Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Sunday, January 24, 2016

BANA KAUNARKA!!! 4

adsense here bana-kaunarkajpg.jpg

BANA KAUNAR KA!!



4





MUHD-ABBA~GANA






KODA mum ta dawo tace ina auta? mahida ta kwashe labarin duk yadda akayi ta fada mata ran mom ya baci tace shikenan shida abba koda abba ya dawo mahida taje yi masa sannu da zuwa yace ina wahidar? mahida ta fede masa biri har wutsiya ya girgiza kai shikenan maza kije gidan sister khadija ki gano ko tana nan mahida ta shirya tsaf sai gidan anty bata same ni ba daga nan tai gidan baba rabi'u nan ma bana nan a gidan atu muna zaune da mamy muna hira ta fado tayi wujiga wujiga domin bata kawo zata same ni gidan atun ba,duk a tunaninta ko na gudu katsina,ta fado jikina dalla can ni kin ban wahala, wallahi ban zaci kina nan ba nice har gidan su mamy.........to ni na aike ki ta kalli mamy tace anti mamy yarinyar nan bata da kunya kin ganta ko yaya faruq bata ragawa ba mamy tace in an bi ta barawo to fa abi ta mabi sahu, in wahida nada laifi ya faruq na da laifi.....ki daure mata gindi nan kenan to ai shikenan abba ne ya turo ni ki tashi mu tafi na mike wallahi babu inda zani in kin ganni a gidannan to dan uwana ya dawo....haka kika ce? yes bbu inda zani shikenan mamy na tafi oho ki gaishe su umma ta gaida aisha zasu ji amma ki sani abba na nan zuwa tai ficewar ta ina jin tashin motarta da yamma muna zaune nida mamy muna hira sai ga su bom boy shi da small boy muna gaisawa na tashi na shige dakin atu ai kuwa banyi cikakken minti goma ba ya shigo ya ya tsunguna gabana yayi kusan minti goma na dago lafiya nace cikin sanyin murya,hannuna ya kama ya murza "my sweet heart, na lumshe ido tare da zare hannuna tunaninme kikeyi?,tunanin big brother okey ni ba kya tunanina haba dai gaka me zai sa inyi tunanin ka shima don baya nan,anya sister har yanzu ba kya sona? haba kana dan uwana in ki sonka ina sonka ainun,zaki aure ni kenan? tambayar tayi min tsauri nace haba dai kana yayan nawa? oh my god me yasa kike wahalar dani kina wahalar min da......" kai dai kaso ka wahalar da kanka domin ban mumafice ka ba na fada maka gaskiya ya dafe kansa wahida gaskiya na ji dadin yadda ya furta sunan kamar a bakinsa aka rada min sunan.

please help me wahida,help me,billahillazi ina tsananin sonki son ki zai iya zama sanadi ajalina.......bana fata kayi hakuri bom boy bani da niyyar yaudarar ka domin sam a yanzu bani da lokacin soyayya asalima ni karatu nasa a gaba ban jira ya kara magana ba na barshi a nan.kwance nake ina tunanin irin son da bom boy ke min tun ina mitsisiya ta har kawo yanzu ba zan taba mantawa ba lokacin muna makaranta primary 5 lokacin ina da shekara tara min fito breakfast a wannan lokacin shekara shida ya shahid baya nan yana kasar Rasha,ina zaune ni da wata yar class dinmu sahura mannir sai ga mahida da gudunta wahida ga yaya shahid wallahi ya dawo gashi can yazo ganinmu na kalle ta shine kike wannan uban gudun kamar wadda akaiwa bushara da kujerar makka??"

-------------------------------------------------------------------
gargadi: ban yarda wani koh wata ya canza koh ta canza wani wani abu diga cikin littafinnan ba, kari koh ragi yin hakan din Almuntahana ne wato haramcaccene, kuma duk wanda yayi ba tare da izinina ba ba,Allah ya isa ,ban yafeba, kuma bazan yafeba. sai sa nake alfahari da tall gate dan Zamu hadu a candin da matashin/budurwar.kuma sai an saka min...



MUHD-ABBA~GANA




www.abbagana.pun.bz adsense 2 here
Share:

5 comments:

please after reading drop down your comment here!...

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *