Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Monday, July 20, 2015

WACE CE*******ITA? 62

adsense here computerimages1.jpg

WACE CE ITA..?? 62
Na ABBA-GANA
Mama tace Waike iffaatu bakida kunya ko, miye
na jifanshi da kwallon mangoro? umma tace
rabudamin da ya, wallahi shiya tsokaneta ina
kallonsa ya taketa, Dan ya taketa sai ta jefe shi,
karki sa mata baki Dan Allah ke iffaat tashi ki
shiga ciki.
Bayan ta wuce umma tace kin ganiko,? Haka
suke kamar tom & Jerry, hajiya kulu tace ai aure
daban yake alkhairin sa zamu nema kawai,...
*
Hajiya kulu na komawa gida ta sami mijinta
mahaifin Suhaila tamai xancen ai tuni ya amince
abbah ma da umma ta masa magana ya amince
100% mama ma haka tayi shawara da su Yaya
Ameen akan wannan auren kowa ya aminta
yanxu ya rage aji ta bakin gogayen...
Abba da umma suka kira farhaan aka fara masa
maganar Dan tsananin rudu da tsoro saida ya
manta yana gaban iyayensa, atafau farhaan yace
aah miye dalilinsa yace kawai matsayin farahnax
ya dauketa, shi bazai iya auren taba tun ana
lallashi har Abba ya yanke dole ya aureta ko
bayaso, kana tunanin zamu aura maka macen da
zakayi kuka da ita? Duk cikin mu ka fimu sanin
WACE CE ITA! cox ka zauna da ita tun tana Yar
mitsiyayarta,
Farhaan dai kawai yajisune amma Sam bai amin
taba,
Itama madam iffaat an mata maganar farko
dariya ta saka musu irin ga zancen nan Mara
kan gado.
Da taga dai da gaske akeyi kawai saita saka
musu kuka! Aka buga Sama da qasa tace bazata
auri mijin yayartaba...
Abba Suhaila ne yace sun Riga sun yanke
magana ba chanji ba mijin yayartaba ko waye
shi zata aura..
Nikam abba gana abin mamaki ya bani yanda iffaat
tayi jinyar son farhaan tun batada wayo amma
yanxu ga dama ta samu tace batasosa! Uhum
kuma ga dukan alamu da gaske takeyi, ta daga
ba nasara taci gaba da kuka ta wuce dakinta,
Yaya Ameen ne yabi Yar qanwarsa yana lallashi,
Haba iffaat miye aibin farhaan? Kina gani wallahi
guy ne gashinatsatse ga kamala, wallahi yanzu
dagyar ki sami namijin na kirki kamarsa baya
shaye shaye baya Neman mata. ta dago kai da
sauri ta kalleshi amma sai ta kasa fadar cewa
yana Neman mata, kowa ya shedeshi ke kanki
shedace akan haka! Sabida kinyi rayuwa dashi,
iffaat dai batace komai ba har Yy Ameen ya qare
rarrashinta ya tashi ya fito!
Ta miqe wallahi da na auri farhaan gara na shiga
duniya.... adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *