Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Wednesday, March 22, 2017

BURIN ZUCIYA!

adsense here [1/7, 9:31 AM] Kausar Luv💞: ~~♥♥BURIN ZUCIYA♥♥~~ By Kausar M Hassan 1⃣ Da masifan tsiya ta baro cikin gidan saboda wanda aka aiko yana kiranta wanda wannan ba kowa bane illa IMRAN wanda takewa lak'ani da Heartless saboda tsabar rashin zuciya irin tashi. Yarinyar wadda ke sanye da wando jeans blue da riga mai dogon hannu pink ta saka dan qaramin gyalenta shima pink haka takalminta suma pink ne tayi kyau sosai. Tana isowa kopar gidan ko kallon inda yake batayi ba taja dogon tsaki ta rike kugu cike da gadara da izza ta dubieshi. "Lapiya dea? Kai wanne irin mara zuciya ne"? IMRAN yay d'an guntun murmushi "FALAQ! Ynxn nine mara zuciya kuma"? Falaq tai tafiy ta murgud'a masa baki "Aikam wannan sunan naka ne, ina fad'amaka" Bata jira amsar da zai bata ba, ta shige cikin gidansu. Wanda yake katafare mai kyawun gaske. Imran kuwa kai kawea ya girgizah tare da fad'ar "Haqiqa kowacce zuciya nada nata BURIN". Cikin sanyin hali ya bud'a motarshi ya shiga ya tada y bar kopar gidan. Isar falaq gida keda wuya ta fad'a kan kujera. Mumynta dake zaune ta girgizah kai ta dubeta "Falaq wannan wacce irin rayuwa ce haka? Ke kullum aita magana daya dake? Imran fa d'an uwanki ne, bai kamata kina wulaqantashi ba akan bkya sonshi" Falaq ta zumbure baki ta bubbuga kapapunta cikin muryar shagwa6a "Ni Mumy Allah bana son yaa imran. Ai ba'a dole ko"? Mummy tai murmushi "Ba'ayi kam amma idan ta kama za'ayi maki kinji ko"? Falaq a zuciye ta tashi ta wuce ta tashi ta wuce dakinta ta fad'a kan gado, ta share yar kwallar data zuba mata a ido. "Ni bana son yaa imran gskya". WACECE FALAQ? [1/7, 9:32 AM] Kausar Luv💞: ~~♥♥BURIN ZUCIYA♥♥~~ Na Kausar M Hassan 2⃣ FALAQ AMIN HAJAJ "Ya ce ga Alh Amin Hajaj wadda ta kasance ita daya ya haipa mace daga ita sai yayanta mai suna YUSUF. FALAQ dea kyakyawar yarinya ce son kowa kin Wanda ya rasa wadda take tsawonta matsa kaice ne,bata da jiki amma akuy dukiyar Fulani da bom_bom Masha'allah. Hak'uranta farare ne tas,idanunta golden ne,farin cikinsu farine tas hka bakin cikinsu Blue ne sak. Bakinta dan qarami ne, pink color, girar idanunta data fuskanta baqa ce wuliq zara2 da ita. Falaq ta hadu iya haduwa. Tayi primary school a QUEEN JAMAICA INTERNATIONAL SCHOOL dake garin Gusau,inda tai secondary school dinta a LIGHT FANTASY SECONDARY SCHOOL. Ynxn hka tana matakin kammala degree dinta ne a NIGERIAN TURKISH dake garin ABUJA. A bangaren addini kuwa ta sauke Al_qur'ani. Shekarunta bazasu wuce 20 ba. Mahaipinta wato Alh amin yana matuqar sonta,komai takeso a duniya sea yayi mata shi. Duk wani gata da wata "ya take buqata a gurin mahaipanta to Abbanta yana bata shi hka yayanta yusuf yana matuqar kauanarta [1/7, 9:32 AM] Kausar Luv💞: ~~♥♥BURIN ZUCIYA♥♥~~ Na kausar M Hassan 3⃣ Alh Amin da Alh Bashar "ya "ya ne ga Alh Muhammad Hajaj. Uwarsu daya ubansu daya. Su daya ya haipa a duniya,Alh Bashar shine Yayan Alh amin. Komai nasu tare sukeyi. Alh Bashar yana da mata 2 wato Hajiya Ramla da Hajiya Sadiya, hajiya Ramla itace uwar gida sai kuma Hajiya sadeeya itace amarya, Hajiya Ramla itace Maman Imran kasancewar Allah bai baiwa Hajiya sadiya haihuwa ba Maman imran tai mata kyautarshi. Hajiya Ramla "ya "yanta 2 da Imaran Wanda shine Babba sea kuma Yakub shine ke binsa. Wanene Imran"? Imarn dea matashine mutum ne mai cikar kyau da kamala yana da matuqar farin jini ga "yan mata saboda yana da kyakyawar mu'mala. Shekarunsa bazasu wuce 30 ba. Mutum ne mai tsananin hkuri da yawan kyauta. Farine dogone Wanda keda sajie a fuskarshi girarshi baqa ce hka gashin kanshi komai nashi ya hadu barakallah Masha'allah. Imran mutum ne mai hkuri sosai,ba Abu kadan ke bata masa rai ba. A duniya idan akuy abunda Allah yasaka masa so bai wuce FALAQ ba. Ita kuwa Falaq ta tsaneshi Wanda bai San dalilin ta nayin hkan ba. Wannan kenan. Imran daga nan kai tsaye gidansu ya wuce,dakinshi y npa dea2 katon hoton Falaq ya tsaya inda tai Murmushi tare da kyafta ido fararen haku'ranta sun fito kadan. IMRAN ya Shafa hoton "Mai yasa bkya sona"? Mai nai maki"? Falaq kefa qanwata ce". Sai hawaye shar2 suka fara zuba a fuskanshi. kusan 10m yana tsaye a gurin,ringing din wayarshi ne ya dawo dashi daga tunanin daya fada, dagowan da zayyi yaga an rubuta meenal wani tsaki yay ya dauka wayan ya kara a kunne "Hello" chan daga cikin wayan aka amsa da "Hy" cikin siriryar murya, Imran ya kashe wayar ya mayar da ita a aljihu. Ya zauna kan kujera ya dafe kanshi "Son maso wani kenan akace koshin wahala" ni inason wata,ita bata sona, nikuma ga wadda ke sona amma bana sonta. Ya Allah kai mana mafita amin. WACECE MEENAL??? [1/7, 9:32 AM] Kausar Luv💞: ~~♥♥BURIN ZUCIYA♥♥~~ Na Kausar M Hassan 4⃣ MEENAL MUSTAFA. Meenal mustafa "ya ce ga Alh Mustafa mai shadda shekarunta bazasu wuce 19 ba, Yarinya ce mai kyau sosai,mahaipiyarta da mahaipinta na sonta sosai. Ta kammala secondary school dinta kimanin shekaru 2 da suka wuce, a rayuwa idan akuy abunda takeso bai wuce IMRAN ba. Ta mutu akan sonshi,amma shi ko kadan baya sonta, hkan yasa take kuka kullum. So ba wani kaya ba balantana ta cireshi a cikin zuciyarta, Samun soyayyar Imran a gareta shine Babban BURIN ZUCIYARTA. Iyayenta a kullum baki suke bata akan tayi hkuri ta dinga addu'a akan Allah ya zaba mata abunda yafi zama alkhairi. Meenal dake kwance akan kujera ta manna wayarta akan kirjinta Wanda yake buga mata,kaman zuciyarta zata fito Inna lillahi wa inna ilahi raji'un ta furta a bakinta. Umminta ta fito dga kitchen cike da tausayi ta dubeta "Meenal dina ki Deana kuka,Allah zea maki maganin komai kinji ki daina kuka" Mummy tasa hannunta ta share mata hawayen fuskanta suka rungume juna" Meenal a cikin zuciyarta take fadar "Ina sonka Imran" Mummy ta Shafa bayanta a hnkli2, "Meenal dina wannan mutumin da kike so ni kaina bansan shi b,hka Abbanki" cikin muryar kuka tace "Mummy".... Kapin ta iyar Mummmy ta qara janyuta jikinta tana Rarrashi. [1/7, 9:32 AM] Kausar Luv💞: [1/7, 8:30 AM] Kausar Luv💞: ~~♥♥BURIN ZUCIYA♥♥~~ Na Kausar M Hassan 5⃣ Yau ranar ta kama Friday Meenal ce ta tashi da matsanancin ciwan kai Wnda hkn yay sanadiyan kaita hospital a AL_MADINA HOSPITAL dake nan unguwan Gada 2 gusau. Da sauri akayi emergency da ita. Aka dorata akan gado,Dr din daya dubata yace "Wea ita wannan yarinyar har ynxn bata Deana saka ma kanta damuwa ba"? Bai rufe bakinshi ba aka shigo da FALAQ a dakin ita kuma ciwan zuciya. Nan take wani Dr yazo y dubata bayan 20M ya fito yace "Zuciyarta ta lalace sbd hka tana bugawa fiye da yanda zuciyan kowanne dan Adam ke bugawa. Sbd hka sea an chanza mata ZUCIYA! Dad yay tsaye cike da tashin hnkli yacewa Dr "Akuy zuciyar a nan"? Dr Ya dan susa ki'ya "Gskya ranka ya Dade babu" Meenal dake gefe take ta fara chakuwa idanunta sukayi lushe, da hanzari Dr din ya matsa kusa da ita yana dubata cikin qanqanin lokaci Allah yay wa Meenal rasuwa. Dr din zufa ya karye masa jiki ba kwarie ya fita waje "Ina yan uwan Meenal"? Umminta ta kalleshi dkyau take ta gane akuy matsala "Gani Dr" Dr yay ajiyan zuciya "Allah yayi wa Meenal rasuwa" Umminta hawaye suka zuba mata ido tasa hannu ta share "Allah ya jikanki Meenal yay maki rahama yasa Aljanna ce makomarki" Daddyn Falaq dake gefe ya dau waya y kira a MUKARRAM HOSPITAL ya tmbya ko akuy zuciya" akace "Bbu" ya kashe waya yay tsaki. Hka y dinga kiran waya ya kira asibiti ta kai 4 amma duk amsar dayace. Mummyn Meenal ta juya ta dubie Dad a hnkli ta matsa kusa dashi tace "Bawan Allah ga "yata Allah yayi mata rasuwa za'ayi cire zuciyarta a sakawa Yarka Idan kana so kuma idan zatayi" Daddy yay Murmushi yace "Allah ya jiqan yarki,Dr a duba a gani" take kuwa dr din ya koma a dakin,kasancewar Ga gadon da Meenal take kwance ga kuma Wanda FALAQ take. Nan ya kira nurses aka chanza masu kaya sbd aikin gaggawa akeso ayi,idan dan adam ya mutu zuciyarshi na daukan awa 3 tana bugawa,hkn ya bada damar cire zuciyan wanda ya mutu a sakawa mai rai. Dr ya fito da takardar cewar Koda Falaq ta mutu dasa hannun Dad,ya bawa Dad cewar yay signing. Dad ya karba takardan ya kasa saa hannu kaman daga sama IMRAN ya fado ya karba takardan yay signing ya bawa Dr. Ya dafa kafadan Dad "Dad kayi tawakali ga Allah,in shaa Allah komai zai zo da sauki Allah y bata lpy" Dad ya girgiza kai. Dr ya wuce ciki ya fara operation kusan 1h 30m ya dauka tukkuna ya fito dga theater room din. Ya dubi Dad "Operation yayi kyau" an chanza zuciyan FALAQ an saka mata zuciyan Meenal. ©Kausar Luv�� [1/7, 9:32 AM] Kausar Luv💞: ~~♥♥BURIN ZUCIYA♥♥~~ Na Kausar M Hassan 6⃣ Dad yay ajiyan zuciya ya dubie Ummin Meenal a cikin sanyin murya "Ngd Baiwar Allah, Allah y ska maki da alkhairi, dga ynxn ki dauka baki rasa Meenal Yar ki ba, Ga Falaq nan ta zama matsayin yarki" Ummin Meenal ta share dan guntun kwallan data zuba mata a ido "Allah y raya falaqnal" Dad da Imran suka amsa da "Amin" Hkan yyi dea2 da fitowan da akayi da Falaq kwance akan gado kaman bata da rai,hka itama Meenal. Nan Imran yagan Meenal take yaji babu dadi a hnkli ya matsa kusa da gawarta ya Shafa fuskanta "Allah ya jiqanki Meenal" ki yafemin abunda nai maki" Umminta ta juya "Dama kasanta ne"? A hnkli ya bude bakinshi "Nasanta, sunana Imran. Ummin Meenal tace "Dama kaine Imran"? Wanda yarinyar nan takeso"? Kai kawea ya girgiza sbd hawayen dake zuba mashi a fuska. Ummin meenal wadda ake kira da ummi ta girgiza kai "Allah y kyauta shine abunda ta fada" tabi bayan gawar "yata wadda za'a sakata a mota. Imran sai sharar kwalla yakeyi. Dad dake tsaye ya matso kusa dashi ya dafashi "Mujie, Komai ya wuce ai" Nan suka kama hanya zuwa dakin da aka kwantar da Falaq. Dad ya kira Abbu cewa da Baban Imran ya sanar dashi komai ke faruwa. Take kuwa "yan uwa da abokan arziki suka fara kai kawo asibitin zuwa ganin falaq duk da ba'a bari a ganta amma kam gurin da take ya cika da mutane fam. FALAQ kenan ABAR SON KOWA. [1/7, 9:32 AM] Kausar Luv💞: [1/7, 8:32 AM] Kausar Luv💞: ~~♥♥BURIN ZUCIYA♥♥~~ Na Kausar M Hassan 7⃣ BAYAN WATA DAYA. Abubuwa da dama sun faru kaman sallaman Falaq da akayi dga asibiti kasancewar ta dan jima a chan. Imran kuwa yana bata kulawa sosai. Ummi ma na zuwa dubata. Yau ranar ta kama Saturday, Imran na hango ya shirya tsaf cikin manyan kaya shadda milk anyi mata aiki brown aikin yayi kyau kuma kayan sun amshe jikinshi,ya saa brown space yasa hula brown takalminshi brown da suka kasance cover one hka safar kafarshi.ya dauko turare ya saka kasancewar shi mutum mai son kamshi, yyi matuqar kyau na bn mamaki. Kai tsaye dakin Hajiya sadiya ya nupa kasancewar dga dkinshi sai nata cikin girmamawa ya du'ka har qasa ya gaisheta ta amsa ta dubeshi da kyau "Dana ina zuwa"? Imran yay Murmushi "Zani gidansu Dad ne" Hajiya sadiya wadda Ake kira da Hajjo tace "ka gaishesu" Imran ya amsa da zasuji nan yay mta sallama ya zarce dakin Mum dinshi itama yy mata sallama y kama hanya y fita. Yana kaiwa gurin motarshi yakub na kawowa da sauri yay parking motarshi ya fito suka rungume juna dga bya suka rabo. Yakub yay Murmushi "Broda dina ina zuwa"? imran ya daga girarshi tare da saukie kafadarshi ta hago "Gidansu Dad zani" Yakub yay Murmushi "Sai ka dawo ka gaishesu" Imran yay dan guntun Murmushi "Zasujie". Ya bude motarshi mai kyau ta gani ta fada ya kunna yay addu'an tafiya ya saka giya ya lula sea GRA gidansu FALAQ kasancewar dga unguwan Damba zuwa GRA da nisa ya dan ja lokaci akan hanya kapin ya isah. kasancewar a hnkli yake tafiya,ga motar a tinti,a sauti,a rabie. Sea kira'an Ak_Qur'ani kake ji na tashi a ciki. Imran kenan akuy kokarin ibada da kuma son addini. A hnkli ya Isa kopar gidansu Falaq, yy horn mai mai gadin gidan ya bude masa kopa ya shiga da motarshi cike da izza ya kashe motar ya fita yaja door din motan ya rufe, cikin takun qasaita ya fara takunsa har ya isa babban falon gidan. FALAQ dake zaune akan kujera tana Kallo jin kamshin turaren daya saba sakawa... FALAQ dake zaune akan kujera tana Kallo jin kamshin turaren daya saba sakawa wato WHITE DIAMOND ysa tai zumbur ta miqe cike da far'ah da Murmushi ta dubeshi "Yaa imran ina wuni"? Kallo daya yay mata ya sadda kanshi qasa baice da ita komai ba ya samu kujera ya cire takalminshi ya rage saura safar kafarshi wadda ta kasance brown. A hnkli ta matsa kusa dashi cikin muryar lallashi "Yaa Imran ynxn kwana 3 kenan ban ganka ba ynxn kayi dea2 kenan"? Imran ya dubeta ta bindin ijiya "And so"? Dama cewa akayi dole sai nazo na ganki ne"? Falaq ta girgiza kai. Imran yay wani shu'umin Murmushi "kinyi gskya" ynxn dea matsa inaso in shaa iska! [1/7, 9:32 AM] Kausar Luv💞: ~~♥♥BURIN ZUCIYA♥♥~~ Na Kausar M Hassan 8⃣ Falaq a hnkli ta tashi ta zauna kusa da kujerar dake daf da wadda Imran yke zaune ta ku'ra masa ido kaman zata cinyeshi. Kusan 10m suka dauka a hka tukkuna Mummy ta shigo a dakin cikin girmamawa ya gaisheta ta amsa "Ah imran yau kaine a gari"? Imran yay Murmushi "Eh nine Mumy dama kwana 2 naga banzo ba nace bara inzo in dubaki" Falaq ta harzouka ta tashi ta wuce dakinta jin yace "Mumy yazo dubawa" Mumy tai daria sbd tasan komai "Bara in dauko maka ruwa". Falaq da tai kwance kan gado ta fara magana da zuciyarta "Nikam samin wannan zuciya ya cutamin mutumin Dana tsana ace ynxn shi nakeso"? Kuma ba hnda zanyi tunda wannan shine "BURIN ZUCIYA" kwalla suka zuba mata a ido ta share ta tashi tsaye ta kama hanyar komawa falo isarta keda wuya ta same Mummy ta baiwa Imran drinks. Murmushi tai masa ya kauda kansa da hanzari ta wuce kitchen dama tana dafa indomie ne, tasan Imran akuy cin indomie. Ta dau plate plastic one ta zuba indome din wadda tai tsanwa shar dama ta dafa kwai (egg) ta saka masa guda 2 ta dauki spoon ta Dora akai tai Murmushi. Da hanzri ta bar kitchen din zuwa falon. A gabanshi ta dire plate din. Cikin sanyin Murya "Yaa Imran ga favourite food dinka nan" Imran ya dubie abuncin cike da wulaqanci "No am OK" ya fada tare da tashi tsaye ya dau hularshi ya saka ya matsa daf da ita "Gud bye" y fada mata tare da kyafta mata ido, y kama hanya ya fice dga falon. Falaq ta fashe da wani matsanancin kuka mai tsuma zuciyar mai sauraro. Mumy dake kitcen ta fito cike da tashin hnkli take tambyrta ko lpy? Nan take kuwa FALAQ ta hau bata labarin duk abunda y faru. Mumy tai daria "To ai dama hka duniya take" kinga gobe Idan wani yace yana sonki to kada ki wulaqantashi domin bakisan ynda gobenku zata kasance ba. Falaq rufe bakinta da gudu ta wuce dakinta. Imran kuwa dake tsaye bakin motanshi ya juya ya dawo cikin gidan. Yana isowa yacewa mummy ina falaq? Tace tana dakinta. [1/7, 9:32 AM] Kausar Luv💞: ~~♥♥BURIN ZUCIYA♥♥~~ Na Kausar M Hassan 9⃣ Kai tsaye y nupie dakin zuciyarshi cike da tausayin FALAQ. Isarshi dakin keda wuya y samie falaq kwance akan gado tana kuka. Imran yy Murmushi ya janyou kujerar madubi ya zauna ya hade hannayenshi guri y azasu akan fuskarshi, cikin muryarshi mai dadin sauraro y fara kira sunanta mai kama da rada "Falaq"!!! A hnkli ta dago idanunta ta dubeshi ta sakar mashi wani Murmushi "Na'am Yaa imran" Imran yay Murmushi tare da girgiza kai "Falaq kenan"! Wato kin manta baya ko"? Ya tashi tsaye ya dube hoton Meenal wanda aka wanka aka sashi a dakin domin tunawa da irin sadaukarwar da ummi tai musu "Ya shafashi "Meenal May ur gentle soul rest in perfect peace" y maida dubanshi ga falaq wadda ta baza kunnuwa tana sauraren mai zai fada. "Kiyi hkuri falaq dina kinji"? Falaq tai Murmushi sosai ta tashi tsaye ta share kwallar fuskarta "Bkomai yayana nasan nima na bata mka a baya amma ba BURIN ZUCIYATA bane. Imran yay Murmushi "bkomai ya wuce" Falaq tai daria "ynxn in dauko maka abuncin zakaci"? imran ya girgiza kai. Da Sauri ta nupa falo ta dako plate din ta dawo dashi zuwa dakinta ta miqawa imran. Kadan yaci yasha ruwa. Yay shiru na kusan 10m tukkuna ya dago ya dube Falaq ya kira sunanta. [1/7, 9:32 AM] Kausar Luv💞: ~~♥♥BURIN ZUCIYA♥♥~~ Na Kausar M Hassan 10 Falaq ta amsa Imran yay gyaran murya "Falaq bana sonki"! Na tsaneki" I hate u I even hate d sight of u" kina Jina ko"? Cike da tashin hnkli ta dago idanunta ta dubeshi "Yaya imran Baka sona"? Wlh ni kuma ina sonka na fadamaka" To wea mai yasa baka sona"? Imran yay daria ya buga kapapunshi a qasa "Bazan fada ba kaman ynda kema baki fadamin mai ysa kika tsaneni a chan bya ba, sbda hka kawea kiyi sorry" Falaq ta ku'ra masa ido tai wajen kopa ganin yna kokarin son ya fita a dakin "Allah bazaka fita a dakin nan ba sea ka fadamin dalili. Imran yay Murmushi "Am sorry dear amma baxan iya bah" Falaq tai Murmushi "Yaya imran ka fadamin ko kaga abunda zan aikata" Imran yay tafie "aikata to" FALAQ tai mmurmushi "I Luv u" ta jawo wuqan dake kan loca din dakin. Zata Luma ma cikinta da hnzri Imran ya karba wuqan ya jifar "mai kike kokarin yi hka"? FALAQ kina hauka ne" Falaq ta dubeshi da idanunta da sukayi jajir cikin muryar kuka tace "eh ina hauka din " idanma inayi mai ruwanka dani"? Ka tsaneni! Bka sona! So ka barni in kashe kaina mana! Ta riqe masa hannu ta cigaba da cewa "Pls yaa imran help me, i really need u! Pls!!! Imran ya cijie lebe "Falaq relax, cool ur mind listen to me pls!. Idanunta a tsattsaye take kallonshi, ganin baida alamun karaya ta hade bakinshi da nata ta fara kissing...... ©Kausar Luv�� [1/7, 9:32 AM] Kausar Luv💞: [1/7, 8:34 AM] Kausar Luv💞: ~~♥♥BURIN ZUCIYA♥♥~~ Na Kausar M Hassan 1⃣1⃣ Ta cigaba da kissing dinshi duk kokarin shi na ganin ya ya janyeta daga gareshi amma y kasa, Imran take idanunshi sukayi jajir, dkyar y samu ya toreta ta kai ga bangon dakin, shi kuwa ya share bakinshi kawea ya bude kopan dakin y fita. Falaq dga kan bangon tabi bayanshi ta sulale qasa tana mai mamakin kanta "Wea shin mai ke shirin faruwa dani"? Kada ace ina kokarin zama kaman irin matan nan da so yke sa suna yin ba dea2 ba, y Allah ka taimaki ni ka jikaina" Ya Allah kai min sassaucin damuwata" ta fashe da matsanancin kuka mai tsuma zuciyar mai sauraro. A Chan bangaren Imran kuwa kai tsaye y bar gidan, a hnkli yake tafiya cikin motanshi sai tunanin abubuwan da suka faru yakeyi, yana lumshe ido a hka har ya isa gidansu. Falaq kuwa a hka ta wuni ta kuma waye safiya cikin Bacin rai zuciyarta nayi mata wani irin ko'na da radadi. Haqiqa tasan tana cikin wani hali, zata iya yin komai domin ganin BURIN ZUCIYARTA y cika. Ta Shafa zuciyanta sea kuma ta cigaba d cewa "Wannn b zuciyata bace, zuciyan Meenal ce" Meenal ke son Imran ba ni ba. Amma zuciyanta dake jikina shi ke sani sonshi. Nayi nadamar abunda na aikata tabbas wulaqanta dan Adam ba abune mai kyau ba, duk sanda wani yace yna sonka to ko bka sonshi kada ka wulaqantashi dmn bka san inda rayuwarku zatayi daku ba. Hka ta fada .Sai hawaye shar2 a fuskan Falaq. Karfey 12pm dea2 falaq ce xaune akan kujera, Dad y shigo da sallamanshi. Ta amsa tare da dayin dan guntun Murmushi. Dad ya zauna kusa da ita y dubeta "Falaq dina ki shirya komawa mkrnta ko kin mnta wannan satin za'a komah"? Falaq ta girgiza kai. Dad ya rufe idonshi y bude "Ki shirya ynxn zamu je shopping ki siya abubuwan da kike so sai kuma mu biya kiyiwa ummi sallama" sbda ta baki sabuwar rayuwa kinji falaq dina"? Falaq tai Murmushi ta riqe hannun Dad tace "I will be ready in just a minutes" ta fada tare da tashi gurin ta wuce dakinta. Lokaci kadan aka dauka falaq ta fito dga dakin... Sanye da hijab dinta. Koda ta dawo falo Mum na xaune. Mum ta dubeta tace "Sea an dawo" FALAQ tai mata Murmushi Dad y kama hnya suka fita. A motanshi suka shiga shi yana driven ita kuma tana gaba fira sukeyi sama2 a hka har suka isa JIFATU store dake nan daura da keys stone bank. Nan suka fitah tare tayo siyayya kala2 tukkuna suka fitoh. Dga nan kuwa kopar gidansu ummi dake nan tudun wada suka nupa a kopar gidan yay parking. Falaq ta bude ganbon motar ta fita. [1/7, 9:32 AM] Kausar Luv💞: ~~♥♥BURIN ZUCIYA♥♥~~ Na Kausar M Hassan 1⃣2⃣ A hnkli take takunta mai fizgar hnklin mai kallonta har ta isa cikin gidan, daukie da sallamarta, Ummi dake xaune akan kujera tsakar gida ta tashi tsaye da murnarta ta tarbeta taja ta sukayi dakinta. Ummi ta kawo mata ruwa da lemo kadan tasha tukkuna tai mata sallama, ummi tai mta ftn alkhairi d kuma sa'a akan smester daya data rage mata a mkrnta. Falaq ta tashi tsaye ta kma janyr fita dakin ummi. Ummi ta rakota dea2 saitin kopar dakin margayiya Meenal, falaq taja ta tsaya ta dube ummi "Ummi zan iya shiga dakin nan"? Ummi tai Murmushi "Nan dakin ki dauka tmkr nakine ganinki na debemin kewar "yata Meenal",falaq tai murnushi ta murda kopan dakin tare da yin sallama ta dora kaparta ta dama. Wani kamshi taji ya dake hancinta mai dad. Falaq a hnkli take takawa cikin dakin, yanayin tsarin dakin ya burgeta komai na dakin yayi kyau. Pictures din Meenal sun kai 15 a dakin wasu a qasa wasu ajiye. Falaq ta dau daya ta riqe a hannuta sai hywye a idonta cikin muryat kuka t fara mgana "Kina nan da ranki Meenal"! Kina rayuwa a cikin Jikina bazan goshi ba sai na cika BURIN ZUCIYARKI in shaa Allah. Ta mayarda pic din ta ajiye ta bude loca tagan wasu envelope da rubutu kaman na soyayya ta fitoh dasu, ta dube ummi data shigo a dkin "Ummi zan iya tafiya da wannn"? Ummi tai Murmushi "eh falaq" falaq tai Murmushi tai dube ummi "Mum bless me" Ummi tai dan guntun Murmushi ta dafa kan FALAQ "My love! My blessings! will and always be wt u dear". Falaq tai Murmushi tare da takawa ta bar dakin hr ta fira ta kai mota tana waiwayen gidansu Meenal. A hka Dad ya sure motar basu tsaya ko inaba sai gida. [1/7, 9:32 AM] Kausar Luv💞: [1/7, 8:35 AM] Kausar Luv💞: ~~♥♥BURIN ZUCIYA♥♥~~ Na Kausar M Hassan 1⃣3⃣ Isarsu keda wuya Dad yay parking a parking space, ya dubie Falaq da tai shiru kmn babuta a motan, Dad yay Murmushi y kira sunanta "Falaq"! Kusan sau 3 tukunna ta amsa tare da yin Murmushi. Dad ya dubeta "Mun iso gida" Falaq tai ajiyan zuciya "OK dad" a hnkli ta bude motan ta fita ta diba wasu kayan data siyo mai gadi ya riqa mata sauran a hka suka isa cikin gidan ta dire kayan a dakinta. Ta maida kopan fakin ta rufe ta jingina akan kopan chan kuma tai maxa ta dau jakarta ta bude, wadan nan takardun ta dauka ta bude daya "Abunda ta fara gani an rubuta shine "I Luv u Imran" ta yarda wannan ta dau wata, ynda kasan ta haukace, ita kuma an rubuta "I can do anything 4u, u mean d whole world to me" hka ta dinga budawa tana karantawa rubutune akan soyayya Wanda Meenal tai. Falaq bayan ta kammala ta fashe da kuka kusan 15m ta dauka a hka tukkuna ta share hawayenta ta tashi ta Shiga toilet tai alwala ta fito tai sallah nafila raka'ah 4 tai addu'ah sosai tukkuna ta kwanta akan dardumar. Hawaye masu zapie suna gangarowa dga idanunta. BAYAN KWANA 2! Falaq ta kammala hada kayanta na zuwa mkrnta gaba daya. Yau ranar ta kama ranar komawan falaq mkrnta. Dad, da yaa yakub duk suna gurin kasancewar jirgi zata bi zuwa ABUJA. Falaq dake sanye da dogowar Riga baqa ta yafa gyalenta ta riqe wayarta. Sai door din falon take dubawa jiran ko yaa imran xai zo yimata sallama. Dad dake zaune ya tashe tsaye ya dubie falaq "tashi mujie" buh dad.... Dad yace "Buh wht"? FALAQ tai shiru ta dubie Mum tai mta Murmushi tare da daga mata hannu alaman sallama, suka kama hnya. Dad a gaba yakub a baya sai falaq a bayansu suka kama hanyar fita dga falon. Kaman dga sama imran ya fado a falon daukie da Murmushi a fuskarshi. FALAQ tai ajiyan zuciya tare da yin wani qayattacen Murmushi . imran ko kallon Inda take bayyi ba y wuce y gaida Mum Tukkuna ya dawo. Suka kama hanya cikin motan dad suka shiga. Imran a gba yana driven dad a gefe, falaq na saitin Imran sai yakub a baya kusa da falaq. Falaq sai satar kallon imran takeyi tana Murmushi. Shi ko gabanshi kawea yake Kallo. A hka suka isa a filin jirgin, falaq ta fito d kayanta. Sukayi sallama dasu Dad. Imran baice da ita komai ba, har ta juya zata wuce sai ta tuna da wayarta ta juyu ta koma mota kasancewar Dad yana magana da wani abokinshi a chan gefe. Shi kuma Yakub yana waya a chan baya. Ya rage imran ne kawea a ciki. FALAQ ta dau wayarta Imran na kallonta ta madubi baice da ita komai ba. Ta kuma bude gidan gaba ta zauna tai shiru, chan ta dubie imran, a cikin muryar tausayi "Na tafiy ka yafemin abunda nai mka bansani ba ko bazan dawo bah ko kuma bazaka qara ganina ba" imran y dago idanunshi yay Murmushi "Allah y tsare hanya" FALAQ tace "amin" ta bude motan ta fitah ta kaman hanya sai cikin airport din. A cikin zuciyanta take cewa "Love ix painful" Take ba 'a dau tym ba aka fara yi musu screening aka kammala, suka Shiva jirgi, jirgi ya tashi suka Lula cikin hazo sai ABUJA. Su kuwa su dad suka juya zuwa gida. zuciyan imaran cike da jin haushin abunda yakeyiwa FALAQ amma y zayyi? Dole yay hkn sbd hkn shin BURIN ZUCIYARSHI.. [1/7, 9:32 AM] Kausar Luv💞: ~~♥♥BURIN ZUCIYA♥♥~~ Na Kausar M Hassan 1⃣4⃣ WASHE GARI! Falaq ta kimtsa tsaf cikin kaya, atamfa green mai ratsin brown, dunkin ya amshe jikinta tayi matuqar kyau sosai. Kallo daya za'ayi mata kagane tana cikin damuwa, idanunta duk sun zurma ta qara haske. tare da qawarta mai suna IBTISAM QASIM suka kama hnya zuwa lecture room dinsu dga hostel dinsu kasancewar dakinsu daya. Tare suke tafiya daga hostel dinsu zuwa lecture room. Mutane sai magana sukeyiwa FALAQ ita kuwa sai Murmushi takeyi musu. Ibtisam tai Murmushi ta dubei falaq "Nikam falaq ina yayan nan naki mai nacin tsiya"? FALAQ ta dago idanunta ta dubie ibtisam "Ke ibti, wlh nayi hnkli ynxn, duniya tamin hnkli" ibti taiwa falaq wani Kallo na mamaki "Bangane ba" Falaq taja hannunta kasancewar ta hango lecturer din da zai masu lecture da gudu suka shigah class. Bayan sun fitoh ibti ta kalle FALAQ "bani labari qawata" falaq tai daria "wannan sirrina ne". Babu irin nacin da ibti batayi ba amma sam falaq takie fadamata dole ta hakura. Bayan wata 6. Semester ta kare falaq ta kammala karatunta na degree har project dinta ta kammala ya rage saura kwana 1 ta dawo. Zaune take sai shauqi da jin dadi takeyi, chan kuma ta tashi ta fita wajen mkrnta ita da ibti nan suka tarar da dandazon dalibai suna watsa colors a jikin students, cewar suna celebration. Ibti ta debo kalan dake hannun wani course mate dinsh da yawa ta watsa mata a fuska. Falaq ta rufe idonta gam ta dinga tsalle a hnkli ta dinga Murmushi. Har ta bar gurin kadan, tai tsaye tana kiran sunan ibti "Bani ruwa na wanke fuskana" da gudu ibti ta samo ruwa a hannun wani course mate nata ta zuba mata ta wanke fuskanta tana wankewa ta dubiei ibti tai Murmushi suka rungume juna. A cikin zuciyan FALAQ take cewa "dariar karpin hali nakeyi" wata shida kenan bangan yaa imran ba bnji muryarshi bah" finally tomorrow I will be at home in shaa Allah. Ibti ta dago fuskanta tai Murmushi let's go park our things. [1/7, 9:32 AM] Kausar Luv💞: ~~♥♥BURIN ZUCIYA♥♥~~ Na Kausar M Hassan 1⃣5⃣ Falaq tai Murmushi "yes let's go" suka kuma cikin hostel dinsu suka kammala hada kayansu tsaf a cikin bags dinsu. Washe gari! Tunda safe Falaq ta kira Dad ta sanae dashi cewar zata dawo yau in shaa Allah. Dad yay mata fatan alkhairi, ta kira Mum itama ta sanar da ita, nn ma Mum fatan allhairi tai mata tare da albishir na shiyar mta girki mai dadi nan sukayi sallama. Har ta danna zata kira imran sai kuma ta fasa sbd ko ta kirashi bya dauka. Dga mkrnta kuwa kai tsaye ta daukie mota drop aka ajiye ta a airport ta biya kudin ta dau kayanta sai cikin airport nan take akayi duk abunda y kmta aka kammala, suka Shiga jirgi sai Zamfara. Isowarau keda wuya, Falaq ta dau wayarta da dinga kiran Dad amma wayanshi not reachable ta kira Mum ita kuma bata dauka ba. Ga filin jirgin akuy nisa da garin gusau. A hnkli tai dau Jakarta ta fito ta tsaya bakin titi Neman motan da xai kaita gida. Tana nan tsaye kusan 20m bata samu mota ba. Duk ta gaji ga rana na dukanta, chan ta hango wata mota zuwa ta fara tsayar da ita da hannu, motan har tayi gaba ta dawo baya, wasu mutane ne su 2 suka fito dga motan. Dayan dake driven yce "yan mata ina zuwa"? Kapin ta bude baki ta bashi amsa dayan ya saka mata max a fuska suka janyota da karfin tsiya zuwa motansu, falaq sai kapapu take bubuguwa. Amma shiru anki sakinta. Da gudu suka sakata a mota tare da kayanta. Basu direta a ko inaba sai cikin dokar daji, wani katon gida na hanga sun direta a ciki mazan da suka kasance karfafa. Suka cillata a cikin wani daki da Jakarta suka fice, tare da jan kopar dakin. A hnkli wani mutum daya juya bayanshi yana kallon window ya juyu ya matso daf da ita yay Murmushi y cire mata max din da aka rufe mata fuska. A hnkli ta saa hannu ta fara murza idanunta, ta dago idanunta a hnkli, sukayi ido 2 da mutumin dake tsaye a gabanta . Wa zata gani?? ©Kausar Luv�� [1/7, 9:32 AM] Kausar Luv💞: [1/7, 8:37 AM] Kausar Luv💞: ~~♥♥BURIN ZUCIYA♥♥~~ Na Kausar M Hassan 1⃣6⃣ Wani kyakyawan saurayi matashi, mai kama da larabawa, mai matsakaicin tsawo, da anganshi anga naira, dukiya ta kwanta luff a jikinshi. Murmushi y yiwa falaq ita kuwa ta kauda kanta ysa hannushi ya dago mata fuska ta buge masa hannu. Saurayin ya tashi tsaye ysa hannayenshi a aljihun wandonshi, cike da izza da gadara yake cemata "Falaq ki saurareni, ni banyi niyar cutar dake ba, I Luv u" wannan shine babban dalilina dayasa na kawoki a nan gidan. Falaq bata san sanda hawaye ya kwararo mata a ido ba, cikin muryar kuka falaq ta fara bashi amsa da "Wannan ba so bane malam, wai ma tukkuna kai waye dea"? Kyakyawan saurin nan yay Murmushi ya Shafa sumar kanshi ya kuma janyou kujera y zauna " Kina so kisan ni ko waye ko"? Ya qarasa maganar da Shafa leben falaq, falaq ta furzar da yawu idanunta a tsattsaye take dubanshi. Saurayin yay daria "Lallai ashe matata jaruma ce" wounderful! Dix x awesome" Saurayin ya dubeta cikin sanyin murya "Sunana IJAZ MUBEEN MANGAL. Da sauri da dago idanunta sbda jin sunanshi. Ijaz ya cigaba da cewa "Ni dan gata ne gaba da baya, mahaipina Alh mubeen mangal babban tycoon ne a qasar nan kema nasan kinsan da hkn" so ni naganki ne a abuja kan hanyata ta zuwa Kaduna sai naga kinmun kin burgeni, shine nasa akamin bincike akanki da komai naki, dga tym din da nasan komai akanki nasa aka gina mun wannan gidan, domin kawea in ajiyeki a ciki, kuma daukoki da akayi aka kawoki a nan, its all part of my plan, sbd a rayuwata bana so in nema abu in rasa". Ya koma kusa da ita y daga mata gira "Kingane ai"?, "Sbd hka ni da ke, aure zamuyi. Falaq dake zaune akan carpet din dake dakin, da hnzri ta tashi tsaye "Bazan aureka ba!, over my dead body"! Ta riqe masa wuyan riga, Ijaz yaja da bya ya saukar da hannayenta a qasa y riqe dea2 tafukan hannayenta yna dubansu, cikin dasasshiyar murya "Wadan nan lallausan hannayen naki ba duka ykmata ace sunayi ba"... Falaq ta fizge hannayenta da sauri ka kyaleni wlh ijaz ka kyaleni in tafiey gidanmu. Ijaz ya lumshe idanunshi "Idan kinga kin bar nan to tare zamu bar nan" ya fada ya kama hnyar fita dga dakin, har y kai bakin kopa ya dwo ya duka a qasa ya daukie wayarta ya kashe yasa a aljihunshi ya kama hnya zai fitah. Falaq ta dinga kiran sunanshi IJAZ!!! Amma Sam yi yay kaman baijinta y fita y mayar da dakin ya kullle. Falaq cikin muryar kuka "Ka dawo ka bani wayata, mugu kawea azzalumi, Allah ya isa wlh bazan yafemaka ba, Allah ya isa! I hate u!!! Chan ta kai qasa ta fashe da wani matsanancin kuka mai tsuma zuciyar mai sauraro. Poor Falaq😰 A chan gida kuwa, yan uwa da dama sun halarta a gidan kasancewar Mum ta sanar dasu cewar falaq zata dawo. shiru2 ana jiran kiran falaq a waya amma ba'aji ba, hkn ysa Dad y kira wayanta amma a kashe. Dad y damu matuqa, hka mum, dama shi imran yana gidansu bai zo ba. [1/7, 9:32 AM] Kausar Luv💞: [1/7, 8:38 AM] Kausar Luv💞: ~~♥♥BURIN ZUCIYA♥♥~~ Na Kausar M Hassan 1⃣7⃣ Imran dake kwance a gida kan gado, ya dau waya y kira Mum, da niyar yji ko falaq ta dawo. Nan take Mum ta sanar dashi halin da ake ciki, d hnzri y tashi ya miqe ysa rigarshi ya fice dga gidan gudu ykeyi kmn zai tashi sama har y isa gidan. Isarshi keda wuya ya same Dad zaune hnklinshi a tashe, Dad yay zaune qasa dirshin, Mum sai dan hawaye takeyi. Imran ya dafa kafadan Dad, Dad ya dago ya dubeshi "Dad ina falaq"? Dad yay shiru chan kuma yace "Bata kirani a wayaba, ta kira Mum dinta amma tym din ita kuma bata kusa da wayan, kuma ita na kira wayanta a kashe, amma ykmta ace zuwa wannan tym din ace ta kira domin azo a dauketa" Imran ya dubie Dad "Bbu damuwa Dad bara in tafiyh ko zan ganta kasan ana matsalan abun hawa a gurin" Dad ya tashi tsaye "Zan bika nima mujie" Imran y girgiza kai "No Dad ka jira ynxn in shaa Allah zan dawo da ita" Mum tace "To imran Dan Allah kuyi Sauri" da hanzri imran ya fita a gidan yaja motanshi y kama hanyan zuwa airport, isarshi keda wuya y tmbyi wani "ko jirgin safe nan da zai sauko ya iso"? ya bashi amsa da "eh". A cikin zuciyarshi yke cewa "to meye hka"? Ina falaq ne"? Nan ya dinga dubata amma shiru babuta bbu alamunta "Falaq kina ina ne"? Kada kimun hka, I knew sbd ni kikayi wannan" Falaq!!! Amma shiru. Kusan awa daya yana dubata amma shiru, hka y hkura ya fito dga airport din, a hnkli yke takawa, kasancewar a qafa yke tafiya yayi parking motarshi a waje. Wani Abu yaji y taka a takalminshi, sai ya daga kaparshi, har y wuce kuma sai y dawo "Wani dan abune Wanda falaq ta Dora akan wayanta" take y daukeshi ya kuma dawo gurin ya dinga dubawa a hnkli2 yaga alamaun turjewan kapapu. Nan ya zukona y kira Dad a waya ya sanar dashi. Take kuwa Dad yazo da yan sanda ya fadamusu abunda ya gani nan take aka dau report akan hkn. Su imran suka wuce gida kowanne da tunaninn falaq a ranshi. Allah sarki sai imran ya tuna maganan da Falaq tai masa ranar tafiyanta abuja... "Na tafiy ka yafemin abunda nai mka bansani ba ko bazan dawo ba ko kuma bazaka qara ganina ba" sai hawaye shar2 a fuskan imran. A cikin zuciyarahi yke cewa "Falaq pls come back"... [1/7, 9:32 AM] Kausar Luv💞: [1/7, 8:39 AM] Kausar Luv💞: ~~♥♥BURIN ZUCIYA♥♥~~ Na Kausar M Hassan 1⃣8⃣ A hka suka wuni a gidan kowanne da bacin rai da damuwa a cikin zuciyanshi. Karfey 7pm Ijaz ya shigo a dakin, daukie da ledoji kala2 a hannushi, a gaban falaq ya diresu "Falaq tashi kici abunci" batace dashi komai ba, ya qara maimaitawa nan ma tai masa shiru, ijaz ya sauka qasa ya bude dayan ledan abunci ne, shinkafa da naman kaji kamshi kawai ke tashi, ya bude dayan bugger ce da shawarma a ciki, dayar kuma lemo ne a ciki. Falaq data kudundune da hijab dinta tana hawaye ta kalleshi ta basar. Ijaz ya masto daf da ita ynda numfashinsu ma yana haduwa. Ijaz ya dora hannunshi akan fuskanta ta buge masa hannu. Yay Murmushi ya qara matsawa kusa da ita, ta tashi tsaye da karpie taja da baya,shima ya matsa sai da yakaita da bango yasa kafadunshi y danne nata numfashinsu ya dinga haduwa, falaq ta dinga hawaye sbd zafin da takeji a kafadunta. Ijaz yasa hannunshi ya share mata hawayen "y dubeta ido cikin ido "ki deana kuka falaq ni mai sonki ne, ina kaunarki" falaq ta cigaba da hawaye. Ijaz ya rude "mai kike so"? Ta daga kafadanta a hnkli, Ijaz ya buge kanshi da hannu kadan ya dagata "Sorry, zo kici abunci" falaq ta murguda masa baki "bana ci" Ijaz ya fincikota da karpin tsiya har sai da tai qara "kizo kici abunci nace" falaq ta girgiza kai a hnkli ta taka ta koma inda abuncin yake, ta zauna, ta dan ci naman kadan tasha ruwa. Ta koma kan gado ta kwanta. Ijaz yay Murmushi yaci abuncinshi ya koshi yasha lemo da ruwa, ya kama hanya ya fita tare da ja mata kopan dakin ysa key. Ita kuwa yana fita ta tashi ta Shiga toilet ta daura alwala ta kwatanta gabas inda tai sallah dazun, tai nafila raka'a 10 tai addu'a sosai akan Allah ya kubutar da ita y kuma tsare mata mutuncinta. Wasa2 ranaku na tafiya Falaq ta kai sati 2 da bata zancen batanta duk ya biye gari, Imran yabi ya rame tunanin ina take kawea yakeyi. Haqiqa ysan falaq na cikin wani hali.... Yau ranar ta kama Friday Imran ya shirya zuwa masallaci, jiki ba kwarie ya isa bayan an kammala sallah y fito sai y biya ta Land market ya dan ci abunci, yana zaune kan table wani kyakyawan Sauri ya zauna kusa da kujerar dake kallon ta imran, wanda wannan saurayin b kowa bane face IJAZ. Ijaz dake sanye da suit ash color, sukayiwa juna Murmushi shi da imran, ijaz yace "Ni sunana Ijaz mangal, Imran yace "sunana Imran" suka gaisa nan suka dan taba fira. [1/7, 9:32 AM] Kausar Luv💞: ~~♥♥BURIN ZUCIYA♥♥~~ Na Kausar M Hassan 1⃣9⃣ A cikin firar ne ma, Ijaz ke tambyn imran ko yana da budurwa ko mata"? Imran yay shiru chan yace "yhp inada ita, I luv her more than i luv my own life" amma abun bakin ciki... Kapin ya qarasa abunda zai fada, aka kira Ijaz a waya y tashi tare da cewa "excuse me" ya dan matsa chan gefe kusan 2m yna waya tukkuna ya kashe y dawo y zauna suka cigaba da fira. Imran ya dubie ijaz yace "kaipa abokina kayi aurene"? Ijaz yay shiru ya tuna da kyakyawar fuskar falaq yay murmushi "Bani da mata, amma akuy wadda nakeso fiye da ynda nake son kaina.. Imran yay Murmushi yce hkne kaso mai sonka, inace kaima tana sonka ko"? By d way ma meye sunanta"? Em sunanta "fa.." Kapin y qarasa. Aka kira imran a waya, imran ya daga bayan y kammala wayan yace "anyi vice versa kenan" Ijaz yay daria sosai. Nan sukayi exchanging contact kowanne dga cikinsu ya fita zuwa inda zashi". Imran na driven yana tunanin falaq, fuskarta kawea ke dawo masa a rai. Ya Allah ka tsare falaq aduk inda take. A hka y isa gidansu. Ijaz kuwa dga nan kai tsaye gidan da ya ajiye falaq ya nupa,yna kaiwa gate yay horn, masu gadin gidan suka budemasa kopa kasancewar sun san shi daya ke zuwa gidan. Kai tsaye dakin da falaq take y bude zai shiga yana bude door din dakin, idonshi suka sauka akan falaq data fito dga toilet, gashin kanta jikie da ruwa, wnda y sauka har gadon bayanta, dga ita sai towel iya cinyarta. Sbda bata saa ran zai zo eh wannan lokacin ba. [1/7, 9:32 AM] Kausar Luv💞: ~~♥♥BURIN ZUCIYA♥♥~~ Na Kausar M Hassan 2⃣0⃣ Wani irin shock yaji a jikinshi, ita kuwa da sauri taja da baya ganin yana shigowa a dakin, IJAZ y lumshe idonshi ya saukar da wani numfashie, falaq da sauri ta janyou hijab dinta wnda yke har qasanta, ta saka, Ijaz ya karasa shiga cikin dakin ya mayar da kopar dakin ya rufe, a hnkli ya dinga takawa yana zuwa gurin falaq tana ja da baya, a hka har takai ga bangon dakin, ijaz ysa hannunshi ya shafa fuskanta, falaq ta kauda kanta, ijaz yay dan guntun Murmushi ya matseta da jikinshi sosai, falaq ta dinga kokarin janye jikinta daga gareshi amma ta kasa sai hawaye takeyi, numfashinta na haduwa da nashi. Bakinshi y kai kan nata y fara kissing dinshi sosai, falaq dkyar ta cije masa lebe, yaji zafi sosai. Ya dago idanunshi da sukayi jajir, y dubeta, da karpin tsiya ya cillata akan gadon dakin, falaq ta fara ja da baya ganin ya hau gadon, har ta kai ga karshen gadon. Ijaz yasa hannunshi kan hijab dinta zai yaye hijab din, falaq ta riqe masa hannu cikin muryar kuka ta fara magana "Dan Allah kayi hkuri ijaz, kada kamin hka! Kaji tsoron Allah kada ka yagamun rigar mutunci" ijaz ya nisa ya dubeta "Falaq kiyi hkuri amma bazan iyaba ni kaina bada wannan niyar na kawoki gidan nan ba, ganinki da nai a hka y rikitani Bazan iya controlling din desire ta ba! My feelings! My love"! Ijaz y qara sa hannunshi akan hijab dinta, Falaq ta kwalla qara da ihu. Tana kiran inna lillahi wa inna ilahai raji'un! Waiyyo ni Allah na! Ijaz sai Murmushi yakeyi abunshi ya qara matseta da jikinshi sosai. Falaq sai shishiqar kuka takeyi. Ijaz y tashi daga gareta ya fara cire rigarshi ya cire rigar, y rage daga singlet din jikinshi, ya hau kan gadon ya janyouta jikinshi, yna shinshinar jikinta, chan tai shiru tasa hannunta tana dukanshi iya karpienta, chan taji y kai hannunshi kan kirjinta. IJAZ!!! ©Kausar Luv�� [1/7, 9:32 AM] Kausar Luv💞: [1/7, 8:41 AM] Kausar Luv💞: ~~♥♥BURIN ZUCIYA♥♥~~ Na Kausar M Hassan 21 "IJAZ"! ko jinta baya yi, y cigaba da sakala hannunshi akan kirjinta yana murzawa yana fitar da numfashi, yana kokarin saka dayan hannunshi akan majalisar dunkin duniyarta, chan yji falaq ta Deana motsi kwata2 da hnzri ya tashi zaune ya janyuta jikinshi y dorata akan cinyarshi, yna kiran sunanta, falaq!!! Amma ina falaq ta suma. Da gudu ya tashi ya samu ruwa ya yayyafa mata kusan 12m tukunna ta farfado dga suman da tayi. Dagowan da zatayi tagan ijaz yana kallonta yna mata Murmushi, d sauri ta miqe tare da qara qanqame hijab dinta, Ijaz ya taso ysa hannunshi y shafa gefen fuskanta, falaq ta gwabza masa harara. Ijaz ya saukie kanshi a qasa "Am sorry ki yafemin bazan qara ba, I promise" falaq ta dago d idanunta ta kalleshi tasa hanunta ta nuna masa kopa alaman y fita. Babu gardama y fita wannan karon a falo y zauna sbd hka baisa mata key ba, sai dai y barshi a jikin kopar, sbd irin ynyin daya tsinci kanshi a ciki na tsanain sha'awar Falaq. Falaq da Sauri ta tashi tai gurin kopa ta cire key din dakin ta mayar dashi ta ciki ta rufe ta barshi a jiki, tsayawa tai chack a bayan door din dakin tana maida numfashi, chan kuma ta dinga hawaye. Oh ni falaq ko a ina nake"? Ya allah ka kubutar dani dan karpin mulkinka. Tabbas falaq kinyi abunda y dce domin ita addu'ah makamin mumini ce, Allah yna amsa addu'ar wanda aka zalunta babu hjibi. Daga nan ta dawo ta saka kayanta atamfa ta maida hijab dinta tasa ta koma kan gadon tai zaune tana hawaye. Ijaz dake zaune chan y dan ji saukin sha'awar dake damunshi y tashi yayou dakin domin ya kulleshi y fita, sai yga bbu key a gaba y murda kuma yaji a rufe A hnkli yke bubbuga kopar dakin, falaq tace "waye ne"? Ijaz yay Murmushi "Nine ijaz falaq, ki bude kopan" bazan bude ba, nace "ki bude kopan nan" falaq ta qara cewa "bazan budeba duk abunda zakayi sai dea kayi" ijaz cikin fushi yce "Wlh idan har nasa aka balle kopar nan sai nayi abunda nai niya... Falaq na jin hka da sauri ta tashi ta bude kopan, iijaz yana shigowa charab yay da bakinta ya bata hot kiss. Falaq ta furzar da yawu "Allah ya isa mugu kawea azzalumi" wlh I hate u! I dont like u! kuma sai Allah y sakamun" ijaz yay Murmushi ya ja kopan ya rufe yama fita gidan gaba daya, kai tsaye gidan wata y nupa, mai suna Basira ana kiranta da Basy, yana isa dakinta y ajiye key kasancewar bata nan, dga kuryar dakin ta fito ganinshi da tai tasan yau kam ya dibo da zafi, a hnkli cikin takun qasaita ta isa gareshi ta zauna akan cinyarshi, tana yi masa wani irin Kallo mai daukar hnkli, ijaz bai jirata ba yay carab da boobs dinta ya cire mata Riga ya yrfar a qasa ita kuwa sai sakin jiki take dashi. Ya rage daga ita sai bra, hka y dauketa y direta akan katifar dakin, y fara kaimata kiss babu sauki, itama ta fara mayar masa, a hnkli ta cire bra dinta albarkatun kirjinta suka bayyana take sha'awar ijaz ta qara yawa, ya kaimasu chafka yana shan daya yana murza dayah. A hka y biyawa kanshi buqata ya bar gidan. [1/7, 9:32 AM] Kausar Luv💞: [1/7, 8:42 AM] Kausar Luv💞: ~~♥♥BURIN ZUCIYA♥♥~~ Na Kausar M Hassan 22 BAYAN KWANA 2! Shaquwa da yarda ta Shiga tsakanin Imran da Ijaz, koda yaushe suna tare suna fira. Yau ranar ta kama Saturday zaune suke a cikin motar Imran, Imran na gurin zaman driver, Ijaz na gefenshi a gaba. Imran yay gyaran murya y dago kanshi ya dubie Ijaz "Ijaz nikam wea mi kake a nan zamfara"? Ijaz yay ahiru chan yce "kasan ina kasuwanci to nazo ne in danyi wani business hka sai in kuma Abuja", Imran ya gyada kai "Allah sarki to Allah y taimaka" ijaz y amsa da "amin" chan Imran y qara tmbyrshi "wea kai inane gidanka"? Ijaz yay murmushi "kwantar da hnklinka gobe in shaa Allah zan kaika gurin matata a gidana" Imran yay Murmushi sosai "Daman kana da mata"? Ijaz ya dakie kapadanshi kadan y kyafta masa ido "Yhp" imran yce "Allah y kaimu" suka amsa da "amin" su dukansu. Nan sukayi sallama. Ijaz daga nan kuwa kai tsaye y kama hnya cikin motarshi zuwa gidanshi, isarshi gidan keda wuya y kama hnyr zuwa dakin da falaq ke ciki, abun mamaki sai ygan babu ta, y zata tana toilet y jira2 kuma baiji zubar ruwa ba, y bude toilet din yagan babuta. Hnkli tashe y fita y cewa masu gadi ko sun ganta"? masu gadin sukace "Dazun dai sunjie gurin sallah to basu sani ba ko .... Kapin su qarasa abunda zasu fada , ya dakatar dasu "Go"! Go and find her!. Da sauri suka bar gurin suka Lula cikin dajin neman Falaq, falaq dake tafka uban gudu kan hnya, babu ji bbu gani gashi bata san a wanne gurin takeba. Kusan 1h ta dauka tana gudu tukunna ta dan zauna ta huta sbd ta gaji. Jin da tai an damko mata gashi ysa ta maza ta dago idanunta ganin mummunar fuskarshi ysa ta kwalla qara ta tashi zata gudu ya chapkota, yja hannunta sai gidan. A falo suka direta a gaban ijaz, ijaz yay musu hannu alaman su tafiy, hka kuwa akayi suka kama hnya suka fita. Ijaz cike da zuciya ya tashi tsaye ya riqe gashin kanta sai da tai qara "menene yasa zaki gudu"? A ina ma kika samu key din fita'? Cikin muryar kuka "Dama ranar ne na cire... Ijaz ka taimakeni I really want to c my parents, ynxn hka suna cikin matsananciyar damuwa akan rashin ganina, Dan Allah! Ijaz yay shiru "kada ki damu jibi in shaa Allah zamuyi aure a nan gida a gaban shaidu sai in kaiki gidanku kinji"? Falaq ta tashi tsaye taja da baya "Allah ya isa! mugu! mai baqar zuciya!" ni ka kyaleni" falaq ta fashe da kuka sosai. ijaz yay daria ya tashi tsaye "Ki shirya gobe zan kawo abokina a nan, na fadamasa ke matata ce abd hka u should dress n behave well kina ji"? Kai kawea ta gyada masa yja hannuta y maidata zuwa dakin da take yasaka key y mayar y rufeta Oh falaq I pity u😰 [1/7, 9:32 AM] Kausar Luv💞: [1/7, 8:43 AM] Kausar Luv💞: ~~♥♥BURIN ZUCIYA♥♥~~ Na Kausar M Hassan 2⃣3⃣ Falaq ta fashe da kuka sai kuma tai addu'ah, ta kwanta akan gado tana maida numfashi sbd ta matuqar gajiya. WASHE GARI! Ijaz tunda safe yasa aka gyara gidan, ita kanta y siya mata sabon kaya, masu kyau, da turare duk da tana da sauran nata wanda ta dawo dashi dga mkrnta. Komai yasa aka shiryashi in order, abunci daga hotel aka kawoshi, kai komai dea. Karfey 1pm Ijaz ya tafiy ya dauko imran daga inda suka saba haduwa wato land market, shi a cikin motanshi shima a cikin tashi, a hka har suka kama hnyr zuwa wannan daji, imran dea mamaki ykeyi a cikin zuciyarshi "Anya kuwa bazan juya ba"? Kada ace siyar dani zayyi"? Kai hkn ba zai yuwa bah" a hka dea suka isa a gidan mai gadi y bude kopa duk suka shiga sukayi parking motarsu, tare suka fito a motocin, ijaz yay mashi jagora zuwa cikin gidan suka zauna a falo imran ya dubie gidan chan y maida dubanshi ga ijaz,"A gskya ijaz kayi nesa da gari wannan irin daji hka"? Ijaz yy murmushi "kai dea bari kasan rayuwarmu na cikin hadari so sbda hka dole sai da tsaro" imran yay daria suka tafa shida Ijaz "bka da dama fa" Ijaz ya tashi tsaye "ina zuwa bara in kira madam" kopar dakin y murda tare da sa key y bude, imran duk bai lura da hkn ba, yana kiran "Swty" falaq tai bnza dashi a hnkli ya isa gareta kinyi kyau fa, ko kepa"? Ya dube dea2 kirjinta kasancewar dogowan riga ce y siyamta dga kirjinta ta kamata sosai, ijaz ya hadeye yawu, a cikin zuciyarshi yke cewa "Allah y kaimu gobe". Imran ya dubeta "Tashi mujie ga abokina chan kuma wlh banda wannan fuskan ki saki rai. Falaq ta girgiza kai sbda tasan idan batayi ynda yace ba to tabbas akuy barazanar ya iya xxx da ita. A hknkli ta tashi yana gaba tana bayanshi har suka isa a prlourn, ganin imran da tai yasa gabanta ya fadi! A cikin zuciyarta take cewa Yaa Imran?? Dama dashi aka hada kai aka kawoni"? Amma y cuceni wlh, idan bya sona ai at least y barni inyi rayuwata ynda nakeso. shi kuwa imran mamaki y kamashi to mi falaq takeyi a nan"? Ko dea mafarki ykeyi"? Y murza idanunshi ya tabbatar da ba mafarki bane, Kodai mai kama da ita ne"? Falaq daukie da Murmushin karpin hali, zata kira sunan Imran, imran da Sauri yce "sunana imran"?falaq ta sadda kanta qasa suka zaunah akan kujera, ijaz da falaq a kujera daya. Falaq sai kallon mamaki takeyiwa imran, lura da ynda ta rame yasa imran ygane kawota akayi ba ita ta kawo kanta ba. Imran yay gyaran murya "ijaz matarka nada kyau inama ace zan samu irinta"? Ijaz yay murmushi zaka samu mana amma bakace kana da budurwa bah"? Imran yay daria "wace budurwa kuma"? Ni single nake" Falaq ta hade rai,jin yce hka. Imran yay murmushi "Abokina kaga na manta wayata a motana bara in dauko" ijaz yay murmushi bara in dauko maka ya Karba key din ya fita zuwa wajen da sukayi parking motarsu. [1/7, 9:32 AM] Kausar Luv💞: ~~♥♥BURIN ZUCIYA♥♥~~ Na Kausar M Hassan 2⃣4⃣ Da sauri Imran ya dago idanunshi "Falaq mi kikeyi a nan"? Falaq ta murguda masa baki "Ina ruwanka dani"? Bada kai aka hada baki aka kawoni nan ba"? Sai hawaye a fuskanta. Imran yace "Wlh nima duka2 ban wani jima da saninshi ba" idan kin Yarda amma". Falaq ta tsuke fuska "Banyarda ba" Imran da sauri ya dubie"Falaq wannan fa ba lokacin gardama bane ko da kanki kika zo nan"? Falaq ta girgiza kai, to y akayi"? Nan take ta bashi labarin komai amma banda na latsata da Ijaz yay, imran yay shiru shima sai da yay mta hawaye. Ki deana kuka in shaa Allah zan mayar dake gida. Falaq tai Murmushi sosai "Ngd yaana amma tare zaka dani ynxn ko"? Imran yay shiru kasancewar yaji alamun tafiya, ijaz ne y shigo da wayan riqe a hannunshi "Imran kaga na jima ko"? Daddy ne y kirani a waya" Imran yay Murmushi ah bkomai Ijaz. Nan suka zarce dining room suka ci abunci kadan, suka taba fira tukkuna Sukayi sallama da junah. Imran har y kai motanshi, yacewa Ijaz "Nyi mantuwa, ina zuwa bara in koma in dauko wayana" Ijaz yay daria y bugie kai yce kai kam ka fiye mantuwa kaga da kana da mata da b hka bah kawea kayi aure ka huta" imran yay daria "bakada dama kai kam, bara in komah in dauko" da gudu ya kuma cikin gidan, a falo y tarar da falaq, kusa da ita y zauna a kunne y radamata "I promise 2u I will rescue u, zan bada sako ga Ijaz y baki" ki saki jikinki dashi hkan zaisa in samu damar kubutar dake" falaq tai Murmushi ta daga hannunta zata shafa fuskan imran, imran ya janye yay daria, kawea ya fita. Daga nan kuwa sai wajen gidan suka nupah, imran da ijaz kowanne a cikin motanshi, ijaz sai da y kai shi bakin gari tukkuna ya dawo gidan, Imran daga nan kai tsaye gidansu falaq y nulah sa'a y taka Dad na gidan, nan y sanar y dasu komai, Dad yce "a kira police" Imran ya hanashi "kabar komai a hannuna na maka alwawari da kaina zan dawo ita gida safe n sound in shaa Allah" dad ya dafashi yce.. [1/7, 9:32 AM] Kausar Luv💞: ~~♥♥BURIN ZUCIYA♥♥~~ Na Kausar M Hassan 2⃣5⃣ "I turst u my son" imran yce "Ngd Dad, mum tasa masa albarka y kma hnyr zuwa gidansu zuciyarshi cike da tunanin falaq duk haushi y kamashi ynda rigan nan y kama kirjin falaq ga wani katon gardi na kallonta. Mtsww yay tsaki "Allah y kaimu gobe". To amin. Washe gari! Yau ranar ta kasance ranar da Ijaz ke cewa zai aure Falaq, auren da za'ayishi after asar a yau din nan idan Allah y kaimu. Kaman ynda abokan su 2 suka saba haduwa sun hadu a land market, suka ci abubci suka taba fira, tare suka kama hnyn fitowa dga gurin, a bakin motan imran suka tsaya, imran y bude motarsa ya dauko wata jaka y baiwa Ijaz "Ga wannan akaiwa uwargida, kuma zan tmbyeta watarana idan naje inji ko kai mata, Ijaz yay daria "hba kai ko, ynxn nan dga nan chan zan tafiy kada ka damu" imran yay Murmushi sukayi sallama. Hka kuwa akayi Ijaz na zuwa ya baiwa Falaq jakar "gashi imran yce in baki" falaq da sauri ta karba tai gdya, ijaz y mayar da kopar dakin ya rufeta, da hanzri ta bude jakan waya ce a ciki sabuwa infinix hot note golden 1 d layi a ciki MTN. Da sauri ta duba a ciki yasa mata numbers din su Dad. Wayan na ahannunta y kirata kasancewar a silent yasata "da hnzri ta dauka "Yaa imran" ta kira sunanshi tare da saukie ajiyan zuciya. Imran yace "amaryar ijaz" falaq ta tabie baki "ni dea bana so ka deana" imran yay daria ok to yaushe ne ma yce zakuyi aure*? Falaq tace "yaune" imran yay daria "Ashe munada buki zamu kuwa halarto" falaq ta zumbure baki "Yaa imran".... Imran yay shiru "am sorry just kidding, ynxn dea anjima in shaa Allah ki saurare zuwana". Falaq tai Murmushi tace "ngd sai kazo". Key din dakin taga anasawa ta maza ta kwashe kwalin wayar da wayar tasa su a ciki. Ijaz ne y bude kopa ynda taga yna kallonta ta tabbata yaji komai. Kashinta ya bushe! Waiyyo ni falaq na shiga 3! Da karfin tsiya yayu kanta gadan2 ta fara ja d bya y kaita akn gado yna ymata wani shu'umin Kallo y kai hannushi kan lebenta... ©Kausar luv [1/7, 9:32 AM] Kausar Luv💞: ~~♥♥BURIN ZUCIYA♥♥~~ Na Kausar M Hassan 2⃣6⃣ Y fara murzawa a hnkli, falaq ta fara shishiqar kuka ta marairaice fuska, pls ijaz kayi min alqawari bzaka qara ba, ijaz ya dubeta da idanunshi da sukayi jajir yace "am sorry kiyi hkuri just 4 2day sai hawaye shar2 a fuskan falaq. ijaz da sauri ya matsa kusa da ita ya hade bakinshi da nata ya dinga tsotsa, falaq kuka take sosai tana toreshi amma yakie ya deana ,falaq ta cigaba da jan kapapunta tana gaba tana bya dasu, ijaz bai tsaya ba sai daya sudeshi tsaf tukunna yja da baya kadan "Am sorry ba wani abu zan maki ba kawea dea naji inaso in taba jikinki ne" falaq ta rumtse idanunta gam wani zafi takeji a jikinta amma tai shiru Ijaz a hnkli y tashi tsaye "Anjima za'a daura mana aure sbd hka ki shirya ki tanadarmin kanki", falaq d karpie ta bude idanunta ta dubeishi tace "Allah y kaimu" y matuqar jin mmakin hkn, amma bai nuna mta ba, kawea y gyda kai y fita yna fita taji qarar wucewar motarshi. Hamdala taiwa Allah dya sa baiji tana waya ba. Da sauri tai maza ta dauko wayanta " Imran har tym din bai kashe wayar ba yna sauraren abunda ke faruwa, wani huci ykeyi kamn wani zaki, ni kausar nace sai dea kace HAYDAR mijin Rauda😂😂.. Wayar ta qara a kunnenta ganin bai kashe wayr ba "yayana kana jina"? Imran ya amsa da "eh, gani nan zuwa, bai jira ta bashi amsa ba kawea ya kashe wayar. Ya fitoh dga gidansu ya shiga motanshi, gudu ykeyi kamn zai tashi sama har y isa a gidan. Horn yay masu gadi suka budemasa kopa, suna ganinshi suka barshi y shiga, kai tsaye falon ya nupa y dinga kira sunanta "falaq"!! Falaq dake zaune akan gado da sauri ta miqe "yayana gani nan" imran da sauri yay inda yke jin sautin muryanta ya tsaya dea2 dakin, ya buga kopar takie budewa "falaq tace "Yaa imran ansa key"! Bazan tba barinn gidan nan ba, bzan qara ganin mum dina ba, Yaa Yusuf, Dad".. nikam a nan ma zan mutu". Imran ta matuqar bashi tausayi da sauri yce "bazaki mutu a nan ba falaq sai na fitar dake gidan nan" ya Ciro wani key a aljihunshi (master key) yy murmushi, yasa a kopar, sa'a y taka kuwa dakin ya bude, nan d nan ya tattara kayanta y kai motah kasancewar suna a ckin jaka ya dawo ya dubeta ta qara bashi tausayi, yaja hannuntah da sauri, y kaita motanshi kasancewar masu gadin suna wajie, kuma motanshi tin tide ce, a baya ya sakata ta kwanta akan kujera tana zare ido shi kuwa da sauri y kuma ta gaba y shiga motan, yay horn suka budemasa kopa, ya dau kudi 5k ya basu suka dinga gdya. a tamanin yke gudu har y baro dajin, sai da ykai GRA tukkuna y dan tsaya da gudun, a hka suka isa kopar gidan, falaq ta dago idanunta sai hawaye, ganin kanta da tai a gidansu. Yanayin parking da sauri ta kma hnya ta fita da gudu ta isa zuwa falon , Mum ce zaune akan kujera, falaq ta rungumeta tna kuka "Mum I missed u sumuch Mumyna" ta qara rungumeta daga falaq har Mum kuka sukeyi, Dad dyake fitowa dga dakinshi yagan falaq da hnzri ya kai gurin, falaq ta fashe da kuka tariqe hannun dad, dad y rungumeta yana rarrashi. Falaq ta cigaba da kuka "Dad wlh nasha wahala, Dad... Dad baisan sanda yay hawaye ba Imran dake tsaye shima sai da yay nashi kukan. Kiran wayr imran ne da akeyi ya katsemusu wannan emotional talks din da sukeyi. Wnda ba kowane ke kiranshi ba face ijaz. [1/7, 9:32 AM] Kausar Luv💞: ~~♥♥BURIN ZUCIYA♥♥~~ Na Kausar M Hassan 2⃣7⃣ Imran yy Murmushi y dauka, ijaz hnkli a tashe yke yiwa Imran magana, "Imran banga matata ba, kuma a gida na barta amma masu gadin gidana suncemun kazo, ko ka ganta ne"? Imran ya so'sa ki'ya "Gsky bnganta ba ai inace tare kuka fita" Ijaz da sauri yce "No a gida na barta" Imran yy gyaran murya "To kazo ka sameni a gidanmu sai mu mujie mu dubata, nn y bashi address din gidansu chan inda suke da Abbu, Ijaz yce gani nan zuwa" nn y kashe wayr ya dubie su Dad da duk suke kallonshi "Ku tashi mujie wannan mutumin mai hadarin gskene zai iya yin komai akan falaq". Falaq d sauri ta tuna da irin latsatan da yy a cikin zuciyarta tce "Allah y isa" Dad yay shiru chan kuma yce "Ok tashi mujie" nan take kuwa suka kama hanya sai gidansu Abbu, babu wnd baiyyi murna da ganin falaq ba, kuka kuwa kmn dansu akayi shi. Kusan 20m aka dauka sai ga ijaz na Kiran imran a wya cewar y iso damba, nan take imran y fita kasancewar gidan bakin titi yke ya shigo da ijaz,har cikin falon Hajja, zaunawarshi keda wuya yfara magana "Imran wlh ina fadamaka.. Imran ya qarasa "Falaq amin hajaj ta bata a gidanka ryt"? Da sauri ijaz y dago idanunshi "yhp buh y akayi kasan full name dinta"? Daga dayan dakin dke falon falaq ta fito cikin muryar kuka tace "sbd yayana ne, mugu! Azzalumi! Da sauri ijaz ya miqe tsaye zayyi kanta imran ya janyou kafadarshi ya maida hannunshi baya ya riqe, falaq ta matsa kusa da ijaz ta kalleshi tundaga sama har qasa ta dga hannu ta wanke shi da mari ta qara yimai wani har 3. Ta fashe da kuka. Dea2 tym din jama'ar gidan suka qaraso. Imran da idansunshi sukayi jajir ya jifar dashi a qasa y nunashi da yatsa cikin tsiwa yce "Wlh!!! Daka sake wani abu y faru da falaq d yau nayi sanadiyar kaika lahira, ba kudi kake taqama dashi ba"? Ai muma dea kasan muna dashi, ya dora kaparshi akan kujera "wlh idan har ka kuma maimaita irin hka sai naga bayanka" Imran ya nunashi da yatsa "Get out" falaq da sauri ta qara wanka masa mari "Get out" ijaz bai samu cewa komai ba y fita a cikin motarshi yke tunanin abubuwan da suka faru "ina sonki falaq har a cikin zuciyata amma bkya sona dole in kyaleki kodan ki samu farin ciki, farin cikinki shine nawa" hka ykoma gidanshi ya fara preparation na barin garin" Ni kausar nace "a gayas Allah ya kiyaye fatan kada kuma a qara dawowa😏😏😏. Dad yce "Imran ngd" imran yay murmushi Dad meye abun gdya"? nima fa danka ne kuma Ijaz qanwata ce I just fulfilled d duty of a broda," kowa yay Murmushi a falon. Hajja ta rungume falaq, deana kuka "yata Allah y kubutar dke ina fatar dea bai maki komai ba? Falaq ta daga kai. Hajja ta qara janyuota jikinta "Allah y qara tsaremu" a hka suka watsie su falaq sukayi gida su imran kuwa suka zauna a gidansu.... [1/7, 9:32 AM] Kausar Luv💞: ~~♥♥BURIN ZUCIYA♥♥~~ Na Kausar M Hassan 2⃣8⃣ Washe gari Ijaz ya kma hnyr zuwa abuja zuciyarshi cike da zafin son falaq baiso ace falaq ta kasa fahimtar irin son daya ke mataba, amma bkomai yna ftn Allah y bta wnda zai sota fiye d ynda yke sonta. BURIN ZUCIYA na ijaz bai cika ba. Bayan kwana 2! Falaq ta murmure dga wahala d damuwan data shiga komai y dwo normal. Zaune take akan kujera tana karatun wani littafi mai suna THE ISLAMIC KNOWLEDGE sanye take cikin english wears riga da skit, black riga wyt skit, sun kmata kadan, ta saka hula yellow sai kamshi take zubawa, Dad ne y shigo shida abbu da kuma imran a bynsu da wani mutum wnda na kasa gane ko waye. A hka suka iso parlorn kan kujera suka zauna, fuskan mutumin nan ta bayyana Yaa Yusuf! Falaq ta fada tare da tashi ta rungumeshi. Yusuf yay Murmushi ya lakato hancinta "silly girl ykk"? Falaq ta tabe baki "Lpy lau amma ni fushi ma nake da kai ko ka fadamin zaka dawo"? Yusuf yay murmushi "ai n kira layinki a kashe kuma dama ke kawea zan fadawa zan dawo suma su dad a waje na hadu dasu" falaq tace Yaa yusuf "sumuch has happened to me.. Kapin ta qarasa yusuf ya tare numfashinta "Ix ok ai komai ya wuce ynxn" falaq tai Murmushi ta maida kallonta ga imran wnda tunda ya shigo gidan idanunshi na kan kirjinta. Murmushi ta sakar mashi shi kuma ya saukie kanshi qasa, falaq murmushi kawea tai. Yusuf yce "Em yunwa nakeji falaq" falaq tai daria "OK ina zuwa bara in dafa mka abunci a minutes pls" da sauri ta bar gurin, Abbu dke xaune yay gyran murya y kira sunan Dad, Dad y amsa. Abbu ya cigaba da cewa "dama ina ganin kmn y kmta a aurar da yarinyar nan tunda ta girma kuma ta kammala karatunta" Dad yay Murmushi "Dama nima abunda ke raina kenan, amma kaga bata kula Samari balantana ince yau ga wanda takeso. Yaa yusuf yay daria "Dad ga wanda yke sonta kuma take sonshi, imran ai kawea ayi musu aure" abbu yce "Imran hkne"? Hkn yayi dea2 da isowar falaq a parlourn ido ta zubawa imran tana jiran amsar da xai bada. Nima dea kausarluv na zuba kunnuwa inji mai zai fada... [1/7, 9:32 AM] Kausar Luv💞: ~~♥♥BURIN ZUCIYA♥♥~~ Na Kausar M Hassan 2⃣9⃣ Imran yy shiru, y qara duban falaq "eh hkne Abbu" Abbu da Dad sukace Alhmdlh ai sheikenan, sai ayi muku aure, falaq da sauri ta koma dakinta ta rufe tana jin kmn mafarki takeyi, haqiqa yau imran ya biyata dmn yna sonta yakeyi mata irin hka"? Finally she n imran will be legally husband n wyf" what a day.. Murna a gurin falaq abun ba'a cewa komai. Imran kuwa ji yke kmn xai fasa qasa sbd tsabar farin ciki d murna, Idan dai ana maganan sone to wlh imran yana son falaq fiye d ynda yke son komai nashi na rayuwa.. He value her! He love her! He respect her and also... A hka suka kammala zancen su suka watsie Yaa yusuf sai tsokanarta yke da amarya ita kuwa tana yimasa shagwaba akan cewar bta so. Bayan sati 2! Dad ya shigie gaba akan komai shine baban amarya shine baban ango, aka biya kudin sadaki 50k. Aka saka ranar aure nan da karshen watan nan. Sbd hka imran y shiga kasuwa ya siyo kayan da ake cewa lefe (wnda wannan lefen ba addini bane amma ynxn akan wannan kayan lefen sai a fasa aure, kayan lefe babushi a cikin addini sadaki shine kawea FARIDATUL_ISLAM wato abunda musulunci y fardanta akan idn za'ayi aure ayishi, Hka kuma shima sadakin bada yawa ba dmin yna dya dga cikin albarkar aure. Manzon Allah SAW ya fada cewa "albarkacin aure yanada dangantaka da karancin sadaki" wnnn yna nuna cewa sadaki na qasa albarka da darajar aure tana qara yin sama, b kmr ynxn ba da zaka sadakin aure dubu Dari fiye da hka, kai gashi har millions ana biya, sai kace an siyar da ita kenan"? Wnnn yna dya daga cikin dalilan dyasa aure ke ywan mutuwa a ckin wannn zamani, dmn nmji zai ga ai kudinshi ya kashe ya auroki idan ysamu abunda ykeso a tare dake kawea yay waje dake ya qara kashe wasu kudin ya dauko wata") Dan Allah a gyara uwayenmu mata da samari da yan mata. Allah ya azamu akan hnya ta gari amin. Kaya ne naji da gani sbd yana da abunshi yasa kudi ya siya, ya kammala sayen komai chan kuma sai ya tuna baisan bra size dinta ba, wya y dauka y kirata tana dauka imran yce "Falaq dina meye size din bra dinki"? Falaq daria tai sosai "Ban sani ba nima" imran yy daria "ki fadamin ko inzo da kaina in duba"? Falaq tai Murmushi "mi zaka duba"? Imran yce "jirani gani nan zuwa nan da 15m don ina kasuwa ynxn" falaq ta gyada kai "sai kazo" kawea ta kashe wayar tai murmushi wnda y qara fitowa d kyaunta "Su yaa imran sune mnya"... [1/7, 9:32 AM] Kausar Luv💞: ~~♥♥BURIN ZUCIYA♥♥~~ Na Kausar M Hassan 3⃣0⃣ Hka kuwa akayi imran daga kasuwa bai zarce ko inaba, sai gidan, yana zuwa kuwa yaci sa'a tana dakinta, sallama yy ta amsa kasancewar tana kwance ta tashi zaune zata sauko dga kan gadon imran yy mata hannun alaman ta tsaya. Ya maida kopar ya rufe a hnkli ya matsa daf da ita yay mata murmushi kawea yakai hannushi kan kirjinta falaq taja da bya "Hba Yaa imran meye hka mi kuma zakayi"? Imran yy daria aunawa zanyi inga size dinki nawa ne tunda kinki fadamin" falaq tai daria sosai "ganin ya qara matsawa kusa da ita ysa tace "tsaya zan fadamaka 40 ne" imran yy daria yace "kin tsira". Da sauri ya tashi y fice y koma kasuwan. Ba'a jimaba kuwa ya wuce gidansu d kayan, Haj sdiya ta duba kayan tace "kaya sunyi kyau" sai mujie a kai mata ko? Imran yay daria 'Mama ni da kaina zan kaimata jirani ynxn zan dawo" hka kuwa ya koma gidan ya dire kayan a falon mum, mum na shigowa falon dga dakinta tace "imran wnnn fa"? Imran yce "A bawa falaq mum" hka kawea y fada y fice dga gidan. Mum ta kwalawa falaq kira da sauri ta fito ta sanar da ita komai gameda kayan, nan ta buda kayan tace gskya kayan sunyi kyau. Masha Allah... Washe gari! Falaq ce zaune akan kujera imran y kirata suka shaa fira sosai a cikin firar ne ma yke cemata "yaushe ne za'a fara bukin"? Falaq tace karshen satin nan" Imran yce "Allah y kaimu amaryata" ta amsa da "amin" falaq dadi kawea takeji irin sauyin data samu daga gurjn imran domin kuwa yana nuna mata soyayya ta zahiri.... Imran kuwa Allah_Allah kawea yga ranar tazo dmin ya ka'gu y angwance shi da falaq dinshi y nuna mata irin tsantsar son da yke yimata DAKON SO b wasa ba..... Woo Allah y kaimu su Imran a angwance... ©Kausar Luv💞 [1/7, 9:32 AM] Kausar Luv💞: ~~♥♥BURIN ZUCIYA♥♥~~ Na Kausar M Hassan 3⃣1⃣ Washe gari! Tunda safe sai ga Ibti ta iso ita da sauran fwnds din falaq na mkrnta, sai tsokanarta da amarya suke, ita kuwa sai wani murmushi takeyi. Ibti ke cewa "Yar air amarya" dayan dake gefe tace "Ai wnnn yayan naki zaisha gara ga gaba ga baya wai auto kenan" gaba daya suka saa daria suka tafa, hka suka cigaba da fira suna shewa irinta skul lyp din nan har dare yay musu a ranar dai su da su kwanta sai kusan 3am. Mum da kanta take gyara falaq da kayan gyara na mta su fruits gasu nan dea. Hka kuwa akayi Allah y kaimu karshen sati aka fara biki naji da gani, dasa LALLE aka fara tukunna aka yi GET 2GEDA a gurin nan mai spcl make up mum ta daukowa Falaq wato NASEEBA(Nusy make over) ta chanchara mata kwalliya tayi kyau na fitar hnkli. Washe gari akayi walima a DOUBLE FACE GUEST INN. Inda shkh tukur sani jangebe yay wa'a zi sosai a cikin wa'azin ne ma yke cewa "Ya ke wnnn amarya mai albarka ki sani cewa aure ibada ne! Bauta ce! Aure da kike gani ni'ima ne sbd hka koda yaushe ki kasance mai Biyayya ga mijinki ki nunawa mijinki kauna da soyya kada kice wae ke kunya, to kisani ba'a kunya a gurin zamantakewar aure, shi aure asalinshi ibadane, ginshikinshi soyya ce,toshenshi Alkhairi ne" hka dea ya cigaba da wa'a zi da nasiha ga amarya har aka kammala walimar. Inda na hango Kawata Jamila (jamee banana) da Sardy gurin take away suna lodawa a jaka, Hapsu na gefe tana daria ita ta kammala diban nata abun mamaki gari wa gari wa ABUJA tazo zamfara cin shinkafar bukin auren imran da falaq, hka dea akayi ta pictures aka kammala. Washe gari akayi KAMU a Mrym multipurpose hall. Inda nan ma Nucy ta ratsawa amarya make up taji da fada ga wani kyau da falaq take qarawa Kallo daya zakayi mata kaji kmn ka saceta ka gudu, wasu kaya ta saka riga ce dogowa fara tas da hannayenta har tafukan hannunta aka sakamtaa Jan dan kwalli da komai dai ja idan aka cire rigar, tayi kyau sosai. Nan aka zazzauna aka fara cin abunci ga ango ga amrya aka saka dan hasken kadan, imran cikin baqaqen kaya suit yasha kyau shima. Nan aka yi komai cikin tsari inda zee rikiji (Limson) ta bajie tai ta rawa harda girgiza kwankwaso, Habiba nayi mata liqen kudi. Su ibti an chase sosai ta zubar da naira a wnnan bukin domin buki na farar kaza balbiela ba gayyarta akeyi ba. [1/7, 9:32 AM] Kausar Luv💞: ~~♥♥BURIN ZUCIYA♥♥~~ Na Kausar M Hassan 3⃣2⃣ Washe gari ranar ta kama ranar dauren Imran da falaq dauren auren daya deibi jama'a birjik, kowa so yke y kai jiki gurin wnnan bukin Auren. . karfey 12pm dea2 aka fara daura wannan aure a masallacin juma'ah dake rabi'a imam Suraj (riyad salihin) y daura wnnan aure akayi fatiha da addu'a. Imran yasha farar shadda sai kamshi yke zubawa abunshi nan aka ta daukar pictures. A chan gida kuwa Falaq ce zaune su ibti da zee sun sata a gaba sai tsiwa sukeyimata, ita kuwa kunya ta hanata amsasu, suna nn zaune ummi ta shigo a dakin da sauri falaq ta tashi ta rungumeta ta fara kuka, ummi tai murmushi "ki deana kuka kinji Falaq"? Kece ta Imran Allah y bakishi ki rikieshi amana ki kula dashi, kinga falaq banda yawan kawo ka'ra gida, duk matsalan dta sameku yi kokari ku sulhunta kanku, kuma kina kaiwa Allah kukanki" falaq ta amsa da in shaa Allah sai hawaye a fuskan falaq. Allah sarki ita dea tana son ummi kodayake dole ta sota sbd zuciyar "yarta na jikinta. Hka ummi ta saki falaq ta share mata hawayen fusknata "Deana kuka "yata kukan ki yana sa inyi kuka, BURIN ZUCIYA na Meenal kin cikashi" falaq tai murmushi a cikin zuciyarta take cewa "Dama chan ina son yaa imran kawea dan nasan inada ciwan zuciya ne ysa bana kulashi, amma ynxn Alhmdlh, he will occupy all my heart, body n soul" ta fada tare da yin dan guntun murmushi. Ummi ta dafata "ni zan wuce gurin hajiyarki" falaq tai murmushi ta koma ta zauna, ibti tace "wannan kuma wacece"? Falaq ta nisa "yh wnnan da kike gani itace 2nd mum dina, Mmna ta haipieni sannan wnnan ta qara bani sabuwar rayuwa" a cikin ikon Allah. Ibti tai murmushi ta dau wayanta ta dingayi musu pics selfie ita da sauran jama'a, tana VC tana dauka tana posting a social media.. [1/7, 9:32 AM] Kausar Luv💞: ~~♥♥BURIN ZUCIYA♥♥~~ Na Kausar M Hassan 3⃣3⃣ A hka aka cigba d shagalin bukin har lokacin daukar amarya yazo, Mum tai mata nasiha sosai hka ummi, a hka dea aka shirya amarya tsaf tai kyau sosai, Ibti da xarah suka fito da ita tana ta dan hawaye, su mum duk suna falo, Cwt ummi dake tsaye tana kallon fitowar amarya tace "Here comes d bride, Allah y bada zaman lpy" ni kausar nace amin ummi, falaq ta laqamie mum sosai tana kuka dkyar aka babbareta jikin mum, damashi Dad baya gidan dan cewa yay bazea iya ganin wannan kukan nasu ba. A hka falaq ta kammala sallama da kowa, Ibti takama hannunta zuwa mota, nan suka Shiga sauran jama'a suka bi bayansu aka daukie amarya sai Barakallahu area, a gidan mijinta. A bakin kopa tai addu'a ta saka kaparta ta dama sauran jama'a suma suka shiga, akan gadonta aka direta abunda ya burgeni shine ba'a tsaya sayen baki ba( ka aure mace kuma ace sai ka wani sayen baki) ai wannan shirme ne ma. Ibti da xarah kawea aka bari a gidan, duk sauran jama'a suka watsie sai driver din da zai maida su Ibti gida ke a wajen, Kusan 10m aka dauka sai ga imran da yaa Yusuf yayan amarya kuma abokin ango, nan dai suka danyi fira sama2 falaq dea bakinta a kulle. Yusuf yay musu addu'a sosai tukunna suka bar gidan, ibti tashi a kunne ta radawa falaq a baiwa ango mai yasha, falaq tasa hannu ta mitsieleta, ibti tai qara kadan suka fita ita da xarah da yaa yisuf suka yi musu sallama, y rage dga FALAQ sai angonta IMRAN a cikin dakin... [1/7, 9:32 AM] Kausar Luv💞: ~~♥♥BURIN ZUCIYA♥♥~~ Na kausar M Hassan 3⃣4⃣ Dakin dya sha kamshi yyi kyau sosai, fitarsu keda wuya imran ya dubeta yyi mta murmushi y matsa kusa da ita yasa hannunshi y dafa kanta yyi mta addu'a kmn ynda yzo a sunna. Kasancewar mayafi ne tasa ta rufe fuskanta dshi, imran y yaye mayafin yasa hannunshi ya dago fuskanta "My bride" kinyi kyau sosai" falaq tai murmushi "Ngd" Imran ya dauko kaza da kanshi y bata Kadan taci shi kam y gyara zma y cinye abarshi tas, falaq na kallonshi ta cikin mayafie. Bayan y gama ya tashi ya ja hannunta suka shiga wani guri shi dai ba toilet bane amma akuy pampo da kuma wurin zama nayin alwala. Sukayi alwala suka dawo sukayi salla suka godema ubangiji. Addu'a yyi musu sosai tukkuna ya tashi ya cire babbar rigarshi yaja hannun falaq zuwa kan gado ya zaunar da ita shi kuma ya zokona a gabanta y dora hannunshi akan cinyarata y riqa hannunta yay mata kiss ya cigaba da cewa "Falaq am sorry nasan na maki abubuwa da dama a rayuwa amma Dan Allah ki yafemin kinji"? Falaq ta riqe hannunshi "Babu komai yayana hka rayuwa take let's 4gv n 4gt. Imran yay murmushi "Ngd sosai my bride" ina sonki sosai fatan Allah y bamu zaman lpy" falaq ta amsa da "amin". Sukayiwa juna murmushi.. [1/7, 9:32 AM] Kausar Luv💞: ~~♥♥BURIN ZUCIYA♥♥~~ Na Kausar M Hassan 3⃣5⃣ Imran ykai hannunshi kan kafafunta da suka shaa lalle ya fara shafawa a hnkli2, falaq ta dan ja numfashi kadan, Imran a hnkli cikin wani salo y cigaba da shafa kaparta yana yin sama har ya kai kan cibiyarta a hnkli yke sa hannunshi cikin ramin cibiyarta yna shafawa, falaq ta rude gaba daya, Imran y cigaba da shafarta y kai kan boobs dinta ya dinga shafawa a hnkli, falaq numfashi kawea take saukewa, Imran da sauri y tashi y cire kayan jikinshi y rage dga shi sai boxer dinshi ya tashi y kashe wutar dakin yahau kan gadon y cigaba da shafata da sauri y cire mata kayan jikinta y barta daga ita sai bra da pant, imran ya qara matseta sosai da jikinshi, yna kokarin rabata da dan pant din dake jikinta da sauri ta qanqameshi tana kuka, imran cikin dakusasshiyan murya " falaq kada ki hanani pls I really need u pls"! Falaq ta qara Shiga jikinshi sosai imran y saki maballin bra dinta albarkatun kirjinta suka bayyana imran yasa hannunshi y kai garesu y cigaba da romancing dinta, Falaq duk kunya ta kamata amman imran shi ko a jikinshi, imran yasa hannunshi y kwantar da ita kan gado ya nupieta gadan2 falaq sai kuka take sosai "Pls yaa imran dan Allah kada kayi.." "Falaq kiyi hkuri I have to, ki barni mana hakkina ne dan Allah ki bani hakkina" cikin murrayr kuka falaq ke cewa "wlh Yaa imran tsoro nakeji", "Tsoron mi falaq"? Wnnn ba komai bane face ni kinji"? Falaq ta cigaba da kukanta, tana kakkare kirjinta, imran y maida hannnushi kan pant dinta yana shafa mazaunanta una saukie nauyayyen numfashi yana kokarin cire pant dinta, falaq da sauri ta riqe hannunshi tana girgiza kai "Pls yaa imran kada kamin dan Allah".. Imran ykai bakinta kan nashi ya fara yimata wani salon kiss na daban, Falaq duk ta rude Imran kuwa bai fasa niyyar abunda yay ba, hade bakinshi da nata ya kara yi yakai hannunshi qasanta yana wasa dashi.... Falaq ta kwallla qara da ihu jin yana saka hannu a qasanta... ©Kausar Luv💞 [1/7, 9:32 AM] Kausar Luv💞: ~~♥♥BURIN ZUCIYA♥♥~~ Na Kausar M Hassan 3⃣6⃣ Yana turawa yana cirewa falaq ta cigaba da nishi kadan2 waiyyo yaa imran dan Allah ka deana, "Shhhhhhh, relax ok" imran ya cigaba da sa hannunshi a qasanta. ya Ciro banana ysa2 a hnkli qim takie shiga, imran y cire tausayi y saka da karpie falaq tai ihu ta qanqamishi tana kuka "waiyyo yaana zan mutu! Dan Allah ka deana wlh zafi, imran yasa hannushi ya tushe mata baki, "shhhh kiyi hkuri na yau ne kawea zafin. Imran ya cigaba da sekelwu akan falaq, tana ihu zafi, zafi, yaa imran kasheni zakayi, pls!!! Imran y cigaba da aiki, chan yaji falaq ta deana motsi, da hanzri ya tashi daga kanta ya samu ruwa ya yayyafa mata, ta jima bata farfado ba. Kusan 20m aka dauka tukkuna falaq ta farfado, Imran ya rungumeta gam a jikinshi, falaq sannu kinji falaq ta shigie jikinshi tana dan hawaye, imran y dauketa a hnkli y maidata kan gado ya rungumeta yana shafata a hnkli, yana latsa boobs dinta, falaq tai luff a jikinshi, y cigaba da shafa bynta har bacci y dauketa, Imran ya saukie numfashi "Nikam banma kai ga zumar ba falaq ta suma ashe ko akuy aiki" dan guntun tsaki yyi y tashi y shiga toilet yyi wnkn tsarki, ya fito ya daura towel iya ku'gu sai murmushi ykeyi duk da bai lasa zumarta ba, amma kam yji dadi sosai, a hnkli ya koma kan gadon yna kallonta ynda take numfashi kadan2 sai ta burgeshi, y tsaya yana kallon kirjinta da suke a tsaye suna duban sama, imran ya lumshe ido yakai bakinshi kan nata a hnkli y fara tsotsawa, chan falaq ta bude idonta da karpie suka yi ido 2 "Pls Yaa.... Murmushi yyi mata ya shafa gashin kanta daya sha gyara "Ba wani abu zan maki ba" amma... Kapin ta qarasa abunda zata fada ya dauketa chack sai toilet yasamata ruwan zafi ya gasata da kanshi, ta riqe hannunshi tana kuka tana kokarin tashi yana maidata "Kiyi hkuri, nan fa ba'ayi komai ba" falaq ta gwabza masa harara, Imran yyi murmushi yagama gasata ya daukota da kanshi ya dawo da ita kan gado y rufeta da zanen gado ya rungumeta. Kowannensu zuciyarshi cike da annuri. [1/7, 9:32 AM] Kausar Luv💞: ~~♥♥BURIN ZUCIYA♥♥~~ Na Kausar M Hassan 3⃣7⃣ Washe gari! Falaq a hnkli ta tashi dga gadon bude idonta da zatayi, tagan Imran zaune a gabanta ya Ku'ra mata ido yana murmushi, "Gud mrng"! falaq tai murmushi "Mrng" imran ya tashi tsaye ya dawo ta bynta y dora hannayenshi akan kafadunta "silly girl kin tashi ko"? Come on let's go" a hnkli ta tashi hannunshi na riqe da nata suka fita zuwa falo sai a tym din ta qarewa falon Kallo ya hadu sosai fadamaku haduwarshi bata lokacine, nan y kaita wani dan karamin daki, ybata brush da mackling tai brush ta fito yaja hannunta zuwa dining room breakfast mai rai da lpy ya hadamata, da kanshi yke bata tana ci har ta koshi, yana kallonta yana murmushi, imran ya tashi y matsa kusa da ita ynda numfashinshu ma yna haduwa "Ya sa hannunshi cikin rigarta falaq ta fara uhm uhm nidea... Imran yyi murmushi ya matsa boobs dinta a hnkli2 yana kashe mata ido, falaq tai shiru tana jinshi ya qara gyara zamanshi ya kara riqawa da kyau y cigaba da mataswa a hnkli2 falaq ta dan ja da baya kadan "yaana bara inyou wnka ko"? Imran yy murmushi "yh hkne tashi mujiey in maki" bai jira amsar da zata bashi ba y dauketa chack sai toilet da kanshi y taimaka mata tai wnka ta fito ta shirya cikin less orange dunkin riga da zane ne ya kamataa dunkin sosai, tayi kyau na fitar hnkli sai kamshei take zubawa abunta. Tana kammala shiryawa imran na shigowa "ya rungumeta sosai "kinyi kyau falaq dina" a hnkli tace "Ngd" daga chan sukaji sallama "falaq ta tsorata "yaana ana sallama bara in duba" imran ya qara hadeta da jikinshi "kada ki damu su Ibti ne da xee Yar anty, dasu mama" da sauri ta bar jikinshi ta fita zuwa falo yna kiranta falaq dina!!! Daria kawea tai ta fice" Ibti sai daria takeyi tana amrya kinsha kamshi" nan dea suka qara ganinta sukayi mata sallama akan zasu koma ABUJA harda kuka sukayi amma dole suka rabu da juna. Imran shima y fito suka gaisa sukayi mashi sallama tare suka koma da mama. Fitarsu keda wuya imran yace "bara dea inyi wnka in fita dan yxn nan zakiga yan ganin amarya sun fara a toure a gidan" falaq tai murmushi "Imran ya tashi har y kai bakin toilet y juyu "zaki tayani"? Falaq tai daria kawea ta bar dakin zuwa falo imran ya Shiga toilet da kanshi yay wnka ya fito y shirya tsaf yay mata sallama ya fita, falaq duk sai taji babu dadi.. [1/7, 9:32 AM] Kausar Luv💞: ~~♥♥BURIN ZUCIYA♥♥~~ Na Kausar M Hassan 3⃣8⃣ Fitarsa keda wuya kuwa jama'a suka fara cewa gamu nan dea, bakie ta dingayi har kusan la'asar kasancewar Mum ta aiko mata da abunci cike da kula, hka tai ta karban bakei'n dea a wannan ranar. Imran bashi daya dawo ba sai kusan maghrib, da sallamanshi y iso a gidan, riqe da ledoji guda 2, falaq dake zaune tana game ta amsa masa da murmushi dauke a fuskarta, tazo tashi imran yace "koma ki zauna shi ya isa gareta yyi mata kiss tare latsa boobs dinta, ita kuwa ta sadda kanta qasa" imran ya dauki ledan ya miqa mata "wnnn Mama tce in baki wai ki duba da takarda a ciki Idan kika karanta zaki gane komai" dayan kuma ya bude su chocolate ne d sweets.... dan yasan falaq akuy shn swt, da sauri ta karba ta bude dayan ta dinga tsotsa. Imran yyi zaune yana kallonta ta burgeshi sosai, sai kallonta ykeyi, ita kuwa ta shagala gurin shan Swt bama tasan yanayi ba, hannunta daya imran y riqe falaq tai murmushi "yayana menene"? Imran yace "bbu komai my Bride kawea dea ina sonki ne har a zuciyata" "Nima hka" . Hka suka cigaba da fira har aka kira maghrib imran yay alwala ya fice zuwa masallaci ita kuma tai alwala tai tata sallar a gida bayan ta kammala ta buda ledan da Mama ta aiko mata dashi kayan matane ta bude takardan an rubuta ynda zatayi amfani dasu, ta bude tasha wasu kadan, harda turaren HQ da dea sauransu.... [1/7, 9:32 AM] Kausar Luv💞: ~~♥♥BURIN ZUCIYA♥♥~~ Na Kausar M Hassan 3⃣9⃣ Daga nn falaq ta tashi ta shiga toilet tai wnka byn ta kammala ta fito daga ita sai towel iha cinyarta, jaa ga gashinta ya barbazu a bayanta sai kyallie da kamshi ykeyi, ta fara shafa, a hnkli take shafa mai a jikinta lotion da wata hadin humra mai dadin kamshi, imran ya shigo a dakin daukie da sallamarshi, falaq tai maza ta tashi ta dau hijab zata saka ya riqeta, yyi mata wani Kallo na buqata, yyi mata murmushi y wuce toilet ya watsa ruwa ya fito turare kawea ya sah har tym din tana nan kan kujera ta gaza tashi, da kanshi ya dauket chack ya kashe wutar dakin y bar dim light red one, ya dorata akan gado, ya fara Shafa kirjinta a hnkli2 ya saki towel din, y cigaba da latsasu, falaq ta tsorata sasai, imran ya cire towel din gaba daya, shima ya cire na jikinshi, ya qara kwantar da ita da kyau y cigaba da shafata.... "Pls Yaa imran pls.... Ya hade bakinta da nashi ya cigaba da shafata da hannayenshi yana kissing dinta, chan taji ya kai qasanta wani wawan ihu ta sakar mashi sbd irin azabar da takeji ya cigaba dayi falaq kuka take sosai tana ihu, imran sai qara shoki ykeyi akan falaq, yna matsa boobs dinta da kansu yayi zafi sbd latsa. imran bai barta ba sai da ya cimma burinshi akanta, falaq ta wahala sosai, sbd abun no be small thing oo.. Fuskar imran daukie da annuri da jin dadi, ya kalle falaq da idanunta sukayi jajir sun kumbura, ko wani kyakyawan motsi bata iya yi, ya matuqar tausayamata amma yaji dadi sosai, da kanshi ya kaita toilet ya gasata ko kala batace dashi bah sbd irin zafin da take ji, a hka ya kaita next room ya ajiyeta ya dawo ya kimtsa wnnn dakin, ya koma chan dakin Inda falaq take da har tym din hawaye takeyi, ya rungumeta ta kucce jikinta tana zumbure baki, imran yaso yin daria sai y fuske a hnkli y dinga bubbuga bayanta yana shafawa har bacci ya dauketa. [1/7, 9:32 AM] Kausar Luv💞: ~~♥♥BURIN ZICIYA♥♥~~ Na Kausar M Hassan 4⃣0⃣ Washe gari! Dkyar ta iya tashi tai sallah ya hada mata breakfast fuska a kumbure take ci kadan2 har tagama, ta tashi tana tafiyan yan koyo ta koma dakinta ta zauna, imran ya biyota bya "am sorry nayi maki da ciwo ko"? Ko kala batace mashi ba ta juya bayanta, juyin duniya imran yayishi amma takie cemasa komai hka y hkura ya tashi y bar dakin. BAYAN SATI 2! Tun ranar farko da Imran ya zamr da falaq cikakkeyar mace ya samu budurcinta, falaq take jin tsoronshi bata ko son taga yana tabata duk dare dayazo yi sai kuka takie barinshi sai dea y latsa boobs ysha, ga sha'awa na neman halaka imran, hka yke hkuri ya barta. Yau ranar ta kama lahadi, bayan imran ya dawo dga gida, ya same falaq kwance akan gado tana game murmushi yay ya qarasa inda take, ya Shafa mazaunanta da suke a cike, da sauri ta miqe zaune ta kalleshi "Yaa imran yaushe ka dawo"? "Ynxn nan na dawo" "sannu da dawowa" falaq ta miqe xata tashi tsaye ya janyuta ta fada kirjinshi akunne yke radamata "Ki deana guduna falaq dan Allah, wlh sha'awarki zata kasheni ki taimakeni dan Allah" cikin muryar kuka tace "Yaa imran zafi nakeji kayi hkuri bazan iyaba" imran da karpie ya qara shigar da ita jikinshi, kirjinta na gogan kirjinshi ya danne kirjinta yana dan tora nashi nashi kirjin a nata, boobs dinta na gogan kirjinshi,ya cigaba da cewa"Pls my falaq" da Sauri ta fita jikinshi taja da baya "Allah nikam bazan iyaba" ta tashi zata wuce yasha gabanta "Falaq wea bkya tausayina ne"? Ko kina so in nema matan banxa ne...."? Falaq ta sadda kanta qasa, "Ki fadamin mana".. Falaq tai shiru jin ya kai hannunshi kan kirjinta yasa taja da baya sosai gskya ni ka bari in warke tukun Imran yyi zuciya idanunshi sukayi jajir sbd sha'awar dake damunshi "pyn tunda na biki kinki jina ai shiekenan duk abunda na aikata kada ki sake kice min donmi, na fadamki dea". Yana gama fadar hka ya dau key din motarshi ya fita ya lula ya bar gidan, ba'a dau lokaci bah ba ya dawo da wata hadddeyar budurwa tasha kyau, har cikin dakinta ya shigo da ita, falaq dake zaune tai zumut ta tashi tsaye cikin sarke'war murya tace " Yaa imran..... ??? Kapin ta iyar da abunda xata fada yay murmushi kawea ya shiegie dakin ya maida kopan ya kulle da key..... ©Kausar Luv💞 [1/7, 9:32 AM] Kausar Luv💞: [2/9, 9:35 PM] Kausar Luv💞: ~~♥♥BURIN ZUCIYA♥♥~~ Na Kausar M Hassan 4⃣1⃣ Falaq xaune tai kan kujera ta dora hannunta akan kirjinta, mai yasa nai hka"? Mai ysa zan hanawa mijina hakkinshi? Gashi ynxn yana shirin cimin zarafie har a dakina kuma akan gadonmu na sunna. Waiyyo ni kaina!!! Ta fashe da wani matsanancin kuka imran dake jingine a byn kopar dakin, yay murmushi ya maida kallonshi ga wnnn budurwar da suka shigo tare, ya qarasa inda take y zauna ya dubeta cikin sanyin murya yace "Ngd sosai kin biyani tnk u" nan ya kashe fitilar dakin diff.. Bayan kmn kusan awa daya suka fita shida budurwarsa, falaq da har tym din tana nan zaune kan kujera tana kuka, imran yay daria ya isa inda take zaune ya shafa kumatunta "Baby falaq sai na dawo ko"? Ki dan doramun ruwan zafi pls" falaq ta buge hannunshi dayasa ya shafata, imran yay daria "Ok ok bkya so ko"? Come on baby let go" hnya suka kama shida budurwar daya shigo da ita suka fita. Fitrsu keda wuya falaq ta kwalla qara da ihu ta fara zubar da kayan dakin kmn mahaukaciya, ta yamutse gashin kanta "Allah y isa Yaa imran ban yafe ba dama chan kace Kanada karuwarka ba sai ka laba da niba, waiyyo na Shiga 3, falaq kuka takeyi sosai har ya fara sakarmata ciwan kai, imran tun bayan fitarsa bai dawo ba, ita kuwa falaq sbd haushi ko abunci bata dora ba, sallah ma a daddafe takeyinta, idanunta duk sun kumbura ga wani bakin ciki dake damunta a Zuciya. Sam wnn ba BURIN ZUCIYA na imran bane falaq, ke da kanki kikayi creating wnn problem din... Imran bashida ya dawo gidan nan ba sai karfey 8pm abunda bai taba yi ba tunda sukayi aure ana maghrib yke dawowa gida, kwance ya sameta a falo tunda ya shigo da wnnn yarinyar bata Shiga wnn dakin ba, sai dai ta shiga dayan, babu ko wani wal_wala a tare da ita. Da sallamarshi ya shigo fuska a washe ya sameta kwance akan carpet, murmushi yay ya qara matsawa inda take yasa hannunshi zai tabata da Sauri ta miqe zaune da idanunta suka kumbura sbd kuka, cikin muryar kuka tace "Kada ka tabani da wnnn hannun naka mai taba karuwa wlh kada ka tabani" ta fara ja da bya imran ya janyuota da karpie ido cikin ido yake kallonta "Anyi karuwanci inda kinso kada nayi da kin bani hakkina amma kika kie akanmi"? So duk abunda na aikata kawea ki samin ido bana son jin wata maganarki kuma bazan qara tabaki ba da kudina sai in fita in biyawa kaina buqata" yay tsaki ya cikata ya zarce wnn dakin daya kai karuwar. Ya kwanta kan gadon, falaq kuwa durkushe tai ta cigaba da kukanta "wlh Yaa imran bka sona, sai yau na qara tabbatarwa" "U touched my heart wt a thousand pleasure n u broke it in to millions pieces" Why??? ta qara fashewa da kuka... imran kuwa kwata2 baijie dadin abunda yyi mata ba amma ya zayyi"? Ita taja hkn ta faru, amma duk da hka yana sonta yna matuqar kaunarta a rayuwa. Imran a dakin ya kwana ita kuwa a dayan dakin ta kwanta kowanne damuwa fal ciki a ranshi... [2/9, 9:35 PM] Kausar Luv💞: ~~♥♥BURIN ZUCIYA♥♥~~ Na Kausar M Hassan 4⃣2⃣ Da asuba imran ya tashi yyi alwala zuwa masallaci, yna fita kwance ya sameta a falo tana kokarin tashi, ido 2 sukayi dashi ta Sadda kanta qasa ta tashi zuwa dayan dakin dmin tayi alwala tai sallah, Kai kawea imran ya girgiza ya kama hnya ya fice zuwa masallaci. Bayan an kammala sallah ya dawo yagan falaq bata fara preparation na hada musu breakfast ba, da kanshi ya sameta a daki "Wea menene hka"? Bazaki hadamana breakfast bane"? Falaq bata ce dashi komai ba imran ya qara tmbyrta ta juyar da kanta gefe "Ka tafi chan gurin wnn karuwar ta baka abunda zaka ci ba dai niba" imran kmn yayi daria sai dai ya daure fuska "Hkne fah kinga ta bani jikinta kuma ta bani abunci inci hka za'ayi" wata muguwar harara falaq tai masa ta tashi ta barshi a dakin tai falo. Imran yay murmushi a cikin zuciyarshi yke cewa "Ashe kina kishina".... Yy murmushi ya shiga toilet yay wnka ya fice zuwa gurin aiki. Karfey 8pm ya dawo kamn jiya da murnarshi ya shigo gidan, falaq na ganinshi ta kauda kanta ta cigaba da tunanin da takeyi har ya bar falon" Allah sarki ke kika jawa kanki hkn... Hka dea abun ya cigaba da faruwa har tsawon sati 2, imran ya deana kulata ko dan irin kiss din nan baya yimata, duk tabi ta damu sbd tasan duk halin daya shiga itace sanadi. Zaune take akan kujera tana karatun alqur'ani imran ya shigo shida wata budurwar daban tana rangwada tna kwalisa falaq dake zaune ta ajiye al_ qur'anin akan abun ajiyewa ta tashi tsaye ta kalle imran "ynxn Yaa imran hkan dea2 ne abunda kakeyi"? Ka koma mazinaci kenan"? Eh ina ruwanki ko zina nayi inace hka kike so to meye naki kuma"? Bana fadamaki kada ki kuskura ki tmbyn dalili ba"? Falaq tai zuciya tace "pyn hkan yayi kyau Allah ya taimaka ta koma ta dau qur'aninta ta bude ta cigaba da karatu suratul Milk take karantawa. Imran ya gyada kai yay mata wani irin Kallo kawea ya zarce dakin da falaq ta dena shiga dan rabonta data shiga wnnan dakin tun dayazo da wnn yarinyar a gidan. Chan suka Shiga sun jima basu fito ba tukunna ya fito fuska a washe yana duban falaq da ta qara haske idanunta suka zurma, ya matuqar tausayamata amma ya cije kawea ya fice a gidan, bashida ya dawo ba sai 8pm kamn yanda ya Saba. A falo ya same falaq kwance riqe da ciki tana mukurkusu ciwan ciki na damunta da sauri ya isa gareta zai tabata ta bige masa hannu dkyar ta iya tashi ta koma dayan dakin, dan ynx ta tsane ganin fuskar imran. Imran ya buga kanshi "Damn it!, wai wnnn yarinyar mai take daukan kanta ne"? Bata da lpy ta tsaya ma na dubata na kaita asibiti amma ta wani tashi zuwa daki, pyn ke kika sani", yna gama fadar hka y kama hnya zuwa dakinshi, bai qarasa ba yji falaq na kuka "waiyyo cikina Mum, Dad pls help me am dying." da Sauri ya shiga dakin ya dauketa ya dora kanta akn cinyrshi "falaq dina menene"? A hnkli take tirjeiwa alaman y saketa ya qara matseta da jikinshi yana dan rage hasadi da sauri ya fita zuwa falo sannu2 kawea yake cemata sunfi 50. Imran har zai fita ta riqe masa hannu ya dawo "menene"? Magnin Ciwan ciki nakeso "To to da sauri y fta ba'a jimaba kuwa y dawo da maganin ciwan cikin y bude y bata tasha akan cinyarshi ya dora kanta ba'a jimaba bacci ya dauketa. Imran sai kallonta ykeyi. Ta qara masa kyau duk da tayi rama sosai. [1/7, 9:32 AM] Kausar Luv💞: [2/9, 9:36 PM] Kausar Luv💞: ~~♥♥BURIN ZUCIYA♥♥~~ Na Kausar M Hassan 4⃣3⃣ A fili yake fadin "Falaq u ar so cute, so innocent, u ar a remarkable wyp, I sumuch love u wt all my heart.. Am so sorry I hurt u n also ur feeling's pls 4gv me if u cant"... Ya jima a hka tukkuna ya dauketa zuwa dayan dakin ya kwantar da ita, ya Ku'ra mata ido ynyi mata murmushi, a hka shima bacci ya daukeshi, washe gari falaq na farkawa tajita jikin imran da sauri ta miqe ta fara ja da baya dea2 tym din shima ya farka dga bacci daukie da murmushi a fuskarshi, falaq tasha toka ta hade rai "mai kamun"? Imran daria yyi sosai "Mai zan maki kuma kina bacci"? Falaq tasa hannu ta yaye gashinta daya rufe mata ido ta tashi zata wuce imran ya janyuta ta fada jikinshi hannunshi ykai kan na fulalninta ta buge masa hannu ta tashi zata wuce ya qara janyuta ya shiga kissing dinta sosai, take idanunshi sukayi jajir, dkyar ta iya kwacewa dga jiknishi ta furzar da yawun daya zuba mata a baki "Ka kyaleni wlh ka kyaleni ya zaka wani zo ka hada bakinka da nawa"? Bakin da kake tsotsar bakin karu'wa dashi" Ran imran ya bace ya tashi ya janyuta zan gwadamaki ko ni waye yau, take ya fara yagar rigar jikinta ta kwalla qara yasa hannunshi ya rufemata baki idanunta na kallon nashi yasa dayan hannunshi kan kirjinta ya latsa dkyau sai uhm uhm take da baki alaman ya saketa. Murmushi yyi ya chikata idanunta da suka cika da hawaye ta dago ta dubeshi batace dashi ko kala ba ta tashi ta dau Jakarta trolley ta bude loca tana kwasu kayanta tana zubawa mamaki ya cika imran to mai xatayi hka"? Ina kuma zata take hada kaya"? Da sauri ya matsa kusa da ita "falaq lpy dea"? "Lapiyar ce ta kawo hka". Ta cigaba da hada kayanta ta kammala ta maida jakar ta rufe ta dago idanunta ta dubeshi "Bazan iya zama dakai ba Yaa imran ka yafemin tunda baka sona ka tsaneni har kana neman matan banza" ta fashe da kuka chan tasa hannunta ta share hawayen fuskarta ta dau Jakarta zata wuce da sauri ya riqe jakar "kiyi hkuri falaq kece kika ja duk abunda ya faru amma bazan barki ki fita daga gidan nan ba" "sai nafita tunda ka zama dan isk... Kapin ta qarasa abunda zata fada ya tushe mata baki da nashi yna tsotsa yana lumshe ido, falaq hawaye kawea takeyi sbda bata ko son yana tabata dan najasa ce take gani a tare dashi, fincikota yyi ya dorata akan gado ta fara ja da baya har ya kaita kan gadon ya cigaba da latsata tana ihu ka kyaleni mugu kawea tunda baka tsoron Allah. Murmushi yay lokacin dayaji ana Kiran sallah Assalatu, y barta "kika fita gidan nan wlh ranki zai bace, da sauri ya fice y shiga toilet ya watsa ruwa yyi alwala y fita zuwa masallaci, ita kuma tai wnka dan ysa ta zuba, tai alwala tai sallah a gida. Yna dawowa wnka yyi y fita zuwa gurin aiki. Karfey 8pm kamn ynda ya saba dawowa a gidan ya dawo, bai jimaba kuwa da dawowa, abokansa suka shigo bilal da bashir suka shigo da wasu mata guda 2 wanda nikam kausar na gane face dinsu wadan nan ne daya shigo dasu a gidan. Da hanzari ya tarbesu suka gaisa byn sun gaisa yace "Bara in kira madam ta fito ku gaisa" tashi yyi zuwa inda take yyi sallama ta amsa cikin sanyin murya " falaq ki fitoh ga frnds dina nan ku gaisa" ko kallonshi batayi ba ya qara cewa "falaq pls"!!! Falaq tace "to" ta tashi tabi bayanshi suna fita idanunta suka sauka akan wdnnn yan matan da bazata taba mnta fuskokinsu ba. [2/9, 9:36 PM] Kausar Luv💞: ~~♥♥BURIN ZUCIYA♥♥~~ Na Kausar M Hassan 4⃣4⃣ Kallonta ta maida ga imran cikin sar'kewar murya tace "mai ya kawosu gidana"? Kuma harda maza"? imran yace "am falaq wadan nan yan matan su bashar ne ko in cemaki matan da zasu aura, cike da mamaki take kallonshi har suka kammala fira bayan sun shaa drinks tai masu girki kasancewar sun jima a gidan, duk hnklinta naga imran ynda taga "yan mata suna fira dasu bashar ta tabbatar babu wani abu a tsakaninsu, har sukai musu sallama, har gate suka rakasu, suna dawowa falaq ta riqe masa hannu ta dubieshi "yaa Imran fada min mike faruwa" imran ya cika hannunshi ya dubeta "Malama kada ki dameni fa ba gida zaki ba"? Oya dauko kayanki in kaiki" falaq ta juya d kyau tai facing dinshi "Pls Yaa imran ka fitar dani duhu mai ke faruwa dan Allah" imran ya zauna kan kujera ita kuma ta zauna a qasa "pls dan Allah ka fadamin pls" imran ya kirata ta amsah idanunta cike da hawaye. Imran ya dubeta "Ina sonki falaq bazan taba iya bude sirrinki ga kowa ba, kada ki damu su kansu ba abunda ya hadani dasu kawea dai nace masu su byoni gidana ne, ina sonki sosai kinji"? Falaq ta dora kanta akan cinyarshi tana kuka "ka yafemin Yaa imran nasan na hanaka hakkinka amma wlh zafi nakeji kuma kamin da ciwo dats why. Imran ya dagota ya rungumeta "ki deana kuka kinji falaq dina"? Falaq ta daga kai ta shigie jikin imran sosai. Imran yay murmushi "a kunne ya radamata "ki shirya mujie gida" da Sauri ta share hawayenta ta shiga dakin nan data deana shiga ta kimtsa ta fito suka kama hnya cikin jin dadi suna tfiya suna fira har suka isa a gidan sun jima a chan tukunna sukayi gidan su imran, a chan mama ta bata kayan mta tasha. Daga chan suka rankaya zuwa gida. Komawarsu keda wuya falaq ta shiga toilet ta ratsa wnka ta fito ta fieshe jikinta da turare mai kamshi yau kam ta dau alwashin zata aminche da buqatar imran, ta gma shafa kenan imran ya shigo a dakin.. [2/9, 9:36 PM] Kausar Luv💞: ~~♥♥BURIN ZUCIYA♥♥~~ Na Kausar M Hassan 4⃣5⃣ Daukie da murmushi a fuskarshi, daga shi sai boxer dinshi ko riga bbu a jikinshi kamshi kawea yke zubawa, ta baya y rungume falaq tai murmushi ta juyu suka fuskanci juna kiss ta manna masa a kumatu ta tashi zata gudu ya janyota jikinshi a kunne yke radamata "Falaq dinah kinyi kyau sosai" falaq ta shigie jikinshi sosai tasa hannuta tana wasa da gashin kirjinshi wnda yyi luff a fatarshi y kwanta, imran wani dadi yakeji yana shigarshi sbd ysn yau abun ba sauki, a hnkli tasa bakinta a kunneshi tana masa wani kewaye a ciki nishin imran kawea kakeji a dakin, ganin kujerar bazata iya daukarsu ba yasa ya dauketa chack sai kan gado ya direta shima y hau gadon kapin ya qarasa falaq har ta rigashi, kunya ta cire ta fara kissing dinshi sosai shima ya shiga yimata wni salon kiss na daban, nishinsu kawea ke tashi a dakin, da sauri ya tashi y cire kynshi ya shiga romancing dinta sosai ko ina na jikinta lasawa yke yna tsotsawa yana shafawa, a hnkli2 wani dadi ykeji kmn zai tashi sama, ita kanta dadin takeji, cikin salo ya cire yar rigar dake jikinta dama bbu bra a jikinta ya cire dan pant din jikinta, a hnkli ya fara shigarta yana latsa boobs dinta, "uhum uhm nidea yaa imran... Bata qarasa ba y hade bakinshi da nata, ya cigaba da rengem_rengem_gem a kanta, yana jin dadi shi ihun dadi ita kuma ihun dadi da whla a hka ya gamsar da kanshi a wnn daren mai albarka.. Falaq kam yau bbu kumburin fuska duk da taji zafi amma ta daure ta saki rai tare sukayi wnka shi da ita a gurin wnkn ma bai barta ba sai latsata yakeyi musamman inda yafi daukan hnklinshi boobs dinta, ya dinga latsawa yana murzawa yana shaa yi yakeyi kmn zai cinyeta danya a hka suka gama wnkan ya daukota chack y dawo da ita a dayan dakin ya rungumeta yana mai samata albarka. Ita kuwa sai qara shigiewa jikinshi takeyi, yana qara matseta kmn zai hadeyatah..... ©kausar Luv💞 [1/7, 9:32 AM] Kausar Luv💞: [2/10, 9:30 PM] Kausar Luv💞: ~~♥♥BURIN ZUCIYA♥♥~~ Na Kausar M Hassan 4⃣6⃣ Washe gari tare suka tashi sukayi wnka suka kimtsa, a wnn rana imran ko aiki bai fita ba, yana gidah yana kula da falaq dinshi, ita kuwa sai shagwaba take zuba mashi, komai tare sukeyi. Karfey 4pm bayan anyi sallah la'asar falaq ta shirya cikin qananan kaya mini skit red da riga yar karama fara, iya cibiyarta ta tufke gashin kanta da ribom ja, tana nan zaune ta tashi zuwa kitchen imran ya bita tana aiki yna kama mata har suka gama tare suka dawo a dining suka ci abuncin suka kammala fira suke wasa da daria abun gwanin ban sha'awa gwanin burgewa. A kullum zama suke cikin aminchi karamchi da mutunci, suna gudun bacin ran juna, komai nasu tare sukeyinshi. BAYAN WATA 2! yau ranar ta kama Saturday, tun safe suke tare da imran a gidan, ya hanta sukuni ya taba chan ya lasa chan ya latsa chan, imran bai barinta ta huta, minti 1 imran baya son ya dauka baiji falaq a jikinshi ba, hka falaq ke hakuri da halin imran bayan romancing ga kuma yawan xxx da ykeyi da ita amma tana hkuri sosai sbd tasan cewar aure ibadane, ynxn har ta saba ma da wannnan. . zaune suke suna fira imran na latsata, ita kuwa sai qara shigiewa jikinshi takeyi, tana jikinshi ta fara kwara amai da hnzri ya tashi dga shi sai boxer dinshi ya dauketa chack zuwa wani guri da suke alwala ya direta duk ta bata kayanta hka shima kirjinshi duk ta zuba mashi. Ruwa yasa y wanke jikinshi tukunna ya fara cire mata yar rigar dake jikinta, falaq sai uhm uhm take sbd tasan halin imran akuy son latsa boobs, hnklinshi kuwa na kanta ya cire dan mini skit din ya dauraye mata jikinta da ruwa chack ya yauketa y maidata dayan dakin sannu2 kawea yke cemata "Bara in kira Dr Abbas yazo ya dubaki" falaq tai murmushi imran ya buda loca ya dauko kayanta ya sakamata riga da zane wai kishi kada Dr Abbas yazo y ganta. Waya y dauka y kjra Dr Abbas wani abokinshi ne, ba'a jimaba kuwa sai ga Dr Abbas ya shigo a gidan.. [2/10, 9:36 PM] Kausar Luv💞: ~~♥♥BURIN ZUCIYA♥♥~~ Na Kausar M Hassan 4⃣7⃣ Da sallamarshi ya shigo imran ya tarbieshi, Babu bata lokaci aka dubata abunda Abbas ya fada "Congratulation ur wyp x pregnant 1month kenan" Imran murmushi yyi ya rungume Abbas "Allah ngdmka Alhmdlh Allah abun gdya" nan sukayi sallama, falaq sai kunya takeji, imran ya dauketa ya daga sama chack "Matata I Luv u ina sonki sosai" BURIN ZUCIYA nawa Allah y cikaminshi ina fatan Allah ya saukeki lpy" falaq a hnkli ta amsa da "amin". A hnkli ya fara yuwa qasa da ita har fuskanta tana duban tashi kiss tai masa irin hot one din nan, Murmushi yyi mata sosai, ya kuma dau aniyar kula da ita da kuma babynshi dake cikinta sbd yana son yara sosai. Hka imran ya cigaba da kula da falaq komai takeso iya gwargwado yana yimata shi, kamar jinjira hka yke kula da ita. Sannu2 kwana nesa Allah yyi cikin falaq na qara girma falaq kuma tana zuwa awon cikin sosai, kaman ynda y kmtah. A kwana a tashi babu wuya ga Allah cikin falaq ykai wata 9 kuma watan haihuwarta , mama da knta tace "imran y dawo da ita gida sam yce ayi hkuri sai ta haihu tukun, ya sama mata mai aiki irin tshowa din nan wadaa tasan haihuwa da harkartah. Hka kuwa akayi yau asabar da misalin 10am Falaq ta tashi da ciwan mara, ba'a dau tym ba imran y dauketa da wnn tsohowar zuwa asibiti kuma ua sanarwa da mum hlin da ake ciki, cikin minti kasa da 30 Allah y baiwa Falaq haihuwa ta haipie "yan 2 duk maza shar masu tsabar kyau suna kama da abbansu. Imran yayi murna da farin ciki sosai, ya kuma godewa Allah akan hkan, dga asibiti kuwa gidah aka zarce da itah. A ranar imran kwanan kadaice yayi sai juye2 ykeyi akan gado itama hka, kasa bacci yayi sai da yau kayanta ya dora akan kirjinshi yana shinshina qamshin turaren dake jikin kayan ta hka ya samu natuswa a tare dashi. [2/10, 9:44 PM] Kausar Luv💞: ~~♥♥BURIN ZUCIYA♥♥~~ Na Kausar M Hassan 4⃣8⃣ BAYAN SATI DAYA! Allah y kaimu yau ranar sunan yan tagwayen imran, Inda akayi buki na girma na ji da fadah, inda yara suka ci sunan HARIS DA HAREEM, A gurin wnnn bukin ne na hango HAYDAR tare Rauda Ak tare da Sunaina, Anwar tare da Maleeka sai murna suke tanya su imran. Haydar ne ya dubie imran "Ka riqe matarka da "ya "yanka dkyau" Imran yyi murmushi ya dake kafadar HAYDAR yace "Dan air kawea mai kuka sbd matarshi, rauda tai daria ta riqe hannun imran "ai yana da gksya ko b hka bah Falaq"? Falaq tai murmushi sosai sbd ita dea sun burgeta matuqa gani take soyayyarsu pure ce, fatan ta Allah ya barta tare da nata gwarzon wato imran.. To amin.. BAYAN SATI DAYA! Imran duk ya damu rashin jin falaq a kusa dashi, tashi yay daga kwanciyar da yayi ya kimtsa zuwa gidan, sa'a ya taka mum bata nan, kai tsaye dakin da falaq yw nupah, ta baya ya rungumeta kasancewar tana tsaye a gaban mirror tana make up. Numfashi ya fara saukewa jin kamshin turaren jikinshi yasa Falaq ta qara sakin jiki dashi, ya lumshe ido ya chafke kunnenta ya fara tsotsa, da tsaye take motsa kaparta, haba yaana kadeana mana, imran ya murza kanshi akan kapadarta yaja numfashi "I missed u babyna wlh I missed u alot my dear" yasa hannunshi kan lips dinta ya murza I missed ur lips, ur boobs, ur ass, ur evryting" y qara matseta da jikinshi sosai. Ya juyuta ta gaba yayi kissing dinta sosai, itama ta myr masa da nata salon, hannunshi yakai kan boobs dinta ta buge masa hannu ka deana zafi wlh.. Imran yay murmushi ya maida dakin ya kulle da key gadan2 ya nupota ta kama gudu a dakin, har y kamota ya damketa sosai "plss Yaa imran ka deana banda tsarki" imran yja da bya yace "ok ok" na deana ina yarana"? Gasu chan ta nuna masa wani dan qaramin gado su 2 sai bacci sukeyi, dafasu yyi yace "Allah yay muku albarka" falaq ta amsa da amin.. [ [1/7, 9:32 AM] Kausar Luv💞: 2/10, 9:47 PM] Kausar Luv💞: ~~♥♥BURIN ZUCIYA♥♥~~ Na Kausar M Hassan 4⃣9⃣ BAYAN KWANA 40! Mum da knta ta gyara falaq aka shiryata aka maidata gidan mijinta wato imran, gidan da aka qara gyarashi dkyau, ya qara masifar haduwa. Karfey 8pm aka kaita gidan tare da yan 2 dinta da suka fara girma abunsu, imran zumudi kawea ykeyi yasan yau akuy skelewu again, baba larai ta karbe yaran ta shiga dasu dakinta dake cahn nesa da dakinsu falaq, falaq sai nishadi takeyi, hka imran, zaune tai kan gado imran ya fada kan gadon da karpin tsiya baice da ita komai ba, ya shiga kissing dinta ita kanta tayi missing dinshi take ta fara yimasa nata salon kiss din, cikin salo da kwarewa ya rabata da kyn jikinta tsaf, fulanin shanunta ya kurawa ido ynda suka qara girma gasu kmn ba'a tsotsansu, a hnkli ya shafa kan yana latsasu wani dadi ykeji na daban ko bkomai ya jimah bai taba su, ganin ynda yketa latsata kmn sabon aure yasa taja da baya "waiyyo yaana dan Allah kayi hkuri bana so kamin ciki ynxn" imran daria Yyi "nifa ina son yara ko kullum kike haipamun zanso abina" daria tai a hnkli ta fada kirjinshi ya cigaba da latsata yana kissing dinta cikin kwarewa, a hka ya biya buqatarshi cikin jin dadi da gdya ga Allah. A hka suka cigaba da rayuwa cikin farin ciki da kaunar juna, yan 2 dinsu kuwa sai girma suke qarawa abunsu.. [2/10, 9:59 PM] Kausar Luv💞: ~~♥♥BURIN ZUCIYA♥♥~~ Na Kausar M Hassan 5⃣0⃣ Kwanciyar hnkli na qara shiga zuciyar falaq soyayyar juna na qara qaruwa a tsakaninsu, abun ban sha'awa, haqiqa BURIN ZUCIYA shine ta samu masoyin gaskiya, kamar ynda imran ya samu falaq hka itama ta sameshi a matsayin Miji, suna matuqar so da kaunar junansu. Yau ranar ta kama Sunday kwance akan gado imran ya dora kanshi saman cinyarta "falaq dina menene BURIN ZUCIYA"? Falaq tai murmushi ta manna masa kiss a kumatu "BURIN ZUCIYA shine ta samu masoyin gskya mai sonta mai kaunarta tsakani da Allah kmn yanda nasamu yaana mai sona mai kaunata tsakani da Allah, yna yimin komai na rayuwata ina fatan Allah y barmu tare" imran ya amsa da "Amin". Falaq tai masa kiss a kumatu tare da lasa kunnenshi imran ya riqe mata hannu "for it was not my ear you whispered, but into my heart. It was not my lips u kissed, but my heart and soul, I Luv u alots my dear" falaq tai murmushi sosai ta qara yimasa wani kiss din "Memories are the treasure dat we keep locked deep within d store house of our souls, to keep our heart warms when we ar lonely, pls always keep me in ur memories I will always be there for u when feel loneliness" imran ya rungumeta sosai cikin jikinta yana mai shaqar kamshin jikinta. I Luv u BURIN ZUCIYA ta kece matata!!! Nima hka ta fada, suka rungume junah.. A hka suka cigaba da rayuwa cikin farin ciki da jin dadi. ALHAMDULILLAH!! A nan na kawo karshen labarin BURIN ZUCIYA..... 4any correction and comment +2347067465637 Ina Gaisheku: Cwt Ummi Aysha Ayhsa Muhammad (Mmn shakur😘 qawallieta ta kaina) Aysha dan sabo lemo Aisha Gambo Aysha Ya'u ku'ra Aysha chuchungaye Aysha (Mmn Khdja) Da Dukkan masoyana ina gaisheku sosai ina kaunarku Allahu shi barmana soyayya tsakaninmu da kauna ya kauda shaidan a tsakaninmu amin... littafan Marubuciya: MIJINA LABARIN KHADEEJAH KAMAL DA ILHAM "YAR BOKO TSAAKAA MAI WUYAA KAINE SANADI KECE JININA UMMI AYSHA HALEEMATU_SADEEYAH MALEEKA NISFUL HAYAT SAI NAGA BENAXIR OMAR SAI BANGO YA TSAGE SARKI NE DAKON SO HAYDAR BURIN ZUCIYA.......... Bissalam✋🏻😘😍😃 adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *