Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Monday, April 3, 2017

GIDA BAI QOSHI BA

adsense here a Book stories GIDA BAI KOSHI BA ¤¤1¤¤ asalinmu yan wani kauye ne da ke karamar hukumar dutsimma ta jihar katsina mai suna garhi.....daga mahaifina har mahaifiyyata yan asalin jihar ne mahaifina Alh bishir garhi wanda aka fi sani sa ABG yana aiki a abuja, wanda shine director gnral a mnstry of works ta nan abuja.gidansu family house mai dauke da yaya da zasu kai kamar goma sha 3.abbana shine na wajen bakwai,wato yana bin yayyensa shidda kenan wanda suka kasance duk mata ne amman ikon Allah sauran kannensa duk maza ne su shidda..wato daga kansa aka fara haihuwar namiji har zuwa karshe. Babbar yayarsu haj saude ta rasu a yadda ana samu labari wurin haihuwa,sai karima wadda ake kira malama itama ta rasu kafin tayi aure..haka kuma cikin kannensa maza ma an rasa 2..a takaice dai cikin yara sha3Allah ya karbi ran 4..yanzu haj hadiza itace babba sannan haj asmau sai babana daga nan sai baba kabiru wanda muke kira baba na garhi sai baba usman sannan baba abdulkadir sai autansu wato baba Aliyu kowannensu babu wanda baiyi aure ba ya hayyayfa ba..wani abun alajabi har yanzu kakanninmu na wurin uba nan nan babu wanda ya rasu sabanin na mahaifiyata da suka riga mu gdn gskya tun tana yar qarama don hka mu bamu ma santa ba auren mama da abba irin auren nan na kauye hadin iyaye kuma sai Allah ya hada kansu duk cikn zuriarmu babanmu kawai keda karancin yaya saboda mu 3 ne kacal...Faruk shine babb sannan abdullahi sai ni uwar gayya AMINA wanda ake kira da meenah. Tsakanin yaya faruk da yaya abdullahi shekara shidda ne tsakani,,tsakanina da yaya abdullahi shekara takwas ne..yaya faruk ya gama sec skul dinsa shi kuma ya abdullahi lkcn yana aji 4 prim.....kawai Sanye nake cikn unfrm dina na mkrnta sai yan waige waige nake ko na hango uche wato direbn gdnmu amman babu alamaunsa zuwa can ban ankara ba naji tsayuwar mota,ko ban kalla nasan shine sai kawai na qara dauke kai.ya danna hon (oda) da qarfi amman ko motsi banyi ba balle yasa ran zan taho,tsawar dana ji an daka mani ita ta haifar min da zubar da dan sauran dankalin dake cikin lunch box dina,saboda ba'a rufe yake ba gashi cooler ta fadi da karfi don tsaor sai kyarma kamar mai jin sany zaki shigo mu tafi ko sai na lallasaki da gudu na fada mota,don nasan halin ya faruk da bakar zucia,yana iya zaneni gaban yan mkrntar mu,uche yayi dan murmushi laifinane ne uncle saboda ban fada mata zan dauko ka airport ba shi yasa da'alla malam yi mani shiru,zaka wani goyi bayanta,ya buga tsoki,ni dai na tsum ko mostin kirki bana yi.. Da gudu mama ta fito tarar yay,sai murna ta ke yi,nayi ciki don cire unifrm kada yaya ya dakan,don baya son muna zama da unfom idan mun dawo skul,saboda har yanzu ban manta dukan da naga ya yiwa ya abdullahi ba don a kaidar sa shi sau daya yake bada warng na biyun idan an qara hukunci ne kawai Muryar abba naji ya dawo lunch daga office sai shewa suke yi tare da murnar dawowar ya faruk.duk aka hallara cin abinci,amman babu wanda ya ganni ina can labe na rakube bakin kofar kitchn kusa da dakina ina ta mazurai kamar wacce tayi karya shi kuwa ya abdullahi sai yar zirga zirga yake kamar mai neman wani abu,amman da kaga fuskarsa kasan cewa hankalinsa a tashe yake wai ina meena abdullahi? Kafin ya bada amsa Grace mai aikinmu tace tana can tsaye wurin kitchn mama ta buga tsaki ina amfanin masifa?..Abba yayi mumushi wace irin masifa kuma Allah ya raba mu da ita toh in ba masifa ba yara duk sun gigice nasan kuma ba komai ya hargitsa su ba sai dawowar faruk mama me nayi masu?ya tambaya ban sani ba ,ta mike tare da kamo hannuna taho kinji auta.abba ya kyalkyace da dariya ai maganinsu faruk,yanzu ba gaya nan gidn har yayi dadi ba?da yanzu kina nan da bari bari bari Abba? Ya bukata, wa ake ce ma bari cikinsu? Su duka Abba ya fadi yana dariya..yanzu kai kato da kai sai... Wlh yaya ita ke jana..ya fada atsorace mama tayi karaf amman alhaji baka kyauta wa kai ke qaa zuga faruk wlh amman bari ni nasan matakin da zan dauka..kaima sai ka ji idan takurawar nada da di Nidai ko motsi na kasa ..sai raba idanu nake mama ta kalleni sannan ta kalli ya faruk baka tambayar karatu? Wane karatu kuma ga dan prim 2 ya katseta abba yace kaini zan fara cin abinci idan har baku shirya ba saboda aiki na baro office ina jin Abba na tambyr yaya ina yake son aiki..sannan ya mgnar aurn su da jamila yace tana nan,maganar aiki kuma yafi son EFCC da daddare yaya ya fiddo mana tsarabobin mu amman daga ni har yaya abdullahi mun amsa ne ba tare da wani jin dadi ba ina jin mama na yi masa fadan ya rage takura mana kada tsanar sa tayi tasiri a zukatanmu mu tashi ba soyayyar yanuwan taka ta haka zumunci ke lalacewa,toh kawai naji ya fada washe gari da kansa ya maida ya abudullahi skul,sannan yayi kashedin kada a kara barinshi ya dawo wkends,idan an ganshi gida toh ya tabbatar hutu aka yi idan kuma ya kuskura hakan to jiki magayi inda Allah ya taimake ni har yau yaya bai taba duka na ba saboda kiyayewar da nakeyi,shi kuwa yaya abdullah saboda kafiyar sa ya mayar da shi ka,ar tanti don duka Abinka ga masu hanya bayan dawowar sa da kamar wata 2,ya sami aiki a EfCC sai tsalle muke yi saboda yanzu muna dan wali don baya yini gida,kullum yana office a gurguje yake dawowa cin abinci.har ba mu son asabar da lahadi tayi,saboda ranar ne yake da hutu taimako daya muka samu daga wurin Allah yanzu abba ya hura masa wuta a dole yazo ayi maganar aurensu.daman yarnyrshi kadan take jira ita da iyayenta diyar aminin abba ce an yanke shawarar bikin za'ayi shi nan da wata 3 masu zuwa,nida ya faruk kamarmu daya,saboda a duk abba muka debo,ya abdullahi kawai ya debo mama ana sauran kwana 7 bknsu na lura da ramar da yayi.duk ya kade baida wata walwala nida ya abdullahi muke ta gulmarsa muna cewa Allah ya qara. Kamar zaiyi kuka lokcn da abba nayi masa fada, mu kuwa mun labe muna jin abinda abba ke cewa....Allah yasa abba ya dakai inji ya abdullahi nayi saurin cewa amin..muna ji abba na cewa aure ba abun wasa bane sannan ba'a yiwa mace tsanani sai ta rainaka haka kuma dole ka kare haqqinta ta kowane bangare...ya dan tsartar da yawu mama ta daka mashi tsawa wai ba na hanaka wannan dabiar banzar ba?ina amfanin zubda yawu kai baka da aiki kullum sai dai tsit- tsit da ka zauna wuri?toh kasan Allah babu macen da zata iya zama da kai idan har mai kyamar yawun ce kana wannan qzantar mts.taja tsaki abba yace wannan fa halinsa tun yana yaro bani tunanin... Dama ya za'ayi ya daina kana daure masa gindi.ta mike tayi waje abinta abba ya kalleshi.ka lallabata ku rabu lafia sannan ka rage tsintar da yawu a gabanta tunda bata so.yace toh abba.na kalli yaya abdullahi na tabe baki yace kazami ko nace e mana Flat house 2 ne a compound sin gidanmu da ke nan area 8,abba ya ba ya faruk daya inda zasu zauna shida anty jamila gobe idan an kawota. gidanmu ya cika maqil da jama'a da dangi duk an hallara,,,mu kuwa murna 2 muke yi na farko ana biki a gidanmu na 2 kuma zamuyi nisa da masifar ya faruk an kawo amarya yau washe gari kuma kowa ya koma muhallinsa rayuwa ta koma mana sabuwa kamar a lokcn yana london skul.idan ka ganni a gidnshi toh mama ta aikeni ko na kaiwa anty wani abu ko kuma na amso sati 2 da auren su mama da abba suka shirya tafia garhi sbda skul abba yace na zauna gdn yaya kafin su dawo 3days kawai zasu yi nasan idan nayi kuka ko na nuna rashin yarda zan kade wurin ya faruk don haka na hkura har da yaqen dariya wurin daga masu hannu suna tafia shima ya wuce office ni kuma muka wuce ciki nida anty jamila hankalina kwance. Karfe 6 kamar kullum ya dawo daga offc ina zaune palour..na miqe da sauri nace sannu da zuwa yaya yace yauwa jeki wurin mota ki dauko leda na...bai qarasa ba nayi waje da sauri.yana zaune bisa kujera na kawota na ajiye gabansa kuyi hakuri zan raka mama mrkt....so leta..danbatta salon kiyi gulmata a ranki Ya daka mani tsawa,baki ga miye ciki ba zaki kawo mani,nayi saurin figarta na wuce fridge..anty jamila ta fito kitchn tana fadin yawan tsanani yana kawo raini faruk ka rage ma yara...dan ban karairayasu ba? Tana shirin qara magana wayar shi ta fara qara daga aljihunsa,don haka sai tayi shiru nidai ina rakube Hello naji ya fada bayan ya kanga wayar a kunnensa..Abba faruk ne fa....sai naga yayi zumbur ya mike tsaye yana fain waye kai?me ya hada ka da wayar abbana?what ya fada cikin qara,sai kawai muka ga ya fadi ba rai ihun da jamila keyi ita ta kara razana ni,da gudu ta fita ni kuma nabi yaya da kallo duk ya wani sandare baya motsi nace Allah yasa ya mutu mu huta. A guje suka shigo ita da emmanual maigadi ya kalleni a rude yace mek u bring water na juya a hankali ina tafia anty na gani ta wuce ni a guje ta debo ruwa a kitchn. A qalla sai da aka watsa mashi ruwan sai 7 ina qilgawa sannan ya fara ajiyar zucia a hankali ya bude ido kamar wanda aka tsira ma allura,sai dai muka ganshi yayi saurin dafe kansa tare da sakin wani rikitaccen kuka. Wai menene faruk,anty jamila ta bukata cikin rudewa..cikn gunjin kuka yace jamila mun rasa mama da abba,mun shiga 3 sai qara fashe wa da kuka,haushi ya kamani,wato shi yanzu yake nashi kukan da nice ko ya abdullah babu abun da zai hana ya dokemu..wayarsa ta qara kuka yayi saurin dauka zuwa can naji yace kawai ku iso baba,bari naje na fadawa.....sai ya qara faduwa kasa. Kuka wiwi anty jamila da emanual keyi ni kuwa ina tsaye addua kawai nake yi..Allah yasa wannan faduwar bazai qara dawowa ba ya mutu kenan amma abin haushi ana qara watsa masa ruwa yana farfadowa,kamar na kama su anty jamila da duka ko miqe wa tsaye baiyi ba muka ji shigowar motoci da gudu ya fita yana fadin na shiga 3 ga su abba nan koda naji haka sai na ruga ina tsalle ga mama ga mama..wannan ne ya qara firgita kowa wurin da gani aika masu akayi,ko kuma waya saboda duk dangi kowa ya hallara ana ta koke koke,shi kuwa yaya faruk babu abinda yake yi sai suma da ya farfado sai ya qara zube wa,don haka dole aka rabashi da gidan zuwa asibiti. Ni kuwa ganin kowa na kuka ya sanya ni zubda kwalla...amma ba wasu da yawa b,naje kusa da anty jamila na zauna ina tambayar ta ance gasu abba suna ina? Sai ta qara fashewa da kuka....... a Hada Hausa Book stories GIDA BAI KOSHI BA ¤¤2¤¤ A daren aka rufe su.washe gari sai ga ya abdalla an daukoshi daga skul,shima sumarshi 2 a lokcn ne hankalina ya tashi saboda bana so shi ya mutu da marece yake fahimtar dani cewa su abba ne suka rasu shi da mama wurin zuwansu garhi ne hadari ya samesu,duk sun rasu nan fa muka rungume juna muna kuka ya faruk kuwa kwanan sa 3 asibiti sannan aka sallamoshi...ranar da akayi sadakar 7 ne baba na garhi ya tara kowa a falo yana jawabi kamar haka. Allah ya jikan su alhji kowa yace amin.amma ya faruk sai ya rushe da kuka addu'a zaka yi masu ba kuka ba inji baba auta baban kano wanda shi ban san yanda dangantakar mu take da shi ba yace yaushe hankalin yanuwanka zai kwanta bayan kai kaqi kwantar da baka? Kaine fa babba kaine ya kamata ka lallashe su ba su ba,sabda haka don Allah kayi hakuri faruk wannan rashi duka namu ne sai dai kawai mu bisu da addua baba na garhi yace ni magana 2 zanyi itace kannenka da kuma maganar gado..a bisa bincike mun gano wannan littafi wanda marigayi ke rubuta duk wani sirri nashi tare da lissafin kaddarorinsa da ya bari...wani iko daga Allah shine ya riga ya raba gadonsa da kansa wanda muka ga hakan a wannan littafi ya mika ma yaya littafin.dukiya taku ce kai da kannenka,gidanshi dake garhi wanda auta ke zaune kadai yace a bar masa sai kuma gona da ya bani idan ka karanta zaka ga haka magana ta 2 kuma itace alhajin kano yace zai tafi da aminatu zai rike..ya fasa wata qara tare da faduwa qasa somamme.da kyar wannan karon aka samu kan yaya..yana farkawa ya fara kuka yana fadin abar mani yanuwana ni zan rike su gwaggo asmau ta tallabo kansa tana fadin kwantar da hankalin ka zaka dai iya rike su ko? Maganar banza inji gwaggo hadiza ina shi ina tarbiyyar diya mace shida matar tasa nawa suke, to dakata hajia inji baba abdukadir yanzu kai faruka zabi ciknsu waza'a baka nifa wlh babu inda zasu je ni zan dauke su duka nanfa rigima ta kaure har da koke amman yaya ya kafe cewar babu inda zamu muna nan tare da shi da kyar aka shawo kansu gwaggo hadiza aka bar maganar.satinsu 2 sannan suka koma gidajensu.mu kuma muka kwashe kayan mu muka koma gidan yaya.wannan kuma ya sanya kwado ya kulle Pherdyler Rafindadi Shekara kwana inji hausawa yau an wayi gari na gama prim ina shirin shiga sec,shi kuma ya abdulla admissn yake jira anan gwagwalada,cewa rshi yafi son karatu a gida,shi bai son wata oxford tun bayan rasuwar su abba,ya faruk bai qara takura mana ba,sai dai fadan da ba'a rasa ba na halin zaman takewar yau da kullum kusan tare admisn dinmu ya fito nida ya abdullah,shi ya samu course din da yake so wato law ni kuma na samu mkrntar da nake TURKISH DA DADDARE YA KIRAMU FALONSA sannan ya fara magana kamar haka zan fara dake meena daga yau na kashe sanya kananan kaya a fita waje da su amman ban hanaki sanya wa a gida ba,na 2 skul dinku mix skul ce wato maza da mata ne din haka kitsare mutuncin ki maganar saurayi na kashe ban san kiyi shi sabda karatu ne a gaban ki.sai na cika ma mama burinta kin zama likita maganar result kuma kibar ganin na sanya maki ido kina yin na 4,toh wlh yanzu bazan saurara maki ba,arziqi daya zanyi maki idan kika yo na 2 amman na 3 kashin tsiya zan baki wlh kinji na rantse sai na farfasa maki jikinki don haka kiyi hattara. Kai kuma ya koma kan ya abdulla nace ka tafi london kace kai gwagwalada kake so ko?toh abinda zan fada maka shine 1st class nake so a result.wlh ko aboki mai shan taba aka ganka da shi za'a sanar dani.kabar ganin ka girma toh ni babu ruwa na huncewa zanyi wlh sai nabar ka kwance don haka jiki magayi,ku bace mani da gani Har na kwanta naji kishirwa,na miqe na fito zuwa fridge.ina kunno kai naji hayaniyar ya faruk da anty.na labe naji anty na fadin ni ban yarda da test din wannan asibitn ba me zai hana muje wani muje ina?wai jamila meke damunki ko dai bakya kaunata ne?shekararmu nawa da aure.?nifa na fa na fadi maki ina son baby,saboda haka kawai kibar mani dana.maganar planning kuma idan kin haihu kisa a daure mahaifar ma ba allura ba haka kace ko? Toh wlh zan bar cikin nan amman dana haihu zan sa a fiddo mahaifar duka ma ba daure wa ba.ina dalili,ni wlh bana son haihuwa,kawai mutum ya tsufa da wuri ya fusata kin bani mamaki,manzon Allah(SAW) da kansa yace kuyi aure don ku hayayyafa domin inyi alfahari daku ranar tashin alkiyama,amma ke yanzu kike cewa ba kya son haihuwa? Toh babu ruwana nidai ko dayan ne a haifar mani,nima inga dana duniya,duk da ba rabon abba yaga jikansa ya danyi murmushi mai fitar da sauti,kin fa bani dariya,kenan tsoron tsufa kikeyi,while ya zama dole hakan ta faru,ko da da ko babu,kin san hakan ko?ta zumbura baki cikin shagwaba tace eh, amma not so soon as ina haihuwa,ya watsa hannuwa yana fadin anyway its ur own problm ganin yana tahowa zai wuce dakinsa nayi saurin komawa daki da gudu,ruwan da ban sha kenan ba sai da safe Mun koma hutun 1st term da kwana 2 anty jamila ta haihu,da namiji nayi ta murna ina tsalle,ranar suna yaya da kansa ya kawo mani kayan suna tare da fasin an sanya wa yaro sunan abba,wato bashir sai dai abba za'a rinka kiransi..nayi ta tsalle ina murna,hakan yasa shima yaya ya qara fadada murnarsa da muka koma hutu,sannan anty ta yaye abba idan ka ganshi wurinta nono na kaishi yasha,amma daya sha zan daukoshi,sai kuma wani jikon. Renon abba yasa na qara nisanta da fadan ya faruk, saboda kullum muna daki ina yi masa was,idan ka ganni falo toh abinci nazo ci ko kuma abba kesha nono Na gangaro bisa bene dakinmu inata sauri zanje dakin karatu(library),don yin wani assigmnt da aka bamu,sanye nake da riga da skirt na zaman daki,kaina sanye da hular sanyi,kafata kuma fararen kambus ne(trainers) da safa da yake skirt din ba wani tsawo gareshi ba,iyakarsa gwiwa sai rigar sanyi da na saka bai hana kirgina tasowa ba,abin dana tsana kenan,ina duba littafin da zanyi amfani dashi sai naji ance,duba wannan ko shi kike nema nayi saurin waigawa dogo ne,fari ba kar ba yana sanye da bakin jeans da farar shirt,kansa ba hula yana da kyau na fada cikin hrt dina,na amsa ina murmushi, nace shi ne kuwa,ko zaka bani arp pls?yayi yar dariya,tare da fadin y not tare muka zauna wurin wani tebir,nan da nan na fara fidaa amsoshin.ya sunanki?naji ya mani tambayar ban dago kai ba nace aminatu bishir garhi.ajinki nawa ss1 science na bashi amsa still ina rubutun ban dago kaina ba anan garin kike? sai da nayi murmushi sannan nace eh mana.har lokcn ban dago kaina ba ina ta faman rubutu a wace unguwa?nan ne fa na dago kaina a razane tare da fadin maza basa zuwa gidanmu.yaya duka yake yi ya kyalkyace da dariya har da dukan tebur,yace and then? Sai me?kuma kin taba ganin an daki mijin kanwa cikina ya bada kulululu! Daidai lokcn dana karasa fiddo amsoshin na jefa masa littafinsa nace nagode tare da mikewa nayi waje ya biyoni yana fadin please aminatu,baki fahimceni ba ai......kawai sai na hango motar ya faruk gabana yai mummunan faduwa,daman ya saba kawo mai ziyarar bazata da sauri na qarasa wurinsa ina fadin sannu da zuwa yaya yayi murmushi yana shirin magana sarkin nacin ya karasi,abin mamaki sai naga yaya na dariya yana fadin kai kuma daga ina haka ya mika mashi hannu kafin yace service nazo yi a nan skul,kasan muna 1st batch,ya kalleni kin sanshi?na gigiza kai ina mazurai kamar waccejj tayi karya,yace dan wajen baba na kano ne..nayi saurin sunkuyar da kaina qasa Muktar ka ganeta?ya kyalkyace da dariya ai yaya baka san yadda mukayi da ita ba.nan ya kwashe yadda muka yi ya fada masa shima sai da na bashi dariya,yace dara taci gida kenan, office din ya muktar muka tafi,fira ta barke tsakaninsu,duk akan family ne,nayi ta mamakin yadda yake da zumunci ,sai zakulo sunaye yake yi yana tambaya shi kuma yana bashi amsa,kamar ya muktar yaga zuciata sai yace amman yaya ya kamata ka ringa kai meena hutu saboda tasan dangi..nasan wannan inji yaya amman ba yanzu ba na bari ne ta gama skul kafin ta samu admissn duk sai na zagaya da ita,,yadanyi murmushi sannan ya dan sosa kansa yace nidai yaya ina kamu gaskiya...ya faruk yace toh Allah yasa rabonka ce,,ya dan tsirtar da miyau kamar dai dazu da muna zaune kamar kuma yadda yake aladarshi..nayi saurin bata rai,don na tsani wann....ya dallo mani harara sannan yayi tsaki alamar zan gane kurena. Na qagara muyi bankwana da shi kada ya kai ga ya wulaknta ni gaban ya muktar,duk dashi ma danuwa ne amman ba dadi zanji ba saboda rashin sabo kamar ya karanto zuciata sai ya miqe ni zan wuce cikin sakin fuska nace toh yaya nagode Allah ya qara rufa asiri,a gaskiya ba karamin dadi wannan adduar tawa take yi mashi ba kullun saboda yanayin yadda nake ganin fuskar shi tana canza wa kullun idan nayi mata ita,,har bakin mota muka rakashi nida ya muktar,yana tafiya na suri ledojina da sauri nayi hostel,shi kuma ina kallonsa ya koma office misalin karfe shadaya na dare bayan mun dawo daga nyt class nida Rabi M,barci ya dauketa ni kuma tunani ya hanani runtsawa.a gaskya jinin mahaifin mu yafi na mahaifyr mu karfi na tuno kamanni ya faruk da ya muktar sai dai kamar mu da ya faruk tafi yawa. Ya faruk fari ne dodo mai dauke da doguwar fuska tare da dogon hanci sai madaidaicin bakinsa sabanin ya muktar da baya da haske kuma baza'a kirashi da baki ba.ni kuwa nida karishma kapoor kamar hassana da hussaina muke don tsabar kama Ba karamin dadin karatu nakeji ba a yanzu saboda taimakon da nake samu wurin ya muktar,darasin dana samu matsaa kota rashin ganewa ne ina zuwa wajensa zai warware mani ita,a hankali har muka yi wata irin shakuwa wadda ban iya kwatanta yadda take..ranar da mukayi hutun sec term yace zai bini yayi hutunsa a abuja don ya gaji da zarya zuwa kano haka na. Kullum muna tare ko a gida,ina riqe da abba da kuma littafi na,wani lesson muke yi wanda baifi a bude shafi daya ba sai fira ta barke har a manta da wani batun littafi..shi kuwa yaya dadi ne ya kamashi ganin irin kular da ya muktar ke bawa karatu na ranar asabar muna zaune bisa kuheru nida ya muktar abba kuma nata guje gujensa mu kuma mun tsinke da labari sai ga ya abdulla.nima dai ya kamata na dinga zuwa ina daukar wannan darasai ya zauna yana ida maganar sa.duk muka kwashe da dariya nace wai ya maganar salma yaushe zamuje mata yawo?yayi saurin nuna bakinsa da yatsa shshshshshshs alamar inyi shiru ga yaya nan tafe nayi saurin bude littafi na kamar karatun nake da gaske.yace da kyau meena Allah dai yasa ki fito mana da nine As ya fada lokcn da ya jawo kujerar kusa da ya muktar ya zauna duk muka ce amin lokci guda..yayi dariya yace kaji masu yaruwa,muma dariyar mukayi,na mike zan koma ciki ya daka mani tsawa abinda na tsana yace ina zaki? Nan da nan jikina ya dauki rawa na dawo na zauna.ran ya muktar ya baci na gane hakan ne saboda kalaman da yake fadawa yayan gaskiya yaya ya kamata ka ringa sassauta wa yaran nan don banga amfanin matsa masu da kake ba saboda yanzu dey r all matured enough,amman idan ka bari girm... Look! look! Ya katseshi me nayi mata yanzu? kana ganin daga zamana zata mike ta fita,sun mayar dani kamar wani azrailu.ko shigowa nayi gidan nan idan suna falo zasu tashi subar wajen,amman idan kaga suna fira da jamila abun sai ya baka mamaki ya dan tsirtar da miyau yaci gaba da cewa..ko matsalolinsu sunfi karfin suzo su fada mani sai dai naji daga bakin jamila,ina amfanin haka ya raina bazai baci ba?to daman duk kule nake da su..ya dan tsirtar da miyau,na hade rai zai yi magana kenan ya muktar yace ni banga laifinsu ba,kaine tun farko ka maida kanka azrailun Ina mamakin yadda ya muktar sam bai shakkar datsa ma yaya ko wace irin magana yaga dama ba ya ci gaba da cewa sai kayi kokari ka jawosu jikinka amman abin da kamar wuya.sai da ya tsirtar da yawu sannan yace ai naga wanda zan kara zama wuri ya tashi ko kuma inji matsalarku a wajen jamila kuga yadda zanyi da ku ya muktar ya kyalkyace da dariya mai hali da halinsa a hakan zaka jawo su jikin? Ya ballo mani harara,ni kike ma wannan yatsinar saboda miyau gabana ya fadi,ya kuta wallh idan baki yi a hankali ba wata rana tabe bakinki zanyi in zuba maki naga ta kyama.zuciata ta tashi,naji kamar zanyi amai ku tashi ku rakani yawo,inji ya muktar.duka mukai zumbur,ni kuwa har dauko abba. Mts!mukaji yayan yaja wani dogon tsaki tafia muke yi,amma idona na kan ya muktar,ina kallonsa ta mirror sai naji yana birgeni sabda yana son yaga walwalarmu tantalizers ya kaimu kowa ya zabi abin da yake so,shi ya biya kudi.daga nan bamu zame koina sai gidan su salma budurwar ya abdulla.skul dinsu daya amma ita ajinta 2 yanzu sabanin shi da ya gama servc zai tafi ledojin da muka ga ya muktar ya ciko ashe duk tsarabarata ce, bamu dade ba muka koma gida tare da wata bakuwar mota muka shiga,duk tunaninmu ko bakin anty ne,haushi ya kamani don ban so muka dawo yanzu ba,naso ace sai dare ba kamar dana hango yaya zaune inda muka barshi fitowar kasaitaccen mutumin nan daga motarsa yasa yaya mikewa zumbur,ina cikin kwaso kayan da muka sawo ne,naji ya iso yana fadin barka da zuwa yallabai,bisimilla,ya nuna masa hannu alamar su shiga ciki ko alama banyi tunanin zuwansa na da nasaba dani ba,don haka sun rigamu shiga gida ina kokarin gittawa na wuce ciki yaya ya kirani Har kasa na durkusa don gaida mutumen nan.a gaskiya muna yin baqi a gidan nan iri iri saboda yaya mutumin jamaa ne,shi kowa nasa ne,amma bamu taba yin airin wannan ba babban mutun ne,don a qalla zai kai kimanin shakaru arbain da haihuwa,yana da tsari ga kwarjini duk da ba wani kyau ne da shi ba.sai dai wanda ba'a rasa ba,kallo daya zakai mashi kasan cewa akwai masu gidan rana tare da kwancitar hankali a tare da wannan mutum meena wurin fa yallabai yazo,yaya ya katseni nayi saurin dagowa na kalli yayan, ya wurga mani wani kallo mai nuna alamar zaki gane kurenki. Yaci gaba da gabatar da shi a gareni yana fadin wannan oganmu ne,mnstry dinsu na kallon tamu sunansa sir alh abubakar muhd shine chief contrller genrl na custm bgabana ya fadi,na shiga 3 shi kuwa alh abubakar irin dariyar manyan n yayi,sannan yace ai faruk anan kaine oga,ni matsayi na a office kawai ya ke,dole in kiraka sir saboda nazo neman iri,duk muka bushe da dariya hajia amina yaya nayi maki ko? Nidai ban san ya akayi ba sai kawai na tsinci bakina na fadin sai abinda yaya yace ke ban son sakarcin wofi,ko bakiji tambayar tasa....kuka na saki a rude subhanallahi,ya akayi ne meena inji alh abibakar maganar yallabai naji yana yi masa bayani,yallabai kasan iyayenmu da ke can kauye sun sanya mata dokar ita da fidda miji sai ta shiga jami'a and yanzu tana aji 5 ne kaga kwa dole hankalinta ya tashi mamaki ya kamani yadda yaya ya shirga karya bayan mu ya hanamu yinta,saboda wannan doka da ya ambata tasa ce babu ruwan su baba na garhi No problm naji ya fada.fatana kawai don Allah faruk ka sanar da maganata,ni kuwa insha Allahu zan jure don nan da shekara 3 ko 4 toh yallabai.Allah yasa rabonka ce, gabana ya kuma faduwa saboda na tuna wannan adduar irinta yayi wa ya muktar.ya fiddo bandir din yan dari dari guda 2 ya ajiye gabana yana fadin tunda ke tsoro na kike zan dinga zance da faruk a office. Suka kyalkyace da dariya ina nan zaune mun kurawa kudin ido nida yaya,anty jamila cike da fargaban balain da zan sha wurin yaya. Tare ya muktar suka dawo shida ya abdulla,suna shigowa ya nuna kudin da yatsa yace you see? kaga abinda nake gudu ko,kana neman ka maida dan iska ko? Ya kalli yaya muktar,sai naga ya dukar da kai kasa,shi kuma ya cigaba da fadin sai ka nemi karyar mani da doka ko?toh wlh kaji na rantse idan har ka kara yi mani wannan abun tubewa zanyi mu ware naga ko zaka iya tsintar wani a guna sai na barka kwance maganar fita da meena yawo na kasheeta,in bada jamila ba,ke kuma idan kika sake gigi ya jaki kika qara binsa kik bari har wani ya biyoki gidan nan wh aure zanyi maki kai kuma kaji abinda yallabai yace kuma ba zan shiga maganar ba tunda kai kaja,don haka babu ruwa na da gida,fuuuuu,ya wuce dakinsa mu kuma ya bar mu nan tsumu Abubuwa sun taso,komai ya canza,wanda yayi shekara 2 bai ganni ba sai na bashi mamaki ,duk wani abu da cikakkiyar ya mace ke taqama da shi babu wanda Allah bai mallaka mani ba, kyau na ya fito,fatar jikina ta gyaru kwarai...na miqe cike da murna na tafi bisa step don yin submittn din jarabawar wadda ta kasance itace ta karshe daga ita munyi bankwana da TURKISH. Ina fitowa na hango ya faruk shida anty jamila saboda tsabar murna da dadi na cafe abba da ya rugo da gudu sama na cillashi ina dariya suma dariyar suke shida anty...suka ce congrats suka fada tare..nace tnk u so much..anty ta qura mani ido duk karatun ne ya ramar da ke haka.murmushi kawai nayi,mun dauki hanya ya muktar ya kira ta layin anty daman ita yake samu na a gida idan munyi hutu saboda shi yanzu aiki yake yi a wani company siminti a legas...... dit History Al-Hada Hada Hausa Book stories GIDA BAI KOSHI BA ¤¤3¤¤ Nasan wannan kiran naki ne amshi kwai,waye ne ya bukata? Tace kaima ai kasan ba zai wuce muktar ba,shima dai murnar ya tayani,ina ajiye wa yaya ya kalloni ta madubi,wai ke har yanzu kwarakar wayar kike yi ne?.kafin inyi magana anty tayi caraf tace ka sai mata mana.yayi murmushi,anty tace baka ce komai,yace toh me zance..kamata yayi yanzu ka...ya katseta idan har tana son waya,to tayi addua Allah yasa taci jarabawarta duka babu pass shi kadai na fidda da fail,ni kuma nayi mata alkawalin sabuwar waya ta yayi,tare da dalleliyar mota,ni zan ma koya mata da kaina haba! Inajin haka na maqale abba,ina murna,saboda ina mai tabbatar ma kaina insha Allahu wannan kyauta naci ta na gama. Haukan banza kike ta wata murna cewa nayi idan, wlh yaya ni nasan insha Allahu babu jarabawar da zan fadi,anty tayki karaf tace amin diyata..ya kyalkyace da dariya yace kaji mai diya maimakon naga mun dauki hanyar zuwa gida wato area 8 sai naga ya dauki hanyar da zata kaimu life camp,cikin raina sai murna nake wata qila sayayya zai yi mani ta murnar na gama skul wani qaton gida muka dumfara wanda tsoro ya kamani saboda haduwar sai get dinsa up white irin farin nan wanda baya da haske bau,muna danna kai na hango ciki gidaje 2 iri daya kowanne an zagaye shi da filawoyi iri daya.ina waigawa na hango wani dan gida gefe a raina nace BQ kenan,..sabbin motoci na gani cikin wata rumfa guda 6..kai gidan nan ya hadu ashe ba'a zuciata na fadi ba sai naji anty na cewa ai sai ma kin shiga..nace wai gidan waye?..anty tace sayar dake zamuyi..very good inji yaya....tayi gaba abinta,sai naga yaya abdulla ya fito daga dayan gidan wanda anty ta nufa yana fadin oyoyo sister congrats..nayi tsaye turus,kijina na dukan 3-3.duka na ga kowa ya fito har da yaya ana yi mani dariya tare da fadin suprise!!!and dis is our new home na buga tsalle ina murna tare da rugawa ciki da gudu (toh nidai bazan tsaya fadi maku irin tsarin gidan da aka fadi ba gaskiya,na tsallake) eheheee duk nafi murna da sabbin dinkunan dana iske cike da wardrop babu abinda ba'a saka mani ba najin dadi a dakina..haka ma toilet dina babu ce kawai bau.kai gaskiya komai ya hadu ina cikin shafa mai ne anty ta kwala mani kira inzo muci abinci.koda na fito sai da nabawa kowa dariya wai yaya llafiar guiwa wurin son gayu na dariya kawai nayi muka gama na kwashe kayan nakaima yan aikin anty,na dawo falon kowa na zaune ana fira ni kuwa sai qara kurara gidan nake..yaya yayi mumushi Allah yasa ki samu wanda ya fishi ina ma laifin kamarsa na fada ina yar dariya.ya abdulla ya karaf yace kaji rasa kunya beran masar..duka aka qara yin dariya yaya yayi dariya yace ai ni nama rasa wanda take so tsakanin muktar da yallabai don kowanne saurare take SO? Ni wlh bani son ko daya wakike so ya abdulla ya jefo mani wannan tambaya nace ohon maka. Ohon masa?inji yaya toh yau sai fadi mani wanda kike so in har kince su duka basu yi ba,nayi murmushi ni ai ba yanzu zan fadi ba,sai yaushe ?anty ta fada cikin dariya,na daure fuska ganin kowa ya maida ni sakarai nace nan gaba. Misalin karfe takwas da rabi na dare ina kwance dakina ina karatun wani ltattafi mai suna rabona ne wanda zainab wauwo ta rubuta,na jyo hayaniyar yaya shi da anty. Haushi ya kamani,ina amfanin fitina,shi dai kullum ba ya rabo da fada,bamu ba ba ita antyn ba,ina amfanin tashin hankali ace rigima kuma kwana 4.amman taqi ci taqi cinyewa,maimakon ta ringa lafawa kullum sai qaruwa take yi,tun muna jiqasa qasa har sun fara daga muryoyin su,wai to miye ya hada su ne? Ji nake yi rikica!alamar fashewar wani abu mai kama da tangaram,ko kuma an fada samansa, na fito a guje na tarar da anty riiqe da tabarya tana dukan dinning table duk ya farfashe,shi kuwa yaya sai kokarin amshe tabaryar yake yi amma ya kasa gudun kada ta kwada masa,shi kadai yaga fitowata.saboda ita ta bani baya tana ta rusar galsses din yana qara rarratsewa,nayi saurin fizge tabaryar na wurga ma uche nace yayi waje da ita,ta yunquro zata dakan kenan,yaya ya riqeta ta baya gam,..ni kuma na ruga da gudu dakin ya abdulla a BQ na kirawoshu..har na dawo yaya bai saki anty ba,gaskiya ina son takun ya abdullahi,saboda shi komai nashi cikin ruwan sanyi yake yinsa ba tare da wani tashin hankali ba A hankali ya karaso inda suke,ya ruqo hannun anty,sannan ya kalli yaya yace sakarta. Baiyi musu ba ya kyaleta kuwa.abin mamaki sai naga duk wannan haukan da take yi ta daina cikin raina nace,wasa ma ai wuri gareshi,yawan bobbatai daman bashi ne fada ba Daki ya nufa da ita,ni kuma ina biye zungui zungui,ya zaunar da ita bakin gado,sai ta fashe da kuka,hakan yasa ta bani tausayi,saboda nasan balin yaya,ina ma ganin kokarinta kwarai je ki kira mani yaya,,da sauri na fita,sai gamu mun dawo tare yana ta mazurai sai da ya zauna,sannan ya abdulla ya fara magana ita gaskiya daya ce yaya,kuma dole ne a dubata,zama idan akace maka wannan zama ne na aure,to fa ayi shi ne har abada. Ya kuma zama wajibi a ringa hakurin matsaloli ko wane iri ne,wadanda suke kunshe here n dere..baifa yiwuwa ace kullun laifin mutum daya ne..dole shima dayan nada nasa..kabar ganin takuramu tare da lankwasa mu ta yarda kake so ya zama dole mu bika saboda wata rana sai labari. Don kasan daga inda nayi aure ko meena tayi aure hukunci ya tashi daga kanka to sabanin matarka ita kuna tare har abada yanzu kaddara abba na gidan nan salma bata tafi dashi ba.me kake tunani?kuna ganin zaku qanqare wannan tunanin a ransa?shekarar sa 5 kenan bai sai komai ba kuke tunani? Anty ta fashe da kuka,duk ta qara bamu tausayi wacce irin rigima ce haka kusan sati 2 kenan ana yinta?kamar an daidaita sai kuma ta taso?mene wai ya kamata ku sani cewa mufa ba yara bane kamar yadda kuka dauka..yanzu haka ina iya riqe mata kamar yadda meena na iya zama da miji menene ya faru yaya? Idanunsa jawur ya dago kai,ka tambayeta mana,ai ita akayi wa laifi sai ta baku amsar bazan fada ba inji anty. Murmushi yayi irin na bacin ran nan mai quna kamar wuta a zucia zan fada,amma ban ce cikinmu ga mai laifi ba,don haka na barku ku yanke hukunci daga karshe idan kun gano mai laifi Yau shekarar mu ta 10 da aure kenan.idan kunyi lissafi,sannan abba shekarar sa biyar kenan.kuyi mani lissafi ko bayan haihuwar sa yara nawa ya kamata ace kannensa ne? Ya kalleni,sannan yaci gaba da cewa,lokcn dana kaiki garhi da zamu dawo wane yanayi kika ganni ciki?wlh tunda nazo duniya ba'a taba yi mani zagin dasu baba da gwaggo sukai mani ba a ranar,wai na maida kaina baya tunda bana son haihuwa. Muka je kano gaban ku baban kano ya ringa mani habaici gabansu muktar har na fadin insha Allahu muktar sai yayi 'yaya fiye da goma. Kowa ni ya ba laifi,ana tunanin cewar bana son haihuwa ne,har cewa ake yi abba ma Allah ne ya qaddara zuwansa duniya,amma badon naso ba ya dan lumfasa tare da hadiye wani gawuratccen miyau,kun ganta nan,ya nuna anty da yatsan sa,babu irin rigimar daba mu yi da ita ba akan haihuwa,amma dage ita gaskiya bata so wai don shine ita da hauka kada ta tsufa da wuri da kyar na samu ta haifi abba kuma tana haihuwarsa tasa aka cire mata mahaifar baki daya. A tsorace muka zaro idanu nida abdulla cike da al'ajabi cirewa yaya? Yace kwarai kuwa toh yanzu fadan su baba da gore goren da ake yi mani tare da wulaknci ya ishe ni,shine don nace zan qara aure take ta yin wannan haukan Kuma wlh na rantse babu fashi danayi tunda bani na aike ta ba taje ta cire mahaifar ba.ni kuma yanzu yaya nake so tace in sake ta,saboda haka baqinta nayi ba sai dai nace,muje gaban mahaifanta idan na gama zayyana masu duk abinda ya faru na yarda zan sallameta don kada suga cewar ,naci ma yarsu mutunci,amma tace sam ita bata yarda ba saboda haka ya kuke ganin za'a shawo ma matsalar nan.aure kam wajibi ne sai nayi shi wlh babu fashi innalillahi wainna ilaihi rajiun,kawai ke fitowa bakin abdullah,ya danyi shiru sannan yadan karkata ya kalli anty,,haba anty da hankalinki da wayonki tare da ilminki,duk kikayi wannan aika aikan?to a gaskiya wannan shariar tafi qarfina kawai abin da yafi shine bari naje na taho da su daddy(wato mahaifanta). Nan fa ta rude tana roqonsa,amman ina yace gaskiya anty sai dai kiyi hakuri kiransu daddy ya zama dole,ni kuwa kuka kawai nake yi na rasa ko na mene shin antyn nake tausayi ko yayan? Ya kai qofa ta rukoshi,toh zo ni kuma kaji bayanina idan baka gamsu ba na yarda ka dauko su jin haka yasa ya dawo ya zauna,inda yake yana mai fuskantarta ta fara magana a hankali cike da danasanin wautar data aikata maganar aure na amince,amma da sharadin ko wacece ita ma ba zata yi aiki ba kamar yadda ya hanani. Cikin hanzari yaya yace ba matsala nayi maki wannan alqawalin magana ta qare,ta fada tare da miqewa tabar dakin Zaune muke falo daga ni sai ya muktar gidan babu kowa anty tatafi sunan wata qawarta da ta haihu ya abdullahi ya tafi ya kaita...yaya kuma yana wurin aiki mun tsinke da labari ba ji ba gani,zuwa can ya jefo da wannan tambayar,ya maganar controller har yanzu yana zuwa kuwa?,nayi murmushi ko jiya yazo da dare..ya hade rai me ya ce maki? wai yanason turo magabatansa,yau she?.nan da sati2,sai kika ce me?,ya dakata,ba yanzu ba,sai yaushe?,,kai yaya wadan nan.....just answer me. Ya daka mani tsawa abinda bai taba ba.nace baka ganin ko jami'a ban shiga ba...yace dakata kada ki maida ni abkn wasan ki mana ko kina tunanin har yanzu shekara 3 kenan baki gama yawo ya da hankali na ba? Sai naga ya dawo ya zauna,ji nayi yayi qasa da muryar shi ,ya fara magana cikin wata irin siga pls meena save my life,,wlh idan na rasaki ina iya rasa rayuwata,nayi saurin dago kaina na dubeshi,ya daga kanshi amalar eh abinda ya fada har zuciar shi ne,,ya kamata ace kin gane manufata tun tuni wlh sonki nake kamar raina,saboda ke naso yaya ya samar mani aiki nan gari.amma ya qiya wai zan takura karatun ki...ya sauko ya tsugunna gabana kamar mai neman gafara.don Allah kicece rayuwar danuwanki meena am in love wt u jikina yayi sanyi na kasa dago kaina na kalleshi,nidai ya bani tausayi amma na rasa kalmar da zanyi amfani da ita wurin yi mashi magana..sai danaji ya cigaba da roqona sannan nace ya muktar hakuri zakayi kasan komai muqaddari ne daga Allah..wlh idan ni matarka ce ba makawa sai na aure ka nasan haka meena ,ina son jin shin kina sona ko kuwa..nayi smyln ya za'ai naki ka ai koba komai kai danuwa nane kawai sai naji yana ya riqe hannuna yana fadin nagode meena Allah yasa ke matata ce nace amin...bamu san ya akayi ba sai muka ga yaya tsaye a gaban mu..nayi saurin miqewa tsaye tare da fizge hannuna cikin fargaba. Cikin ikon Allah sai naga yayi murmushi..a'a kuci gaba da soyayyar ku ni ci zan shiga sam yaya yanzu ya rage yi mana fada komai sai dai nasiha magariba lis anty ta dawo.muna zaune falo ana cin kayan sunan da anty ta kawo.tace muktar din yazo kuwa nace eh har ya tafi. Haka ya iskeki da wannan shegan wandon da wannan figaggar rigar..nayi saurin kallon yaya ya kuwa ballo mani harara,da sauri na sunkuyar da kaina,ayi hakuri anty bazan qara ba,, tace a'a toh da kin kyautawa kanki,ko kanzil dai yaya bai ce ba da dare ana zaune falo ana hira,ana ta dariya,emmanual ya shigo wai controler na sallama da meena....ce ya shigo inji yaya....da gudu na tafi daki na azo after dress bisa kayan jikina,na dan gyara fuskata,ina fitowa nayi karo da yaya,wannan shegiyar rigar zaki sa?ko baki ga shara shara take ba.nayi baya da sauri duka kayan na canza na sako atampa,sannan na doro hijab har qasa wanda nake salla na fito. Ban tadda shi ba,sai da na isa falo na ganshi zaune sunci gaba da fira falon yaya na iskeshi,na sami kujera na zauna sai na hango ina fuskantar yaya gashi idanunsa na kaina,hararata kawai yake yi. Duk sai banji dadin zama wurin ba,gashi babu halin canzawa..ranki ya dade ya gida?,na dan sunkuyar da kai lafia lau ya aiki nazo ne maganar mu ko har yanzu ba'ayi shawar ba.. Nayi saurin dago kaina daidai lokcn da na qaara samun mugun kallo daga yaya controller baiyi mashi ba,abinda na ayyana ma raina kenan,ya fi son yaya muktar,saboda dazu sam bai nuna wata damuwa ba sai dai ma ya qara mana qarin gwiwa..lallai akwai abinda ya hango wanda ni ban hango ba,saboda shine yasan sa ciki da bbai Kinyi shiru ameenatu,ya katseni gabana ya fadi,saboda ina tsoron fadar masa maganar da zata hanashi dawowa,bazan so hakan ba kuma gaskia duk da ban taba jin ina sonsa a zuciata ba,toh haka ma babakiyayyarsa. sai dai tausayinsa da yafi yawa a zuciata, dabara ta fado mani,nace jiya na fada ma yaya tun da safe ya tafi garinmu,don sanar da su ainahin iyayenmu,yace sun nuna rashin amincewar su a yanzu sai dai a bari a ga kamun ludayin karatu na sannan. Maganar zuwa wurina kuma ance kaci gaba har zuwa lokacn da za'a baka damar turo magabatanka yayi murmushi cike da jin dadin kalamaina yace ba matsala,Allah dai ya tabbat mana da alkhairi nace amin muka yi dariya lokc guda,toh ni zan wuce daman abinda ya kawoni inji kenan,kin san mai iyali bai cika yin dare sosai ba,gudun kada a rufe masa qofa ya kwana waje,duk muka tuntsire da dariya nace yau kam sai kayi hakuri da rakiya saboda yaya yaa nan ba matsala ya fada tare da mikewa yana fadin zan ba emanual sakonki sai ya shigo maki da shi.nayi godia na wuce Nayi sum sum zan wuce daki,yaya yace zo nan dan ubanki ya nuna mani gaban kujerar da yake zaune daga qasa yace zauna ya dan tsirtar da miyau nace toh ai kaji kuma a raina ya kalli su anty,ku tambayeta abinda take nufi kamar me fa ya abdulla ya bukata wasan da take yi da hankalin mutane,ko baku lura ta maishe mu sakarkaru ba ita yar banza dazun na isketa da muktar makalkale da juna yanzu kuma...ya dan tsirtar da yawu,.ta gayyato yallabai wallahi yi mani shiru ko na harbar da ke,tunda aure kike so,shi zanyi maki marar kunya...ya qara tsirtar da miyau,na bata rai ya yunquro zai cafkonu,yana fadin wa kike yatsina ma fuska,nayi saurin yin baya na ruga,ya hayyako mani yana fadin,ai na rantse wlh sai na dura maki miyau a baki zan ga ta kyama Yau din ta kama asabar,wadda tayi daidai kwana 3 da shan fadan yaya,,wasan buya kawai muke yi da shi,ban yarda mu hadu,idan ka ganni falo,toh ya fita ne zaune nake gaban madubi ina gyara daurin kallabina,motsi naji nayi saurin juyawa,anty ce tsaye bakin qofa,ta qaraso cikin murmushi,kai kai kai wannan irin qamshi duk ya gauraye gidan,shiyasa turare baya maki auki,ke kullum yar sabtunsa ce,saboda ba'ayi masa arziki nayi dariya kai anty tace Allah kuwa,amma fa kinyi kyau ko baqo.... Bari yi mani fatan baqo anty ta dalla mani harar,wace irin magana ce wannan? ke idan kina warwarewa ki ware,wannan yayan naku ko auren bazai barku kuyi ba,ko baki ji yadda suka yi da abdullah ba?da yake shi yana da baki,dole ya shafa masa lafia tadanyi tsaki ni fita zanyi....ina zuwa anty.na katseta yayanku ya hana don ko abba ma zan barshi,saboda meetn zanje gida..kin san kuwa ko zan dawo sai dare yaya fa?na fada ckn tsoro..yana nan ai kin san wkend ne bai cika fita ba...ta dafa kafadata,Allah ya hada ku da wani irin yaya mai taurin kai,tunda ya rantse sai kin sha miyan sa kawai kiyi hakuri,iyaka idan ya zuba maki sai ki zubar babu dai dadi..amman ya kika iya..inda ma Allah ya taimakeki,d same mum n dad kuke dashi,,ai da yasha dake ta juya sai na dawo,na bita da ido kawai.na lallaba na shige kitchn nace,idan sun gama abinci sukai mana nawa daki na koma tare da kabbara sallar azahar Ina gama cin abinci na tattara kayan kaf na kai kitchn,ina son kwadawa abba kira,ina gudun kada yaya yaji..sai kawai na koma daki na hakura ina shirin tura kofa,shi kuma ya banko,nayi baya da sauri,,ina kwana wai ina wuni,,na fada duka dabarbace riqe yake da lemun kwali yana shaexotic orange..sanye da fararen kaya,dinkin rigar budadde ne,amma iyakar ta rabin cinya,sai dogon wando kansa ba hula..ya maida kofar ya rufe tare da banko mai wata uwar harara,daidai lokacn da yayi wurgi da kwalin alamar ya shanye,ki taso ki zo nan don ba zama ya kawo ni ba. Babau ko gardama na taso na iso inda yake tsaye don girman Allah yaya kayi hakuri wall... Zaki wahalar da kanki a banza,na farko zaki sha miyau na,sau goma,ko wanne minti 2 ne...zan rarraba maki shine ko kina iya daukar mintin goma? Ba tare da fargabar komai ba saboda na saduda nace zan iya..tare da tarba mashi hannuna alamar ya zubo cikin raina kuwa kira nake yi..tsakanina da kai Allah ya sakawa mai haqqi yayi yar dariya zaki iya mintin goman kin amince? Haushi ya kamani amman na daure ban nuna masa bacin raina ba nace eh zan iya.......... . wan nya..... Allah Ya kiyaye, a Hada Hausa Book stories GIDA BAI KOSHI BA ¤¤4¤¤ Toh ni ba zan iya ba .ban san lokcn dana dalla mashi wanii kallo ba mai kamada harara,cike da ban haushi, nace shi iyakarka fiddowa ko toh zan iya tsayawa. murmushi yayi wannan karon bana son mu yawaita gardama..ki kalli agogo karfe nawa? Na harari agogo nace 2 saura kwata.yayi dariyar qeta toh kinga biyu saura minti 5 ne cikar lokaci na fashe da kuka..yace wlh ko na jini zakiyi yarinya kiyi amman babu fashi gaskiya ka tsaneni yaya..wannan abun fa bai halatta ba wani ya kalli kazantar wani..kinga ba wa'azi nazo kiyi mani ba.kin san hali na kada kikai ga bani haushi jikin kine zai yi tsami. Yaya! meena! shima ya kira sunana raina ya baci ga tsoro shi kuma da alama baya da niyyar yin hakuri dana ga babu Sarki sai Allah sai na sadaqas kawai rainin hankali watau duk yadda na dauki abun ashe shi ba haka yake nufi ba idanunsa jawur ya tsuran ido, sai na ga ya ficeda sauri, bancin ya gama zuba miyau a hannuna har na wasu mintuna..... Na daure ban ce komai ba! Yana fita, na goge hannu na, dan takaici na fada bisa gado amman na kasa kuka..sai dai ajiyar zucia....kai yaya balai ne abinda kawai zuciata ke ayyana mani kenan Ina cikin tunani abba ya shigo da gudu rike da littafinsa a hannu ya hawo gadon,yana ta dan rubutunsa har bacci ya kwashe shi,ashe nima ya kwashe ni...wai me kuka sha ne kuke ta bacci gidan anty ce ta tayar da ni...eh babu shakka don shima faruk na iske shi yayi daya daya bisa gado yana sharar baccinsa har da minshari..toh sai atashi don magriba tayi..ta dauki abba tayi waje da shi..na tashi na gabar da sallar magrib nayi ta lazimi har isha i tayi itama nayi. Ta kitchn nabi ,na tsaya daga tsaye na cika cikina da tuwn shnkfa miyar agushi.sai danaji nayi kat.sannan na wuce falo inda na jiyo hayaniyar su anty,wato hira tayi dadi kenan idan kaji ana irin wannan daga muryar koda anty ta hango ni,zungoro ya abdullahi da hannu tayi,yana waigowa duk sai naga sun kwashe da dariya, shi kuwa yaya ya dukufa latse latsen tashoshi a setlight.na karaso fuskana ba yabo ba fallasa na zauna yaya ga fa mutuniyar ka nan duk ta gama yan boye boyen ta fito tana tsoron shan miyau,,ya abdullahi ya fada tare da tuntsirewa da dariya bai dago ba balle ya tanka,ya ci gaba da yan latse latsen sa,na balla masa harara tare da wucewa wurin anty La! La! La! Yaya kagama hararar ka take yi murmushi kawai naga yayi an dai yi girman kawai na fada a zuciaya Karfe goma daman kowa ke tafia dakinsa ya kwanta.tare muka miqe da ya abdullah saboda kullun haka muke yi sai mubar yaya da anty su gane. Wuf!naji ya cafkoni yana fadin wa na kama? Yauwa Allah yaya.ya abdullahi ya fada yana ta murna nace wlh dazun... Yace e mana dazun kika ruga ko? Zanyi magana anty ta qaraso.don Allah faruk kayi hakuri ka kyaleta don tana yarki ko? Toh kin yarda zakiyi mani azumin rantsuwar dana yi,,? Tayi saurin cewa eh ya karkada kai cikn dariyar nan tasa wadda na fassara ta da dariyar qeta..yace sorry wani baya yiwa wani kaffara,, nace wlh anty dazun ya bani eh dazun na baki amman dana baki sai kika Zubar, toh ba haka naso ba,ko zan kyale ki sai kin daina kyamar sa,in ba haka ba na dinga Zuba miki shi kenan har...na bude baki zanyi magana kenan naji TUF a fuska,ya tofa mani tare da sakina nayi saurin tofar da shi tare da rugawa kitchn don in wanke fuska ta....kin gani ko? Toh wlh sai nayi maganin ta inaji anty ta bishi tana bashi hakuri,amma ya qiya wai na raina mashi wayo ne kawai ta kyale ni yayi maganina,,shi kuwa abdullah sai murna yake yana fadin..maganin mai kyankyami kenan..ko a haka zakiyi aikin asibitn?ai qara yaya ya hora ki tun a gida barta kawai naji yace Na hau gado raina a bace,sai naga anty ta shigo tare da miqo mani waya,yi sauri ki yi magana muktar ne.ina amsa tayi waje,na kanga a kunnena ina fadin hello.muryata ta dishe sabda bacin ran ya faruk shima ya amsa hello my dear ya dai? Lafia lau,na fada ya kake? Da sauqi na danyi murmushi,me ke damunka? Ke!!! Sai naji wani abu yarr,kwatan kwacin wanda naji dazun,saboda yanayin yadda ya fada maganar duk na rikece meena sonki na neman haukata ni na lumshe idanu a hankali naji wani dadi na ratsa zuciata nace ,karka damu,i'm urs 4ever insha Allah nagode my love.kin kwanta ne? Nace yanzu haka ma akwance nake yargayu ya fada tare da yin dariya miye na gayu a ciki,don na kwanta yanzu? Hankalinki a kwance yake shiyasa ni ko kin ganni nan fita ma zanyi fita? Na bukata eh wlh,wani frnd dina zan kai wa saqo sai... Cikin daren nan haka?goma fa ta wuce kodai wurin yarinyar ka zaka? Walh bani da ita,ke kadai ce meena believe me kai yaya kada ka shafa mani mai a baki ko dai...? Kin san Allah? Kada ka rantse naji ance yar wajen baba auta kuma kake so shirun dana ji yayi ya tabbatar mani da lallai ya shiga rudani,saboda wata qila baiyi tunanin nasan maganar ba hello r u on d line? Yes meena me kike son na fada maki ne yanzu nace gaskia o.k ki jirani gobe wajen karfe daya zuwa 2 na rana kai da wasa nake maka,ni wlh ban damu ba,saboda nasan ni kake so,tun yaushe nasan maganar kake tunani?ko changin fuska na taba yi maka? Duk da haka tunda kince na fada maki gaskiya ke dai ki jirani goben. Nifa nace...kinyi fushi ne?..a'a amm..ai ni ina son zuwa ko don naga gimbiyata idan ba fushi kikayi ba da gaske,,to zan ga hakan ta special cook of delicious, o.k? Nayi dariya nace ba matsala,daga haka muka bankwana na kashe wayar Nasan yanzu anty ta kwanta don haka na bar wayar ta kwana wurina wayar ya muktar ta kore mani haushin ya faruk,barci nake kasariqa kamar a mafarki na dinga jin wakoki,..kidi yaqi qarewa ashe waya ce ke ringin ina ruwan ba saban ba.da kyar na tashi na kalli agogo karfe 3 da kwata na dare na dauko wayar sai naga an rubuta DARLING nayi kuri da ido,nasan wannan sunan sai yaya,toh ko anty yau dakinta ta kwana ne shiyasa yake nemanta awaya? Toh ni na dauka? Tunda ban san abinda zan fada mata ba na kura mata ido tana ta ringin har ta katse,sai ya qara bugowa,kai yaya akwai naci gaskiya tsoro nake ji bana iya fita da sai na daure na kai mata.ko ko in dauka sai in fada mashi cewa tana hannuna? Alabarshi idan shi yana iyawa sai yaje dakin anty ya kirawota,to me ma zata yi masa cikin dare? Kai yaya akwai fitina,eightn missed calls,an rubuta nayi saurin dauka hello yaya ba anty bace,meena ce wayar hannuna ta kwana na sani dama na tadaki ne don in gargade ki cewa,kiyi ma kanki kiyamulaili ki daina kyamata idan har kina son zaman lafia.ko kina tuna yanda mama ke mani ne? Kema zaki dauko?.to ki tuna ita mahaifiyata ce,dole nayi hakurin,amma ke babu dalili Ko danaji yayi shiru sai nai qasa da murya daman gata, ta mai bacci na ce..to yaya,amma kuma dazu ai ban fa yi kyamarka ba, waya fada miki haka a ke rashin kyama? Gabana ya fadi na rude a lokcn, Sai nace kayi hakuri dare yayi lokaci ya wuce, idanunki ne suka yi maki gizo saboda ko minti biyar bamu yi ba kamar zanyi kuka na fara roqonsa,don Allah yaya kayi hakuri kaga fa banyi kyamarka ba,na biyun ma don ka tofa mini,wlh da cewa kayi in tsotse bazan zubar ba toh ai kinji na fison ki saba ki daina kyamata. haba yaya, haba meena, ya kwaikwayi maganata,.kin san gabanni rasuwar abba akwai ranar da yace mani na riqqe ku amana.kada mu kyamaci junan mu bana kyamar ka yaya qarya ne,idan kuma kina gardama toh ki bari idan na qara tofa maki, ba zaki yamutse fuskar ki ba,wannan ne zai sa in yarda kuma in kyale ki, Allah idan ban yamutse fuska ba, zaka kyale ni kwarai kuwa yauwa yaya na gode,gobe ma na yarda ka tofa ni kuma wlh ba zan canja fuska ba, shi kenan? Allah ya kaimu ya fada nace amin nagode kike wani saurin godiya kin manta da minti gomanki na zaro ido yaya ban fa zubar da wannan ba amman kin gaza cika mintuna na shiga (3) uku! yayi dariyar qetar nan tasa yace tara ma shigar ta zakiyi,saboda sai da nace miki ba zaki iya ba ,ke kafaffa kikace kin ji kin gani tunani na a kasa zaka zuba ina zaune, ban san a hannu zaka bani ba,.na fada kamar mai shirin yin kuka dariya kawai yayi,yace kina bani mamaki duk kin wani rude akan abinda bai taka kara ya karya ba,ni kuwa duk abinda kika sani ya fito daga jikinki meena ba na kyamarsa, zan ma iya sha muddin bai sabawa addininmu ba (Addinin musulunci. to ai yaya......... ke dai kika sani,yanzu ke nake jira ki bani lokaci sai nayi shawara! kaga har an kira salla, ni kike fadawa sai kinyi shawara? Dole ne saboda in samu lkcn dazan iya daure wa har na cika lokc na,ayi mani wannan alfarmar don girman Allah