Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Monday, July 20, 2015

WACE CE******ITA? 61

adsense here computerimages1.jpg

WACE CE ITA..??61
Na ABBA-GANA
Suna tsaka da labarin su saiga farhaan ya shigo
ya gaida surukansa yama ummanshi ya jiki ya
shige dakin abbansa,
Bayan ya wuce ne maman Suhaila take cewa
Allah sarki yaronnan har yanxu bai nemi
mataba? Umma tace kedai bari gashinan
Bansan mi yake jiraba, niko ga shawara, mizai
hana a hada farhaan da iffaat aure. Mama tayi
dariya kai hajiya kulu ina kika taba ganin rigima
da rigima sun hadu duk sukasa dariya umma
tace lallai kam Dan farhaan da iffaat basa zama
guri daya. Mama tace koda yake shi aure daban
ne wata qila sai kiga sun zauna lfy.
Gaskiyar magana dukansu sunyi na'am da
shawarar hajiya kulu maman Suhaila sun tsaya
akan zasu shawarci mazajensu suji,
Suna zaune suna tadi saiga iffaat da ta ciki
kyale da su mangoro da gwaiba umma tace um
um mai hali baya barin halinsa..! duk suka saka
dariya, taje ta wanko ta kawo musu suka
farasha, dama ita qa'idarta idan zatasha
mangoro saita mulmulashi yayi laushi yayi ruwa
sannan tasha. Ta kuwa miqe qafafu ta saka
basket dinda ta saka kayan a ciki ta fara shan
mangoronta tana zaune saiga farhaan ya shigo
ya kalleta, xaman da tayi ya bashi dariya ya
tuna mai da lokacin da take qarama sai yaji bari
ya tsokaneta komai ta fanjama fanjam.!!
Wai umma wannan Yar taki ba university take
xuwaba? Umma tace eh chan take kaga yata an
zama yan mata ko..!! Inafa yan mata har yanxu
bata wayeba! Kalli Dan Allah yanda take shan
mangoro kamar wata Yar ruga,! ruwan
mangoromangoro suna bin hannu, ya kwashe da
dariya hadda buga qafa ya gama quleta ya kalli
umma anya kuwa zata sami miji a haka??
Umma tace ka sakawa yata ido dayawafa miji
kam sai ta xaba Dan ma bakaga yanda ake
layiba dukansu suka dara nima dai jabo na dara
kuma Masu karatu sai Ku dara.!!
Iffaat tace umma ki barshi, ta dago ta kalleshi
ido cikin ido tace mijina sai ka Ganshi wayayye
na gaske ba irin wayewarkaba, ba Wanda yagane
habaicin da ta masa sai shi damu Masu karatu.
Yadan Sosa kai yayi murmushi qarfin hali mama
bari na tafi tunda kun hanani mangoro, umma
tace sai kace wacce da debo ta sammaka, yace
waa ai wannan tafi dijee rowa.! da zai fita ya
hada da gefen chinyarta ya take saida tayi qara
ta jefeshi da qallon mangoro...... adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *