Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Saturday, December 5, 2015

KAUNA CE SILA***57

adsense here kauna-ce-sila.jpg

KAUNA CE SILA 57




MUHD-ABBA~GANA




WANI lokacin ma ya ce yanzu muka rabu da yayan naki a wannan lokacin kuma tsakanina da ahmad abin ya fara girma dan a yanzu kusan ko yaushe idan zaiyi aiki sai ya kirani na zo gurin kuma ba lallai da ni za a yi abin ba amma ana fara masa kida zai kira ni ni kuwa ina zuwa zan zauna nayi ta zuba masa surutu duk wanda ya fadi wani abu a kanshi ko yabi ko kishiyarsa sai nace masa kasan wane ko kaji abin da ya ce yakan ce min ba haka bane nan zai hau yi min bayani idan kuwa aka ce hangoshi nayi da gudu zan karasa ina haki, by muhd abba gana a wani lokacin ina zuwa zai dan rage murya yace yau da wa da waye suka yi gulmata ni kuma idan yayi haka kunywa yake bani sai kawai nayi dariya nace babu sai yace shikenan to a yanzu sunan ya ahmad ya tashi daga ya ahmad ya koma yaya dan ko a wayata na canja sunanshi shi sunan bana iya kiran sunan shi ko dana hada da yi din ne sai dai nace yaya a wannan lokacin kuwa mutane sun kara sani a gaba wai in dai ana so a ga bacin raina to a taba ya ahmad wasu kuwa suce sonshi take shi kuwa bai san tana yi ba mutane sun sha zuwa gabana naji ana zancen shi sai bayan na tsaya ina musu bayani sai naga sunyi dariya sunce da ma cewa mukayi bara mu tsokane ki gashi ta nasan mutane wasu tsokana ce kawai amma bana iya yin shuru ba zan taba bari a zageshi ba kuma ina bala'in son naji ana hirarshi a kusa dani.salisu yaci gaba da jinya yana samun sauki nima kuma naci gaba da zuwa dubashi lokaci zuwa lokaci sannan nakan kira shi a waya ina dubashi yau ma daga dubo shi muke muna kokarin hawa benen mu kenan na hango motar yaya sai na ga yana kokarin tsayawa hannunshi na hango yana kira na nan na karasa da sauri tun dana nufo shi naga yana ta kallona ta madubi ina zuwa nace masa ina wuni yace lafiya kinje kuwa kin dubo salisu"?




MUHD-ABBA~GANA



www.abbagana.pun.bz adsense 2 here
Share:

6 comments:

please after reading drop down your comment here!...

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *