Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Sunday, November 22, 2015

KAUNA CE SILA***8---11

adsense here kauna-ce-sila.jpg

[9:33PM, 11/21/2015] Bana: KAUNA CE SILA 8








MUHD-ABBA~GANA







yace wayyo baba ya rigani Allah ya sani abin da nake ta shirin hada miki kenan amma ba komai Allah ya biya baba nace ameen muka dan taba hira ya tambayeni yaushe zan dawo nace ba zan wuce sati daya ba yace min to bara ya tafi dama da zanyi tafiyane yau ya zo ya mikomin wani abu kamar wasika a envelope ya bani kudi ne shiyasa ma ban karba ba nace wallahi ba zan karba ba ka kuma san muhimmancin rantsuwa yace shi kenan amma ranshi baiso ba ban samu damar zuwa yiwa maryam sallama ba dan abubuwa da dama ne suka sha mim kai ranar lahadi baba na ya daukeni zuwa tashar unguwa uku don sakani motar jos muna isa babanmu ya nemi motar jos aka ce masa saura mutum uku ya ce a'a yarinyace ita kadai zata hau naga dai yaron motar yana yiwa babana bayani ban san ya sukayi ba sai ganinsa nayi ya kinkimi jakata ya saka a bayan mota baba yace to mamaa shiga Allah ya tsare nace ameen kujera tsakiya na nufa amma ina jikin window ina shiga wani matashi ya shigo ya zauna a kusa da ni ina yan addu'oi na sai naji mota na kokarin tashi nan na zaro wayata na kira maryam nace afuwan kawa wallahi gani a tasha har mota zata tashi tace lallai! mamaa sallamar kenan to Allah ya tsare zan kira ki idan kuna hanya nace mata ameen sai kin kira kamar jira yake shima jibrin ina aje wayar maryam kiranshi yana shigowa muka dan taba hira nace mun fara tafiya ya ce Allah ya kiyaye bara ya bari sai mun sauka nace to tafiyace mai nisa tsakanin kano da jos ni dai tun ina ganin dajuka da bishiyu da kayuka masu abin sha'awa har bacci ya kwasheni.










MUHD-ABBA~GANA







www.abbagana.pun.bz
[9:42PM, 11/21/2015] Bana: KAUNA CE SILA 9












MUHD-ABBA~GANA





kawai na kifa kaina a cinya ta na fara bacci ban tashi farkawa ba sai dai naji magana a sauting windon da nake ina dasowa sai naga soja gabana ya fadi naji yana cewa driver go ashe wai dajin falgore muka zo sai kuma na nemo wayata don duba lokaci nan naga missed call shuda biyu na maryam ne daya kuma na baba na sauran ukun na umma na yayar ummanmu da zan je wajenta na fara kiranta nace bacci nake yi kuma wayar a silent take tace to sai munkaraso haka na kira baba na shima dai hakan nace masa maryam ce ban kira ba nace idan na sauka na kirata kawai,mun shiga garin jos wajen misalin biyu na rana gaskiya tsari da baiwa da ni ima da Allah ya bawa garin jos ta birge ni matuka don muna shiga na fara karantar garin kamar ba musu rana ko ina lumshe alamar koyaushe ruwa zai iya zuba a rashar ba wani park aka sauke mu gaba dayanmu ina sauka na fara neman layin yayar ummanmu nace mata hajiya mun sauka tace toh bara na aiko a xoba tafi dake nace la hajiya barna na nemi mashin ya kaini tunda ina da kwatancen tace zaki iya kuwa nace ba damuwa hajiya ina so na kalli garine tace to Allah ya kiyaye nan na nemi mai mashin nace masa dan Allah mallam babban masallacin juma'a zaka kaini wajen yan dankali yace ba damuwa hau muje ya dora jakata a gaban mashin din muka dauki hanya mun kusa karasawa yace min wane layi zakije nace masa yan dankali muna zuwa ya ajiye ni na bashi kudinsa nace masa na gode.









MUHD-ABBA~GANA






www.abbagana.pun.bz
[9:54PM, 11/21/2015] Bana: KAUNA CE SILA 10










MUHD-ABBA~GANA










ya juya na fara turo jakata sai naga wani dan saurayi nace masa sannu don Allah buzu street nake nema yace min ai gaki a ciki nace gidan su wani wai mustafa yace yan kano ko nace E yace gidan can no 4&10 nan ne gidan nace masa na gode ya wuce ya barni ina jan jakata har gate din gidan yayar ummanmu ina tura gate din gidan muka hada ido da hajiya tana zaune a kan kujera tana daddana waya tace min ke nake shirin kira nayi murnushi nace mata ai ba wahala tace to mu karasa sannun ki kinsha hanya masha Allah sannu sannu ta nuna min dakin anty ummalkhairi tace shiga nan dakin ina umma ki watsa ruwa kiyi salla ga abincinki can nace mata to na shiga bandaki dan watsa ruwa da alwala tunda naje garin jos kusan kullum kuma koyaushe sai jibrin ya kirani a waya mukan dade muna hira kuma yana kara jaddadamin niyyarshi da nuna min shifa ya shirya so yake kawai ya fito neman aurena idan ya fada na kan ce masa to kawai don gaskiya dai ba zan ce bana sonshi ba amma bana jin abin a raina gaakiya naji dadin zaman garin jos mun zaga gurare da dama na shakata mun sha yawo har da kasuwanninsu munje mun je one life parki refil resorced a mixeed park kullum idan muka je tun hudu sai da magariba muke dawowa dani da aunty ummulkahiri muka fi fita wani lokacin kuma daya mustafa.






MUHD-ABBA~GANA









www.abbagana.pun.bz
[9:12AM, 11/22/2015] Bana: KAUNA CE SILA 11






MUHD-ABBA~GANA





sati na biyu na dawo kano tare da kewar su tsarahata ta abin da yafi burgeni a garin kusan kullum sai anyi ruwa kuma dan yayyafi baya hana mutane yin hada hadarsu tayau da kullum tunda na dawo kusan kullum sai naje gidan su maryam idan na gama duk aikin gidanmu sai kawai na tafi gidan su muyi ta hira a wanan lokacin ne kuma jibril ya matsa min da maganar shifa fitowa zai yi nace masa to amma kabari na fadawa umman mu ni dai bazan ce ga abinda ya faru ba sai jin zuwan yan gidan su jibrin nayi wai sun zo ana tambayan babanmu shiko babanmu yace bai san da zancen ba dan shi gaskiya ba aure zaiyi min yanxu ba har sai yaga na fara karatu yan gidansu sukace to shikenan bayan kwana biyu sai nafara ji a unguwa ana cewa wai mahaifiyar jibrin ta ce aini ba yar gwal bace saboda haka ya nemi wata,ita dama baso take ba ni dai bai fada min ba amma ya rage zuwa nima kuma ban damu ba.
ranar wata lahadi da misalin karfe biyu na yamma yai min waya wai dan Allah yana son ganina gashi a kofar gidanmu nace to ganni zuwa na nemi hijabina na saka na fita na sameshi bayan mun gaisa sai na fuskanci kamar ranshi a bace yake nace masa lafiya yace dama zuwa nayi na miki sallama na samu wata yarinya a kofar nassarawa zan aura dan gaskiya ni aurre nake son yi nace masa toh Allah yasa haka shine mafi alhairi yace amin amma ki sani ban taba son wata ya mace kamar ke ba kuma na san har na koma ga Allah bazan samu ba nace masa na sani bara na shiga gida' yace min sai anjima nace to,










MUHD-ABBA~GANA



www.abbagana.pun.bz adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *