Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Tuesday, May 9, 2017

MATA'UL HAYAT

adsense here

Copied By HAYATU BABA ZUBAIRU (admin Novels villa Hayat hausa novels Hausa novels and fashion And Cool novel, makeup and cooking) WHATSAPP NO: 07039625239 MAYA’UDARA-Page-1- to-end OCTOBER 20, 2016 | RASHIDATKARDAM | 3 COMMENTS [10:14PM, 9/21/2016] Rash Kardam: [6/5/6:30pm] RASH KARDAM & SADEEY S ADAM WITH BEEBAH LUV YAUDARA ( Bismillahir Rahmani Rahim) {Allahumma Salli Ala Muhammadin Wa Sallim} Ranshi a bace yake sosai, ya rasa meke masa dadi,, duniar tayi masa zafi,, ya ciji lebe, ya ciji yatsa, duk shi kadai, yayi zagayen a daki ya koma Parlour, sai gumi ke keto masa duk da sanyin Ac,, kamar wani zautacce. Ba kowa bane illa “”AREEF”” Daukan waya yayi ya kirata yafi sau 20 amman bata dauka ba,, wai me yasa Teemahluff ke mishi haka,, Kodan taga yana bala’ in sonta ne?? Ya kuma dialing wayar frnd dinsa farouk,,bugu daya ya dauka, bayan sun gaisa ne yake ce masa, ya akai ne abokina ya gidan ya akwai labari ne? Yayi tsaki tare da cewa whl kasan matsala ta guda daya ce akan teemah,, nayi kiranta but she refused to answer my calls.. Farouk ne ya girgiza kan shi, tare da tausaya wa aminin nashi, don kuwa yasan yana cikin matsala,,, baisan me zaice mishi ba wanda ya wuce ya bashi hakuri,, tun farkon soyayyar su da yarinyar shi daman batai masa ba,, kuma yasha bashi shawara akanta, amman yaki ji, har fada sunyi akan teemah. So daga baya sai ya yanke shawarar zuba mashi ido akanta, inya kawo masa kukanta sai dai kawai ya bashi hkr ya kwantar masa da hankali,, amman yasan yarinyar kawai cheating take ma abokinsa, yasan ba son shi take ba, sai dai yace Allah ya ganar dashi gaskia.. Kamar kullum yanda ya saba bashi hakuri yau ma hakan ce ta faru, yace ya sake kiranta may be, bata kusa da phone din ne,, haba farouk I called her more than 20 tyms fa.. Bari kawai naje gidan su,, yanzu. Ya dire wayar yana ajiyewa ya sake kiranta still no answer,, ya dauki key din motar sa ya fice daga gidan.. A bangaren Teemah kuwa,, tana ganin calls din sa taki dauka, don kuwa yau batai niyar ganin shi ba,, kuma tasan shi da dan karan naci zai iya ce mata zai zo.. Mstwww tayi tsaki aikin banza kawai, sai shegen nacin tsiya. Hmmm masu karatu last week fah ta gama tarairayar shi, ta amshe masa yan kwabban sa, wai za ai bikin kawarta nxt week,,, Yanxu haka wani take jira, zai zo yau kuma shi zata wanka. Areef bai zame ko ina ba sai kofar gidan su teemah, nan ma yayi kiran dunia taki dauka, ya kira wani yaro ya aike shi cikin gidan, ya kira mashi ita,, ai kuwa yana zuwa ta balbale shi da masifa, dallah je kace mishi bana nan na fita unguwa,, yace toh har kama hanyar tafia tace zo nan, ya dawo ta kama kunnen sa kuma sauran in kaje kace nice nace bana nan,,, whl sai nayi maka dukan tsiya in muka gamu,, kuma in ya tafi ka dawo ka gayan,, yace toh daman yasan hali. Bayan fitar shi ummanta tace,, anya teemah baza kima kanki fada ba ko?,, whl duk ranar da Allah ya tashi kamaki baza kiji da dadi ba. Bata ce komai ba tayi wucewar ta daki, tana kunkuni,, uwar tace hmmm ayi dai mu gani.. Bayan an gaya masa bata nan,, ya dauko naira 100 yaba dan Aiken,, sannan ya zauna cikin motar yayi tagumi, ya kulla wancan ya kunce wancan duk shi kadai,, yakai har kusan 10 to 15 mins bai tafi ba,, sai can ya tada motar shi ya tafi… Har yanzu bai ji ya tsaneta ba,har yanzu ji yayi kamar kara rura mashi wutar son ta ake a cikin zuciyar shi,, Allah sarki daman ance so hana ganin laifi.. After tafian shi da 10 minute kuwa sai ga wanda take jira yazo me suna Haydar, daman tana ta Allah2 Areef ya tafin kar su hadu… Nan aka chanchada kwalliya,, me jan hankali aka fito ana yatsina ita a lallai ga me saurayi.. Teemah fara ce doguwa, amman bata da wani kyau,, tana da dukiyar fulani daidai gwargwado,, amman kuma kasan sha6al yake don kuwa sungul ta tafi,, abinda ya Cece ta farin da take dashi,, don ko gashi bata dashi, ita dai wannan farin da iya kwalliya da kwalisa da kuma shagwa6a da kwarkwasa,, shine yake jawo mata samarin, har take samun damar yaudarar su.. Tasan duk wata salon hanya ta yaudara da iya kwacewa samari abin hannun su,, don kuwa indai har Allah ya hada ku, toh ka shiga uku a wurinta sai tasan duk wata hanya data amshe maka kudin ka sannan ta rabu dakai…. Toh masu karatu ga dai Haydar nan a gaban teemah,,, bamu san ta yanda zata bullo masa ba don shima wankar sa take son yi… Ku biyo mu don jin yanda zata karshe,,, don yanzu aka fara yanzu aka diga damba a wannan lbrn me suna YAUDARA don kuwa akwai gwagwarmaya a cikin sa sai kun jimu… Daga masu kaunar ku. S B R Marubuta Uku [truncated by WhatsApp] [10:14PM, 9/21/2016] Rash Kardam: [7/5/6:47am] RASH KARDAM & SADEEY S ADAM WITH BEEBAH LUV YAUDARA Pg Hydar tunda ya hango ta yake smiling,ita kuwa sai gwargwasa take a hankali take tafiyar kamar mai tausayin k’asa haka dai ta k’araso gurinsa cikin kisisina irin ta mayaudaran Mata. Jingina tayi da motar sannan tad’an had’e rai ba tare da ta kalli hydar d’in ba. Murmushi yayi sannan ya rage glass d’in motar ya kuma bud’e Mata “Allah yasa dai banyi laifi ba”,murmushin makirci tayi Wanda shikesa samarin nata su rud’e suna kallon duk duniya ba Wanda yakai teemaluf iya soyayya da kuma kyau. “laifi ai ka gama yinsa my D kasan awowin da na d’auka ina jiranka kuwa? amma kak’i xuwa a lokacin da kace zakazo” tad’an k’ara b’ata rai “ka koma wajen wacce kake so tunda yanzu ni baka sona”, a gigice ya kalleta “haba teemah kinsan kuwa duk duniya ba wacce nake so kamar ki,wlh bani da wadda ta fiki,na b’ata lkci ne wajen siyo Miki kayan da kika buk’ata pardon me pls ” “murmushi tayi najin dad’i “dan kasan baka laifi a guna shiyasa kake min haka but next tym in ka kuma I wl punish u”, bazan kuma bama” tayi dariya sannan ta Shiga cikin motar ta zauna, ya kake ya mummyna(mamanshi)?”, lafiyanta k’alau tace a gaida surukarta kuma Yana son ganinki yaushe zakije mata?” , hmmm “zan duba ko da week-end ne Sai naje kasan yanzu Ina busy ga bikin bestyna ga kuma skul”, ok Allah kaimu” “Ameen my D”. Sunyi hira sosai yasha kisisina da iyayyi da shagwab’a shi kuma hakan ke burgesa ga teemah Ta wankensa sosai d’an kuwa Sai da ya rubuta mata cheque na 50k sannan ya mik’o mata Manya manyan leda guda 2 sukayi sallama ta fito daga motar sannan ta juyo ta kalleshi “Am vry proud of u my D,Allah barmu tare har k’arshen rayuwarmu”, “Ameen teemah” ya amsa a tak’aice. “to ni zan shiga gida sbda magrib tayi ya kamata muje muyi sallah ko?” murmushi kawai yayi baya gajiya dajin zazzak’ar muryar teemah da kallon kyakkyawar fuskarta”(hmmm mukuwa SBR cewa mukai “kallon kitse akewa rogo “) “My D ya kayi shiru?”, hmmm “nothing”, hmm badai zaka fad’a ba nizan shiga gida my regards 2 mumcyna”Tana Gama fad’a ta shige gida, yad’an jima dan har Saida yaji an fara Kiran sallah sannan ya ja motarsa ya tafi cike da kewar teemahluff d’insa. ******** Misalin k’arfe 02:30am Areef ne keta juyi kan makeken gadonsa ya rasa me keyi masa dad’i anya kuwa teemah unguwa taje? Ya tambayi kansa To kodai bata da lafiya ne shiyasa tak’i d’aga wayar kuma basa so su tada mai hankali suka k’i fad’amai gaskiya da yaje?, amma yasan teemansa bata tab’a k’in d’aga wayarsa ba saidai in Bata gurin ko a silent ta saka wayar kuma data ga missed call d’insa take kiransa Gskya ba lafiya ba dole gobe na koma gidan dan ganin meke faruwa Allah yasa dai lafiya duk a zuciyarsa yake tunanin Tashi yayi ya Shiga toilet ya d’auro Alwallah yayi ta jero nafiloli tare da yiwa teemansa addu’a,sai da yayi sallar subhi sannan bacci mai nauyi ya d’aukeshi. ********** Tun k’arfe 11:00am teemah tayiwa bestynta waya tace dan Allah tazo yanzu2 akwai Magana Futha na break fast taji Kiran bestynta dan haka ko gamawa batayi ba taje ta watso ruwa,tayi sauri tad’anyi makeup taja hijab tace wa mamanta tayi gidansu teemah yanzu zata dawo “Karki dad’e Futha saboda d’aura abincin rana”, “insha Allahu baxan dad’e ba” ta fad’a tare dayin waje har tuntub’e take don son zuwa taji gulma dan kuwa tunda taji teemah tayi Mata Kiran sassafe tasan da Magana. Tana Shiga gidan teemah taja Futha d’aki ta d’ebo ledojin ta juye a gabanta,atamfofi guda 4 da Swiss lace guda 3 sai veils da kayan makeup da kuma turaruka masu sanyin k’amshi Futha ta saki baki tana kallon kayan cike da mamaki tace “kina cutar Areef da yawa teemah ko wlh kiji tsoron Allah bafa sonshi kike ba amma kike Yi masa muguwar YAUDARA ina tausayinki Randa Allah ya tashi kamaki” Hmmm “ya tashi kama mu dai kema ai kina YAUDARAr samarin,samarinki nawa, dariya Futha tayi sannan tace “dama in kanayin Abu sai kayi tunanin kowa ma nayi to wlh k’arya kike min besty Samarina biyu kacal kuma in kinga sun yimin kyauta su suka Sa kansu ni bana YAUDARA Kawai dai duk Wanda Allah ya zab’amin a cikinsu zan aura” “sai kiyi tayi kuma in fad’a Miki yanxu duniya ta canza ni samarina basa k’irguwa uncountable ne wasu ban sansu ba sai recharge card ake watso min,Areef kuma tuni na gama yayinsa na wankesa sosai na yadda shi, yanxu wani hydar ne on top,in fad’a Miki bayan kayannan har cheque ya rubuta min na 50k kuma da sunanki na wankesa nace bikin bestyna za’ayi,futha wayake tausayin maza yanxu ca6 wlh wankar banxaye zanyi dariya Futha tayi “ba dama teemah yanxu dai a karb’o kud’in a bani kaso na tunda da sunana aka wankesa”, “kinma Isa keda kikace ina YAUDARAr samari to bazan bada ba” “wlh dole na fad’a Miki gskya besty ko xaki mutu,kuma sai kin bani Swiss d’aya da 5k” Dariya sukayi su duka teemah tace “kin manta sunana TEEMAHLUFF tun muna sec skul kuka samin sunan shiyasa LUV d’in ya bini har girmana dashi na samu damar wankar samari” “hakane kam k’awata nima dazan samu damar wanka da na wanka saboda ba kyaune dake ba makeup ke taimakonki ni kuma ga kyau ga makeup but ban iya YAUDARA ba amma nima zan Maida sunana FUTHA LURV dan na d’an wankesu kad’an ba kamar naki ba”. dariya sukai sosai teemah tace “Ashe kema kinason wankar samarin dama ce baki samu ba” futha tayi dariya sosai sannan tace ” am joking fa wlh ban tab’a Jin son inyi yaudara ba” teemah tace “ohh kenan ni mayaudariya ce?”, “oho Miki” suka sake yin dariya sannan suka ci gaba da hirarsu. Urs… S B R (Triple Writer’s) [[truncated by WhatsApp] [10:14PM, 9/21/2016] Rash Kardam: [8/5/2:19pm] RASH KARDAM & SADEEY S ADAM WITH BEEBAH LUV YAUDARA Pg 3⃣ Sunyi hira sosai da Futha, can Teemaluff Tace”ke yar gari, tsaya muga miye a cikin laidan nan da ya kawo, suka zazzage kayan ciki, Riga da skirt ne, masu ‘kyan gaske, sai dogayen riguna, masu duwatsu, ajiki, sunji ado sosai, sai wasu takalma da turaruka masu kyan gaske designers. Shewa sukayi tare da tafawa Futha Tace”Teema kinyi wuta fa, Teema ta rausaya idonta, tare da juyasu, hmm ke ae bamuyi komai ba. Yanzu nafara wankan garori. Futha ta kaleta Tace”Allah yasa ki gane ki dawo hanya. Dariya sukayi dukansu, sai dab magriba Futha tayi shirin tafiya, Teema ta d’eba mata, turare da su powder, da su lip gloss, masu kyau ta bata. Sai da tayi make-up kafin ta rako Futha, tafiya takeyi, kamar bazata taka kasa ba, tana karairaya, wanda duk d’a namiji in ya ganta, sai ya kyasa. Sun fito bakin titi, suna jiran mai Napep ke nan, wata katuwar jeep ce tazo wucewa, har ya tafi ya dawo, dai-dai inda suke ya rage glass d’in motarsa, yana kalon Teema da ke kwar-kwasa, tana juyi tamkar sarauniyar kyau. Cikin sanyin murya Yace”Hajiya ya kk? Ina zuwa haka?. Sai da ta rausaya ido ta jujjuya jiki, ta bud’e baki, ta fara magana cikin salon YAUDARA da kisisina irin na wayyayun mata, kawar da fiskanta gefe tayi, kafin Tace”k’awata ce mai tafiyar, shikam baki yasake yana kalonta, don ta matukar tafiya da tunaninsa. “Ok! To kefa? Sai da ta d’anyi fari da ido, Tace” tazo gaidani ne, na mata rakiya. Futha da ke gefe, saki baki tana kalon ikon Allah. Teema lokaci d’aya, ta sauya salo, kamar ita bace suka fito tare ba, a zuciyarta, Tace”eh! Tabbas Teema ta ‘kware taci sunanta Teema lurv. Mai mota ya kali Teema Yace” Hajiya zan iya samun phone number ki? Sai da ta fari da ido, cikin da barata boye babban wayarta, ta ciro ‘karaman ta mika masa, yana karba ya juya wayar a hannunsa,Yace” kina babban Yarinsa kamar ki ace wannan ne wayarki?. Wani murmushin YAUDARA Tace”ya zanyi wayar tawa kenan, tana kwarkwasa. Kansa ya gir-giza, Yace” dole na san abinyi, kamarki ace kina rike wannan wayar, ba girmaki bane. Murmushi ta masa, Tace” Ranka shidad’e ayi haka?. Murmushi ya mayar mata, “karki damu ae kinfi haka a gurina. Futha da ta tsaya tana kalo, Yace” ko zan sauke k’awar taki a gida, “ok! ba matsala da ka kyauta. Da ‘kyar Futha ta, tashiga motarsa ya kaita gida. Wa she gari da yamma, “Khalid ne ya wayar Teema, ya sanar mata yana zuwa, yau da daddare. Cike da murna da rawan kai, ta shirya, cikin kayan da Haiydar ya kawo mata, riga da wando tayi kyau sosai, tayi zaman jiran zuwansa. Sai da karfe ta’kwas da rabi ya iso k’ofar gidandu Teema cikin motarsa mai glass baki. Wayarta ya kira ya saida mata, yana ‘kofar gida, Tace” gani fitowa My Sweet Heart. Sai da ta ‘kara yin ‘kwaliya kafin ta fito, cikin yanga da kwar-kwasa, Khalid tun daga nesa, ya zuba ma ‘kirjinta ido, wanda suke tsatsaye kamar biro, fiskanta nan ya sha make-up. Har ta k’araso gurin bai san ta iso ba, sai da ta zo dai-dai fiskansa, ta hura masa iska, wani sassayan ajiyar zuciya ya saki, tare da bud’e mata ‘kofar motar ta shiga ya zagaya shima ya shiga. Zama yayi, ya k’ura mata ido, tare da sunkuyo da fuskan sa dab nata, yayi ‘kasa da murya Yace”Beb kinyi kyau sosai, har kinfi kulum. Rausayar da da ido tayi Tace”nagode amma kafi ni kyau. Haccinta ya lakace, Beb baki da dama fa.murmushi tayi mai k’ayatarwa. Hannuta ya kalla, ya sha lale, Yace” Teema inga hannu ki?, ‘boye hannu tayi, ni bazaka gani ba. Haka kika ce ko? Ni kuma yau sai na gani. Ta ‘boye hannu tayi, yayi ya gani ya kasa, ya kaleta Yace”dole na miki hukunci tunda kika hanani gani, kafin tace komai, sai ji tayi ya gantsara mata cizon wasa a kunneta. ‘Kara tayi irin na shagwab’a, ta murgud’a masa baki, lah! lah!, lalle yau kin tsokanoni, sai nayi maganin bakin, da kike murgud’awan, kama hab’arta yayi, yasoma shan janbakin, har sai da ya shanye duka, ya riko hannunta, mai da numfashi suka rinka yi, hirarsu da Khalid yawanci shafe-shafe ne saida suka gaji dan kansu, yari ko hannuta don ya mata rakiya. Wayar ta ne tasoma k’ara, sunan Areef ta gani, sai da ta faki, idon Khalid taga baya kalonta, da sauri tasaka wayar a silent, don yanzu Areef baya gabanta, ta gama da shi. Duk ta shagwab’e masa a jikinsa, sai shafa ta yakeyi, yana zuwa kan k’irjinta ya kira sunanta a hankali, Teema!, ta amsa a kasalance, Yace”ina son nan gun, k’irjita a shafa, yana birgeni sosai. murmushi tayi Tace” Allah ko? Ya gyad’a mata kai alamar eh!.(Yan matan Zamani, mafi yawanci yanzu irin soyayyan da kukeyi kenan, na tab’e tab’e, kusani namiji yana gama latsaki, daga lokacin darajanki, ya ragu a gunsa. Ina mai shawartan ku, da ku kiyaye, guys abunda suke so kenan, ba soyayyan gaskiya, suke maki ba). Urs… S B R. (Triple Writer’s). [[truncated by WhatsApp] Copied By HAYATU BABA ZUBAIRU (admin Novels villa Hayat hausa novels Hausa novels and fashion And Cool novel, makeup and cooking) WHATSAPP NO: 07039625239 [10:14PM, 9/21/2016] Rash Kardam: [16/5/8:30pm.] BEEBAH LUV & RASH KARDAM WITH SADEEY S ADAM MA’ YAUDARAH 06~10 Note: Pls fans, sakamakon jin da mukai anyi novel me suna YAUDARAH, shi yasa muka chanxa ma namu suna ya koma MAYAUDARAH,. Tnx Sun isa babu dadewa, don daukan Futha, su tafi batai tunanin wani ne zai kai su ba, tayi tunanin a keke napep zasu tafi, daman bata shiga ba a kofa ta tsaya tayi mata waya, futha tayi ma ummanta waya sallama, tace sai sun dawo Allah ya kiyaye hanya, su gaishe da Amaryar tace toh. Bayan ta futa ne ta gansu a cikin mota, ta shiga da sallamar ta, ta gaisar dashi daga nan bata sake cewa komai ba, sai dai in teemah tayi mata magana takan bata amsa a takaice, don Futha akwai kamun kai. Bayan sun isa shima da zata futa tace mashi sai anjima, kai wannan kawar taki akwai ta da girman kai, sai wani shan kanshi take,, ayya whl baka fahimceta bane haka take bata fiya magana ba,,, ok sai yaushe zanzo daukar ki, tace zadai muyi waya ok sai ltr din kenan, ok bye. Hmmmm kedai teemah bazaki taba jin magana ba, kullum cikin kula samari kike, wannan kuma daga ina kika kwaso shi,, daga ganinshi ba mutumin kirki bane,, don Allah teemah ki ringa tunani whl wannan rayuwar ba mai bullewa bace, ki nitsu kiyiwa kanki fada pls kinji kawata, ta kama hannunta, toh naji matar liman zanyi, ni muje dallah. Matar soja kam ba karamin dadi taji ba,, tayi masu tarba me kyau,, sunci sun sha, sunyi hani’an. Nan kuma aka dosa hirar school, after nan kuma aka fara ta samari, kowacce na bada nata lbrn, da irin yaudarar da take ma samari,, hmm nan fah teemah aka soma fede biri harda wutsiyar sa, ai duk naku wasa in gaya muku, nifa yanzu indai zan fita unguwa to alkawari ne sai nayi saurayi, kuma daman in naga kalar ka batai mun ba ko sauraranka bazan yiba, don kunsan ni sai mai kudi,, gwara wanda zan wanke shi, ba wanda zaizo yana mun karyar baya dashi ba. Heeeeh whl kuwa yar uwa kinmin daidai, don kuwa yanzu sai da hakan inji Sumayya Gireii, don kunsan suma fa mazan yanzu dan karan yaudara ce dasu, yo kun manta ni da Ahmad ya yaudaran yazo ya kawo kudin aurena, ashe ba iyayen shine na kwarai ba, na karya ne tsabar yaudara ce irin ta maza,, ai shiyasa yanzu na Daura damarar yaudarar maza son raina, don nama daina tunanin aure yanzu, sai na gama cin dunia ta da tsinke tukunna. Futha ce da ummilele suka gyara zama, hmm yanzu kukam kuna ganin hakan yafi maku ko? Whl kuyi ma kanku fada yaudara babu kyau, gwara ku tsaida guda daya nagari, yanzu dunia ta lalace, wasu samarin fa ba sonku suke tsakani da Allah ba, sai dai su zo su kashe muku kudi, in sun samu abinda suke so a gurin ku su gudu su barku, ai kuwa sun cuci rayuwar ku.. Whl kuwa fada musu ummi don kullum sai na gayawa teemah ta daina amman gani take burgewa ne, whl ba abin burgewa bane kuna cutan kanmu ne… Can kuma rash ta amshe chab wai wa’azi zukuyi mana?? Ai gwara ma ku daina, don yanzu kam bazai shige mu ba, yanda ake yaudarar mu, muma sai mun dana, donni inda aure kazo mun ma tuni nike korar ka don ban shirya ba, sai na tatsi na tatsa son raina, in baka red card,, dakyau kawata ban mu kashe,,, inji sadeey, ai sai da hakan, don ni yanzu akwai me sanya mun credit, akwai me siyan kayan make up,, akwai me sai mun anko, akwai kuma driver na wanda duk inda zanje shi yake kaini,, kuma duk yanda nace ana yi mun, koya kika ce kawas,, kwarai kuwa,, Matar soja tace ayi dai a hankali don kuwa a wannan zamanin ba kasa fai samari ke bama yan mata kudi haka kawai ba, sai kema in kina bada gudummuwa,, To ai ba wani abu bane baya wuce shan minti, kawai meye a ciki don an dan sha minti ai ba wani abu bane inji teemah duk teemah tafi zaqalqalewa a cikin su don kuwa idon ta ya bude sosai sai dai gyaran Allah kawai… Ai kuwa whl wani abu ne babba ma kuwa don kuwa kunsan babu kyau Allah ya haramta hakan,, kuma sai sun gama shafe ku sannan su arce su barku anan, su kara wuta, wani ma daman da matar shi, wani kuwa da wadda aka sa musu rana, tunda yaga kin sakar mashi sai yazo yayi abinda zai yi ya gudu, Allah dai ya kara shirya mana zuri’ a amin.. Ohoo sudai ina ai wanda yayi nisa yayi nisa, sai dai gyaran Allah kawai Allah ya gyara amin. Sai dab da maghrib suka tafi ansha hirarraki kala kala.. Wacece Teemah Teemahluff diya ce ga Alh Rislan da Haj Raudha, Alh rislan haifaffan garin kano ne a wata unguwa da ake kira Hotoro Dan Marke,,, malamin makaranta ne govt, sec, school dake hotoro, ya dade yana teaching, har ya samu mukamin principal a makarantar. Alh rislan mutum ne me kirki da kawai ci, da rikon a mana, da sanin ya kamata,, baya karbar cin hanci, yana da bala in kirki da rikon addini.. Matar shi daya, raudha me bala’in hakuri da addini, yayan su uku Fauzan, shine babba sai Teemah itane ta biyu, sai kuma mukhtar shine autan su. Sun taso cikin gata da tarbiyya, don kuwa Alh rislan yana kokari Sosai wurin basu tarbiyya da ilimi, both side, islamiyya da boko, yana son yaga sunyi karatu me taho, farko sun fara govt school daga baya ya cire su ya saka su a private school tun suna primary 4 suke Private school har secondary school. Yana bala’in kokari duk abinda ya samo akan iyalin shi suke tafia, ba wani me kudi bane rufin asiri ne kawai da zuciyar nema. Akwai wani makwocinsa Alh Faisal yana da kudi sosai,, kuma suna shiri da Alh rislan don kuwa shike bashi shawara, ya zama kamar dan uwan sa,, yakan taimaka mashi sosai bawai don ya gaza bane a ah yana dai taimakon shine tunda ya fishi kudi nesa ba kusa ba. Akwai wata shekara ya hada da nashi iyalin da Alh rislan da raudha ya kai su aikin hajji,, shi yasa ake kiransu Alh rislan da haj raudha.. Alhamdulillah komai yana tafia daidai a rayuwar gidan Alh rislan, su teemah da Fauzan har sun sauke Qur’an don ba wani tazara ke tsakanin su ba, shekara daya ne tsakanin su.don haka komai tare suke yi, hatta a school ma aji daya ya bata, kuma shi baya da jikin girma, ita kuwa tana da tsaho ana yawan cewa ita ce babba akan shi.. Teemah ta tashi cikin tarbiyya da nitsuwa tun tana Karama amman tana shiga SS1 a school ta zama fitinanniya kamar ba ita ba, Don kuwa yan mazan ajin su da yan matan ma yawancin su duk kangararru ne yayan masu kudi, shi yasa fitinar tayi yawa, su suka bata tarbiyya teemah,, tun tana kin biye musu har dai ta fara shiga layi. A lokacin bata wani kware ba, kuma bata kula samari don bata fara zuwa zance ba, babanta yace karatu zatai har sai ta fara higher institution sannan zai aurar da ita don yana son yaga sunyi karatu, tunda sun sauke na muhammadiyya, kuma yasan yarsa tana da tarbiyya zata rike mutuncinta a duk inda take. Ayyah baba rislan kayi kuskure don kuwa,, abokai da kawaye sun lalata maka tarbiyyar da ka dade kana yi tun fil’azal, teemah kam ta fara nisa yanzu sai dai gyaran Allah. A kwana a tashi ba wuya wurin Allah su teemah har an gama secondary school, kuma Alhamdulillah tayi passing exams din ta gaba daya, a waec neck ne tayi losing subject biyu. Tana da kokari sosai da maida hankali sai dai kawai rashin jin da ta zunduma kanta yanzu a ciki,,. Bai wani bata Lokaci ba ya samar mata admission a Bayero university, kuma ta samu a fannin sociology, yayi mata fada sosai akan ta maida hankali akan abinda ya kaita baya son kula yayan banza, tayi abinda ya kaita tace to kamar da gaske.. Shi kuwa fauzaan yana ABU ZARIA can ya sami admission shi kuma mukhtar Auta yana JS one don akwai tazara tsakanin shi da teemah. Su teemah abu sai kara yawa yake, don kuwa ta kara haduwa da qawayen banza, yanzu har party suke zuwa, gashi duk saurayin daya ganta da wuya baice yana sonta ba. Tana level 2 Allah yayi ma Alh rislan rasuwa, sunyi babban rashi,,, sunyi kuka sosai, a lokacin teemah kamar ta shiryu bayan kwana biyu kuma aka koma ruwa…. Alh Faisal kam ya rike zumunci, don bai yarda su raudha ba, yana taimaka masu sosai duk wata yakan sai masu kayan abinci ya aika masu. Kuma yana shiga har gidan yaga lfyr su, ana yawan kai mashi zancen teemah tana yawan tara samari, yana iya bakin kokarin sa akan ta, amman abun yaci tura sai dai addua. Wata ranar juma a ce ta dawo daga school, suka hadu da Areef a bakin titi tana jiran mota, yayi parking ya fito har wajen da take yayi mata sallama ta amsa, bayan nan ne yace ina zata tace gida ta tashi daga skul ne, yace in ba damuwa tazo ya sauke ta,,, hmmm daman take jira taji yace, don ta ganshi da katuwar mota, tasan akwai money, don ita lashe money ce. Bayan sun je ya karba number din ta yace zai dawo gobe sai su zauna su fahimci juna, tace tohm Allah ya kaimu sai yazo,, ta shige gida.. Areef kam ya kamu sosai don motsi kadan tunanin teemah shikam ya samu mata, a nasa tunanin don tayi masa.. Toh masu karatu ku biyo mu don jin yanda soyayyar teemah da Areef ta faro asali. Urs…. S B R (Triple Writer’s). [truncated by WhatsApp] [10:14PM, 9/21/2016] Rash Kardam: [10/5/4:30pm.] SADEEY S ADAM & RASH KARDAM WITH BEEBAH LUV YAUDARAH 04~06 Haka hirar Khalid da teemah ta kasance, ya gama shafeta sosai har sai da ya gaji,, dazai tafi ne yace ta rufe idon ta bayan ta rufe ne yayi kissing din ta, sannan ya miko mata abu a Leda, sannan ya ce ta bude,, Wooow me zata gani, wata arniyar phone ce iPhone 6x, wayyo dadi kashe teemah, tayi hugging dinsa tana godia,, ah haba ai kinfi haka beb, kar kiji komai ai indai nine u deserve more than that,, saboda haka duk abinda kike so u r free to ask me, kinji my dear,,, Hmmmm ita kuwa a ranta sai murna take kut ai ka shiga uku Khalid, tunda kayi kuskuren cewa in tambayeka duk abinda nake so, ai sai na wanke ka sosai, kai harda so so da sabulu ma,, muje zuwa dai ai ka shigo hannu.. Beb yaushe za muje outing ne?? Duk sanda ka shirya sweetie, tohm zansa mana rana soon ok Allah ya kaimu,, haka dai har karfe 9:30 yace bari ya tafi yaga dare yayi tohm sweetie, sai yaushe kenan? Ai zamuyi waya niko gobe ma kika ce na dawo zan dawo ai,,, ta shige gida shima ya tafi.. Areef kam abin dunia ya ishe shi,, kullum sai kara kaunar teemah yake har yanzu ya kasa gano laifin ta,,, gida tunani office tunani duk shi kadai,, Waya kam baya gajia da yi mata, yau ma kamar kullum yayi dialing number din ta,,, yau kam anci sa a ta daga,, hello my darling ya kake,, shi kuwa kamar an mishi albishir da gidan aljannah sai washe baki yake,, haba sweerie me yay zafi haka yau kwana nawa ina kiranki kinki picking why?? Ta rausaya ido kamar yana ganinta,, wayyo darling kayi hakuri kaji,, banda lfy ne kwana biyu, amman naji sauki shi yasa bana daukan waya,, haba nidai daman nayi wannan tunanin,, har ciwon yayi serouse haka baki iya daukan waya? Ehh tace a takaice,,, ya jikin toh hpe kinji sauki sosai, ah!! Alhamdulillah naji sauki, yaushe zanzo yanxu,, ehh toh, yau dai zamu je kaduna kakata bata da lfy zamu je duba ta, sai dai in mun dawo,, kwana nawa zaku yi? Gaskia ban sani ba. Toh amman fa kuka dade gaskia zaki ganni a kd, don nayi missing dinki a lot,, ok nima nayi missing dinka,, bama xamu dade ba karka damu, su ka ajiye wayar,, mtswww kaji dashi, kai ala dole aure na kake son yi,, ko an gaya maka ni yanzu na shirya yin aure ne, ai sai na wanke garori son raina sannan zanyi auren… Hhhhh lallai teemah kinyi kuskure,,, ba ki san cewa in damar ki ta wuce ba shikenan,, shi yasa daka samu dama , toh whl kayi amfani da ita, kar kuma ta wuce ka/ki,, ki dawo neman ta ido rufe, hattara dai yan uwa. Ahmad ne zaune shida abokan sa, suna ta hira ana ta shewa da daria,, wancan na zagin budurwar shi wani kuma na yabon ta,,, Fu’ad ne yace kai ai whl naku wasa ne guys,, duk cikin ku akwai wanda yake da yan matan da suka wuce uku ko hudu a nan?? banda Ahmad da keda su barkatai,, haba malam Ja can, yo ai yanzu sai da hakan ai gwara ka tara su, tunda gasu nan kamar janfa a jos, sai wadda ka za6a,, cewar sadiq kenan. Sai IBB yace hmm whl kuyi a hankali babu kyau abinda kuke yi,, yaudarah bata da kyau, kuma whl (kaamaataa diinuu tuudaan) duk abinda kayi sai anyi maka,, kai dallah tafi can!! wai kai ala dole ga na Allah ko? Toh bari kaji mu son yan mata yanzu muka fara shi,, ita YAUDARAR da kake cewa ita ma yanzu muka fara,, zamani riga shi ne ya kawo mu,, kuma whl sai mun saka ta,, in ya wuce mu cire mu wullar da ita. Hmmm toh Allah ya shirya mun ku, yasa ku gane gaskia amin alaramma. Ya amadi ina wannan sumayyar kuwa,,, wadda ka kai kudinta, da iyayen bogi, ya kuka karshe ne?? Hhahahah ai tuni na yarda kwallon mangwaro na huta da kuda,,,, haba abokina ai na sumayya nafila ne, ka manta na munay da har sai da na kai lefe, amman na arce,, gaskia abokina ka kware a fannin yaudarah,,, ya kamata a baka award,, heheh ai tukunna ma yanzu na fara,,, Ni dai bazan kai kudi ba amman fa zan nuna ina sonki tsakani da Allah dakin mun zancen aure zan arce in barki,, ba zaki kara gani na ba,, inji cewar sadiq… Fu’ ad ya amsa,, kai nifa har gida naje na nunawa jeeddah, nace ina gamawa za ai bikin mu kuma ta yarda.. ai nima akwai sababbi da nayi kwanan nan baku san su ba,,, IBB ne yace su ma matan da laifin su whl,, da suke biye muku,, har kuke yaudarar su,, Allah ya hada ku da masu yaudarar naku kuma, kuji in da dadi,, yan is kawai, daria sukai sosai game da tafawa, ai mukam munci dubu sai ceto,, karya kuke whl kuma baku fi karfin a yaudare kun ba,, muje zuwa dai Allah ya shirya ku,,, amin suka ce daga nan kowa ya watse. Futha ce zaune a gidan su tayi wanka tana jiran teemah,, zasu kaiwa Matar Soja ziyara su biyar,, sun dade basu hadu ba, don tunda akai bikin ta suka kai Amarya basu kara zuwa ba,, tana ta jiranta duk ta kagu don kuwa ta tsani jira a rayuwar ta,, ta dauki waya tayi kiranta,, haba teemah yanzu tun dazun nike jiranki amman kin shanya ni har na bushe, kinsan fa ance 12:00 zamu hadu acan gashi yanzu har 1:00 saura,,, gani nan yanzu zaki ganni,, na gama komai kwalliya kawai nike,, mtsssw ai daman nasan shegiyar kwalliyar nan taki kike yi ta gado,, dallah malama kiyi sauri,, in kuma ba haka ba whl in tafi in barki ma hadu acan. Haba ai whl sai dai ki tafin don kuwa sai nayi kwalliya, ta gani ta fada ai sai da kwalliyar yarinya,, Aw haka kika ce in tafin ko,, nace gani nan ina kwalliya ko!! haba! kedai zauna daga farar powder sai lip gloss shi yasa baki da wani saurayin arziki sai guda daya wannan nacec cen da ko motar arziki baya da ita,,, kema kuma kin nace masa,, ke kika sani, ehh naji din, haka nike son abina keda kike da masu motar arzikin ki jika su ki shanye,, kuma in kika wuce daya da rabi sai dai ki zo kiga na tafi. don whl ko waya bazan miki ba, naji gani nan masifaffiya. Tana gama kwalliyar a daidai lokacin wayar khalid ta shigo,, ya beb gani nazo fito mu tafi,, toh gani nan,, ta fito ta shiga dakin ummanta,,, umma mun tafi, a ah ina futhar, ai ni zan biya mata kinga ita ce a gaba ni kuma ina baya,, ok to sai kun dawo a gaida Amaryar,, har ta tafi ta kirata, zo nan! a kula dakai dai,, banda ballagazanci, da yawan kula samari a hanya ba mutuncin ki ba ne, kina jina ko?? Toh umma zan kiyaye, Allah ya tsare.. Tafia take kamar baza ta taka kasa ba,, shi kuwa duk ta ruda shi,,, daman zata yarda suje Sudan huta a hotel kafun su tafi,,,, ai kuwa tana shiga ya nemi hakan,,, haba sweetheart kasan fa na gaya maka jirana suke,, kuma gaskia bana zuwa hotel,, fitinar tawa bata kai nan ba.. Ok sorry my dear nima wasa nike miki,, gwada kidai kawai nayi, yayi mata kiss a kumatu,, suka tafi….. Hmmm kunji sarkin karya… Urs… S B R (Triple Writer’s). [truncated by WhatsApp] [10:14PM, 9/21/2016] Rash Kardam: [20/5/8:10am.] RASH KARDAM & BEEBAH LUV WITH SADEEY S ADAM MA’ YAUDARAH… D following day-k’arfe hud’u yayi parking motarsa a k’ofar gidansu teemah,sannan yayi mata waya ba b’ata lkci ta fito tazo gurinsa suka sha hira ta burge shi sosai sbda yarinyar she’s frndly yasan yayi dacen mata dan kuwa ta yi masa barkwanci sannan tanada saurin sabo Soyayyar teemah da Areef a kullun increasing take dan kuwa duk Wanda ke tare da Areef yasan teemah,hka duk Wanda ke tare da teemah yasan Areef… Tana wankar sa sosai dan kuwa babu abinda zata tambaya yak’i bata,hkan ne yasa duk lkcin da zaixo gurinta Sai ta tatsashi fiye da 50k Ko ita takan fad’a tace a cikin samarinta babu Wanda yake kashe mata kud’i kamar Areef,tasan duk wacce ta Aure shi tayi sa’ar miji,, Futha takan bata shawara mexai hana ta aureshi tunda tasan haka,Sai tace a’a ita bata shirya yin Aure ba,sbda bata shirya renon “Yaya ba, Tun Futha na naci har ta xubawa k’awar tata ido.. Yau da gobe kayan Allah,wata rana sunje Park ita da Areef kamar yadda ya zame musu al’ada duk ranar Sunday Sai sunje Galaxy Park,to yau ma hakan ta kasance… Suna zaune suna hira tare da shan icecream take tambayarsa “dear yaushe zaka kaini na gaida mum d’inka”?, yayi murmushi sannan yace “Sai an d’aura Auren mu”, ta b’ata rai “kenan bazaka kaini su sanni na sansu ba Sai ranar da aka d’aura mana Aure”?, “eh hkan yafi dacewa ga duk wata d’iyar kirki,kada ki Manta sun sanki a photo sannan kuna waya kin Manta ne? Kuma su Hafsy ma nason ganinki xan kawo miki su har gida”, cike da jin haushi ta kalleshi “kenan ni ba d’iyar mutunci bace?dan nace ka kaini na gaida mum d’inka?”,smiling yayi sannan yace “idan dake ba d’iyar mutunci bace da bazan xo gidanku ba,bare har nace Ina sonki,sbda haka banason kina wannan tunanin ma… Hararar sa tayi sannan ta d’auki handbag d’inta tabar gun,yana ta kirata amma Ina tayi zuciya… A k’ofar Park d’in ta tsaya Tana jiran d’an napep… Tana nan tsaye wata zuk’ek’iyar mota tayi parking a gabanta sannan aka zage glass d’in motar “yam mata ya Kika tsaya ke kad’ai anan ga yamma tayi kuma Naga kin b’ata rai” hmmm tace tare da juya kai gefe… Da k’yar ta yarda ta shiga motar suka tafi,dama tanason shiga kawai d’an jan aji ne tayi dan kar ya rainata.. Suna tafiya suna hira tuni ta ware (karku Manta dama kunsan makira ce ta iya yaudarar samari) Saida suka tsaya a Wani shopping mall yayi mata siyayyar kayan mak’u lashi sannan suka wuce gida… Anan ta ruk’a tunanin dama saboda su had’u da wannan guy d’in sukayi fad’a da Areef, hmmm dama ta dad’e da Areef so take ta canxa shi tun kafin sonshi yayi nisa a ranta… Aliyu Hydar shine new catch d’in teemah soyayya suke sosai Tana mugun yaudarar sa,Areef kuwa ya kasa hak’ura da teema kullun yana kiranta a waya but bata picking sannan yana yawan xuwa gidansu amma bata fitowa saidai ya gaji da zama ya tafi…. Ya rasa kanta,ya rasa dalilin fushin nata so yake su had’u yace xai kaita gun mamansu ko ta huce ta daina Yi masa fushi amma inaaa tak’i yarda su had’u ma.. ************* Areef ne zaune a falon Sa ya rasa meke mai dad’i gaba d’aya duniyar tayi masa xafi,to meye dalilin dayasa teemah zata yi fushi dashi bayan tasan duk duniya baya da kamarta,bara ya k’ara jarrabawa ya gani,,key d’in car d’insa ya d’auka sannan ya fita… A main falo yaci karo da mum nasu tare da sisters d’insa,yad’an had’e rai ganin mak’iyiyarsa a zaune kusa dasu Ita kam tunda ya fito ta sadda kai saboda tsananin tsoronsa,dan yayi Mata warning in yana zaune a falo to karta xauna saboda tun ranar da aka mak’ala mai ita yaji ya tsaneta gata ba wat wayayyiya ba a ganinsa.. Areef dawo dama inason ganinka,zama yayi kan kujera tare da b’ata rai,tashi tayi zata bar falon mum tayi Mata Magana, “dawo Hamida ai maganar takuce gaba d’aya…… Cikin sanyin murya irin Tata ta amsa da “to mum” sannan ta dawo ta xauna kusa da Hafsy. Ku biyomu dan Jin yadda xata kasance. Urs… S B R (Triple Writer’s) [Truncated by Whatsapp]. [10:14PM, 9/21/2016] Rash Kardam: [25/5/ 09:09PM] RASH KARDAM & BEEBAH LUV WITH SADEEY S. ADAM MA’YAUDARAH 6⃣ - 3⃣ A bakin titi ta zauna tare da saka kanta tsakanin cinyoyinta. kuka takeyi sosai Yau ya xatayi ina zata dosa a cikin wannan dare??? Tana nan zaune motoci sai wucewa suke babu Wanda ya damu da rayuwarta bare ya tsaya… “hello! Lafiya kike zaune Anan ko dai bamai hnkli bace”?,,d’agowa tayi ta kalleshi sannan ta mik’e tsaye a tsorace ‘yam Mata lfya kike zaune a Nan da wannan duhun dare,idan bakida gurin kwana ai za’a iya taimaka Miki amma bai kamata ki zauna Anan ba”… Kallon sama da k’asa tayi masa,tsoho ne dan daga gani ya doshi shekara hamsin “bana buk’atar taimakonka kaje nagode”, bata tsaya Jin amsarsa ba taja d’angalalliyar k’afarta tayi gaba,,,ko taku uku batayi ba taji an janyota da k’arfi tareda hankad’a ta cikin mota… Kafin ya rufe motar cikin k’arfin hali ta fito duk da bata iya taka k’afar sosai amma batasan lokacin da ta tsallaka titi aguje ba bata Kai ga tsallakesa duka ba taji mota ta bugeta k’ara ta saki tare da zubewa k’asa sumammiya……… A d’imauce farouq yayi parking tare da nufowa inda take. torch d’in wayarsa ya kunna ya haskata,,mutanen da suka ga anyi abin a gabansu tuni sun iso wajen,wasu ma wucewa sukaxo Yi but duk sunyi parking abin hawa… “Malan mutun ka kad’e amma kake dariya” wani na kusa dashi yayi masa mgna. Farouq ya d’ago yana smiling”ban kad’e taba nadai kusa,shocked ta samu shiyasa har ta sume amma ban kad’e taba wlh”, “ya kamata ka kaita asibiti dan kuwa kamar Bata motsi.. Baiso hkan ba amma babu yadda zaiyi haka ya d’auketa ya shigar da ita mota babu Wanda yace zai bisu asibitin shima bai nemi hkan ba yaja motarsa yayi gaba Direct gidansu ya nufa,yana Shiga yayi parking a harabar gidan sannan ya fita xuwa cikin gidan. A parlour ya samu mum d’insa da sisters d’insa Hidaya da Zulaihat,”yawwa ku biyoni mota ku karb’i sak’o” ba musu suka bishi… da kyar suka yadda suka d’auketa xuwa cikin gidan A bedroom d’in mum aka zubeta tsakiyar gado,har lkcin a sume take numfashi kad’ai zaisa ka gane tanada rai… Ya basu lbrin abinda ya faru,dariya sukai tayi zulaihat kuwa har k’asa takai dan dariya.. Mum ce tace a barta ta huta kar a tada ta,xuwa gobe ita xata rakata har gidansu cikin zolaya Hidaya ta kalleshi “su yaya an sama mana Aunty,kace mu fara shirye2 biki”, “ke xan fasa Miki baki wlh,me xanyi da wannan ‘yar k’aramar yarinyar gata xubin ‘yan k’auye,ki k’ara tsokana ta ki gani idan ni sa’ankine”, Mum ce ta harareshi tare da fad’in “idan har Bata burgeka ba taya ka gane tana da xubin ‘yan k’auye,kayi Mata kallon k’urilla ko”?, god forbid” ya fad’a tare da barin d’akin… ************* Teemah ta d’ago ta kalli Futha “Kai duk Wanda ya samu dama sai ya dama,yanxu fa kalli daular da hydar ke sakarmin,na yarda da hausawa da suke cewa duniya gidan dad’i”, “hmmm I pity ur lyf duk sanda Allah ya tashi kamaki kuma idan duniya gidan dad’i ce ai wata rana takan zamo gidan wahala”, “Futha bansan yaushe xaki waye ba duniya tasan ki,na rasa gane kanki”, kinga teemah ni ba wannan mgnar ta kawoni ba,ki shirya ranar Saturday za’a kawo kayan engage”. Dafe k’irji teemah tayi sannan tace “Futha Aure?ki rufawa kanki asiri tun kina yarinyarki a Maida ke tsohuwa,haha besty da hnklinki xakiyi aurennan”, “ras kuwa,ke kuma ki tsaya ki gama cin duniya da allura bama tsinke ba,kinga na tafi dan kuwa inada abinyi” tashi tayi ta fita,da gudu teemah ta bita tare da fad’in “ki tsaya mu gama mgnar mana”. Urs…. S B R (Triple Writer’s) [Truncated by Whatsapp]. [10:14PM, 9/21/2016] Rash Kardam: [23/5/ 02:17PM] BEEBAH LUV & RASH KARDAM WITH SADEEY S. ADAM MA’YAUDARAH - Bayan ya fito daga wanka bai saka wasu kaya masu nauyi ba Kawai doguwar Riga ta barci ya zura tare da feshe turare a jikinsa. Still maganar teemah suke tattaunawa shida farouq,har yanxu yak’i yarda teemah yaudararsa take. Suna cikin jayayya marwan ya shigo “malan ko ka yarda ko ka k’i yarda yarinyar Nan ba sonka take ba,tsabar yaudara ce Kawai” yana fad’a ya Shige toilet, “hmmmm” Kawai Areef yace. Tashi sukayi suma sukayi alwallah, farouq ya Yi musu jam’i suka gabatar da farali… Farouq ya kalli marwan yayi smiling”Marwan kalli yadda abokinmu ya rame a yini d’aya kacal,gskya Areef kayiwa kanka fad’a ka nutsu ka gane teemah ba k’aunarka take ba,ka rungumi Hameedarka itace tafi dacewa dakai,itace baxata tab’a yaudararka ba”. “hmmm nidai ku bani shawarar yadda xan janyo teemah gareni bawai Kuna min mgnar wannan kidahumar ba,idan baxaku shawo kan matsalar Nan ba to ni kubarni dan xan iya komai dan ganin na auri teemah”, “hmmm aikam baxaka auri wadda xata wulak’anta mana Kai”. Hka dai sukai ta lallab’a Sa amma ya dage sai teemah,har dai suka gaji suka zubawa sarautar Allah ido… 10:30pm ya raka su har bakin motocinsu,sukayi sallama kowa ya Shige motarsa yaja…. Kwance yake akan gado ya rasa abinda ke masa dad’i tunani kala2 yake akan teemah,shin so take Yi masa ko k’i??,amma har bacci ya d’aukesa bai samu amsar tambayar ba. ********* “Dan ubanki xo Nan” jikinta na tsuma ta matsa kusa da ita tare da fad’in “Aunty kiyi hkr dan girman Allah ki taimaka ki ceci rayuwata”, kamota tayi tafara dukanta da hannuwanta gaba d’aya ta saki jikinta akanta sai kima take Tun tana ihu da salati har muryarta ya dashe,sai da ta gama Yi Mata lilis sannan ta saketa ta koma gefe tana huci… Rufaida nanan kwance tana numfashi sama2 jikinta kuwa duk Scars ne na duka da takesha kusan kullun… Aunty Farha kuwa tana gefe sai bala’i take,can tasa k’afarta ta hankad’a Rufaidah sannan tace “duk saurayin daya k’ara zuwa ya d’aukeki a Mota Kika k’i yarda kuje inda yakeso ko kuma ya buk’aci Abu a wajenki kika k’i basu had’in kai,idan suka kawomin complain a kanki wlh Sai na lahira ya fiki jindad’i,ke bakya ganin yadda samari ke kashewa ‘yan matansu kud’i?Sai ke uztaziya ko?to wlh kad’an Kika gani,duka kuwa yanxu Kika fara sha indai bazaki na nemomin kud’i ba, ke ko kunya bakyaji kullun kina zama da Kaya kala biyu da uban hijab kamar matar malan?to ko ‘ya’yan masu kud’in sun gane bare ke da bakida uban kowa nid’in dai dani kike tutiya”. Rufaidah dai batace komai ba jikinta ne keta azabar xafi da rad’ad’in ciwo,,amma ba tausayi Aunty Farha ta jata ta hankad’ata waje, “karki dawo min gidan nan ba tare da kud’i ba,hkrina ya k’are duk kyaun nan naki ace kin kasa yin amfani dashi?to bazai yuwu ba kullun in ciyar in shayar in miki sutura duk ni kad’ai ko tausayina bakyaji,to na gaji duk inda kud’i yake ki nemo sakarai kawai”. Tura gidan tayi tabarta a kwance a k’asa,batada da Wani gata,’yan unguwa dake taimakonta sun gaji dashan zagin Aunty Farha,yanzu ko kasheta Aunty zatayi babu mai cetonta Sai Allah… Haka ta tashi da kyar dan jikinta duk ciwo yake ga yunwa,rabonta da abinci tun na safe… Gabas kawai ta dosa Tana tafiya Tana d’angashi bata masan Ina xata nufa ba. Urs… S B R (Triple writer’s) [Truncated by Whatsapp]. Copied By HAYATU BABA ZUBAIRU (admin Novels villa Hayat hausa novels Hausa novels and fashion And Cool novel, makeup and cooking) WHATSAPP NO: 07039625239 [10:14PM, 9/21/2016] Rash Kardam: [27/5/6:47am] RASH KARDAM & SADEEY S ADAM WITH BEEBAH LUV MA’YAUDARA 3⃣ 3⃣ Futha tace”ma had’u gobe, don na san shawaranki, bana arziki bane, kedai sai muce Allah ya sa ki gane. Teemah tana murmushi ta dawo cikin gida, aikin da zatayi wa Mama ta mata, tukun ta kwanta ta huta, sai Sallah azahar ta tashi. Bayan tayi sallah abinci taci, ta watsa ruwa, batayi make-up sosai ba, kasancewan ba inda zataje, kalo ta kuna tashar Zee Cenima, sun saka film d’in AAKASH VANI, kalo take cikin kwanciyar hankali, da alama tana jin dad’in film di’n. Wayarta ne tayi k’ara, ko da ta d’ago wayar sunan Khaleel tagani, saida ta saki lallausan murmushi, cikin yan seconds ta canza muryanta, wayar ta kara, a kunnenta, tare da fad’in, “Hello My Luv, ya kake fatan kayini lafiya”. Daga d’aya bangaren yace”Babyna ya kk?. “Zuciyata tana cikin mararin ganinki, dukan gab’ob’in jikina sun dawo tamkar basa aiki, sabida rashin ganinki, Teema autar mata, Teema kifi d’aya acikin rafi. “Kece farin cikina abar qauna ta, ya k’arasa maganar yana wani munafikin murmushi, wanda zamu iya cewa na YAUDARA ne. Teema ko kanta taji, ya mata girma, tun da yafara maganan sai juya ido take, daga alamar kalaman sunyi tasiri acikin zuciyarta. Teemah cikin yanga da salon YAUDARA tace”lafiyalau abin alfaharina, kaine annurin zuciyata, duk lokacin da, ido na suka kaleka, na kan fad’a wani yanayi. Khalid yace” Baby d’an ajima zanzo, naganki, zuciyata ta kasa jure rashinki kusa dani, Teema sai da tayi fari da ido, tace”ina jiran isowarka, daga nan hira sukayitayi mai cike da kalaman qauna aciki. Da daddare Khalida ya iso, wayar Teema ya kira, sai gata ta fito cikin wasu matsasun riga da sket na atamfa sun kamata, ko da muka kali gaban rigan yana da zip, d’inkin sun mata kyau sosai, cikin takun yanga ta bud’e qofar motar tashiga, sanyin AC motar ya had’u da kashin turarensu, ya bada wani sassayan kamshi, Khalid cikin salon YAUDARA ya zuba ma k’irjinta ido, wayarsa ya kunna ya haska fuskanta, yace”Teema duk likacin danake tare da ke, nakanji qaunarki na k’ara k’aruwa fiye da zatonki, kalaman YAUDARA ya ringa mata, a hankali ya fara mata sana’ar sa, sai da ya shafeta son ransa, ya tsotsi kirjinta, har daida tasoma jin zafi. Yace”Beeb a ko da yaushe in muna tare gani nake, kamar ba wata mace a duniya sai ke, ki shirya gobe zamu fita outing, zamu zaga gari, cike da murna tace”Allah ya kaimu. Sai da suka gama iya shegensu, kafin ya mata sallama, ya tafi. Da safe Teema ta shirya cikin kananan kaya, sun kama jikinta, tasamu Mama tace”zata makaranta akwai Assignment d’in da lecturer su, ya bada zataje tayi. Mama ta mata addu’a da fatan a dawo lafiya, Teema ta d’auko katon hijab tasaka, tafita. Wayar Khaleed ta kira wayarta, tafad’a masa inda take, yazo ya d’auketa, sai da suka zaga gari, ya mata sayya, tukun ya jasu a mota, sai wani lafiyayayen hotel, daman ya gama shirya komai, Teema bata wani nuna damuwarta ba, nan suka shiga, d’aki mai number 20 suka shiga, suna zuwa ya gwada mata kujera ta zauna, shima ya zauna kusa da ita, hannusa d’aya yasaka ya janyota jikinsa, a hankali ya soma wasa da sassan jikinta, itama tana mayar masa da martani. Cikin kunnen ta ya rad’a mata” duk lokacin danake tare dake bana iya control d’in kaina, bai jira amsarta ba ya d’agata cak, sai kan gado, nan ya fara tsotsan bakinta kamar ya samu lollipop, a hankali ya gan-garo kan twins d’inta, wasa yasomayi dasu, sai da ya tabbatar ta kamu bazata iya hanashi kanta ba, belt d’inza ya bale, ya cire wandon jikinsa, ya zamana bayida komai a jikinsa. Skirt d’inta yasoma cirewa, Teema cikin dashashiyar murya tace”Khaleed mai kake…. Bakinsa ya had’a danata, nan yasake mantar da ita, wani duniya take, a haka ya rabata da kayan jikinta, wasanin da ya san, bazata iya kin amsar sak’onsa ba, yaringa mata, ganin ta kamu sosai, hakan tasa ya fara shiganta. Hmm S.B.R ido muka zaro, lale yau Teema tashiga hannu. Urs… S B R (Triple Writers) [[truncated by WhatsApp] [10:14PM, 9/21/2016] Rash Kardam: [21/5/.5:19PM] RASH KARDAM & SADEEY S ADAM WITH BEEBAH LUV YAUDARA 6⃣ Cikin sanyin murya irin Nata, ta amsa da”to Mum. Ta tako cikin nutsuwa ta zauna kusa da Hafsy.uban gayyan Areef, sai hararanta yakeyi, kasa-kasa yakeyi, don tunda akace za’a had’asu baya qaunar su zauna inwa d’aya, itako gata da tsoro kamar farar kura. Mum tayi gyaran murya, cikin natsuwa da kasaita, irin na matan da suka isa, masu jida kansu. Ta fara magana”da yimusu nassiha gameda rayuwa harta gan-garo kan zumunci, ta d’anyi shiru, sanna ta kalli inda Areef yake, ya wani sha kamshi, kamar wanda aka aiko masa, da sakon mutuwa. A hankali ta kira sunan sa, sai da k’irjinsa ya bada sautin rass! A hankai ya d’ago kai tare da amsawa, “na’am Mum”. Mum ta kira sunan Hameeda, itama ta amsa cikin nutsuwa, Mum tacigaba da cewa” ba dan komai yasa na tara ku anan ba, sai dan maganan da namuku kwana biyu dasuka wuce. Areef kaine babba, don haka na baku nan da sati biyi ku dai-daita tsakanin ku, don mun gama yanke hukunci, a kanku nan da wata za’ayi bikinku. Cikin firgici Hameeda ta d’ago, bakinta har wani rawa yakeyi, don sam bata tsamaci za’a ce maganan Auren su bane.tana so tayi magana amma bakinta ya kasa furtawa, cikin zuciyarta,tace” wai shin ko Mum sun manta yanda ya Areef ya tsaneni ne?. “Baya son ganina bare farin cikina. “Ta yaya zaman mu zai yuwu?. ” nidai na san gawata suke son gani, muryan Areef ne yadawo da ita, daga duniyan tunanin da ta luka. Cikin muryan tausayi, da damuwa Areef yace”Mum bana ki bin umarni kubane, a’a kinsani Mum ina da wacce nakeso, itama tana sona, “Mum Teemah nah! Ta nada hankali itama, gata a waye take Mum ki gane, pls ku barni na auri Teemah itace farin cikina. Cikin bacin rai Mum”tadaka masa tsawa, eh! Lalle tabbas yau zaka gwadan kai d’an yau ne ko?. Har kana da bakin fad’an ta waye. Meye makusa a jikin Hameeda tafi Teemah nesa ba kusa ba, yarinda ban gama yarda da kamun kanta ba. “Mum Tee….. “Shut up! Your mouth” tafad’a cikin zafin rai. “Ina Teemah kace ko?. “Areef na baka nan da 3 days matsawan ba wani feedback, to aurenka da Hameeda ba fashi. Mum ta mike ta nufi ciki, Hafcy na ganin condition d’in yayansu, ta mike tasan yanzu sai ya huce a kanta, dakinsu ta nufa. Hameeda ta mike da sauri zata wuce yayi saurin shan gabanta, yanda idonsa ya canza kala, ya juya tamkar namijin zaki. Take wani tsoronsa ya dira a zuciyarsa, fitsari tafara ji, sai da matso daf da ita, runtse ido tayi don jiran saukar mari, sai taji ya shako rigarta, ido ta zaro nan take hawayeta, ya k’ara zuba kamar fanfo. Nuna ta yayi da d’an yatsa, Yace”kee wallahi wallahi kinji na rantse ko matsawan kika sake kika yarda aka had’a auren nan sai na lahira ya fiki jin dad’i. Don bana sonki baki cikin tsarin matan dana keso, mace wayyayi nake so ba irinki yar kauyeba. Kafin Hameeda tayi yunk’uri fitsari ya soma gan-garowa, don tagama tsurewa. “Mtss yasaki saki ya mata wani mugun kalo ta fita. Hameeda ta sauke ajiyar zuciya, a fili tace”mtss mugu kawai, an fad’a maka nima sonka nake. Yanda biyya zakayi nima haka biyya zanyi, kuma zana iya cewa su Mum bazan bi umurni su ba. Ji duk yasa na saki fitsarin da ba shiri Mungu kwai. Areef hankalinsa in yayi dubu ya tashi, ya kira waya Teemah ya fi sau a k’irga, daga k’arshe ma sashi tayi a black list. In ya kira baya shiga. Washe gari da yamma na bufi gidan su Teema ko da ya aika yaro, tace ace inji waye?. Yaron yazo ya fad’amasa, Areef yace” kaje kace inji Areef ne. Ko da yaron yadawo yace” wai tace bata nan. Ido ya zaro ita ta fad’a maka “eh! Haka tace. “Ok! Nagode” Ya kai kusan minti talatin a qofar gidan bata fito ba, ga wayarta yaki shiga. Cike da dawuwa ya nufi gidansa. Fiskan nan ba annuri kamar an aiko masa da mutuwa. Urs S B R (Triple Writers) [Truncated by Whatsapp] [10:14PM, 9/21/2016] Rash Kardam: [23/5/10:00am] SADEEY S ADAM & RASH KARDAM WITH BEEBAHLUV MA’YAUDARAH 20~23 Haka dai ya isah gida ya rasa me ke masa dadi,, wai meke shirin faruwa dashi ne?? Wadda yake bala’in so yake tunanin zai aura GA yadda take mishi,,, tun tana kin daukan wayar shi, yanzu har takai su ga yaje gidan su ta aiko tace mishi wai bata nan, haba teemah why,, kinsan yadda nike son ki kuwa,kinsan yadda nike jin ki a raina kuwa, gaskia Indai ban aure kiba ban jin zan auri wata,, koma na aura sai dai kawai in dole akai mun, kuma badan ina sonta ba. Areef kam abun yayi yawa ya dawo kamar mahaukaci duk ya hargitsa gidan, yana kwance kamar mutum mutumi shi ba me rai ba ba kuma marar rai ba. A haka farouk yazo ya same shi,, a rude ya karaso yana kiran sunan shi, Areef meke damunka, meya faru dakai?? Bai ma san yana yi ba sai da ya taba shi sannan ya dago kai ya kalle shi, idon nan ya rune kamar gauta. Wai meke damunka ne?? Kalli yanda ka koma kalli yanda kake cikin gida duk yayi kaca2, haba Areef yanzu kai kullum baza kaima kanka fada ba, kullum cikin tunani haba, ya karasa maganar yana karaso wa kusa dashi. Yana zuwa ya dafa kafadar shi, yaji gaba dayan jikin shi yayi zafi sosai, har karkarwa yake, yace subhanallahi ai zazzabi ne a jikin ka, kafin ya yi wata maganar ya kara amai. Innalillahi ya fara ambatowa, yayi saurin daukan waya ya kira abokin su Dr Marwan yace gashi nan zuwa yanxu,, minti kadan ya iso,, Yana zuwa ya fara gwada shi, nan dai ya daura mashi ruwa ya hada da allurar bacci. Sannan suka fara tattaunawa akan lamarin, ya akai hakan ta faru ne farouk? Whl nima yanzu nazo na tarar dashi haka. Dazun dai munyi waya yace yana gidan su, daga nan kuma zai wuce gidan su teemah yanzu haka yaje tayi masa wani rashin mutuncin ne,, ya dawo zai kashe kanshi a banza,,. Ni whl yarinyar nan ta isheni whl, ba son shi take ba, kawai wahala take bashi nayi mishi bayani har na gaji, kullum ina taya shi adduar Allah yasa ya gane kawai yaudarar shi take, in tana bukatar kudi a lokacin ne yake mutum a wurinta inya bata kuma sai ya zama dan iska. Ga maganar hameedah kuma, da mum tayi mashi, akan hada su aure yace shi bai san zance ba sai dai wannan kwanjamammiyar me kama da…… Mwsttt tsaki Dr Marwan yayi, yace gaskia ya kamata yayi ma kanshi fada don kuwa yawan tunanin da yake zai haifar mashi hawan jini,, gashi nan BP din shi yayi high. Yanzu ya kake ganin zamu shawo kan matsalar abokina,, ehh toh yanzu dai bari ya tashi muji meye silar shi wannan ciwon tukun sai mu san abinyi, but is difficult to him ya daina son wannan yarinyar sai munyi da gaske, shu’uma ce ta karshe. A bangaren Hameedah kuwa, ta shiga dakin su da saurin ta gudun karta ci karo da wani, ga kaya jike na fitsari, tayi saurin komawa don gyara wurin, bayan ta dawo dakin ne sai ga hafcy ta fito daga toilet, yadai sis Hameedah ya kukai da yaya ne? Hmmm bari yar uwa, bari dai na shiga toilet tukun na fito. Wanka tayi baki daya sannan ta fito daure da towel,, hafcy ce ta fara magana ai nasan dana tsaya yaya a akaina zai huce, kai yaya mugu ne whl. Hmm yo ai bayan tahowar ki kinji2 yanda mukai dashi,, kinsanni kuma da tsoro kamar farar kura, harda fitsarina a wando.. Habawa su hafcy an samu abinda ake so, nan ta fara tuntsira daria harda su hawaye, kice kinyi tawa kenan ai gaskia yaya akwai mugunta. Ai sis gaskia in aka hada auran ku da yaya an cuce ki, don kuwa in baki wasa ba har dukan ki zai ringa yi, whl kawai kice baki son shi, don karma a hada ku a cuce ki, ga masu son ki nan sosai kawai a wani hadaki da wannan mugun… Hameedah ta share kwallar data gangaro mata,, tace to ya zanyi hafcy, kinsan bazan taba iya kallon fuskar mum ince ce bani son danta ba, in nayi haka nayi butulci,,, kedai ki taya addua in auren alkhairi ne Allah ya tabbatar mana dashi, in kuma babu toh Allah ya tarwatsa abun da gaggawa,,, ta taso ta matso inda take zaune ta share mata kwallar idon nata, tace toh sis zan taya ki addua, ki daina kuka Allah yana tare damu insha Allahu komai zaiyi normal, kinji matar yaya tayi mata gwalo na wasa. Tayi daria sannan ta kai mata dukan wasa,, haka suka ci gaba da hirar su har lokacin sallah yayi.. Teemah ce zaune a parlor ita da ummanta,, Fatima tace na’am umma ina son in gaya maki wata magana, tace toh umma ina jinki akan yaron nan Areefu, dazun duk naji abinda kikai, kuma bai kamata ba bai dace ba abinda kikai,, yanzu ke bazan taba gaya miki mgn kiji ba ko? Yaron na yana sonki tsakani da Allah, auran ki yake son yi gashi dan kirki, dan gidan mutunci, amman kin watsawa idon ki toka kina mashi wulakanci,, kina biyewa kawayen zamani kece can kece nan duk kuna ganin burgewa ne toh whl ba burgewa bane, duk sanda damar da kika samu ta wuce ki toh whl ki kuka da kanki, ba baki nike miki ba amman kiyi hankali da rayuwar nan, namiji badan goyo bane zasu kaiki su baro ki, kullum ina gaya miki kiyi hankali da rayuwa.. Yaron nan kiga irin dawainiyar da yake dake, kee bama ke kadai ba harda mu, kullum baya gajiya wa kullum cikin faranta mana rai yake,, badon komai ba don saboda yana son ki,, umma kam harda kukan ta tana cewa tun bayan mutuwar mahaifinta ta chanza rayuwa, ba a isa a gaya mata taji ba kullum cikin fitina take Allah dai ya shirye mun ke yasa ki gane amin. Nan dai umma tayi2 mata fada da nasihohi masu ratsa jiki, kamar ta dauka ta wani langwabe, umma kiyi hkr zan gyara hali na insha Allahu… Areef bai tashi ba sai bayan sallar maghrib,, ya farka ya tashi da mika da salati, yaga drip daure a hannun shi sai farouk a gefen shi, Dr Marwan yaje ya dawo,, sannu Areef ya jikin naka, yace da sauki,, bari ya karasa sai cire kaje ka samu ka watsa ruwa zaka fi jin dadin jikin naka yace toh, ina Marwan yaje asibiti ya dawo ok.. Nan ya fara tariyo duk abinda ya faru,, hmm yace farouk yace yadai menene ah ba komai, naji kace hmm ne ai, yanzu kai ba zaka daina wannan tunanin bako? Farouk ai tunani dole ne ayi shi,,, bari in cire maka naga ya kare drip din sai kaje kayi wankan ga abinci nan. Bayan ya shiga wankan ne, sai ga Marwan ya dawo,, a ah ya tashi ne ehh yanzu ya tashi, ok amman ya jikin nashi? Da sauki sosai gaskia ba kamar dazun ba, ok toh Alhamdulillah. Bari yaci abinci sai mu tattauna akan matsalar, ok farouk yace. Urs S B R [truncated by WhatsApp] [10:14PM, 9/21/2016] Rash Kardam: [16/7/8:47am] RASH KARDAM & SADEEY S ADAM WITH BEEBAH LUV MAYAUDARA 45~50 Farouk kam ya tausaya mata, sai dai kuma a wani bangare na zuciyar shi yana tunanin kodai karya take, amman yaci alwashin zuwa har gidan aunty farhan, Akwai ta yanda zai bullo mata zai gane in Rufaidah dagaske take ko karya take yadai bar abin cikin ransa har sai ranar da ya gama binciken sa. Ya tambayeta address din aunty farhan tayi mashi kwatance kuma ya gane. Nan dai sukai ta hira har lokacin sallah yayi… Bayan kwana biyu Rufaida ta sake ta saba da su kuma suma suna jin dad’in zama da ita, gata da hankali da nutsuwa hatta Mum ta yaba da hankalinta don tasan kimar babba kuma bata barin Mum tayi aiki zata karba ta taya ta gyaran d’akin Mum duk Rufaida keyi Mum ta hanata amma fir taki hakan zatayi ko masu aiki keyin aiki sai taje ta tayasu kasancewar ta saba da aiki a gun Aunty Farhat don ita ke mata komai ta mai data kamar jaka. Farouk da kansa ya bi didigin gidansu Rufaida sai da yayi bincike komai, a binciken ma har yasamu labarin muguntar da Aunty Farhat ke mata Rufaida ta b’oye wasu ya jin-jina al’amarin sosai har sai da yaji ransa ya b’aci idanunsa sun kad’a sunyi ja. Farouk ko da ya dawo gida sai da ya sanar da Mum d’insu tun daga lokacin komai suka d’au aniyar k’ara riketa bisa gaskiya da amana, Mum ta ce” Farouk ka bin ciko makaranta mai kyau za’a sata taci gaba da karatunta na boko dana islamiya”. Farouk ya masa ma Mum da”to nima ina son hakan zaifi zamanta a gida. Ya nafita ya tafi kasuwa ya sayomata kayayaki masu kyau nasawa da takalma kala 3 Mum taji dad’in hakan ita, ta kira Rufaida ta bata itama tayi godiya sosai. Teema ko bata bar gidan Khaleed ba sai da ta sake bada kanta masa da ta tashi tafiya da yamma kusan magriba sai da ya biya da ita Super market ya mata sayya tukun ya sake d’eban kud’i wanda shima bai san nawa bane ya bata ya ce”Baby na sai yaushe zamu sake had’uwa don kinsan ni nakine ke kad’ai bazan had’aki da kowata mace ba, shiyasa ban so mujima bamuga junaba ina son jinki kusadani”. Fari tayi da ido kafin ta ce”nima ina ji da kai bana so muyi nisa da juna kuma bazamu jima bamuga juna ba”. Da irin wanna kalan sukayi sallama ta shiga gida. Sai da ta leka taga umman su bata tsakar gida tashiga sabida karta gane wani abu ya sameta. Teema tun daga wannan lokaci tabi ayarin ‘Yan matan zamani tadawo na kowa yanzu harka takeyi da maza in har su basu nimeta ba ita sai ta nemesu, (Allah ka shirya mu da ‘Yan uwan mu ka tsare mu da aikata munanan abubuwa, don zina bashine zina fitane Allah ka tsare mu). Areef abin duniya ya cun kushe masa don ya nimi wayar Teema taki shiga ko ya shiga ma bata d’agawa yayi sirtiri a gidansu yafi a k’irga ga wa’adin Hajiyarsa gobe zai cika, duk ya rame ya fita hayyacinsa ko bancin kirki baya samu yayi. Washe gari Hajiya ta kira Hafcy ta ce”maza kije side d’in Yayanku ki kiran min shi jikina sanyaye ta nufi side d’in don tana mungun tsoro Ya Areef. Da sallama ta tura k’ofar falon shiru bayanan sai da ta d’aga muryanta tayi Sallama ya na kwance ruf-da-ciki ya lumshe idanunsa yana cikin duniyar tunani yaji kira sai da yayi tsaki mai k’arfin kafin ya mik’e don yana tunanin Teemansa ce bai so katsewa ba. A harzuk’e ya fito Hafcy na ganinsa jikinta ya soma b’ari cikin sarkewan murya ta ce” Ya Areef wai kazo inji Hajiya”. Dam gabansa ya fad’i don ya san kiran sai da ya d’ibi mintuna kafin ya ce”ki je ki ce ina zuwa”. A da sauri tafita don yanayin da yake ciki ya bata tsoro. Jiki ba kwari ya nugi gun Hajiya a falo ya tararta sai da ya gaidata ta amsa ya sunkuyar da kansa Hajiya ta ce” Areef ya fa wa’a din dana na baka ya cika bancika ba shiyasa na aika a kira ka”. Cikin firgici ya d’ago da rinanun idonsa wanda k’ad’an ya rage su subda hawaye. Urs….. S B R [Truncated by WhatsApp] [10:14PM, 9/21/2016] Rash Kardam: [11/7/10:00pm.] BEEBAHLUV & RASH KARDAM WITH SADEEY S ADAM MA’YAUDARAH 40~45 Maza tashi kaima farouk kaje ka kwanta gobe da safe mayi maganar, yace toh Allah ya kaimu mum… Washe gari da safe bayan sun tashi daga barchi sai da sukayi wanka gaba dayan su, sannan suka hallara a parlour, sukayi breakfast sannan mum tayi gyaran murya tace Rufaidah jiya munyi maki maganan maida ke gidan ku, amman kin nuna mana baki son komawa, ko me ye dalili? Rufaida ta share hawayen ta, tace mum hakane bana son komawa gidan mu, wato gidan yayata aunty farha.. LABARIN RUFAIDAH Ni Rufaidah YA ce ga Alh Macciddo Gwani, aunty farha itace babbar mu, sai ni sai kuma kanne na guda biyu wanda duk tare Allah yayi masu rasuwa,, mu hudu ne kawai a gurin baban mu, nida kanwata ihsan dakin mu daya, sai aunty farha da aisha suma dakin su daya. Mun taso cikin gata da kulawa da tarbiyya, daidai gwargwado mahaifinmu yana kokarin Kula damu kuma babu wani kishi tsakanin mamana da kishiyarta, don kuwa in ba gaya maka akai ba babu wanda zaice kishiya da kishiya ne. Komai namu abun sha’awa. Anyi auran aunty farha tun ina da shekaru 5 a dunia wanda yanzu maganar da nike maku ita ma tana da yaya uku, ta farkon shekarunta 15 don kuwa me garin jiki ce ta fini girma sosai, sai kannenta guda biyu.. Bayan rasuwar su baba ne na koma hannunta, farkon komawa ta gidanta lfy kalau nike zaune, da ita sai yanzu ne take nuna mun banbanci tsakanina da yayanta,, bata kauna ta ko kadan. Akwai wata kawarta da take zugata, kuma duk ta handame kudin da baba ya bari komai yana wurinta. Dalilina na barin gidan kuwa tace ta gaji da ciyar dani, da wahala dani, sai dai in ringa zuwa ina nemo mata kudi, idan saurayi yace yana sona ko ba na gari bane tace sai na kula shi na nemo kudi na kawo mata kota halin kaka,, kuma ni kadai take sawa a harkar banzar banda ciyar ta ihsan,,, tasha kawo mun maza har gida wai sai na kula su zasu bata kudi. In naki yi sai tayi ta duka na kamar jaka,, kwanaki har sai da ta turani na fadi na karya hannu,,, yanzu kuma ranar da ya farouk ya ganni ya bige ni,, wani saurayi ne dan iska, ya ganni ta aikeni shine ya biyoni har gida, naki kulashi ashe ta gan shi taga me kudi ne,, shine suka hada baki dashi ya daukeni muje unguwa, da naki binshi shine tayi mun dukan tsiya har taji mun ciwo a kafa.. Shine ta koro ni wai tunda naki binshi in fita duk inda zanje in nemo mata kudi inje, kar in dawo mata gida sai da kudi,, ko kwana nawa zanyi inje inyi,, wayar ma ta kwace wai ai ita ta sai mun, inna nemo kudin sai a siya mun da ita. Wannan shine silar fitowa ta gida, ni kuma nayi alkawarin da in shiga hanyar banza na ringa kawo mata kudi na gwammace nabar gidan, don Allah mum karku maida ni gidan ku barni in tafi wani wurin,, nayi rashin iyaye Allah ka shiga cikin al’amurana, ka bani ikon cinye jarabawar ka agareni,, ta kare maganar da kuka me tsuma rai. Kowa a gurin ya tausaya mata sosai mum harda kwallarta, kiyi hakuri Rufaidah insha Allahu ba zaki tozarta ba zamu rike ki, anan har Allah ya kawo miki mijin aure nagari, ba zamu barki ki tafi ba kici gaba da addua kinji ta rungume ta tana rarrashinta duk abinda su hidaya zasuyi a gidan nan kema kiyi shi kamar yadda zakiyi a gidan ku, kinji, gyada kai kawai tayi tana kuka… Farouk kam ya tausaya mata, sai dai kuma a wani bangare na zuciyar shi yana tunanin kodai karya take, amman yaci alwashin zuwa har gidan aunty farhan, Akwai ta yanda zai bullo mata zai gane in Rufaidah dagaske take ko karya take yadai bar abin cikin ransa har sai ranar da ya gama binciken sa. Ya tambayeta address din aunty farhan tayi mashi kwatance kuma ya gane. Nan dai sukai ta hira har lokacin sallah yayi… Urs….. S B R MUNAI MAKU BARKA DA SALLAH, ALLAH YA MAIMAITA MANA AMIN… [Truncated by WhatsApp] [10:14PM, 9/21/2016] Rash Kardam: [29/5/3:30pm.] BEEBAHLUV & SADEEY S ADAM WITH RASH KARDAM MA’YAUDARAH 3⃣ Khalid no no pls karkayi dis virgining dina pls Khalid don Allah kayi hakuri ka bari,, ina ay bai ma san abinda take cewa ba hankalin shi ya tashi, sai nishi yake kamar zaki,, ita kuwa cizo ne, ya kushi ne, duk babu wanda batai ba duk don ta kwace kanta amman ina yafi karfinta sai dai hakuri,,, sai da ya gamsu tukun sannan ya kyaleta ya koma gefe yana huci, ita kuwa kuka take sosai, tayi nadamar biyo shi, yanxu gashi ya lalata mata rayuwa, ya cuce ta, duk sai taji ta tsane shi. Sai da ya huta sannan ya shiga toilet yayi wanka sannan ya fito, ya same ta anan inda ya barta tana ta kuka. Ya hawo kan gadon haba babyna kiyi hakuri, kinji whl nima ba laifina bane babu yanda zanyi ne, bazan iya controlling kaina bane pls, ya taba ta tayi saurin doke hannun shi, tashi kije kiyi wanka toh kizo muyi magana, sai da ta yi kukan me isarta sannan ta tashi ya shiga wankan. Shi kuwa yana zaune yana smiling din jin dadi, yana ta murnar yau ya samu abinda yake so, ai yanzu ma fara don kuwa teemah akwai sweet. Zai ringa lallabata tunda yaga lashe money ce, zai ci gaba da hure mata kunne da kudi ya ringa samun abinda yake so. Wooow yayi wani tsalle akan gadon, sai kuma ya tuna karta ji shi, sai ya nitsu yayi fuskar tausayi, bari ta fito ya lallabata ai daman ya saba yima mata haka, wanda suka fita gardama ma yayi dasu bare ita. Tana fitowa yazo har bakin toilet din ya dauketa sai kan gadon, ya zaunar da ita, haba babyna, har yanzu fishi kike dani? Pls 4give me kinji bazan karaba insha Allahu, ya kama kunnen shi yana bata hkr duk ya marairaice, har da kukan karyan shi, nan dai ya samu har ta yarda, yayi mata alkawarin duk abinda take so ta gaya masa zai bata. Nan dai taji sanyi a ranta don kuwa sai tayi tunanin abinda zata ce tana so,, tace komai fa kace? Yace ehh ai kinfi karfin komai a wurina indai ina da hali zan baki,, oya tell me dear. Tayi fari da ido tace mota nike so my dear,, ok karki damu zan siya miki soon, tayi wani tsallen farin ciki game da hugging nashi,, tana hamdala a ranta,. Shi kuwa a zuciyar shi yace sakarai indai zaki na bani abinda nike bukata ai shikenan,, motar banza nawa na bayar kafin kee, yayi murmushin yaudarah. Sai yammah likis ya maida ita gida,, ya wuce shima. Rufaida bata tashi farkawa ba sai karfe 10:30pm a lokacin duk suna parlor suna hira, sai dai mum na aiken su hidaya suna ganowa Kota tashi,, last zuwan da tayi ne taga tana motsa hannunta da kafarta a lokacin ne tayi saurin zuwa ta fado masu. Ai kuwa har rige rige suke don zuwa dakin. Mum tayi saurin karasawa sannu yarnan,, yawwa tace tare da kallon su daya bayan daya,, ya sunan ki? Tace Rufaidah sannu kinji maza tashi kije kiyi wanka kizo kici abinci, sai ki fadi number yan gidan ku,, mu kira su kar suji shiru baki koma ba gida ba,, tace toh. Sai a lokacin ta tuna maiya faru da ita, tasan dai taji karar mota amman daga nan bata kuma sanin maiya faru da ita ba sai yanzu. Tashi tayi ta dingisa hidaya ta raka ta, ta nuna mata toilet din. Bayan ta fito ne suka bata doguwar riga ta sanya, sannan suka nufi parlour inda su mum da farouk suke. Taci abinci sosai kuwa saboda tsabar yunwar da take ji, sannan mum tace yawwa rufaida akwai number din babanki ko mamanki da kika rike mu kira su, kota wani dan gidanku? Sai lokacin ta fara hawaye menene kike kuka me akai miki? Ta gyara zama babu abinda kukai mun mama, toh meya saki kuka? Ta taso har inda take ya dafa kafadar ta tace share hawayenki ki gayan meya saki kuka,, tace toh. Ta gyara zama tace ni marainiya ce babana da mamana da kishiyar mamana da kanne na biyu duk sun rasu,, sakamakon hadarin mota da sukai a hanyar su ta dawowa daga katsina sunje ganin gida. Innalillahi wa Inna ilaihir raji’ un, kowa na wurin yake fada, Allah Akbar Allah yaji kansu yayi masu rahama, ya kyautata namu zuwan,, Amin, farouk ne yace yaushe ne akai hadarin kardai ace ke yar gidan Alh Macciddo Gwani ce,, don naji kince da matan sa biyu da yaya biyu,, shima kuma haka akai sanarwar rasuwar su daga hanyar su ta dawowa daga katsina ne abun ya faru,,, ta share hawayen ta tace ehhh nice Allah sarki ai an dade ana sanarwar rasuwar bayin Allahn nan Allah yayi masu rahama Amin. Sai da suka bari tayi kuka me isarta sannan tayi shiru,, mum tace yanzu toh a hannun wa kike da zama? Tace yayata Aunty farha,, baki da number dinta ita sai mu kira ta? Tace bata rike aka ba kuma wayar dake hannunta ta kwace a jiyan,, ayya toh in Allah ya kaimu gobe sai mu kaiki har gida muyi masu bayanin abinda ya faru. Rufaida kuka ta fara tana cewa don Allah kar su maida ita whl bata son zama tare da aunty farha muguwa ce,, ita dai kawai su bari ta tafi basai sun kaita ba zata tafi ita ba zata koma gidan ba. Toh ina zaki in baki koma gidan ba? Tace ita dai zata tafi kawai ta shiga dunia subhanallahi haba Rufaidah da hankalin ki da komai kike wannan maganar, me yay zafi haka, wace irin azaba take gana miki haka, ba kince yayarki bace? Ehh baban mu daya da ita, toh yanzu maza tashi kuje ku kwanta gobe da safe sai ki bamu labarin ki kinji, tace toh. Nan suka tashi ita dasu hidaya suka wuce daki, ya rage daga mum sai farouk, mum tace whl yarinyar tausayi take bani, Allah dai ya kaimu goben muji labarin nata,, farouk ne yay magana daman ke haka kike mum saurin yarda da mutum, in kuma karya take fa, haba farouk bakyau whl zargi baida kyau. Maza tashi kaima kaje ka kwanta, sai da safe mayi maganar yace toh Allah ya kaimu mum.. Urs… S B R [truncated by WhatsApp] [10:14PM, 9/21/2016] Rash Kardam: [18/7/07:08pm] SADEEY S ADAM & BEEBAH LUV WITH RASH KARDAM MAYAUDARA 51-52 Ya kasa cewa komai har Saida tace “ko baka jina ne”? Yasa hannu ya dafe goshinsa sannan yace “hajia pls ki d’an k’ara bani lkci koda 1week ne” Kallonsa tayi cike da mamakinsa tace “bazai yuwu ba,tunda baka da yadda xakayi dole ka auri hameedah shine mgna dan bazai yuwu ana ta jan lkci ba” Kamar ta fad’a mai ranar mutuwar sa hka ya d’ago kai ya kalleta a firgice Amma kuma Sai ya kasa cewa komai kawai sunkuyar da kai yayi bai san lkcin da hawaye ya gangaro a idonsa ba tsabar takaici. “Areef kuka kake dan za’a had’aka Aure da ‘yar uwarka jininka”? nan ma bai bata amsa ba,, mamaki yake bata shin wace irin soyayya yake yiwa teemah?? Gskya yana matuk’ar sonta har cikin xuciyar sa Kallonsa ta sakeyi,tausayinsa take yi sosai dan duk namijin da yayiwa Mace kuka lallai so na musamman yake mata. “kaje kawai anjima Sai mu k’arasa maganar Naga ynxu u’ar nt in d mood” Tashi yayi ya fita jikinsa babu k’wari Duk mgnar da Akai Akan kunnen hameedah dan hka yana fita ta ruga bedrum da gudu ta fad’a kan Bed Tana kuka,shin meyasa yayi Areef baya sonta?? Menene teemah ke dashi Wanda ita Allah bai halitta mata ba?ai itama Mace ce kuma Allah bai rageta da komai ba Meye bata yiwa yaya Areef duk dan Tana k’aunarsa, amma ashe aikin banxa take yi baya sonta ko kad’an. Kukanta tasha babu Wanda ya sani har ta gaji ta share hawayenta tayi alk’awarin insha Allahu xata yi istihara ta nemi xab’in Allah idan auren yaya Areef alkhairi ne Allah ya basu xaman lfya da hak’uri da juna Idan kuma ba alkhairi bane Allah yasa a raba auren a barshi ya auri wadda yake so Haka tayi ta tunani kala2 cike da damuwa a ranta **************** Cikin Sallama ta shigo gidan, Futha na zaune a tsakar gida ta baje Kaya Akan tabarma gefenta kuma raw silk ne sky Blue shima gasunan da yawa Fuskarta d’auke da murmushi ta amsa mata sallamar Teemah ta k’araso ta zauna Tana dariya tace “Amarsu ta ango” hmmmm “meye na cewa hmmm?” “bbu komai Naji anayimin kirari tun kafin na zama amaryar” “ba dole ba,neman fada muke tunda Naga ynxu an daina yi dani ko nemana ba’a yi, wai har a d’akko anko ban sani ba wlh besty kin k’aro wulak’anci” Dariya sosai Futha tayi sannan tace “ke dai xa’a cewa kin k’aro wulak’anci,ba’a gaya miki naje ba? Kusan sau uku Ina zuwa Bakinan ynxu tunda kinxo Sai kiyi gaba da ankonki” Hararta teemah tayi “wlh Baki Isa ba ki kaimin gidanmu nima” “bani kaiwa nima ynxu busy nake,gashinan atamfa ta yini material shine na kamu dinner kuma babu anko amma xakiyi shigar Kaya peach Wit sky Blue Head tie shine gate pass,but na siyo raw silk ga Wanda keso,kuma saura ki kai inda baza ayi miki d’inki da wuri ba kinsan dai saura 1 mnth bikin” Teemah tayi murmushi tace “kaji amare” “dalla ki daina ce mini amarya ai ban xama ba” “amma ai kin kusa ki barmu a kwantai” :oops:”ni a suwa duk samarin naki,ga Areef ga Khalid ga bash duk gasunan da yawa amma ace kinyi kwantai” Hmmm “wai Areef mtswww mubar mgnar nan plx” “Mun bari amma zaki xo ki bani lbri” Nan dai suka d’an yi hira duk haushi ya eshi teemah dan hka kawai tashi tayi tayiwa Futha sallama ta tafi tare da kayan anko Futha Kam dariya kawai take dan tasan ta k’ule teemah ta Wani bangaren kuwa addua take yi mata Allah ya shiryeta ya ganar da ita gskya….! Urs….. S B R T………..by Whtspp [10:14PM, 9/21/2016] Rash Kardam: [24/7/2:30pm] BEEBAH LUV & SADEEY S ADAM WITH RASH KARDAM MA’YAUDARAH 52~54 Yau saura sati biyu bikin Futha Yau ne aka kawo lefe na gani na fada don kuwa Marwan yayi rawar gani, a lefen kowa ya yaba sai san barka. Teemah kam ba karamin mamaki tayi ba don kuwa gani take Marwan mugun talaka ne bashi da komai,, a tunanin ta Futha kawai wahala zata je tasha a gidan shi, saboda baida kudi, ita nata tunanin indai ba mai kudi ta aura ba to wahala kawai zata je tasha a gidan mijin. kee Futha amman fa Marwan yayi rawar gani whl ashe daman yana da kudi kuke nunawa bashi da kudi ke da shi ko? Hhhhh daria Futha tayi tace a a ni mijina baida kudi yana da rufin asiri dai, da kuma zuciyar yi, hmmm Allah yasa dai a dore a hakan, amin inji Futha don tasan halin kawarta sarai yanzu sai su fara kace nace. Kwanci tashi ta karfin wasa a gurin Allah, komai aka sa rana zaizo karshe, Yau Thursday yaune aka fara bikin Futha Yau za ai kamu da walima gobe Friday kuma za ai luncheon ranar Saturday kuma ayi daurin aure ayi dinner ran Sunday kuma akai amarya. Su teemah kawayen amarya, a gaskia yayi rawar gani a bikin tayi barin nera, tayi kuma fa jikin ta, don kuwa tun ana sauran sati daya ta dawo gidan don yin hidimar biki. Biki yayi biki an rakashe sosai an kuma zubar da nera, don kuwa ango ma basaja yayi ma amarya ashe ba talaka bane me kudi ne yana son dai ya sami me son shi tsakani fa Allah ne, ba don kudin shi ba, kuma ya samu sai dai fatan zaman lfy. Ankai amarya gidan ta dake unguwar nasarawa G.R.A. ai teemah bata gama tsinkewa ba sai da taje gidan amarya ta gani sannan. Harda dan bakin cikinta a gefe, wai daman ita ce. Hhhhh yar dunia kyaji dashi. Rufaidah an zama yan makaranta, an nemo mata B.U.K level 1 inda su hidaya ke level 2 hundred, sun fita da aji daya. Komai nata na tafia neat a gidan ta kara kiba ta kara fari da kyau kamar ba ita ba. Mamyn su farouk ce zaune tana shan fruits, ta wani bangaren kuma tana hango dacewar farouk ya auri Rufaidah, sai dai bata son ta gaya masa ko ta sanya shi yayi Dole tafi son ya furta da kanshi. Zata ci gaba dayi masu addua in Akwai alkhairi Allah yasa masu son junan su, in hakan ta kasance sai tafi kowa farin ciki. Areef kam abu kamar wasa wai karamar magana ta zama babba tun ranar da umman su tayi mashi maganar hameedah ya kasa sukuni, karshe dai har sai da ya kwanta a asibiti, umma kuwa cewa tayi whl Areef ko zaka mutu ka dawo sai anyi auran nan,, ka yarda ko kar ka yarda babu fashi indai nina haife ka bakai ka haife ni ba. Bayan sati biyu ne da fitowar shi daga asibiti, yaje har gida ya samu farouk yake gaya masa ya taya shi addua ga abinda umma tace,, farouk ne ya taso yazo dab dashi yace abokina don Allah ka saurare ni da kunnen basira, umma fa uwa ce a gareka kuma nayi imani baza ta cutar dakai ba, kayi hkr ka faranta mata, kaga ita kadai kake da ita baba ya rasu, kayi kokarin faranta mata har ranar da zaku rabu, kayi mata biyayya don Allah, whl baza ka tabe ba, Amman rashin yi mata biyayya akan auran nan da take son hada ku babban kuskure ne kayi hakuri kaci gaba da addua Allah ya sanya albarka a cikin auran. Whl ka ganni nan ni har so nike ace mamy ta hada ni da watan ma don kuwa yan matan yanzu sai a hankali har gwara ma ka auri ta gida, wadda kasan halin ta, akan ta wajen duk mayaudara ne akasarin su. Nan dai Areef yayi ajiyar zuciyar yace a gaskia farouk ko da zan auri hameedah to whl ba dan ina so ba zan yarda da auran amman fa ba zata samu soyayya taba, don teemah kawai nike so kuma ita zan so, babu wata mace da zata samu soyayya ta bacin ita. Kayi hakuri Allah yasa hakan shi yafi alkhairi, yace amin. Yana komawa gida direct dakin umma ya wuce yake gaya mata ya amince da auran hameedah, umman taji dadi sosai ta ringa sanya mashi albarka, yanzu yaushe kake ganin za saka ranar? Yace ai komai yana wajen ta duk yanda tayi, sai in suna bukatar kudi suyi magana zai basu tun daga hada lefe da sauran abubuwa, tace Allah ya kai mu lokacin, ai wata daya za a saka yace yayi ummina tace yau babana Allah ya maka albarka. Nan dai ya tashi ya dakyar don baijin kwari a jikin shi ya nufi dakin shi. Umma kam komai yayi daidai harta fara shirin biki, ankai kudin aure gidan su hameedah,, ranar Friday ma zasu tafi Dubai ita kawarta don zuwa hada lefe da abinda ya kamata. Hameedah kam sai murna take Allah ya amsa adduar don tana kaunar yaya Areef sosai shine dai baya sonta, kuma ta dau alwashin sai ta bi duk wata hanya da zata bi,, don ta shawo kansa ya sota fiye da kowacce mace. Toh masu karatu muje zuwa dai don jin yanda zata kasance ku biyo ….. S B R [truncated by WhatsApp] [10:15PM, 9/21/2016] Rash Kardam: [30/7/08:11pm] SADEEY S ADAM & RASH KARDAM WITH BEEBAH LUV MA’YAUDARAH 55~58 Bikin Hameedah da Areef ya kankama dan an Gama shirya komai lkci kawai ake jira… Areef kuwa hankalinsa a tashe yake duk da dai yayi biyayya amma har yanxu baya jin ko k’wayar son hameedah a ransa. **************** Teemah harka ta k’ara kankama karuwanci ba Kama hannun yaro,ta k’ara goge Wa a fagen yaudara.. ta zama hajjaju, yanxu gani take tafi k’arfin duk Wanda baya da ‘ya’yan banki(kud’i) Idan ‘yan mutuncinta sun motsa takan ziyarci futha kuma duk lkcin da taje Sai taji kishi kuma tayi sha’awar dama itace futha amma idan ta hango zaman guri d’aya kullun Sai taji auren ya gundireta… Ji take bazata iya zaman guri d’aya ba saboda ta Saba samari na d’aukar suje guraren shak’atawa kala2,dan hka gidansu ma bata fiya zamansa ba. Yau ma kamar kullun ta Gama shirinta tsaf Tana jiran azo a d’auke ta su tafi yawon shashancin Ummanta ce taxo ta zauna kusa da ita tace “inaso ki nutsu muyi mgna” “Ina jinki”ta fad’a ba tare da ta kalleta ba dan kuwa tasan da wacce taxo. “Fatima inaso ki nutsu ki gane cewa ita duniyar nan ba Aljanna bace,ya kamata ki gane kuma ki dawo hayyacinki” tad’an yatsina fuska tace “umma wai me kuma akace na yi?su fa mutane basa son ganin cigaban mutum sunfi son kullun su ganshi cikin bak’in ciki” “cigaban wace Mace ce kamarki xa’ace har yanxu bata da ko tsayayyen mijin Aure?tirr da irin wannan cigaban wlh wannan ci bayane” “Amma umma……….ki rufamin baki fatima” Ta dakatar da ita sannan taci gaba da fad’in “yau kusan wata 3 dayin bikin k’awarki amma ko a jikinki,duk sa’oinki sunyi Aure wasu ma harda ‘ya’yansu amma ke na rasa abinda ke damunki,shin Ina kike xuwa kullun dan kinga na zuba miki ido ko?to wlh kiyi a hankali duk wannan tarin samarin ace kin rasa Wanda zaki fidda a ciki?karki Manta idan an ciza……dole a hura..ki bi duniya a hankali dai” “Umma sanin kanki ne nima inason in ganni a d’akin mijina to ai komai yanada lkcin umma lkcina ne har yanxu Allah bai kawo ba” “Allah ya kawo mana ke dai kikai watsi da damarki sbda ‘ya’yan masu hunnu da shuni sun hure miki ido,ki dai bi a sannu Kar kixo ki rasa mijin Aure kinsan dai hak’orin dariya shi ke cizon yatsa” Duk da dai ta ji haushin kalaman umman tata amma Sai ta daure tayi dariya tace “Umma karki damu kinsan guga inta dad’e a ruwa tafi d’ebo da yawa,na tabbata akwai Wani tanadi da ubangiji yamin Wanda Sai kunsha mamaki kedai Kisha kurumin ki” (mudai cewa mukai a hakan ) “Allah ya tabbatar da alkhairi” “Amin umma hka nake so ki tayani da addu’a” “Inayi ai kullun cikin yi muku nake” Haka suka b’arke da hira har xuwa lkcin tafiyar Teemah sannan tayi Wa umma sallama ta tafi. Written by S B R [Truncated by whatsapp]. [10:15PM, 9/21/2016] Rash Kardam: [7/5/6:47am] RASH KARDAM & SADEEY S ADAM WITH BEEBAH LUV MAYA’UDARA 58-60 Teemah tayi sallama wa Umma ta fito daga gida wani had’add’e mota ne ya faka a gabanta tare da zuuge glass d’in motar fiskansa d’auke da murmushi ya sakar ma Teemah. Cikin ta kun k’asaita Teemah ta iso gefen motar ta kallesa ta ce”ai na d’auka bazaka zo ba ne”. Sai da yayi murmushi ya ce”hajjaju ayi hak’uri go slow na samu a hanya shiyasa”. Fitowa yayi ya bud’e mata k’ofar gaban motan tashiga ciki suka bar unguwan. Tafiya mai nisa sukayi kafin suka iso k’ofar wani makeken hotel nan ya danna hanci motarsa suna zuwa suka fito d’aki mai lamba goma suka shiga ba laifi d’akin ya mugun had’uwa bana wasa ba. Teemah suna Shiga tayi jifa da Jakarta ta cire hijab d’in dake jikinta wani riga ne mai hannu best ko cibi bai sauk’a mata ba, sai wando wanda zamu iya kiransa da shi da babu duk d’aya ne. A hankali Nass ya tako gunta tare da janyota jikinsa nan ta fara aika mata da sak’onninsa ganin sun shagala da yawa muka bar d’akin. Teemah basu bar hotel d’innan ba sai da magriba ta koma gida cikin ladabi in ka ganta ka d’auka Ustaziyan gasky ne hijab har k’asa ga nikaf Umma har tana alfahari da Teemah tana da nutsuwa, hankali ga kamun kai.************ 3 months latter. Teemah na hango kwance ta rame tayi bak’i bakintan nan yayi ja-jazur da shi ya d’an kwaile, Umma ne ta shigo tana fad’a “Fatima nikam nagaji kulum kina kwance a gida ga ciwo sai cinye ki yakeyi jibi fa yanda kika dawo duk ki banki kin gama ramewa”. Da kyar Teema ta d’ago kai ko da muka kalleta sai da mikayi baya da sauri wannan kamar ba Teemah ba. Kasa juran d’aga kai d’in tayi ta koma ta kwanta Umma ne ta fita ta kira mai Napep ya zo har k’ofar gida ta shiga ta d’auko Teemah da ta dawo kamar kwarangwal suka shiga Napep suka tafi Asibiti. Suna zuwa aka basu gado nan aka d’ibi jininta da fitsarinta aka gwada gwajin farko ya nuna musu cutar k’anjamau take d’auke da shi, Likitan da kansa yazo ya samu Umma sai da ya mata nasiha kafin ya juya ya kalli Teemah cikin ta kaici da yaji budurwa ce ya ce Fatima kina s’auke da cuta mai karya garkuwan d’an Adam, take Teema ta zaro ido Umma kam yankan jiki tayi ta fad’i a k’asa sumamiya, Teema jiki ba k’arfi ba halin mik’ewa sai dai kuka takeyi, Dr ne ya kira nurse sukazo bata taimakon gaggawa. Cikin ikon Allah ta far-fad’o nan ta fara tuna mai ya faru kuka ta saki tana fad’in Fatima ta cucesu ta zubar musu da mutunci yaushe ta yarda tarbiyan da ta bata da wannan tunanin bacci ya sake d’aukanta. Gidansu Areef biki ake ba sanya Walima kawai hajiya ta shirya sai dinner ranar jumma’a bayan Sallah jumma’a dubban mutane suka shaida auren Areef da Hameeda auren da ya tara manyan mutane bayan d’aurin aure maza suka wuce hotel dan gabatar da liyafa da yamma kuma akayi waliman mata, waliman da ya tara jama’a anyi wa’azi mai ratsa jiki wanda yasaka Hameeda jin zatai ma Areef biyayya koda zai wukanta ta don niman aljannata. Da daddare angwaye suka fito cikin shirin dinner ko da na kallo Areef shima yasha kyau ana haka a ka kwashi kawaye suwa gun Hafcy na hango ta rik’o hannun Hameeda cikin wani cut less mai tsada sai kyalli takeyi ko da Areef ya hango ta sai da k’irjinsa ya bada rass!!! Cikin zuciyarsa ko cewa ya ke”tsarki ya tabbata ga ubangijin halita tabbas Hameeda tayi kyau ba na wasa ba”. Kasa d’auke idonsa yayi ko mai ya tuna take yayi tsaki yana mai jin haushin kansa da irin kallon da yake mata. Written by S B R [Truncated by Whatsapp]. [10:15PM, 9/21/2016] Rash Kardam: [10/08/08:41] _SADEEY S ADAM_ & _BEEBAH LUV_ WITH _RASH KARDAM_ *MA’YAUDARAH* *66-70* Teemah ce zaune a falon gidansu tayi tagumi da hannunta duka biyun.. tsantsar nadama take, tayi nadamar abubuwan da ta aikata a rayuwarta… Yanxu Ina samarin?Ina gayun?Ina ado da kwalliyar??, Duk babu kowa ya gujeta k’awayenta duk sun gujeta idan ka d’auke Futha da take k’aunarta saboda Allah… Umman ta ce ta shigo taga halin da take ciki,ga abincinta a gefe har ya fara hucewa.. Nasiha da rarrashi ta zauna tana yi mata wanda sai da ta zubda hawaye sosai.. Ina ma ace tun kafin wannan larurar ta sameta ta nutsi… Kaii d’an adam yaji tsoran Allah dan kuwa ita darasi ce ga duk wata wadda take biyewa samari da wadda take cewa sai ta wanki gara.. Tabbas gara zai wanke ta ya barta a banza.. A yau Umma kam taji dad’i tunda har teemah tana kuka sbda nadama…. ********************** Ta gama shirya komai na lunch akan dining table.. Sannan ta Shiga d’aki tayi wanka ta cancad’a kwalliya cikin wani _Orange lace_ d’inkin _towel work_ ne yayi mata d’as a jiki tayi kyau sosai…. Ita kanta saida ta tsaya a gaban _mirror_ tana fad’in Anya nice kuwa..?? Falo ta sake dawo wa,taga har yanxu bai fito ba kusan awa uku da gama girkin har taje tayi wanka amma shiru kamar baya gidan?? Cikin fargaba ta nufi d’akinsa, Da sallamarta ta Shiga Yana zaune a k’asa Yana danna laptop,ba mamaki _chatting_ yake a _Facebook_ dan kuwa sai smiling yake yana ganin ta ya had’e rai kamar ba’a tab’a halittar annuri a fuskarsa ba.. A tsorace ta tsugunnan tace “Yaya an kammala abinci fa” *Mtswww* yaja tsoki ya cigaba da abinda yake… irin Mai mijin nan sai ta saka hannu ta rufe laptop d’in cikin tsokana tace “ka gama cin abinci kafin ka cigaba,kasan bana son ka zauna da yunwa” Mari ya kifa mata har sau biyu “ke wace irin jahila ce da xaki rufe Abu ba tare da an kashe ba,uban wayace ki shigomin d’aki,to baxan ci abincin ba dole ne? stupid” ya fad’a cikin d’aga murya… Rik’e kuncinta tayi sannan ta tashi ta fita tana kuka. _By S B R _ [Truncated by Whatsapp] [10:15PM, 9/21/2016] Rash Kardam: [6/8/2:00pm] BEEBAHLUV & RASH KARDAM WITH SADEEY S ADAM MA’YAUDARAH 60~65 Dinner tayi dinner anci, ansha, kuma anci uban nera don kuwa tayi kuka sosai,, ba a tashi ba sai karfe sha biyu na dare, amarya kam tayi farin jini kuma tayi bala’in kyau, kowa yabon ta yake kamar wata Queen,, abokan shi kuwa sai yabon ta suke suna cewa yayi dacen mata, yakan ji dadi a lokacin da aka yaben ta, shima tana birge shi kuma yakan ji wani abu a zuciyar shi sai dai kuma kome yake tunawa sai yaji yatsane ta. Angwaye sun maida amare gida akan zuwa gobe za a zo daukan amarya, a mota ango yakan dan janta da hira kadan badan yana so ba. Washe gari ankai amarya gidanta, kawayen da abokai sunyi chilling masu yin yan mata nayi ansha Cece kuce shidai ango ba ehm ba ehm ehm, yana ta imagining dama teemah shi ce abar kaunar shi da yafi kowa jin dadi, haka dai suka watse aka bar amarya da ango, bayan rakiyar abokan shi ya dawo ya wuce dakin shi ya shiga wanka bai kuma waiwayen ta ba ya kwanta baccin ma dai sai barawo ne ya dauke shi. Itama bayan fitar su bata wani damu da dawowar shi ba tayi wanka tayi Sallah tayi addu a ta kwanta daman akwai gajia a tare da ita bata farka ba sai 6 har sai da tayi lattin sallar asuba. Da safe ta cancada kwalliyarta, tace bari ta zagaya gidan ta gani tayi deciding abinda zata nemar masu su ci, ta fita tayi zagayen gidan yayi kyau sosai ta gode ma Allah ta daya kaita wannan matsayin,, taji ana knocking tana budewa taga yan aike daga gidan su an kawo abinci,, ta jere su bisa dining table ta dauko duk abinda za a bukata ta zauna jiran megidan bai tashi fitowa ba sai kusan 12 saura yayi wanka sai kanshi yake, yana fitowa taje ta tare shi ya Areef ina kwana ya amsa a takaice, da fatan an tashi lfy tace lfy kalau, ga abinci umma ta aiko mana, ok na koshi yayi hanyar waje nizan fita bai jira amsar taba yayi waje,. Umman teemah ta dade bata farka ba, wannan ta farfado har a lokacin kuka take tana Allah wadai da halin da teemah ta tsinci kanta. Nan dai likita ya bata baki akan tayi hakuri jarabawa ce ta ubangiji haka Allah ya kaddaro, ta kwantar da hankalinta zai dora teemah akan maganin dazai bata, zata dade sosai a dunia akwai masu cutar in ta gansu ma baza tace suna da cutar ba, sai sanda kwanan su ya kare, yanzu ma dasun zo da wuri asibitin ya daura ta akan maganin tun wuri da bai nuna a jikin ta ba haka, sai dai addua Allah ya kara kare wa, nan dai yayi tayi wa teemah fada tana ta zubar da kwalla tana dana sanin rayuwar datai a baya, Allah ya yafe mata tana ta kuka. Nan dai doctor ya bata gado don samun karfin jikin ta da kuma lfyr ta. Su Futha amare ana can ana tashan luv, don kuwa komai bata nema ta rasa ba haka duk wani motsi nata sai ya tambaya any problem? An sai mata wata arniyar mota “BENZ” sannan sunje honeymoon kusan 4 months sukai acan kasa she 4 suka je DUBAI, LONDON, INDIA, sai kuma suka wuce umara wato SAUDIA,, kai!!! A gaskia Futha tayi dace Allah yaba yan baya ma haka,, sun dawo 9ja a lokacin da karamin cikin ta wata 4 cip cip,, tayi zagayen dangi daga nan ta kira teemah tace zata zo ta kawo mata tsaraba tace sai tazo bata da lfy ma. Ta wuce daga gidan su, ta shiga da sallamar ta,, ta tarar da umman su a tsakar gida tana zaune ta gaishe a a Futha yaushe kuka dawo ne? Tace yau kwana 5 umma Allah sarki an dawo lfy, tace lfy kalau umma ya mai jiki ? Hmmm umma tace da sauki ta nuna alamar damuwa ai sai dai addua Futha Allah dai ya shirya mana zuri a tace Amin,, Futha dai bata gane me umma ke nufi ba don bata san meke faruwa ba, Ta mika mata tsarabar data kawo mata sannan ta shige dakin, Allah sarki umma harda kwallar ta dama tata yar itama bata jefa kanta cikin ukuba ba gashi nan yanzu tana dana sanin rayuwar ta. Futha na shiga da gudu ta taso ta rungume ta tana murna,, Futha tace teemah wannan wane irin ciwo ne lokaci kankani kika koma haka kinyi baki,, kin kwanjame, kin rame, kamar bake ba,, hmmm nan fa suka zauna teemah ta fara kuka me tsuma rai hmm kedai bari yar uwa, kiga dai yanda na koma naki jin shawarar da kike ban da umma take ban da sauran mutane keban, yanzu ga halin dana saka kaina a ciki nan dai ta bama Futha labarin komai game da ciwon ta har yanda DR ya bata magani shine fa dalilin samun lafiyar ta har ta fara murmure wa,, yanzu dan kudin data tara dasu take siyan magani,, amman da kam whl da ta ganta baza ta gane taba,,, gashi yan unguwa da yan gari duk sunsan halin da nike ciki duk inda nayi sai daria ake min nikam na shiga uku na lalace,, kuma kinsan waya saka mun wannan cutar Khalid ne,, sai gashi mun hadu dashi a wurin blood test,,, yace zaizo gida muyi magana har yau bai zoba.. Futha tayi kuka tayi kuka sosai ta kuma tausaya wa kawarta,, nan dai tayi mata nasiha me shiga jiki, (“Toh yan uwa maza da mata kundai ga halin da kawata kuma aminiya ta futha yau yanda Allah ya maida ita kundai ji yanda take ada tana ganin rayuwar banza ita ce rayuwa har gani take ni ban waye ba, rayuwar banza lyk tara samari wannan yazo wancan yazo, aje ayi masha ‘a a dawo ba a tsoron Allah ba a tunanin gaba,, kece wancan hotel wancan gida duk kina tunanin birgewa ne, whl ba birgewa bane karshe dai sai mutum yayi dana sanin rayuwa ko baka dauki cuta ba sai kayi dana sani,, don haka ina me bamu shawara yan uwa akan mubi dunia a sannu ba madauwama bace kuma abinda ka shuka shi zaka girba,, yar uwa kar kiyi ikirarin cewa sai me kudi zaki aura, da talauci da arziki duk na Allah ne, kedai kiyi adduar Allah yayi maki zabi nagari a duk abinda kika sa gaba,, Allah yasa mu dace dunia da lahira.”) Ta bata shawarwari masu amfani a gareta da sauran yan uwa musulmai tace taci gaba da istigfari Allah yana son mai neman yafiya a gareshi,,, Ya Allah ka yafe mana dukkan kurakuran mu amin..sai kusan maghrib tabar gidan akan sai ta dawo duba ita nxt tym.. Kai teemah ranar tayi dana sanin rayuwa tayi kuka tayi kuka har ta gaji ta kuma dau alkawarin duqufa ta nemi aljannar ta, dayin biyayya ga mahaifiyar ta da tilon yayan ta wanda yake uba a gareta a yanzu. **Bayan shekara daya** Sai muka leka gidan su farouk inda muka hango su Rufaidah an zama yan gida hankalinta a kwance ta murmure abinta tana ta zuwa skul,, gata da kokari,,, tana birge farouk kullum ji yake yana kara kaunar ta a ranshi, komai take so shi ake mata a gidan tun daga kan mummy har su farouk,,, farouk ya kasa sanar da ita har yanzu yana sonta sai dai mummy ta gano shi kuma ita ma ta gano akwai wata a kasa don kullum suna tare in bata je skul ba daga ya dawo daga aiki,, mummy tayi deciding tayi musu maganar tunda taga alamar a tartare dasu,. Hakan kuwa akai ta tara su a parlour, take ce akwai magana duk suka saurare ta, tace so take ta aurad da kowa daga cikin su,, shi tayi mashi mata itama tayi mata miji,, nan fa suka fara kallon kallo,, toh fa me mummy ke nufi su dai sunsan suna son juna Amman basu gayawa juna ba gashi mummy na shirin yi masu tabargaza yaya kenan?? Mummy tace kai farouk yar gidan Anty Laura, ke kuma rufaida dan gidan baba sani wato haisam,, nan gumi ya fara aikinsa a jikin su, ita dai rufaida baza ta iya musawa ba duk wanda mummy ta bata zata karba, Amman fa tana kaunar ya farouk,,,. Farouk ne yayi gyaran murya mummy…… mummy….. ya kasa magana, tayi daria menene akwai magana ne? Yace ehhh tace ina jinka, daman… daman… ya kasa maganar ka fadi maganar ka ina jinka. Whl mummy ina da wadda nike so,, tayi murmushi irin na manya,, tace wacece wadda kake so din baka gayan ba sai yanzu danai maka matar ai babu fashi. Da sauri ya kalli rufaidah,, don Allah mummy kiyi hakuri whl inban aure ta ba zan iya shiga wani hali, ina sonta kamar raina,, wai wacece ne a ina take yar waye yar wata unguwar ce? Sai da ya gyara zama sannan yace mummy ba wata bace a cikin gidan ki take gata ma a kusa dake ya nuna Rufaidah.. Mummy tayi daria take YAN QOTA ai daman so nake na tabbatar da abinda nike gani kuma nike ji a wurin kannan ku, toh Alhamdulillah daman haka nike son ji komai ya yi Allah ya sanya alkhairi a cikin lamarin,, yanzu sai muje neman auran ta a wurin yayarta ko,, Rufaidah da sauri tace a a mummy whl sai dai a tafi katsina daga baya a gaya mata in anje. Nan dai suka tsara yanda abun zai kasance zasu je katsina neman auran nata, don mummy bata son aja abun da sauri take so ayi wata daya kacal za a saka, murna a gidan ba a magana har fa yar walima aka hada…. Urs….. S B R [truncated by WhatsApp] [10:15PM, 9/21/2016] Rash Kardam: RASH KARDAM & SADEEY S ADAM WITH BEEBAH LUV *MA’YAUDARAH* _71-75_ Areef wulak’anci kala-kala yake ma Hameeda tana hakuri da shi in ya kuntata mata sai ta shiga d’aki tayi kukanta ta share hawaye, addu’ar ta kulun Allah ya karkato mata da hankalin mijinta gareta. Bikin farouk ya kan-kama yau saura sati guda duk wani abunda ya dace sunyi Hajiyar Farouk da kanta ta ke gyara Rufaida. *6 DAYS LATER* Yau juma’a dubban mutane suka shaida d’aurin auren Umar Farouk da Rufaida abun sai fatan Allah ya basu zaman lfya , abin sai son barka, basuyi wani shagalin k’arya ba Hajiya ce ta shirya musu walima da yamma aka gabatar. Da dadare aka kai Amarya d’akinta, zuwa tara na dare abokai suka rako ango suka musu nasiha gami da barkwanci daga nan suka musu sallama, muma kuma muka mik’e tare da basu guri don wannan lokacin sirrinsune… Aunty Farha kuwa tayi nadama sosai kuka taxo tana yiwa Rufaida kan ta yafe mata abinda tayi mata dan kuwa batayi mata rik’on kirki ba… ‘yar Tata da take tak’ama da ita ta kwaso musu cikin shege ga mijin aunty Farha ya saketa ya kora su yace baxai iya zama dasu ba… Ga yarinyar kullun laulayi take tana kwance ba lfya… Tana kuka tana bawa Rufaida hkri kan ta taimakesu da ko dubu biyu ce suci abinci… Kuka sosai Rufaida take ta Shiga bedroom d’inta ta d’akko dubu goma ta bawa Aunty Farha… Sannan tace zata xo ta dubasu idan yaya Farouq ya dawo… Haka Aunty Farha ta tafi tana kuka tana regretting abinda ta aikata ma Rufaida,yanxu gata cikin daula su suna cikin tsumma…(Duniya budurwar wawa). *********** Areef ne zaune a office wayarsa tayi k’ara yana dagawa yaga abokinsa Dr Saif ne ya ke kiransa. Ya d’aga tare da fadin” Allah ya kare mana likitan zamani”. Dr Saif ya ce”kana inane Areef maza kazo yanzu kaga wani abun mamaki ina cikin asibiti”. Kashe wayar yayi ba tare da ya ji abunda Areef zai ce ba. Cikin fargaba Areef ya dauko key din motarsa ya nufi asibiti. Office din Dr Saif ya nufa yana zuwa ya basa hannu suka gaisa. dr Saif ya d’akko wani file ya turo gaban Areef ya ce “duba ka gani” Cikin fargaba ya ce”na menene wannan file din?” Dr Saif ya ce” in ka duba zaka gani”. Da sauri Areef ya bude, rass!! K’irjinsa ya buga, ba komai ya gani ba illa takardan gwajin Teemah da cutar da take fama da ita har yayi worse sosai. Hawaye ne ya ke zuba daga idonsa “tabbas Teema kinci amana ta ni inanan ina fama da soyayyarki ko matana naki kusantarta sabida sonki”. Dr Saif ya ce”zo ka gani” haka Areef ya rink’a binsa sukaje gun da ake taron k’anjamau nan yaga Teema ido-da-ido ana raba mudu gani kyauta. Take yaji kansa ya sara godiya yayi ma Dr Saif ya shiga mota kasa komawa office yayi ya nufi gida. Yana zuwa ya samu Hameeda tana kuka ta kifa kanta akan kujera bata san da zuwan Areef ba. Jikinsa yayi sanyi sai yanzu ya tuna da ita marainiyace gashi Hajiyarsa ta basa amanarta. Jikinsa yayi sanyi a hankali ya taka yaje gun da ta kwanta ya sanya fuskarta akan nata shima sai yaji hawaye na sauka masa. Kamshin turarensa ne ya dawo da ita daga duniyar tunanin da take yi sai tajishi a jikinta kaman a mafarki. a hankali ta daga fuskarta ganin hawaye a idonsa abun ya bata mamaki, Areef na ganin ta dago ya durkusa akan gwiwansa ya had’a hannayensa yana rokonta gafara nan tasaki kuka tafad’a jikinsa… tun daga lokacin suka shirya don bata da wasu gatan da ya wuce su. Rayuwa mai dadi su ka gina cike da ban sha’awa har yana mamakin irin kaunar da yakeyi ma Hameeda ba yaso yayi nisa da ita. Teema a irin taron masu ciwon kanjamau da take zuwa wani zuwan da tayi suka had’u da Khaleed nan yaba ta hakuri nan suka dai-dai ta kansu akan zatayi Istibura’i sai ya aureta tun daga lokacin ta bar gari ta tafi gun yan uwan Ummata…. *********** FIVE YEARS LATER… Hameeda na hango da yan ‘ya’yanta sun fito cikin super market Areef na rike da key din motansa, Teema da Khaleed suma sun zo, nan suka gaisa Teema taga matar Areef ta hadu iya haduwa amma ina yanzu ya mata nisa gata matar wani fatan alkairi sukayi majuna su Areef suka shiga mota suka tafi. *ALHAMDULILAH!* ala kulli halin.. _komai yayi farko zaiyi k’arshe_ _Anan muka kawo k’arshen wannan littafin mai suna *MA’YAUDARA* kuskuren ciki da mukayi Allah ya yafe mana_ Ameen *SADAUKARWA* Mun sadaukar da wannan littafin ga ‘Yan Mata da Samarin Zamani… *WANNAN LITTAFIN TUKWICI NE GA* _’Danmu Abin Alfaharin mu our luvly *AREEF* Allah ya raya mana Kai cikin tafarkin gskya tare da sunnahr manxon Allah (S.A.W)_ *Godiya ta musamman ga* _dukkan group din *Online Hausa Writers* Allah ya barmu tare. *TSOKACI* Yan Mata da Matasan zamani kun mai da yaudara ya dawo abin ado a gare ku kunga kadan daga illan masu yaudara da kwadayin abun hannu saurayi ya kai Teema ga fad’awa halaka da nadama mai tarin yawa Allah ya kyauta yasa mu gane gsky Ameen. Urs S B R.. Munai muku fatan alkhairi…. Luv u alot swi[truncated by WhatsApp] Copied By HAYATU BABA ZUBAIRU (admin Novels villa Hayat hausa novels Hausa novels and fashion And Cool novel, makeup and cooking) WHATSAPP NO: 07039625239 adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *