Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Sunday, July 19, 2015

WACE CE*****ITA? 49

adsense here computerimages1.jpg

WACE CE ITA..?? 49
Na ABBA-GANA
Ta juyo suka hada ido Subhanallahi sister miya
sameki? Tambayawa kawai tayi batayi tunanin
samun amsa ba, Dan tasan halin mutuniyarta,
cox jiyama da dare ma kamin su kwanta bacci
sun sayar da hali..
Ta miqe zaune Ki bari kawai Yy Suhaila..... ta
bata labarin abinda yanda ta baiwa mama labari,
Eyyah kinji yy farhaan yaba miki sannu Allah ya
kiyaye gaba, sai kuma taji sanyi aranta, nagode
bani mu gaisa, ta karba tana karba ya fara mata
tsiya anya faduwa kikayi ba tsokana kikayiba aka
miki duka?
Tasa dariya. Laaa wallahi aah faduwa nayi, koda
naga yanzu kin natsu kamar bakeba,amma kinfi
kyau da qiriniyafa, tayi dariya sai mu samo miki
miji mu aurar dake kowa ya huta, kar kuma mu
samo ki kashe Dan mutane da rigima, da yake
Suhaila tanajinta itama tayi dariya, Yy Suhaila
karbi wayar ki kinji tsiyar da yy farhaan yake min
ko !?
Ta bata waya chike da nishadi,
Ta shiga bayi ta kalli kanta a madubi taga yanda
ta kunbura kamar rukayyah qawarta ta qauye
Dan haka fuskanta take kamar fulawa ta kwana
ta tashi, tayi wanka ta fito, tanata Jan Suhaila
da hira itadai Suhaila abin mamaki yake bata,
cox tun dawowarta ba ranar da basa saida hali
har ta saba, idan basuyi da safeba tasan kamin
a kwanta sai anyi, dama ita bamai kulawa bace,
haka bata baiwa Abu muhimmanci...!
*******
Tun daga wannan ranar iffaat ta daina fada da
Suhaila idan taga tana wayarta sai ta tashi ta
fice gun mama ko ta danna eir ps dinta tana
sauraro waqoqinta. Ataqaice dai sun daina fada
da juna, bata kula da ita idan tana abinda tasan
zai bata mata rai,
Iffaat itada qawayenta. skull mate dinta zainb
Ibrahim da zainb Umar da ita iffaat Habeeb, da
yake sunan baban farhaan take amfani dashi tun
lokacinda ya sakata makaranta har yanxu.
Zan iya ce muku ZZ sun ninka su dijee iskanci
da rashin kunya kowa yasansu a makarantar
kuma anqi korarsu sai suka hadu da iffaat
Habawa sai abin ya qaru dama iffaat ba bayaba
soyayya ce ta dangwasheta amma yanxu kam ta
gano bakin zaren so bonewa takeyi bata baiwa
abin muhimmanci Sam duk da tana jin zafi cikin
ranta... adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *