ma haka, sunaciki suna zaune ummansa a gefensa saigaummi tashigo bayan tamata bayanin mekedamun danta. Tace mata sannan dankibayacin abinci, akwai alamun damuwaaransa, zai iya masa illa, umma takalletasannan tace likita kitaimaka, wlh shikadai namallaka na wahala a duniyan nan, shikadaina tsira dashi, ummi tace toh ai saikitabbata yacire damuwansa. Umman tasunkuyar dakai tafara kuka tana cewa"raiham ka yafeni, bansan haka zaifaruba,anma babu yadda zaayi ka auri kanwarkauwarku daya . Ubanku daya Ummi tayi jum!Can dai tace banganeba anty, soyayya yakeda kanwarsa?, umma ta daga kai tasharehawaye sannan tace anma baisaniba labarindogo ne, anma kanwarsa ce yake nema yaaura, ummi haushi taji watoma salma nacantana mutuwa akanshi shiyanada wacceyakeso daban? Ummi tace to mama meyasakika bari? Tace bansaniba saidaga baya,ummi tace Allah ya kyauta barinje, harta isabakin kofa sannan tajuya tace umma meyesunan kanwarsan,? Ba tantama ko tsorotunda atunaninta ummi likita ce kawaibatasansuba tace SALMA,ummi gabanta nafadi tawuce office shirutayi tana tunani ba abunda baizo rantaba?,ko dai wannnan matan tana neman hanyanraba salma da raiham ne, anma inbahaka batoh kenan ta taba auren muhd fawu, abunda rikitarwa, tana haka saiga salma tashigotana tambayanta ummi yajikin sa plz? Ummitace ke bawannan ne matsalan ba, can u plxsit down, salma ranta abace tace yazaayikice bawannanne matsalan ba for Godsake ur talking abt my hrt, ummi dai shareta tayidata gama matsifan tazauna, tambayanafarko ummi tace. Dad dinki yataba aurebefore yarasu? Salma taja tsaki kingabanson haka meya kawo wannan maganan,?Momy itakadaice matarsa, ummi tace anmadanake tambayan umman raiham tace yanasoyayya da kanwarsa uwa daya ubaya kumasunanta salma, shiyasa tahana auren, salmata girgiza kai tareda cewa tana nemanexcuse ne kawai, nan dai suka fara jajantamaganan, salma dai abun ya tsaya mataarai, tana isa gyda tace momy akwaimagana, momy nacin abinci tace inajinki tagimtsa sannan tace dady yataba aureawajene? Sannan yanada wani yara bayanni? Momy ta kare mata kallo sannan tacebabu, ko daya meya faru? Tamike taredacewa shiririta ne umman raiham ne waidalilinta nahanashi aurena shine uwarmudaya ubanmu daya, momy dasauri tace. Ainatake? Batare data damu ba, tace suna asibitiyanzu raiham din ba lafiya, ba shiri momytadau waya takira hussienanta mamar aminutareda cewa husiena akwai magana kiyisauri kizo gyda muhadu, tana isowa sukashige daki, nanfa momy tamata bayaninyadda sukayi da salma, hussiena tayi dariyatace mayb shiririta ne anma kinsan hafsatbazata taba kusantarki ba tunda deal dinkuhaka tace, momy tayi shiru tace kar salmatagane gaskiya inyi loosing dinta i cnt carryon, is beta muje asibitin muga ita mamanraiham din , hussiena tace mezamuje cewa?Hassana tace inba ita bace saimuce munjitace uwarsu daya ubansu daya shiyasamukazo muji hujjanta tadena fada tanemiwani hujja intana neman rabasune,dawannan shawaran suka nufi asibitinan ummi na office taga shigewarsuinda suka tambaya inda aka kwantar daraiham sukaje, budewan kofan yasa tadagaidonta dontagansu, ta mugun tsorata batataba tsammani zasu kara haduwa ba, momytazauna jikinta na bari hafsat!!! Tayi shirutareda cewa mufita don Allah karmutasheshi, sukayi shiru suka fito verandernasibitin suka zauna, hussiena ranta abacetafara cewa bamunyi dake zaki nisancemuba?, tace don kuyi deal dani shine zaisakarnasake nayi rayuwata?am also a freecitizen, momy tace haba hafsat kinsan illanabunda kika aikata, yanzu ga yarannansunhadu infact ta ina uwarsu da ubansusukazo daya? Hafsat idonta jajur tacehassana kar kudinki yaruda miki ido, kiminbutulcin taimakon dana miki, kinfi kowasanin salma da raiham yayan waye acikinmu,sannan wanda akayi dominsan naga yabardoron kasa, y not kiyi accepting?, momyranta yabaci sosai donhaka cikin fushi tace,idan danki yawarke inaso ki tattara kibargarinnan, karna kara ganinki, hafsat tayidariya tace ada kenan hassana! Yanzukamsaidai muyi fito na fito, kinsan kuma kexakiyi loosing, so yanzu bazan gudubainanan, inkuma yara suka nace aure, sainafadamusu!, momy ta harzuka zata makurohafsat tuni hussiena tajata suka fice, rantayabaci sosai, salma nazaune akan kujeratana tunanin halinda masoyinta ke ciki saigamomy tashigo cikin rudewa da bacin rai tatashi zataje gunta ta dakatar da ita,salamatu ! Idan nina haifeki! Idan na isadake! Kicire raiham aranki! Kifita harkarsa !Nagayamiki, salma shiru tayi don tunda takebata taba jin momy takirata da salamatu ba,hakanne yasa hankalinta yakara tashi kukatafarayi, dasauri takira wayan ummi tajeasibiti tasameta yadda take kuka ya tsorataummi tace, ummi nazauna agyda anmakirikiri annace sainayi aure, yanzu nafito damiji danfinsa sunhana nima danginasunhana, ummi tayi shiru can tace inagasalma ki hakura, anma akwsi boyeyyenalamari tsakanin iyayenku don dazumomynki da maman ameenu sukazo nansuka hadu da umman raiham, sundade sunamagana kuma dasuka gama maganan kowaranshi abace, salma shiru tayi, can taceummi kitaimaka min plx kinsan dalili? Tayishiru can tace naji dai sunacewa kedaraiham uwarku daya ubanku daya shikeman,anma a tsakanin momy da ummansa bansanwaye daya mamanki ba, salma kantanetafaraji yana juyawa, bata taba sanin tashinhankali irin wannan na existing ba, tamiketsum daniyyan taje dakim da raiham yakedomin taji bayani tanaso tasan dalili meyasabasason aurensu, cak ta tsaya dataji yafaramaganaAcikin dakin kuwa raiham yafarka yazuba wamahaifiyarsa ido yaga tsananij tashin hankalia idonta, yace umma ina neman alfarma takalleshi tareda cewa in akan salma ne karkafara, yace a a, can saiyace umma kinhananiaurenta baki gayamun dalili ba, anma nagamomynta tazo dazu kuma kunyi maganaalamun kunsan juna kenan, umma ni ba yarobane don Allah kigayamun zan fahimta donAllah umma,Ta share hawayenta sannan tace ba aure atsakaninka da salma, gabansa ne tayimummunan fadi yace umma meyasa?, tacesaboda kanwarka ce,Hawayene yazubo masa a ido tareda cewaumma tayaya tazama kanwata, ba aurenmahaifinta kikayiba, da ubanta nima daubana, tace ae, anma nina haifeta! Saidaikwan hassana da muhammadu ne, . Shiruyayi abun yadaure masa kai, ummabanganeba,a share hawayen daya zubo mata taceraiham kabari kagama warkewa, wannan bamaganan asibiti bane, tsuke rai yayi sannanyace nikam na warke, abunda zakiyi shinekigayamun gaskiyan meke faruwa, ta gogehawayen fuskanta sannan tafara bada lbr"Raiham nida mahaifinka usman munyiauren soyayya, duk da nayi makarantanagama diploma na, mahaifinka ma haka,iyayenmu dakyar suka bari akayi auren nan,muna zaune a azare lfy lao cikin rufin asiri,toh sai Allah yabani haihuwarka ahaka nahaihu nasa maka suna Raiham anmainamaka lakani da sultan muna renonka dukda matsala damuke samu na yauda gobe tafannin abinci da sauransu, mahaifinka ya yiniyyan neman mana sauki duk inda yaji ananeman aiko zaije. Ganin haka yasa natausaya mishi sosai,Atake naji makwabciyatananeman masu wanki wanda zaana kawomana wanki muyi, na tambayi usman yakiyadda acewarsa kenanfa zanna xuwa gidanmasu kudinnan ina aiki kayan wulakancihakan bazau yiwuba, toh sai wani abokinsaya gayyace shi suje lagos akwai aikin kanruwa dazasuyi, ahaka usman yatare ni, yalallabeni acewarsa zaije yadawo zainemomana arziki dakyar na amince bayanyafahimtar dani cewa babu aiki akusa indazai samu,toh anan narokeshi ko zanyi aikin?Saboda ina debe kewa, sannan gadawainiyarka, ya yadda min, alokacin muhdufawu na zama a azare, dan gombe ne, anmaharyau bawanda yasan dalilin daya tafiazare don yazauna, yanada kudi sosai, idanbance mishi nafarko ba toh tabbas shinenabiyu acikin tsawon masu arzikin azare,anan nasamu wanki, ina wankin matargydan wato hassana, mata ce mai kirki sosaida kyautatawa, kuma Allah yataimaka jininmu yahadu sosai da ita, dalilin haka yasamuka shaku, harta daukemin nauyin, wankindanakeyi, tafarasa ka a nursery school,sannan taciyar dani dakai, duk wasudawainiyarmu tadauka, har lokacin bansamuaika daga mahaifinka ba, akalla kusanshekara hudu, kowa yanuwa anfara surutaiwasu nacewa na je akunce auren usmanbazai dawoba, wasu nacewa yagudu yabarni,alokacin babu irin tunanin dabanyiba, anmakullum inakan sallayata kullum ina addua,hakanne yasa nakejin saukin radadin rashinmahaifinka, a tsawon wannan lokaci akallahassana da muhmdu sunyi shekara 14 basuhaihuba, tadamu sosai, donkuwa kaikankasonka take kaman yaya, kadawo danta komitace inaa sultan? Tasiya abu tace wannanna sultan, nan da nan maaikata suka faramaka hassada, nikuwa ganin haka naragezuwa dakai gidan ashe ta hankaltu, hakanyasa takira dukkan maaikatan tamusuwarning karkowa yakara treating dinka waniirihankalina duk dahaka bai kwanta ba, saiina kaffa kaffa dakai, ahaka muhmdu dahassana sunje asibiti a u.s nan aka sanardasu itace bazata haihu ba, anma shi zai iyahaihuwa, hakan yasa hankalinta yatashitanemi shawaran likitan, acewarta karsurkuwarta taji ko dangin miji zasusashi yakara aureSannan itama tanaso tahaifi nata, tayi kukawa likitan sosai nan likitan tabata shawarantanemi surrogate mother donta samu Da,hakan kuwa yadan kwantar mata da hankali,sundawo tanemi shawaranshi akai,yanunakin amincewarsa acewarsa wannan alada nena turawa, anma tayi mishi kuka yajitausayinta duk ta rusa masa tunani, nan yaamince mata tareda cewa wazata sakayamata???Ina daki agyda saiga hassana, tazo da lodinkayan dadi takawo maka da kayan sawadasauransu, azatona tazone kawai donhassana takanzo tagayshemu, shine takecemin tazone tarokeni alfarma, "hafsat naduba duk duniyannan ayanzu bawacce naamince da ita kamarki, wani taimako nakesokimin hafsat. Tana fada tana kuka, tuni narude nace mata "hajiya wani irin taimakokike bukata haka dakike kuka akai? Akwaiabinda zakinema aguna kirasa ne? Tanakuka tace wannan hafsat babban taimakone, nan tacemun "likita tacemun bazan iyahaihuwaba hafsat, hafsat ina tsoron danginmijina karsu sani agaba susashi aure,kitaimaka hafsat, duk a tunanina lokacinzatace inbata kaine anma sainaji tace zakihaifamun ne, nayi murmushi nace indaiwannan ne kinsamu, inhar maigida nayadawo idan nasamu nakara haihuwazanbaki na miki alkawari, tarike hannunatareda cewa a a hafsat bahakaba, zaacirekwan mijina sai asamiki, kekuma saiki rikekwan harki haifamun, " tunda nake bantabashiga tashin hankali irin wannan ba,gashinan dai kaman abu mai sauki anmashiyafi komi wahala tana rokona ne daabunda banda tabbas nikaina zanyi rayuwanan na girgiza kai tareda cemata kiyi hkrhajiya anma abunda kike rokona nayi tamkarsaida rayuwata ne, inada aurefa, ta mursukafuskanta sannan tace bayanan fa, yanzuharki haifamun insha Allah bayanan, sannankuma kinga dama dangin mijinki sunsakiagaba keda danki saimu tattara muyi nisadasu, kitaimakamun hafsat, kuka nakeyi nabata hkr, ahaka tatashi tatafi, tundagalokacin rayuwata tafara barazana hafsatnakan rokona, kuma tanamin barazanan idanbanyadda ba rayuwata zata shiga hatsari,raiham kaine farincikina kaine burina, gashiduk rayuwanka na hatsari ga dangin usmansuma sunzo sunsani agaba narasa yazanyi,tashin hankali ga usman yaki dawowa, gashihassana saijara ramewa takeyi rayuwantasaikara dunkukewa yakeyi hakan yasa natausaya mata sosai wata rana nadaukeka nanufi gydanta muna shiga nace mata naaminceyiba murna kaman mushige cikin juna,duk tunanina kaine, anan tanema mana visanida mijinta da ita dakai, mukaje cairo, ananmuka samu asibiti mukaje, anan likitantazaunar damu dontamana bayanin yaddaabun yake tagwadamin shi surrogacy gudabiyune akwai gestational dakuma traditional,toh shi gestational din zaa dauki embryo dinita hassana asamin tru a process(IVF)invetro fertilization, inyaso if ansa so it meansni am not related to yaron dazaa haifa.Traditional kuma da embryo na zaasaka ayiusing kwan muhmdu kaga kenan i amrelated to the child. Likitan tabada optionakan wanne zaamin, ni batare da najira konayi tunaniba nace ayi gestational din,inyaso idan nahaifa musu nasan ba yatabace, hankalina bazai kwanta akansu ba,haka kuwa akayi aka dauki kwan muhmduaka sa a embryo din hassana aka budemahaifata akasamun, muka koma gyda,tumdaga lokacin nafara rainon ciki, nagagata sosai agun hassana da muhmdu duk dasuna yawanyin fada acewarta yana fifita niakanta don yaga inadauke da cikinsu,sunshayin fada bana shiga damuwatamukoma gyda kar usman yadawobaisameniba, zunubin zaimin yawa, mukadawo gyda azare, inda suka nace sainazauna dasu, ahaka muka zauna harna haifisalma, randa nahaifeta sunyi murna sosai,hassana tayi godiya sosai, ahaka yaruwartahussiena da u s sukazo suna, aka radawayarinya suna salamatutundaga lokacin naja gefe dasu, sukacanja mana gyda, suka dauki nauyinkaratunka hassana tadauki kudi miliyan 100tasamun a account sannan takirani wataranatacemun idan ina kaunar Allaah nabarmaganan sirri, itada mijinta zasu tashisukoma abj anma don Allah karkowa yasanimijinta dan siyasa ne hakan zai iya batamasa reputation dinshi, nayi maamaki sosaiaganina hassana tasiyeni ne saidaibawannan bane matsalan, har lokacin usmanbaibada ko aika ba, gashi lokacin kanaprimary 2, bayan tafiyansu banfadawa kowaabunda yafaruba, sannan kudin data samun ,a hankali nake amfani dashi shine nattaranadawo garin bauchi nasiya mana gida ,anma a lokacin banyi tunanin nafara aiki baduk hankalina nakan kayi karatu, sannan kome kace kana so nake siyama bana tunanibiyu, kashiga js1 aka kawo mana labarinhatsari da akayi harda mahaifinka, nayi kukasosai, don aganina namishi laifukadayakamata ace ya gafarceni akai, tundagalokacin nafara ganin laifin abubuwan danaaikata, gani nake zunubaina bazasu barninakwanta a kabariba, tashin hankalin dayasaharyau kake ganin banda lfy, sannan rashinsamun sanaa bakaramin illa ta na yayiba,don daga baya anzo anyi disclaiming kudin abanki, banda right nacirewa gydan damukeciki nasiyar nanema mana karami sabodainsamu inbiya kudin makarantanka kagama,burina ace kagama kasamu aiki, gashi harlokacin dana kwanta ciwio ka kawoni asibiti,shiyasa naji son salma daban yake, anmatunranda kagayamin yar gydan waye nagwammaci rashin xuwanmu nan garin,raiham don Allah kataimakeni kajanyemaganan aurenku, hawayene fur a idonsa,yace umma ai akwai aure, kinga ba yarkibane, tayi shiru sannan tace a a raihammaganin kar ayi kar afara, banma sanmatsayina a addini ba, kabarni naji dawannan guiltyness karka karamin wani,murda hannun kofan tayi hawaye fal a idontahafsat tarazana da ganinta cikin firgita tacesalma? meya kawoki nan? Tana kuka tacenaji duk abinda kikace, tanemi gu tazaunatarungumi hafsat sosai tareda cewa kiyiminafuwa ina miki kallon mai laifi akan rashinyarda da aurenmu, cankuma saitamike taficedasauri ta fizgi motarta tanufi gyda momynakan kujera duk hankalinta yatashi salmatashigo fuska a turnuke, momy tamike lafiyameya faru? Cikin bacin rai tace inafa lfy,inada uwaye biyu, bansan matsayina ba,bansan wacece uwata ta asali ba, shiruhassana tayi tadade tana gudun tashinhankali irin wannan, wannan ranan tadadetana gudunsa, salma tazauna tareda cewa nidukkan wannan tashin hankalin meyasa bakitaba gayamun ba? Haba momy? kuka takeyisosai bashiri tamike tafice tabarta agunA asibiti kuwa ummi tasamu ta sallamiraiham hankakinshi duk yatashi shi babbandamuwansa yanzu yasan matsayinsa, kenansalma tadawo kanwarsa? Ah toh anceummansa tahaifa ne kawai, anma ba uwartabane, toh ta shayar da ita kuwa? Kansa cajitake sosai babu irin tunanin dabaiyiba, tashiyayi yafice sai gaban umma, yace ummainkina kaunar Allah kinemo malami yawarware wannan almaran, tayi shiru taredacewa banki zancenka ba anma inaso kasaaranka cewa bazaka taba auren salma baWasa wasa sati biyu kenan, salma gabadaya tashare hassana, bata shiga hidimarkowa hatta ameenu gee ma yanzu shareshitakeyi, kowa tacire a rayuwanta har unmi,idan tarufe kofa bata budewa sai tsakardare, tagagara gane me daya zata yardadashi waye uwarta na asali?, she has to suehassana to court! Mikewa tayi tadaukowayanta takira lawyernta tareda cewa i wantto file a case, against my so-called mother.Aminu gee yafito daniyan fita yaga lawyertashigo, tambayarta yayi metazo yi tagwada masa akan salma ce takirata, nan danan ran aminu yabaci Wat nonsense!!!! Howcan she be so stupid? Lawyern ta ce noodnt blame her, tunaninta kenan ill handle it,kaje kawaiyafice rai abace, itakuwa tashiga sukashiga daki salma tarufe kofan nan tazayyana mata komi, lawyern ta kalleta tacesalka basai kin kaita court ba, according tothe laws hafsat ce legal mother dinki, tundaita tayi nakudarki, but mayb a addini akwaiyadda akayi bayani so if tanine i thinkkunemo malami yacwarware muku,Raiham,hafsat, hassana,hussiena,aminu saimalam ali, dakuma lawyern su siddiqamuktar suna zaune, kowa nasonjin. Mekefaruwa, nan malam yabude taro da adduasannan yafara "muntaru ne dan fahimtanjuna kuma muntaru ne don asasanta wannanmatsala da ku iyayen kuka shuka shekarudasuka wuce kuka birne don karkowa yasani,anma kunmanta Allah na kallonku , kungaabinda kuka birne yatono, tunda gashi yayasunhadu, maganan gaskiya anan shinesurrogacy dayawan malamai sunce haramunne!, domin kuwa a musulunce haramun neadauki kwan namiji asa ajikin macen dabamatarsa ba, idan kuma har Allah ya kaddaraanyi hakan cikin rashin sani to idan aka saajikin mace budurwa toh wannan danyaxama taharam(ana fuskanatarta da zina) ,kuma bashida gado inkuma matar aurece todan yazama na mijinta, koda kuwa ba kwanmijinta bane ajikinta,kuma hakanne hukuncidaidai da idan andauki kwan wani namijidomin asawa mace tahaihu saboda mijintabaya iya fitarwa, sannan wanda sukabadakwai don amusu hakan basune iyayenyaroba koda kuwa sunyi yarjejeniya akaine,sannan dalilin dayasa aka hana hakan amusulunci shine yakan tado da matsalolikaman wacce batayi aureba idan tayi hakanzata haihu, kunga kenan tarasa yancinta namace , sannan wacce tadau cikin zata zaunaa matsayin uwace, a addini wacce tazohaihuwa tarasu toh tayi shahada kungakenan yaxama advantage akan waccetabada aron mahaifa donhaka ne shariatakafa hujja cewa tunda zaabada aron kwaida mahaifa gawacce ba aureva tsakanitamkar an ketta hiddan ubangiji, acikinyadda Allah yafada acikin alqurani cikinAl'mumin 23:7 (whoever goes beyond thatare indeed transgressors, wannan aiki yanajanyo husuniyar tunani a kwalkwalwan yarowacce tabada kwai a haifeshi ko waccetarike cikinsa tahaifa? Irin wannan yaroyarasa wannene ta asali uwarsa, sannansukansu zasuyi fada, tunda kowacce tanaganin itace da yaron, donhaka ne musuluncibatason husumiya, maganin kar ayi karafara, dafatan kowacce tafahimta inda na4 barrister siddiqa muktar takaleshi tacemalam mungode da bayaninka, yanzu kenanaganinka wacece take da daman salma?Malam yace hafsat ce, sannan koba itabacebabu aure a tsakaninsu da raiham dominkuwa sunsha nono daya, kinga kenan aureya haramta, nan sukayi shiru tsit , gafsat dahassana da salma kuka suke sosai, babuwanda yakai salma rikicewa aganinta anmayar da rayuwanta ball kowa yabuga yaddayakeso, tasha kuka sosai, nan barristersaddiqa ta ce muma a dokanmu nananhafsat ce take da dama akanta, raihamsadaukarwa yayi yarasa mata har abada,shikam yaxaiyi? Ashe kanwarsa ce, doleyahakura, haka suka tashi suka rakamalami, wanda yabada shawaran raiham dasalma su hakura, sannan ya gwadawahafsat da hassana kuskurensu acewarsawannan babban kuskure ne, sannan gashimaxajensu duk sunmutu, balle susan me akeciki akarshe yabawa hassana hkr wacceaganinta laifinta ne na gajen hkrn datayiakan haihuwa, hakanne yasa tazama soodesperate tahaihu hartaje ta aikata abundatayi anma ta amshi laifinta da niyyan rokonAllah gafaran abunda ta aikata, aminu kamfarinciki har kasan tumbinsa aganinsa kofadayace yanzu tsakaninshi da salma. Baudawani matsala, hussiena ta rarrashi yaruwarnata yayinda hafsat da rsiham suka mikedon tafiya salma daki takoma bazata iyakallonsu ba, ace dukkansu suna da bangarena jikintasati biyu kenan salma ta gagara samunnutsuwa, tarasa wani irin karba zata kemusu,ahakadai aminu yake shishige mata,dakyar yasamu tasauko sannan ne tajetatasamu hafsat wacce take kan sallaya,hafsat na ganinta jikinta yayi sanyi bayansungaysa tace mata tanason sutashi dagawannan gydan ne, hafsat batasoba saidaisalman tanace. Hakan yasa suka tashitanema musu gyda ata g.r.a, mai kyau, harwannan lokacin basu samu sunyi magana daraiham ba, shiyanzu kunyanta yakeji. Itamahakan, hafsat ne data lura da hakan takirasutace duk kudena wasan boye boye dakukeyisalma raiham yayanki ne, donhaka ku kauceda maganar aurennan, kinemi wani Allahmuku albarka, agyda ma momy rokonta tayitana kuka salma kitaimaken don Allah ki auriaminu, ganin kowa yasata agaba, balle uwauba ummi yuguda data kasa tsaye ballezsune kullum magananta kenan salma taamince da aminu, shima ogan yana nanamakale da ita, ita tarasa meyasa anmatana ganin aminu ne a matsayin yayantabanda miji, anma babu yanda ta iya, dole taamince, anan nema momy ta shawarcihafsat da su dawo gydanta suhadu suzaunaacewarta salma aure zatayi baxataci dadingydan ita kadaiba, koda suka dawo nan akafara maganan biki, akan zaa hada bikinsalma da ummi tare, tohfa, nikainaalkalamina bushewa zaiyi idan harnacezanrubuto muku yadda akayi bikin nan,abinda nasani kawai shine naira taciubanta!, gydan jaridu da tv kowa na nunabikin, dama jira akeyi aga wazata aura ikonAllah, nan suka tare agydansu bayan sati daakayi ana shagalin biki, salma da aminu. Saiummi da umar, Allah yabasu zaman lfy,washegari aminu yabata kyautan diamond,taji dadi sosai, anma bbatasan shi yafita jindadi ba, yadda takama kanta takai mishibudurcinta, umar din ummi ne yake cewanikam nayi mamakin meyasa bata auriraiham ba, nikam WACECE SALMA? A murdetake,,,,,,,, ummi tayi dariya tace tabbas yaddatake a murde haka komi nata yake a murde,Bissalam, na sadaukar da wannan labari tomy family, The fawu family gombe , i loveyou all, muhadu ana gaba BUDURCINAYANCINA,

adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *