Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Sunday, July 19, 2015

WACE CE****ITA? 48

adsense here computerimages1.jpg

a252520novels-1.jpg

WACE CE ITA..?? 48
Na ABBA-GANA




Tayi ajiyar xuciya Ta juyo ta kallesu sunyi cirko
cirko dasu, da kunburarren bakinta take musu
magana, kiyi haquri Dan Allah wallahi bansan
lokacinda na daki qawarkiba, sukace ba komai
kema kiyi haquri, nan dai suka yafi juna suka
qulla qawance da ita da alqawarin zasu
taimakamata da duk abinda sukasan zasu iya.
Haka suka zauna Kowa shiru har aka tashi
makaranta..
*
iffaat na zuwa gida mama ta fara tambayar ta
lafiya kike kunbura haka kamar jabo tayi kuka??
Wallahi mama anyo korane, zasu shiga class tayi
karo da wata frnd dinta sai kuma ta fadi qasa
shine bakinta ya kunbura, Subhanallahi. Kinga
yanda kika kunbura kuwa? Allah ya tsare gaba
ta amsa da amin ta wuce dakinta.
Bayan ta shiga daki ta cire uniform, ta zauna ta
fara tunanin abinda yan matannan suka fada
tabbas kuwa idan har abinda suka fada shine
kaji kanason mutum to wallahi tanason Yaya
farhaaan, aiki jaa wanda zai zama mijin yayarta
takeso??
Dole ta dauki mataki wa zuciyarta.! Tayi
murmushi Kai amma so shegene shine ya hanata
sukuni shekara da shekaru! Amma so ya
wanketa! Waima miyasa bata ganeba? Tayi tsaki
ni ko zan mutu zan auri Yy farhaan ne gashi da
shegen son mata! Duk maganar da takeyi aranta
takeyinta amma Sam zuciyarta bata aminta da
ko kalma daya tataba, kawai tana fadane amma
tasan yanda takeji da gudu idan yace yana so
zata amince,...
Hmmmm dole zuciya taso Yy farhaan ta saba
dashi, yy farhaan duk inda namiji mai lfy zai
shiga yana shiga haka tayita karanto siffarsa da
maganar sa da tafiyarsa da murmushinsa tana
murmushi, lallai ta yarda tanasonsa but miye
mafita???
Dole ne ta ijiye sonsa taci gaba da danneshi har
Allah ya bata mijinta tayi aure??
Anya zata iya kuwa??
Zaki iya mana dayar zuciyarta ta bata amsa aiki
ja gabanta..
Suhaila ce ta shigo tana waya ta gane da
farhaan take wayar kuma taji yanayinda ta saba
ji amma ta basar..... adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *