adsense here

馃崚BAZATA馃崚馃崚 By 漏Rash Kardam馃拑馃徎馃憟馃徎 1鈨� Yarin yace yar kimani 25 yrs ta fito, daga office dinta, sanye cikin kayan likitoci fiskan ta sanye take da yar karamar glass wanda ya kara fito da tsananin kyan da Allah ya mata kalo daya zaka mata ka gane irin nutsuwar da take dashi, gata da kyau ga ilimi, tsayuwa nayi sosai na soma kare mata kallo, da farko zan iya ce muku farace sol, tana da manyan ido馃憖 gasi farare tass, wato irin idon nan da ake musu lakabi da sexy eyes, tana da dan karamin baki馃憚wanda in ka gansu sai sun baka sha鈥檃wa, sa鈥� anan tana da dogon hanci馃憙馃徎 kamar pencil, Allah ya hore mata dukiyar shanu ba laifi, gata da hips dinta, san nan bata da wani kiba, ko da na kalli cikinta a dakale yake, wannan zai baka damar gane acikin wasu jerin mata take. Hannu a hankali ta iso gun motar ta tabude tashiga, ta juta ta kalli gefenta tace sorry Sis Feenat na dade ko amin afuwa, zakin muryanta da salon da take magana ya sani lumshe ido nan take na fara jin bacci, kunna motar tayi ta dau hanyar fita daga cikin ATBU. Cikin nutsuwa take tukinta tayi nisa da Asibitin ABUT, kena ta kwarya kwana, ta hango motar Doctor Marsal tana isowa, parking tayi a gefen hanya ta kalli feenat tace sis ina zuwa ga docter Marsal nan bari in mata magana, tafito cikin takunta mai dauke hankalin mai karatu, DR Marsal kuwa da ta hango ta itama parking tayi ta fito suka tsaya suna gaisawa, sun dauki minti biyar suna tsaye, can wata mota ciran frado mai bakin glass ta taho gadan2 kansu yayo, Marsal tana hango Motar馃殭 tace DR Jiddah ki matsa ga dan ne man maganan nan zai fara, Dr Jiddah ta nuna kamar bata gane waye ba tace, waye dan neman magana cikin dariya Dr Marsal tace kin san shi wato share wa kikayi, cikin ko in kula Dr Jidda tace wai wa kk nufi, Dr Marsal tace waye in ba Doctor M Ghali ba, Mtss ta ja tsaki, aiko kafin ta rufe baki kaji fasss鈥︹€� Ya watsa mata ruwan da ya taru agefen hanya, dake lokacin damina ne, ranta in yayi dubu to ya baci, tsayawa yayi da motarsa ya fito yana dariyan mugunta, ya soma takowa sannu a hankali ya iso inda suke, cikin tsiwa da masifa ta bude baki zata soma zazzaga masa mafifa, ya ciro kudi masu yawa ya yawatsa mata, gira ya daga;) ga wannan kisai omo, ki wanke kayan, ranta ya kara baci ta zo iya wuya kafin tayi wani abu ya kara buleta da kurar motar馃殭sa, ko da ta juya aiko nan taga jama ita suke kallo, nan taji hawaye, bakin ciki yasoma ziba ko ta kan marsal bata biba Motar ta tashiga t脿 saki wani kuka tare da tada motar, bar gun da gudu, marsal na mata magana ko tabi takanta. COMING SOON 庐WWA庐 馃憞馃徎馃憞馃徎馃憞馃徎 馃崚Rashida A Kardam馃拑馃徎馃憟馃徎 [2:02PM, 10/17/2016] Rash Kardam: 馃崚馃崚BAZATA馃崚馃崚 By 漏Rash Kardam馃拑馃徎馃憟馃徎 2鈨� Nan take taji wasu zafafan hawayen bakin ciki sun zomata, da sauri tayi maotar ta, ko kan marsal bata bi ba, motar馃殬ta shiga ta tada, da gudu ta bar gun, feenat da taga duk abunda ya faru sani halin kan warta yasa bata ce mata komai ba, amma gani irin gudun da take, yasa feenat tace Jiddah mai kk yi hakane, don wani ya bata miki rai kike son yin wasa da rayuwanki, me yasa kike da saurin daukan zafi akan al鈥檃mari, jiddah ko bata ce komai ba kuma bata rage gudun ba, ganin haka yasa ran feenat ya baci, tace tsaya jiddah ma tsawan baza ki rage gudun motar, to ki tsaya in fita miki a mota, ganin ran sis dinta ya baci yasa ta rage gudun, shiru sukayi, a haka suke tafiya, sannu a hankali, har suka iso Zamani Area, ko da suka shigo Area wani katon gida naga sun nufa ba laifi gidan na da kyau dai dai gargwado, horn tayi mai gadi ya bude, zuwa parking spaces tayi ta ajiye morta ta, gi fen na feenat, tana kashe motar ta fito da sauri tayi dakinta, kayan ta cire kafin ta shiga wanka, feenat ko tana shigowa sukayi karo da hajiyarsu, cikin girmama wa ta mata sannu da gida, ta鈥檃msa cikin fara鈥檃h, ya mai jikin ta amsa da sauki, tace Allah ya bata lfy ta amsa da Ameen, nan tace ina Jiddah kuma? tace ta shiga dakinta, tace ok, tayi kitchen, feenat ta wuce nata dakin, kwanciya tayi kan gado don hutawa. Dr M Ghali kuwa ya bude jiddah da kura, ya nufi cikin T.H, ko da yashiga gurin ajiye motoci ya ajiye ta sa kafin ya dauko briefcase finsa ya fito, kallo daya zaka masa kasan yana cikin farin ciki, badan komai ba, sai don yasan ko ba komai ya tusa ma jiddah bakin ciki yau kuma ya tsokaneta gashi a bainar jama鈥檃h, shima ya rama abunda ta masa, cikin kamala yake tafiya har ya isa office dinsa, mutane sai gaidasa sukeyi ya na amsa musu cikin sakin fuska, ko da ya shiga office din sa, ko ina a gyare tsab do Dr Ghali gwanin tsabta ne, gashi ma aboci son sanyi da kashi, kallo daya zaka masa ka gane cikaken dan boko ne da ya amsa sunansa, ya hadu iya haduwa, ko da ya zauna, nima na dan leko ta window office dinsa don in kara kalon wan nan guye din, ko.da na leka na zuba masa ido sosai, zan iya ce muku dogo ne, yana da dan kauri ba kuma wai zamuce mai kiba ba aa, dan da dai de, yana da dogon hanci wanda ya kai daf da karamin bakinsa, ko da yayi murmushi nan na hango fararen hakuransa, fari ne, fuskansa na dauke da annuri sosai, gaskiy Dr Ghali bana wasa bane, don irin saurayinda yan mata馃懎馃拑馃徎suke rubunsa ne:mrgreen:. Wasu file ya jawo ya fara aikin gabansa, ganin haka yasa nima na kara wuta. 庐WWA庐 馃憞馃徎馃憞馃徎馃憞馃徎 馃崚Rashida A Kardam馃拑馃徎馃憟馃徎 [2:02PM, 10/17/2016] Rash Kardam: 馃崚馃崚BAZATA馃崚馃崚 By 漏Rash Kardam馃拑馃徎馃憟馃徎 3鈨� Aiki sosai yayi kafin ya fara ganin marasa lfy, sai da ya gama iya wanda zai duba su a ranan kafin, ya taso yazo ya kwanta kan resting chair, dake office din ga wani kamshi da yake tashi hade da sanyin A C, ko da ya kwanta lumshe idonsa馃憖 yayi nan take abunda ya faru tsakaninsa da Jidda ya dawo masa, sai da yagama tunaninsa kafin ya saki wani mugun murmushi, sai kuma ya soma tariyo abubuwan da yasasu rashin jituwa, watani kadan da suka shude wata safiyar monday ya yi lade gun aiki gashi da marsa lfy da zai duba, gudu yayi a mota sosai kafin ya iso asibiti cikin sauri ya dauki briefcase dinsa, sauri yakeyi sosai, ya shigo asibi, ya shiga emergency, da sauri sauri yake hawan stairs, bai lura da wacce take zuwa ba, saiji yayi ya bude mutun, da sauri ya dago sai da yaji gabansa ya bada dam鈥�. Madadin ya bata hakuri sai yakasa, sai wani mugun kalon da yabita da shi tare da cewa ke bakya ganine, cikin tsananin mamaki take kalon sa, tace kodai kai baka gani dai, wani saki ya saki Mtss yayi gaba abunsa, wannan abu ba karamin bata ma jiddah rai yayi ba amma ta share, ta koma cikin pharmacy dinta taci gaba da bada magun gunanta, tunda wan abu ya faru basu sake haduwa ba ita harta manta da shi, sai ranan ga wata maras lafiya tazo gurinta sayan magani, nan ta duba ta kardan sai ta karanta magun gunan, kafin ta dago ta kalli maras lfy tace waya rubuta miki wa yan nan magungunan, maras lfyn tace bansan sunansa ba amma naji kamar suna cewa wai Dr Ghali, haka kurum ana ambatan sunan sai da taji gabanta ya fadi, duba sign din tayi, haka kurum taji rubutum ya burgeta, ta kalli matar tace a kwai maganin da ya rubuta miki kuma zasu miki karfi, baki kai matakin shansu ba don haka zan canza miki da dai dai naki, matar tace to nan ta debi magun guna ta canza mata su, ta tafi matar. Itakuma taci gaba da sabgar gabanta. Ko da matar ta kai ma Dr Ghali maganin cikin bacin rai yace wacece take da daman da zan rubuta magani har ta canza acikin asibitin nan? Wacece ita? Har take gwada bansan mai nake ba? tayi kadan ciki fushi ya ce wa matar tana ina tace tana cikin pharmacy din yace muje, suna isowa bai tsaya ganin wacece ba idon sa ya rufe, Jiddah ko kanta na sunkuye tana latsa wayarta, sai ji tayi ana buga table din gabanta, kee馃憟馃徎 wacece acikin Asibitin nan da har zan rubuta ma gani ki canza, zaki gwada min ban san aiki na bane, wacece ke?, mai kike takama da shi? sai a san nan ta dago kanta don ta ga wanene wan nan, dan rainin sense din dayake mata hayaniya, cike da tsiwa ta dago nan sukayi 2 eyes馃憖 dashi cikin bacin rai tasoma gamana. 庐WWA庐 馃憞馃徎馃憞馃徎馃憞馃徎 馃崚Rash Kardam馃拑馃徎馃憟馃徎 [2:02PM, 10/17/2016] Rash Kardam: 馃崚馃崚BAZATA馃崚馃崚 By 漏Rash Kardam馃拑馃徎馃憟馃徎 4鈨� Cikin bacin rai tasoma magana, kee馃憟馃徎 sai da ta nuna sa sama da kasa, kafin tace wa ma kake da suna, ko wa kake ma ba damuwa ta bane in san sunan kaba, but kasani baka fi karfin gyara ba kayi mistake dole a fada maka, dole ne, na kuma canza, ko zakayi wani abun ne, cikin bacin rai sai wani huci yakeyi kamar wani kumurcin zaki馃悈 nan suka tayi kowa da yana fadar abundaya ya zo masa kan kace me sun tara mitane馃毝馃徎馃懎馃懍馃拑馃徎 yan kallo masu basu hakuri nayi amma kamar ingizasu akeyi, cikin sauri Dr Marsal da Sophia sukazo, kama Jiddah sukayi suna kokarin fitar da ita daga pharmacy din amma tanaki, shiko sai magana yake yana cewa zaki san kin taba ghali sai na koya miki hankali, zaki gane ke馃憟馃徎 ka ramar maras kunya ne, Dr Samar ne yazo ya janye shi yana cemasa cool down, Dr Ghali, ba girman ka bane, kana sa insa da wata, nan yayi ta dannarsa, to tun daga wan nan rana, rashin jituwa ya shiga tsakanin su duk lokacin da daya yaga daya to sai ya ta kali magana, haka sukeyi kulum. Shigowan Dr Samar ne ya dawo dashi daga kogin tunani da ya fada, amsa sallaman Dr samar yayi, kafin ya tashi daga ki shin gidan da yayi, Dr samar yace masa ya aikin dai yace Alhamdulilah, yace yayi kyau, ya kwana biyi, yace lau, ciki sigar tsokana yace ina mutu miyar ka take ne, cikin nuna ko in kula yace wa kk nufi fa yace, kafini saninta yace, ban santa ba, yace Jiddah man saki yayi Mtss yace kai ka sani, cikin zolaya yace gaskiya ni salon fadan ku na burge ni, daga yayi alamar ko in kula, Samar yace na kwana biyu ban ganta ba, Dr Ghali yace aiko da zu tashigo, mun hadu d ita, yace kayi sana鈥檃r ko, cikin da riya ya bashi lbr abunda ya faru, haka sukayi ta hira kafin suka dawo na bikin Dr Saleem d Suhana, tsara yanda bikin zai kasance haka sukayita hira har lokacin tashi a aiki yayi, kowa ya shiga motarsa suka bar cikin T.H 庐WWA庐 馃憞馃徎馃憞馃徎馃憞馃徎 馃崚Rash Kardam馃拑馃徎馃憟馃徎 [2:03PM, 10/17/2016] Rash Kardam: 馃崚馃崚BAZATA馃崚馃崚 By 漏Rash Kardam馃拑馃徎馃憟馃徎 5鈨� Waye Dr Muhammad Ghali. Muhammad Ghali asalin haifen bauchi ne, iyayensa fulali ne gaba da baya, Alhaji Muhammad shin mahaifin Ghali da Mahaifiyarsa hajiya Zakiyyatu dukkansu fulanine, Ghali shine babban dan Alhaji sai kanensa biyu mata Habiba d Ruky, sun taso cikin tarbiya mai kyau, tare da kulawar junansu da kaunar junasu, family ne mai dauke da farinciki sosai d sosai, ko ni kaina saida familyn suka burgeni, haka rayuwansu ke gudana cikin aminci, wan na shine asalin Dr Ghali. Jidda ko bayan da tafito da ga wanka ta shafe jikinta da mayuka masu kamshi ta gyara jikinta, kananun kaya ta sa ta kwanta, ko da ta kanta taso ta dan samu bacci amma abu ya fassakar don bakin cikin abunda ya mata shi ya tsaya mata a rai, ta dau aniyar saita rama, da haka har sallan la鈥檃sar tayi tayi sallah, bayan ta idar ne ta fito falo gani Abbanta ya dawo yasa taje gunsa tasoma zuba masa shagwaba, suna cikin haka Hajiya Muslimah ta fito hannunta rike da kofi ruwan lemune aciki ta miko ma Abba ya sha, suka zauna falo, feenat ma ta fito cikin wankata na riga da skirt sun mata kyau sosai zuwa tayi ta zauna aka soma hira da ita, gaka sukayita hira har mangariba, kafin suka mike kowa yaje yayi sallah, haka rayuwansu ya cigaba da guda na cikin aminci duk wanda ka gani agidan na cikin farin ciki barin Abba da kulum ya kalli yan yaransa Mata da Allah ta basa sai ya gode ma Allah, sai fatan Allah ya kawo musu miji na gari, na amsa da Ameen. Jidda ce sanye cikin shaddarta, purple colour ya matukar yi mata kyau sosai, tafe take ciki takunta mai daukan hankali ga duk wanda ya ganta, zua gun H Muslimag tayi ta rungumeta ta baya tace maa, tace ya aki autar Abba, tace ina son zan dan fita ne, zanje kasuwa inyi sayya tace to kar ki dade tace to nagode, ko da ta fita motarta tashiga tafiya tace cikin hankali tana jin wakar Aashiqui Hum Mar Jayenge. Tana matukar son wakokin Aashiqui sosai kalo daya zaka mata kasan tana cikin ni shadi, wayarta ne ya soma kara, ta daga taga Dr Suhana cikin murna ta dauka ta ce Amaryan next week ba kya laifi cikin murmushi Suhana tace, Sis an fitar da Ashoben fa kina gida ne in kawo miki tace,,,.. Ummmm bana nan na dan fita kasuwa amma ba dade wa zanyi ba tace right, sai kin dawo zanzo. Na sukayi sallama, ta shiga kasuwa sayyaya tayi sosai duk wani abunda ta san tana da bukata, wani abun burgewa komai ta sai ma kanta sai ta sai ma Sis feenat dinta don tana matukar ji da ita sosai, haka ta gama ta dawo gida, bata dade ba Suhana ta zo ta kawo mata anko din bikin gaskiya sunyi yau sosai, hira sukayi sosai kafin sukayi salama ta tafi, tun daga wan nan rana shirin bikin Dr Suhana sukeyi basa zama sosai sune can sune nan don sune kirjin biki. Sun tsara events din biki bazata yi wani bidi鈥檃h ba, just Walima zatayi ran Friday bayan daurin Aure Sai Dinner da angwaye suka shirya da daddare bayan an dauko Amarya zasu wuce. Dinner komai ya tsaru yanda ya kamata sai jiran satin bikin da fatan kuma Allah ya kaimu na amsa da Ameen. 庐WWA庐 馃憞馃徎馃憞馃徎馃憞馃徎 馃崚Rash Kardam馃拑馃徎馃憟馃徎 [2:03PM, 10/17/2016] Rash Kardam: 馃崚馃崚BAZATA馃崚馃崚 By 漏Rash Kardam馃拑馃徎馃憟馃徎 6鈨� Wacece Jiddah. Alhaji Taneemu Musa hafafen dan garin Kaduna, nane a Abuja Road Magajin Gari, mutum ne mai kamata ga son mutane, ya kasance mutum mai saukin kai ga iya zama da jama鈥檃h da wuya kaga fushin shi kulum yana cikin fara鈥檃h, Yaya biyu Allah ya bashi su na farko Safeenat wanda suke kiranta da feenat mahaifiyar feenat Allah ya mata rasuwa tun suna Kaduna kafin su dawo bauchi, bayan rasuwar maman feenat ne Alhaji Taneemu ya samu transfer daga gun aiki zuwa bauchi, inda anan ya Hadu da hajiya Muslima ya Aureta itace uwar, Hauwa鈥檜 wanda suke kira da Jidda, H Muslima macece mai kirki da da鈥檃h ta rike feenat riko mai kyau wanda ko uwarta ne ita yanda zata mata kenan ko kadan bata taba nuna musu ban banci ba, haka suka yi karatu yayinda feenat ta karanci business Administration, itakuma Jiddah tun tasowarta take son karatun Asibiti hakan ne yasa taje tayi karatun medicine dinta a Mai duguri, bayan ta dawo ne ta samu aiko a ATBU Bauchi, tana ban garen pharmacy, haka suke rayuwansu gwanin burgewa ko ina zaka gasu tare, feenat tana da saukin kai kuma bata da wani girman kai gata da sanyi sosai, sabanin Jiddah da take da zafin zuciya abu kadan ta hauro bata son raini kuma bata raina babba don bata son amata, kuma ita bata cika kula sabgar maza ba, ita bata kula kowa damuwar ta takeyi ita, wan nan shine ta kaitacen lbr Jidda. Kwanaki sunja yau sati guda, yaune ranan daurin Auren Suhana da Angota Saleem kalo daya zakayi ma kawaye da angwaye kasan suana cikin farinciki suna taya yan鈥檜wansu kuma abokan aikinsu murna, su jiddah, Marsal Sophia sam basu samu zama ba sune manyan kawaye, yanzu haka sun tafi Zungur, Villa Garden, yara gurin da za鈥檃yi walima sun gayyato Malama Asmart Adam Dan Fulani, ita zata gabatar musu da wa鈥檃zi game da rayuwan Aure guri ya tsaru sosai, sun kuma ajiye komai a inda ya kamata, kafin suka dawo gida don yin wanka su shirya don lokaci yayai, haka suka dawo sukayi wanka tare da Sallah la鈥檃sar, kafin suka shirya zuwa gun walima gaskiya su jiddah sunyi kyau bakadan ba, ina ce zan tsaya tsara muku kyan da sukayi to zamu kwana mu yini ban gama ba馃槣馃槣 abokan ango ne suka turo motoci aka jidi yan鈥� walima aka kaisu, bayan sun gama isa, Malama Asmary ta soma yin nasiha gameda zaman Auren duk wanda ke gurin sai da yaji nasihar ta shigesa, a haka sukayi taro aka watse,koda suka maida Amarya gida, kafin azo a kaita gidanta, Jiddah tace zata tafi gida tayi shirin Dinner faga gida zata zo tunda Zindaba Hotel za鈥檃yi haka ko akayi, nan tayi sallama wa Marsal da Sophia ta tafi. Ko da ta isa gida lokacin ana kiran Isha sallah tayi kafin taci abunci, taje dakin Abba da sallamarta ya amsa tashigo, niman guri tayi ta tsuna ta gaida sa ya amsa cikin fara鈥檃, tace Abba nazo rokon Alfarma ne, yace fadi Autar Abba nan tace masa tana son taje Dinner Suhana ne, sai da ya jin jina kai kafin yace Jiddah da bandun yanda kuke da Suhana ba, gaskiya da na hanaki fita banson kiyi nisa baran ma fitan dare banaso, yace amma kije Allah ya kare min ke, kuma kema ko kula da kanki tace in Allah ya yarda yace Allah ya miki Albarka tace Amin, dakim H Muslimah taje ta shaida mata tafiyarta kuma Abba ya barta, itama ba wani so takeyi ba ta amsa mta da sai ta dawo, dakinta takoma tayi wanka ta tsaya tsara kwaliya tayi kyau sosai kafin ta dauko kayan Dinner wani gown ne, Green da ratsin milk bakaramin kyau tayiba, ta dauko humranta ta feshe jikinta dashi, san nan ta sake dauko turarenta, Essences of love鉂� ta fesa dan karamin bakinta yaji jan baki, ga man yan idanunta masu fisgan mutum, gaskiya ta zuba kyau sosai, tafito sannu a hankali take tafiya, H Muslima tsayawa tayi tana kallon diyarta gaskita Allah yayi halita agun ga kyau, ko da ta fita motarta tashiga ta tada, ta dau hanyar Zindaba Hotel, tafe take ahankali, lokacintara da rabi ya kusa don har an fara event din, ko da tashiga harabar hotel din tayi parking cikin nutsuwa tafito take tafiya, harta kai kofan Hall din nan taji gabanta ya bada dam鈥du鈥檃h tashiga karantowa kafin tashiga a hankali ta ke tafiya, harta iso tsakiyar hall din kamar daga sama taji ana barka da zuwa Dr Jiddah ga ma mazauni ki a high table nan cikin speaker taji, ana fada kamar bazata daga kafarta ba tasoma tafiya sannu a hankali harta isa inda ka mata nuni ta zauna, Bata dade da zama ba taji an kirata ana jiranta tazo ta bada background din Amarya, sai da ta dau yan mitina kafin ta sauko a hankali ta karbi speaker ta fara da sunan Allah kafin ta fara bada tarihin amarya cikin dadda dan turancin ta da zazxakar muryanta mai dadin sauraro, sai da ta kai aya kafin ta taka a hankali ta koma ta zauna, bayan ta zau nane aka bada iznin duk mai bukatar duma cikinsa ga abinci a han kali mutane suka rika zuwa ko na diban abinda ya keso, ita dai a koshe take amma bari ta dau Multina zata shi, kawai a han kali take tafiya kan takalminta mai tsini馃憼 irin wanda ake musu lakani da acokali duniya, ko da ta isa multina ta dauko ta juyo kenan ta hango wani guy duk yan mata sun zagayeshi, sai karkwasa suke ma sa, nan take suka bata haushi ita koba komai, tana son mace mai kamun kai na da kyau, tafiya take a hankali harta kai daf da guy din nan, cikin rashin sa鈥檃 takalmin ta ya taka murfin COCA鈥�.. Suuuu ta same zata fadi harta sada kar sai jinta tayi a kirjin mutun, kamshin turarensa ne ya dakin hancinta nan take taji wani sanyi a ziciyarta, a hankali ta bude idonta cikin razana ta zarosu:oops: wazata gani Dr Ghali ne ya taimaketa gashi yan hall din su zuba musu ido daga masu cewa sun dace kowa da albarkacin bakinsa, cikin tsia ta fara zazzaga masa masifa cewa nayi ina bukatan taimakonka, ai da ka barni na fadi, ki an gyamaka ni yar iskace irinka, bakin Malti din ta bude ta daga ta zzzagasa a kan fara shaddar ta tare da cewa stupid man taja tsaki tasoma tafiya, nan take hall din ya dau ele da ihu鈥�.. In ran Ghali yai dubu to ya baci tun dayake ba macen databa yi masa haka, yau sai ya gada mata shima dan nima dan iskan kai na ne, zata ban bance tsakanin aya da tsakuwa, cikin sauri ya cimmata hannunta ya kama ya jata fiiiiiiiiiiiii har zuwa totasa ya wurgata ya kulle motan ya ta yar ya bar hotel din. 庐WWA庐 馃憞馃徎馃憞馃徎馃憞馃徎 馃崚Rash Kardam馃拑馃徎馃憟馃徎 [2:03PM, 10/17/2016] Rash Kardam: 馃崚馃崚BAZATA馃崚馃崚 By 漏Rash Kardam馃拑馃徎馃憟馃徎 7鈨� Cikin sauri ya cimma ta, hannuta ya kama janta yake fiiiii sai cikin motansa馃殬 ya wurgata, ya ja motar馃殬 da gudu ya bar hotel, gudu ya keyi kamar zai tashi sama ga zuciyarsa, da ke masa suya tana in gizashi, han yar fadamar mada ya dauka, jiddah ko kuka ta ke mara sauti wanda tayi da nasani abun da tayi ga shi ya baro ta da gun jama鈥檃h, cikin muryan kuka tace, mai na maka ka dauko ni, kasani in kai dan iskane, to ni ba yar iska bane, ka mai dani in da ka dauko ni, ko kallonta baiyi ba sai wani mugun murmushin da yayi na zaki raina kanki, gudu ya keyi sosai ita ko sai zaginsa takeyi, sai da yayi tafiya sosai kafin ya iso kofar wani katon gida mai kyau sosai babba ne, ya na da katon bakin gate mai girman gaske gaskiya gidan ya hadu iya haduwa ba zan iya kwatan ta muku haduwar kofar gidan ba ma, tsayawa yayi ya fito daga motar tare da kulle motar, shi da kan shi yaje ya bude karamar kofar shiga gifan sai da ya shiga ciki kafin ya bude gate din don ba kowa a ciki, dawowa yayi ya shiga motar kafin ya shigar da ita gidan ya sake bude motar ya na fitowa ya kulle, duk yin Jiddah ta fito abun ya ci tura kallo daya zaka mata ta baka tausayi duk da tsiwarta kuwa. Ya na kulle yazo ya ja motar zuwa parking spaces ya ajiye motar馃殬 fitowa yayi, ya zago ta gefen ta ya bude da key yace ta fito, cikin tsiwa ta murguda baki:roll:ba zan fito ba sai dai ka mai dani in da ka dauko ni, cikin dariyar mugunta:mrgreen: yace in baki fito ba wlh zan dauke ki, wani harara ta wurga masa, tace sai kuma na tsaya ko an gaya maka ni yar iska irinka ne, ganin zata bata masa lokaci yasa ya fisgo hannuta, ya jata da karifi zuwa cikin gidan, suna shiga ya sanya ma kofar gidan key, janta sa sakeyi tana turjewa ya yi cikin falo da ita, ko da ya bai tsaya nan ba sai da ya jata zuwa wani room koka take sosai tana zaginsa tana turjewa, amma bai san tana yiba wai kunu a wani gida. A Zindaba Hotel kuwa koda Suhana da Saleem, da Marsal da Sophia suka ga haka, cikin tsanani tashin hankali suka shiga motocin su kuka bisu amma sam basu ga ko kyallinsa ba, nan hankalin su ya tashi suhana kam kuka ta fara sosai ace a sanadinta haka ta faru da kawarta, zuwa anguwan su, Jiddah sukayi amma an rasa mai shiga gidansu ya sanar, nesa da gidansu sukayi farkin sun tsaya cirko cirko, can Samar yayi ta maza ya ce barin gwada kiran Dr Ghali, ya ciro wayarsa ya danna number Dr Ghali sai ji yayi ana cemasa,d number u try 2 call is switch off, duk number sa akashe nan han kalin su ya tashi, Saleem ya ce, yanzu yaya za鈥檃yi matsawan in iyayenta suka sani to zasu iya shiga tashin hankali, ko zamu kirasu muce musu zata wuce gidan Amarya ne, Samar yace haka baiyi ba, in wani abu ya sameta ai mun daure kan mu don haka inaga mu fada musu gaskiya kawai, Saleem yace kun san wani abu, suka ce a a, yace ku mata duk ku tafi gida ni da Samar inaga zamuje gidansa na Federal Lowcost mu dubashi, ko kuma gidansa na tambari cikin daya biyu, Dr Samar yace yana da gida ma a Fadamar Mada, amma gaskiya ban san gidan ba sai dai photo gidan dana ta gani, Dr Saleema yace nima ya fada min gidan don yace a gine ya saya kuma ban taba kaini ba, haka su Marsal da Suhana Sophia suka dau hanyar gida Sophia ke tuka motar don marsal da Suhana jikin su ya mutu ga kukan馃槶馃槶da sukaci, Sophia tafisu dauri ya ita dai Adu鈥檃h tsari take karantawa da kuma Allah ya kare Jiddah, idonta ne ya ciko da kwallah:'( haka suka dau hanyan gidansu Suhana da ke State Lowcost, su Dr ta Samar da Saleem, suka yi hanyar cikin federal lowcost, gudu sukeyi sosai ko da sukaje gidan suka kwan kwasa mai gadi ya fito, suka tambayeshi ko Dr yazo nan yace musu aaa, jiki ba kwari suka shiga mota suka dau hanyan tambari, ko da suka iso check point, nan aka tsare su, sujan yace ina zasu je, suka marasa ina zasu ce, can karya ta fado ma Dr Samar ID Card dinsa ya nuna musu yace maras lfy suka duba yanzu daga asibiti suke kuma, mai lalura haukace sis dinsa ce yanzu akace ta fita a gida shiyasa zasu je dubata su dawo, sojan ya tausaya masu kafin yace suje Allah ya bata lfy suka amsa da ameen, suna wucewa wani gauron Ajiyar Zuciya鉂� suka saki a tare, nima nace barin dan huta. Jama鈥檃h kumin afuwa馃憦馃徎 yau ba zanyi typing da yawa ba sabida kaina ya na min ciwo, sai zuwa dare. 庐WW®
👇🏻👇🏻👇🏻
🍒Rash Kardam💃🏻👈🏻
[9:29PM, 10/20/2016] Rash Kardam: 🍒🍒
BAZATA🍒🍒
By
©Rash Kardam💃🏻👈🏻
8⃣
Suna wuce wa, wani gauro Ajiyan
Zuciya❤ suka saki a tare, tafiya sukayi
sosai kafin suka je Tambari Housing
Estate, Sulaiman Adamu Road sukaje, dai
dai wani kato gida mai kyau sukayi
parking, suka sauko a yare suka nufo
kofar gidan sun dade suna kwan
kwasawa kafin mai gadi yazo ya bude,
suka gaisa nan suka tambayesa ko yau
Dr Ghali yazo yace ya kwana biyi baizo
ba, gaskiya, cikin damuwa ya tambaye
su lfy sukace lfylai, maras lfy zai duba
kuma mun kira wayarsa akashe shiyasa
mukayi tunanin ko nan yazo, cikin jin
jina Al’amarin yace ayya wlh baizo ba,
Allah ya sauwake suka amsa da ameen
kafin suka shiga mota sula tafi, cikin
tashin hankali yanzu ya zamiyi Saleem
ya ce dole muje musanar da iyayenta,
gaskiya Dr Samar ya duba agogo yaga
daya saura minti biyu, idonsu yayi ja ga
takaicin abunda ghali yayi, haka suk dau
hanya jiki ba kwari.
Dr Ghali ya na zuwa cikin gidan ya
shigarda ita wani daki, sai turjewa take,
yace in baki nitsuba wlh jikin ki zai fada
miki yanzu nan, cikin tsiwa tace dan
iska ba zan nutsun ba, ya fita ya kulle
dakin wani daki yaje yayi wanka ya
dauko 3 cutter ya sa tare da jallabiyarsa,
Sallah yayi kafin ya dauko kayanda ta
bata kasa, yazo dakin da take ya bude
kofar, kuka takeyi marar sauti, karo na
farko da ta soma bashi tausayi, amma ya
dake yace kee💃🏻👈🏻 maras kunya, duk da
kukan da takeyi bai hana ta dago jajayen
idonta ta harare shi tare da murguda
masa baki:roll: ya ce wato har yanzu
bakinki bai mutu ba ko, murguda:roll:
wan ta sakeyi, ya kalli a gogo daya da
minti 30 yace na baki 2 minutes ki
wanke kayan nan👔👖kuma ki tabbatar sun
fita, san nan ki gyara min daki, ki goge
lungu da sako dakin san nan ki share
falon kafin in barki ki tafi, mtsss taja
zaki kamar bata jishi ba, fita yayi a
dakin, falo yaje ya kwanta, lumshe
idonsa yayi kamar mai bacci, sai daya
ga 30 minutes yayi kafin ya leka dakin
yaga tana nan yayi dariyan mugunta
yace baki matsu ki tafi gida ba, da kin
matsu da kinyi, fit yayi a dakin yakoma
falo, ta dau lokaci tana kuka ganin kuka
ba zai ficce ta ba ya sa ta tsoma kayan a
ruwa ta sake tsomawa kafin t a barshi a
ruwa ta share dakin, ta gyara dakin ta
koma toilet ta dauko kayan da jikansa ko
matsewa ba tayi ba ta fito falon ta wurga
ma Ghali a jiki, yanda take kun bura ta
na wani cika abun sai yaso bashi dariya
yayi saurin rike bakinsa🙊 cikin salon
tsokana ya kalli kayan yace kai gsky kin
iya wani sosai, ae da zaki amince da na
dau keki yar wanki da guga, nan ta da
da cika fam, amma bata tanka mishi ba,
keys din gidan ya dauka ya bude kofar
falon tana biye da shi, ba ko takalmi a
kafarta, suka fito harabar gidan ya bude
kara min kofar gate tafita, sai da taga
tafita ta juyo tace masa Allah ya isamin
mugun dan iska kawai, tasa gudu🏃🏻🏃🏻🏃🏻
dariya yayi sosai agun kafin ya koma
cikin gida dakin da tabari ya koma ya ga
ta gyara gadon ga dakin yana kamshinta
sosai, kwanciya yayi akan gadon yana
shakan kamshinta da tabari a dakin
yana murmushi yana tuno yanda sukayi.
Gudu tayi sosai tayi nisa da gidan, kafin
ta tsaya tana haki tana maida numfashi
sosai, kamar daga sama taji muryan
wasu katti, daya daga ciki yace kai baba
haska min can gurin kamar mace na
gani, kafin ta motsa aka dallo mata
hasken toci🔦kirjinta ya bada dammm…
Dayan yace kai babab ta hadu gaskiya
zamu huta sosai yau, suka sheke da
dariya😄😄 Adu’ah tsari tafara karantawa,
nan ta sake artan na kare, gudu🏃🏻🏃🏻 take
sosai, ganin haka yasa suma suka bita,
tayi gudu ta gaji ga numfashinta ya na
neman daukewa gashi gun shiru kake ji
kamar ba mutane a Area, tun bube tayi
da wani dutsi wanda yasata sakin kara,
don taji zafi, ta tafi luuu zata fadi tayi
saurin rike jikinta bata kasaba, ta yun
kura tasa gudu kenan taga wasu kartin
mutane subiyu👬sun sha gabanta, bata san
lokacin da tasaki kara ta fasi sumaniya.
ganin haka nima bansan lokacin da
wayata ta subule a kasa ta fadi warwas.😜😜😜
®WWA®
👇🏻👇🏻 👇🏻
🍒Rash Kardam💃🏻👈🏻
[9:29PM, 10/20/2016] Rash Kardam: 🍒🍒
BAZATA🍒🍒
By
©Rash Kardam💃🏻👈🏻
9⃣
Bata san lokacin da ta fadi kasa
sumamiya ba, dariyan mugunta suka
sheke da shi, wanda sai da yasa na
razana, daukar ta sukayi, suka soma
tafiya da ita, sanyin dake gurin shi ya
dawo da ita daga sumar da tayi jinta
hanun mutane yasa tasaki ihu ta rinkayi
gwar gwadon karfinta, tasoma kiciniyar
kwacewa amma ta kasa sun mata riko
mai kyau, gani turjewa ba zai ficetaba
yasa, suma kiciniyar tsugunawa kasa,
laluben dutsi take, cikin sa’a ta samu
mai girma lokacin sai janta sukeyi, fakan
sa tayi ta kwada masa dutsi ta sa gudu,
sosai take gudu hanyan titi, tabi sosai
take gudun kamar kafar ta zai fita, suma
suna binta, sai da sukayi gudu sosai
kafin ta iso titi ai nan tasoma ihu ta na
neman tai makon jama’ah, sam bata lura
da motar police da tayo ta gun ba gudu
take sosai, sai jin kiii nayi sunta ka
burki cikin zafin nama, aeko nan ta kara
sakin kara.
Dr Ghali ke kwance a daki da Jiddah ta
fita sai faman lumshe ido yakeyi, kamar
wanda aka mintsiresa ya mike yana
tambayan kansa, anya nayi ma Jiddah
adalci? In barta tana mace ta fita kuma
ita daya a daren nan ti in wani abu ya
sameta nice silla, sai ya tsinci kansa da
jin haushin kansa, cikin han zari ya
mike ya nufi motarsa, ya shiga sai
alokacin ya kunna wayarsa,ya bude gate
ya fita, ae ko bai yi nisa ba wayarsa ta
soma ringing Dr Samar ya gani cikin
hansari ya daga, Dr Samar cikin zafin
rai ya soma maga Ghali ka kyauta kuwa
ka dauki yar mutane mai zakayi mata a
dare ka tafi da ita ka daga hankali
iyayenta da mu, ko ka manta ita macece?
Cikin sanyin jiki yace gaskita ban kyauta
ba, Dr Samar yace tana ina, yace dazu ta
tafi, cikin razana yace what? Kasan bata
dauko motarta ba adaren nan ka barta
tafita yanzu in aka saceta fa?,nan ya
kara rikitar da Dr Ghali kashe wayan
yayi ya soma gudu dai dai zai bar layin
gidan yaga wasu mutane su biyu zasu
shiga wani katon gida da alama masu
gadi ne, horn yayi wanda ya sasu
tsayawa, shima ya fito a motar sa yazo
hunzu, ya rusuna ya gaidasu suka amsa
yace baba dan Allah ko kunga wata
bidur wan yariya ta wuce tanan, dayan
yace bamu dade da jin wata yarinya ta
fito tana gudu tana ihu da alaman wasu
sun biyota, kuma ba mutum daya ba don
muryoyisu da yawa, da gabaya kuma
muka rinkaji ihu sosai, daga baya kuma
muka daina jin ihun, dayan yace Allah
yasa dai ba su keta mata haddi ba inji
dayan,Dr Ghali ya dafe kansa, da sauri
ya shiga mota🚘 gudu yakeyi sosai, ya
karade duk inda ya duba a fadamar
mada, ba alamar jiddah idonsa ya kawo
kwalla, tabbas ni ghali na cika azzalumi
maras kirki, na cuci Jiddah mai yasa
naksa hakuri lokacin da ta juye min
multina, wayan Dr Samar yasake kira
yace kuna ina yace gamu a dai dai Rank
Road zamuzo fadamar Mada, yace nima
na fito ina kusa da inda kuke, Dr Samar
yace kaga jiddah yace ko daya sai ya
basu lbr da wayan nan mutane suka
bashi, Samar yace Innalilahi wa inna
ilaihi raji’un, wlh ka cuci Jiddah yanzu a
wani hali take, Ghali yace gani isoa
gunku.Ko da ya iso su Saleem da Samar
sun masife shi sosai, kuma yayi dana
sani abunda ya aikata ma jidda daga
nan suka yanke shawara zuwa su sanar
da iyayenta daganan su wuce police
station, suyi report, hanyan Federal low
cost, Zamani Area suka nufa ga dare
yayi gashi suna cikin tashin hankali.
Jidda ko jin karar mota yasa ta kara
rikicewa ta saki ihu da sauri wani
matashin dan sanda ya fito da toci yana
haska jidda da take ihu dai dai nan
Wayanda suka biyota suka ga yansanda,
nan suka juya zasu gudu sauran police
dinsuka bisu, gudu sukayi sosai amma
basuyi sa’ar kamasu ba, hakan yasa suka
dawo, Sajan Nasir yace ke mai yafito
dake cikin dare cikin muryan kuka tace
Sir kamin afuwa ku kaini gida wlh zan
fada muku ko miye don nasan babana
yana cikin tashin hankali, yace bazan
kaiki ba sai kin gaya min mai ya fito da
ke, cikin muryan kuka ta bashi lbr, ya
jin jina sannan yace zan kaiki gida,
yanzu amma da ga yau karki karazuwa
duk wani bikin da ya shafi na dare ne
duk yanda kuke da Amaryan kunga
irinta yanzu inda Allah bai kawo mu ba
fa da kinshiga cikin hatsari,
📢📢📢📢 Kira gareku iyaye da yan mata, iyaye
ku daina bari yayenku, suna zuwa bikin
da ya shafi na dare, in batare zaku ba
kuna lura dasu, don wani sa in a kwai
hadari a cikinsa, zaka gama tarbiyarka
shekara da shekaru, rana daya kawa ko
wani ya ruguza maka, Allah ya kare
mana mutunci mu dana Yayanmu, Allah
ya bamu ikon basu tarbiya Mai kyau,
Allah ya shirya mu bakidaya dasu
Ameen.
yace tashiga motar gaba gidan baya na
na motarsu ka zauna yayi da sauran
police din da bindigoginsu🔫🔫🔫 suka wajen
motar🚔 yan tambayo yi yarinka mata
gameda ghali, can yace anya wan nan Dr
ta ba sonki yakeyi ba, ta tabe baki tace
ba wani So ni yanzu ma na kara
Tsanarsa bana kuma kaunar ganinsa,
Dan iska kawai, Sajan Nasir yayi
murmushi haka suka rinka tafiya yana
mata tambayo yi tana bashi amsa har
suka kusan shiga unguwan.
Su Ghali ko da suka iso kofar gidan kasa
shiga yayi, cikin jin haushi Dr Samar d
Saleem suka shiga, nan suka tara da
Feenat da Baban Jidda da Mamanta
sunyi jigum feenat harda kuka ganin su
yasa suka mike lfy ina jindan, duk
auriyan Saleem sai ga idonshi da kwalla
sabida sanadin bikinsa aka samu
matsalan ga iyayenta sun basu tausayi
nan suka rusuna sukace baba sai dai
kayi hakuri yace what? Jidda ta mutu ne
Samar ya gir giza kai alamar aa,yace
mai ya faru da ita, kafin ya bada amsa
suka ji jiniyar motar police da sauri
sukayi waje don sunji a kofar gidan ya
tsaya aiko nan saiga jidda da ita da
police, ba rakalmi ba gyale duk ta yarsu,
ganin iyayenta yasa tayi gudu ta fada
jikin Ummata ta saki kuka nan Babanta
ya soma tambayar lfy aka rasa mai
bashi amsa, can daga nesa ghali ya hangi
motar police yaga sun fito kuma da Jidda
aciki, nan yasaki ajiya hrt yana mai gode
ma Allah da ya bayyana jidda, ya nason
yaje ya tambayi lfyta da kuma yaji ba
abunda ya sameta amma kunyar abn da
ya mata dana iyayenta ba zaisa ya iya
isa gun ba,
®WWA®
👇🏻👇🏻👇🏻
🍒Rash Kardam💃🏻👈🏻
[9:31PM, 10/20/2016] Rash Kardam: L 🍒🍒
BAZATA🍒🍒
By
©Rash Kardam💃🏻👈🏻
🔟
Dr Saleema ne ya daure ya bashi lbr
abunda ya faru, san nan Sajan Nasir ya
daura daga inda suka gamu Abbanta
shiru yayi kafin yace ya gode ma Allah
da ba abunda ya sameta, kuma daga yau
ta bar zuwa biki, san nan yace Jiddah
waya gaya miki a na wa namiji irin
yanda kk masa shifa tai makon ki yayi
duk da bai kyauta ba kema baki kyauta,
Allah ya kare naga ba, suka amsa da
ameen, sallama suka masa shida iya
lansa sukayi cikin gida, Su Samar suka
koma mota🚘Dr ghali ya kalle samar yace
naga jiddah ta dawo ina fatan ba abinda
ya sameta, ko kallonsa baiyiba sukayi
motarsu suka tafi don ya bata musu rai,
gashi ko bacci basuyi ba har 3:20am
tabbas ya san bai kyauta ba har su
samar sukayi fushi ga baccin dayake ji
haka ya tada motarsa ta bar unguwan
jiki ba kwari.
Jiddah ko tunda suka shiga gida abba
yace suje su kwanta, daki tashiga ta
watsa ruwa ga kafarta sai zafi yake
mata, rabonta da tayi gudu irin wan nan
har ya manta,ko da tafito doguwar riga
tasa da hijab ta biya salolin da ke kanta
kafin ta kwanta bacci tayi sosai, ko da
gari ta waye bata tashiba sai kusan 6:40
tayi sallah asuba kafin takoma ta kwanta
dake weekend ne ranan sai goma da
mintoci ta farka, toilet taje ta wanke
bakinta kafin tayi wanka ta sa kaya
marasa nauyi tafito falo, ta tarar da
Abba da H Musleemah sun fito feenah
tana kan dining ta gaida iyayenta kafin
taje ta gaida Aunty ta, suka yi breakfast
a tare, kafin suka dawo gun su Abba
suka zauna Abba ya musu fada sosai,
yace ma Jiddah ta kiyaye yin gatsali ma
na miji, don tayi sa’an mai kirki da
wani sai ya mata rashin mutunci, kuma
yace daga ranan ya soke zuwa bikin
dare, in ba da wani dan uwanta na kusa
ba, san nan yace sa iya tafiya, tun daga
wan nan ranan Jiddah take jin wani
tsanar Dr Ghali ko kallonsa bata sonyi
bare taji sunan sa haka ta karashi
weekend din duk jikinta ciwo yakeyi.
Dr Ghali kuwa tunda tunda ya koma
gidansa, kasa bacci yayi, don in ya rufe
idonsa Jiddah yake gani tana masa
murmushi, gashi ta tafi ta barmasa
kamshinta, sai lumshe ido yakeyi, take
ya fara jin wani irin feelings gameda
Jiddah, sannu a hankali yake karanto
surarta sai wani murmushi yakeyi haka
kuru yaji zuciyarsa na tsanani son
ganinta, nan take ya tambayi me take
nufi kardai na kamu da son❤ Jiddah
yace anya yarinyar da bama shiri, can
yaga tunani ba zai ficcesa ba ga dare
yayi, alwala ya yi ya shimfida salaya ya
fara kiyamul lail, haka har aka yi kiran
sallaha kafin yaje masalacin da ke
unguwar yayi sallah ya dawo, Azkar yayi
har zuwa 7:00am kafin ya kwanta bacci,
nan ya fara mafarki mai dadi, Jiddah ce
tazomasa da wani fulawa💐 mai kyau ga
kamshi ta mika masa
tana murmushi, cikin fa’a yakarba ya
zo dafda ita zai mata rada a kunne ta ju
tasoma wani tafiya mai daukan hankali
tana karairaya, dai dai nan yaji wayansa
na ringing, ya ki bude idonsa amma sam
ya bar ganin Jiddah, wani uban tsaki ya
daka kafin yadaga, yaji Company MTN
ke masa talle Caller Tone, nan yaji wani
bakin ciki ya tokaresa, wayar ya kashe
ya koma ya sake lumshe idonsa kozaiga
Jiddah amma shiru, haka yayita juyi
karshe wanka yayi ya saka kanana kaya
ya nufi restaurant ya sai abinci bai wani
ci na kirkiba don yanzu zuciyarsa ta
addabesa da tunanin jiddah har Allah,
Allah yakeyi monday su hadu agun aiki
yaga kyakyawan fuskarta mai burgewa.
Su samar ko da suka isa gida Wayar
Sophia Samar ya kira ya saida mata
ansamu Jiddah ta fada masu Marsal tace
to sukayi sallama suka kwanta suma da
gajiya suka tashi, haka akayi yinin biki
ba wani amarshi sosai, sabida jiga jigan
bikin basu samu hallara ba, sai dai muce
SUHANA DA SALEEM, ALLAH YA BADA
ZAMAN LFY.asha amarci lfy😜😜😜.
Yau take Monday da wuri jiddah ta fita
don taso makara, gudu tayi sosai bata
dau mintuna masu yawa ba ta isa ATBU,
parking motar ta tayi🚘ta fito tana dan
sauri, wanda saurin da takeyi yasa duk
ilahirin jikinta motsawa, ga can nesa na
hangi Dr Ghali ya harde hannusa a baya
ya tsaya na wani mayen kalo ma Jiddah,
sam ya manta da mutane da ke wucewa
ji yakeyi kamar yaje ya mata magana ya
nimi yafiyarta, sai wani murmushi
yakeyi, Dr Samar ne ya iso inda yake
sam Dr Ghali bai san ya zo ba, ganin
yana ya kura ma gabansa ido yasa ya iso
don yaga mai yake kallo, nan ya hango
Jiddah ke tafiya zua Pharmacy, ga ghali
kuwa sai wani smiling yakeyi harda
wani ajiyan❤ Samar ne ya zurguresa
kafin ya dawo hayyacinsa, mtss yayi kafi
ya juyo yaga waya katse masa jin dadin
sa, ganin Samar ne yasa yace yaushe ka
iso nan, yace ina zaka san na iso kayi
nisa cikin tunanin Jiddah ya gwalolo
ido:oops: yace waya gaya maka ita nake
tunani, Samar yace sai dai ka fada ma
yaron goye, don ga tsananin Kaunar
Jiddah a idonka, nan yace shi sam ba
haka bane, Samar ganin ya dage yasa
yace bari yaje office dan anjima zasu
hadu, shima office dinsa yaje, sam
yakasa aiki, a office dinsa tunanin
jiddah yahanasa sakat, yana son yaje ya
ganta amma yana gudun raini da kuma
wulakanci, can dai ya gagara daurewa
ya mike ya nufi Pharmacy ko da ya isa
ya dade akofar🚪 kafin ya daure yasoma
tura kofar glass din.
®WWA®
👇🏻👇🏻👇🏻
🍒Rash Kardam💃🏻👈🏻
[9:31PM, 10/20/2016] Rash Kardam: 🍒🍒
BAZATA🍒🍒
By
©Rash Kardam💃🏻👈🏻
1⃣1⃣
A hankali ya tura kofar sai da ya tsaya
kusan na minti biyar, ya zuba ma jiddah
ido ko kyaftawa ba yayi, sophia ce ta fito
da ga cikin toilet din pharmacy din,
karaf suka hada ido da Ghali da sauri ya
shigo da Sallamarsa, tana jin kamshin
turarensa, ranta ya baci wani tsanarsa
takeji yana ziyaran zuciyarta, bata dago
tanajin suna gaisawa da sophia, can
yacemata Dr Samar yazo nan kuwa tace
aa ae yana office, ka duba office dinsa
kuwa, cikin inda inda
yasoma…..dama….uhumm….ae na dauka
yazonan ne, sophia ta gama dagoshi,
murmushi tayi, yace barinje na dubashi
tace to, yana fita sukayi gamu da Marsal
zata shigo pharmacy din, gaisawa sukayi
sosai, ya wuce ta shigo, Sophia tace sis
Marsal ya kk? Ya aiki tace lau, Marsal
tace mai Dr Ghali yazo yi pharmacy?
Sophia tace ban sani ba nima,na dai fito
daga toilet na ganshi tsaye a kofa🚪 tace
nikam ina zargin wani abu, sai a lokacin
Jiddah ta dago man yan ifanunta ta
harari Matsal, Sophia tace, anya Dr ba
son Jiddah yake ba, marsal tace na dade
da tunanin haka, don ina hango
tsananin kaunarta a idonsa, wani tsaki
Jiddah tace dan Allah ku bar hadani da
wannan dan iskan, Marsal tace ba zaki
gane bane guy din ya hadu, ya na da
qualities din da za ace kin so shi, sis
hararanta tayi tafita ta bar musu
pharmacy din, Sophia tace kyaleta zasu
dai daita mu na mu ido dariya sukayi,
haka sukayita aiki har aka tashi kowa ya
nufi gida.
Kwanaki sun ja watanni sun tafi sofiya
in banda tsana da kiyayyan Dr ghali ba
abunda zaka gani a idonta, hakane ma
yasa ta daina kula kowa, haka rayuwa
tayi ta tafiya duk yanda Dr Ghali yaso
suyi mutunci abun ya faskara, kulum
Adu’ar shi ta yafe masa.
Yanzu duk wanda suke tare ko ba a fada
ba sun san yana son Jidda sosai,amma
yana wayancea sabida rashin hadin
kanta da bai samu ba shine kulum
zaman jikin window ko zai ga wucewar
ya samu relief a zuciyarsa❤. Haka suka
kasance cikin wan nan hali.
Jiddah ce tafito cikin shirin aiki sauri
take ta makara sosai, ko da tashiga
motarta🚘 tayi2 motar taki tashi sam, ga
feenat ta fita gun aiki a motarta Abba
kuma baya nan shima, gida ta koma ta
ajiye key din tafito tashiga a Keke
Napep, tashiga tace masa Malam dan
Allah kayi sauri na danyi late yace to
gudu sukeyi sosai, sun iso dai dai
kwanar da zai shigar da kai hanyan T.H
sai jin kau…… Kau…. Keke Napep dinsu
ya hadu da wani mota wanda sai da yayi
sanadin fifowar jidda waje, kalo kayi ma
napep din da kyar tayi aiki nan gaba, In
banda salati ba abunda ke tashi agun ga
jini sai kwarara yakeyi, dai2 nan Dr
Ghali ya zo wuce ganin abunda ya faru
yasa ya tsaya, yana dubawa yaga Jiddah
ce nan take ya rikice, yana kiransunan
ta yana hawaye pls Jiddah kar ki tafi ki
barni ina tsanani bukatar ki, pls Jiddah
dau karta yayi wasu suka taimaka masa
da mai napep din su ka dauko shi, suka
sasu a motarsa, gudu yayi sosai suka isa
Emergency nan take Doctors sukayi caaa
kansu sai kusan awa daya kafin wani
likita ya fito, yace Dr muna son jini, za
amata kari don ta zubar da jini sosai, Dr
Ghali yace muje a duba nawa in yayi a
dauka, cikin ikon Allah jinin su yazo
daya. batare da bata lokaciba aka dau
jininsa, aka samata, bayan angama
treatment dinta aka kaita single room
aka samata ruwa, Dr ta ghali ya zauna
ya sata agaba ya zabga uban tagumi, sai
da ta samu kusan awa daya kafin ta
soma bude idon ta a hankali tana salati,
taras ta sauke su kan Dr ta ghali, nan
take tasaki wani kuka tacwa, dan isaka
ka tafi bana son ganinka so kake ka
cuceni ka kawo nan kansa ya dafe
kansa.
®WWA®
👇🏻👇🏻👇🏻
🍒Rash Kardam💃🏻👈🏻
[9:31PM, 10/20/2016] Rash Kardam: 🍒🍒
BAZATA🍒🍒
By
©Rash Kardam💃🏻👈🏻
1⃣2⃣
Dan iska ma cuci, ka kawo ni nan ka
cuce nine, kansa ya dafe nan take ya
fara jin haushin kansa,Jiddah ganin bai
fita ba yasa tayi kokarin mikewa wani
zafi taji kirjinta da kanta na mata, ko da
ta duba gefenta, sai a lokacin taga
ruwanda aka sa mata, ko da ta kalli
kafarta bendeji ta ga ansamata, nan take
ta saki kuka, jin kukanta na tsuma
zucoyar sa ba zai iya sauraron kukan ya
mike zai fita sai da ya kai kofa ya jiyo ya
kalleta idonshi ya kawo kwalla ga wani
Sonta da ya ke ji, kirjinsa sai harbawa
yakeyi da sauri2 bude kofar yayi dai2
nan ya ga Marsal Sophia da Amarya
Suhana sun nufo dakin, kallo daya suka
masa, suka gane yana cikin damuwa, gai
sawa sukayi suka tambayesa ya me jiki,?
Yace da sauki don anbasu lbr irin
taimakon da ya mata harda jininasa da
ya bayar, dakin suma shig.
Dr Ghali yafita harabà asibitin, ya nufi
gun ajiye motoci, ya shiga motarsa ya
bar Asibitin, don zuciyarsa na masa
wani irin suya, gudu yayi sosai kafin ya
isa gida dakinsa ya shiga ya kulle kansa,
kan gado ya fada yana juyi ga zuciyarsa
da ke masa wani irin suya, yace ni Ghali
na cuci kaina, yarinyar da na tsana ita
nake matukar kauna❤gashi kuma dai2
itakuma take tsananin tsanata, ya zanyi
da zuciyata kwalla ne 😥 ya cika idonsa, ya
kudiri aniyar sai ya wanke kansa,
Hauwa’u na ina matukar Kaunan ki My
Jiddah, pla kisoni koda rabin cokali, i’m
deeply in love with you My Jiddah, you
hrt, my Only, kukane ya kwace masa,
tabbas yayi nadama sosai, wanda ni
“Rash na saida Ghali yana matukar son
Jiddah’ yace Jiddah sai na koyar dake
yanda zaki So❤ ni haka yayi ta sanbatu
shi kadai har magriba tayi yaje yayi
Sallah, sai Isha’i ya dawo shirin
kwanciya yayi, yana Adu’ar Allah bama
jiddah lfy.
Marsal da Sophia suka tura kofar dakin
suka shiga, ganin tana kuka yasa suka
karasa da gudu, sannu jiddah, ya jikin
kuka ta kara saki ta fada jikinsu tana
cewa, Ya tafi bana son ganinsa na tsane
sa dan iskane, mai satan yan mata, kuka
take sosai, Suhana tace waye haka,
Jiddah tace Dr Ghali, Marsal tace ai
bayanan ya fita, sai lokacin ta bude
idonta taga baya nan wani Ajiyan hrt ta
sauke, Sophia tace yanzu ki bar zance
nan ya jiki tace da sauki, nan suka kira
su Abba suka sanar musu Abba yace
gashi zuwa yanzu, wayar Feenat ya kira
tana gun aiki itama yace taje T.H
Emergency ta same su, tace lfy yace
Jiddah ce tayi Accident, cikin rudewa
tace Yasalam!!! Ajiye file din da take
cikawa tayi, kafin ta je ta nimi
permission ta fita, gudu tayi kafin ta isa
asibiti, ko da ta isa wayar Sophia ta kira
ta zo ta kaita room din, rungume sis
dinta tayi, ido ya ciko da kwalla, tace
sannu sis Allah ya kare na gaba, su
Marsal suka amsa da Ameen, Abba sun
zo haka suka zauna suna kula da ita, sai
magriba su marsal suka tafi tun daga
wan nan rana, Jiddah take samun
kulawa mai kyau, kullum sai Dr Ghali ya
zo dubata batare da saninta ba, kuma ya
sai kaya ya bama su marsal da Sophia
sukawo, amma vasu taba cewa shi bane,
don sanin halinta, satin jiddah daya a
asibiti aka sallameta, tayi kyau ta
murmuri, sabida samun hutu ba fita
rana bare zurga zurga2 sai yan tabon da
suka rage mata, haka suka dawo gida
kulum feenat ke da wainiya da yar’uwa
ta, haka harta warke sosai, ta fara fita
aiki, sai yan tabon da basu gama
baceawa ba, shima tana shafa musu
zuma, tayi kyau sosai fiye da da. Yanzu
komai han kali kwance takeyi don harta
manta da wani wai shi Ghali, a sabgarta.
Ghali in banda wutar son Jiddah ba
abunda ya dame shi, kulum ka ganshi
yana zaune shi ka dai, sai dai yayita
smile, yana tuna jidda, a rin wanan
tunanin ranan Samar yazo ya samesa, ya
jima a zaune cikin office bai san ya
isoba sai murmushi yakeyi sai da Dr
Samar ya bugi table kafin ya dawo
hayya cinsa, yace ghali wlh kabi a
hankali, don sam yarinyan nan bata san
kana yi ba, hasali haushinka take ji gashi
ka kasa sanar mata, ajiyan Hrt❤ yayi,
samar yace ina da shawara daya da zan
baka kuma inaga zai maka amfani,
Ghali yace ko my frd, Samar yace “Sure”
kawo kunnenka👂🏻 kaji, shewa sukayi suka
tafa 👋, duk yanda naso inji meye ban
samu dama ba, haka yasa na hakura
inga mai zai biyo baya.
®WWA®
👇🏻👇🏻👇🏻
🍒Rash Kardam💃🏻👈🏻
[9:31PM, 10/20/2016] Rash Kardam: 🍒🍒
BAZATA🍒🍒
By
©Rash Kardam💃🏻👈🏻
1⃣3⃣
Kwanaki sun ja, Jidda ce zaune cikin
dakinta kasancewar yau weekend, tana
ta danne dane a system dinta, taji kara
shigowar mai message ta gmail dinta, sai
da ta gama abunda zatayi ta bude sakon,
taga bata gane mai sakon ba, ta duba
profile din ba wani abunda zata gamusu,
sakon ta fara karan tawa kamar haka.
Assalamu’alaiki
Ya ma’abociyar sanyi da kamshi, farin
wata mai haskaka sauran, kyakyawa
acikin kyawawa, mutunci kamala fara’a
suna dauke a fuskan ki, Hauwa’u tun
randa na fara ganin zuciyata ta harbu,
da tsananin kaunar ki, Jiddah ke mace
daya ne tamkar da dubu, kallo ki na
hadda samin farin, murmushin ki kan
jefani kogin kauna, tafiyar na sanya ni
cikin nishadi, bare ki bude dan karamin
bakin👄har labbanki su motsa, zazzakan
muryanki ta fito Ya Allah, kusan suma
nakeyi, Jiddah ina matukar kaunanki ki
taimaka ki son ko kwatan kwacin
kwayan zarra ne, niko zan zameki Zuma🐝
mai tsanani zaki, zakuma kiyi Alfari
dani nan gaba ina matukar kaunarki.
Mai Son ki❤
Tabbas kalamansa sun mata dadi amma
sam ita ba soyayya bace a gabanta, wani
tsaki taja kafin ta goge sakon. Ta kashe
system din koda ta dawo kan gado taji
massage ya shigo wayarta, tana budewa
taga wani bakon number ya turo mata
sako kamar haka.
My Jiddah
Every time i see a flower🌹……. I think
about u and how much i want to be with
u n how much i want to hear ur sweet🍬
voice, i luv u Jiddah pla luv me.👄👄👄👄
Urs
Lover Boy❤
Ta karanta sakon yafi akirga gaskiya guy
din ya iya kalamai amma ba shi bane a
gabanta, goge sakon tayi tacigaba da
sabgarta, har dare tayi nan taji wayarta
na ringing ko da ta dauka, new number
tagani da sallamart tasa a kunne👂🏻cikin
wata sassayan murya mai daukan
hankali, taji ana cewa Amincin Allah ya
tabbata a gareki ma’abociya sanyi da
kamshi ga kyan fuska, koda batayi niya
ba sai da ta murmusa:) yaciga ba da
cewa, My Hauwa ina matukar kaunanki
sosai, Son ki yamin “BAZATA” amma
nasan ke👈🏻 cikin tsiwa tace kai tsaya
malam wai waye ne yake niman takura
ma rayiwata, waye ne?? Cikin sanyin
murya yace Mai Sonki ne. Wani tsaki
tayi takashe wayar gaba daya ta kanta,
sai me sam bacci yaki daukarta kaman
mutumin sai yawo yake mata akanta
rutse ido tayi har bacci ya dauketa,
tunda ga ranan mutumin nan yasata
gabada kamai tun bata so harta dawo jin
dadi kalamansa wani sa in ta saurare sa,
su dan gaisa haka rayuwa su tayita
tafiya.
Cikin shirin aiki tanufi office don yau
suna da meeting, Ko da ta isa mu marsal
da sophia sun zo, jiran time kwai sukeyi
su shiga metting, hira suke sosai, sai ga
Dr Ghali da Samar su nufo su, Jiddah ta
hade rai sai wani kun buri takeyi, ko da
suka iso Dr Samar ne yace sanuku ya kk
ya aiki suka amsa d lfy, ya kalli sophia
yace Sophee pls ki dan kira mana
Suhana a waya kice ita da Dr Saleem
suyi sauri time din da za’a shiga fa yayi,
mun kira wayar Saleem na kashe tace to,
ta kirasu sikace gasu a hanya, dogiya
sukayi suka wuce sai da sukayi nisa yace
ya abokina kaga target yayi ka ganta
cikin sauki, murmushi yayi, haka sukayi
ta hira har aka shiga meeting duk wasu
man yan Doctors din T.H sun hallara
hall yacika, sosai kowa ya zauna, bayan
wani Dr ne ya bude taro da Adu’a,
bayan an shafa, professor Aminu Ilyasu
ya mike cikin harshen turaci yake
mafana, topic dinsu na yau akan
Seminar da zasu je Kaduna 2 da kuma
Doctor dinsu biyu da basa shiri, 3
zakuma a wakilci masu zuwa Seminar,
sabida basa son in aje a samu matsala,
hall din ne ya dan argitse da surutu,
kafin ya ce ayishiru, saida gu ya lafa,
yasoma bayani yanda seminar zai
kasance bayan ya gama ya gan garo kan
yan da zasu tafi, nan yasoma da kiran
sunan doctors din 1 Aminu Ilyasu 2
Muhammad Ghali 3 Samar da Saleem.
Female 1 muna da Hauwa’u Taneem 2
Maryam Sais( marsal) 3 Sophia Abdu, 4
Suhana saleem. Bayan yagama kiransu
kafin yace abu nagaba muna neman
Doctor ghali da jiddah su fito fili don jin
mai ya kawo gabansu, Jiddah badan prof
Aminu bane da bata fito ba, cikin rakun
kasaita ta fito filin hall din tasaya a gefe,
shima ya fito sai, prof Aminu ya kalli
ghali yace mai ya fara hadaku, ghali
yace “Sir pls asked her before” wani
harara ta galla masa da karamin tsaki
Prof Aminu yace oh har agabana ma
halin zaku raba cikin sanyin murya tace
sir wan nan Dan iskane baida mutun….
Kunyan prof taji ta kasa karaa maganan,
fada yamusu sosai kafin yace yana son
ganin canji, ko da suka zauna nan yace
kowa yaje ya shirya gobe da wuri zasu
dau hanya, haka aka watse kowa da
albarka cin bakinsa gameda fadan su
Jiddah wasu murna suke, ko da ta koma
gida ta shirya kayanta, da daddare tana
kwance tana jiran sakon guy dinta aeko
ba a dade ba taji sakom frd dinta da
sauri ta bude gashi kamar
My Jiddah
Missing u seems lyk missing 1 of my
kidney, pls stay with me, n lyf is nothing
with out yooo my luv❤
Urs
Lover Boy❤
Rungumar wayan tayi don kalaman sun
tafi da ita, ba’a dade ba ko saiga kiransa
yace my lov ina tsananin kaunar ki,
burina mukasance tare amma bansan
yazanyi ba randa zaki fara ganina, ciki
shaukin kauna tace haba ni kai nake so
ba kyau ba ko kudi kasani sonka ajini
jikina yake yawo, kasani Jiddah with u
hmmm sai rijiya kawai😄
Har zuciyanshi yaji dadin kalamanta,
haka sukayita waya har dare yaraba.
Ko da gari ya waye daman ta sanar da
su Abba tafito da kayanta, taje ta gaida
Abba fada ya mata tarike mutuncin ta
na diya mace kar taga dun ba wani nata,
yace jiddah ina son kimin Alkawarin
zaki kula da kanki da mutuncinki tace in
Allah ya yarda, yace to kije Allah ya kare
ya miki Albarka ta amsa da amin
Ko da tazo gun aiki har sunfi basu dade
ba suka dau hanyan kaduna sai da
sukayi 6 hours kafin suka isa hotel aka
kama musu guda kowa daki daya aka
basa cikin sa’a sakin ghali No 9 na
Jiddah 10 suna kusa kenan ba yan sun
isa kowa ya nufi dakinsa wanka tayi tayi
sallah aka kawo musu abinci ta ci iya
yanda zata iya ta kura da multina,
bayan ta dan huta ne tafito taje gun
sophia sun dan fara hira tace sis na bar
waya ta a daki nasan Lover boy dina zai
kira, barin je ba dauko sophia tace muje
sun fito kenan ta hango ghali na mata
wani mayan kallo ko kyafta ido bayayi,
tsaki ta daka tace dan iska maye, Sai dai
kaci kanka, kurwa na kurrr, cikin bacin
rai Sophia tace Jiddah mai yasa baki da
kirki ko kin manta fadan da aka muku
in bama baki ji wan nan ba Dr ya miki
halaci da yaka mata ki ya femasa, tace
inyafe masa fa kikace, tace eh Jiddah
don da Jinin Dr ghali ajikinki yakamata
ki saurara masa, cikin firgici tace
What?????
®WWA®
👇🏻👇🏻👇🏻
🍒Rash Kardam💃🏻👈🏻
[9:31PM, 10/20/2016] Rash Kardam: 🍒🍒
BAZATA🍒🍒
By
©Rash Kardam💃🏻👈🏻
1⃣4⃣
Tace eh Jiddah don da jinin Dr ghali a
jikinki, ya miki taimako bana wasa ba,
ya kamata ki sau rara masa, cikin firgici
jiddah tace what??? mai kikace cikin
fushi tace abunda kikaji nace, sophia
juyawa tayi dakunta don taji haushi a
cikin jama’a jiddah zata na wulakanta
mutum kamar Dr Ghali, Jiddah ko jikinta
ba kwari ta juyo don ta nufi dakinta,
taga ba Dr agun cikin da muwa tayi
dakinta, magar sophia ya tsaya mata a
rai, ya za’ayi ace da jinin Dr ta ajikinta
ita dai tsan ko hug basu tabayi ba, bare
hada gado daya da za’a ce da jinisa a
cikinta, kanta ya matukar daurewa, taje
ta dawo tana tunani amma ta rasa amsa,
kuma gashi Sophia da alamun da gaske
take maganar don ga shi har fushi tayi
da ita, tana cikin haka taji karar
message da sauri ta dau wayarta, tasan
Lover Boy dinta ne, da sauri ta bude
tasoma karanta wa kamar haka,
Hello My Jiddah
I wl hold u up wen u cant stand, i wl
wipe away d tears:'( wen u cry, i wl fight
4 u wen u gv up i wl luv❤ u 4evr nd
olways……. pls luv ❤me 🚶🏻till end of ur
lyf my jiddah💃🏻.
Urs
Lover Boy❤
Har cikin zuciyarta taji dadin kala
mansa, can ta tuna da abunda ya faru
dazu, da sauri ta mike ta fita, dakin
Marsal ta nufa, da salamarta, ta tura
kofar ta shiga karan ruwa taji da alamar
tana bayi, kwaciya tayi akan gadon ta
lumshe ido tana tunanin kalaman lover
Boy dinta, yayin da wani sashi na
zuciyarta ke tunano mata kalaman
sophia take takara shiga da muwa, sai da
marsal ta dau mintuna tana wanka kafin
ta fito, ta hango jiddah kwace kan gado,
cikin zolaya tace, ta gidan Lover Boy, ya
gajiya murmushi:) ne ya bayyana a
fuskarta, alamar jin dadi, tace ya bi lfy,
marsal ta tsane jikinta da karamar towel
din da ta yafa a kafadarta, ta jawo
jakarta ta ciro mayu kanta tafara
shafawa, Jiddah ta kalleta tace Marsal
maga nakeso muyi, cikin kulawa marsal
tace ina jinki Jiddah, ta dan nisa kafin
tace ina son in tambaye ki wani abu,
marsal tace ina jinki, ta ci gaba da cewa
dazu mun fito da Sophia zamu dakina,
nan ta lbrta mata yanda sukayi, Marsal
tace eh gaskiya ta fada kuma ni na
tabbata ghali yayi nadama, kuma yana
tsananin kaunarki sosai, don kallo
kwayar idonsa zaki gani, cikin damuwa
jiddah tace ni har yanzu baki fada min
ba ya akayi na samu jininsa a jikina💃🏻
bacin nasan ko hug bamutaba bare har
jininsa ya zauna a jikina, Ko dai rike
min hannu da yayi ne jininsa ya shiga
jikina, marsal dariya tayi sosai tace haba
jiddah, ki kwantar da hankalinki duk kin
bi kin rude, cikin damuwa jiddah tace
dole in rude mana, marsal sai da tasa
kaya kafin tazo ta zauna, jiddah tace
nifa bana son wulakanci don na zo
gunki, marsal tace sorry Haugal, kinsan
har na hada muku nickname, mtss ta
buga tsaki, tamike zata tafi jidda ta riko
ta tace yi hakuri kawata zauna kiji, da
kyar jiddah ta zauna, ta soma bata lbr
likacin da tayi hatsari da irin da muwar
da ya shiga da taimakon da yabata, da
kuma rasa jinin da za’a samata ya bada
nasa, jikin jidda yayi sanyi sosai, marsal
taci gaba da cewa Haugal, cikin hanzari
Jiddah ta dago fiskarta da ya canza kala.
Dr ghali dakinsa ya koma ya dafe kansa
cike da damuwa, oh ni Ghali nayi regret
din abunda nayi ma Jiddah, gashi bata
Sona, bata son ganina, jiddah ya zanyi
da kaunarki da yake damun zuciya❤ta,
jiddah ke ce farin cikina😄, ke ce abun
kaunata, “SANYI IDANIYATA” book by
Zee Abuja, Jiddah ke ce mace ta farko
dana fara sonki, hawayene ya cika
idonsa, harda rusunawa kamar tana
gabansa, yace, My Hauw’u pls forgive
me, n forget what i did 2 u.
U are hrt desire, i luv u more My Sweet
Jiddah, nan take jikinsa yasoma kakarwa
sanyi ya faraji ga wani tsananin ciwon
kan da ya dame sa har yana sassara
masa, kan gado ya fada ya ja bargo ya
rufe kansa yana wani irin kuka mai ban
tausayi yana kiran sunan Allah.
®WWA®
👇🏻👇🏻👇🏻
🍒Rash Kardam💃🏻👈🏻
[9:31PM, 10/20/2016] Rash Kardam: 🍒🍒
BAZATA🍒🍒
By
©Rash Kardam💃🏻👈🏻
1⃣5⃣
Jiddah ta daga idonta da ya canza kala
zuwa ja, cikin sauri ta tashi jiki ba kwari
ta nufi room dinta, kan gadon ta fada,
kuka tasoma rusa why me yasa zaka
bada jininka a jikina, ke nan yanzu
jinina ya gauraya da naka, kuka tayi
sosai, tana cewa i hate u Dr, why u do dis
4 me, dafata da taji anyi yasa ta dago
marsal ta gani, jikinta ta fada tana kuka,
marsal ta rarrasheta, tace kiyi hakuri Dr
ba yayi da nufi bane yayi don Allah ne,
kuma Jiddah ki kasance mai yafiya
“Allah yana son masu yafiya da hakuri
har albishir ya ce a musu, lalashinta
tayitayi da kalamai masu dadi, harta
hakura, amma sam batajin manta
abunda Dr ya mata, sai da sukayi Sallah
magriba kafin marsal ta fita, saida ta
shiga dakin Sophia ta taras tana waya da
yan gidansu bayan sungama suka dan
taba hira ta mata sallama, ta tafi
dakinta,
Bayan fitan marsal jiddah ta yi sallah
isha’i ta roki Allah ya rage mata irin
tsanar da takeyi ma Dr ghali, bayan ta
shafa Adu’ah sai da tasha tea kafin ta
kwanta tana tunani kala2 har bacci ya
dauketa.
Dr ghali kuwa zazzabi ne ya rufesa sosai,
sai rawan dari yakeyi, Dr Samar ne ya
shigo ya gansa haka da sauri ya karasa
gun sa ya yaye bargon, yaji jikinsa zafi,
da sauri ya koma dakinsa ya debo kayan
aiki ya auna sa, sannan ya masa alura💉,
ba a dade ba bacci ya daukesa, ganin
halin da ke ciki yasa samar rufe dakinsa
ya dawo gunsa ya kwanta a resting chair
dakin, bai farka sai kusan uku saura,
nan yaji jikinsa ya masa sauki, bayi ya
shiga yayi alwala ya biya sallah da ake
binsa, tea samar ya hada masa ya sha,
kafin ya bashi wasu magain 💊ya sha, ya
sanan ya koma bacci da asuba suka yi
sallah, bayan sun idar samar ya masa
fada sosai, kan ya bar sanya damuwa a
zuciyarsa gashi har jinimsa yaso ya hau,
ko da sukayi breakfast suka nifi gun
seminar, kallo daya zaka masa kaga irin
ramar da yayi sosai, sai karan hancinsa👃
🏻da ya fito sosai, su jiddah ma haka suka
fito sunsha kyau, suka nufin gun sau ran
mota🚙suka shiga suka nufi gun seminar.
Jiddah ta kasa sakewa, sosai haka kurum
taki son su hada hanya da Dr ghali, haka
suka gama seminar suka soma shirin
dawowa, sai da sukaje Abuja Road ta
gaida yan uwan babanta ita da su
Marsal kafin suka dawo hotel din washe
gari suka dau hanyar bauchi, tun a
hanya ta tura ma Lover Boy dinta sako
kamar haka
My Only🌹
Gani a han yar dawowa, farin cikina,
zan so ace kai zan fara tozali da kai don
ina muradin ganinka burina mu kasance
tare.
Ur beloved Jiddah
Mesage ne ya shiga wayar sa bayan ya
karanta yayi mata reply kamar haka,
My Jiddah🌹
Jiddah ina sonki ina tsananin kaunar ki
but ina tsoron randa zamu hadu karkice
baki sona kun fasa.
Mai Son ki❤
Ko da takaranta mur mushi tayi ta
mayar masa da amsa ka mar haka,
My Hrt❤
Kasani Sonka da kaunar ka daga Allah
ne ajina yake ina matukar sonka ina
kaunarka, ban damu da ya kake ba kai
nake so kai nake kauna, kudi ko kyau
basa gabana kai ka dai ne a gabana,
Sonka d Kaunar ka na tasa a gabana
bana jin kira bana wai ge, na baka kaina
💃🏻 da zuciya ta❤.
Ur Jiddah💃🏻
Ko da ya ka ranta ya sake turo mata
wani sakon
My Jiddah💃🏻
Ki min alkawarin cewa in kin gani ko
yaya nake bazaki kini ba zaki cigaba da
sona a ko yaya nake, kuma duk rintsi
duk wuya bazaki juya min baya ba.
Mai Sonki❤
Ko da ta karanta murmushi tayi wanda
yasa marsal da Sophia hada ido suka
kalli juna, marsal kasa hakuri tayi tace
wai nikam Jiddah murmushin mai kikeyi
ne, tace kwaji da gulmanki, ina tare da
Lover Boy ai dole kuka ina Smile:).
shewa sukayi suka tafa ta ciga ba da
rubu tunta,
My Hrt❤
Na maka Alkawari bazan gujeka ba har
karshen rayuwa ta ko da ta kasance kai
gurgune ko makaho, ko mafi da gaka ni
kai nake so kaunar ka ya kamani a cikin
zuciyata bazan iya gudunka ba.
Ur jiddah💃🏻
Sako ya mayar mata kamar haka
My Jiddah🌹
Gobe da yamma ki shirya kimin kwaliya
na burgewa zan zo ki gani, da yanma
kusa da kwanar unguwan ku.
Mai Sonki❤.
Haka suka yita hira a hanya bayan sun
gama hirasu da Lover Boy dinta, tace
masu marsal tace kai gobe za mu hadu
da lover boy, dole inyi masa kwaliyar
kece raini, hira sukayi tayi sosai, har
suka iso bauchi, kowa ya kama gabansa,
Jiddah ta isa gida cikin farin ciki ta tara
da iyayenta, bayan ta huta suka kebe da
Feenat suna hiran yan uwa nan take
bata lbr zasu hadu da Lover ta feenat
tayi murna, don tasan kan warta na
tsananin son guy din takuma yi mata
fatan Allah ya sada su da Alkairi jiddah
ta amsa da Ameen.
hira sukayi har dare yayi kowa yaje ya
kwanta.
Ko da gari ya waye Jiddah shirye2 takeyi
na haduwar su da Lover ta, ta fitar da
kayanda zata sa ubansu wani less ta cire
shi ash da black colour, gashi yaji stones
farare, ko da yamma tayi wanka ta
sanya kayan ta dauko turaruka ta feshe
jikinta, ba karamin kyau tayi ba wanda
ni kaina sai da na yaba ma kyanta, ke
mai karatu ki tsara yanda, farin mutum
zai kasance acikin wan nan kayan,
jiddah ta sanya bakin ta kalmi 👡da jaka
da bakin jaka👜. Gaskiya jiddah tayi kyau
sisai, ta dauko sarka da dan kune baki
tasa ga wasu zobunan da tasha a
hannunta, ni kaina “Rash bai da nace
Mashaa Allah, cikin ta kun in kin isa, ta
fito falo da feenat suka fara karo, feenat
tace wow Sis u look so beautiful, ta ce
tanks, kafin ta fito ta yi dallama wa
hajiya Muslima, sai da taya ba da irin
kyan da yarta, tayi tabbas duk kyan
mace ta hada da kwaliya💄zata kara kyau
sosai,
📢📢📢 kira gareku mata, ci kasance mai
yawan kwaliya kar kice kin tsufa ko kin
ajiye yara, ko kuma wan nan, kwaliyar
zamani yar’uwa ko da kwale chanis ne
ko billen india💃🏻 to ki koya ki ma mijinki,
baki masaba ya dauko miki, mai irin
kwaliyar ae dan Allah mu kula mata.
Ko da Jiddah ta fito motar ta tashiga, ta
tada motar ta bar gidan,
bata tsaya ko ina ba, sai inda sukayi
zasu hadu, tana isa tayi zaman jiransa,
wayarta yasoma ringing tadaga cikin
zumudi tace my lov na iso fa, yace ban
ganki ba ki fito daga motar, sai da ta
dau yan min tuna kafin tafi to, lukacin
da yayi tozali da ita sai saya sake
murtsuke idonsa, yace Tsarki ya tabbata
ga ubangijin da ya halaci wannan suran,
barakallah, waya ya kirat yace babyna
kinyi kyau ba kadan ba, cikin farinciki
tace nagode ya akayi ka ganni, yace ina
kalonki, tace to wani kalar kaya ne
ajikina, nan ya tsara mata murmusawa
tayi, har saida fararen hakoranta suka
bayyana, cikin shagwa ba, tace to ka fito
in ganka yace ina tsoron karki fasa, tace
ko daya kaine ruhina, yace to ki kalli
gabas dai2 a kwai wani shago zan fito
daga shagon, cikin sauri ta juya tana
kallon shago dai2 ya fito cikin razana ta
murtsuke idonta, nan taga ba ma farki
takeyiba, duk jikinta bari yakeyi bakinta
na rawa tadaga hannu tana nunashi.
®WWA®
👇🏻👇🏻👇🏻
🍒Rash Kardam💃🏻👈🏻
[9:31PM, 10/20/2016] Rash Kardam: 🍒🍒
BAZATA🍒🍒
By
©Rash Kardam💃🏻👈🏻
1⃣6⃣
Duk jikinta rawa yakeyi, bakinta👄 na
rawa, idonta ya fara fida hawaye:'(da
sauri ta koma motarta🚙 tana kuka, da
hanzari ya biyota gun motarta, kafin ya
karaso tayi ribas sai kura ta tayar ta bar
gun da gudu kamar zata tashi sama,
ganin irin gudun da takeyi ya razana
don gabada ba gudun hankali takeba
motarsa ya shiga ya bita hanyar
auguwansu, ina tayi nisa sosai ko da ya
iso bai ga alamarta ba, tsayawa yayi a
kofar gidan, ya tamabayi mai gadi, ko
Jiddah ta dawo? Yace tun dazu ta fita
kuma bata dawo ba, hankalinsa yakara
tashi, gidan su Dr Samar ya nufa cikin
tashin han kali, ko da ya isa ya tar yana
shi shin fita, ganin Dr ghali yasa ya tsaya
kalonsa don baya hayyacinsa gaba daya,
da sauri ya rike shi yace Dr lfy mai ya
faru? Hannunsa ya kama ya shigar dashi
dakinsa, ya zaunar da shi, ruwa ya miko
masa maisanyi ya sha, ya ce ya kara
masa, sai da ya dan nutsu kadan kafin
Dr Samar ya ce mai ya faru na ganka
haka? Idon Dr yayi ja yace Samar
abunda nake gudu kenan gashi ya faru,
Dr Samar yace mai ya faru? Nan ta
kwashe lbr komai ya fada masa, Dr
samar yace haba Ghali, pls be a man,
abu kadan sai ka daga hankalin ka, ka
yawaita adu’ah Allah yana tare da mu,
in Allah ya yarda Jiddah malakin ka ce,
cikin sanyin murya yace Ameen, haka
sukayita hira Samar yana lallashinsa har
dare yayi kafin suka rabu.
Jiddah na jan motar🚙ta, gudu tarinka yi
tana kuka, ta nufi gidansu Marsal ko da
ta iso horn tarinkayi, harda na hauka,
duk mai gadi ya rikice, cikin hanzari ya
bude gate ta shiga gidan ajiye motar tayi
ta fito da gudu tayi cikin gidan tana
kuka, tayi sa’ar ba kowa, a falo, dakin
Marsal tayi, tana shiga ta gansu da
Sophia sun gama shiri zasu je gidansu
Jiddan, jikinsu ta fada ta saki kuka, sosai
take kuka duk ta ruda su, sai tambayar
ta sukeyi lfy, cikin kuka Jiddah tace
Lover asai Dr Ghali ne, ya cucen sai da
ya samin sonsa na kamu zai min haka
mai na masa da yake shiga rayuwata
haka, ajiyar zuciya Sophia ta sauke tace
Alhamdulilah na jima ina fatan haka,
Allah ya amshi fatana, jiddah cikin kuka
ta dago tace Sophia asai ba kya sona ke
ma, tayi murmushi tace ko daya naga
kun matukar dacewa ne shiyasa, marsal
da sophia sukayi ta rarrashinta kuma
suka gwada nata tayita adu’ah may be a
kwai alkairin da Allah ya boye, sai
magriba ta bar gidan ko da ta isa gida
sallah tayi ta kwanta, nan feenat ta
shigo, tazo kan gado tace sis kin dawo ko
ki laiko ni, ko dai lover boy bai miki
bane, nan idon jiddah ya kawo kwalla,
ta fada jikin feenat ta saki kuka, feenat
ta rarrashe ta kafin tace sis mai ya faru?
Jiddah tace asai lover boy Dr Ghali ne,
feenat tace ghali wanda kukayi ta case
kwanaki tace yes, feenat tace wooow
amma salon soyayyar ku ta burgeni,
munsha rigima Allah ya sanya alkairi,
jiddah ta zame jikinta, feenat ta mata
nasiha kafin ta mata sallama ta koma
dakinta, ta kwace taji karar shigowan
sako tasan ghali ne da farko taso ta share
amma zuciyarta ta kasa hakan, mika
hannu tayi ta dauko wayan ga sakon
kamar haka,
My Jiddah
Ki yarda dani ina tsananin kaunarki,
Allah ne ta jarabeni, ki sani in ba ke ba
zan iya rayuwa ba, ki tausaya min dan
Allah
Urs
Dr Ghali❤
Har cikin zuciyanta taji tausayinsa
amma gan gan jikinta ya kasa yafe masa,
haka yayi ta turo mata sako kala2 da ta
gaji kashe wayar tayi washe gari kin fita
aiki tayi.
Dr Ghali kuwa tun da yaga Jiddah bata
fito ba han kalinsa ya tashi, ya nufi
pharmacy ya samu su marsal bayan sun
gaisa yake tambayarta, ya jiddah lfy bata
fito sukace suma basu sani ba don sun
kira wayarta akashe amma suna ganin
lfy ne, hakan nan suka dan yi hira da su
marsal har suna tsokanan sa haka abun
ya kasance, gaskiya sunji dadi wan nan
hadi na Haughal, har cikin ran doctor
yaji dadin sunan ya musu salama ya nufi
office dinsa,
Jiddah ko sai da ta kwana biyu bata fito
ba wayarta akashe, sai da su marsal
sukaje suka mata nasiha doctor Samar
ma yaje, ya mata nasa, duk jikinta yayi
sanyi dole ta bude wayarta, nan tayi ta
gani sakon nin Dr Ghali kala2, har sai da
yabata tausayi, ba ta dade da bude
wayar ba sai ga kiran shi kasa daga
wayar tayi saida ya sake kira kafin ta
daga wayar kasa amsa sallamansa tayi
cikin muryan tausayi yace jiddah ki
tausaya min ki duba halin dana ke ciki
ki soni na yarda kimin duk horon da
kika ga dama amma ba ta hanyar
hanani kanki ba, Jiddag ina kaunar ki,
haka ya karaci surutunsa ta kashe wayar
da daddare ya kira da yayi sallama ta
amsa, nan su ka dan gaisa, ya mata hira
sosai amma ita taki sakewa, tun daga
wan nan rana soyayyar Jiddah da ghali
ya dawo abun kwatance da burgewa a
cikin sa’ani da abokai, sun shaku sosai,
amma bai taba zuwa gidansu jiddah ba,
haka sukayita soyayya abun burgrwa.
Kwanaki sun ja, Dr Ghali ke shirun zuwa
wani course kasar india new delhi, haka
ya soma shiri, Jiddah ta shiga damuwa
sosai don tun da suka fara soyayya bai
taba nisan tafiya ba, gashi har tafiyan
wata 8 haka yayi rarra shinta kan yana
dawowa za’ayi maganar Aurensu, da
kyar ya lallabata ya samu ya tafi, tun da
yatafi jiddah tashiga damuwa sosai,
ranan suna zaune a falo abba ya shigo
da murna bayan ya zauna yake sanar da
H Muslima sun hadu da abokinsa fa
Alhaji Muhammad tun kwanakin da ya
wuce, gashi yau yazo masa da maganan
yana son ya hada Auta aure da danshi
nan take jiddah ta mike arazane.
®WWA®
👇🏻👇🏻👇🏻
🍒Rash Kardam💃🏻👈🏻
[9:31PM, 10/20/2016] Rash Kardam: 🍒🍒
BAZATA🍒🍒
By
©Rash Kardam💃🏻👈🏻
1⃣7⃣
Jiddah ta mike a razane, tana girgiza
kai, alamar aa, Abba da h muslima tsaya
sukayi suna ganin ikon Allah, Abba yace
Jiddah zauna idonta da ya soma zubar
da hawaye ta zauna, tace Abba dan Allah
ja taimakr ni wlh bana so ba na, cikin
tsanani mamaki Abba yace jiddah har ak
wai abunda zan saki, ki kauce min kuka
ne ya kwace mata, yace to Jiddah ki sani
ba makawa ai anyi auren nan, da gudu
ta nufi daki tana kuka, feenat ma kuka
ta somayi ma Abba akan dan Allah ya
janye wlh jiddah tananda wanda take so,
tsawa ya dakamata itama barin falon
tayi tana kuka, ko da taje dakin Jiddah
taji ta akule, dakinta takoma tana kuka
sosai, ta tausaya ma kan war ta don tana
matukar son ghalinta, mai yasa Abba xai
yanke hukuncin nan, Jiddah ta shiga
daki sam ta ki bude kanra ko abunci ta
ki ci haka ta kwana da gari ya waye ba
irin bugun da feenat batayi ba amma fir
ta ki budewa, Abba ko da ya tambaya
akace taki fitowa, yace a rabu da ita, H
Muslima ta shiga tashin han kali don yau
kwanar jiddah2 a daki bata fito ba abba
kuma yaki nuna da muwarsa, ko da ya
dawo ta masa maganar jiddah fushi ya
kamayi da ita, ganin haka yasa ta nufi
dakinsa ta dauko extra key tazo ta bude
fakin jiddah nan ta ganta kwance kasa
tayi amai bata hayyacinta da gudu ta
koma falo ta kira Abba ama ko ya kulata
feenat ne tafito cikin rudu suka nufi
dakin dauko ta sukayi suka nufi asibiti,
ko da suka kaita emergency, aka shiga
da ita,
Abba ko daya ga anfita da ita hankalinsa
ya tashi mota ya dauko ya bi bayansu ko
da ya iso an shiga da ita emergency, da
gudu feenat taje gunsa tana kuka ta rike
kafarsa, tace abba na dan Allah ka yi ma
Jiddah afuwa, ka tausaya ma halin da
take ciki, cikin sanyin murya Abba yace
Safeenat na riga na ma Alhaji alkawari
yaya zanyi, cikin kuka safeenat tace
baba ka janye batun Jiddah ni na amince
abasa ni kuka takeyi sosai mai ban
tausayi, da sauri abba ya daga ta yana
sanya mata albarka, H Musleema har
ranta taji dadin abunda feenat ta mata
ba’a dade ba likita ya fito yace ulcer ce
ta so ta kamata sabida rashin cin abinci,
nan aka kai Jiddah ward din da aka
kautarta an daura mata ruwa, bata farka
ba sai rana, tana bude ido ta ganta
asibiti kuka ta saki nan feenat da H
Muslima har rige rige dukeyi na zuwa
gunta, da sauri feenat ta rungumeta tana
cewa sis matsan ina raye, zan yi iya yina
Abba ba zai miki Auren doleba, sis kiyi
shiru Abba ya janye batun aurenki wani
ajiyan zuciya ta sauke, haka suka yita
bama jiddah kulawa har saida ta kwana
uku, aka sallameta ta warke sosai ko da
suka dawo saida taroki abba ya fiya ya
hakura, tun daga ranan su H Muslima
suka fara shirye2 na bikin feenat, duk
da cewa ba ta san waye ango ba amma
hakan bai da meta ba ita dai zatayi
Auren biyyane.
Dr ghalikuwa aikin sa yakeyi cikin
kwanciyan hankali bayi da wata
matsala.tunda ya samu Jiddah sa kulum
suna makale a waya, haka yan gidansu
ma in suna waya da dad dinsa yace yau
kusa dawowa don yana son surprise
dinsa hakan yasa ghali ala2 su dawo shi
da Jiddah kuwa abun sai ya ba ma mai
karatu mamaki irin love din da suke sha
wani sa’in har nake kwatantasu da
Romieo n Juliet ko masoyan cikin film
din Ashquie wato Arohi Keshaf Shirke da
Rahol jekal, abunsun gwanin burgewa,
ko ni sai da na yaba da ghali don
gwanin soyayya ne haka kwanaki
sukayita ja yau ya rage saura 1 month Dr
Ghali ya dawo murna gun jiddah da
ghali ba’a magana.
Alhaji Muhammad Ahmad bakara min
lefe ya jigga ba yayi kaya nagani na fada
na nuna ma sa’a ranan Asabar Abba
yazo yace ma H Muslima su shirya yau
za akawo kayan Feenat.
Yau Jiddah da su H Muslima basu ga ta
zama ba kaya su ka shirya maiji da lfy,
nan suka gama suka kimtsa ko ina nan
gidan yan uwan H Muslima da
makwabta suka shigo karban kaya,
feenat da jiddah kuwa sun fita unguwa,
Jiddah tun suna mota taji gabanta na
faduwa sosai da sosai, haka sukaje
unguwan suku2 da ita sai dab mangriba
suka dawo ko da suka zo gida lokacin an
ragu, ko da suka shiga dakin kayan
Jiddah suman tsaye tayi akwatunan sun
burgeta ga gakuma wani irin mugun
faduwar gaban da takeyi, Adu’ah ta
soma karantowa, kafin tasoma daga
kayan gaskiya anzuba kudi kamar ba’a
so, ya kashe kudi kam sosai, haka
sukayita kallon kaya bayan sun gama
sallah sukayi tashiga dakinta, Dr Ghali
ne ya kira suka soma hira, cikin hiransu
yake cemata shi yau duk yaji baya wani
jin dadi ga gabansa na yawan fadua, ita
tace wlh haka nayini yau sau dai muyita
adu’ah Allah yasa Alkairi ne, haka
sukayita soyayyarsu.
®WWA®
👇🏻👇🏻👇🏻
🍒Rash Kardam💃🏻👈🏻
[9:31PM, 10/20/2016] Rash Kardam: 🍒🍒
BAZATA🍒🍒
By
©Rash Kardam💃🏻👈🏻
1⃣8⃣
Gidan Alhaji Taneem da gidan shirye2
na biki akeyi ba kadan ba, Abban su
Jiddah kayan daki bana wasa ya sai
mata ba ya hada kaya bakan2 ba, sai
lailaya Feenat yakeyi, sabida irin biyyan
da tamasa, komai sai feenat don tunda
Jiddah taki umar ninsa ya dan janye
mata, H Muslima ba karan gyara take
ma feenat ba, haka duk wani abu mai
kyau in tagani zata sai ma feenat, Jiddah
ma kudi tacire sosai sukaje kasuwa da
Jiddah suka zabi kaya kai gsky feenat ta
ga gata bana wasa ba, ga wani kyau da
takara don tana samun gyara na musan
man fatarta tayi kyau luwai2 gwanin
burgewa.
Gidan Alhaji Ahmad Muhammad suma
shirye2 sukeyi bana kadan ba, don Dad
yana ji da dansa, ga murnan dawowansa
ga biki wanda hakan yake don haka
Habeeba ya kira da Ruky yace baya son
lbr ya isa kun Son dinsa, yace su shirya
zasuje gd Auntyn sun suji mai zatayi sai
su sanar masa da murna suka amsa,
shirin zuwa gidansu feenat suka farayi
duk jikinsu na rawa, zasuje suga Auntyn
su, wanka sukayi sosai suka sa kaya iri
daya bakara min kyau sukayi ba, yayan
gd H Zaks kenan, driver ne ya dauke su
ya kaisu, ko da suka je feenat kadai suka
samu a gd, tamusu tarba mai kyau suka
zauna suna hira ta kawo musu drinks
ana cikin haka sai ga Jiddah ta shigo,
ganin baki yasa ta zauna a falo aka
shiga hira da ita, nan su Beeba da ke
kusan sa’ar Jiddah tace Aunty Jiddah da
man maganar Event muka zoyi tunda
angon baya gari, haka kurum Jiddah taji
faduwar gaba, cikin dauriya da tace ina
ga zamuyi Dinner da walima kawai ya
isa ko ya kk gani, sukace haka za’ayi,
jiddah in sun hada ido da Ruky sa i taji
gabanta yayi mumunan faduwa don
tana kama sosai da ghalinta har yanayi
murmushin su, da kasaitan maganar
kaman na sarakai, san nan kuma bata da
yawan surutu kaman na ghali, take taji
yarinyan ta burgeta, su beeba sai dab
magriba suka tafi gida suna jin dadin
tarban da Feenat da Jiddah suka musu
abun gwanin burgewa, ko da sukaje gida
sun yaba ma feenat, Ruky tace ni Aunty
jiddah ta fi burgeni inama da ita bros
zai aura, beebah tace nikuma banga
aibun aunty feenat ba haka sukayita
hira har abba ya shigo suka masa bayani
yaji dadi yace da kansa zaije yaga
diyarsa, H Zakiyya ma taji dadi da
yanda taji halin surkanta sai fatan Allah
ya basu zaman lfy.
Su Jiddah nanya sai shirin biki, Dad da
kanshi yazo ya kawo kudin su walima
nan yace Abba ya kira masa yaransa su
gaisa, hajiya muslima ya kira yasa ta
kira masa Jiddah da feenatu, hijab suka
saka suka fito, bayan sun gaisa ya ciro
kudi ya mika ma musu dake Jiddah itace
akusa ta mika hannu zata karba, rass
kake ji yanda kirjin feenat ya buga, sai
da ta razana, don wan nan mutumin
sunyi tsananin kama da Dr ghali kamar
an tsaga kara, har sai da Abba yace
lfyrki kuwa, da sauri ta amsa tayi godiya
ta suka tafi, bayan tafiyan Dad da kwana
5 ya aiko ma feenat da kati da zata raba
na aure, katin yayi kyau sai a lokacin
tasan sunan angonta Muhammad Ahmad
Muhammad har cikin ranta taji tana son
sunan ya burgeta, sai ta fara tunanin
wani irin zama zasuyi shi bai taba
ganinta ba itama bata taba ganinsa ba,
gashi auren biyya zasuyi dukkansu, wata
zuciyar tace to wani irin zama zakuyi
kenan, nan taji tafara tausayin kanta,
tun daga ranan aka fara shirye2 na biki
gashi kwanaki sun ja yau saura sati biyu
biki gashi Dr ghalin Jiddah ma saura sati
biyu ya dawo, Jiddah sai murna takeyi
gashi dai2 bikin feenat dinta duk wani
abun da zasu bukata kama daga ashobe
duk sun tana da jiddah kwanan nan sai
yawan faduwar gaba takeyi don har yar
rama sai da tayi, H muslima ta bayeta
tace ba komai, dole ta kyaleta, suka ciba
da shirin biki ga shi kwanaki ya karato
yau saura kwana 4 ayi walima ran
jumma’a a daura Aure kuma jumma’ah
da daddare ayi dinner da kai amarya,
duk su Jiddah sun dawo busy ga Dr ya
kusa fawo wa abun ya mata kashi 2,
yan uwansu na kaduna duk sun zo yan
uwan maman feenat sun zo suma sun
taka nasu rawar ganin gurin kashe ma
Feenat kudi abun sai wanda ya gani gsky
feenat taga gata ba kadan ba sai fatan
Alkairi kuma da fatan Allah ya dai2 da
angon, don zanso inga irin soyayyar da
zazuyi kuma wani irin rayuwa zasuyi.
®WWA®
👇🏻👇🏻👇🏻
🍒Rash Kardam💃🏻👈🏻
[9:31PM, 10/20/2016] Rash Kardam: 🍒🍒
BAZATA🍒🍒
By
©Rash Kardam💃🏻👈🏻
1⃣9⃣
Haka tayita tunani kala2 duk wani
abunda ya dace anyi sun gyara a
harabar gidansu zasuyi walima tunda
yana da girma, tun ranan laraba suke
shiri ran alhamis zasuyi walima, a
harabar gd su, yakama ranan Dr ghali
zai diro ranan jumma’a daga india
jiddah na cikin farin ciki, sunje gyaran
gashi gawani mayen lallen da aka masu,
kai mai karatu kar kiso kiga Jiddah
tamkar itace amaryan feenat tayi kyau
itama,
Yau alhamis duk ina kaduba a gidan
fararen kurune an gara ko ina komai
yayi kyau sai jiran lokacin walima afara,
sunje sun gayyato Malama Juwairiya ita
zata gatar musu da lectures agun,
Dad din feenat kuwa sai da ake gobe
aure ya kira su Dr Samar ya sanar da su
kuma ya gargade su, kada su sanar
masa, Dr samar bakaramin tashin hanlai
ya shiga sai ka dauka shi za’a masa
Auren, gd ya dawo ya shiga daki ya
zabga tagumi, a xuciyarsa ina ma da
Abba zai yarda ya hada auren Jiddah
dana Dr Ghali ya zamana mata 2 ya
aura, sai a lokacin ya duba katin yaga
ansa Safeenat Taneen sai da yaji wani
faduwar gaba, wannan irin sunan
feenat dinsa, don tun randa sukaje
gidansu Jiddah da tabata Allah ya
jarabce sa da so feenat, don ya yanke
shawaran Dr Ghali na dawowa zasu
samu Jiddah da maganar, haka yayi ta
tunani kala2.
Da yamma yan walima har an soma
taruwa, amrya tayi wankanta cikin wani
uban materia orange da golden, ta kawo
lifaya shima orange da golden tayi kyau
sosai, Jiddah ko tasha material ita
maroon da golden colour, tayi kyau ba
kadan ba kai ka dauka itace Amaryan,
tasha kyau ba kadan ba, sai da aka cika
suka fita, tun fitowarsu jama’a suke
zuzuta kyan amaryan don su sun dauka
jiddah ce duk da feenat ma ba baya bane
gurin kyau, gsky Amare sai son barka,
nan na hango su Sharrefa anfiti sai
daukan amare photo akeyi, su pinky lady
ansha gayu kamar ba gobe, sannu a
hankali suka tako har zuwa gun kujerun
su, bayan sun zauna Malama Juwairiya
ta soma gabatar da wa’azi abun gwanin
burgewa, sai 6:00 aka tashi angun
wa’azi walima yayi kyau sosai, haka
suka koma gida agajiye, sallah sukayi
suka kwanta, Jiddah ko na makale da Dr
ghali suna waya, tace My luv nayi
missing dinka da yawa har mafarkinka
nakeyi, yace my Jiddah ina don da na
dawo za’azo ayi maganar Aure kinga
mun huta kulum muna tare don bazan
gaji da kallon kyakyawan fuskanki ba,
jiddah sonki da kaunarki a jinina yake
ina matukar kaunanki, ur ar my lyf, n u
ar my happiness, cikin murmushi:) tace
Dr ta i a tsananin kaunarka sonka a
jinin jikina yake yabi jiki da tsoka, hira
sukayi sosai, sai da dare yaraba sukayi
sallama, washegari suka tashi anata
shiri, don bayan sallah jumma’ah za’a
daura Aure, Abba ya gyara gidan da
ghali zai zauna kusa da nasa abun
gwanin burgrwa ayi ma feenat jere
dakin ya zuba kyau sosai, sai karfe
12:00 yan jere suka dawo sunata zuzuta
kyan gidan, karfe daya da rabi bayan an
idar da sallah jumma’ah dubban mutane
masu fada’aji da hannu da shuni suka
shaida daurin Auren Ghali da feenat, Dr
samar kam kasa zuwa daurin Auren yayi
don yana taya abokinsa jimami, gashi
baima san wacece amaryan ba, ko
yatake sai Allah, karfe 7 na dare jirgin
su Dr Ghali ya dawo ya siyo tsaraba ma
Jiddah bana wasa ba kama daga kan
turaruka lesuna shadda ubansun, masu
kyau, Abba ya kira samar yace yazo ya
samesa ko da yazo, ya baza wasu kaya
masu kyau, sosai da sosai ya basa wata
sabuwar mota yace kaje ka dauko sa a
Airport ka wuce dashi gidanku zan
kirasa awaya, sanan ka basa wananan
katan yasa karfe 9:00 za’afara dina a
Zaranda hotel sai ka kaishi banson ka
sanar dashi komai ina son zan masa
“BAZATA” ne Dr Samar jiki ba kwari ya
bar gun dad yanufi Airport, ko da yaje
shi yana isa jirginsu ya sauko nan bai
dade ba Dr ghali ya fito, Dr ghali yayi
kyau har yar kiba yayi ya kara murjewa
ya kara haske cikin fara’a ya iso ya
mika ma Dr Samar hannu suka gaisa,
yace ur highly wlc, Dr ghali yace tanks,
mota suka shiga, suka wuce gd su Samar,
bayan sun zauna ya kawo masa abunci,
da ruwa ya ci ya koshi kafin ya kalli Dr
Samar yace yana ga kadawo wani iri
cikin rashin kuzari yace mai ka gani,
naga ka dawo so silent, Samar yayi
murmushi yace ba komai, Dr ghali yace
Dr Samar wai wani irin Surprise ne dad
ke son ban, nan take gumi yasoma karyo
ma Dr Samar, cikin sarkewan murya
yace kabari sai munje mugani, Sallah
sukaje sukayi sai da suka dawo yace ma
ghali ya shiga wanka, bayan ya fito ya
mika nasa wata danyar boyal fara kal da
aiki mai ratsin blue ba karamin kyau
yayi ba, Samar shima wankan ya shiga,
Dr yGhali ya kira sahibarsa Jiddah cikin
dauki ta dau wayar, tana mishi sannu da
hanya ya amsa, tace yana ina yace yana
gidansu Samar zasuje zaranda hotel,
yace mai zakiyi a hotel da dare tace ana
bikin sis dina, feenat zamuje dinner
yace ok, inagama abunda zanyi zan iso
hall din da kk, salama sukayi ya kashe
wayar, Dr Samar ne ya fito daga wanka
ya yi shirinsa tsaf ya sanya shaddarsa
shi ma fara sunsha kyau ga kamshi sai
tashi ya keyi abun sai wanda ya gani, sai
karfe tara da minti sha biyar suka fito
nan ma sabuwar mota suka shiga suka
dau hanyar zaranda hotel.
Jiddah ce zaune gaban madubi ta tsara
uban kwaliya, ta dauko wedding gown
dinta blue da surkin light blue ba
karamin kyau tayiba, ta hadu iya
haduwa, amarya kuwa tasa kayanta
Silver colour tayi kyau sosai abun sai
wanda suka gani, su marsal da Sophia
ansha kwaliya suma, tsayuwar motoci a
kofar gd yasa gaban Jiddah wani irin
faduwa a sanyaye suka fito suka shiga
mota suka dau hanyar zaranda hotel,
jiddah gaba daya jikinta yayi sanyi ga
faduwar gaban da take ji, ko da sukaje
hall ne babba ya tsaru gwanin kyau,
yasha balloons silver n black colours
wajen yayi kyau, sannu a hankali suka
fito da ga motar koda suka iso gun suna
saka ba a hall din DJ Man ya sake kida
wakan lokacin kine yayi amarya na
Nura M Inwa, gaskiya sun burge ko da
suka shigo an rasa gane wacece
Amaryan tsakanin Jiddah da Feenat don
sun sha kyau, zuwa sukayi kujerunsu
suka zauna, sun dan dade da zuwa
amma ango shiru bai zo ba, don har
abun ya fara bama jiddah haushi ae
wannan wulakanci ne bata rufe baki ba
aka fara ga ango yazo, nan suka fara
ware ido suna jiran ganin Ango, wayar
Jiddah ce ta soma kara, mikewa tayi
tafita.
Dr ghali kuwa ko da suka iso Dad dinsa
ya kirsa a waya yace ya shiga hall din
zai ga “BAZATA” da ya masa gdy yayi
jiki ba kwari ga faduwar gaban da ya
keyi, Dr Samar ne a gaba suka nufi hall
din sannu ahankali suka shiga nan DJ
sake musu waka Amare a hankali suka
tafita duk kan ghali ya kulle wai me
gunnan ke nufi, sai da suka zo dai2 step
din da zai haura da su inda Amarya take
ghali ya ya danja Samar yace wai miye
zamuyi a nan Samar yace ga “BAZATA”
dad nan ya daga hannu zai nuna masa
feenat dai2 lokacin ta dago fiska bata
sauke su ko ina ba sai kan Samar take
hannun sa ya soma kakkarwa bakinsa
na rawa, Jiddah da fara’arta tashigo ta
na zuwa taga wata ta iso kusa da Ango
zata fara masa ruwan Naira💵 matar
nacewa ango kayi kyau, Dr ghali ta gani,
bakinta na rawa tace gh..a…li… Kai…
ne…mi..jin..feee bata karasa ba ta tafi
luuuuu zata fadi da sauri ghali yayi
kanta.
®WWA®
👇🏻👇🏻👇🏻
🍒Rash Kardam💃🏻👈🏻
[9:31PM, 10/20/2016] Rash Kardam: 🍒🍒
BAZATA🍒🍒
By
©Rash Kardam💃🏻👈🏻
2⃣0⃣
Jiddah ta tafi luuuuu da sauri ghali yayi
kanta amma ina kafin ya karasa ta zube
kasa sumamiya, cikin tashin han kali ya
dauketa yana wani irin kuka mai ban
tausayi, sambatu yake yi kala2 ko da
yasata a mota sai alokacin ya tuna key
na hannun Dr samar ya juya kenan ya
gansa da su feenat da marsal da sophia a
rikice, zuwa yayi ya kwace key din
motar yayi ciki da gudu, su feenat kafin
su shiga ya tada motar🚘dole yasa suka
shiga motar marsal da sophia suka rufa
musu baya T.H suka nufa, Alhankalin Dr
ghali in yayi dubu ya tashi yana tuki
yana kallon jiddah, pls kar ki tafi ki
barni kece rayuwata, bazanji dadin
rayuwa in bake ba, lyf is nothing with
out yhu my Jiddah, yana isa dauko ta
yayi ko rufe motar baiyiba ya nufi
emergency da ita, nan likitoci suka
karbeta shikam ya kasa komai sai kuka
yakeyi wai shi dad zai masa auren dole,
kuma yar Jiddah uba daya nana yaji
wani irin kuka ina feenat ba zan iya
zama dakeba don bazan iya miki
adalciba, jin an dafa shi ya juwa Dr
Samar ya gani da feenat da su marsal
nan yaji wani haushin feenat yakeji da
har ta amince aka daura aurensu, Dr
Samar shima hankalinsa a tashe yake
don yana tsananin son feenat bana wasa
ba ga kirjinsa da ke bugawa da sauri2
sai adu’a yake furtawa na neman
kariya.
Aunty Maryemer da su Habeeba suka
kira dad suka sanar masa, hankalinsa
yayi tashi sosai number ghali ya kira
yaji a kashe, nan ya kira na Dr samar
yashiga yana dagawa yace suna T.H dad
na kashe waya ya kira number Abba ya
sanar masa, hankalinsu a tashe suka
nufo asibiti,
Ko da suka iso har an fito da jiddah tana
bacci lokacin, cikin tashin hankali H
Muslima ta ke tambaya mai ya faru,
shiru sukayi nan ghali ya soma kuka, ko
ba a fada h muslima ita tagane shine
mijin feenat. Cikin tashin hankali tayi
gunsa tana cewa mai ya samu jiddah
dan Allah ka fada min kukan da ghali
keyi ya farkar da jiddah tana bude ido
taga iyayensu nan tasaki kuka mai ban
tausayi ghali yayi kanta bansan lokacin
da ya rike hannunta ba pla my jiddah
kiyi shiru kece macen dana ke so kuma
bazan taba son wataba kece uwar yaya
na Jiddah ina kaunarki i luv yhu, kai ta
ke gir giza masa alamar aa, yace jiddah
bazan taba iya adalci ma wata mace ba
in bakebe ke na fara so zuciyata ketake
kaun…..tass👋 tass👋 kakeji dad ya kife shi
da mari yana huco kana da hankali
agabana kuma ga matar ka nan kasata
kuka karya kake feenat itace zabin mu
dole ka bi kayi kadan, Abba yace ma
Samar mai ke faruwa nan Dr Samar ya
basu lbr Jiddah da ghali, yana gama wa
Abba yace Jiddah kinyi kadan aure an
daura kuma baza war2 ba kin ki bin
umurni na sai yanzu dayake wanda kike
so to baki isa dad yace ghali zama da
feenat dole ko ka gamu da fushina,
feenat da kuka ya ci karfinta ta yi gun
Abba tace Ababa dan Allah kayi hakuri
yasa keni Jiddah ta aureshi wlh suna son
juna, yace kee👈🏻 ina kara jin wan nan
magaran sai na saba miki wuce mutafi
sumu2 ta wuce dad ma yace ma ghali su
tafi shida samar suka fito ghali sai
tangadi yakeyi kamar zai fadi suka shiga
mota gidansu samar suka wuce dad da
Abba suka tafi akar H Muslima da
Jiddah.
Ko da suka fita H Musleema ta soma
fada ma Jiddah kin ga ilar kin bin umar
nin iyaye ina jan kunnen ki da ki
yihakuri yanzu kinga irin halarcin da
feenat ta miki kar ki daga mata hankali
a gidan mijinta ki rungumi kaddara ta
iya yiwuwa Allah ya kawo miki sassauci
a al’amuranki, idon Jiddah ceke da
kwala:'( tabbas tasan nasihar mamanta
hakane ya zama dole tayi nisa da ghali
ta barsu suyi rayuwansu da feenat, ta
kali H Muslima tace Ummah ina ga zanyi
nisa da su feenat hanya daya da zan
samu sassauci, h musima tace ina zakije?
akiyan zuciya tayi tace zan fara ciku2 na
tafiya karin karatu duk inda na samu
admission zan tafi inyi masters dina
kawai a gun amma zan bari sai komai
ya lafa don yanzu Abba na fushi dani
sosai, h muslima tace aure fa, jiddah tace
sai bayan komai ya lafa zan dawo kafin
nan nasamu wanda muka dai2 sai ayi
maganar aure hawayene😭ke zuba daga
idonta, haka suka kwanta jiddah kam
kasa rintwa tayi.
📢📢📢📢📢 kira ga yan uwa, mu kasance masu bin
umarni iyaye, don ga ilarsa nan akan
jiddah rashin bin zabin mahaifinta ya
jamata rasa ghali, yan uwa mu kiyayae
iyaye sun wuce wasa, mu fage gun musu
biyya da kyautata musu, Ubangiji ya
ambace su acikin Al-qur’ani wurare da
dama ya yi kira akan a kyautata ma
iyaye, amusu biyayya, ” a kwai kissan da
wani sahabi yazo gun Annabi yake
tambayansa, yace ya Rasulilah Aduniya
bayan nayi bi Allah na bi Manzonsa sai
wa? Sai da Annabi ya ambaci uwa sau 3
kafin ya kira mahaifi, yan uwa muyi
kokarin kyautata musu da musu biyya,
mu kasance cikin fada musu magana
mai dadi kada mu hatare su bare mu
futa kalmar da zai sanya su bacin rai.
Allah yasa mu dace Ameen.
Bayan Dr ghali sun bar asibiti, gidan su
Dr Samar suka zarce bayan sun zauna ne
Dr Samar yace yana zuwa, yana fita
ghali ya hango wata yar diary mai kyau
a gefen gadon Samar dakowa yayi ya
bude shafin farko ga abunda ya gani
Page 1
Feenat kece rayuwata farin cikina tun
randa na fara ganin ki Allah ya daura
min kaunarki, rayuwata zatayi haske
idan da ke,
Page 2
Feenat bansan ta yanda zan fara sanar
dake irin kaunar da nake miki ba kece
farin cikina kuma kece burina ina fatan
Allah ya bani ke
Page3
Feenat Tameen my choice n my
everlasting one
Page 4
One luv keep us 2gether feenat n Samar
4 rever n ever
Haka yayi takaranta wa, idonsa na zubar
da kwalla na karshen ne yace No No No,
Samar mai yasa zaka boye min daga kan
da zaiyi yaga Dr Samar na kuka tamkar
karamin yaro, cikin hanzari ya nufi
gunsa ya rungumesa suna kuka mai ban
tausayi.
Tabbas wayan nan masoya sunga
jarabawar rayuwa nikaina Rash sun ban
tausayi bakadan ba, Allah sarki Jiddah,
Feenat , Ghali, Samar suna cikin tsaka
mai wuya😭😭😭 wayyi masoyan Asali
masoyan gaskiya abun tausayi😭😭😭
®WWA®
👇🏻👇🏻👇🏻
🍒Rash A Kardam💃🏻👈🏻
[9:40PM, 10/20/2016] Rash Kardam: 🍒🍒
BAZATA🍒🍒
By
©Rash Kardam💃🏻👈🏻
2⃣1⃣
Sai da sukayi kuka mai isar su, ghali ne
yace Samar feenat ta kace dole in bar
maka feenat, Samar yace no ka bi
umarni iyayenka cikin muryan kuka
ghali yace bana ki musu ba amma su
tausaya mana Jiddah itace zabina itace
rayuwata, sam ba zan iya zama da
feenat a matsayin mata ba, bazan iya
mata adalci ba, ina tsoron kar Allah ya
kamani da laifin ban yima iyalina
adalci, haka sukayi ta jimami, sai kusan
1:00 suka kwanta duk sun kasa bacci ko
wanne da abunda yake sakawa a
zuciyarsa.
Su Abba ko da su ka isa gd dakinsa yayi,
feenat ma dakinta tayi, tana shiga sallah
tayi ta fara kai kukan ta ma Ubangiji,
tana rokon Allah ya kawo mata mafita,
don ita ko kadan bata son gani Jiddah
cikin tashin hankali,haka shafa ta
kwanta bacci.
Su Jiddah haka ta kwanta, ko da gari ya
waye misalin karfe goma aka sallame su,
don jikinta da sauki daman firgicin da
tashiga ne, haka suka dawo gd, ko da ta
koma dakinta tayi ga gidan da yan biki,
wanka tayi ta sha tea, ta zabga uban
tagumi, feenat ne ta turo kofa ta shigo
kallo daya tayi ma Jiddah idinta ya ciko
da kwala:'(, sam jiddah bata san an shigo
dakin ba, sai da feenat ta dafata san nan
ta dawo hayyacinta, ganin feenat ne
yasa tayi yaken da yafi kuka ciwo,
feenat jiddah ki kwantar da hankalinki
ghali na kine bazan iya zama da wanda
kukeso ba, Jiddah ta girgiza mata kai
alamar aa, jiddah tace sis ki bi Mijinki
kiyi masa biyya kisani Allah ne ya
jarabce ni sanadin kin bin umarnin
mahaifina, nayi nadama kuma na gane
kure na, nan kuka ya kwace mata, tace
sis na hakura da ghalu, feenat tace aa
ina sis ba zaiyuwa ba, ganin sunki
sasanta kansu yasa feenat na kuka ta
bar mata dakin, tana zuwa dakinta kuka
tayi sosai, Jiddah kam duk ta rame yini
daya, ta kuma fauwala ma Allah komai.
Dr ghali ko da gari ya waye sukayi
sallah, kalo daya zaka musu kaga irin
raman da sukayi, sai karfe 10:30 suka
fito asibiti suka nufa, nan suka tara da
an salami Jiddah, Dr ghali yace su je
gidan Dr Samar yace baa’ayi haka ba,
kana da Auren yarta kaje duba kanwa
Abba da Dad baza suji dadi ba, yanzu
muje gidanku muji mai ke tafiya, ko da
sukaje suka tarar da sauran yan biki nan
abokan wasa suka fara tsoka narsa
angon feenat ransa ya kara bacci, da zai
juwa Dr Samar ya rikesa, falon Mum
dinsa sukaje, koda suka isa, habeeba
suka gani tafito daga dakinsu, ganin
yanda wanta ya dawo idonta ya ciko da
kwala, ta juya da sauri tayi dakin mum
dinsu, sai da ta share hawayenta kafin
tashiga dakin tace wa Mum ga su bros
sun zo, jiki ba kwari H Zaks ta fito,
fiskanta dauke da fara’a suka gaisa da
Dr Samar ghali ya gaidata ta amsa, nan
ta musu nasiha sosai, ghali yace ina dad
tace dad baya nan ya fita, Ruky ta kira,
ki kawo musu abinci sai da ta kawo
mum ta tasa su gaba sai da sukaci, ganin
mutane yasa suka mata sallama gidan su
Samar suka koma, ghali kwanciyayi yana
tunane2 dinsa, ghalu ko ya zabga uban
tagumi abun duniya ya ishesa, haka
sukayi har dare duk sun dawi so silent,
bayan magriba Dad ya kira Samar yace
su zo da ghali su sameshi a gidansu
feenat, sai da sukayi isha’i wajan karfe
takwas kafin suka isa gidan ai ko su dad
ma lokacin su ka shigo da Abba a kasan
carpet suka zauna cikin biyayya suka
gaida su Abba suka amsa H Muslima ne
ta fito suka gaisa da dad, Abba yace
takira masa feenat da jiddah, bata dade
ba, suka zo tare suma guri suka zauna a
kasa kusa da H muslima, cikin ladabi
suka daida dad, Abba ne ya fara da
Adu’ah kafin suka sha, san nan ya kira
sunan ghali da feenat ya musu nasiha
sosai ya kuma ce ma ghali ya rike
matarsa da amana, cikin muryan kuka
ghali yace Abba banaki umurnin ku ba,
feenat sam bata dace daniba Dr Samar
shi ya dade yana sonta, tun randa ya
fara ganinta dad yace kaji min yaran
“ZAMANI” book by Sheedat Y Abbas,
waza ku mayar yaro zaman Aure ba
fashi, Dad yace ghali ban yarda ba inji
kasaki feenat bada yawu na ba, kuma
yanzu kutashu ku wuce gidanku, in yaso
Samar sai ya Auri Jiddah, take kan ghali
ya soma wani irin sarawa kirjinsa ya
soma bugawa, Abba yace feenat tashi
kibi mijinki ki masa biyayya, ban yarda
inji kin saba masa ba, taki tashi, saida
Abba ya mata tsawa kafin tamike su
ghali ma mikewa su kayi, jiddah na
ganin haka tayi dakinta da gudu tana
kuka sosai.
®WWA®
👇🏻👇🏻👇🏻
🍒Rash Kardam💃🏻👈🏻
[9:40PM, 10/20/2016] Rash Kardam: 🍒🍒
BAZATA🍒🍒
By
©Rash Kardam💃🏻👈🏻
2⃣2⃣
Ko da suka fita dad da Abba suka rakosu
feenat sai kuka taketayi, motar su Samar
dad yace tashiga Samar ya kaisu, gidan
baya tashiga ghali da samar a gaba,
samar yaja mota suka bar gidan Dad na
bayansu, sai da Samar ya kaisu har cikin
gd kafin ya musu sallama yaja motar ya
koma gd da kyar don wani zazzabi ne
yake neman rufeshi, ko da ya isa gida
ruwa ya watsa ya yi alwala ya gatar da
sallah nafila, adu’ah yayi sosai na Allah
ya bashi hakuri da dangana bayan ya
shafa ya kwanta.
Ghali ko gidan yashiga daki na farko
yaga kaya sosai nan ya gane na feenat
ne dayan daga gado sai sif, shi yashiga
ya sa key, feenat na ganin yashiga daki
daya itama tashiga wanda ya fara
lekawa taga kayanta nan tagane dakinta
ne, kulle kanta tayi itama kuka tayi sosai
ganin kukan bashi bane mafita yasa ta
dauro alwala ta fara sallah, ko da gari ya
waye ghali bai bi ya kanta ba ya fita
gidansu samar ya koma, samar na
ganinsa yace mai yasa yagito yuwar
haka, wani mugun kallo ya masa wanda
yasa Samar jan bakinsa yayi shiru suka
shiga ciki, sai da suka karya kafin suka
fita zuwa cikin gari basu suka dawo ba
sai dare bayan isha, ghali yace shifa ba
zai koma gida ba, nan Samar yasa
shigaba yayi ta masa nasiha wanda dole
yasa ya mike ya karbi key din motar🚘 ya
nufi gida.
Feenat bata fitoba sai kusan shabiyu
rana idonta ya kumbura dosai, store
tashiga ta dauko indomee ta dafa da
ruwan tea tasha daki tasake komawa ta
kulle kanta sai da yanma tafito ta sake
dafa indomee taci takoma dakinta, ghali
bai dawoba sai kusan 9:00 yana zuwa
dakinsa ya wuce wanka yayi ya kwanta
sam ya kasa bacci sai tunanin Jiddah sa
yakeyi, tundaga wan nan rana haka
rayuwansu feenat ya kasance sam bata
bari su hadu da ghali shima bai damu da
ya ganta ba duk wanda yasan ghali ada
in ya ganshi yanzu sai yayi da gaske ya
ganesa, yayi duhu duk gayunsa ya rage,
yara ge yawan magana baya son shiga
mutane.
Jiddah itama duk rayuwanta ya canxa ta
dawo shiru2, bayan kwana biyu da
faruwan abun, taje gun professor Aminu
Ilyass ta masa bayani tana so ya tayata,
niman Admission ita a kowani kasa ne
tana so, nan yakarbi copies din ta
kardunta, yace taje duk yanda tayuwu za
tajishi, da murna ta dawo gd, yunda ga
ranan tafara fita aiki sai dai ko kadan
taki su hadu da ghali,
Yau tafito gun aiki bayan antashi tabi
winti market ta karbi dinkinta, tafito
kenan taga wani katuwar Jeep tatsaya a
gabanta da sauri ta kauce tashiga
motarta, ta tayar ta bar guri aeko sai
taga mai motar yana binta, gudu tarinka
yi shima ya kara ko da ta leka ta madubi
sai taga motar har biyu suke binta dan
haka taki bin hanyan gida ta nufi
gidansu Sophia ko da ta iso kofar gidan
ta ajiye motarta tafito kenan taga wani
matashin saurayi fari sol kyakyawa da
shi, ya nufota cikin fara a Sallama ya
mata wanda yasa dole ta amsa masa,
tazo zata wuce yace malama dan girman
Allah ki saurare ni kiji mai zance maki,
cikin sanyi jiki tatsaya yace Malama dan
Allah meye sunan ki, kafin ta masa
magana sai ganin ghali tayi yana huci
yazo ya shake saurayinan yace kai baka
da hankali ne matar nawa zaka tsaya da
ita dan iska, ran jiddah ya baci tace kai
ghali mai ya maka kasani, ni yanzu ba
malakinka bane kayi hakuri ka fita a
rayuwata, bana sonka bana soka, ghali
kai mijin yata ne meye gamina da kai,
ghali mtss tazo kusa da wan nan saurayi
tace kayi hakuri kaji dan anjima kazo
kasameni, shiko ya dauka gidansu ne
cikin jin dadi ya tafi, ghali ya tsaya don
tsananin mamaki, Jiddah ki ge fensa tabi
ta wuce zuciyarta❤ namata wani irin
radadi tana shiga gidan su Sophia kuka
tasaki a daki sophia don ta san bata
kyauta ma ghali ba tayi hakan ne don ya
rabu da ita ya zauna da feenat lfy, ko da
sophia taga tana kuka rarrashinta tasjiga
yi da kyar tayi shiru kafin sophia ta tan
bayeta meye ta sanar mata, sai da ta dan
huta kafin ta wuce gida, tana isa wanka
tayi ta huta tukun tashiga kitchen ta taya
Ummanta girki, bayan sungama ne tazo
da tayi falo taji wayarta na ringing da
sauri tayi dakin ta ta daga, saitaga prof
Aminu Ilyass ne, da sauri ta dauka
sallama tayi suka gaisa nan yake sanar
mata da tasamu Admission a UK nan ta
saka tsalle, ta masa godia sosai ta kashe,
da sauri tayi gun H Muslima ta sanar
mata da Admission dinta ya fito, itama
murna tayi, nan takira sophia da Marsal
ta sanar musu, suma sunyi murna washe
gari, taje gun aiki office din prof Aminu
ta nufa ta masa godia nan yace to saita
fara shiri zuwa next week, sai ta wuce
tace ba damuwa, tana fita, ta hango
motar gayen ranan, da fara’a ya karaso
gunta itama ta dan saki fuska, suka
gaisa, cikin mamaki tace ya akayi ka
gane inda nake aiki murmushi yayi yace
Jiddah ai ba abun mamaki bane tunda
na kamu da sonki,
Jiddah ta tsani taji kalman So, nan ta
hada rai, ya cigabada cewa ni Sunana
Anwar tace nyc name, yayi murmushi,
tace gashi kazo ka same ni a gun aiki,
yace hakane amin afuwa zan zo na same
ki a gd cikin zaro ido:oops: tace ya kayi
kasan gdmu, murmushi yayi yace hmm
Ji….ddah… Kawai sukaji karan tashin
mota kamar mahaukaci ghali ne ya bar
asibiti, idonsa na zubda hawaye, Anwar
yace wan nan kansa daya kuwa, Jiddah
da ke ta gane ghali ne batace ma Anwar
komai ba tace to zan koma office sai na
jika, nan sukayi Sallama yaka tafi,
Jiddah ko tana komawa gd Abba ta samu
da zancen tafiya karatu da farki yaki
yace sai tana da Aure, nan tace masa ta
samu wanda take so Suana sa Anwar
kuma ko da tatafi zasu iya zuwa ayi
magar Aure tunda ba dadewa zatayi ba
zata dawo tukuna Abba ya yarda
tundaga ranan tafara shirye2 na tafiya
UK.
Ghali ko tunda ya sanu lbr Jiddah zata
bar kasan yashiga tashin hankali har
kuka yakeyi ma Samar haka zai yita
lallabinsa duk sun rame, tsakanin sa da
feenat gaisuwa ko ta kanta baya bi,
itama bashi bane a gabanta, haka Jiddah
tayita shiri ana gobe zata tafi takira
Feenat a wayanta sanar mata feenat tayi
kuka ba kadan ba, wanda saida ya sanya
mata zazzabi,
Jiddah kuwa gari na waye su Marsal
suka zo mata sallama don karge 9:00
jirgin✈su zai daga, haka sukayita kukan
missing, duka suka shiga mota suka kaita
Abukar Tafawa/Balewa Airport, basu
jima da suwa ba aka sanar da yan jirgin
UK su shirya na da 20 minutes zasu
tashi, haka sukayita kuka har lokacin
shigansu jirgi✈ yayi ta tanufi cikin jirgi
✈tana musu byee 👋byee👋.
®WWA®
👇🏻👇🏻👇🏻
🍒Rash Kardam💃🏻👈🏻
[9:41PM, 10/20/2016] Rash Kardam: 🍒🍒
BAZATA🍒🍒
By
©Rash Kardam💃🏻👈🏻
2⃣3⃣
Jiddah tashiga basu jima ba,jirgin✈su
jiddah ya daga, tafiyan awa uku 3 sukayi
ya kaisu UK, ko da suka sauka a Jirgi✈
nan ta hango abikin prof Aminu shi yazo
ya dauketa, ka sancewar lokacin yamma
ci ne yace ko zata je gd sa, batayi musu
ba ta bishi, ko da ya kaita sallah tayi tayi
wanka, tana zaune taji ana kan kwasa
kofar, hijab tasa taje ta bude, ya miko
mata leda godia tayi ta karba yajuya ya
tafi, ta rufe kofar ko da ta bude taga
abinci ne a ciki, haka ta zauna taci, sai a
san nan ta kira su Abba ta sanar musu ta
isa, san nan ta kira su Marsal da Sophia
ta sanar musu, tukun na ta kwanta ta
huta har sai da akayi magriba ta tashi
tayi sallah, sai da tayi isha’i kafin ta
watsa ruwa🛀🏻tazo ta kwanta, da gari ya
waye ta shirya cikin doguwar riga baki
da ratsin golden tayi rolling, tana fitowa
suka gaisa da shi nan yabata kayan
karyawa ta karya, bayan sun gama suka
fito motarsa🚘suka nufi makarantar, ko da
sukaje basu wani dade ba ta kamla
komai, nan a ka kaita hostel, tundaga
wan nan rana jiddah ta dun kufa karatu
baji ba gani, ta mayarda kanta bussy,
sabida bata sontunani ya ada beta, sam
Jiddah bata da sai wata Nusaiba
Mustapha Katsina, da suka hada kai nasu
yazo daya don Nusaiba a kwai girma ma
mutum da anin karamci, hakan yasa
suka hada kawance duk da cewa
Nuceeyluff yar masu kudi ne sosai hakan
bai samata girman kaiba.
Wacece Nuceey
Alhaji Mustapha Katsina shine mahaifin
su Nuceey, A Mustapha ya kasance yana
da Mata daya, hajiya Maryamer, da yara
uku, na farko shine Aslam Sai Nusaiba,
sai Autarsu Zee wanda yanzu take SSS2
INTERNATIONAL SHOOL ABUJA,
makaranta da sai ya yan wane da wane,
A Mustapha na tsananin son Aslam da
Nuceey sosai gasu da hankali ga ilimi,
duk abunda suke so shi za’a musu hakan
baisa tarbiyar ya wargajeba, Aslam ya
gama karatun shi a UK shima, yanzu
Babban Doctor ne A Asibitin Abuja san
nan yana da Asibitinsa na kansa Nusaiba
Clinic, shirin da sukeyi da Nuceey yasa
baya wata biyu uku bai je gun Nuceey
ba, kimai nasu gwanin burgewa, a irin
ziyaran da ya ke kaimata watara na yaje
UK bai sameta ba tana school sai ya bita
school din ko daya je yasamu suna
lectures, tsayawa yayi suka gama,
Nuceey da Jiddah suka fito daga lectures,
tare suka jero suna tafiya cikin nutsuwa,
tunda suka fito yake bin Jiddah da kalo,
gsky yarinya ta hadu sosai take yaji ya
kamu da sonta, ko da suka iso cikin
ladabi Jiddah ta gaida shi, ya amsa da
gara’a Nuceey tace bros yaushe kazo
yace yanzu nazo, Nuceey ta nuna masa
Jiddah ama tsayin aminiyarta, yaji dadi
sun danyi hira kafin Jiddah ta musu
salama ta koma hostel, Nuceey da Aslam
suka nufi gidan Nuceey da ke UK, tun
daga wan nan rana da Aslam yaga
Jiddah ya fara sintiri tsakanin 9ja da UK,
nuceey kuwa saida ta san tanda ta janyo
Jiddah ta dawo gidan ta da zama haka
sukayita ratuansu cikin jin dadi da
kaunar juna.
🍀 9ja 🍀
Tun bayan tafiyar Jiddah ghali komai ya
sukur kuce masa ya dawo kamar ba
ghali, ya rage gayu da yawan magana,
Anwar kuwa duk bayan kwana uku sai
ya ziyarci Sophia san nan ya karbi
number jiddah yana yawan kiranta suna
gaisawa sosai, hakan yasa yace ma
Jiddah yana son yaje ya gaida babanta,
ko kadan bai kawo mata zancen Aure
dai je ba, ganin ya nuna mata gaisuwa
ne na haka kurum sai ta amince masa,
Anwar yayi shiri sosai yasa man yan
kayansa ran Asabar da daddare yaje ya
gaida Abba Jiddah, sun dade suna hira
nan Abba yace ai Jiddah ta bani lbrka,
kuma na yaba da hankalinka dan haka
katuro min magabatan ka, Anwar cikin
murna ya ya nufi gd ya sanar da
magabatansa, nan suka zi suka samu
Abba yace ba matsala suje su shirya su
zo ayi aure, suka bashi goron tambaya
da minti, Abba cikin murna ya karba,
nan ya raba ma yan uwa, hakan yasa
aka kai ma feenat, ran da taji maganar
tayi kuka sosai, bayan kwana biyu da
faruwar maganar Auren Jiddah, ghali ya
je gidansu ya samu sai shan minti
sukeyi, nan yace minti meye haka Ruky
tace na Auren Aunty Jiddah ne, cikin
razana yace what??? Nan take ya soma
gani dishi2 Ruky da karfi ta kwala kara.
®WWA®
👇🏻👇🏻👇🏻
🍒Rash .A. Kardam💃🏻👈🏻
[9:41PM, 10/20/2016] Rash Kardam: 🍒🍒
BAZATA🍒🍒
By
©Rash Kardam💃🏻👈🏻
2⃣4⃣
Cikin razana yace what??? nan take
idonsa ya canza kala dishi2 yasoma gani,
ruky ce ta kwana kara, nan ya dawo
hayya cinsa, cikin hanzari ya bar falo ya
nufi kofar fita, habeeba ce ta biyo
bayansa amma ina kafin ta iso shi har
yata da motarsa ya isa gate mai gadi ya
bude masa, da gudu ya bar gidan, tun
daga wan nan rana abun duniya ya kara
ya ishi ghali, kulum adu’arsa Allah ya
dawo masa da Jiddah ta dawo
malakinsa.
Gidan su Jiddah kuwa iyayen Anwar sun
zo an kawo sadaki Abba ya sa biki 3
month nan sukayi sallama, Jiddah tun
randa ta samu lbr ta kara shiga damuwa
fida kulum kulum sai tayi kuka, yanzu
kam tasan ta rasa ghali, kulum haka,
daga karshe tasa ma zuciyarta dan gana
da fatan Allah yasa hakan shiyafi
Alkairi, ko kadan bata fada ma Nuceey
abunda ke faruwa ba, sai dai ta rame
hakan ne yasa Nuceey ke yawan
tambayarta me ke faruwa tace ba komai,
Nuceey har tagaji ta hakura ta zuba
mata ido👀.
Ghali bai kara rudewa ba sai da ya samu
lbr sa bikin Jiddah nan ya daina fita aiki
ya kule kansa a gida ko abincin kirki ya
daina ci yau kusan kwanansa 4 a daki
baya fita, feenat ce tafito zata kitchen,
nishi sama2 tarinka jiyowa daga dakin
sa, da farko shatewa tayi taje ta girka
abincinta, ta hau dining ta ci, tazo da
taje daki taji wani nishi mai karfi da
ghali ya saki da sauri tayi hanyar kofar
dakin ko da tura tashi a kulle, idonta na
zubda hawaye😭 tayi dakinta da gudu ta
dauko wayarta Abba ta kira don bata da
number yan gidansu ghali, cikin kuka
take sanar masa, yace gashinan zuwa,
dad yakira ya sanar masa, ba a dade ba
Abba ya iso ko 3 minutes baiyi da shiga
gidan ba dad ya iso, ko da suka tura
kofar a kulle suka jita, dad ya rasa
yanda zaiyi, sai can ya tuna da extra key
dinsa na gidan da sauri ya ce ma Abba
bari yazo, Gida ya koma ya dauko keys
din suna zuwa suka bude dakin nan
suka ga ghali kwance a kasa ga jini a
gefensa, idonsa👀sun kafe, feenat kara ta
saki ta raza na sosai, Abba da dad suka
daukosa Asibiti suka nufa da shi
Emergency nan aka shiga da shi, bai
bayan 1 hours Doctor ya fito yana goge
gumi da sauri Abba da dad suka nufo
shi, doctor yaya, yace ku kwantar da
hankalinku, cikin ikon Allah mun samu
ceto rayuwansa zuciyarsa ta samu
matsala a kwai abunda yake tsananin so,
dad da Abba sukayi hamdala, nan aka
fito da shi zuwa dakin da za’a bashi
gado, haka suka yini a jikinsa, ghali bai
farfado ba sai washe gari da safe lokacin
Abba da H Muslima sun zo ga Mum
dinsa da Dad dinsa, sam batu ya farayi
kamar tababe, Jiddah wlh ina tsananin
sonki, pls kar ki Auri kowa nine
masoyin❤ ki na gaskiya haba hauwa’u
na kizo gare ni ina bukatarki, Abba ya ji
tausayinsa H Muslima kam idonta
kwala:'( yaciko da shi, Hajiya zakiya
hawaye ke zuba a idonta, Abba yace
ghali na maka Alkawari in ka warke zan
Aura maka Jiddah
likita ne ya shigo nan yaji sambatun da
yakeyi, yace gsky zan baku shawara ku
Aura masa yarinyan da yakeso in
bahaka ba rayuwansa na cikin hatsari,
jikin dad yayi sanyi sosai likita ya masa
aluran baci yace in Allah ya yarda zai
farka cikin hayyacinsa, Abba ya kali dad
yace ghali in ya warke zai saki feenat ya
auri Jiddah, kawaici irin na mutanen da
yasa dad yace sam bara ayi haka ba
Abba yace ai fa ya ro ba zai cutu ba, da
ga karshe dad shiru yayi amma yaki
amincewa, Abba ya bar H Muslima ya
tafi akan da yamma zai zo, haka ko
akayi da yamma da ya dawo ya samu
ghali ya farfado sai dai ya rame, gha
ruwan da aka sama sa, abba ya gaisa da
dad su H musima da Mum suka masa
sannu da zuwa, ga feenat a gefe itama ta
rame, ghali ganin Abba yasa ya soma
zubar da hawaye😭 Abba yace ghali ka
share hawayenka, ina son yanzu ka
sauwake ma feenat zan aura maka
jiddah nan Dad yace baza’ayi haka ba,
ran Abba ya baci yace Alhaji in na isa da
ghali ina son ka barni inyi iko a kansa,
nan yace ma ghali ya sauwake ma
feenat, feenat nan take taji gabanta na
faduwa duk da tana son ayi hakan, ghali
bakinsa na rawa yace sa…fee..nat na…
Sake ki.. Saki… Uku.. Nan take ya tsinci
kansa da mai yin hawaye, feenat kam
kuka katasaki, Dr Samar da ke tsaye a
kofa tun lokacin da suke jayayya ya
karaso jiki ba kwari ga dan
hawayen:'(ya gan garo masa wanda ya
rasa na farin ciki ne ko bakin ciki, gaida
Abba yayi gaida su hajiya, san nan ya
gaida ghali da jiki, feenat jiki ba kwari
ta gaidashi, cikin fara’a ya amsa mata,
Kwanan 6 asibiti aka sallame shi kalo
daya ka masa ka hango farin cikin daya
ke ciki, bayan su Abba ya kira Anwar ya
masa bayani da farki ya shiga dawuwa
aman daga karshe yaro ki Abba da ya
nemasa Auren Marsal kawar Jiddah,
iyayensa zasu zo, suje tare shikuma zai
sameta su dai2.
®WWA®
👇🏻👇🏻👇🏻
🍒Rash .A. Kardam💃🏻👈🏻
[9:41PM, 10/20/2016] Rash Kardam: 🍒🍒
BAZATA🍒🍒
By
©Rash Kardam💃🏻👈🏻
2⃣5⃣
Abba ya ce ba damuwa, kuma na jidadin
hakan Allah ya sanya Alkairi, Anwar ya
amsa da Ameen,
Anwar ya samu Maryam Salis(Marsal) da
farko ta ki sai da Sophia tayi ta
lalashinta kafin ta amince, iyayen
Anwar da Abba sun zo sun samu
magabatan Marsal ansayar da rana daya
za’ayi da na Jiddah, haka suka rabu
cikin farin ciki, su Marsal Amare😄 an
soma gyaran jiki shirin biki sukeyi sosai
don ko ba komai suna masu farin cikin
Jiddah zata Auri gowaninta,
Anwar da Marsal soyayya sukeyi mai
burgewa kai kace sun saba tun tuni,
marsal har mamakin kanta takeyi irin
yanda take nuna ma Anwar tsan2
kulawa da soyayya, su marsal sabon
shiga, a soma luv😜😜😜.
A ban garen ghali kuwa gyaran gidansa
ya shiga yi don yana son su zauna da
Jiddah sa a gidansa na fadaman mada,
in da ya fara kaita lokacin da suke
rikicinsu, gyara sosai ya sa ayi don har
tsarin gidan ya dan canza zuwa wani
salo, ghali yanzu hankali ya soma
kwanciya har ya soma murmurewa,
burin shi kawai ace yau an daura, don
shi yana ga binta can zai bazai iya jiran
sai ta dawo ba,😄 wooo nikuma nace su
ghali dan dauki, yanzu an samu Jiddah
mun huta da rigima,😜😜😜wani lokacin in
yana zaune shi kadai sai dai kaga yana
murmushi, karasa na meye shidai ya san
mai yake tunawa.
Jiddah da Nuceey zau ne suke a kofan
hall sun fito daga lectures, Nuceey ta
kalli Jiddah tace wai ni kwana biyu mai
ya faru na ganki cikin farin ciki, Jiddah
tace Nuceey wlh na rasa mai yasa, haka
kurum nake jina cikin nisha di kuma
walwla na ya karu, Nuceey cikin sigar
tsokana tace kodai mun samu ango ne,
Jiddah ta harereta tace agogo ne ba
Angoba, dariya sukayi gaba daya kafin
suka shiga motar Nuceeyluff suka nufi
gida suna yar hiransu abun birgewa,
komai nasu tare sukeyi sun hada kansu
kai kace yan’uwa ne na asali, ko da suka
koma abinci suka girka kafin suka watsa
ruwa suka ci, wayar Nuceey ce yai
ringing tana daukowa taga an rubuta
dan uwa, da murna ta daga bayansun
gaisa sunyi hira, yace ta ba ma Jiddah
nan ta mika mata sun gaisa ya
tambayeta karatu tace Alhamdulilah, sun
danyi hira sukayi sallama, haka
rayuwan su Jiddah da Nuceey a skul ya
kasance cikin farin ciki ga kokari ba sa
wasa da karatu.
Dr Samar ya samu feenat suma sun dai2
kansu,kasancewar feenat bata da iddah
tun da ghali ko dakinta bai taba shiga
ba, bare ya kusance ta, shima ya turo
magaba tansa, sannu a hankali Samar ya
ko yarda feenat sinshi❤ wanda ya
kasance kulum suna tare a waya, ko
tana gun aiki suna tare wata shakuwa
sukayi na musamman, hakan suka shiga
shiri ba wasa, kwanaki sunja tau biki
saura wata daya, iyayen Dr Samar sun
kawo kayan Aure gsky yayi kokari sosai
don ya zage damtse ya mata kayan kece
raini, sai fatan Allah yasa ayi damu.
Amarya marsal da Ango Anwar suma an
kai kaya komai sai son barka abun
gwanin burgewa, Amare sai shiri sukeyi.
Abba yasa an kwaso kayan feenat ya sa
ma H Muslima ita kuma ya sai mata sabi
wanda suka fi na da kyau, ko kadan ba
wanda ya fada ma Jiddah maganar
Autenta, haka sukayita shi, gali ko dubai
taje ya hado lefen Jiddah H Zakiyya ma
tayi kikari don da ya dawo ta karamasa
kayan sai na saura 3 day biki aka kai
lefen Jiddah yan uwa sun yaba ko ni
kaina sai da na sara ma ghali don ya
kashe kudi kamar bai san zafinsu ba,
feenat da taga kayyan sai da ta tsorota
dob kayan sai ka sha mamaki, haka
sukayita shiri Amare sun sha gyara
Musan man H Muslima ta sa aka dauko
sis Mamu ta gyara amare, don sis Mamu
ba wasa wajen gyara😜😜😜😜 tun daga nesa in
ka hango su har wani kyali sukeyi.
Rana bata karya, yau jumma’a da yazo
dai2 da
26/ feb/ 2016
Duban jama’a suka halarci daurun
Auren
Muhammad Ghali Ahmad da Amaryarsa
Hauwa’u(Jiddah) Taneemu,
Samar Abdallah da Amaryansa Safeenat
Taneemu
Anwar Kabir da Amaryansa Maryam
Salis(Marsal)
Bayan daurin Aure angwaye suka wuce
hotel don gabatar da liyafa, tun gada
nesa na hango ghali baki har kunni yau
duniya ta masa dadi ya samu abunda
yake so, bayan sun kammala liyafa kowa
ya koma gd
Da dadare Agwaye suka zo daukan
Amare H Muslima tayi nasiha ma Feenat
sosai game da biyya da hakuri ta kuma
bata wasu sirrika Sis Marmue da ke
gefen H Muslima ita ta daura da nata,
nan ta bata surukan gyaran ciki da na
abinci harta salon tafiya da magana sai
da takoya mata, nukam dana ke gefe
sake baki nayi ina kalon Sis Marmue
yanda take bayani, azuciyata nace wan
nan ai dole ta saye zuciyar oganta, ba
zai mata kari ba don ta tsare gd😜😜😜😜
Feenat da dan kukanta aka dauketa,
haka marsal ma aka dauko ta kowa an
kaita lfy ango ghali shine ka dai
Amaryansa bata kusa ya sha tsokana, ko
da ya koma gd haka ya kwanta a gado
yayi ta juyi ko ba komai yau na cikin
farin ciki Jiddah ta dawo malakinsa.
bayan biki da kwana 4 ghali yaje gun
prof Animu ya bashi address din jiddah,
da murna ya dawo, washegari yaje shi,
Abubakar tafawa balewa Airport tayi
booking din jirgin UK wanda zai tashi
ran Thursday, bayan ya dawo yaje ya
samu dad shi yana son zaiyi tafiya
amma 2days dayi ya dawo dad yace
Allah ya kare, nan ya shirya washe gari
sai UK, oh!!! ni Rash su ghali an kasa
hakuri baza’a bari ta dawoba😜😜😜😜ghali yana
isa UK gd abokin prof Aminu ya sauka
saida ya huta kafin sukaje school, din
nan ake fada musu jiddah basu da
lectures yau, gd su Nuceey suka nufa
koda sukaje abokin prof yayi ghali
salama sai yadawo zai shigo sugaisa da
Jiddah.
Jiddah ko kana nan ta kasane cikin farin
ciki, suna zaune Aslam ya kira Nuceey
yace ta shirya su Mum da Dad dinsu
suna Dubai sunce yazo su wuce da ita,
nan tafara Murna, tayi da Jiddah su tafi
amma tace aa sai suwa na gaba, haka
Nuceey ta shirya, Aslam yazo zuka tafi,
kadai ci ya damu Jiddah ita kadai a gd,
sai taji ma da ta bisu, yau Alhamis ta
tashi da faduwar gaba amma tana jinta
cikin farin ciki gashi yau basu da
lectures, kayanta ta dauko ta sa a
washing machine ta wanke, ta shanya,
daga ita sai yar shimi da gajeren wando
kasancewan ba kowa a gd, shimin ya
bayyana surar jikinta dukiyar fulaninta
duk sun fito tayi kyau sosai duk da ba
wani gayu tayi ba, daki tashiga tayi
wanka ta sake sanya kanana kayanta
batayi make up ba, lip gloss kawai ta
shafa, ta dauko juice a kofi tafito falo
tana yar wake wakenta, cup din ta ajiye
kafin taje kunna tv, sai taji kamshin
turare na bugan hanncin ta, tabbas ta
san wan nan kamshin ghali mtss ta ja
tsaki ta san zuciyarta ke tuno masa, ta
cigaba da wakarta, ghali kasa hakuri
yayi yazo ya rungumeta ta baya, cikin
razana:oops:ta juyo aiko karan hancinta👃
🏻 a kan nasa, nan ya kara rungumeta
jiddah iya tsorata tsure, baki👄 ta bude
zatayi ihu yayi saurin sanya bakinsa
cikin nata.
®WWA®
👇🏻👇🏻👇🏻
🍒Rash Kardam💃🏻👈🏻
[9:41PM, 10/20/2016] Rash Kardam: 🍒🍒
BAZATA🍒🍒
By
©Rash Kardam💃🏻👈🏻
2⃣6⃣
Ta bude baki👄 zatayi ihu ya sanya
bakinta a nasa, duk tsiwan jiddah yau ba
halin yi bakinta, ya gamu da gamonsa,
idonta👀ta runtse sai hawaye da ke bin
fiskarta don tara hanyan yin ihu ga
jikinta sai rawa yakeyi, tayi2 ta kwace
kanta ama ta kasa, sai yanzu take raina
kanta, yau ta gane karfin ta ba daya da
ghali ba, can da bara ta fado mata cizo
ta ganzara masa a harshe ba shiri ya
sake ta da gudu tayi daki key tasa ma
kofar tajin gina tana mai da numfashi,
sai numfashinta ya dai2 kafin tasaki
kuka mai tsuma zuciya❤ daman ghali
dan iskane, yana auren feenat zai zo ya
bata min rayuwa mai na masa da zai
takura min haka, da karfi tace Allah ya
isa min dan iska macucu, kawai, can ta
tuna da 9ja da sauri ta debi kaya kala 2
tasa a jakarta na hannu sai E passport
dinta ra dauka, bude kofar tayi a hankali
ta hango gali na kan 3 seater ya lumshe
ido hijab dinta sa ta rike ta kalmi👡 a
hannu rarrafe ta kara yi don karya
ganta sai da ta kai kofa, yaji kamar
alaman mutum yana bude ido ai ta fita
da gudu ta bar
gdn kafin ya risketa tayi nisa don gudu
takeyi tsakaninta da Allah ko data ga ta
bace masa taxi ta shiga zuwa shool din
su, ko da taje, dakinsu na da ta nufa,
guri wata frd dinsu, Myer nan ta ce dan
Allah tana son ta tai make ta ne, Airport
takeso taje tayi booking, din jirgin✈da
zai je 9ja Myer tace ban 5 minutes barin
yi wanka mu je, sai da tayi yan kwaliya
kafin sukaje duk wani shirin da ya
kamata tayi tayi gobe da Karfe 9:00
zashi na safen su a 9ja kum 4:00 dinsu
kenan, ko da tadawo makaranta gurin
Myer ta zauna sai dare sukayi sallah
sukaci abinci kafin suka kwanta.
Ghali kuwa ya nimeta ya gaji ko da ya
dawo gd mai gadi hana shi shiga yayi
dole yasa ya nimi taxi ya koma gdn
abokin prof Aminu bai boye masa ba,
tun da daman ya san matar sa ce, nan
yace zanzu gashi dare ya somayi ka bari
gobe muje skul, bayida zabi dole ya
hakura, da asuba su ghali suka tashi
sukayi Sallah nan suka sake kwanciya
baci barawo ya dauke su sai 9:20 suka
farka, wanka sukayi sukayi breakfast
suka fita.
Jiddah ko gari na wayewa wanka tayi
sama2 tayi breakfast suka wuce Airport,
basu dade ba aka sanar jirginsu zai
tashin nan da 5 minutes, basu dade ba
tayi bye tashiga jirgi✈suka lula sararin
samaniya, kafin Myer ta dawo skul cike
da kewar kawarta, tana idowa cikin
hostel sukayi karo da Aysha suna tare da
wasu mutane guda biyu, nan tace ga
Myer din ido ta zaro:oops:lfy, da sauri
ghali yace dan Allah jiddah na ke nema,
myer tacea ai Jiddah yanzu na dawo
daga rakata a Airport ta tafi 9ja yau kai
ghali ya dafe why jiddah, Myer tace mai
ya faru, cikin hanzari yace ni yayanta
ne kuma Mijinta, Myer tace miji kuma
Jiddah daman tana da Aure ne, bai tsaya
bata amsaba yayi gaba, abokin prof,
yace suje Airport ko da sukaje akace jirgi
ya tashi sai gobe da yamma amma lagos
zai sauka yace ba matsala. nan ya gama
komai kafin suka dawo gd, haka ya
kwana suku2 yana tuna jiddah sa da irin
yanayin da ya ganta, sai yayi wani
murmushi wanda shi ka dai yasan mai
yake faruwa, da gari ya waye haka suka
dan zaga gari sai yamma abokin Prof ya
kaishi Airport ya nufo 9ja.
Jiddah ko tana sauka a kano ta sake
shiga mota zuwa bauchi sai 9:20pm, ta
samu samu isowa bauchi masu motar ta
kara musu kudi suka kawota har kofar
gd, gate ta kwan2 mai gadi ya bude yana
ganinta yace Amarya kece yau a gari ya
hanya,? cikin daurewan kai tace Amarya
kuma, kafin ya bata amsa ta shiga gd
lokacin duk sun kwanta daki umma ta
taje ta kwan2 ta bude ta fito ko data ga
jiddah ido ta zaro:oops: lfy kika dawo?
Dai2 Abba ma fito dga dakinsa jikin H
Muslima ta fada ta saki kuka mai ban
tausayi, duk sun rude lfy mai ya faru?
cikin kuka ne take cewa umm…. Dan…
is..kan … Nane ya bini, cikin rashin
fahimta Abba yace waye ya biki, ghali,
mtss abba ya ja tsaki yace kije dakinki
kwanta gobe zamuyi magana idonta na
hawaye tayi daki, hmmm wato abba ya
bar sona yaji abunda ghali ya min ko ya
damu, haka ta isa daki sallah tayi ta
kwanta don tana koshe, da safe kuwa
bata farka da wuriba don ta gaji sai
10:00 ko da ta fito Abba ya fita haka ta
gaida Ummata ta karya ta taya ta aikin
gida, suna zaune taga am miko mata
wan ance tasha ga abu da dadi, tabbas
tasan dai wan nan abun na kayan mata
ne nan kanta ya kara kullewa mai suke
nufi anyi auren ta da Anwar kena, tace
oho koma meye, wayarta da dauko ta sa
Sim dinta na 9ja ta kira Nuceey ta sanar
mata ta dawo 9ja Nuceey tace lfy, jiddah
tace dawuwan gaggawa ne ya tashi,
Nuceey tace to nima inaga zan bi su Dad
gobe muzo 9ja kin sai mu dawo tare
kena jiddah tace san nan tace ki gaida su
Dad da Mom da Aslam.
ghali ko ya na isowa 9ja suna sauka a
lagos ya samu jirgi✈har bauchi
bakaramin murna yayi ba nan ya shiga
suka taho cikin 1 hours sun iso gd su ya
nufa yayi wanka ya gaida ummansa, a
waya ya sanar ma dad da dawo wansa,
nan yace Alhamdulilah.
Da dadare dad da Abba ne zaune a falo
suna tattauna Al’amarin wato ghali ya
rika kasa hakuri yayi yabita Abba yace
inaga nan da sati kawai a bashi matarsa,
in yaso zaina binta can ko yaya suka
yanke ruwansu, dad yace ina zuwa nan
da 2 weeks yayi ai, dad yace yayi, ya
daga waya ya kira ghali yace ya sameshi
a gdsu Jiddah, daman kaman jira yake
bai dade ba yazo nan Abba ya kira
Jiddah wanda kanta ke sunkuye tun
shigowarta falo bata lura da ghaliba
amma kamshinsa na hancita👃🏻 a kasa ta
zauna ta gaida dad, ya amsa da sakin
fuska sai a lokacin ya kali ghali yace
ghali mai ya kaika UK, Jiddah da sauri ta
daga kai taga asai shi din ne, kasa dauke
kanta tayi, cikin in ina ya fara,
uhumm… Dam..man…. Na …jidd…yayi
shiru dad yace ina jinka, sosa keya ya
kamyi, dad yace wato zaka nuna mana
isa tun kafin akawo maka Matarka shine
kabita can ko, Jiddah ciki razana ta daga
fiskanta tace dad Mata kuma, Abba yace
kwarai, nan ya mata bayani yace kuma
yana so tayi biyayya ga mijinta haka
Allah ya kaddara Jiddah kukan farin ciki
tafara kuma taji dadi da da akace feenat
tayi Aure ga marsal da Anwar yanzu
saura sophia, intama Allah ya bata na
gari, nan Abba yace ma jiddah ta shiga
ciki, ta koma daki ranan harda shooky👯👯
farin ciki sai da tàyi, tun daga ranan
umma tasoma gyara diyarta Jiddah kuwa
taki sam su hadu da ghali duk da
kewarsa sosai, Nuceey ce ta kirata ta
sanar mata gobe suna zuwa bauchi
harda su Mum dinta da dad tayi farin
ciki sosai hakan yasa takira Sophia akan
gobe tazo ta tayata aiki zatayi baki.
®WWA®
👇🏻👇🏻👇🏻
🍒Rash Kardam💃🏻👈🏻
[9:42PM, 10/20/2016] Rash Kardam: 🍒🍒
BAZATA🍒🍒
By
©Rash Kardam💃🏻👈🏻
2⃣7⃣
Washe gari Sophia tazo sunyi girki sosai,
kafin sukayi wanka, sunyi kyau sosai,
karfe 1:00 jirginsu Nuceey ya sauka a
Abukar Tafawa Balewa Airport, Jiddah
ta sanar ma ghali zuwansu, don haka ita
da sophia sukaje su biyu kowa a motarta🚘
ko da suka isa, sun samu har jirginsu🛬ya
sauka, fasinjoji sun fara fitowa, Nuceey
ce a gaba sai Aslam sunyi kyau sosai, Zee
da Mum da Dad dinsu suma sun jero
tare, Jiddah da sauri ta taje rungumeta,
Aslam ko tun da ya sauko ya daura
idonsa👀akan sophia ya kasa saukewa gsky
ta hadu haka kurum ya ji ta burgesa,
jiddah cikin ladabi tazo ta gaida mum d
dad, sai Aslam cikin sakin fuska ya
amsa, sophia ma tazo ta gaidasu, daga
nan suka dunguma zuwa motarsu, sai
gida. Koda suka isa H Muslima da murna
suka tarbesu kai ka rantse sun dade da
sanin juna, Abba gd ya dawo shida dad
suka zauna a falon Abba hira sukayi
sosai, Aslam da su Jiddah a falo, tun da
sukazo idonsa na kan sophia, haka
sukayita hira cikin raha bayan sunyi
sallah ne suka dawo falo gabadaya akayi
yan gaishe2, daga nan dad yace zasu je
hotel shida Aslam sukama daki , haka
akayi.
Da daddare, ghali ya zo ya gaida su mum
sai a lokacin Nuceey ke tambayar waye
nan jiddah ta bata lbr, nuceey ta tayata
murna, sun jima suna hira, kafin ya
musu salama, h musima tace jiddah
kitashi ki raka ghali mana, cikin jin
kunya ta mike ta fito, ko da ta iso yana
cikin motarsa, daga waje ta tsaya tana
masa sallama, rai ya hada yace bana son
miki in bazata shigo ba, ganin ya hada
rai yasa ta zaga tashiga motar🚘 tana shiga
ya kulle motar ya kashe wutar motan,
tace masa miye haka bai tanka mata ba
ila hannunta✋🏻ya kama yasa nashi cikin
nata,tsikan jikinta taji ua tashi yarrrr,
cikin sauri ta dagi ido zata mishi
magana ya mannata da jikinsa, cikin
salon wanda ni kaina ban taba sanin
ghali ya iya irin wan nan muryan ba sai
ranan yace My Jiddah kin ga yanda
Allah yayi ikonsa ko, kin dawo malakina,
jiddah ina sonki kece farin cikina, pls
Jiddah ki soni, fiskanta👩🏻ya dago ya ga ta
lumshe ido, bakinsa ya cikin nata duk
wani kokarinta ta kwace kanta ta kasa
jikinta ba kwari sai da yayi son ransa ya
gaji kafin ya sake ta, cikin rada ya ce ki
kulamin da kanki nan da 2 weeks muna
tare, kauda fiskanta tayi, tace gobe zamu
fita da Nuceey san nan ina son zamuje
gidan su sis feenat da Marsal, kuma zan
shiga ATBU, yace ba koma Allah ya kare,
pls ki sanya hijab don kinsan da, da
yanzu ba daya bane, tazo zata bude kofa
hannuta ya rike yace i love you Jiddah,
sai da tafita kafin tace me too, hannu ya
daga mata alamun✋🏻✋🏻✋🏻 tanufi cikin
gd jiki ba kwari.
hira su kayi sosai, Nuceey da Jiddah a
daki daya Zee da Mum suna daki daya,
ko da gari ya waye tare sukayi aikin
breakfast, bayan sun karya wanka
sukayi, kwaliya nuceey tayi sosai jiddah
batayi kwaliya sosai ba, suka nufi asibiti
suka fara zuwa, pharmacy suka nufa
sophia nan da marsal sun gaisa da ganan
sukaje office din prof Aminu, nan suka
gaisa, prof tun da ya ga nuceey yaketa
aiki isar mata da sakonsa don ya kamu
sosai, bayan sun fito suka gamu da ghali,
sun gaisa da su, yazo ya rike hannu
jiddah ko kumya bayaji, jiddah ko kamar
ta nutse kasa, yace ma su nuceey bari ya
raka su cikin pharmacy bayan ya rakasu
yaki sakin jiddah nan marsal da sophia
sukayita tsokanarsa, hannu ta ya ja
zuwa office dinsa, ya kulle, jiddah ta
zaro ido:oops: miye haka, hannu ya
daura a kan bakinsa alamar tayi shiru,
zuwa yayi kusa da ita ya zauna a kusa
da ita kan resting chair ya zare hijab din
kanta, ta rike tace miye haka Dr yace
bana son wan nan sunan, fuska ta marai
raice ka bari bana so pls, wani
murmushi ya mata mai dauke d sakonni
kala2, hannu ya sa a fuskanta ya soma
shafawa, hannun sa yasa ta baya ya
soma zuge zip din rigarta👗da sauri ta
rike cikin rada ya ce jiddah mai yasa
kike son hanani abunda Allah ya halasta
min, ko kina son ki shiga fushin
ubangiji, kai ta girgiza masa alamar aa,
yace tom,
karasa jan zip din yayi, ya saukar da
rigan ya tsaya yana kare ma dukiyar
fulaninta kalo, ita kam ido ta runtse tayi
danasanin zuwanta ATBU yau, hannu
yasa sai tabasu da sauri ta rike
muryanta na rawa tafara bashi hakuri,
bakinsa yasa ana ta ya soma tsutsa,
hawaye ne ya soma zuba duk tsiwar
jiddah asai tana da tsoro haka har
mamaki yakeyi, jikin ta na rawa ya
sanya bakinsa kan boobs dinta ya fara
sha kenan ya ji kwan kwasa kofar🚪 tsaki
ya buga mtsss jiddah ko da sauri ta
dauki riganta tasa, tasa himar dinta,
idon ghali yayi ja jiki ba kwari ya tashi
ya bude kofar, Dr Samar ne ya sako
kansa cikin office din ghanin jiddah
kanta a kasa yasa yayi murmushi yace
sorry Ango bansan Amarya ta kawo
maka ziyara ba, ghali ya kai mishi
dukan wasa ya kauce yana dariya jiddah
da sauri ta bi gefe tafita kunya ya isheta,
tace masa ina wuni lfy ya amsa, yace
kawai sai mukaji kin dawo eh tace ta
tafi, tana wucewa ghali yace ka hana
min jin dadi Dr Samar yayi dari yace
wato baka da dama ko, tafawa sukayi.
Jiddah ko na fita taje pharmacy su
marsal suka fara tsokanarta rai ta hada,
ta sharesu taje Nuceey kuzo mu tafi,
marsal sai mun zo gdn ki, suna fita suka
nufi Kofar Idi nan gdan Feenat dake an
mata kwatance ta gane kyma gidansu ba
wuyan ganewa gaskiya Dr Samar yayi
kokari ya cire musu gd mai kyau ki da
sukaje mai gadi ya bude musu feenat da
murna ta taresu haka sukayini sai 5:00
suka nufi gidan Marsal ita ma hira suka
mata, ko da suka dawo sun samu Aslam
yazo gdn suna tare da Abba nan ya fara
tsokanar Jiddah Amarya dake ya samu
lbr, hardare suka kai suna hira nan su
Nuceey sukayi shiri gobe zasu tafi don
zadu sake dawowa bikin Jiddah, yanzu
sun zama daya.
Washe gari su nuceey suka tafi suka bar
jiddah da kewa, H Muslima tayi ta gyara
Jiddah sis Marmue ma ta aiko mata da
abubuwa haka tayita sha, ana sauran
sati mai dilke ta fara aikinta gsky jiddah
tayi kyau sosai, ghali da abokansa sun
shirya dinner wanda daga an gama zai
wuce da Amaryansa, sun ashobensu mai
kyau ana saura kwana 4 biki akayi ma
jiddah jere gdnta yayi kyau sosai tun ran
Alhamis su Nuceey suka iso Aslam shi
burinsa ya ga Sophai.
ran jumma’ah shine ran dinner amare
sunyi kyau sodai motoci na hango suna
ta diban amare, bayan an gama wata
katuwar jeep na hango mai kyau gske ta
taho, sophia da Nuceey ne suka fito da
Amarya yayida sukasata ita da angonta,
Nuceey prof yace tashiga nasa ba musu
tashiga Aslam da Sophia haka suka dau
hanya suwa hotel din, suna sauka suka
jera zuwa high table sunyi kyau sosai,
feenat na ango da Dr Samar sai
soyewa❤sukeyi, Marsal ma da Anwar
dinta, kowa ya shigo ango da Amarya ka
dai ya rage su shigo, tun daga nesa na ke
hango su sai kyali su keyi, DJ ne yasake
kida sannu a hankali ghalu ya riko
hannun Jiddah suka shigo niko sai ware
ido nakeyi don inga irin shigar da tayi,
less ne ta sa dark pink tayi kyau sosai
ango yasha fararen shadda abun sai
wanda ya gani, tafe suke tamkar wanda
takunsu don sautin akayi, sunzo bakin
hawa steps din hall din ghali, yayi dan
cakulkuli ma Jiddah bata san lokacinda
tafada jikinsa ba, hannu yasa ya dauketa
cak kamar yar tsana yayi kan step ya
soma hawa, kai karantse da gan gan tafa
jikinsa ba shirin ghali bane don sun
burge mutane, nan take hall din ya kare
da ihu da sowa ga tafi, don sun bada
kala, koni wan nan Amare salonsu ya
burgeni gashi daga ka gansu suna
matukar son juna.
®WWA®
👇🏻👇🏻👇🏻
🍒Rash Kardam💃🏻👈🏻
[9:42PM, 10/20/2016] Rash Kardam: 🍒🍒
BAZATA🍒🍒
By
©Rash Kardam💃🏻👈🏻
2⃣8⃣
Cak ya dauketa, ya haura da ita steps
din, nan kaji hall ya dauka da ihu da
sowa, sai da yaje kujerun da aka tana
dar musu kafin ya ajiyeta ya zauna, gsky
amare sunyi kyau, ko Rash💃🏻👈🏻sun burgeni,
sannu a hankali aka soma guda narda
biki, nan aka bukaci amarya da ango su
fito fili, hannu ya rike tare da janyota
jikinsa suka sauka a hankali, Jiddah kam
kunya duk ya isheta, DJ ya sake kida,
nan ghali ya soma takawa jiddah kam
tana tsaye ganin bata da niyar rawa, ya
kama kugunta nan suka soma rawa, hall
ne ya dauka da ihu, nan aka soma musu
liki, feenat da Samar suka sauko, sai
Marsal da Anwar, Sophia da Aslam sai
kuma Nuceey da Aminu, abun sai wanda
ya gani don sun matukar burgewa, sosai
da sosai, liki kam sun sha, masoya sun
taka sosai, sai 11:00 suka gama dinner,
daga nan aka fito,
ghali da jiddah suka nufi gdan su,
kawaye aka mayar dasu gdajen su, gsky
gidan jiddah ya tsaru bazan iya
kwatanta muku ba, Abba sunyi kokari,
bayan Angwaye sun rakasu suka musu
Adu’ah da fatan Alkairi, bayan fitarsu
ghali ya umarci Jiddah da tayi alwala,
suyi sallah, dakinsa ya nufa, wanka tayi
kafin ta daura Alwala ta fito batayi wani
kwaliya ba tasaka dogon riga da hijab
don yin Sallah, shima dai wankan yayi
yasanya jallabiya, yasameta, bayan sun
idar da sallah yama yan tambayoyi game
da Addini ta bashi amsa, Adu’ah niman
zaman lfy da zuri’ah ta gari ya musu,
tana amsawa da Ameen, bayan sun gama
ya dauko musu kaji da fresh milk jiddah
taci tace aa yace ta karba taci taki,
jalabiyarsa ya cire ya rage daga shi sai
gajeren wando da best, duk kunya ta ishi
jiddah, hannu yasa ya zare hijab dinta,
ta sunkuyar da kanta, kasa yasa
abakinsa ya yaga sai da ya dan tauna
kafin ya matso kusa da ita ya janyota sai
da ta kwata ajikinsa kafin yasa mata
abaki kin budewa tayi shiko bakinsan
yaringa turawa nata dole yasa ta karba,
haka yayita mata sai da ya tabbatar ta
koshi kafin shima ya ci bayan sun gama
ya kwashe kayan ya kai kitchen, yana
zuwa ya ganta inda ya barta, daukanta
yayi zuwa kan gado wutar :idea:dakin
ya kashe, a hankali ya soma rabata da
kayan jukinta nan fa ta rike tasoma
bashi hakuri cikin rada yake cemata
haba my Jiddah meyasa kike son hanani
abunda Allah ya halasta min ko so kike
Mala’iku su tsine miki har wayewan
gari, kai ta girgiza alamar aaa, rigar👗ya
cire mata sannu a hankali ya rabata da 👙
jiddah sai boye jikinta take, wasani
yasoma mata, wanda yasa jikinta
mutuwa, nikam ganin abun yafi karfin
gulmana😜😜😜 yasa na ja musu kofa🚪na fito
sai da safe in leko😜😜
®WWA®
👇🏻👇🏻👇🏻
🍒Rash .A. Kardam💃🏻👈🏻
[9:42PM, 10/20/2016] Rash Kardam: 🍒🍒
BAZATA🍒🍒
By
©Rash Kardam💃🏻👈🏻
2⃣9⃣
Ghali bai saurara ma jiddah ba sai
asuba, yau ya mayar da jiddah cikakiyar
mace, Albarka kam yau tasha shi, roka🚍
roka🚍 sambatu kam ba’a magana don
nikam na dauka ghali ya zautu ne😜😜
tsaban Santi yau ghali harda kyautar
gida🏡 Ma jiddah😂😂😂 da asuba taimaka mata
yayi ta gyara jikinta bayan yaje
Masalaci🕌yayi sallah ya dawo itama tayi
nata kwanciya suka sakeyi sai goma
suka farka lokacin an kawo musu
breakfast, wanka sukayi kafin suka
karya tayi kwaliyarta cikin atamfanta
brown da ratsin silver colour tayi kyau
sosai da yamma nuceey sukazo da
Sophia nan sukayita sokanarta, hira
sukayi sosai sai alokacin sophia ke ba
ma jiddah lbr sun hade da Aslam fa
Nuceey kuma da Aminu, jiddah tayi
murna sosai, sai magriba, suka mata
sallama don Nuceey washe gari zasu
koma kaya ta hada musu sosai kafin
suka tafi
Jiddah sai da satiyi 2 weeks suna cin
amarci kafin ghali ya dau hutu suka
soma shirin komawa UK don ta karasa
karatunta, sai da sukayi sallama masu
Abba da gdansu ghali kafin suka dau
hanya, ko da suka isa Uk rayuwansu mai
dadi cike da kulawa sukayi satinaa biyu
ya dawo 9ja.
Nuceey kuwa soyayya tayi karfi
tsakaninta da prof har iyaye sunshiga
ciki.
Haka sophia da Aslam bikinsu yanzu
Saura 3 month soyayyan❤ su suke sha
sosai abun gwanin burgewa,
Jiddah da kuwa ta kara kyau da kiba ga
haske, ghali duk karshen wata tana kawo
mata ziyara, kamar kulum yanda ya
saba yau ma yazo hutun karshen wata,
da murna ta tarbesa ta masa duk abunda
tasa ba, abinci suke ci cikin kulawa da
kaunar juna, Amai ne ya taso ma jidda
da sauri tayi toilet, sosai tayi amai
wanda ya galabaitar da ita, jikinta ba
kwari ghali ne ya gyara gurin kafin ya
kamota suka dawo daki ta canza mata
kaya suka nufi asibiti, bayan yan gwaje2
da akayi likita ke shai da mu tana dauke
da juna na wata3 murna gurin ghali da
jiddah ba’a magana haka suka dawo
gida yayi ta ririta ta, bayan yagama
weekend dinsa zai koma yace ta kula da
kanta sosai ga exams ya kusa, ta raka shi
har Airport saidata ga jirginsu🛫ya tashi
ta dawo, haka sukayita karatu su batan
wata daya suka soma rubuta final exams
dinsu wata daya sukayi suka gama
lokacin cikinta na 6 months, suna
dawuwa 9ja suka soma bikin su Sophia
da Nuceey haja akayi biki tana da ciki,
ga cikin yayi girma2 duk wanda ya
ganta sai yace jiddah kodai 2 zaki haifa
kamar bacikin fari ba yayi gima sosai,
sunyi biki lfy an kai sophia Abuja yayin
da Nuceey aka kawota bauchi, haka
rayuwa tayita tafiya,
Feenat ta haifi yarta kyakyawa mai
kama da ita, yarinyan taci Sunan
Hameedah,
Marsal kuwa namiji taifa aka sanya
masa Dalhat yaran ga kyau haka rayuwa
tayita tafiya.
Yau Alhamis jiddah ta tashi da
matsanacin ciwo mara, ghali duk ya
rude, kasa mata komai yayi ya dauke ta
sai asibiti, basu dade da zuwa ba Jiddah
ta haifo yan biyuta mace da namiji, kan
kace me asibiti yacika da yan uwa, da
yamma aka sallamesu, haka sukayita
shirin suna ghali yasai kaya kamar na
hauka, ranan suna Saniya🐂 ya naka da
rago🐏 yara sunci sunan Amatulhaleem da
kuma Abdulhaleem, anyi shagali sosai,
kowa ya watse haka rayuwa yaci gaba
da wakana, cikin jin dadi da kulawa.
Kwanaki sunja yanzu yaranta sunyi
wayo sosai.
®WWA®
👇🏻👇🏻👇🏻
🍒Rash Kardam💃🏻👈🏻
[9:42PM, 10/20/2016] Rash Kardam: 🍒🍒
BAZATA🍒🍒
By
©Rash Kardam💃🏻👈🏻
3⃣0⃣
7yrs later
Haka rayuwa ta kasance musu cikin jin
dadi Jiddah ce cikin motar ta sabuwa
dal, tashi Asibitinta mai suna Haughal
Clinic, gsky asibitun ya tsaru bazan iya
bata lokaci gurin fada muku irin kyan
dayi ba Asibiti ne na kudi amma ban
gare biyu, akwai gurin fisabililah,
gamarsa kaefi magani kyauta kaga likita
kyauta, abun gwanin burgewa, office
dinta tashiga taga marasa lfy ta ruta
musu magani, kafin tafito ta nufi
gidanta da ke ta bayan asibitin tun daga
nesa zaka ga an rubuta ❤HAUGHAL❤
HOUSE🏡 da manyan harufa, sai kayi
tafiya mai nisa akan kwalta din da ya
malalu kafin ka iso gate din gidan, horn
tayi mai gadi ya bude, nan
AmatulRasheed da AbdulRasheed yan
shekara 4 suka fito da murnasu suna
mata oyoyo, Amatulhaleem da
Abudulhaleem suka fito suma rike da
hannu Nana Safiyya yar auta suka mata
Wlc, falo suka dun guma, nan Dr ghali
ya fito shima, yace madam ya hanya ya
aiki tace Alhamdulilah, a shagwabe tace
Abban su, na gaji tausa ni zakamin, yace
zan miki da sharadin cikin kaguwa tace
ina jinka yace kin amince in karo……
Murmushi tayi ka karo mai hhhhh a sai
dai yar rainon yara don ghali na jiddah
ne ita kadai har abada.
Alhamdulilah anan nakawo karshen
littafina mai suna BAZATA.
🌹SADAUKARWA🌹
na sadaukar da littafin nan ga Sister
kuma yar’uwa na, Hauwa’u da Mijinta
Ghali
adsense 2 here