yaya zuwa yaushe? Zan sanar da kai idan lokc yayi,pls a taimaka.na qara fada kamar zanyi kuka o.k, ba matsala,je kiyi sallah,ya kashe,na kalli wayar nace kaya da yari kome anty zata ce idan ta duba taga wannan waya da mukayi kusan awarmu 2? Koda yake ita anty ma ai suna wayar ta tara.uhmm na miqe don bada farali Na dan yi tsam da rai!! Ina tunanin irin girkin da ya kamata nayi wa ya muktar,wanda zai qayatar da shi dariya na danyi ,ya kamata har yangidan yau nayi suprisn dinsu,ba ya muktar kadai ba agogog da manne bangon dakina na tsurawa ido ina nazarin lkc.karfe 8 saura wasu yan mintina yau lahadi na tabbatar da cewa ko za'ayi saurin tashi toh zuwa sha daya ne saboda mafi aksari ranar wkends ba'a fiye tashi da wuri ba.don haka babu maganar kalaci sai dai abincin rana abba kuwa ruwan tea aka hada masa da yanciye ciyensa na yara na miqe da saurin lkc da na tuno nauoin abinci da aka koya mana skul maganar sa na tuno inda yake cewa rayuwata ina son dankalin turawa shine best food dina..nayi da riya dana tuno ra'ayin su daya da ya faruk shima yana son dankali don baya gundurarsa ina zuwa kitchn na tarar abba na shan tea grace kuma na fere masa dankali zata soya ita kuma mary na tsaye tana ta zuba toh uwar surutu kin fara ko? Oh anty gud mrng.duk suka ce lkc daya.abba ya juyo cike da murnar ganin yace morng anty nace mrng abba ya dai..ya dan yamutsa fuska yace not ba na dan kalleshi cike da mamaki yadda yaron ke actn kamar ubansa.lallai dgaskiyr hausawa da suke cewa gado girman da..shima haka zaka ga yaya yana magana wani lkcn yana yamutsa fuska anty yau bakya bacci ne?merry ta fada tana kallona nace a'a muktar zai zo nan yes grace ta fada tana murna don sun san yau akwai kyautar kudi na kalli merry qaro dankalin nan da dan yawa grace ta fere sannan ki dora mani zobo bisa wuta *(tabdi gaskiya ban iya rubuta maku abincin da tayi don suna da yawa sun kai page 4 har da wani wai biscuit din manshanu)* a hankali cikn natsuwa da kayatarwa muka jera komai bisa dinning table.lkcn karfe shabiyu da rabi na jiyo motsin anty a daki alamar ta tashi.sannan na jiyo qarar shower alamar ana wanka a toilet.hakan ya tabbatar mani da yaya ne zan tafi daki don yin wanka kenan ya abdullah ya shigo wai me ake dahuwa ne agidan ya gwauraye da qamshi haka.tun a compound nake jin wannan buagaggen qamshin yana ratsa zuciata dariya kawai nayi nace mrng...tare shigewa ta cki ina jin uwar labari merry nayi masa bayani eh lallai kema yarinya kince somthn Sanyenake cikin hadaddun wasu riga da skirt yan kanti,irin na indiyawa jajaye masu gajeren hannu,rigar kuma qarama amma ta rufe cibina sai kuma shi skirt din dake da fadi na gyara gashina ya zubo gefe ta hanyar tsifar da nayi kadan,daga gaba.yanayin kwalliyar da ke jikn rigar ya sa na sanya sarqa yar qarama mai fadi wadda ta kwanta bisa wuyana sosai wasu dogayen takalma na saka mas tsini kalar jinin kare wadanda anty ta sawo mani last yr da taje umra na juya na qara juyawa,lallai zan ba ya muktar mamaki....wai sai an gama ja mana aji za'a fito a bamu abincn ko kuwa? Muryar anty naji daha falo da sauri na fice ina dariya,shaf na manta da mayafin kayan ban rufa ba saboda sauri iye iye lallai yau meena akwai abinda ke faranta ran nan naki inji anty ta fada ya abdullah ya ballo mani harara wai don ana cewa tana kama da karishma kapoor shine yau har da yin shigarta mts,yayi tsaki kilbibu na zauna bisa kujerar dake kallonsu na kalli gefena, ya faruk ne zaune ya quran ido,nayi saurin gaidashi,don nasan kila shima dalilin tsareni da idon da yayi kenan maimakon ya amsa sai naga ya kalli anty yace serve me pls am hungry, na dan danna mata wani harara, maimakon ya ce in zuba masa sai cewa yayi wani "serve me pls" mtsew!!! Kawai sai anty ta ce, ina nasan ta kan wannan abncn faruk? Meena a taimaka a zuba mana na yunkura kenan, ya abdullahi yace ko sai munjira muktar.... Kan uban can..yaya ya surmiya wani uban zagi duk muka kalle shi hankali tashe ni zaki mayar dan iska? Ya banko mani wannan maganar?ke yanzu har kinyi girma kina ganin kin cika mace zaki kawo mani raini? Idona yayi narai narai zanyi kuka,ya buga tsaki,shine kika bazo gashi da wannan uwar kwalliyar don saurayi ko?kaga yar iska hankalina ya tashi na rushe da wani irin kuka ke tashi ki canzo kaya tare da sako hijab ko kuma nayi ta kwallo.... Da gudu nabar wajen ban ma tsaya ida sauraren abinda zai fada ba Na fada bisa gado ranar farko da na taba yin kukan maraici hankalin kowa ya tashi a gidan,na fi minti talatin sannan naji motsin an shigo dakin,,ko ban dago kaina ba ina kyautata zaton anty ce,sai na qara rushewa da kuka a hankali ta dago ni ba tare da tace komai ba,na qara runtse idona tare da kwararo wasu kwallan daga ji kasan itama ckn bacin ran take,a hankali ganin ba nida niyyar daina kukan ta ringa shafa mani baya alamar lallashi...kwallanta suka zubo mani,hakan ya tabbatar mani da zargi na wato itama kukan take yi haba kamar zuga ni take yi na qara sakin wani kukan ,dagoni tayi, da sauri na bude ido na wa zan gani?ya faruk ne riqe dani yana zubda kwalla nayi zumbur na miqe zan bar dakin,ya damkoni zan kwalla qara ya toshe mani baki haba meena?toh yi hakuri bazan qara ba ya danyi shiru..kina bani mamaki,kin sanni da fada to tunda baki so ba sai ki kiyaye ba ina son nayi magana ya toshe mani baki kiyi hakuri kinji bazan qara ba.amman ina roqonki da ki rage wannan rashin kunyar,meye amfanin barin gashin a waje don saurayi ya gani..ke bakya son yayi dokin ki idan kinje gidansa?idan kuma kina nuna tsiraicinki tun a waje ina kike ga saura? Yayi ta bani baki yana lallashina..har na hakura tare da nuna masa hakan da ido yace toh da sharadin bazaki qara nuna damuwa ba.don Allah kada hakan ya dami zuciarki meena na daga kaina alamar na yarda yayi ajiyar zucia tare da sauke hannunsa a hankli na tura a dauko muktar yanzun nan yayi mani waya sun iso airport uhm kawai nace kada ki sauya kayanki,amma make sure kin dora hijab saman kayan koda qarami ne pls nace toh kawai ina sakawa nayi hanyar waje ya riqo ni,nayi saurin juyowa wannan abun fa ya fara damuna wai me ke damun yaya ne? In topa miki miyau a puska? Ya nuna bakinsa nayi saurin tsuke fuska sai naga shima ya daure tasa bana son wannan abun ka kyale ni kafin ya qara Magma nayi falo abuna Na fito fuskata wayam kamar bani na gama rigar kuka ba,shima naga ya biyo ni yana dariya eh lallai mun yarda da mgnrka da kace kai kadai zaka iya shawo kanta.anty ta fada cike da murna ya abdullahi kuwa dariya ya hau yi ina cikn zuba abincn ya muktar yayi sallama,wani kallo naga yaya yayi min,ban san ko name ye ba abncna ya yiwa kowa dadi,wani santi da ya faruk yayi sai da kowa yayi dariya..saboda ko loma shidda baiyi ba ya fara bada tarihin karas(carrot) yana cewa kun san shi ainahin karas aslnsa fari ne da kore,toh sai malamn kimiyya sukayi masa aure ya koma jah duk aka bushe da dariya,ana fadin kwarai kuwa haka ne zuwa can kuma yace gaskia zanzo na rage shan drinks,wannan haduwa haka har yafi na company. gaskia kam ya muktar ya fada yana dariya ana gamawa ya kalli anty,kwashe mani sauran cake din nan da bisciut ki sami inda kika zuba mini,saboda na tafi dashi office abba yai karaf yace daddy nima ina so yace to bar masa kwara 2 biyu na bukata? Ko kallona baiyi ba yace idan kin raina kiyi masa wani,nima kinga sai in qara don wannan din ba isata zaiyi ba ya dan juyo kaina,bama zan qara sawo masa biscuit ba daga yau! aifa an bani, anty ta fada tana dariya.shifa faruk bai iya cin kwan makauniya ba,idan abu yayi masa dadi shi kenan.ko yanzu na tabbatar da taki ce ta sameki,kamar yanda zan huta ya kalleta cikin yar dariyar nan tasa yace hutunki kam yazo jamila, yayi daki abinsa......... a Hada Hausa Book stories GIDA BAI KOSHI BA ¤¤5¤¤ Nidai nayi wa ya muktar signal da mu koma waje don zamufi sakewa muna fitowa ya abullah ma ya fito ya shiga motarsa yabar gidan,,nasan iyakarsa zone broosh gidn su salma muna zama ya kalleni,,u relly suprsd me,believe me ban taba cin abinci da na ji dadinsa ba irin naki meena..ina son cake din nan da biscuit,yaya ya rigani wlh kunya ce ta hanani cewa ya bar mani.nayi niyyar sai mun gama nace ki kwaso mani in tafi da shi,toh ya riga ni dole na hakura laifinka ne ai ba sai ka fadi mani ba alabarshi su.... Naso kamanta hakan, amman na kasa, saboda ganin abba ma da kyal ya bashi kwara 2 toh ina gani?..kin san kuma halinsa ba wuya ya cabo wa mutun maganar da zata qona masa rai kwarai kuwa halinsa ne,..ba matsala nxt tym idan ka dawo zanyi maka da yawa..shikenan kafin in fara magna,ina son yi maki wasu yan tambayoyi.ina aka ajiye maganar contrler nayi dan jim nace uhmm tundai daga lkcn da aka ce ya dakata bai qara dawowa ba har yau kema kina kewarsa? Wace irin tambaya ce wannan yaya? Da ina son cntrlr da har yanzu bamu kai haka ba..GIDA BAI KOSHI BA BA AN BAWA NA DAWA BA yaji dadi kwarai, Ina kallon wani naija film. ina kuma shan tea,hankalina kaf yana ga film din nan dokar da mahaifin yarnyr ya kafa masa ita da sauraynta wanda ya taho tun daga canada sam ya hansu kusanci juna,sai dai nesa nesa nayi kasaqe lkcn da ya fara balbala fada lkcn daya kamasu suna kissin, nayi rewindn har sau 2 yaci gaba da fadan cewa,bazan yarda da wannan sakarcin ba,tunda ba aure kuka yi ba hankali na ya tashi,na shiga rudani,lallai yaya ni ya mayar er iska, miyau dinsa da ya zuba min a hannu, ai shima fasararsa daya da wannan, tun har ya watsa mun a fuska, nufin sa in sha kenan!!! na shiga 3 wani irin birkitacen yanayi na tashin hankli,ko ya fara shaye shaye ne? Tambayar dana dinga nanatawa a zuciata kenan,idan ba mashayi ba wanda ya rasa hanklnsa da natsuwarsa yaushe hakan zata faru a tsakaninmu innalillahi wainna ilaihi rajiun, agaskia abubuwansa gareni sun canza matuka.na fada a hankali tare da dafe kaina kamar ina fama da ciwonsa kwalla suka zub mani,dole in samu ya abdullah don fada mashi wannan gaggarumar matsala Aikinsa kenan idan yana mani fada yace na maidashi daniska,ashe ni ya mayar ban sani ba..amma bari in samu abdulla zan fara tuntubarsa da maganar tare da kwatanta masa ni abin da nake zargi muji me zaice ke lafia kika qura wa wuri daya ido kina zubda kwalla? Duk da tambayar tata tazo mani kwatsam a bazata.kma hnklna ya tashi,krijina ya buga sai dai hakan bai hanani tattaro natsuwata ba da ke neman tarwatsewa na fada mata cewa ina tausayawa yaron da yarinyar dake ckn film din ne toh Allah ya sauwake maki ta fada tare wucewa ckn dakinta ya abdulla ya shigo ckn uniform din NYSC. Zai tafi aiki albishirinki nace goro.ckn doki da murna sati mai zuwa laraba result dinku zai fito na daka tsalle ina murna daga daki anty ta fito tana tambayr lafia? Ke kada kaset din nan fa ya haukat.... Anty bashi bane ba yanzu ya abdullah yake min albishr da nxt wk result dinmu zai fito oh congrats.ta koma cki abinta shi kuma yaya yayi breakfast ya tafi..anty ta leqo nafa manta faruk yace kiyi masa faten dankali shi zaici da rana da drinks mai dadi nace toh tare da miqewa na nufi kitchn mislain karfe 2 ya dawo lunch ina daki naji anty na kwalan kira na fito da sauri,ta dago mani kwalin,.. sabuwar waya aka sawo maki amma nagode,na fada ina mai qarasawa inda take,ckn yar dariyar murna,na duba da kyau duk da ban bude kwalin ba wayar tana da kyau ta burgeni bude mu gani inji anty na kuwa bude,wai Allah dadi ya cika ni, daman ina son wayata ta zama unique,kuma kalarta pink sabda shine my best color Shuuu i752 ne sunanta,yar madaidaiciya na kalleshi cke da murna nace nagode yaya,Allah ya qara bude sai da yayi murmush sannan yace amin.motarki ma na nan tafe nan da kwana shidda in Allah ya yarda dadi ya qara firgita ni nace godia nake yaya na sanya maki layn mtn,zain da glo sabda triple sim ce.kudi kuma ba yawa 5000k idan kika cinye da wuri toh ki nemi tsohuwar ta siya maki ya nuna anty da yatsa mukayi dariya gaba daya tare da qara godia na wuce ciki ya muktar na fara kira da wayar aiko munsha firar mu har sai da aka kira la'asar sannan a falo ina ta yan latse latse na don gano sirrin wayar,babu inda bana shiga anty da ya abdulla sai tsiya suke mani wai ba sabun ba..iyakata da su murmushi kawai ban da dade kwanciya daki ba,naji qara alamun text mssg ya shigo lamba na gani ba suna toh waye? Ga abinda ak rubuto "though a moments glimpse fresh ur image clips,ur zeal lyk ur beauty shines,ut success immense exuberant concern n scaring qualits undiminshed by yearing gud nyt n hav a speedy rcvry,its me faruk, save my number na karanta, na qara karntwa,amma na kasa fahimtar inda wannan saqo nasa ya nufa i was con fused akan me yake nufi Na kasa yanke huknc akan mssg ina haka wani ya qara shigowa,nayi saurin bude wa ko na sami amsar farko.abin haushi sai naga yace bako godiya ko? Tambaya ce wannan ko raini?ko da yake kada nayi saurin daukar abun da zafi,it seems kamar ban gane turancin nasa ba ,ya danyi mani tsauri...sai kawai nai masa reply kamar haka "sorry, and long silnce doesnt mean u r 4gtn,d prob is d inablty 2 figure out d best wrds 2 qualify u..i'm really glad tnk u n nyc nyt too na tura masa,,ban bata lkc ba nayi servn number sa bacci mai dadi ya fara yin gaba dani a hankli wayata ta fara rera waqar yori yori alamr kra ne ya shgo haka akeyi na tmbyi kaina,toh lallai ko akwai matsala.saboda ban hada baccina da komai ba,dole ne na ringa kashe wayata na dauka da sauri nace hello kin fara bacci ne? Uhm kawai nace meena na kasa yin nawa,,yadda ya fadi mgnar,sai tausayn sa ya kamani,nace me yasa? dagajin yadda yake maganaar kasn yana ckin bacin rai meena ayau nayi kukan maraici hankali na ya tashi,sai naji alamar yana zubar da kwalla na tabbata da abba nada rai babu wanda zanyi wa kuka matsala ta dami zuciata na rasa wanda zan fada wa na sami sauqi meena,,ya fada a hankali.ina tunanin rayuwata tazo qarshe wai me ya faru? Na fada hankali na tashe...kina iya fitowa falo?.yaushe? Na bukata..yace yanzu gaskiya bazan iya ba tsoro nake ji ba gani ba,me zai kamaki meena?.ya fada kamr mai shirin rushewa da kuka bazan iya ba toh ni inzo dakin ki? Na zaro ido ckn mamaki,tamkar yana a gabana,,a'a wlh..na kalli agogo karfe daya da rabi fa...ya qara qasa da murya toh shine me don nazo dakinki yanzu munyi magana? Kai yaya,bafa zan yarda ba, kayi hakurin gobe... Mutuwa zanyi matuqar na kwana da wannan maganar a zuciata nadan yi shiru cike da alajabi sanna na ce kana iya fadi mani yanzu bani da enuf crdt a wayata kashe na bugo mtseew yaja wani dogon tsaki,tare da kashe wayar..nayi ta bugawa amma yaqi dauka daga qarshe ma naji ya kashe wayar baki daya Na kalli wayar raina bace,shin ni kadai yaya ke yiwa wannan abun ko kuwa?ya zama dole na sami ya abdullah muyi wannan zancen da shi ko yana la'akari da canjin da ya faruk yayi kuwa suddenly? I'm his ynger sis,d same mum n dad,y is he treatnd me lyk a new gal frnd? Gaskya na gaji,ya abdullah zan sanar,kuma naji cewa shin haka yake yi masa shima,ko kuwa ni ya raina idan har ya tabbatar mani da cewa,lallai ni kadai yake yiwa haka to zan tattara kayana ba tare da kowa ya sani ba,na gudu zuwa garhi,saboda gaba ban san me zai kasance ba da wannan tunane tunanen in koma can in saki can,bacci yayi awon gaba dani Karfe 4 na yamma ya abdullah ya dawo kamar kullum daman zaune nake ina jiran dawowarsa,anan harabar gidan bisa rest chair ya karaso yana fadin,ni kike jira? Toh gani miye labari? Haushi ya kamani,nace na lura baka dauki maganata serious ba,da safe lkcn danayi maka waya kaqi barina ko maganar na qarasa,amma ka kashe wayar yayi murmushi,me kike son nace maki?kin san cewa ina wurin aiki,sannan kin kasa zuwa strait 2 d point,kina ta yan kame kame,ni kuma ga ni bana iya fahimtar ki,ta hakan yasa na kashe don nasan zamu hadu yanzu,kamar yadda na baki lokcn wai me ya hadaki da yayan? Saboda ni kaina na kasa gane abinda ke damunsa yan kwanakin nan shekaran jiya dakina ya kwana, wai baya jin dadin jikinsa,sannan gidan ya damesa, baya sonsa naje wurin anty jamila ina tambayarta ko sunyi wata yar hatsaniya ne tace a'a ,kuma ta yadda da ya kwana toh jiya kuma da magrib ya sameni yana ta kuka,wai yayi rashin abba,sannan lallai yau ya tabbata maraya,ke ni ma har ya sani kukan mun jima muna kuka,daga karshe ya shaida mani cewa,ya samu matar da yake so ya aura,amma baban kano da baban garhi sunce matar bata yi masu ba,shi kuma yace ita yake so.to kinji matsalar dake damunsa a tunani wacece yarinyar?na tambayeshi wlh bai sanar dani ko wacece ba na kwashe yadda muka yi dashi jiya da daddare na fada masa, toh ai kinji meena ya fada tare da tsuke fuska,duk duniyar nan yaya baya da wadanda ya fi kusa dasu daga ni sai ke,kin san ko da can bai yarda anty ta shigo maganar sa ba,wanda ta shafi yanuwansa da danginsa ba gaskiya laifinkine,saboda ai atleast sai ki fito falon kamar yadda ya bukata,shi yana ganin mu kadai zai fada mawa ya samu sauki Da bai son mu bashi shawara da bai tuntube mu ba da maganar..maganar miyau kuma ai kema kin san wasa ne ya ke,ya dauke ki da wata manufa yaji me? Bani son irin wannan shirmen tunanin hauka kike zaki ringa zargin dan... Nifa ban zargeshi ba idan baki zargeshi ba mi ya kawo wannan maganar mts ya buga tsaki..lallai ke yarinya ce,ni wlh nayi tunanin kina da hankali, ashe da sauranki ya miqe tsaye ni zanje nayi wanka shiru nayi ba tare da nace komai ba ina nan zaune har yayan ya dawo,nayi saurin miqewa na taroshi,tun kafin ya fito daga mota na bude masa kofa tare da fadin sannu da zuwa ko kallo na baiyi ba,bare na sa ran amsawa na miqa hannuna da sauri kawo jakar na shigar maka da ita nagode kawai ya fada,tare yin gaba abinsa don Allah yaya kayi hakuri,wlh... Wani kallo ya jegeni da shi,maganar ta tsaya don kanta,amma duk da haka ina biye da shi a baya a bakn kofa mukayi kicibis da anty wai zata je gidan yayarta ta qara ganota sabda an sallmota daga asibt toh kawai yace muka yi ciki maimakon ya zauna falo yadda ya saba sai kawai ya wuce dakinsa,na kuwa bishi saboda hnklina ya gama tashi da ramar da naga yayi tsakanin jiya da yau kawai Gashi kuma sai ya koma mani kamar abban mu sak.ko kallona baiyi ba,yayi kwanciyar sa bisa gado,,na tsugunna bakin qofa na jingina da bango don Allah yaya kai hakr ki tashi ki bar min daki tun kafin ranki ya baci,ko don kinga cewa ina tariraiyarki kwana 2 shine yasa kike neman ki kawo mani raini ya dan tsirtar da miyau,wlh kinyi kadan.shawara ce na nema kika gwasaleni,toh insha Allah bazan kara kwatanta hakan ba,saboda bake kadai ce yaruwata ba,ko abdullahi na tsaya kansa alhmdla ya isan sharen hawaye,don haka ki fice man daga daki zafin maganar sa ya sanya na rushe kuka tare da cifa kaina a cinya baiyiwa kizo har dakina kina yi man kukan babu gaira,ban zage ki ba,ban kuma dukeki ba,sabda haka kukanki zai iya janyo miki hakan ya faru,gara ma ki rufawa kanki asiri kawai ki fice man daga daki don Allah kayi hakuri ni abinda yasa naki fitowa tsor.. Nace zanzo dakinki ba kika hana? Ko cinye ki zanyi,kuma kina maganar falo ke kadai nace ki fito falon ki zauna kawai ku mata don dai Allah yayo ku da karamar kwakwalwa mts yaja tsaki ki tashi meena ki fitar mani daga daki na qara fashewa da kuka don Allah.. Ke!!!. Ya daka mani tsawa,ki daina hadani da abinda yafi qarfina,,ina son kadaicewa in samu hutu kawai ki fita raina ya gama baci,wannan wane irin mutum ne da baya jin hakuri?na miqe tare da wurga masa wayar da ya sawo mani Allah ya qara baka hakuri,kuma ga wayar kanan nagode.amma aba wata ni bani bukata Zumbur ya miqe,ni kuma na kwasa da gudu dakina,ina shiga na rufe kofar da danmukulli,Allah ya taimakeni na yiwa kaina kiyamullaili,sa boda ina zare mukullin naji ya turo kofar ba tare da yayi magana ba na tabbatar da ban kulle ba,yau kashina ya bushe,kuka na saki da karfi,hankali duk ya tashi wannan wace irin rayuwa ce? Mutum kullun ckn neman fitina qarar danmukulli naji alamar za'a bude dakin wani tsalle nayi sai hani tsaye tsakar dakin ina zare eyes a hankali ya bude kofar ya shigo,sai kyarma nan da nan jikina ya dauki rawa,shi kansa ya lura da tsananin tsoro da tashin hnklin dana shiga don sai ya maida kofar a hankali ta rufe tare da tahowa inda nake tsaye.yanayn fuskarsa ya qara razana ni,nayi saurin zamewa qasa na tsugunna tare da makalkale jikina kamar wacce ya yiwa sabon kamu nayi kasaqe!! Ina jiran naji ya shaqoni ko kuma yasa qafa yayi kwallo dani,shiru har wajen minti 5 na dago kai inga ko fita yayi,saboda ko motsinsa bana ji,tsugunne yake gabana ya tsare ni da fararen idanunsa nayi saurin maida kaina a hankali ya fara magana,rashin kunya ko meena?ni faruk yau kikawi tsageranci don ki nuna mani cewa u r matured enuf,kema kin zama cikakkiyar mace toh bari kiji wlh,wannan ya zama na 1 kuma na karshe,kin san halina,,toh lallai kiyi notcn wannan ban magana 2,sannan am alwys streat 4wrd Kada mu fara haka dake saboda wahala zaki sha,ladabi da biyayya na sanki da su,to ku riqe kada ki bari su kubuce maki, maganar waya kuma ban fahimce abinda kike nufi ba..ina son ki sake maimaitawa nidai kayi hakuri,na fada ahankali bance kinyi man laifi ba,ina sin kiban amsar tambayata ai....ai ai me?kike wani korar tumaki kawai malama baki da hujja,ya jefoni da wayar idan baki so,kina iya yarwa,saboda bata gabana,sannan idan kika qara gigin irin wannan,Allah sai kin sha mamaki kaima yaya na kasa gane gaskiyar damuwar ka a kaina shiyasa kika jefan da waya na zaro ido wlh....kada ki rantse azumi zai hau kanki saboda jifata kikayi don ki nuna Allah ya baka hakuri bazan qara ba na katseshi ya dalle mani baki da yatsansa baba.sai son laifi,amma tsoro na biye bayansa,da son bada hakuri,kin bani hakuri yafi goma na murza labbana cikin jin zafin dallar da yayi mani ke bani son lambo ya fada haba yaya da zafi fa daman zafin nake son kiji..sabodanima kin wahalar dani kalamar tazo mani banbarakwai, nace na wahalar da kai kamar yaya maimakon ya bani amsa sai naga ya miqe tare da komawa bisa stool din madubi na,ya zauna tare da canza zancen da cewa Meena aure zanyi amman su baba sunce yarinyar bata yi masu ba,miye shawara hakuri nabashi amsa a gajarce nima na koma bakin gadona na zauna bazan iya hakuri da ita ba gaskiyar magana in kuwa haka ne wannan maganar tafi karfina..tunda bazan baka shawara ba kaki biyayya kada ki kware mani baya don ke kadai zaki iya taimako na a wannan auren wacece yarinyar na tambaye shi,maimakon ya bani amsa sai ya ci gaba da cewa alkawari daya nake son kiyi mani,ni kuma na yi maki alkawalin bazan qara baki miyau ba kisha.sannan zan kaiki germany ki zabi motar da kike so saboda zamani wlh duk tsadarta kin yarda? shan miyau a kuma na ganni ina tuka qatuwar motar kaina sanna ta zama mallakina ba tare da tunanin komai ba yaya yace zaki iya?kin fa san girman alkawari nace insha Allahu yaya zan iya koma menene very good ya fada tare da yin wani murmushi ina son gobe ian Allah ya kaimu na hada da uche ya kaiki garhi kin san hausawa hausawa na cewa gida bai koshi ba ba a bawa dawa ba don haka maganar muktar ki soke ta kice su baba NI KIKE SO KI AURA...... da Hausa Book stories GIDA BAI KOSHI BA ¤¤6¤¤ iyakar abinda naji kenan ***********salati na dinga ji ta ko ina,na bue idona a hankali biji biji nake ganin kowa sai dai da alama ina ganin duhun mutane wadanda bana iya cewa ko su wanene a hankali suka dan washe amman ba garau ba asibiti nake kwance bisa gao bakina da hanci na cikin abun qarin iska wato oxygn ga kuma qarin ruwa ana yi mani dr naji an kwada masa kira,tare da bude kofar tare da bude kofar aka fita da gudu ban gane ko wacce murya bace wannan haka ina jin muyoyi da yawa ana cewa sannu amina tambayar danaji wata muryar namiji yayi ita ta tuno mani da maqasudidn zuwa nan na wurin wai meye ainahin faruwar.....bai qarasa ba naji muryar mace na baa amsa..na iso kenan naga faruk ya fito da ita rumgume duk ta sandare,don wlh munyi tunanin ta rasu...jin an anbaci sunan yaya nasyasa naji numfashi na ya fara sama,na da nan naji ana ta salati wasu kuma dama kuka suke yi pls gt out,naji an fada lkcn da aka shigo daga nan ban qara sanin inda nakeshiga wannan karon koda na bude idanuna garau na gansu,babu wata alama da ke nuna bacci ko gajia a atare da da su.....an cire mani oxygn din dana gani din dana gani daga farko ,amma har yanzu akwai qarin ruwa a tare dani...lallai hanklina ya dawo jikina..kwana nawa nawa atare dani?bani da mai amsa mani tambayar nan ole na hakura...na rushe da kuka lkcn dana tuna da maganar yaya wannan waane irin balai ne? wai ni...shigowar wani lkita ne yasa ya tsaida mani tunani na amman har kkcn idanuna basu bar zubar da hawaye ba...ya kalleni ya qara kallona ya girguza kai ckn nuna alamar damuwa,sannan ya jawo wani dan qaramin tebur ya zauna gaban gadon daidai inda fuskata take ..muka hada ido hada ido yai mani murmushi tare da fadin wipe ur tears...banyi gardama ba na aikata hakan sai dai ko hannuna ban baro daga wurin ba wasu suka biyo baya .......amina kalleni da kyau ,sannan ki saurare ni tare da bani cikakkiyar amsar tambayoyin da zanyi maki da fatan kin fahimce ni.....na daga kai alamar eh..kin shirya mutuwa kibar abdullahi?..tambayar tazo mani a hargitse na rasa me zance masa saboda tashin hankali dana Ina nufin abinda na tambayeki,sbd a gsky kina kan hanya. Wace irin damuwa kika shiga haka da har zuciyarki ke neman bugawayau fa kwananki takwas ana,alluran da muka yi miki banyi tunanin dakin tashi zaki iya fada wa wani dogon tunani ba,kamar yadda na fahimta. Ya dan lumfasa,kiyi hakuri mu shawo kan matsalar ko,idan kika yi wasa zaki iya barazanar rasa rayuwarki. Ya fara lallashina a hankali tareda bani shawarwari ta hanyar tsorata ni sosai. Ya lura cewa na nutsu sosai,hankalina ya dawo jikina sannan ya fara jero mini tambayoyi. Mene ne matsalar data jefaki wannan tashin hankali? Zan fara magna kenan ya daga mini hannu,ban da kuka. Na goge idanuna,shigowar nurse yasa naki magana, tana fita ana kiran sallah,ya kalleni,bari na hada miki abinci kafin na dawo. Tea mai kauri ya bani da soyayyen dankali da kwai,yace in cinye kafin ya dawo. Yasa hannu ya cire mini karin ruwa,tas! Natada komai. Ina gamawa nurse na shigowa,ta taimaka mini na shiga toilet nayi wanka tare da alwala,don rama sallolin da ake bina.lokacin daya dawo,maimakon ya cigaba dayi mini tambayoyin sai naga ya canza zancen ta hanyar kunna mana wata tashar hoto mai dauke da wake wakensu masu kyau. A hankali a hankali harna fara sakewa cikin kwana daya,a kwana na 2 ne na fara damuwa naga ya abdullah. Dadi ya kama dr,yace shi ya hanasu zo sbd jikina amma inyi hakuri gobe za a sallameni kuma shi zai mayar dani har gida. Nace to. Washe gari ta kama juma'a,karfe 12 muka isa gida cikin motarsa,babu abinda gabana keyi sai faduwa. Duk iyakacin kokarin da naso inyi alokacin ganin hawaye basu zubo mini ba na kasa. Zubowa kawai sukeyi ba kakkautawa. Gaisuwa kawai akayi dashi yace zai koma yayi gargadin cewa a guji abinda zai kara tada mini hankali. Hankalina ya tashi ganin baban garhi,gwaggo maryam,baban kano,da kuma baba auta. Sannu kawai ake ce mani,ya abdullah kuwa ko motsi ya kasa sbd ni kawai yake kallo duk ya rame. Nida aunty muke zaune bisa kujera doguwa,gwaggo maryam na gefenmu bisa karama,ya abdulla na daga kasa da gwaggon,sai su baba dake bisa dogayen dake kallon tamu. Duk da yawan sannun da nake samu daga su bai hana zubowar hawayena ba, maimakon su ragu karuwa ma kawai suke. Banyi mamakin rashin ganin yaya ba,sbd ranar aikice. Baban kano ya gyara zama sannan ya fara magana, bazai yiyu ace mutum lafiyarsa lau har ya kamu da bugun zuciya ba,ke hajiya jamila iyakar abinsa kika sani kena? Tace eh baba,kaifa abdullah? Ya kalleni,a harabar gida na barta na fita,ko dawowa banyi ba yaya yayi mini waya,suna asibiti. Ganin halin da take ciki ne yasa nayi muku waya. Kukana ya karu baban garhi yace tsohuwa meya sameki ne?(da yake haka yake kirana). Cikin tausaya wa gwaggo tace goge hawayen kinji meke damunki? Na nisa zuciata tayi min zafi raina ya kara baci hankalina ya tashi matuka, ya faruk ne yace zai hadani da uche.........na rushe da kuka,aka dauki salati. Ya hadaki dashi kamar yay? Inji baban kano wai muje garhi wurinku,nace, shi.....shi.... wai shi.....kukan ya kuma karuwa cikin kidima gwaggo tace wai shi me? Wai shi nakeso zan aura....... Ya abdullah na gani da aunty jamila a kwance sun some. Wuri ya rude da tashin hankali.da kyar aka samu suka farfado,bayan sun sha watsa ruwa. Gwaggo kuka mu kuka su bab kuwa kowane idanunshi ya kada yayi jah!!! Wannan yaro,wannan yaro naiyi mana adalci ba,sannan ya tabbata kafaffe,marar jin magana abibda baba auta keta nanatawa kenan. Tun farko saida yaya hadiza tace hakan na iya faruwa,amma kowa yai burus da maganarta,maganar hausawa ta tabbata 'duk abinda babba ya hango,yaro koya hau dala....kun dai san karashen ehee'. Dakata maryam inji baban garhi,ya katseta,tsohuwa! Ya kira sunana,na daga kai na kalleshi,jeki hado kayanki duka. Ya kalli gwaggo dake shirin magana yace zata koma gidana na garhi da zama. Ya abdullah ya rushe da wani irn rikitaccen kuka mai ban tausayi. Sole kayi hakuri barinta nan hadari ne tunda harya bijiro da wannan rigimar,baban kano ya fada. Cikin zubar kwalla aunty ta kallesu tace akwai aure tsakanin su kenan? Kwarai kuwa. Inji baban garhi. Kirjina yayi wani irin dam! Ras!! Ras!!! Sbd faduwa,kaina ya sara kwarai da gaske. Na dafe kaina, wayyo baba na shiga uku,yau mun bani... Ke dakata bari jawo mana banuwa. Inji gwaggo maryam. Na kra rike kaina gam,don ji nake kamar har wuyana don azaba, baba waye bare cikinmu? Na fada cikin tsoro da fargaba. Babu bare cikinku,jininku daya. Da sauri ya abdullah yace ya dangantakar take baba,kuma menene dalilin hakan? Ya gyara zama,sannan ya fara magana a hankali wanda kwai ya fashemawa a ciki. Alhaji bara'u rano shine mahaifinsa. Mahaifiyarsa kuwa itace babba gidanmu,wato yaya saude (ina rabi'ah kinyi gsky). Allah ya jikan rai ta rasu wurin haihuwarsa,son ko ganinsa batayi ba. Duk gidanmu babu wanda jinisu yafi haduwa sukafi shakuwa sosai irin mahaifinku da ita,ko kamarsu tafi fitowa zar zar. Ta dade da aure bata sami haihuwa ba. Lokacin da mahifinku na karatu kano gidanta yake sauka. Kamar da kuke ganin kunayi da faruk,mahaifiya rsa ya dauko,ke kuma abbanki, to kinga kuwa babu wani banbanci. Shekarar da abbanki ya yi aure shekarar ne ta sami ciki,tun a lokaci tabar wasiccin don Allah kome ta haifa insha Allahu kada ranta ko babu ranta bishir ne zai reni yaron. Duk dangi sun san da haka,sbd ko ina ta zauna maganar kenan. Akwai lkcn da alhaji ya kawota gida don a kwatanta mata sbd yana ganin sambatun nata sunyi yawa,kodon ta dade bata sami ciki ba? Inna tayi mata nasiha irinta mata,amma daga karshe ta kafe cewar ita kadai tasan abinda take gani,da kuma irin mafarkan da takeyi,tunda Allah yasata sami cikin. Sannan tanaso a ba bishir abinda ta haifa ne riko,sbd ba a son irin matar da alhajin zai auro ba.sai bayn rasuwarta abubuwan sukayi ta dawo mana. Inna ta fara renon faruk,yanayin shekara da wata 5 abbanku yazo ya tafi dashi. To kunji dangartakarku,baban kano shine mahaifinsa,wato alhaji bara'u. Duk muka dago kai muka dubeshi kamr hadin baki. Baba shi yayan yasan haka? Inji ya abdullah. Kwarai kuwa,abinda ya bata mana rai shine bishir yayi garhadi kada a sake a nuna muku cewa bashine ya haifi faruk ba,mu kyaleku a haka. Tun bara yaje mana da maganar yana sonki muka kwabeshi tare da tsoratarshi na zan amshe ki daga wurinsa,matuqar bai janye maganar ba,kamar ya hakr sai kuma kamar wata 4 da suka wuce..yaje da auta na hadashi yayi masa tatas.wlh bamu taba tunanin cewa zai qara tada zancen ba,wato shine ya debota tun daga tushe,yayi maki wannan karam-da-rutsi, ba dole zuciar yrnya ta nemi bugawa ba toh da ayi aika aika ai qara na rabata da gdn dan banza miqewa anty tayi ta shige daki nima na miqe na nufi nawa dakn don hada komatsaina ina fitowa nace ya abdulahhi don Allah dauko mani dayar jakar,ko tsinke ban bari ba nawa,,sai gado da madubi karfe 4 saura muka bar garin abj baban kano ke tuqa motar.baban garhi na zaune kusa da shi..nida baba auta muke zaune a baya..tunani kawai nake abuna haba shiyasa da ina mkrnta butsu butsu naga yazo wai yazo ziyarar bazata,toh wai tun yaushe ma ya fara sona? Amman yayi wauta saboda sam shi ba irin mijin da nake so ba kenan tsarin rywta sam bana sonsa,na frko yana da mata,nafi son saurayi...kai jama'a kenan mahaifinsau daya da ya muktar,ya rasa wanda zaiyi kasayya da shi sai dan uwansa,sabda tsabar son zucia ga saurin hasala,ni kuma zucia toh ina kaga aure haka?..wlh na auri yaya ai naci baya don ya tsofe mani duk da yafi ya muktar kyau wlh shina ke so,don kyau ba hali muni,na fi son mai sanyayyar zucia da sauqin kai wayyo abba idan ya dawo skul bai ganni ba koya zaiyi Allah sarki anty tayi fushi dani ko ya za'ai naci amanar ta?kai amma yaya bai mana adalci ba ko ina wayata? Wato ya muktar yasan dangantarkar sa da shi? Haka naita tunane har muka iso zaria suka tsaya sallah misaln qarfe tara muka isa garhi..baban kano ko ckn daren ya tafi bai kwana ba inna dije ta rasa ina zata saka kanta don dadi ta qara mani dakin hafsa wadda take sa'ata ,itama bana ta gama skul Kwana yau 4 har na fara sakewa.saboda yadda baba ke dawainiyya da ni,komai na gdn ya canzo duk don naji dadi..ganin haka yasa na ware na saki jikina,kullum sai mun zagaya gdn yanuwa nida hafsa.daga qarshe mu zame gdn inna fira,,abinda ya bana mamaki yadda har yau baban bai qara yi mani mgnr yaya ba ko a tambayeni wani abu ranar fana cika sati 2 ina zaune ina karanta littafn rabo ne kwatsam naji muryar yaya abdullahi.da gudu na miqe na saki wata uwar qara murnar ganinsa..inna tayo waje da gudu tana fadin lafia?,,ina riqe dashi muna ta daiya,ta fito tace haba nidai nasan ba banza ba..muka zauna falo na zauna kusa dashi haba sai kuka..inna tace daga murna sai kuka? Ai tafia ma zanyi tunda kuka take nayi saurn goge hawayena nace nayi shiru ke zaman qauyn ma ya amshe ki..kinga yadda kikai far.inna tace amma fa akwai rama..hafsa na shrin magana yaya faruk yai sallam..inna tace abdullahi akwai shakiyyi shine baza kace tare kuke ba au bai fada ma inna?na tsaya muna gaisawa da su amadu mai rake?mun same ku lafia?ya fada tare da kallo na,nna dauke kaina gefe shiko ramar baiyi ba wato hnkln sa kwance yake sai mu..mgnr sa ta dawo ni..inna ya baqi?..ta dalla masa harara baqin daka koro ya zaro ido ni wlh inna baba ya taho mani da ita lo....kai rufe mani baki kafaffen wofi duk wa ya janyo? Tayi shigewar ta daki yayai dariya kawai..na miqe nima nai shigewata daki..yaya abdullh ya biyoni naji dadn hakan saboda dama akwai tambyr da zanyi masa ko zama baiyi ba nace ina anty da abba? Ya dan tabe baki,yace bari meena bayan tahowar ki rigima ta kaure.kinga yadda anty ke qasqanci? Wai damn ita aka maida sakarai saboda haka sai dai yaya ya zaba ko ita ko ke,shi kuma da ransa ya baci yace ya zabe ki idan ta ga dama ta zauna idan bata ga dama kuma tasan inda dare yai mata..toh yanzu tana gdnsu nayi nayi muje,ya rantsae yace ,idn har ba zat dawo ba,wlh tayi ta zama shi bazai jeba..kuma anso abba zaiyi..yanzu mgnr ki yazo yi baba tare da basu hakuri Hnkl na ya tashi,tausayn anty ya kamani,na kalli ya abdlh nacekasan Allah bana son yaya,kuma ban taba jin ina sonsa ba ko kadan a zuciata,don haka ka... Meena yaya yana sonki,ban gane hakan ba sai bayan kin bar gdnsa,ke in baki lbr....yaudara ce da son zucia kada ka saurare shi,muci amana wlh kaji tsoron... Shi muka gani a bkn kfa ba zato,ba tsammani,.gulmata kuke yi ko? Na tsuke fuska na dauketa gefe,ya abdlh yace a'a shawara nake bata o.k kaje inna na magana yana fita naga ya shigo,sai kawai na miqe zan fita,ya fizgoni na fada jkns,kada kice zaki ringa yi mani gadara komai a hnkli ake binsa,don haka ki koma ki zauna.mgna kawai zanyi dake na zame jkn na zauna bisa kujera,shima ya janyo dan qaramn tebir ya zauna.......... a Hada Hausa Book stories GIDA BAI KOSHI BA ¤¤7¤¤ Meena ki tausaya mani don girman Allah.kada ki zalunci danuwnki,bana tunanin zan iya daina sonki daidai da sec 1 kayi hkr ni kuwa bana jin zan iya snk daidai da sec 1..wlh u r nt my typ idan na aure ka naci baya,ko alama ban taba jin kana brgni ba ya kalleni ckn bacin rai ni kike fadawa haka meena ckn haln ko in kula nace iyakr gsky ta na fada mak...kin fi son bare da danuwnk waye bare?na bukta ya dallo mani idanu.baki hada komai ba dashi illa kara,,ni kuwa... Yaya bana sonka kayi hkr mubar maganr nan ni meena?.ya fada ckn tashn hnkl..don Allah kiyi mani adalci..kefa kika dauki alkwali,,,na rashn sani ba? Abnda yasa kika a ina lallabaki,bana son nazo nayi wani abu kice na cuceki..amman zan baki assgnmnt nan da sati 1 don Allah ki fara sona,ni kuma nai makialkwln zan jiyar dake dadn da baki taba ji ba dunia kayi wa kanka kiyamullai yaya kaje ku sasanta da matarka nikam nafi karfn ka wlh sai yaya muktar saurayi sabon jini wani tsaki ya buga tare da wrgo mani wayata da charga yace zan baki mamaki wlh wato ke lallashi baya maki....ya juya zai fita ya juyo yace wlh sai na aure ki saboda ina sonki GIDA BAI QOSHI BA BA BAWA NA DAWA BA Ta fiddo ta fara latse latse kenan,wayata ta fara rngn,ya muktar ne naji dadin hakan hello na fada yayi ajiyr zucia me ya samu wayarki 2days. Nayi murmush,kwana 2 a kashe take,kasan ina garhi ita kuma na barota abj,sai da su ya... Wai da gaske ne?ya katseni,nace me fa? Magnr dake tsaknin ki da yaya faruk gaky ne amma yanzu komai ya daidaita na fada masa abnd baba ya kidanya,yayi ajiyar hrt,kin san Allah meena daman na zargi haka tun farko,ina gudn kada na fada maki wani abu ya faru uhm kawai nace,yayi tsaki irin na ban haushi,daman ina lura da shi tun kina skul a sati sai yayi zuwa biyar.ga wani munafukn kallo da yake maki haba yaya cool down komai ya wuce na fada ckn yaryanga da shagwaba uhm ke kike ganin haka,ni nasan waye faruk.tun baki da wayau,ki fa tuna idan naje abj idan mun kebe muna hira irin sintirin da yake yi duk ya kasa zaune ya kasa tsaye,haka kuma idan ina gidan nan komai kikai laifi ne,sai ya hauki da fada har ta shafeni Ko kin manta ranar da muna zaune falo duka gidan ana hira da daddare,kamar wasa ya janyoki jikinsa ya hada bakinsa da naki wai kisha miyau,sbd ya lura tunda ya zauna kike wani yatsuna dan ya tsirtar dashi? Duk mai hankali ya zai dauki hakan? Wane yaya kika ga yana yiwa kanwarsa irin wannan horon,in har da gske ciki 1 suka firo? Ko wannan kawai bai zama alamar tambaya babba ba meena? Ina tunaninki da hankalinki suka tafi a wancan lakacin? A lkcn nafi dora wa jamila laifi,sbd itace katuwar jaka,dakikiya mara tunani,p. Abinda yasa kika ga na fita daga falon,haushi naji sbd lkcn daya sakeki wani mayen kallo ya biki dashi,wannan mu maza kawai mukasan ma'anarsa..... Kabar tashin tashina,tunda baba..... Ke kike ganin haka,faruk baida mutunci amma barshi,idan yasan wata aibai san wata ba,zan zo ranar juma'ar nan muyi magana da baba,don na turo magabatana,kin amince? Na danyi murmushi,na amince yaya,ka zo kawai. Ngd meena,zan kiraki anjima,ok? Nace yes my dear. Tare da kashe wayar na dan kalli mutuniyar ta wutsiyar ido kamar ta daura hannu sama ta kurma ihi. Hafsa ta matso,wai meye naji kina ce mishi yabar tashin tashina? Na danyi murmushi,magulmata suka fada mishi rikicina da yaya,duk ya rude shine yake tada mini wasu abubuwan da suka faru abuja,sai nace ya daina, yanzu dai ya rokeni alfarma yana son na bashi izini yazo wurin baba suyi magana... Me kika ce mishi? Ta katseni ciki nuna farin ciki dajin dadi. Na danyi dariya, yazo kawai nace,koya kika gani? Kafin tayi magana,fatima tabar dakin. Muka kyalkyace da dariya,har da tafa hannuwa. Amma kin birgeni mutuniyar,saidai zan baki shawara daya amma ba yanzu ba, ki bari mu koma gida tukunna. Nace ba mtsala 'yar uwa. Wayata tayi 'yar kara alamar sako ya shigo. Ina dubawa naga an rubuta 'message from ya faruk' kinga kuma wani sako daga ya faruk,kai Allah ya raba mai rai da naci. Kin cika daukar abu da zafi,ki karanata mana, menene a ciki idan bai miki ba sai ki goge. Inba ke ba waza a kula yace naci? Ki dubi yadda suka bar garin nan,yanzu haka basu isa kaiwa ba,don ya damu.... Kai ya isa,kada a isheni,bari na karanta ko daman can ba cewa nayi bazan duba ba. Rayuwata!!! Ya muka barki? Meena ina fama da azaba a zuciyata kece rayuwata,rasaki na iya sanya wa na rasa kaina,ki dubi abubuwan da suka faru,meye laifina a ciki,kodon nace ke nake so? Ki tausaya wa dan uwanki,kada ki jefani cikin mawuyacin hali don Allah. Alkawarina yana kanki,kamar yadda zan cika naki a duk lokacin da kika shirya karba. Mukhtar dan uwana ne,ba naki ba. Na fiki sanin halinsa,sha'awarki kawai yake,baya sonki,ni ne masoyinki mai kaunarki............. Nayi saurin gogeshi duka,ba treda na karsa karantawa ba don takaici. Daga na gidan inna muka wuce sai dare muka koma gida. Muna cin tuwo ya mukhtar ya kira,mun jima kafin muyi sallama, kamar hadin baki,ina wanke hannuna ya faruk ya kira,nayi saurin zuwa na kashe wayar baki daya sbd nasan nacinsa. Muna zaune daki muna kallon wata drama da akeyi ta 'yan korea, mai suna heaven fates,nace yauwa hafsa wace shawara ce za a..... Ban mnta ba,son Allah bari a karasa wnn episode din,naga yadda za a kare. Kinsan Allah ki raba kanki da kallon dramas. Sbd me? Ta bukata hankalinta nakan tv. Ban sani ba na fada cikin jin haushi. Dai dai lkcn aka gama ta juyo,kin cika saurin fushi da yawa,wannan wasan yanda kyau don baki fara daga farko bane,shiyasa kike ganin rashin kyansa. Ke dai kika sani na fada ina murumushi. Kinsan shawarr da zan baki? Sai kin fada nace da ita ina kallonta. Akan mgnrki ce dsu ya faruk,kin san ita gsky 1 ce amina,kuma rayuwar duniya da kike ganinta wlhy abu ce mai hadari. Duk macen duniya budurwa kamarki,kullum addu'arta ba zata wuce Allah ya bata miji na gari wanda yasan mu2ncinta,iyaye nta da kuma 'yan uwanta ba. Maza da kike ganinsu kyal kyal na rariya ne,wanda kike hangen mtnci da soyayya gareshi zaki zo daga karshe ki gane ba hakan bane. Bance miki duka ba a wasu daga ciki kamar yadda muma matan muke. A yanzu zaman nan da ake amina baki da kamar ya faruk,sbd shi ya rikeki,ya kuma raineki,har ki....ke kada kiyi sabo malama,akwai mai rainon wani banda Allah?na katseta cikin bacin rai,don fara gano inda ta nufa. Tayi murmushi, bana nufin haka,sbd da taimakon Allah,kuma shi yabashi ikob komai. Da fatan kin fahmceni? Tacigaba da cewa a mkrnt idan ana lbrn aure da yawa nakanji kawayena na fadin sunfi son aure mai mata,sbd yawanci sunfi sanin darajar mace. Ranar nan jinki kawai nakeyi wai ba kya son mai mata,sai saurayi,idan kishi ne yaja ki fadin haka to kinyi kuskure kina iya auren saurayin,lkcn da kika gane dadin zama ke kadan yayo maki wata ya zakiyi? Ga mgnr tsufa,kiji tsoron Allah meena,duka yaya idan yayi gudun hohoho yayi shkra talatin da takwas zuwa da tara. Amma a fuska saiki rantse da Allah shkransa talatin daid ai. Haka naji su inna nayin wannan zancen rannan ita da baba. Yana da kyan jiki dana fuska,banga makusarsa ba,sbd wlhy yanzu idan ya jera da ya mukhtar sai ace shi ne kane ba wa ba. Kuma ko zabe akeyi,kin san sai an zabi....... Look! Hafsa ya isheni haka nan,bana son ji....ki rage wannan....i dnt want 2 hear d hell of nonsense. Na kara daka mata tsawa. No wonder naga an tuza miki kudi dazai tafi,ashe na campaign ne... Baki fahimceni ba meena.... Bazan kuma taba fahimtarki ba,gargadin dazan miki na karshe shine,ki iya bakinki,kada takai muyi wulakanci........ Da wa? Allah ya baki hkr,me yayi zafi haka meena? Nace bana so dai na fada miki,wlhy ki daina. Insha Allahu anyi na farko ai. Ta fada tana rike da haba,kmr wata tsohuwa. Ta bani dariya amma na kame don kada ta dauki maganata wasa. Baku da gsky,sbd kuminiyarku tayi yawa,wace wainar ake toyawa adakin da kuka ki fitowa, har karfe sha daya ta gabato,ko yau bama cin abinci ne a gidan? Hafsa ta mike,kai inna,yau fa ke ce da girki..... Au daman da gaske kuke mgnr jiya? To bazan girka ba,idan baku yi k.......inna babu ruwana, hafsa ce da wannan 'yan kakale kakalem. Na sani tsohuwa,kullum idan girkinki yazo,sai dai muji kamshi,amma ita sai..... Sallamar ya suleiman ta hanta karasawa. Ya akayi ne inna kike ta faman bambami,ana jinki da an shigo soro? Sallamr yaya muktar ta hana inna magana ko amsa bamu tsaya yi ba mykayi daki wane nake gani haka kamar muntari,baba ya fada yana dariya inna tace ai kaifa yanzu ka ganshi ko ai tun dazu ya zo ya durkusa har qasa suka gaisa ganin yadda yake ta yan sunne sunnen kai ne yasa inna tashi ta shige daki kallo daya baba yayi masa ya gane lallai akwai wani abu,shi a tunaninsa ya dauka ko mgnr fati ce yar wajen baba auta ya akayi ne muntari? Ya qara saddar da kai qasa yace,damn uhm uhm y dan sosa qeya kai bana son skrci ni din zaka yi wa boye boye? nace menene kamar zai nutse qasa dn kny haka nan ya daure ya fara mgn.dmn munyi mgn da amina ne,shine tace nazo wurinka,,yayi shiru baba yayi dan tsaki.kai ni ban fahimci bayaninka ba tace ne nazo na nemi izni idan ka amnc mgbtana suzo ayi mgnr aurenmu dawa? Baba ya tambya,,yace da ita aminar kake so? Ya qara tmbr sa eh baba tun yaushe gsky zamu yi shkr 3 naso zuwa nan amman ya faruk ya hanani ashe yana da wata manufa sai yanzu na gane tsohuwa!! Ba zato naji baba ya kwalan kira ina zuwa na durkusa nace gani baba,gabana sai faduwa yake mene alakar ki da muntari? Na shiga rudani sai kame kame..kin yi shiru?..nace sona yake yi kefa?tambyr razo mani a bazata nace nima kina sonsa?nayi shiru.yace kiyi mgn sbd ina son fita hkkn ki ne.kada a tauye maki kina sonsa kuwa? Nace eh baba ina sonsa yayi murmsh toh alhmdl yace toh muntari ka turo manya ayi magana nan ya dinga godia,ni kuwa tuni na fada daki zai tashi baba yace zauna ina zuwa,ko minti 10 baiyi ba ya dawo tare da baba auta auta abnd yasa nayi kirnka shine.nan ya kwashe kaf ya fada masa.cikin frnck baba auta yace Allah ya tabbtr da alkhri.muna hangen yaya sai yan sunne sunne kai yake yi sbd kunya,a gsky ina son halin baba auta,akwai shi da tawakkali ga rywrsa komai ckn sauqi,bai dauki duniya da zafi ba tare da shi suka fita,baba kuma ya shiga daki.ba'a fi minti 5 ba ya kirani a waya,haba gmbya sarunyr mata a tausayan azo muyi mgna. Nayi murmushi kana soro ne yace eh na saka hijab dina nayi waje tsaye yake jikn bango.wani asitaccen kallo yayi mani tare da murmsh,ysikar jkna ta tashi yar..kunyr sa ta lullubeni naji kamar zan fadi duk na harde sai kawai na tsaya a bkn qofa Yayi qasa da murya ckn wata irin fasali na shauqin soyayya yace shigo sosai mgn zanyi da matata,nayi qasa da kai,ya dan tako zuwa kusa da ni ya fara mgn a hnkli kamar haka meena ina sonki,ina kuma kaunarki.ni kadai nsn ydda sonki ke azabtar da ni tunda Allah yasa na fara snki.dn Allah ki riqe amana.ina son duk rintsi duk wata rigima da ya faruk zai zo da ita,meena ki taimakeni kada ki fada tarknsa wlh meena bake kadai ba ni kaina ina tsoronsa nayi saurin dago kai na kalleshi yace kwarai kuwa,sbd na dade ina kallon sonki a kwayar idonsa,shiyasa tsro ya kamani don nasan akwai matsala kuma bamu san ta inda zata bullo ba,na tabbata da wuya lkc daya ya hakura da ke nasan waye faruk,ba tun yau ba.duk da ba gida daya muka tashi ba uba daya ya wuce wasa,a duk inda yake meena kinga faruk nan da kike gani shuumn mutum ne kuma miskile na qarshe shiyas nake son ki fajmci abu guda wlh zai iya cin galaba akanki ta kowacce hanya,abu daya zaki mani kada ki saki jiki da shi ta kowacce hanya,kada kuma ki yadda ku kebe..ko me yi yake son fada maki kice ya fada maki shi a inda kuke. Nayi murmushi can qasan zuciata ,lallai ya muktar ya rude,wai ni yake ba labarin ya faruk,mutumn da muka tashi gida daya,daki daya meke ban sani ba game da shi. Zan wuce meena gobe tunda asuba zan bar gari,saboda ina da meetn gobe karfe 2 na rana..sannan duk abinda faruk zai zo maki da shi ki sama ranki zaki ga fiye da haka daga wurinsa nace insha Allah zan kiyaye... Ina shirin kwanciya kenan wayata tayi qara alamr saqo ya shigo ne daga ya faruk Allah ya bada hkr akan laifn da nayi,haba meena wai duk ina tausayin da na sanki da shi? A taimaka da karbar kokon barata hakanan na wahala da yawa,idan laifi nayi an rama hakanan.duk da ba'a hakura ba any way abu 2 zan sanar dake na 1 ina tayaki murnar cinye jarabawarki duka congrats.don Allah ko a zuci ne ace thnk u mgn ta 2 kuma danki abba ya damu da rashinki,har yana neman kamuwa da cuta.yanzu haka jiya na dawo da shi daga asibin,don haka idan abn yaqi cinyewa zan kawo maki shi nan,kya samar mashi skul a kauye kusa dake.ayi barci lafia meeenata wayyo abba Allah yasa da gaske zai kawo mani shi din,nima kewarsa ta dameni Na bugawa yaya na fada masa sakamakon jarabawata yayi kyau,yayi murna kwarai,sai dai baiyi mini maganar mkrnt ba,ni kuma naki sanar dashi maganar abba. Mun dade muna hira har na fara gyan gyadi da hamma sannan mukayi sallama na kwanta. Karfe 10 na safe ina kwance daki,ban dade dayin waya da ya mukhtar ba wadda itace ta wajen hudu a safiyar. Haka mukeyi tun ranar daya tafi sai munyi waya tafi sama da goma a rana. Babban abin dake damuna shine,yadda sam hafsa ta fita harkata,kwata kwata yanzu ko 'yar hirar da muka sabayi ta daina,sau 2 ina yi mata magana,kullum sai tace dani,banason yin surutu da yawa,kiyi hkr. Ko daki muke zaki sameta da kara2n littafai na hausa da turanci.ni gani ba gwana ba,dama itace mai kokarin yi,koda yaushe. Ni kuwa off n on ne karatun nawa. Sako ya shigo naga sunan ya abdullah ina dubawa saiga kalaman yabo da taya murna duk akan cinye jarabawata da nayi. Na maida masa amsar gdy,ina cikin turawa hafsa ta shigo,da Allah ko kinga kwalbar onga? Nace uhm uhm. Ba tre da na kalli inda take ba. Bata kara magana ba ta fice. Ina nan kwance har aka kira azahar,na mike naje waje don yin alwala.mikar da hannun da zanyi in dauki buta,sai naji muryar abba ya shigo da gudu yana fadin "got you aunty",na kamaki....... . Toh pa! YayaFarrukh ko YayaMukhtar??? Hada Hausa Book stories GIDA BAI KOSHI BA ¤¤8¤¤ Da gudu na taroshi muka makalkale juna,yana ta kyalkyatar dariya,nima na kama dariyar,kawai sai naga yaro ya fashe da kuka yana fadin, ba kece kika ce ba zaki koma abuja ba,sjine kika gudu kika barni. Ya kara rushewa da kuka, haba ban ankara ba,naji kwalla na shatato mini,yaron ya wani rikeni gam! Kamar bazai sakeni ba. Inna da hafsa sukayi sokoko!! Fuskarsu ta nuna alamun tausayawa yaron. Kukan da abba keyi ya kara hargitsa tunani,hankalina ya tashi matuka. Da yake yau lahadi baba na gida,sai gashi ya fito daga daki yana salati. Wane yaro ne yakeyi mini kuka daga zuwa? Hafsa ta karkata kai,abban ya faruk ne baba. Da sauri ya karasa fitowa yana fadin wani farukun kuma? Inna tace faruku nawa gareku malam? Naka dai wanda ka sani na habuja. Tsohuwa kawoshi nan... Abba ya makalkaleni yana matse kafada,alamar bazai je ba. Ganin haka na sungumeshi mukayi fa'o,kada yaya ya shigo ya ganmu a hakan. Na rungumeshi ina goge masa hawaye,nima na goge nawa, to ya isa haka nan,bazan kara tafiya na barka ba.... Zaki koma gida? Gabana ya fadi amma na dake nace, eh tare zamu tafi. Kaga baba fa! Oh baba,sorry. Ya ruga wurinsa yayi,takadari, nikake cewa sorry? Ina baban naka ya tsaya ne halan su mai rake sun rikeshi.... Yana fa abuja. Ya fada yana dariya. Duka muka hada baki, kai dawa kazo? Yace, uche ya kawoni yana waje.munyi hutu ne,sai bayan six weeks kuma bani lafiya,jiya nayi masa a kawoni wurin aunty, shine ya hado mini kayana duka yace,to mu koma kauyen duka nida ita,saita samu wata skul din ko aunty? Baba ya dauki salati,yana tafa hannuwa,inna tace ke hafsa shigo da bakon yaci abinci,ya kuma huta tunda su ba sallah.... To ina ruwanki da sallarsa? Baba ya katseta. A'a malam,wai gani na yi.... Kifa iya bakinki dije,ina kwatanta miki wata rana lallai za ki.....na bari malam,na bari. Tuni hafsa tayi waje, ni kuma naja aab muka yi daki, baba yace,uhm kaji mai da. Inna tayi dariya,yo mal don ma bakaga lkcn daya shigo ba,yau naga soyayya,alwala fa zatyi kaga buta inda aka wantsalar mini da ita. Ina ji suka kra yin dariaya. Murna ga uche kmr zai daukeni,muka gaisa yace yau zai koma. Baba yace sam ya bari sai gobe ya zaro idi, baba na oga say i de go bck 2day. Ganin ya dage baba yace to ai saiya tashi yayi harama. Muka rakashi mota ya dago hannu alamar in matso zaiyi magana dani nace yo, saida ya dan rusuna sannan ya langabar da kai, abeg aunty,mek u help oga ny mrryng him,bcoz he done bcm mad n crazy,nw 4 ur love,pls! Pls!! Dariya kawai nayi na juya tareda fadi safe jrny uche,thnk u. Ranar wuni mukayi daki nida abba,babu abin da kake ji sai dariyarmu. Na dauko kayansa dana cire na linke,na bude aljihun jakar daga sama na saka na dawo muka cugaba da hira,yace aunty tsaya kiji kuma wani labarin,kin san ina muke kwana nida daddy? Na gigiza kai, yo dakinki,yama kwaso kayansa duka na sawa ya dawo da sunan..... Me mummy tace? Na bukata cikin dabara. Yayi murmushi,irin na yarinta mai nuna alamar bai san ciwon kansa ba yace mummy ta tafi hutu gidan mummy hauwa sada,ai kin santa ko?wannan mai yawan dariyar? na kakaro yaken dole nace eh kwarai na ganeta,abba yaushe zata dawo? Ya watsa hannuwa,daddy yace ba rana. Sai dai lkcn da hafsa ta shigo, irin kallon da tayi mini ya tabbatar da cewa, ta ji hirar da mukeyi. Na bita da ido naga ta suri littafinta tayi waje. Abba yaci gaba da yi mini sokanarsa yana cewa,kinga daddy yanzu shi kadai ne a gida, tare da uche da uncle abdullah,sai su uche ko aunty? Nace uhm, kawai. Hirar tasa ne neman damuna,don haka naja shi mukayi tsakar gida inda su inna ke zaune. Hakan ya kwantar mini da 'yar damuwar dake neman taso mini,sbd yadda hafsa taje shi suka fara 'yan wasanni. Ganin haka yasa na koma daki don samu nayi dan tunanin dake neman tarwatsan kwalwa. Hafsa ya kamata ki fahimce........ Bana son tone tone yanzu mene ne matsalarki? Ta katsen, na hade wani busasshen miyau daya taru a wuyana, ina son sanin maanar wannan 'yan fizge fizgen da kike mini,sbd nace ina son ya mukhtar? Kwalla suka zubo mini,wlhy kin bani mamaki hafsa ita fa rayuwa idan kika duba gaba dayanta hakuri da fahimta ce, daga ba wadannan ta zama shirme. A duk duniyar nan ina mai tabbatar miki ina cikin layin farko dazan fayyace halin ya faruk,nasan waye shi, kuma na rantse miki bana sonsa ko alama,hakan bai taba faruwa ba,to ballantana tausayi. Hafsa tunda nake rayuwata ban taba jin ina tausayin ya faruk ba. Kwata kwata baya burgeni,ko irin abin nan na kanwa da yaya,dama can bama shiri dashi,ina ga yanzu? Ta kalleni alamar maganata ta fara tasiri a wurinta,sai sai ba taceklala ba. Ganin haka yasa na sami kwarin gwiwar cigaba da fadin. Kiyi la'akari da halinsa yanzu haka idan kika lura yanayi mini tayin kansa cikin gadara da isa,aure na yiwuwa a haka? Sam baya saurara mini,ga dizgi da rainin hankali ki fada mini macen da keson ta sami irin wannan mijin. Yana takama da kyau da kudi,kyan dan maciji ko kuwa kudi da balai? Hausawa na cewa,arziki da tashin hankali gwamma tsiya da kwanciyar hankali. Ni a yadda na lura tsabar sonkai ne yasa shiyin wannan kudirin tare da jin zafin ya mukhtar,sbd idan kika lura daman can basa shiri. Ya farul wulakancin da izgilanci tareda girman kai,shi kuma ya mktr baya barin kota kwana. Na kalleta sosai, bana son yaya,kuma ban taba tunanin sonshi a zuciyata ba, sbd kwata kwata baya cikin tsarin irin mijin da nakeso. Mts!!! Rayuwa kenan,haba hafsa,shifa ya rikeni,na daukeshi tamkar mahaifi,sai kuma.... Nayi shiru raina ya gama baci. Ji nayi ta dafa kafadata, baki fahimceni ba, maganar da nayi miki idan zaki tuna bance doleki so ya faruk ba,shawara ce na baki cewar,a duk duniyar nan yafi cancanta ki aura,sbd zaifi ko wane namiji daukarki da muhimmanci,yafi sanin darajarki akan ko wane sannan bazai taba gajiya dake ba. Kibar ganin ya mukhtar nata rawar kai dake yanzu,wlhy baki shiga gidan shi bane,amma da..... Bana tunanin haka hafsa,kema kuma ki cire hakan a zuciyarki. Uhm!!! Meena kenan,ya kamata kiba kanki shawara amma kiiyi amfani da kwalwarki wajen aikata hakan,sbd zuciyarki ta gama karaya ko ince tsorataki,ta anyar zugaki kina yi masa wani mummunan zato,wanda na tabbatar ba gsky take ayyana miki ba. Magana ta karshe itace,ki tuna cewa,ko da ya faruk kullum safiya dukanki yakeyi idan dare yayi kuma ya kara miki wani,ya kmt ki tuna da dawainiyar da yake dake,sbd ana son duk laifin da wani yayi maka kafin ka dauki hukunci,sai ka fara komawa baya kayi tunanin,shin kafin hakan ta faru wane alheri ne ya taba yi maka? Sannan ka dawo kan wannan abu Na kakaro wani busasshen murmushi mai nuna alamar maganarta ba tayi tasiri ba, na ce, "godiya nake malamata". Ta kyalkyace da dariya, Allah ya kyauta miki wannan taurin kan, nayi murmushi, "Hafsa kenan, kina tunanin akwai wani kalamai dazai sa na so ya Faruk?" na girgiza kaina, " wallahi haka nan Allah ya dasan kiyayyarsa a zuciyata, sam baya burgeni...." daidai lkcn da Abba ya shigo da gudu yana fadin "aunty boyeni, kawu zai amshe mini ball" kafin na kai ga mgn yaron ya shigo shima a guje. Abinka da yaro ya cachukuni, Abba kiki-kiki yana son kwace kwallon, wlh sai ka bani abata. Abba ya riketa gam, tare da fashewa da kuka yana fadin, uhm-uhm. Har da make kafada. Hafsa ta kamo yaron " zo nan kawu, ya akayi ne kai da dan abokin naka ko kaima baka so ya hau da kai kekensa idan babansa ya kawo masa gobe? Yaro sakarai! Wai daga wannan 'yar mgnn har ya hakura, ita kuwa tare da biscuit ta rakashi kofar gida. Tana dawowa ta hau babbaka mana dariya, ni sa abba. Sai kuwa ya rike ball(kwallo) kamar rikon san dake neman guduwa a garke. "Wannan shine uwa da da sun kasa fadin mazuru" ta fada tare da kara fashewa da dariya. "Hafsa banson sharri" kya ji kamar dgsk, ynz danki aka biyo yayi rashin gsky amma kin kasa tabuka komai, har gara abban da ke to wlh kiyi gaggawar sai mishi nashi, in ba haka ba gobe zan kyaleki da shi. Na kara tsuke fuska, ki kyale din na kalli abba, je ka mayar musu tsiyatakunsu, gobe idan munje katsina gidan baba Abdulkadir zan shiga da kai central market na zabo maka wadda kake so kaji my love? Da gudu abba yayi waje yana tsallen murna ita kuma hafsa har lkcn bata daina sauri ba. Sauri kawai mukeyi mu bar gidan kada su baban kano su kai ga iso wa lallai idan hakan ta faru zanji kunyarsu matuka. Sanye nake da atamfa super wax fara mai ratsin zanen ganye jajaye, daga rigar har skirt din sai ka rantse da Allah dinkakke tazo sbd yadda dinkin ya dace da ita ni kuwa dana saka a jik a rantse da Allah zanen na jikna aka dinka sbd dacewarsa. Daurin kallabina turai 'yar adua ba wata uwar kwalliya nayiwa fuskata ba illa yan jan baki na zizara daga saman idona da kasan kadan,(har dai zuwa karshen kwalliyarta) dubu goma haka na saka a jaka, na kuma fiddo dubu biyar na ba hafsa nace ko zata sayi wani abu a kasuwa ita ma idan taje karfe gama da rabi mukayi sallama dasu inna, sai kuma mun dawo gobe ko jibi kamar yadda ya fada. Yanayin gidan baba Abdulkadir da yadda suke tafiyar da rayuwarsu ta burgeni matuka. Duk yaran gidan manya suna mkrnt wanda aka bari ita kadai ke pri. Wato autarsu kuma ynz ajinta biyar ta kusa gamawa. Babbansu da mai bimasa kadai suka fara aiki, daya a kaduna zenith bank, daya kuma Rigasa teaching hsptl a kadaunar. Matarsa daya gwaggo baraka, mace mai mutumci da son addini, mgn daya ka ji ta sako sunan Allah, ko ta kawo hadisi. Da niyyar kwana daya kawai muka je kamar yadda baba yace amma sai gashi mun share wajen kwana takwas. Ana gobe zamu tafi ya hadamu da driver ya kaimu kasuwa ko wacce ya bata dubu goma goma, abba kuma dubu takwas a sai mishi keke, muna cikin zagayar kasuwa, Allak ya hadamu da wani hadadden sago babu abinda babu na kyauta (gift) munga hakan tun a saman shagon , daman an rbt haka da manyan baki MAMU GIFT CENTRE. na fizgi hannun hafsa ina fadin taho muje shagon can muma shiga na ida rudewa, lallai katsina ta hadu don shagonnan ko a Abuja wallahi yayi. Wani kwandon flower ya ja hankalina wanda aka rubta 'im yours foreverl jikin kowace flower daga sama, na ce "don Allah nawa wannan?" "dubu hudu", ya fada yana murmushi. Banyi gardama ba na balle jaka, hafsa ta kalleni galala . "Me zaki saya"? Kafin na bata amsa, mai shagon ya ce, "ke ba za ki saya ba ne? Jibi fa ranar masoya, wato valantines day, nayi saurin dago kaina sam na manta da ranar, lallai soyayya ta dibeni, nan fa na dage ina sayen flowers, card da turaruka irin na badawa,sai dana kashe dubu goma sha takwas da dari biyar. Ganin na yi masa wannan cinikin yasa yi mini ragin mutunci. Har muka fito shagon hafsa na yi mini mitar, ki yi a hankali meena, shi fa ya kamata ya baki, ba kece zaki.... No don't say that, don me ake kyuata, ba don so ba? Yana yi min don na gane hakan, why not nima bazan mishi ba? Abbaa ya damko hannuna yana dariya "aunty wa kike so zaki ba? Na yi murmushi na ce "abbanka ko kada na bashi?" ya kara tuntsirewa da dariya, ina so aunty a ba shi, na lura abba na son ya mukhtar kwarai dgsk, kuma duk dangi shi kadai abban ke kira abbanah, saura kuwa duk baba yake cewa, ko uncle, hafsa kuwa a english wears kudunta ya kare, daga nan muka yi wa abba tashi siyayyar, ba mu koma gida ba sai karfe shidda. Bayan sallar isha'i muna zaune falon mu. Gwaggo na dakin baba, muna ta hira ta ce, wasa wasa kayan can fa sun hadu, ji don Allah yadda aka kawaa su cikin leda, ni na ma rasa yadda akayi wannan kwantenar har da tayoyi kama jaka. Don Allah kuma leda a sama duk ana ganin komai, Nayi murmushi cikin jin dadi "ai yanzu matsa masa zanyi jibi yazo don na bashi". "Uhm yaya dan gatan meena"duk muka kyalkyace da dariya, washe gari karfe biyu muka bar katsina, amma uku saura muna falon inna Garhi. "Ynz muka gama fadin ko sai mun bi sawu?" duk muka yi dariya, hafsa tace "wlh baba kansu basu so muka taho yau ba". Indan haj. Bata ki ku koma can da zama ba inji inna. Abba ya hau rigima dole sai na tashi na hada masa kekensa da yake cikin kwali yake, ba arzik na mike su inna kuwa sai dariya suke yi mini. Washe gari nayi kuri da ido ina jiran isowar ya mukhtar kamar yadda ya yi alkawari. Sannan ga rudani da na shiga na mgnr iya yensa shin ko sun zo? Na ji daga inna har baba ba wanda ya yi mina mgnr. Wai meena ba zaki fito mu hada abincin ba, ko so kike sai ya kai ga zuwa muji kunya? Na dan ya mutsa fuska "wlh tunani nakeyi, me za muyi masa? Nasan shi da son cin dadi..." waye zai zo kuma marassa kunya? Hafsa ta kyalkyace da dariya "inna ki yiwa Allah ki bar shiga harkarmu irin wannaa...." wuf ta yunkuro zata cafkota tayi waje da gudu, haba yarinya zan kamaki ne. Ta fada tana 'yar dariya. A kitchen muka karasa shawararmu. Inna dai ta sanya mana idanu sai idan dayan mu ya gitta ta bishi da harara, tare da fadin kwa ji da shi idan kaya ne, karfe daya komai ya rikece mana, muyi wannan muyi wancan, baba na zau ne tsakar gida bisa tabarma yana duba littafinsa,na hadisi mai suna bulugul maram, inna a kusa da shi ta sa manan ido. Abba kuma sai yan zagaye zagaye yake yi bisa keke. Agogo ya buga karfe sha biyu na kalli hafsa cikin damuwa "gsky aikin nan baya sauri kinga ko rabi fa bamu yi ba" ta sanya cokalin juya abinci ta ci gaba da juya fride rice din data ji kayan hadi, ba tare da ta kalleni ba tace "ki kwantar da hankalinki in don yaya ne sai kiga har biyu ta wuce bai iso ba. Kinsan kuwa ba ko ma fatan mu kara awa daya a nan...." sallama muka jiyo kamar daga sama, wani kallo na wa hafsa nai nuna alamar tambaya. Da gudu abba ya saki keke yana fadin "Daddy!!!" cikin kara irin ta yara "daddy? Yau kuma daddy ya samu?" na fada ina kallonta. "ya Faruk?" hafsa ta fada da karfi na gwalo ido sam banji dadin zuwansa ba yau sbd ban so haduwarsu da ya.... Maraba maraba muryar inna kenan, baba ya ajiye littafinsa tare da cire gilashin fuskarsa "dan halak kaki ambato, wlh ina karatunnan ka fado min a rai, ashe kana tafe?" daidai lkcn ya kara so ya zauna gefen tabarma "wallahi kua na so yin waya amma hakan...." muryar Abba muka jiyo yana fadin "Daddy ga abinka inji aunty, kai ta sawowa a katsina zata baka a yau ranar masoya, kuma gata can tana yima na abincin partu, duk saboda kai...". ada Hausa Book stories GIDA BAI KOSHI BA ¤¤9¤¤ "Laha'ilaha illalllah, muhammadan Rasulullah" salatin dasu bab keyi kenan. Na kwaso da gudu a firgice. Me zan gani haka? Gift din da zan ba ya mukhtar ne. Ina fitowa nayi turus bakin kofa ckn wani irin burkitaccen yanayi. Shi kuwa ya tsareni da wani munafukin kalla. Hafsa na gani kusa da ni ita ma kamar tayi karya, da gudu Abba ya kara so " aunty ga daddy to ki fada masa abinda kika cen wanda zai sa shi dariya da farin ciki, kuma harda ilove you ko aunty?" ai sai na ida rikicewa, wane dan banza yace Abba ya saurari hirarmu? Wa ya fada masa babansa nake nufi? Kallon da baba da inna ke yi min na kasa gane manufarsu, take kwalla suka fara biyo mini a kumatu, wanda zan kirasu dana tashin hankali. Nasan arina,sbd tun safe naga yarannan suna kuminiya,magana kawai ce tawa,amma hafsa...... Na rushe da wani rikitaccen kuka, izihi sittin na alkur'ani inna ba shi....ke rufan baki kada nazo nan.... A'a tsaya tsaya,ke tsohuwa taso nan inji gskyar al'amarin. Baba ya fadi haka cikin natsuwa,amma har lkcn yana yi mini kallon tsarguwa,kamo hannun hafsa nayi don ita kadai zata shaideni akan wannan. Kika wani kamo hannunta,ai duk bakinku 1 marasa kunya. Ban wani damu da mgnr inna ba,ga Allah kawai na dgr,sai kuwa hafsa,shi kuwa kallona kawai yakeyi yana murmushi.abba rungume jikinsa yana shafa kansa,ko kunyar su baba bayaji sam. Irin zaman da mukayi gabansa,kai kace wani gagarumin laifi ne muka yi,munzo gafara,babu abinda zuciyata takeyi,sai zafi da rugugin tashin hankali. Tsohuwa! Nayi saurin cewa,na'am tare da kura masa ido kamar wacce aka kama da dukiyar wani a hannu. Ya dan muskuta, koda yake bada ke ya kmt na fara ba,sbd krntrki. Lkcn da ya fadi haka hnklnsa ya koma ga kallon yaya. Shi kuwa harda sunkuyar da kai kasa don yaudara. Faruku zan tambayeka sbd Allah,shin tsohuwa tasan da zuwanka? Eh baba,kwarai kuwa. Nayi saurin dago ido,amma mugun idanunsa kasa kara kallon fuskar abba dake kwance bisa kafrsa, sbd Allah fa baba yace? Na fada a rude,ina kara kallonsa cikin nutsar da idanu. Ya dago muka hada ido,ya daure alamar ba wasa,sannan ya maida kallonsa ga baba, tin satin sama taso nazo,amma na kasa aikata hakan,sbd yawan aiki daya rutsani a office shine fa tayi mini waya,lkcn suna katsina tace idan ban zo ba yau ba....... Na rushe da kuka, don Allah ya.... Ke banason mgnr banza kya barshi ya karasa kafin zuwanki ko? Baba ya fada a kule. Na sunkuyar da kai kawai ina zubar da hawaye, ya cigaba da cewa, ganin tana neman tada hankalinta yasa na karaso yau din duk da cewar akwai sauran aiki,zawan shi yafi amfani a gareni,sbd nema mata farin ciki kamar yadda tace. Gudun faruwar matsala irin ta baya, wacce ta nemi na kawo mata abba naki aikata hakan,cewarta har ciwon zuciya sai da ya kusa kamata,sbd kukan zuci. Ba abun ta tunkareku da mgnr ba tana tsoron hukuncin baba,sbd furucinka na farko a kaina....ya karasa makircinsa da maida kallonsa ga baba. Gsky hausawa da suka ce,idan kaga ana kuka(kundai san karashen)...to nima haka ta faru dani a wannan lkcn dif! Naji kwallan dake zubowa sun kafe kaf! Babu ko alamunsu. Biri yayo kama da mutum inji inna, uhm uhm bana kaiga cewa haka ba,ita ma bari ta bamu tata hujjar... Baba na ratse da Allah wanda ya halicceni,ban san zai zo ba. Allah ke shaidata,hafsa na shaidata kuma tun a katsina mukayi waya da ya mukhtar cewar,yau zai zo kuma wlhy shina siyowa kayan nan. Kada ku biye maganar abba,wlhy karya yakeyi kuma idan..... Dakata tsohuwa,ban tari numfashinki ba,abin nan idan kin san da matsala ki rufa mana asiri kada ki bamu kunya,gara kawai ayi shi cikin mutunci. Baba wlhy har yanzu ina son ya mkhtr. Yanzu dai kince yau zi zo ko? Nayi saurin cewa eh. To mu jira zuwan nasa shi kuma. Meye nasa a ciki baba? Wlhy ni duk abinda yaya ya fada bansan anyi shi ba,na ratse...... Ke na gaji da wannan rantsuwar taki ta banza,amma tunda kin dage da hakan,wlhy ke kika sani babu ruwana. Kai faruku sai ka kara hakuri,sai.... Hana! Haba! Babu komai baba,haka Allha ya rubuta,wlhy na kuma gamsu da byninka, allah yasa hakan shine mafi alkhairi baki 1n din mu. Yanzu mgnr sa ranar na biya ta kano,alhajin yace wata 4 yayi muku? Jin hakan yasa nayi saurin kwasar kayana mukayi ciki. Abba ya biyoni, aunty kawo nasan wa daddy a motar.... Wani kallo na fara jefa masa kafin na damko kunnensa. Zaka kara yi mini shishshigi da surutun banza akan harkokina? Ya kwala kara na daka masa tsawa,rufen baki kona maidaka toka da garwashi a wurin nan mara kunya,sai na zane maka jiki sosai,idan bakai wasa ba. Na wurfa shi bisa katifa,kwanta nan, Allah ya sa naga ka motsa a wurin ko ka fito kaga yadda zanyi dakai idiot. Tunda ya kwanta baiko motsa ba,sbd tsabar tsoro da fargaba,sbd tunda muke dashi ko tsawa ban taba yi masa ba. "Hafa tayi zugum! Kafin tace yaya fa ya ba ni mamaki..." kuma mamaki kuka bani, nayi zumbur na mike tare da kura masa ido cikin bacin rai. Ya kyalkyace da dariya, "matsoraciya, ina sa ne da abinda nayi, kawai ni ma don na rama razanar da ki ka yi mini yasa ko haka nan zan hakura da ke? Ya kalli Hafsa " meena ta kini, kuma na hkr dole tunda abu har an kai ga sanya ranar biki, kinsan mu ba a taron nan na mata, su Alhaji sunce 27 ga wata za a daura auren nan da wata hudu" na dan matso kadan, "Allah dgsk kakeyi yaya?" akan me? Ya bukata tare da dan tsuke fuska."ka hakuran?" na fada kaina a sunkuye. Yayi dan murmushi, ba dole ba, tunda kin nuna mukhtar kikeso Amina? Nayi 'yar dry cike da jin dadi na ce ngd yaya, Allah ya saka da alkhairi, kaga ynz sai mu sakata mu wala, sbd domin kai ne matsalarmu. Na kalleshi ido da ido har da kara nutsar da idanuwana ckn nasa, don ya gasgata da abinda na fada "kayi hkr kasan komai muqaddari ne daga Allah, sannan shi ke haifar da soyayya a zukatan bayinsa, wlh kaji na rantse da Allah ban taba jin sonka cikin raina ba baka taba burgeni ba ko makamancin haka. Kasan Allah yaya baka ckn tsarin mazan da nake so in aura ta fannin kyau, kudi, ko wani abu wanda ya shafi wannan bangaren, sai dai kawai kullum nakan yi maka addu'ar Allah saka maka da alkhairi bisa ga rikon da kayi mana ni da dan uwana, ta hnyr ba mu ilimi da tarbiyya mai kyau kasan a rayuwa... Babu tsammani muka jiyo sallamar ya mukhtar. Kafin hafsa ta rufe bakinta wurin amsawa ya kunno kai a dakin, ganin yadda mukayi tsaitsaye fuskarsa ta nuna alamar tsarguwa. Hannu kawai suka ba wa juna ya juya ya bar dakin. Da yake ba kwana yaya mukhtar ya yi ba a ranar ya koma, amma kafin ya tafi sai da ya kara jamin kunne da na bi a hankali sosai, to ka wai na bishi dashi, ya faruk kuwa bamu qara ganinsa ba sai dare, misalin karfe takwas muna kwance daki na ji Baba na kwallan kira, da hanzari na fito a rude, kila wani abun ya kulla, abin da kawai zuciyata ke bani kenan har na iso tsakar gida inda ya ke zaune bisa tabarma yana cin tuwon dawa miyar lalo. Baba na gani na fada tare da tsugunna wa gabansa, ina ta zaro ido kansa sunkuye yana lomar tuwon ya ce Faruk ke kiran ki a waje, ki amso sako.na danyi shiru lkcn ne ya dago muka hada ido, ko baki ji abinda na fadi bane? Naji Baba na fada a sanyaye, tare da mikewa nayi waje, da man akwai yar karamar hijabi a wuyana. Ko da ta isa gurinsa, ya tsareta da. Idanunsa kamar zaiyi kuka, ya ce ki taimaka ki ceci rayuwata, wallahi ina matukar kaunarki, ta amsa masa da cewa gaskiya yaya kayi hakuri, ba zan iya zama da kai amatsayin mata ba, ina, ba zai yiwu ba, ya sunkuyar da idanunsa yana hawaye, can kana ya mike ya goge hawayensa ya ce, na gode kanwata, Allah Ya baku zaman lpy da shi wanda ki ka ce kike so... Kawai ya fice hawaye na cigaba da zubo masa. Nan ta ji tausayinsa ya kamata, da ta koma tunowa da Yaya Mukhtar inta, sai tayi murmushi ta shige ciki. Akwana atashi ba wuya, ana ta shirye shiryen bukin Mukhtar da Meenah.. Sai murna suke, amarya da ango, shi ko farukh bai kara ko lekowa gidan ba sai ana saura kwana 1 da daurin aure, ya zo mata da kudi masu yawa cikin enbelop, ya ce gudumuwarsa, sannan da kayan daki ma duka shi yayi.... Ranar daurin aure yazo, aka daura aure..... Amarya sai lokacin ta danji hankalanta ya dan kwanta, manya da iyaye duk suka ja mata kunnuwa da zaman hakuri gidan miji, ta hakura da dukkan abunda ya shige mAta ta fawwalawa ubangiji mai kowa mai komai, sannan kowa dai ya fadi bakinsa, kamin a dauki amarya akai gidan miji.... Ahaka aka tafi da amarya da a lullube har aka kaita aka baro dakinta, tana lullube.a hakan tana jin kirjin ta na bugawa, ko maiye dalili ta kasa tantancewa, da ta tuno yanzu yayaMukhtar ne Angonnata sai ta dan ji sauki, amman bugun kirjin yaki tsayawa.. Can ta ji anshigo, ta kara nokewa cikin lullubinta ta na jin kunya, ko da ya zo kusa da ita kanshin tularensa ta shaka ta lumshe ido, tana fadi cikin ranta, yau kuma irin tularen Yaya yasa... Kawai taji ya bude lullubin a hankali, ya sa hannu ya daga habrta, ta lumshe ido, sai cewa yayi, Ina farin cikin zamanki amatsayin mata a gari, ina son..... Kawai ta bude ido, ta ce Yaya Farukh me kake yi a dakina?????? da Hada Hausa Book stories GIDA BO KOSHI BA ¤¤10¤¤ Ai kuwa, ta rude shi kuwa sai murmushi ya ke, ta soma tunanin rabonta da sa Yaya mukhtar a idonta tun ranar da ya ya gargadeta da karta yarda Yaya farukh ya rudeta da kalamansa, nan ta tuna ko shirye shiryen bukinma awaya suke magar, kullun ya ke cikata da kalamansa na soyayya, can sai ta ce, ko dai bakinsu daya da yayafarukh..... tunanin me kike haka? Maganar sa ce ta dawo da ita hayyacinta! Ya ce ni Farrukh ni ne mijinki ba mukhtar ba! Nan da nan ta soma matsanancin kuka, tana fadin ba na sonka, ba na sonka, kuma ba zan taba sonka ba, ka cuceni ka ci amanata, kuma ba zan taba yafe maka ba, kuma dole ka sallameni ya...... Ba ta karasa ba ya rufe mata baki da tafin hannunsa, kawai ta galla mai uban cizo, nan ta rapka mishi kyawawan mari ba adadi..tana kara kai masa duka a kirji tana kuka, sai da ya bari tayi mai isarta sannan ya rungumeta yana kokarin lallashinta, kawai ta tureshi sai da ya bugu sosai kamar ba mace ta turashi ba, ya durkusa yana kuka kaman wani mace, yana bata hakuri, meena kiyi hakuri, ki min kowace wulakanci, amman ki daina ambaton saki,,,,, nan ta yi shiru tace ka fitarmun daga daki ban son ganinka... Kaman wani soko yace tom ya fice, a haka kowanne ya kwana da takaici.(Daren farko) Akwana a tashi gurin Allah ba wuya, yau watanninsu shida da aure, wulakancin yau daban na gobe daban, shi ke mata komai, kai wani sa'in har sashi girki ta ke shiko yana biye mata saboda so da kauna, a hakan ta soma makaranta, en wajen aikinsa ma duk sun san yadda ya ke ji da ita, ita kuwa ko a jikinta. Abu daya ya daure mata kai har yau bata kara jin motsin yaya mukhtar ba tun wancan lokacin. Wata rana tana dawowa daga makaranta, ta samu go slow. Dai dai cikin go slow din wata mota ke kusa da taa ta, wani ta hango kaman yaya mukhtar yana washe baki da wata kusa da shi, zance suke akan zai aureta, abin ya daure mata kai, nan yake cemata kema kin san ke zan aura, er uwarcan tawa ma ba wani sonta nake ba tun lokacin balle ma da yanzu na huta tayi aure tuni!!! Inna lillahi wa inna ilaihi raji'un abunda kawai take ambato ke nan, can ta kwala masa kira Mukhtar!!! Ya juyo, ko da ya ganta, be wani damu ba, sai suka cigaba da tafiyarsu.... Ita kuwa da kyar ta kai gida, kanta na mugun sarawa ta ji zazzabi ya lullubeta, kawai ta kasa daurewa ta kira layin hafsa ta zayyane mata komai... Nan hafsa ta soma kwantar mata da hankali, ta ce ai daman halinsa kenan amma, Ki dai kwantar da hnklnki,ki kuma kama mijinki,wlh meena kowa sai cewa yakeyi,kun dace da juna, kuma kinyi sa'ar miji. Dangi kmr su cinyeku da mgn. Ngd hafsa. Na fada a sanyaye na kashe wayar. Na rasa me zanyi,kuka ko me? Hnklna idan yayi dubu tashe yake,kafin kace me? Zazzabi ya dawo,jiki ya fara rawar sanyi ga matsanancin ciwon kai. Kudundune nake cikin bargo,jikina kuwa kmr mazari rawa kawai yakeyi. Haba shi yasa ya mk baya zuwa saina roka,shima a gurguje zan gnsh,duk dadin bkn da yake yi mini wato yaudara ce,lallai maganar yaya ta fito, da ya ce cikakken dan duniya ne. Yana da wacce yake so zai aura a legos,ni haukan banza nakeyi kenan? Kullum hnklna yana kansa,na damu kaina akan ya shiga wnai hali,kokarina kullum ya faruk ya hkr ya sallameni, kai jama'a ashe ya manta da ni yana can ya rungumi budurwarsa ta gsky. Wai ko ya aureni daman ya making mind dinsa sai ya aureta,kenan ni dole na zame masa ba don yana sona ba.ita ce yake wa son gsky. Kwalla suka zubo mini,ina zan kai hakkin ya faruk? Mutumin da yasan ciwon kaina,yake kaunata kmr ransa,shi yasan cina,shana,sutu ra,lafiyata da kuma ilmina, bai taba gajiya da ko daya ba kullum kara nuna min kauna yake ina gwasale shi. Yau kadai ta isheni ishara,da gayya nace, Fura zan sha. Amma ya tafi ya nemo mini, don na bata masa rai naci indomie kada furar ta samu shiga,bai nuna damuwa ba,dukda wannan bai yi fushi ba,dai da ya tmbyni me nake marmari. Na ci kuka kmr raina zai fita,ciwo kuwa ya karu musamman ciwon kai,sbd uban kukan da nake faman ruzga. Ina nan kwance har aka kira sallar azahar,krfe 1:30 naji karar shigowar motarsa,lkcn nakai makura a galabaita. Ji kake jim jim ana ajiye kaya lkcn daya shigo. A tunaninsa bacci nakeyi,ina jin ya zauna bkn gado yayi shiru. Nishin da nake yi ya jawo hnklnsa,da hnzr ya hawo gadon tare da yaye bargon, Innalillahi wa inna ilaihi raji'un. Meena jikin ne haka? Cak! Ya daukeni bisa kirjinsa kmr wata 'yar yarinya,turarensa ya kara rikitan kwalwa. Gudu gudu haka ya fito dani ya saka mota,kmr wanda ke shirin tseren motoci ya figeta a guje mukayi asbiti. Yan aikin gidan kowa yayi cirko-cirko, kamar mahaukaci ya daukieni da gudu yana fadin, Doctor! doctor! doctor!" fitowar likitan yasa shi yin shiru, "please duba mini ita, jikinta yayi zafi da yawa,ta galabaita doctor taimaka""kwantar da hankalinka yallabai,komai zai zama normal muje wancan dakin". muna shiga ya kwantar da ni bisa gado, na dan kalleshi a galabaice na maida idona na rufe ciki da matsanancin tausayisa.Babu bata lokacin likita ya fara aikinsa,ya sanya mini karin ruwa da allurai,daga nan bacci yayi awon gaba da ni.Ban farka ba,sai wajen biyar na marecce,zaune yake bisa kujera daga gaban godan ya tallabe fuskarsa da hannuwa yana kallo na.Ganin na bude ido ya sauke hannun tare da matsowa,"yaya dai meena? jikin da sauki ko akwai matsala?" "da sauki,jikin ne dai kawai ba karfi""Dole ne wannansai a hankali zai koma normal.Ga furarki na dauko miki,ko ice-cream din zaki fara sha? "zan sha furar"Na fada a hankali.ya tallaboni ya jingina mini filo,sai da ya bani ruwa da roba na kuskure baki na,sannan na sha furar wadda shi ne ke bani ita a baki.Na kura masa ido ina kallon sa ciki da tausayi, idona yayi narai-narai alamar kwalla.yayi murmushi,"ya ya dai ?tsikar jikina ta tashi,na ji wani abu yana ratsa jikina kamar an tsikaran allura."Me ne ne? ya kara fada a hankali, nayi saurin sunkuyar da kai ina murmushi."surpr ise!!"ya fada a hankali.Na dauke kaina alamar na koshi, ice -cream din fa,na miko? Na dago kai alamar "Eh".Duka robar na shanye yaji dadi haka,sannan ya maidani na kwanta,"Bari naje gida na dawo kinji? Nace to.A hankali. Ya yi dariya tare da girgiza kai, ya fita yana dan waiwayena,ko mamakin kallon da nake yi mishi yake yi?Na tambaye kaina.kawai na sami kaina da jin wani irin nishadi da annashuwa na nemi ciow na rasa,kawai matslata rashin karfin jiki.Na lallaba na sauko na shiga toilet na yo alwala,ina sallame sallar la'asar naji motsin bude kofar. Merry da Grace ne gaba su Emmanuel na binsu a baya,rike da ledoji.Grace ta ajiye ta hannunta,wadda ke dauke da kula katama da babba, sai mercy ta rabe tata lemu ne da ayaba, apple da kuma inibi a ciki.Su Emmanuel kuwa lemuke ne da kayan tea a cikin tasu. "Sannu Aunty" Nayi murmushi,tare da mikewa ina linke hijabin,yauwa merry,ya gida?Ba ta amsa ba,su Emmanual suka fara,"SannuAunty,Allah ya baki lafiya". Nace,Amin". "Oga ne ya kawo mu yace,ki yi hakuri zai je ya dawo yanzu,bazai dade ba" Nace "ba matsala" "Ga abince nan yace mu baki kice,kafin ya dawo"."Me ne ne? Na bukata ina da yatsina fuska,don ba kamai nake son ci ba."Farfesun koda ne soyayyen dankali,akwai kuma yamballs a ciki" Na fadada murmushina,"Amma kun kyauta,kamar kunsan abin da nake son ci kenan".Grace ta cabe,Oga ne yace ayi miki,wai shi ne best food din k""Zuban na ci bada yawa ba" Na yi hakan don kada zuciyata ta samu nasarar nazarin wani abu.Naji dadi abincin nan sosa,saura kadan na karasa cinyewa suka turo kofa,Alhaji Habibu ne da Aunty Asiya, sai Alhaji Garba da Aunty Hadiza matarsa,shi Oga ne karshen shigowa.Very good,taci abincin ko merry?"Ta rusunar da kai "yes Oga.ya zauna bakin gado, sannu meena,ya kike ji yanzu?.Duk kunya ta kamani yadda ya wani shige mini,na kasa magana, Alhaji Habibi ya ce,Malam ka fa takurata......"Me ye takura anan Habibu? Alhaji Garba ne ya katse,duk suka matso bakin gado suna fadin,sunnu Amin".A hankali nake fadin yauwa"Aunty Hadiza ta kara matsowa, "Wata nawa ne Aminatu? "Sam ban fahimci tambayarta ba,nayi tunanin ko maganar hutun makaranta ne takeyi,nace sati uku aka bamu" Duka suka kyalkyale da dariya.ya faruk ya dafa kafadata,"wai cikin suke magana,wata nawa.......""Wallahi bani da ciki"suka kara yin dariyar.Nan da nan na kule,wannan wane irin wulakanci ne,me suke nufi da ina da ciki,ko na zama yar'iska a nufinsu?Rainin hankalin yayi yawa,a gabansu Merry za'a ci mini fuska?"Na fada musu ba ciki gare ki ba,amma sun ki yarda"ya kalli Aunty Hadiza,"kun yarda yanzu ko? Ni idan nayi karya ita ba zata yi ba ko?.Ai duk bakin ku daya".Alhaji Garba ya fada.Na sunkunyar da kai na saki ajiyar zuciya a hankali,sai yanzu na fahimcesu.Basu bar asibitin ba sai bayan isha'i,nayi ta mamakin irin rudewar da yayi akan ciwon nan,har da tattaro su Aunty.Da zasu tafi ko wane ya ajiye mini rafar kudi. Alhaji Habibu ya ce,"mun dai zo wannan da tsiya tunda tashi na kamaka aka yi mana,da bamu zo ba mun shiga uku".suka kyalkyace da dariya.yaushe zaka dawo ta arziki tunda wannan ta tsiya ce?Gobe zamu koma gida yau din ma don likita ya dage shi yasa na hakura,amma gobe tara a gida zata yi mun". Ma same ku gidan gobe".Alhaji Garba ya fada.muka yi sallama suka tafi,har sun kai kofa Aunty Asiya ta dawo,kayan nan da na baki ki dai na shansu haka nan,kinji?"ko kallonta banyi ba,ta juya ta fice da sauri.ba tasan cewa,ko tabasu ban yi ba,tunda ta bani,ko drower ban taba budewa ba balle na taba su.Karef takwas ya maida su Grace, ina nan kwance na saka wancan na kwance wannan,har ya dawo daga kaisu.Daga shigowar sa har zamansa akan idona,wai ashe haka yake da kyau?Dazun suna magana da su Alhaji Habibu baka taba cewa,abokinne kamar yayyensa ne.ya kalleni,sai naga yayi murmushi ya dauke kai.Ban so hakan da yayi ba,har dan kara gyra kwanciya nake yi yadda zan ganshi sosai."wai me ne ne meena? ya fada yana 'yar dariya,kumatunsa ya lotso point din ya bayyana,kunya ta kamani,na snkunyar da kai ina murmushi.Kokina bukarta wani abu n, kin kasa fada?"ya kara tambayata yana ci gaba da yar dariyansa wadda na fi komai so a tare da shi,idan ya yi ta tana kara wa funkrsa kyau fiye da in yayi murmushi."Uhm-uhm" Na fada a hankali.to kallon na mene tun dazu na lura da ke,ko mosti nayi idon ki na kai na"Kamr na bude kasa na shige don kunya,Allah ba komai"Na fada ina yan kame-kame.Haka ake so aji,ba wani abun".ya miki,ni kuma na gyar kwanciyata,ma'a na na matsa inda zai kwanta yau kawai na tsinci kaina da son jinsa kusa da ni.Idona kansa ya gama shirin kwanciya,abin haushi,sai na ga ya dauki filo ya kwanta bisa kafet.Na bishi da kallo na takaicr,ya dago ido muka hada ido,na yi saurin dauke kaina,Good night'ya fada yana murmushi. Hada Hausa Book stories GIDA BAI KOSHI BA ¤¤11¤¤ Ban san lokacin da na harareshi ba.sai naga ya bushe da a,ya maida kansa a filo tare da rufe idanu,yana fadin tuba nake,mu kwana lafiya"Don karfin hali,ni ma sai na maida idanuna na rufe wanda nasan yaudarar kaina kawai nayi,babu wani alamun bacci a tare da ni.Ba'a fi minti talatin da kwanciyasa ba,na ji yana fitar da nufashi a hankali,alamar ya samu bacci.Zaune na tashi na tsura masa ido.lallai Abba yayi gado,shi ma haka yake barcinsa,ya kududune wuri daya kamar karamin yaro,kana hango murmushi a fuskarshi,idona ya kai ga hannunsa,yatsun hannunsa zara-zara ga dogayen akaifa an yankesu dai dai,sunyi kyau abinka ga fari.Wannan tsafta ta yaya daman likita ne.Kafarsa na birgeni da gani zata yi taushi,ko ita kadai ta isa ka gane yana hutawa a rayuwarsa.Nayi murmushi,"miskili ya faruk. jan class kiri-kiri yau ya kasa bacci kusa da ni,saboda ya lira ina son haka shi ne za'a ja mini aji shiga miskili"Yau kadai zan hakura,gobe dole......motsawar da yayi yasa na kwanta da sauri,abin haushi ashe ba tashi zaiyi ba,juyawa yayi.Ban sa ya bani baya ba,na kalli kansa,sumarsa liya-liya kwance bisa wuya ta sha gyara,yana da girma,amma ba kato ba ne,gashi moderate {tsakiya).maganar maryam faruk ta fado mini a rai,"Ina sonki da babana"Haka ta ke kiransa, saboda sunan babanta ne,ko ni a gabanta sai dai nace yaya kawai,ba dai ya faruk ba."Meena kinyi sa'ar miji wallahi sweety(haka ta ke kiran mijinta) yake fada mini a office dinsu babu wanda bai san yana son ki ba.Ashe tun kina yarinya yake sonki,har zolayarsa General Director ke yi,yana ce masa,angon Amina,baban Amina sannan kuma yayanta.lokacin da kika fara sanar da ni baki son sa,ban yi bacci ba,kawai ina tausaya masa.sweety kuwa kamar zaiyi kuka don bakin ciki,wallahi sai an sha wahala,ga kyau,kudi,takama,kasaita,sanna jan aji,kin san irin wadannan mazan tsada suke yi yanzu.Ina anfanin shegen surutu ga namiji kamar aku?tun ana fadin gaskiya har a kai ga karya?Amma na miji na basarwa yana takama shi ne mini mai class,ki gode wa Allah,wallahi kada ki butulce masa meena.....ke bana son ji.Wannan kalma ita yasa ta yi shiru ban mantawa fushi tayi lokacin koda muka fito lecture tafiyata tayi.Dai-dai lokacin da ya kwants rigingine,kansa na kallon silin,wani bugun zuciya ya zo mini da sauri.Anya ba son ya faruk ke damuna ba,abun fa ya fara wuce misali.Murmushi nayi,don na gan amsar,lallai sonka nake yi ya faruk,har cikin raina.kwalla suka zubo mini,tausayinshi ya kamani,Na yi kamar na koma bisa kafet din don tsannanin begensa.Ban taba jin abin da nake ji ba,ko daman ba son ya mukhtar nake ba da farko?wannan yanayin sam daban yake da wanda naji baya a kansa. Shin ko maganar mutane zata tabbata ne da suke ce,ina son sa?yaushe nake sonsa?ya aka yi suka gane ni na kasa fahimta?ya taba fada mini cewa,Meena kina sona,kawai tsabar kishina da son zuciya......."Lallai na kusa yarda da maganarsa,saboda akwai lokacin bana mantawa,muna zaune a filo Aunty zata wuce ya kamo hannunta yana fadin,come my love...."Na banka masa harara,wadda na dade da tuhumar kaina ko me yasa?Amma ban gano amsa ba,anyi hak ba sau daya ba,ba sau biyu ba.Duk da masifarsa a duk lokacin da haka ta faru sai dai naga ya yi dariya ko murmushi.Na dafe kai na,lallai akwai matsala,in haka ne ya faruk ya ganoni yanzu shi yasa ya basar,to me ye ma'anar dariya ko murmushi da yake yi? Maganarsa ta fado mini,Ni faruk zan baki mamaki, in don ni ne,sai kin nema da kanki"To fa yanzu meye abin yi ni Aminatu? Na ja wani guntun tsaki,haba lokacin dazai kawo kansa me nawa ya gani?ni fa mace ce.Da kyar bacci ya dauke ni,waien hudu saura.Don haka ban jima ba naji yana tashina na tashi nayi sallah.Abu biyu ya fado mini a rai,lokacin da na gama sallah.shin in gaidashi ko in kyale?Ba tare da ba yanke ani hukunci ba,na durkusa a hankali na furta, ina kwana?"Murmushi yayi tare da tsareni da ido,ni kaina sai da naji wani banbarakwai,na sunkuyar da kai cikin jin kunya.Sai da ya mila,sannan yace "ya karfin jikin?""Alhamdulillahi!"Na ba shi amsa a gajarce.Da kansa ya hada mini tea na sh da cake shi kumasauran frur jiya naga ya kara wa ruwa ya shanye.ko me yasa ya ki bani da kansa? tambayar da ta dade a raina,har muka gama.Shiru babu wanda ya ce wa kowa kala,wai me ye haka ya ke neman canza mini ? ko yan tambayoyyin da yake mini ya kiya.Me ya hanaki bacci jiya? kamar daga sama naji tambaya,nan da nan na dimauce,sai kama-kame.da ke fa nake,na ce me ya hanak bacci jya,ko kona tunani bani ba ne?. Nan da nan na kara diriricewa,kai wannan mutumin shu'umi ne,kafin na bashi amsa likita ya turo kofar.ya kallemu yana \yar dariya,ya nufoni da file rungume.please Doctor taimaka mini ka dubata,ta wahala da yawa"duk mukayi dariya,wato yana kwaikwayon yaya jiya da ya dauko ni a rude.Duk dokin sallama ne yasa ba zaka yi wanka ba?A'a idan mun je gida ma yi,ko meena?Na yi saurin dauke kaina.Ni kaina na fara jin haushin kaina,ni wannan mayen kallon da nake yi masa har ya kai ga ganewa.Takwas da rabi ya sallame mu,da yake abonki ne da shi aka tayami tatara kayan.Na kama yaye zanen gadon da bargo,yaya yace,madam ba namu bane wannan,ajiye" abu har kamshi suke da shi.Tsohowar asibitinsa da na sani, sam ba ta kai haduwar haka ba,lallai ci gaba da dadi a rayuwa, Bas barni na dauki ko cokali ba, motar ma yaya ya bude mini na shiga muka tafi,abin mamaki ko kallona bai yi ba,ya maida hankalinsa a titi ni ke satar kallon sa kamar munafuka. Na fito ina 'yar miki ya kalleni cikin murmushi,"ki je ki yi wanka".Na langabe kai,"kayan fa?" ya guntse dariyarsa,"zamu shigo da su yanzu".Na feso wanka na bata fiye da awa daya ina tsafatce ko ina,shafar kanta yau ta dabance,jikina ya dinga wani irin kamshi,saboda hadin da na yi masa na body fantasies apple, resberry,da kuma vanilla.Wani sabon leshi na dauko sky blue dinkin riga da skirt ya yi matukar karbata leshin,duka sawata daya,tun cikin wadanda ya yi mini ne lokacin da na gama makaranta.Das! ya zauna jikina don ma na yi dan wuya ba kamar da ba,farin gazar kawai na shafa masa,turai 'yar'adu'wa shi ne daurin kallabina na yau ya fi na kullum,saboda gashina na fiddo kwance bisa goshina,ya lankwafa ta cikin daurin.Na yi murmushin mugunta,duk miskilancinka na tabbata......miyau ya sarkeni lokacin da ya shigo babu zato.Bai taba yi mini kyau irin yau ba.kananan kaya ne jikinsa,bakin jeans mai tambarin butterfly a baya,sai T shirt round neck,sky blue,rubutun jikin rigar ya dau hankalina,an rubuta,Tm waiting.Na kalli kwayar idonsa,shin ko haka ya ke nufi a zuciyarsa,gayya ce ta sanya.....Kin tsareni da ido,ke ba ki amsa sallamata ba,baki kuma bani izinin shigowa ba,kin barni tsaye kamar dogari".kunya ta kamani,kwakkawaran motsi wannan dizgi ya fara isata,idan yaga haka me zai hana ya basar,amma don tsabar raini....."Daman chocolate da biscuit dinki zan baki,ga su nan a kwalaye,ko wane hurhudu ne,naga sabbin shigowa ne shi yasa,idan sun miki dadi sa ki yi magana a karo miki"Wai ina ya yi wanka? Na tambayi kaina,dariyasa ta katseni, wannan wace irin tambaya ce Meena?"kinyi tambaya kin kuma basar da ni.A dakina nayi ko ba kya so?"Don taikaici sai na bar dakin wannan shi ne nade tabarmar kunya da hauka.Na shiga kitchen na tabbata ko shirmen merry ya mantar da ni,sai dai na makaro,ko zama banyi ba,na ji sallamar su Alhaji Habibu da Aunty Asiya.Raina ya baci,bawai zuwansu ya bani haushi,a'a zama na kasa da shi na tabbatar idanuna ba zasu daina kallonasa ba,na dafe kaina,"Ni Meena tawa ta magana" Ina haka ya shigo,"Meena Asiya na magana".Na runtse idona, Ina zuwa" Na ba shi amsa a gajarce.Tunanina ya fita na saki ajiyar zuciya da karfi,Grace ta matso,Aunty head ache?(ciwon kai)" Na girgiza kai kawai tare da mikiewam bude idon da zanyi naga mutum tsaye nan da nan jikina ya kama rawa,Na rabashi zanwuce yayi saurin rada mini,control your self.Da sauri na fice gabana sai ya fadi,wannan na sani tuna ina yarinya,kullum maimakon raguwa sai karuwa ma kaomai ke yi,ga rawar jiki,wanan kuma kwana biyun nan ya sameni.yawan kallonsa kuwa na barshi a cewar,asiri yayi mini Zauna suke bisa lumtsa- lumtsan na falon baki,ya wani rungumota ko kunyata ba sa ji."salamu alaikum"Aunty ta yi karaf,"wa'alaikumus salam"shi kuma na amshe,"Amarsu ta ango mai dadin tuwo".Na yi murmushi ciki da zolaya kamar yaron goye.Na zauna kujerar da ke kusa da tasu,"ya karfin jiki?" "Alhamdulillah" "Ba ki dai amai ko?" Na daure fuska, "Wai ke Aunty wa ya fada miki ciki gareni.......?""kyaleta Meena,ciki ma gareki sai me?Kafin ki fara yi ita ta rigaki".Ya salam! jikina ya bada wani dam!!!! kunya ta lullubeni,su kuwa abin takaici dariya naga suna yi."Gaskiya bazan dauki managar ban...."Grace ce ta shigo da katon tire,Merr na binta a baya..suna ajiyewa na shiga serving dinsu,ina satar kallonsa,mamaki kawai nake bashi.kowa ya yi kat!!Ni kaina nan na ci nawa,Aunty ta kalleni,"mu shiga ciki,mu yi gulma zaki ce malama"ya faruk ya fada yana dariya.Ni kuwa har da tuntube nake yi don sauri.Mun dade muna hira,wani abin har kunya Aunty ke bani idan ta fada,muna cikin cin abincin dare Alhaji Garba ya zo banda Aunty Hadiza.A nan ne nake jin wani sirri a ban taba jinsa ba,"kasan Allah bazan maidata ba,idan kuka dameni kuma zan cika dayan sakin ya koma uku.Yanzu haka iyayenta sunyi fushi da ita,maganar mutane ma ta isheta, karuwanci abu ne mai kyau? kawai na kawo wa kaina cuta? yanzu haka zuwana test biyu, Allah ya tsirar da ni,sai na kai kaina? yarinyar na sha kamata gidan dan iskan nan Alhaji Naziru donta maidani sakarai ce mini ta yi kawunta ne,kuma harka banza jiya bistoriya kawarta ke shaida mini ta tafi saudiyya,itada su nananduwa da dubulle shi yasa na kai Abba kano hutu,ko zai dawo Abuja sai nan da wata uku."karuwanci? Innalillahi wa'ina ilaihi raji'u,lallai biri ya yi kama da mutum,nasan wannan mutumin,shi ne wanda na taba rakata gidan Aunty Hauwa sada muka biya, wai zata gaida kawunta, ta barni a mota fie da awa daya da rabi.sannan ta fito ko jikina ya bani Aunty bata da gaskiya,saboda hakan da na karanta a fuskanta,sai kame kame ta keyi. yana tsaye bisa bene sai faman daga mata hanun yake yi,ta maida masa tare da yi mini yake,wanda a lokacin na yi tunanin dariya ce.Kash! Aunty ba ta kyuata wa kanta ba wallahi.Bawan Allah ya faruk duk sai da na kara jin tausayinsa.Har mota muka rakasu,muna dawowa na shige daki,na tsak wanka,ranar farko da na saka rigar barci fara yar guntuwa duka iyakarta gwiwa,kamshi ko ta ina,yau zan ba shi mamaki na haye gado ina jiran shigowarsa ciki da fargaba. Karfe goma tayi shiru,sha biyu kai har wajen daya da rabi banji ya shigo ba,Nan da nan raina ya baci,na lallabo a hankali na bude kofa.wayam folan ba kowa,na kara sadadawa na leka na baki shima ban ganshi ba.Na yi turus! Akwai matsala,wato dakinsa ya tafi,me yake nufi?Na bi shi can?Na girgiza kai, Never"Ciki da takaici na koma na kwanta,duk wannan gayun nayi sa a banza kenan?lallai ya faruk ya cika dan wulakanci.karfe shidda na bude idona na hanzarta gabatar da sallah,na fito kitchen cikin wata matsiyaciyar sadda kalar kwaiduwar kwai.Na fere dankali na dafashi batare da na datsashi ba,na ajiye gefe don ya huce,sannan na dafa nama na nikashi, daman na soya kayan miya na hade da naman na kara ba su tsoro tare da zuba spices da maggi.Na dauko dankalin nan na dinga debe saman sannann na kwakware tsakiyarsa in debo kayan miyan nan da suka ji nama da kayan hadi in ciki ramin,na maida murfin na rufe,har na gama sannan na kada kwai na dinga tsoma dankali ina soyawa a mai. Sadiq Halima mai kaunar ku akoda yaushe... -Hada Hada Hausa Book stories GIDA BAI KOSHI BA ¤¤12¤¤ Na gama kenan Grace ta shigo na ce,yauwa muna da gyararriyar gyada? tace,"Eh Aunty an cire jan kwafasar ta koma fara?" tace,kwarai" yauwa debo mini kofi hudu" ta washe baki,Aunty kunun gyada zaki y mana? "uhm!"Na fada a gajarece.Tana kawowa na wanke ta tas tare da fiddo ragowar bawo ta koma fara kal.Nasa a blender da ruwa na markada likui-lukui,sannan na tace da matacin yadi mai laushi. A tukunya na zuba uwan gyadan,sannan na dumtso yar shinkafa babu wacce ba'a zubawa ta tuwo ko ta dafawa,amma ni da ta tuwon nayi amfani.Na dora a wuta na ce"Grace zo ki ringa motsawa idan ta taso kada ta zube"ta ce "TO" Da sauri.Fridge na nufa,dadi ya kamani da naga akwai abin da na je nema,woato hanta.Na debota da dama na wanke,sannan na yankata kanana- kanana sosai na zuba a tukunya.Kyan miyar a gefe na wanke su tas! su ma na yankashu kanana,amma ita albasar da yake ta fi yawa sai na yankata slice da fadi sirrin -siri.Na zuba ruwa kadan na dawo mai shi ma dai-dai na zuba yadda bazi yawa ba.Na san maggi onga guda daya da dan gishiri na rufe,na dora a wuta minti ashirin ruwan sun kafe na dan kara rabin kofi,sannan na zuba maggi star da cuury na kara rufewa.Nan dai gida ya rikide da kamshi.lokacin kunun gyadan ya dahu sai tashi yake yi gwanin dadi.Na saukesu atre da farfaesun hantar,kunun na fara zubawa a katon kwano na sa madara peak ta gwangwani har biyu da sugar sannan na zuba masa na shi a flask na sa nawa a cup su kuma na mikia masu nasu.Haka farfesun na shi a cookler,nawa a filet na sa a tunkunya su gane.Duk da abin da ya yi mini jiya wai na kasa jin haushinsa,ji nake kamar na shekara ban ganshi ba,a gurguje na yi nawa ganin har karfe tara kada ya fito ban shirya table ba,tsaf na hade wurin na kame a kujera inda na saba zama ina jiran fitowarshi.kuri ma yi wa kofafin biyu ko wacce zai bullo? ina nan zune har karfe sha daya da rabi,ko motsin bude kofar yasa na hanzarta maida hankalina wurin. Wani sanyin dadi ya ziyarci zuciya ta,fuskar nan washe ya kara kyau,kwarjininsasa ya fito fili.Ya hadu hundred percent(100/)na fada a hankali.jallabiya ce yar madina fara da irin hular nan tasu karama mai raga ta zagaye kansa idon sa manne da farin glass.jikin yayi lakwas lokacin da ya jefan da wani shu'umin kallo,anya ba makasata yake nema ba?kafin na lalubo amsa ya karaso ya zauna.I'm ready (na shirya) ya fada a hankali, duka da ya saba fadin haka kullum yau sai naji jikina ya dauki rawa, saboda yanayi yadda ya furta kalmar yau. ya tsareni da ido ko wane motsi nayi tana biye shi kenan na bani yau.Da kyar na gama hada masa.Na zauna ina son kallonsa,amma da na dago sai naga idanunsa na kai na har ya gani. kullum shi ke cewa Na gama"amma yau shiru ga shi ina son zuwa na dora na rana.Abin mamaki na kasa tashi daga wurin.Na saci kallosa,sai naga ya maida hankali a tv na kuwa ware idanu na ci gaba da kallonsa, ban san me yasa ba,ina son kallon fuskarsa,yana kara mini nishadi.So!lallai so babbar cuta ne.kafar muka hada ido,ya yi murmushi,kina jin dadin zama wurin ne?saboda na gama tuni"kunyar duniya ta rufeni na mike zan kwashe kayan,ya ce Ba fa korarki na yi ba,tambayar.... "Ban san ka gama ba,daman zaman da nake kenan.Ina jinsa lokacin da na wuce yana yar dariya,karfe biyu ya shigo kitchen ina harhada abincin a kuloli,zan je airport ki hada komai na mutum biyu,zan dauko babban bako ne"Da kyar na ce "To" saboda kasala.wannan matsala Allah ka yaye mini ita,mutum da ya yi magana shi kenan ya tafi da duk wani karfi?Gaskiya ba haka naji mutune na fadin so ba.Na kawata wurin gwanin ban sha'awa,ga abinci ya fi kala shidda.banda drinks na kwali da na gida sanye nake ciki farin material mai kwalliyar flower ruwan ganye,ina gyara daurin kallabi na ya leko ba tare da ya shigo ba,"ki fito ku gaisa da bakon". Bai jira na yi magan ba,ya koma.Haushi da ya turnikeni ban san lokacin da bakina ya furta, ka kaisu in kaya ne" ba.Ina fita na ware ido,wa zan gani? yaya Abdullahi ya hade cikin wasu track suit ya yi jawur,ga uwar kiba.Haba ban san lokacin da na sa a guje ba.na rikeshi,ina tsalle,kada ki kadani, don Allah" ko saurarnsa banyi ba.Sai da na gaji don karin kaina,me ya faruk zai mana ba dariya ba?A haka muka zauna ya ci abince,ya faruk ya mike,zan fita,bari na barku ku gana yan 'uwan juna.kada akai da fara nuna mini yan ubanci"Na shareshi nasan ni yaek wa habaici.Na zumbuure baki bayan fitar sa,shine tun da ka tafi ko waya?"Meena kenan,kina cikin wanan rikitaccen hali bazan iya kiranki ba,saboda kina iya kara rudewa ki tada mini hankali.yanzu kuwa da alama kamoi,zazzabi kawai nayi.ina labarin salma?kuna waya da ita ko?ya yi murmushi,yaya bai fada miki an sa rana ba last month? Da gaske kake ko wasa?" Na girgiza kai,Uhm-uhmwata nawa aka sanya?ya ce "hudu".yauwa lokacin muna hutun session kenan.ka hado lefenka daga can ko?ya bushe da dariya,wane lefe ga dan makaranta,in ba cin shirmen ki?"Anyo mana tsarba dai ko?"jakarrki daban ta na nan waje,tafi kowane girma.har kin saba da yaya ko?ya kikaji don Allah,wai ya faruk mijinki?Bari kai dai Allah yayi babban kwabo"Duk muka juya munakallonsa,har ya dawo.ya sosa keya,malam kaje ga kayanka can an kai maka daki ka shirya"Ni kuwa kunya ce ta koreni da karfi tsiya.Da daddare ya shigo mana da tsarabobi kowa tsalle,ba kamar merry uwar son kyauta.Ni kuwa kasar ce kawai ba ataho mini da ita ba,saboda katuwar jakace cike da kaya kala kala.yau ma ni kadai na kwana,damuwar yau ta fi jiya,saboda karancin baccin da na samu.karfe bakwai ya Abdullahi ya shigo ya ce,idan yaya ya tashi ace ya tafi Garhi daga can zai wuce kano,gobe jibi zai dawo.na ce,to a gaida Abba. Miskilancin yau ya fi na jiya,bakwai da rabi ya fito da shirinsa tsaf na zuwa office.sai wani basarwa yake yi,yana kalaci. hakan ya kara burgeni,aji sai mai shi.Mai makon yace,na gama 'yau din ma sai kawai ya miki,Na bishi da idanu ya waigo,"OFFICE".Na yi murmushi,ya maido martani yafice.iokn Allah yau kuma yanga ake ji"office".kawai aka fada tare da nuna kofa da yatsa,"ka hadu" Na fada a hankali.yau sha biyu na gama abince,na tura merry gidan maryam ta amso mini lambar wayar ta.ina lamba ta dawo,Aunty tace zata zo anjima" Tsawa na daka mata,"ke da na ce ki amso mini.....""Wall ahi na fada mata,lokacin da na je har ta fito get shi ne ta ce,zata biyo idan ta dawo".Na ce"Oho, i though shirme kika yi mini,je ki na gode".Har karfe uku bai dawo lunch ba,hankalina ya tashi,raina ya baci,wannan azaba da ya faruk ke gana mini ta isa.Wato tunda ya gane cewa, na kamu da ciwo sonsa ya ke garani kamar kallo,sai ma kara kaurace mini yake yi,kwalla suka zubo mini.A haka maryam ta yi sallama,cikinta ya fito sosai.Ganin halin da nake ciki yasa ta jani muka koma daki."Me ya faru kuma? kuka dai kullum abun daya ba canji? kani farau aure dole Meena?"kukana ya karu, "Maryam ba wannan ne matsalata ba yanzu" ta yi shiru,ki goge hawayen,yaushe zan fahimceki kina kuka haka? ya akayi kuma?kin gane......Na bata labarin abin da ya faru,sannan na ci gaba da cewa,tun daga ranar abubuwa suka canza mini,shi kuma ya fahimce ina son sa yanzu shi ne ya ke guduna,yanzu haka yau bai dawo cin abince ba.Abin haushi sai naga ta kama yi mini dariya.sai da ta yi mai isarta,sannan tace,yanzu me ne shawara? Duka na kai mata,don ta gama kuleni,idan ina da shawar zan kiraki ne?" Allah ya baki hakuri,ni a gareni kawai anjima ki bishi dakin sa..."Wallahi bazan iya ba maryam,wannan zubar da.....""a'a ke fa ce kasa,dole ki bi"."Don Allah canza mini sata,bazan iya wannan ba".:ki bari sai ranar asabar lokcin yana gida sai ki yi karyar ciwo ciki....."yau ma ina iya yi idan ya dawo".Na fada ina washe baki."period,kinga lokacin dazai rude,sai k kuma ki fara kukan shagwaba,ko ya ce zai kaiki asibiti kada ki yarda,ki san hanyar da zaki jawo hankalinsa,ki ce ya dinga messaging cikin zaki sami sauki,daga nan......"Ta ban hannu maka kashe muna dariya."maraym so babbar cuta ne.wallahi kinga kwan bakwai duka na tfara fita haiyacena.:. tun daxu naso shigowa amma network ya hanani yanxu ma da kyar na samu ya hau.... ada Hada Hausa Book stories GIDA BAI KOSHI BA ¤¤13¤¤ Ta yi murmushi "shi kuwa nasa ya fi shekara sha wani abu" Na langwabe kai, "Bawan Allah".Ta kyalkyale da dariya,"meenar soye wa....""Maryam kin fa dameni"."Iye!!! sakayyar kenan?Da an soma miki mafita ko? zan kamaki,bani jakata".Haba mutuniyas bamu haka""ko zan hakura sai kin bani hakuri sau goma"Ba musu na bata,ta yi dariya,"Baekanki.Muje ki rakani kada maigidan ya dawo ya same ni nan""To me ye?"Na fada ina hararanta."ke ba zaki so ba,saboda kina fara lambo zan yi dariya.kinga ya gane plan ne abin"."fita-fita".Na turata waje muna dariya.Na saka mata ledar da na fito da ita bisa kujera,atamfa ce super wax kayan kwalliya,sai gyale kalar atamfar."kin san daga yau bazan kara amsar tarkacenki ba,ni kullum sai dai na zo a bani,amma ba ataba zuwa ind nake ba". Na sassauta murya."idan komai ya dai dai ta oga zaikawoni"muka tuntsire da dariya,ke nibani number kada ki manta"Ina gama rubutawata figi mota muna daga wa juna hannu.Anya bazai yi sauri dagoni ba? Marar lafiya an ci kyalli,kamshi ta ko ina? Riga da wando na saka cikin tsarabar ya Abdullahi,ruwan ganye (Lemon green) sun amshi jikina sosai.Na gyara kaina da man(morgans),kamshi kawai ke tashi.Ban yafa gyalen ba na bazo gashin bisa kafaduna,wani juma kwance bisa baya.Nasan duk duminiyarsa ya isa fitowa yanzu, ilai! zaune ya ke bisa kujera remote a hannunsa yan kallon labaru.Dan milki yau falo ake son cin abincin kuma? Na zuba farfesun kajin da yar soyayyar doyar exotic da robar ruwan kawai na rabe na dauki tiren.sai yatsina fuska nake yi,wai marar lafiya.kawai ya ci gaba da aiki abinci a ciki,idonsa kan tv,wannan mutumin wannan mutumin Allah ya yi maugu.Ganin ba shi da halin kallona yasa na fara na nishi a hankali ina rike ciki.ya dan waigo a kasale,what's wrong""cikina". Na fada har da matso kwallah.Daman kina samun wanan matsalar?Na girgiza kai."ya kike ji? Haushi ya fara kamani,amma na daure na ce."murdawa yake yi""sosai?"ya bukata Na ce,"Eh".kin ci abince kuwa?""Na ce mana".Na fada a hasale,zai tsareni da tambayoyi bazai zo ya kamani ba.:Dauko gyalenki muje asibiti""A'a,ba sai munje ba".Na fada ina 'yan duke duke."Ban gane ba sai mun je ba,haka zaki zauna da ciwo? Ai da an daddana mini cikin zan sami sauki".ya yi murmushi,"ke da baki taba irin wannan ciwon ba ya aka yikika san idan an danna zaki sami sauki?Na yi tsuru-tsuru,dabara ta fado mini,na ce,Na taba karantawa a wani litafi""ciwon cikin?"Na ce,Eh""To ni ban yarda ba,dole mu je asibiti"Na langwabe kai,Allah yaya da anyi mini zan war ke"Dariyar da yake guntsewa ta kubuce ya ce,jeki daki ina zuwa.LOKACIN TASHI YAYI SAI ANJIMA IDAN NA FITA DAGA SECOND OFFICE DIN NA. Dadi ya kamani, na dan gyasa da kyar da kyar nashiga daki, nayi saurin canza rigar bacci na kara turare a jiki na kwanta, gabana sai faduwa yakeyi tawa ta sameni yau, ga dadi ga tsoro, a hnkl naji an bide an shigo, na runtse ido ina yan juye juye alamar ciwon na damuna. Kamar daga sama naji wata siririyar murya na fadin, "Aunty" ni tsoro ma yasa na ware idanuna duka, merry ce tsaye da daurin gaba alamar bacci takeyi aka tadota, na ce, me ye? Oga ne yace nazo na danna miki cikinki, na tashi zaune, me? Ta maimaita, bansan lkcn da na sirfa mata zagi ba, kamar itace tayi mini laifin ba shi ba. Sannan na daka mata tsawa" will you get out from here b4 i break your leg or not?" a guje ta fice tana fadin sorry aunty. Shin da wannan bakin cikin zanji, ko da tsananin sonshi dake damuna zan ji? Abu kamar wasa komai sai habaka yakeyi. daren nan na ci kuka kamar raina zai fita, kafin safe idanuna sunyi luhu luhu, da safe naki hada kalaci, lkcn da zai shigo na fada toilet nayi zamana, ya gaji da jira ya fice inaji yana basu grace sako, idan na fito ace ya tafi office, sbd tsoro babu wacce ta tunkareni da mgnr, na kira maryam ina kuka na zayyana mata duk abinda ya faruk yayi mini kiyi hkr zan shigo da daddare mu sake shawara nace toh. Dadi ya kamani,na dangyasa da kyar na shige daki.Na yi saurin canza rigar bacci na kara turaren a jiki na kwanta.Gabana sai faduwa yake yi,tawa ta sameni yau,ga dadi ga tsoro.A hankali na ji an bude an shigo,na runtse ido ina ;yan juye-juye alamar ciwon na damu na.Kamar daga sama naji wata siririyar murya na fadin,Aunty!"Ni tsoro ma yasa na ware idsnuna duka,merry ce tsaye da daurin gaba alamar bacci ta ke yi aka tadota,na ce, me ye?"Oga ne ya ce na zo na danna miki cikin"Na tashi zaune,"Me? Ta maimaita,ban san lokacin da na surfa mata zagi ba, kamar ita ce ta yi mini laifin ba shi ba.Sannan na daka mata tsawa, "Will u get out from here before i break ur legs or not ?"A guje ta ficetana fadin "sorry Aunty".shin da wannan bakin cikin zanji,ko da tsananin son shi da ke damuna zan ji?Abun kamar wasa, komai sai habaka yake yi.Daren nan na ci kuka kamar raina zai fita,kafin safe idanuna sunyi luhu-luhu.Da safe na ki hada kalace,lokacin da zai shigo na fada toilet na yi zamana.ya gaji da jira ya fice ina ji yana ba su Grace sako,idan na fito ace ya tafi office.Saboda tsoron babu wacce ta tunkareni da maganar.Na kira maryam ina kuka na zayyana mata duk abin da ya faruk yayi mini."kiyi hakuri zan shigo da daddare mu sake shawara"Na ce,"To" karfe goma ya Abdullahi ya dawo,ke kuma me ya same idon ki? Ban san dalili ba,bana iya fada mishi tsakanina da ya faruk,kunya nake ji."ciwo suke yi"Na fada kaina kasa,da kyar na maida kwallan da ke barazanar zubo wa."ki na murzarsu ne halan?"Nace,"kai kayi naji shi ya sa""To" ga ya nankinje sun kumbura"ya miki,Bari na amso miki magani"Da kyar na iya furta,yaya ya sowa mini,na sanya kuma akwai na sha"kin tabbata? ya tsareni da ido,kamar bai gasgataabin da na fadi ba.Na ce,"Da gaske ne Allah""ok,sanya a kawo mini break yunwa nake ji" Na ce "To" Na mike.yana gama kalaci ya ce zai je gidan su salma ya dawo.Na yi murmushi,a dowa lafiya.Alkubus na yi da rana miyar kaji,mai kunshe da ganyen alayyahu.ina gama shirya table din na yi komawa ta daki.zuciyata ciki da son ganinshi.amma na daure.gabana ya ci gaba da faduwa lokacin da na ji higo war motarsa.wato yau an gama damar zuwa kan lokacin duk abin da zai yi sai dai ya yi bazan serving dinsa ba.wayata ta fara rero wakar mtn ce,ko ban tambaya ba nasan shi ne,saboda.... ta i gaba da ruri Na dauka a fusace.Hello" ya kwantar da tashi cikin wani irin salo,Ranki ya dade azo a bani abinci". kafin inyi wani yunkuri ya kashe.Na kalli wayar na yi murmushi, shu'umi kenan". Zaune ya ke ya bada baya cikin bakaken jacket da wando,ko kallonsa banyi ba,na ci gaba da zuba masa ina tura mishi gabansa har na gama Na juya zan bar falon,ya mike,idan baki dawo ba,zan bar miki abincin kin nan na koma office"Inda ne ko ance ya fadi haka bazai fara ba,amma yanzu da yake ya gani bakin zaren shi ne zai mini wata barazana.Ni ban zauna ba,ban kuma tafi ba,ga ni nan tsaye shi ma haka,ina zama ya zauna na kaalleshi.ya sadda kai yana cin abincin fuskarsa kunshe da murmushi.""wann an murmushi wai ne me ye ma'anar sa?idan ya ganoni me zai hana ya basar mu ci gaba da rayuwamu, amma don mungun ta kullum daga dariya sai murmushi."kana wahalar da ni ya faruk don Allah....."ya dago ido muka hada, na kawar da nawa,"wannan kallon ai sai ki sanya na kware" ya fada.Murmshi nayi,"Ni ba kai nake kallo ba.wancan frame din nake kallo na bayan ka"yar dariya kawai yayi.ya ci gaba da cin abincisa,na kara tsareshi da idanu ina kallon yadda ake cin abinci da yanga kamar wani mace.kai wannan mutuni akwai kankanba da feleke."ina labarin ciwon ciki? ya na raina mini wayau banda wulakanci da ya yi mini bazai ce ya jiki ba,sai ina labari? Na daure fuska,yana cikin redio kasan shi labari a redio aka fi jinsa ni kuwa...."Na ciwon ciki na ce ni ba wani......""ok yana hannu merry" ya mike,Allah ya baki hakuri,ba fada ba ne abun zan koma office""A dawo lafiya" Na fada ina kallon kujera da ya tashi. . Lallai, meena karki bada mata!!! Sadin Ma. a Hada Hausa Book stories GIDA BAI KOSHI BA ¤¤14¤¤ Ya mike ok Allah ya baki hkr,ba fada bane abun zan koma office. A dawo lafiya. Na fada ina kallon kujerar daya tsh. Na bishi da kallo yadda ake wani rangwada da kasaita kmr wani sarki, wannan mutum sai dai a barshi inda yake. Krf 7:30 maryam tazo, naji dadi kwarai, ya kike ganin zan bullo wa wannan matsalar maryam? Ta tallabe habarta da hannu daya tana kallona, abun ba krm bane meena, sbd babana ya fhmc kin kamu da mugun sonsa,shine yake garaki,bawai donki wahala ba,a'a kawai yana son garkuwa mai amfani cikin zuciyarki.... Bai mini adalci ba wlhy,abinci wannan bana iya ci kullum tunani, ke ni abinda yafi damuna kallon da nake yawan yi masa,wanda bana iya dauke idanuna a kansa dai dai da second idan muna tare. Shi kuma dizgi,ga kuma wani hali daya tsiro na ko'in kula. Kin jahilceshi,ba haka yake nufi ba,shifa ya gama tasa whlr ko ince aikin,wannan ya rage naki yanzu. Banza! Kina da wannan sirrin kike wahalar da kanki? Nayi murmushi matsalata kananan kayane, bani da ko1 kuma da kyar zai barni naje kasuwa, nawa duk inna ta rabar dasu koma wata garhi. Turare fa? Ta bukata, ina da su kala kala na bata amsa, to ki fara, nikuma zan kawo miki english wears next week idan aunty sun dawo daga turai, karfe tara na rakata ta tafi, na dawo yana zaune falo remote a hannunsa, daman tun da zamu fito maryam ta sa na canza kaya, material riga da skirt sun matseni kamar zasu tsage komai nawa ya fito fili, ga wani kamshi da ke tashi ko ina, falon duk ya hade, ko kallabi babu a kaina, ina dawowa na wani fada bisa kujerar dake kallon tasa wato 2sitter, gashina ya watso a fuskata, yayi wal! Da ido cikin wani asirtaccen kallo, nayi saurin maido masa martani, nan da nan ya dafe kai tare da runtse ido, kamar na kurma ihu dan dadi, haba mlm yau kai zaka kai ni daki, zanyi baccin karya ne dole a tadani daga nan zan fara gigin bacci me hade da shagwaba, karaf zan kamaka a tarko, na kwanta cikin salon yaudara kaina kaina bisa hannun kujerar, idona bisa silin, ya bude ido na dan kalleshi, yayi saurin maida nasa a tv, haka muka zauna yanayi yana satar kallona, nima haka, daga nan na runtse ido ina saukar da numfashi kamar dai mai baccin gaske, shiru shiru naji ya tashi, har baccin gsk ya saceni, matsanancin sanyin da ke ratsa jikina yasa na bude ido ina laluban bango, saura kadan na fado kasa, da sauri na mike ina 'yan waige waige, falon dundum an kashe fitila da kyar na lalubo ma kunni ina mamaki ko shima nan.... Wayam ba kowa lkcn da haske ya gauraye ko ina, tsoro ya kamani naruga daki, dole na hkr da ya faruk ko shi ne autan maza, wannan wulakancin ya isa haka, baccin da ban koma ba kenan, har aka kira sallar asuba. Abu kamar wasa, duk wata hanya da nake tunanin zan bullo wa ya faruk nabi, amma ba wani cigaba, aikina kenan ya basar ko yayi pretending bai gane ba, kaina ya dauki caji sosai, kullum tunaninsa, ga ciwon sonsa dake damuna,kullum sabo yake komawa, krt ya tasoni gaba yau saura kwana ashirin daidai mu fara exams, bikin ya Abdlh kuma saura kwana 30 daidai, kamar kullum mun fito daga lectures, maryam na ciki tana ba idris nono, wanda ake kira babawo, hassana hassan ta karaso inda muke zaune ni da surayya lawal albaba, wai Allah ya taimakemu m2mnan yayi covering, Aisha sani saulawa tayi murmushi, bari ke dai daman shi kadai ya rage mugun, jinsu kawai nake yi amma sam hnkln yana ga ya faruk, Allah ka yassaremin wanan wahala, abnd nake ta nanatawa kenan, Aminatu zo mu wuce hostel sai exams kenan ko? Na dan ritse ido alamar tunani kafin ince " may be na shigo krt" ok idan maryam ta fito kice mun wuce ba matsala na fada ina 'yar dariya. Suna wucewa naci gaba da tunani, aure har mun kusa shiga wata shidda ace ba...... Thinker meye kuma? Nayi saurin mikewa ina dariya, na karbi babawo da ke faman miko mini hannu yana dry alamar in daukeshi, na koma na zauna, itama ta raba kusa da ni, meena kin cika girman kai, ki dubi ramar da kikayi duk kin lalace sbd mugun tunani, kinsa wa kanki tunani, kinsa wa kanki damuwa, nayi murmushin karfin hali, idanuna sukayi jawur alamar bacin rai "maryam kenan kina ganini laifinane while ni a wurina banda shi? Kinsan Allah ko mutuwa zanyi, sai dai na mutu, amma bazan taba kai kaina ga ya faruk ba kamar yadda ya ke tunani, yana sona shima takura yake, amma sbd tsabar rainin hnkl ya kasa tunkararta, na kalleta idanuna sun kara rikicewa maryam shi namiji ya daure sai ni mace? Duk miskilancimsa da jiji da kai, wlh na fishi. Baki ma san wani abun haushi ba, ynz daya fahimci ina son zama falo idan yana nan, kawai sai ya fara waya da 'yan matansa har wani i miss you, yake fada, don ya maidani..... Thinker meye kuma? Nayi saurin mikewa ina dariya, na karbi babawo da ke faman miko mini hannu yana dry alamar in daukeshi, na koma na zauna, itama ta raba kusa da ni, meena kin cika girman kai, ki dubi ramar da kikayi duk kin lalace sbd mugun tunani, kinsa wa kanki tunani, kinsa wa kanki damuwa, nayi murmushin karfin hali, idanuna sukayi jawur alamar bacin rai "maryam kenan kina ganini laifinane while ni a wurina banda shi? Kinsan Allah ko mutuwa zanyi, sai dai na mutu, amma bazan taba kai kaina ga ya faruk ba kamar yadda ya ke tunani, yana sona shima takura yake, amma sbd tsabar rainin hnkl ya kasa tunkararta, na kalleta idanuna sun kara rikicewa maryam shi namiji ya daure sai ni mace? Duk miskilancimsa da jiji da kai, wlh na fishi. Baki ma san wani abun haushi ba, ynz daya fahimci ina son zama falo idan yana nan, kawai sai ya fara waya da 'yan matansa har wani i miss you, yake fada, don ya maidani..... "mts" ta ja tsaki.kada ki bani kunya. Be a wise mana,makircin maza kuma? Yanzu haka ke ya maida waya,ko an taba bugowa? Nace "a'a, kullum shi yake kiransu" Makircin ne yana son ki nuna kishi akansa ne, a tunanina yana jarabaki ne yana auna irin son da kike mashi" "ya kuwa ganewa idonsa,don kuwa jiya tsakin da na ja ai da ya tsorata shi, nabar falor afusace. Don wulakanci ko yi hakuri maganar kenan. " you see,amma bari na baki shawara, ki dan ringa tura masa txt masu dadi, kamar Guudmorni,gud nyt, hav a pleasant day da sauransu. "zan kwatanta amma da kamar wuya" "jst try" Nayi murmush "zanyi insha Allah" har mun mike zamu tafi,na rikota" maryam ina cikin matsala, ya faruq na gasani." Tayi yar dariya, " wata rana sai labari,idan da laifinsa kema da naki." nayi saurin wucewa ina fadin, "zan zo mu yi discussion course din Doctor" "ba matsala" ta bani amsa. Karfe biyar da rabi na isa gida, nayi kicibus da Ya Abdallah shima ya taso daga wurin aiki, muka karasa tare. " Ango ka sha kamshi"na fada inna dariya lokacin ina kulle motata. Ya kyalkyace da dariya,"Amarya,matar yaya,aunty meena." Na galla masa harar"a'a inna ba aunty ba" "oh sorry inna meena". Ya maimata cikin zolaya. "kai dai kaisu in kaya ne". Muka wuce ciki tare ana raha. Zaune ya ke bisa table yana shan fruits salad daga shi sa vest da wando three quater dukkansu farare. Ya yi kyau har ya gaji. Yadda muka shigo muna fara'a shima ita yake yi, da alama tamu ce ya ara. Ya yi rangwadar da kai zai yi magana,manya sarakan feleke kai ya faruq da mace ne wallahi da an bani dan yanga, magana ma sai an yatsina fuska, idan abinci za a ci ana kilbibi. " lafiya kuke ta washe hakora kamar 'yan talla makilin" Yadda ya fadi maganar yasa ni yin dariya,ya bina da ido cike da sha'awa, "gulmamme" na fada a rai. Wai don na kirata anty shine ta ce ,ba inna ba? Ka ji fa?. " a ina ta zama aunty?" ya bukata idonsa na kaina. " saboda matar yaya ce" ya abdallah ya fada yana dariya." "girman kanta da zurfin ciki ya hana ta zama aunty har yanzu"." ni kadai na gane inda ya dosa. Kuwa ya abdallah sai cewa yayi"kyaleta, duk abinta aunty zance,idan kuma inna take so sai mu fada. Yadda ya fadi maganar yasa ni yin dariya,ya bina da ido cike da sha'awa, "gulmamme" na fada a rai. Wai don na kirata anty shine ta ce ,ba inna ba? Ka ji fa?. " a ina ta zama aunty?" ya bukata idonsa na kaina. " saboda matar yaya ce" ya abdallah ya fada yana dariya." "girman kanta da zurfin ciki ya hana ta zama aunty har yanzu"." ni kadai na gane inda ya dosa. Kuwa ya abdallah sai cewa yayi"kyaleta, duk abinta aunty zance,idan kuma inna take so sai mu fada." Da gudu na fada daki ina jin ya faruq na fadin, "meena kena", daga ji yadda yake maganar ta fito na gane dariya yake yi. Toilet na shiga, na yi tsugunne lallai maganr maryam ta fito,ni kadai yaya ke jira. Dole in bi shawararta............ Kaman ya? Na tambayi kaina. Dabara ta fado mini, na yi wanka na fito,ina gama shiri na yi tafiya ta gurin su grace muna hira. Sai sha daya na dawo. Karfe 12:15 na gama nafilfilun da na ke yi ko wane dare kafin na kwanta. Ina hawa bisa gado na lalubo wayata a hankali na fara tsara txt kamar haka. "Salam, bacci kake yi?" Ko in tura masa? Na tsaya tunani,wata zuciya ta ce. Eh,wata kuma a'a. Kawai na rutse ido na tura. Abin mamaki ba a fi minti 1 ba,ya maido amsa "ido na biyu." na kara tura masa "me ya hana ka bacci?" sai ga amsa "kin ban dariya, ke me ya hanaki?" " ka fata amsa tambayat" na mayar masa " To saurara, abinda ya hana ni bacci shi ne tunani, tunanin abubuwa da dama. Hope kin gamsu, ke kuma fa?" ya tambaya. "maganarka ce ta dame ni." nayi saurin tura masa "wace magana kenan?" "wanda kace wa ya Abdallah, girman kaina da zurfin ciki sun hana ni zama aunty." "meena baby! Kin bab dariya har da kyalkyatawa. To sai me don na fada haka? Baki da girman kan ko kuwa baki da zurfin ciki?" " gaskiya bani da su, don ba hali na bane" na ba shi amsa " na fahimce ki, to ki yi hakuri amma idan har da gaske kike don Allah zan miki yan tambayoyi?" na ce "ba matsala, go ahead". "mene ne SO?" Na zaro ido,lallaiwannan mutumin. Me yake nufi????????????????? Hada Hausa Book stories GIDA BAI KOSHI BA ¤¤15¤¤ Ya kara turo mini da" ke nake jira,marar zurfin ciki da saukin kai." Nayi dariya,"So abu ne mai wuyar fasarawa,saboda duk wanda ya fada wannan tarkon zan iya kiransa'SORRY' ina turawa. Ya maido mann " ban gamsu da bayaninki ba, amma ga wata, me ye KAUNA?" "kauna" wannan itace mai neman tarwasa zuciya lokaci guda." " ya akayi kika san duk wadannan?" ya rubuto "saboda na jiye wa jikina." "idan nace karya kike banyi laifi ba?" "baka yi ba, idan na ji hujja!" "Very good. Zan kira ki yanzu don rubutu ba ya yi. Gabana ya fadi, bana son jin muryansa, firgitani zai yi,ya hargisa tunani na..................... Raki ta fara yi a hankali. "My husband ' nayi dariya, na dauka cikin yar jin kunya na fadi "HELLO" A hankali. "kina ji na?" ya fadi a hankali,nayi murmushi nace 'uhm' Zan baki bayani ta reference to me and you. Meena shi so abu ne mai wuya, idan kin manta bari na fada miki sbd tsananin son da nakeyi miki,ya sanya na zubda hawaye a gabanki,so ya haddasa mini kiyayyar dan uwana,sonki yasa na yiwa iyayena karya. Tsananin son da nake yi miki yasa 'yan uwa suke tausayina. Kauna kuwa itace tasa na lashi takobin dana kawo ki gidana. Kauna ta sanya na zuba miki ido kike yadda kika ga dama kauna ta sanya na danne wa zuciyata sha'awarki har saikin yarda don karin kanki. Meena lkcn da nake sonki banji kunyar kowa ba,haka na tunkareki da maganar,aka gargadeni amma na take maganar iyayena. Har yanzu baki sona,kawai kina dan tausayina ne sbd i believe cewar da kina sona wlhy. Meena da kin faranta mini rai kmr yadda na faranta miki. Anyway wannan kenan. Idan kin gamsu ina iya cewa mu kwana lfy. Nayi shiru kwalla kawai ke zubo mini a kumatu, kina jina meena? Da kyar na iya furta, uhm. Sai da safen kenan? Ya fada a hnkl. Nayi krfn hali, Allah ya kaimu. Daga ji ba haka yaso ba. Na kshe wayar da sauri tare da runtse idanuna tamau. Na jawo wa kaina daman hausawa na ce,baki yasan abinda zai fada,amma bai sanme za a mayar masa ba. Tun daga wannan rana ban kara buga masa waya ba,ko text. Shima haka koda muka hadu washe gari,bai nuna mini wani abu ba,kmr bamu taba wata magana ba. Ni ma kuwa na share. Haka zama yacigaba kullum ba dadi,ni a ganina shi namiji ya daure,sai ni mace na kasa? Na dauko alwashin in zamu kare zamanmu haka bazan taba zuwa inkai kaina ba,kmr yadda yake tunani. Tunanina ya tsaya wuri daya,shima sonda yake mini akwai rauni a ciki,sbd inba haka ba,yadda ya lura na kamu da sonsa,sai yazo muci gaba da rayuwarmu,amma ya basar sai ni? A dalilin yawan tunani da rashin cin abinci ya haddasa mini ciwon ulcer. Ranar da mukayi kwana uku da gana jarabawa ana sauran sati daya bikin ya abdullah,ina kwance daki cikin matsanancin ciwon zuciya,ji nakeyi kmr ta tsage don tsananin azaba. Na mike da kyar na nufi kitchen. Don Allah grace bani ruwa masu sanyi kwarai idan ma akwai wanda ya fara kankara bani shi. Ki zubo mini madara a cup kmr cokali hudu. Lafiya dai ko aunty? Na danyi murmushi tare da cije lebe, wlhy kirjina ke zafi kmr ya bude. Aunty ba zaki je asibiti a dubaki da wuri ba? Ke dai bani abinda na umarceki dashi da sauri. Da kaina na hada da ruwan sanyi na dama,kafa kai na yi ina sha harna shanye. Ina ajiye kofin wanda ya shiga cikina yana dawowa,gaba daya na amayar dashi nan da nan suka rude. Na mike zuwa daki,amma ina! Sai nayi kasa ragwab! Ihu suka saki lkc guda tareda dora hannuwa bisa kai. Ban kara sanin abinda ke faruwa ba, na bude ido na a hnkl na ganni kwance bisa gado na. Ya abdullah da ya faruk tsaye bisa kaina. Da sauri ya karaso,sannu meena! Na banka mishi wata uwar harara,yayi saurin sunkuyar da kai. Ya abdullah ya matso,sannu! Nayi murmushin krfn hali da dan guntun kwalla a idona, nace yauwa. Ya kike ji yanzu? Da sauki. Na fada a hnkl,bani ruwa insha dan Allah. Ya miko min robar. Babu mai sanyi? Ke dai sha wannan sbd yanzu ance ki daina shan ruwa masu sanyi kwarai, da abu mai zafi ko maiko da mai yaji. Ko sauraronsa ban tsaya yiba, na amshi ruwan nasha, waya ja mini? Na tmbyi kaina. Ya abdulla ya zauna bakin gadon, meena! Ya kira sunana a hnkl, na kalleshi ba tareda na amsa ba,kanki farau karatu? Kawai kin dauki damuwa da tunani kin dorawa kanki, har ya janyo miki ciwo?likita yace, kina fama da yawan tunani,wanda ya haddsa miki matsanancin damuwa,baki cin abinci yadda ya kamata. Kwalla suka zubo mini, ya faruk ya matso. Don Allah meena kiyi hkr..... Kallon dana banka mishi ne yasa maganar ta makale bai karasata ba. Ya abdullah ya kalleni ya kalleshi,yana son fahimtar wani abu kmr zai yi magana,sai ya mike, Bari na dan fita waje ina zuwa. Har yakai bakin kofa na kwala masa kira, ya waigo, don Allah hada mini ruwan wanka a toilet. Kafin yayi magana ya faruk ya mike, je ka kawai bari na hada mata. Yana fita ya kalleni,tuni kaina ke kallon bango tunda naji ya fadi haka. Meena! Meena!! Meena!!!! Dake fa nike kika kyaleni,kinji? Baki yi mini magana? Allah ya baki hakuri,fushi kike yi da ni meena? To kiyi hakuri na tuba don Allah a gafarceni." Abinka ga SO hana ganin laifi nan da nan zuciyata ta karaya,tausayinsa ya kamani. Na fashe da kuka,ya rungumeni a jikinsa ya lallashi,"sorry laifinane,banza kara ba,please." wallahi meeena ina sonki,banson abinda ke bata miki rai.yanzu ki fada mini me ye damuwarki har ulcer ta kama mini ke? Na fizgi jikina,"yaushe rabonka da na ganka?ya u sati nawa kenan baka zama agida?sai cikin dare kake dawowa,ya ay bazan damu ba? Yayi murmushi,"wannan yasa kika damu har ulcer ta kamaki?" kin manta hidimar Abdallah kai na take meena? zirga-zirga tayi mini yawa shiya sa,ke kuma naga ba ki damu dani ba shi yasa. "shiya sa kake waya da yan matan ka idan ina falo ko?" ya kyalkyalce da dariya "au ashe ana kishina? Yi hakuri daga yau na bari.muje nayi maki wanka... Na kudundune fuskata ina fadin" Allah ya sauwake mini". "haka kika ce?" na daga kai. "lallai akwai ranar maida magana." ya kwaso iyayen magunguna ya nuna mani." wadannan duk ki tsare shansu,dr yace insha Allahu tunda bata kamaki sosai ba zaki rabu da ita during short period of time. A bar damuwa da yawan tunani, aringa cin abinci kada yan biki su zo a ganki a rame,kinsa kuwa duk wanda ya yi mini magana wallahi cewa zanzi ciki gareki." Na kwalo ido,ya fice yana dariya "kiyi wankan zance lifechamp a gyara dakunaan baki,saboda yan daurin aure. Ikon Allah,cikin kwana 2 na murmure har na dan fara maida jikina,saboda magungunan yawancin su duk na cin abinci ne. Ina zaune falo su ya abdallah suka shigo da buhunan kaji da saura kayan dafe - dafe kala- kala. "malama ki tashi yau fa zakuyi aikin nan." " na sani. Akaiwa su merry su fara gyarawa kafin nazo." hafsa nake jira ta ce sun kusa shigowa abuja. Hohoho ina ruwan garaje,don dokin zuwan nasu ne aka make falo?" "amma zakuje gidan amaren ko?"q ya bukata. Nace " komin dare kuwa" karfe sha daya da rabi suka iso.moya hudu cike da mutanen kano da garhi. Tsalle,ihu,murna har sai da muryata ta dushe, aiki ya hana mu kebe da hafsa,sai wajen hudu da rabi na figeta mukayi lambu." "hafsa kinyi kiba wallhi" tayi dariya"ke kuma kin rame" "bari ke dai,labari ke cike da cikin nan nawa.ina alhassan?" Yana kano,yace na gaisheki,sai jibi zasu iso ana gobe daurin aure... Kwana nawa zai yi? Na bukata. Daya yace,sbd zai tafi germany sarowa abbansu motoci ranar litinin. A ni hafsa,kina sonsa? Ta kyalkyace da dry,sosai ma. Na tabe baki,kowa abinsa zam-zam banda ni hafsa. Kamar yay? Hafsa auren dole nayi,bana soyayya ba,daga baya Allah ya dora mini jarabar sonsa,lkcn da shi kuma bata ni yake ba. Kin cika zargi wlhy,bakin fada mini ya baki hkr ba? Eh! Amma nothing change ya kamata ace daga wannan mun zama normal ma'aurata hafsa. Ta dafa kafadata, kada kiyi kuka. Ga shawara daya, kawo kunnenki! Na zare ido, Allah? Kina wasa,ke dai sha kuruminki kafin nabar gidan nan,komai zai daidaita. Allah yasa hafsa ya faruk shu'umin mutum ne. Duk shu'umancinsa zai zo hannu,ke dai dole ki cire kunya idan kina son success.ba matsala hafsa,i will try my best. Karfe bakwai da rabi an hallara falo ana ta kwakwazo gidan gwanin dadi, wai waccan kilbabbar yarinyar wacece? Na tmby hafsa. Tayi tsaki, diyar kanen b.kano ce. Wane ciki? B.rilwanu. Wacce tayi kara2 london? Ita ce fa! 'Yar ji! Haka naji dangi na fada mata,kin san ita kadai ce 'yarsa. Shine aka shagwabata haka? Hafsa tayi murmushi, kadan kika gani,rannan y.mktr na zuwaa,zamansa ke da wuya ta haye masa cinya tana shagwaba,sai ya siyo mata ice cream. Waccan katuwar? Na fada tare da mamaki. Tayi dry, zancen kike so. Sallamar yaya ta maida hnln kowa gareshi. Inna tace harka dawo? Yace eh, an gama shirya maku ko ina. Yauwa bacci daman nakeji tashi mu tafi ko kuna nan? Ta tmby su gwaggo maryama da sauran yara. Gsky inna kuje boys qtrs din nan,ni a nan zan kwana nida su hafsa. Ke maryama don me? Inji g.hadiza. Sbd katifun bazasu ishemu ba,ni kuwa bazan iya kwana mu 2 ba. Sannu giwa wadandan kattin katifun yaushe za a matse? Maryam tace, dama kyaleta kukayi hadiza kuzo mu tafi. Tace to. Duk suka fice aka barni daga ni sai hafsa da gwaggo duk ba,u lura da 'yarji dake kwance cikin kujera ba. Meena zoki bani tea. Ya faruk ya fada. Jin haka hafsa da gwaggo suka koma dakina. Ina cikin hada masa ta taso cikin shagwaba,ga wata 'yar iskar riga dake jikinta mai hannu daya,siket din ya matseta,kiri kiri an wulakanta babban leshi mai tsada. Ya faruk nima zan sha tea din. Me zan gani? Tsaye take bayansa ta sagalo hannuwanta a wuyansa. Nayi kallon da hararar amma a banza ba tasan inayi ba,sai shine naga jikinsa yayi sanyi, ka ji zan sha. Ta fada tare da dora kanta bisa nashi na runtse ido na bude sunyi jawur. Bari to! Tsaya...... Ya fara 'yan kame kame da kyar ya iya furta, Zakiyya zauna a hada miki ko bakiga nima sai an bani ba? A'a kai nake so ka...... Chafka daya na yiwa wuyanta na hada da bango,nan da nan idanuwanta suka fito,a rude ya tako, Meena!.... Kada ka tabani wlhy zan kasheta idan kayi gign tabani. Meena ki taimaka kada kiyi kisan kai... Kabace min da gani. To sakarta zan wuce,amma saki wuyan don Allah. Ka tafi daki ya faruk. A guje ya wuce na tafi,don Allah saki 'yar mutane. Yana shigewa na saketa,nana da nan ta hau yin tari,ko alama ban tausaya mata ba,na fara bata lafiyayyun mari guda uku. Zatayi kara na toshe bakin, 'ke yar iska ce? Ba 'yarji kike ba,ko 'yar gani ne sunanki.wlhy kiyi nesa da mijina don ubanki. Shine zakiyi mini karuwanci a gida? Burum naji ya fito ko kallonsa banyi ba. Nacigaba da cewa,wlhy ko kallonsa kika karayi saina cire miki makogaro duk a huta da karuwa irinki,banza. Kwalla kawai ke zuba a idonta,fskrta kuwa tuni ta kumbura sbd mari. Ke meena? Haka kike da mugun kishi? Na balla mishi uwar harara, saura 'yar iskan karuwanka dake maka waya ina jin na fara samun daya. Na figeta na wurga waje, aje ayi bacci. Na jawo kofa garam! Ya ruko hannuna na fizge,ya kara na fizge sai kawai ya sureni ya yi dakinsa dani. "ina zaki gwaggo ta ganki cikin wannan tashin hankali,ki je mini?" ya dorani bisa gado,"ki kwanta ni zan kwana bisa kujera mu ga abin da goben zatayi" "kin dai ballon ruwa doon wannan wani sabon tashin hankali ne" na ja bargo kawai na kyaleshi ina fadin "wa ya ja?" Hada Hausa Book stories GIDA BAI KOSHI BA ¤¤16¤¤ Babu irin tambayar da ba ayi wa zakiyya ta fadi me ya same ta a fuska ba,amma amsar daya ce"ba komai" har aka gaji aka kyaleta. Dagani sai ya faruq muka san gaskiyar magana. Koda yan daurin aure suka zo ma sunyi tambayar,amma sai ta ce "ba komai." sam tabar shigowa gidan daga boys quaters sai harabar gidan,cewarta ta fi son zama can. Kowa yana mamakin wannan sudden change. Muna tsaye akitchen ni da hafsa muna harhada take aways na party da za ayi yau. Tace"shegiyar diyar nan kila ya faruq ta yiwa iskancita ya bubbugeta,hakan nake zargi." Na kyalkyace da dariya" nice nan na yi maganinta" ta zaro ido"WHAT" na bata labarin yadda abun ya faru, "kin burge ni mutumiyar,kinga kinyi mini maganin yar banza da yanzu ta addabemu. "tausayi ta bani na so jiya na kara ja mata kunne,zazzabin da ta yi ya ceceta. Yanzu ga shi ta maida mini hannun agogo baya." "wannan ba matsala bane,daman ke ce mai fushi don na lura har yanzu hankalinki ba kwance yake ba, yana son ba ki hakuri kin ki ba shi fuska. A yadda na fahimta sam ba ya son bacin ran ki. "kyaleshi,sai na gara shi nima" ta kyalkyace da dariya " ku gara juna dai,ina kallace-kallacen fina-finan syy da karance- karancen ban taba ganin irin taku ba. Ko wani girman kan tsiya ,wallahi kamar kada na tafi kawai na tsaya don ganin irin rayuwar da zaku yi" murmushi kawai na yi. Karfe 4 duk an gama shiryawa,motata hafsa,gwaggo maryam da inna zan dauka kowa ya tafi sai mu kadai. Na dauko jakata ina lalubem makulli ya ce dauke ni inda kika aje. Inna ce ta leko" tsohuwa muna waje ki yi sauri" "to inna, kuje ina zuwa,makulli zan dauka." daga can kofar gidan na jiyo karar motar, na leka ta taga a harzance,uche na hango ya fice da ita.sugwaggo a ciki. Aguje na fito amma ina! A falo nayi kicibus da shi,ya ci uban gayu shi ma blue material ya saka,ya hadu iyakar haduwa. "ina zaki haka da gudu?" na tsaya ina shessheka, "wallahi Uche........... ......." "ni ne na ba shi makullin, saboda ina son tafiya da matata." yau ina na kalla na yi sallah? Na tambayi kaina ina murmushi,dadi kamar ya halakani,amma na dan basar na ce" haba ya za a yi kaje party babba da kai,wannan ai sai mu yara." "dalilin da yasa kuka sanya mishi family & friends shi zai kai ni,me ya hana ku sanya kids party?" gaba nayi ina dariya, haka ya biyoni muka taho ina shirin tsayawa dayan gefen na ji an jefoni da makulli, "waye direbanki?" banyi magana ba na duka na dauka. 180 na dinga gudu tuni na wuce su hafsa. Duk ya rude "please meena rage gudun" na dinga yi masa dariya. Muna isa yayi ajiyar zuciya"wash! Wannan shi ne wuya makarantar kare... Gurin ya kawatu,amrya da ango sunyi kyau sosai. Kiri-kiri ya faruq ya hana ni sakat,ina kallon ya muktar sai safa da marwa ake yi amma ba fuskar magan. Da yayan kakai suka gaisa,ni kuwa ko kallo,na lura wannan abun da nayi ba karamin dadi yayi wa ya faruq ba. Karfe 7 aka gama partyn,muka koma gida a gajiya. Washe gari karfe 11:30 aka daura aure. Ranan iyaye maza suka bar Abuja,mata kuwa washe gari misalin karfe 2. Allah ya taimaka su merry sun gyara ko ina, saboda ban baro gidan amarya ba sai bayan magariba. Ko ina sun kintsa har da tukuicin turaren kamshi nayi ta sanya masu albarka. Karfe 9 na fito wanka,kai tsaye gaban madubi dagani da tawul, kamar ance in kalli bayana,kawai naga mutun tsaye daga shi sai jallabiya fara. Ya kura min ido kamar wanda bai sanni ba, ni kuwa kunya kamar na bude drower na shige. Na daure na cije na kalleshi, "wani abu kake so ne yaya?" ya tako zuwa kusa da ni, nan da nan gabana ya ci gaba da harbawa da sauri da sauri, ya tallabo kuguna na fada jikinsa ta baya, a hankali ya ce" YES I NEED SOMETHING".... Yadda maganar ta ratsa cikin kunnuwana yasa tsikar jikna tashi yarrrrrrrrr. " nazo tayaki kwana meena! Ni na kawo kaina saboda na lura baza ki taba gane damuwata akanki ba?" wannan shi ake kira babu zato babu tsammani............ "i love u meena, and i'm in need of u! Don Allah ki ceci rayuwata, yau ki sadani da farin cikin da na dade ina mafarkin samu shekara da shekaru." na shiga uku! Na fada a hankali, ashe ya jini. " bari kira wa kanki banuwa, jst love me @ this nyt, son da nake gani a idonki, please ki nunan shi zahiri meena, don Allah meena save........... na runtse ido da karfi..kayi hlr yay kunya nakeji..ya janyo ni da karfi saura kadan tawul din ya balle na hanzarta rikeshi da hannuna...ya sunkuyo da fuskarsa suka hadu da tawa ahankali ya furta zan cire maki kunyan meena jst agree wt me........na dora kaina a kirjinsa nidai kunya nakeji ya kara rungumeni sosai haba ma blvd kodai bakya sona......ya dago fuska kina sona????.....ina sonka amman..ya sakeni daura zaninki dauro alwala muyi sallah.... babu abunda jikina keyi sai kerma..kallo daya zaka mani kasan cewa a rude nake....haka mukayi rakaa biyu tare da dafa kaina yayi wata addua sanna ya mike jallabiyya naga ya cire daga shi sai gajeran wando..com on swty azo aimin tausa innallihai na fada a hankali..ko sainazo na dauke kine????na mike kawai ba tare da nayi wata maganba gabana kawai ke fadi na dadde ina tunanin wannan rana yau gashi Allah ya kawu ta naji kamarta koma..wai nice yau zan kwana da ya faruq kwana irinta maurata... kuka na fara a hankali na isa bakin gado, "malama ki cire mini wannan hijabin kafin ki karaso." kai jama'a shi ko ajikin sa, sai ma wata annashuwa da yake yi, kuka na ya karu, ya sauko yana fadin" ke kwantar da hankalinki, wasa nake yi, yi shiru zolaya ce kawai zuwa nayi muyi kwana babu abinda zan miki." . Duk da haka ban yarda ba, sai daya ce "ke ma kin san da haka raina tun jiya zan kamaki ko?" na yi murmushi tare da cire hijabin ya koma yana dariya"matsoraciya" mun kwanta shiru!! Zuwa can na ji ya dan miko hannu, nayi saurin matsawa jikinsa, nasan hakan yake bukata, amma sai me?????????????? Dai dai ina! Na makaro da wayau da dabara ya faruq ya maidani cikkakiyar mace. NI KUKA, SHI KUKA NI DAI NASAN KO KUKAN ME NAKE YI,TO SHI FA????????????????? Karfe 6:30 na bude ido, babu kowa dakin na fashe d kuka,ashe dama cika baki ya faruk yakeyi mini yana sona. Mutumin dana ringa gamawa da girman Allah,amma kmr kara zugashi nakeyi? Da kyar nakai kaina toilet duk wani sirrin gyaran jiki Allah ya taimakeni maryam ta karantar dani. Daga zaune nayi sallah. Ina cikin lazimi ya shigo,na yi saurin kifa kaina a cinya,tare da sakin kuka a hnkl. Motsin shigarsa toilet naji ina daga kai naga an yaye bedsheet din an shimfida sabo. Ina nan zaune harya gama wankewa ya fito,ya shanya. Banji shigowarsa ba,sai dai naji mutum ya daukeni cak! Babu inda ya direni sai dakinsa tsakiyar gado. Ya fice,ba a fi minti 2 ba ya dawo da tea da soyayyen kwai. Kuka kawai nakeyi, baice mini komai ba,sai dai ya kamani na kwanta jikinsa a hnkl ya bani tea din da kwan nayi kat! Sannan ya dauko wasu magunguna ya bani nasha. Ya maidoni na kwanta. Shima ya kwanta kusa dani ya maido kaina a kirjinsa. Aminatu!!! Na ji wani yar!!! Bai taba kirana da wannan sunan ba, Allah yayi miki albarka.... Wannan kalma tun jiya nake jinta bakinsa... Na rasa kalmar da zanyi amfani da ita wajen gode miki,hakika kin shayar dani zuma mai dadi,wanda nasha mafarkin samu, Allah bai bani ba sai yau. Kin cika 'yar halas meena,i'm really proud of you. Na dade da wani ciwo a raina yau kece kika wanken,Allah ya biyaki da aljanna. Lkcn dana auri jamila yarinyar nan bata cika mace ba, da nayi mata magana sai cewa tayi,fyade akayi mata lkcn tana secondary skul cewarta 'yan fashi. Daga karshe na gane karya tai min. Na dagi kaina ina dubansa cike da tausayi,lallai ya faruk ya cika mai hkr. Meena kiyi hkr da halina,muyi zama jindadi,pls i love you meena,with all my hrt. Kai ni dai ban san yadda wadannan maganfanu suka tsaya ba,bacci yayi awon gaba dani. Ina bude ido najini garau babu sauran ciwon jiki,na kalleshi yana ta sharar bacci, hannuna rike da nashi. Bawan Allah duk sai naji tausayinsa ya kamani,kwalla suka zubo mini,yayi saurin bude ido,zo, menene, Matson ya akayi? Naki yarda mu hada ido sbd kunya. Ya tashi zaune, bana son wannan kunyar fa. Ya fada cikin shagwaba,har da turbune fuska irin yadda yara kanana keyi. Ban san lkcn da dariya ta kubuce mini ba. Ya sauka bisa gadon ya bude wadrop dinsa ya fara fiddo wasu irin manyan jikkuna guda tara sai 'yar karamarsu ta cikon gomar. Nayi galala ina kallonsa ya kamo hannuna, Lefenki ne zaki gani? Hada Hausa Book stories GIDA BAI KOSHI BA. Karshe... ¤¤17¤¤ Lefe kuma? Sai a lkcn na tuna she fa baiyi mini lefe ba. Lkcn da nake ganin kayan nan banso zuciyata ta tuna mini da na ya mktr ba,sbd saina hangosu kmr gwanjo. Akwatuna biyar kayan sawa ne super wax ce karama a ciki,qura kuwa tafi ashirin a ciki,leshi kuwa karami shine na dubu hamsin. Galiloli da materials kai kace a textile insustry kake. Ba anan take ba,saida muka bude jikunna biyu na gaba,rigunan bacci inner wears da gyaluluwa kusan kowanne kaya akwai gyalensu. Ashe abu na gaba sauran biyun takalmomi ne kawai da jikkunansu bila adadin. Na kyalkyace da dry,sai naga ya shaka. Au na manta. Wani katon akwati naga ya jawo muna budewa saiga english wears da wanduna hadaddu,ga kuma fakistan nan da riga da siket irin na indiyawa,suma kala kala. Ban san lkcn dana fada jikinsa ina murna ba. Yayi murmushi, saura karamar jakar bude da kanki,ita jiya na amsota banki,yanzu haka idan kin gani kin kuma dauki wadanda zakiyi amfani dasu,to bankin zan maidata alabarshi idan kina bukatar wata saiki ringa zuwa can kina canzawa. Na hanzarta budewa don ganin wadanne irin kaya ne haka da ajiyarsu sai ban..... Gaba daya numfashina ya nemi daukewa. Jakr nan shake take da gwalagwalai da diamond sarka da 'yankunne,'yan hannu,,zobbe kai harda sarkar kafa. Na dauko wanis etin diamond wanda yafi kowane girma,babu shakka na ganeta. Itace na gani a wani shagin balarabe lkcn da mukaje umrah cikin wani azumi ina aji biyar. Na dauki sarkar ina dubawa yadda take walkiya ta birgeni sosai, a tunanina fashion ce. Aunty jamila na kusa dani ya faruk kuma na bayanmu bansan me yake dubawa ba. Aunty kinga sarkar nan ta birgeni woh! Gsky ta hadu bari na sayeta. Ke set ce fa,kinga sauran agogo da 'yan hannu. Ta katseni tareda dauko 'yar battar. Don Allah malam nawa? Nas tmby balaraben da turanci ya fada man kudin aunty tace yayi mana combine da kudin naija. Da gudu muka bar shagon don firgita lkcn daya fada mana,miliyan tara da rabi kenan. Sayayyar da bamu karasa yiba kenan. Gida yaya ya samemu sai tsiya yake yiwa aunty wai munji kunya. Tana dry tace, eh munji kunyar.... Kin tunata ko? Ya katsen tunanina. Na snkyar dakai... Tun a lkcn na sai miki ita,wannan agogon fa kin tuno shi? Tun a lkcn nasai miki ita,wannan agogon fa kin tunoshi? Na kalleshi na gwal ne,wanda shi kuma cikon dubu goma ya hana na sayoshi duk a saudiyyar. Ya kara dauko mini wasu set na gwal guda 5 'yan dubai design'design,wadan nan fa? Na zaro ido, sune da mukaje dubai yace na tayashi zabe anbashi sautu ne,matar abokinsa. Har aunty na tambayarsa wace ce? Ban mantuwa ya gwasaleta yace,ina ruwanki dako wacece tunda bake na sanya zaben ba? Batayi fushi ba,amma tabar wurin. Nace, yaya kmr wa take? Sai cewa yayi,kmt take. A lkcn na dade ina mamakin ya abokinsa zai auri karamar yarinya kamata? Kin ganesu ko? Na fada jikinsa ina dariyar kunya,wato ni ya maida matar aboki? Na gode yaya, na gode...... Ya rufen baki da hannunsa, nine zan gode miki meena,Allah ya barmu tare. Nace amin. Yaushe zaki ban 'yan hudu? Da sauri na boye fuskata jikinsa ina dariya,ya dan doki bayana, SHY GIRL. Yana dariya shima. Munyi shiru babu mai cewa uffan,ya janyoni jikinsa na fada da karfi. Kai yaya wai mene ne haka? Na fada cikin shagwaba. Ya lumshe ido,kunya zan cire miki,tunanina ta fita,ashe da saurana.... Nayi saurin rufe fuskata a jikinsa, a ni meena da fa tsorona akeyi,don Allah baki mamakin ganinki kwance o jikina ba? Nayi murmushi, inayi ma sosai ma. Lallai ni kuwa na dade ina tunanin ranar dazan rungumeki na danyi kissing din karamin bakin nan. Keda abun ya dameni kwarai,sai dabara ta fado mini tunda kina kyamar tsartar da miyau da nakeyi,kawai nace zan dura miki shi baki. Ya tallabo fuskata na runtse ido sbd kunya,ina tsoron hada ido dashi ba tun yau ba,akwai wani abu dake cikin idanuwansa wadanda ke haifar mini da kasala ga faduwar gaba. Da frko nayi tunanin tsoro ne ke haddasan hakan.amma daga baya na gane matsananciyar kauna ce. To wai idan haka ne tun yaushe kenan na kamu da son ya faruk? Kar dai ace tun ina karama sonsa ke damuna,kai ba lkcn bane....to yaushe ne....? Ranar dana fara zuba miki yawu a hannu, sai na ji kamar kissing dinki na yi a bedroom(en uwa a kiyayi irin paruwar hakan sabida Shaidan la'ananne) dinki,wlhy meena saura kadan shaidan yaci galabata a kaina shiyasa kikaga na fice dakin da sauri. A tunanina hakan zai samar min sauki,amma abinda bansani ba nayi babban kuskure,na rantse da Allah meena,gaba daya hnklna ya gama tashi da kaunarki. Washe gari na tafi garhi idan baki manta ba harna siyo miki waya. To a kaduna nayi cinikinta. Wlhy kmr mahaukaci na dinga yiwa su baba kuka da hawayena,abin takaici sukaki amincewa wanda a lkcn zuwana ne na takwas da maganar. Wai Allah jikan abba yace kada a sake a sanar daku dangantakarmu. Ranar da nayo miki waya nace ki fito falo,ina son magana dake cikin dare,wlhy meena lkcn kallonki kawai nake sonyi,bana son zuwa dakinki sbd gudun rudun shaidan. Kika kife mini ciki ranar har kuka nayi,ga bakin ciki ana neman haramta mini ke,ga na jamila don tun lkcn bama kwana daki daya tuni na koreta ta koma nata, da yake munafuka ce ko a jkinta. Duk wani hali da kika shiga gidan nan a kaina,wlhy ina sane kawai i'm just pretending. Allah yaga zuciyata nayi hakan ne don kawai na jarrabaki sosai,kidan wahala donki gane muhimmancin sona. ya yi dariya,wallahi kinji na rantse? tun a tapiyarda mukayi na fahimci son da kike yi mini,kawai akwai wani abu da kika dora wa zuciyan a kaina,wanda a lokacin babu wanda ya isa ya kankare miki shi.Abdullahi ne mutumin farko da ya fara sanar da ni hakan,bayan na fahimce ki. wata rana da daddare na je dakinsa muna hira akan aure da nake son karawa ban di fada masa yarinar ba.Bana mantawa ya kalleni yana dariya,kasan wani abu yaya? Na girgiza kai,Akwai wani abu da na fahimta tsakanika da meena.....A lokacin ba ki ji yadda gabana ya fadi ba,tunanina ko ya gane ina son ki ?Amma sa na ji ya ce,wasa-wasa yarinyar nan kishinka ta ke yi,saboda rashin wayo lokutta da dama ina lura da ita,ba ta son kana shishige wa Aunty jamila,nan da nan sai ta daure fuska ko ta bar wurin,musanman idan ka tsakaniku ba,wata rana sai anyi karamin yaki gidan nan,tana iya furta maka so gaban Aunty jamila,ita ma ta rama abin da ta ke yi maka.kai kowa ina lura da ita ko magana ka cika yi wa Aunty sai ta harareta,wanda baka san tana yi ba.Kinji fa?tun daga ranar na saki da al'amarin Abdullahi,becau se i realized yaron he is very sharp and intelligent.sai dai na basar kawai tare da ce mishi bana son zargi.firar daga nan ta kaste ranar,maganarsa kuwa na yi wajen wata tana damuna.Baban kano kuwa ban sami matsalarsa ba,cewa kawai ya yi,naje duk yadda muka yi da su baban inyi biyayya.kallonki kawai nake yi kina yaudarar kanki,wai ba kya sona sai faman cusa kai kike ga mukhtar wanda a lokacin ba ta ke yake ba,yana da yarinyarsa a lagos akwai kuma wasu a kano......Na yi sauri rufe masa baki, ya wuce yaya a gafarceni,wallahi ni kaina sai yanzu na gane son da nake yi maka da shi Allah ya halicceni.......Da sauri na ji ya hada bakina da nasa,haba!!!!!kafin kyaftawar ido tuni.......... Ranar wuni mukayi daki muna nuna wa juna matsananciyar kauna da ta dade a zukatanmu.washe gari sai dai na ga yana hada kayan a jikka,wai yaya lafiya? ki tashi ki yi wanka,london zamu honey moon.Aikinka fa? ya kalleni yana dariya,hutu na dauka na wata biyu,ko na yi laifi? Na fada jikinsa ina dariya,A'a baka yi ba,jirgin karfe nawa zamu hau. British airways ne,karfe tara yake tashi,kinga yanzu bakwai saura,so nakeyi takwas muna airport. Hakan kuwa akayi,krf 8 da 'yan mintoci uche ya dure me airport. Tara daidai jirginmu ya daga zuwa london garin sarauniya. A wata unguwa muka sauka,mai suna tutin. Gida ne lafiyayye flat house bisa bene,hawa na takwas sbd haka sai an hau lifter. Two bedrooms,kicin sai falo,kowane daki akwai toilet a ciki. Naga rayuwa a wannan gari tun ya faruk na bani mamaki harya koma bani dariya,idan labari aka bani cewar zai aikata hakan tona tabbatar har kotu sai anje dani akan ban yarda ba. Tuni na ajiye kunya gefe na rufe da bargo,ganin zai maidani wata bakauya,sannan kunyar babu inda zata kaini,sai dai kwandon wahala da nadama. Bamu da aiki sai yawo da shiga kantunan sayayya duk abinda na gani ya burgeni tosai dai kada nayi magana amma da zarar nayi shi kenan ya zama nawa. Yadda kasan kwai haka yake tarairayata,wani shagwaba komai shike yi mini. Ina son waya da maryam na kwarmata mata,amma ba chance koda yaushe muna makale da juna. Magaanar hafsa ta fado mini lkcn da ake rikicin bikin nan."meena ki yiwa kanki adalci idan har kika bi son zuciya,kika hana kanki ya faruk,wlhy kin cutu,kin kuma zalunci kanki har abda. Lallai wannan zance gsky ne. Ban taba tunanin hakan zata kasance ba,ni daukata ya faruk bai iya life ba. Ashe partner ya rasa,kai ina cikin gata ni aminatu da haka yake? Satinmu hudulondon muka wuce Germany inda zai sawo motoci daga can muka wuce Dubai,satinmu biyu muka dawo Nigeria.Abin haushi,abin dariya,wai merry da grace basu ganeni ba,har muka shigo falo sai da nayi magana suka ji muryata,sannan na ga suna tsalle.Ranar da yaya ya koma aiki,ranar Maryam ta zo,sharri kaka-kala wai na yi kiba,na yi ja jah,sai dare ta koma gida na cikata da tsara ba.Tun bayan dawowan mu fatimci canji da nake fama da shi,misali kasala,yawan cin abinci ga bacci.Rashin yin al'adata yasa na gane ciki gare ni,kullum cikin dabara nake kada yaya ya gane,bana son ya yi mini terere ga dangi.Allah ya taimakemu hutu ya kare,muka koma makaranta,ko maryam ban yarda ta gane ba.Matsalata daya cin yalo,kullum motata da yalo ciki,wani kuma nasa jaka.haka zan ringa fakaitar mutane ina ci a hankali.Da yake ina da tsawo koda ya ke wata shidda ba kasafai zaka ita ganewa ba,in ba tsohuwar haihuwa ba,ko likitan mata.Yana da wata takwas lokacin ne ya dan fito,saboda duk ya shafe a kugu da kuma cikin nono,daman akwai masu haka yanzu haka cikin course din muke mai wannan bayani.Wata rana na dawo makaranta,ina zauna daki da misalin karfe shidda ya faruk ya shigo.Na yi saurin boye hannuwana baya don kada ya ga ina cin yalo.ko kallona bai yi ba,ya ce,Don Allah sauko hijabin mu je asibiti na gano sectary dinmu"Kwanciya kawai nake sonyi,sai dai ba yadda na iya,dole na bishi. "Mn da muka je gano marar lafiya me ya kaimu ofishNa tambayeshi ina kallon fuskarshi.ya yi murmushi,"kin san dai abokina ne dole na je mu ganshi ko?in likita?"Na yi dariya kawai.Bayan mun gaggaisa da shi,sai na ji yace,"Ga ta nan ciki gareta,amma bata son na sani,saboda haka nake son ka auna mini,wata nawa ne?"Na rufe fuskata da hannuwana biyu kunya kmar na nutse kasa,ya yi dan tsaki,"Allah dai ya raba ki da wannan kunyar"Gabana aka yi awon,likita ya ce "wata takwas ne" Ya buga tsalle,"What?" ya dafe kai."wannan yarinyan da wauta kike,so kika kiyi mameni? likita me zai mana ba dariya ba? Haka muka koma gida. Amma kafin safe hatta 'yan kano sun san ina da ciki,waya kuwa har na gaji da dauka.Daman abin da na guda kenan.Tun daga ranar ya fara shirye - shiryen haihuwa,sai a lokacin ya bude mini dayan dakin kusa da nawa,kayan yara ne kwai a ciki,gado,kayan wasa kala-kala.Ranar juma'a Abba ya dawo hutu,washe gari kuma na haihu dan namiji kamar ubansa,kato ga shi dogo.Da yake haihuwar dare ce,karfe sha daya inna ta iso,wanda ta biyo jirgi daga katsina.Washe gari kuwa yan uwa sun gama hallara,kai duniya na ga gata a wannan rana.Yaro ya ci sunan Al- ameen'.inna ta zauna da ni har na yi arba'in Al- amin na da wata biyar na sami wani cikin Ai kuwa me zanyi ba kuka ba? Na tada hankali dole sai munje an cireshi.Hankalinsa ya tashi sai da ya dauko mini baba auta sannan ya sami sauki na.Wata sa goma sha daya na yayeshi,da taimakon magani da madara yaro ya zama katon gaskefiye da lokacin da yake shan nono.Tun a scanning likita ya shaida mana cewar,yan biyu ne.Don haka yaya tunda wuri ya fara shirye - shirye.wata goma da kwana biyu na haihu.yara duma-duma masu koshi,kyawawa mace da namiji wannan kron ma uban suka biyo koda yake kamar duk tamu ce ni da shi.zainab shi ne sunan da yarinyar taci,namijin kuma Ahmed.yaya kamar ya cinyeni don murna,wannan karon har da tukwucin motoci biy.Na yi ta adu'ar Allah yasa sai na yi shekara biyar nan gaba sannan,amma ina! Na makara.shekara ya'biyu daya dai-dai na sami wani cikin.lokacin ne kuma salma ta haihu ya mace aka sanya mata suna farida.Akwatuna hudu muka yiwa baby da mai jigo ni ya tsaida mini.Tunda ina damuwa,har na hakura saboda na tabbatar gwannai halitta ne.lokacin da Allah ya so sai ta tsaida mini. Babu yadda yaya bai yi ba na je bikin ya muktar next week sati mai zuwa ,amma na kiya,dole ya kyaleni. Ranar da na haifi Abdullahi,ranar muka tsinci mutuwar Aunty jamila,sakomakon hadarin mota da sukayi daga airport zuwa cikin gari.sun dawo daga saudiyya.Na yi mamakin yadda ko gezau Abba bai yi ba,da kyar ma aka tafi da shi wurin jana'iza.Duniya kenan,Allah yasa mu ciki ka da imani.Kiri-kiri yaya ya hanani aiki lokacin da na gama karatuna.karatu shekara shidda,amma an kare a gida?Babu wanda ke gane ni likita ce,sai wani baya lafiya a gidan,yana ba ni albashi duk wata dubu dari biyu.(wani abu sai littafi,albashi dubu dari biyu every month no be small thing) Hakan yasa na kwantar da hankalina kullum ni de aiki ne csn ksuye na motar shinkafa,gobe kuma da na masara,jibi,kuma wani wurin.Daman fatana kenan.Lokacin na kara haihuwa diya yan biyu mace da namiji,suka ci sunana na da na yaya faruk muna kiran su da junior da maamaah.Rayuwa ta ci gaba da wakana cikin dadi da annashuwa,kullum kara son juna muke yi,yaramu na ta girma cikin tarbiyya mai kyau,ko ina muka je da su, sai sun bada sha'awa ga ladabi da karatu boko da na arabi.Ranar da Abba ya gama secondary sch ne muka hada masa gaggarumin taron taya murna.Dangin uwarsa sun hallarta sosai,ya sha kyautatuttuka babu iyaka.Sai karfe shidda taro ya tashi.Da kyar na yo wanka saboda tsihon cikina ya gajiya.Ko kaya ban tsay sakwa ba,da tuwal daure jikina na fada gado.shi ma kamar jira yake yi ya fado kusa da ni yana kiran.wash"Na kyalkyalce da dariya."kaji yaya sai kace wani aiki yayi,zamanka kawai kayi ko dan jawabin ka yi amma ka kiya.YaRumgumeni,'wanda kika yi ai ya wadatar ko so kike yi a kirani, rasa kunya,ina son baki labari ma Abba da kyar in ba london zan turashi karatu ba.Na makalkaleshi,Allah? yauwa yaya daman munyi magan da shi,ya ce can ya ke so."kada ki fada mishi,so nake na bashi suprise" Na yi dariya, Allah ya taimaka"Na langwabe kaina,"Gaskiya yaya daga wannan cikin na gama hai......."Ya toshen bakin."malamasa uranki hudu dozin nake son ki yi mini, na lura ma abin naki wayo ne,don sauri shi ne kike haifo bibiyu don ki ga wurin ko?Na ji likita ya ce wannan ma biyu ne ka yi mana adu'a Allah ya bamu masu albarka" Nace Amin" ya kamo kaina Allah baki manta ba,zan bashin kiss na minti goma,don haka....."kawai na ji ya hada bakina da nasa. . Tammat bihamdiLlahi katheera, inda mukayi kuskure Allah Ya gaparta mana inda mukayi dai dai Allah Ya rubanya lada. Taku har kullum Sadin Mama. adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *