Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Tuesday, May 9, 2017

SUMAYYA complete

adsense here

 Copied By HAYATU BABA ZUBAIRU (admin Arewa hausa novels Novels villa Duniyan novels Hayat hausa novels Hausa novels and fashion And Cool novel, makeup and cooking) WHATSAPP NO: +2347039625239 💝💝 💝 *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* 😍 🎀 *dedicated to 5 alive family* 🎀 *GARGADI* wannan lbrn qirqirarrene banyishi don cin mutunci wani ba ko musgunawa wani nayishi ne don masoya krtun littafi su nishadantu kuma su fadakantu *pls dont edit* duk wanda y canja min wani abu allah ya isa ban yafeba first nd second pages yarinyar yar kimanin shekara 20 ce a gaban dressing mirror, fara ce mai launin madara tanada ido masu matuqar jan hankali, lips din ta cute ne launin pink ,hancinta dogo ne amma ba mai tsayi ne sosai ba dan karami face dinta yar madaidaiciya, gashin kanta baqi ne mai kyalli musamman daya sha mai, ba gajeriya bace kuma ba zabgegiya bace yar madaidaiciya, atampha ce ajikinta purple nd black dinkin riga da zani rapper, wanda ya xauna a jikinta kamar siket ta gama kwalliya dan kunne take sakawa , sannan tasa awarwaro wanda ya qarawa hannunta kyau sbd xanen lallen dake hannunta kasancewarta ma'abociyar son baqin lalle bata saka sarqa ba powder ta dan shapa sannan tasa kwalli wanda ya karawa idon ta haske, tasaka lip glow ta dau mayafi ruwan kayanta dama tayi daurin dankwali sannan ta shafe jikinta da turare.... tsaf ta fito *sumayya kenan* wata matace xaune a kan daya daga cikin kujerun da suke falon ba wani kudi a ka kashewa falon ba da gani kasan mahaifiyar sumayya ce sbd kalar fatarta tayo kusa da ita kuma yrnya ce 'yar kimanin shekara 17 wacce kamarsu daya sak da sumayya banbancinsu kawai launin fatane kasancewar ita dayar chocolate colour ce sai wani dan tabo dake fuskar sumayya can kasan girarta kalar baki wanda qaramar bata dashi sannan kuma ita qaramar nada dimples wanda sumayya bata dashi tsugunnawa tayi kusa da matar tare da fadin "ummiy na fito xamu tafi" ummiy tace "to sumayya Allah y kiyaye ki kula kar kuyi dare kinji" ta amsa da to ummiy insha Allah yarinyar dake kusa da ummiy ce tace "sis sumy a dawo lpia" ta amsa da "Allah y sa little sis zee wani saurayi ne xaune acikin mota acikin driven din gidan baki ne amma kuma black beauty ne yasha qananan kaya masu matuqar kyau da tsada *yusuf kenan* kallonta yake ta famanyi tun fitowarta har ta kwan-kwasa glass din motar sannan ya farfado daga dogon tunanin da ya tafi. tasa hannu ta bude kofar ta shiga motar ta xauna wani irin shegen kallo yake mata a kunne ya rada mata me yasa kka bude motar bayan kinsan banso ki wahala kinga yadda kika yi kyau ga wani kamshi da yake tashi a jikinki? ta dan kau da kanta gefe ya yusuf mu tafi kar muyi dare. tanada kunya sosai tana jin dadi yadda ya yusuf ke bata kulawa. murmushi yayi ya tada mota suka tafi. pg «03» & «04» tare suka fito daga shop din bayan sun gama siyayyar da sukaje yi ta kayan kwalliya da ya takura sai ta yarda sun je. a dan tsorace ta kalli hannunta " ya yusuf kaga wayata? " a,a my d"... " oh no inaga na barta a stairs din bene bari naje nai maxa na duba". shan gabanta yayi da sauri " ya xa,ayi na barki kije ni bari naje",,, "a'a ya yusuf karka damu ka saka kayan a mota nima yanxu xan dawo kuma kaga ai xanfi sanin inda xan duba"... "ok since u insist my d ur wish ix my command" tayi sa,a taga wayar a inda take tunanin ta mantata...... " aaaasssh ta fada tareda ambaton Allah yayin da taji kanta ya bugu da nashi ta dago da sauri wani saurayi ta gani yayi mata kalar sani..... " *am sorry* " duk suka hada baki... " *ix okey* " nan ma suka kuma hada baki sukayi wajen fada...duka sukayi murmushi sannan kowanne yayi hanyarshi. wajen 5:30 ya yusuf da sumy suka dawo gida. ta dakko kayan da ta suyo ta bawa xynab nata ta bawa suhail chocolate din data siyo masa. "laaaa sister wlh namanta na fada miki sis rayher taxo tace na fada miki in kin dawo ki kirata" zainab ce ke fadawa sissumayya,,,, "ohh kuma sai yanxu kike fada min ko zeey... "ai nace miki mantawa nayi sister,, "ok shikkenan "friend , "ni karki kirani frnd, yau na ajiye frndship din tunda baki damu daniba..saboda Allah sai yanxu kka gadamar kirana "kiyi hkr my only best frnd, my sis,my love am sorry once again... ba laifina bane zynab ce ta manta bata fadamin ba sai daxu ana magrib "to amma yanxu inace karfe 8:30... " eh nayi tilawane kuma nayi sallar isha,,, "shikkenan gobe a mkrnta mayi mgn, akwai lbri ne? sosai ma kawata to allah yasa muji alkhairi ameen rayher ta amsa olryt bye, suka kashe wayar.... pg «05» & «06» kashe wayr ke da wuya sai taji ihu a tsakar gida a ranta tace oh ni sumayya mutum kullum aiyi ta dukanshi kamar jaki amma baya hankali..da sauri ta fita ta rike bulalar da yake ta xabga mata "kawu don Allah kayi hkr, baxata sake ba", a tsugunne take a gabanshi, ta juya kan wadda ake duka " haba khadija kullum ke sai an dukeki dan Allah kiyi hnkli" wanda sumayya ta kira da suna kawu yace " barni da ita jikin ta ya gaya mata" duk mutanan gidan sun fito waje ba wanda ke iya sa baki idan kawu nuru yana fada ko duka sai sumayya... zulaiha matarshi wato babar khadija wacce suke kira da mama tace "wai me tayi makane haka kke ta dukarmin 'ya,,,, "ke kuma munafuka harda kara xugashi ko?? ta dunguri kan sumayya",, " a,a wlh mam.... " yi min shiruuu ta daka mata tsawa. ummi ce taxo taja hannun yar tata don tasan halin zaliha batason sumayya, daidai lkcn da baban sumayya (wanda suke cewa abiy) ya shigo. "ummi ina xaki kai sumayya? abi ne ke tmbyar ummi.. zainab ce ta fada mai duk abinda ke faruwa... yace " haba nuru meye haka shifa duka ba abinda xai kara sai lalacewa addu'a ita ce komai..... kawu nuru ne yace "yaya wlh yarinyar nan ta ishe ni,,... " to ni bata isheni ba" mama ta fada cikin tsiwa ai kuwa kawu yayi kanta abi ne ya rike shi "kiyi mana shiru" cewar abiy ai kuwa taja hannun khadija sukayi bangarensu.... abi ya kalli kawu " hkri xakayi.. wai me tayi makane? " hmm kama yarinyar nan nayi tana sata a dakin inna,, shi ne nace suhailu ya fita makota da inna in yaso sai in xaneta inna bata nan balle ta hanani"... rayuwar gidan su sumayya kenan ko da yaushe akwai sabon abinda ke bullowa kiran sallar asuba ne ya tada sumayya wacce dama ta saba tashi duk asuba,, tayi addu,a ta wanke baki tayo alwala.. kafin a tada sallah a masallaci ta wuce kicin ta share ta goge ta dora ruwan wanka tun da yau monday kowa xai fita sannan ta dora ruwan tea.. ta dawo daki ta tada sallah... bayan ta idar tayi azkar... lkcnne ummi ta tashi tayi sallah kafin ummi ta idar da sallah har tayi wa suhail wanka ta tashi xynab tayi wanka ummi ta shiga kitchen don hada kayan kari don sumayya na qaunar wanka sai tayi kusan awa daya a bandaki tana wanka a hakama in tana sauri kenan... basu jima ba suka kammala komai suka wuce mkrnta... *wacece sumayya?* pg «07» & «08» wacece sumayya? sumayya yarinya ce yar shekara ashirin(20) wacce take da kannai biyu zainab da suhail, zainab shekararta 17 wacce take lvl 1 ita kuma sumayya take level 3 a bayero university take karantar physiology,, suhail yaro ne dan shekara 9 kakansu sumayya (mlm shehu) yanada 'ya'ya uku zaharaddeen ne babba sai kamaluddeen sannan nuruddeen. zaharaddeen yanada da guda daya wato yusuf,,, kamaluddeen shine mahaifinsu sumayya,,, yayinda nuruddeen(wato mahaifinsu khadija) yake da 'ya'ya 5 khadija, umar, aisha, hafsat, teemah. mlm shehu mutum ne na mutane yanada tarin ilimi Allah y bashi, yanada gonakai don 'ya'yanshi ma duk sunada ilimi amma duk da haka kamaluddeen(wato mahaifinsu sumayya) shi ne yafi maida hankali sosai don shi yafi son karatun don har saudiya yaje karatu sbd mlm shehu yanada dukiya da gonakai da shanu, yayinda babban danshi zahraddeen ya fi karkata akan kasuwanci. yake aiki a wani company na robobi inda ya tara dukiya daidai gwargwado yake kuma taimakawa yanuwanshi. shikuma nuruddeen yafi maida hankaline wajen noma da kiwo inda shima yake samu don duk cikinsu ya danfisu samu kafin mlm shehu ya rasu ya bar wasiyya ko ba ranshi ayi auren sumayya da yusuf don kara karfafa xumuncinsu. sbd duk cikin jikokinshi yafison sumayya sbd yarinyace mai hankali gidan su sumayya babbane (family house) yanada part hudu kowanne a wadace. dukkansu tare suke xaune kowanne da matarsa. daga baya da Allah y horewa babansu yusuf sai farida matarshi ta takura mai sai ya gina masu nasu gdn sun tashi a cewarta ana samasu ido,, kasancewar shi mutum ne mai jajircewa yaki yarda yace shi tare da 'yanuwanshi xai xauna,, da Allah y kara hore mishi sai suka hadu shida kawu nuru suka sake qawata gidan sukayi mai fenti suka fitar da garage sai suka sayi family car guda biyu tun daga nan zaliha da farida suka hade kai suna musgunawa amina(mahaifiyar sumayya). mlm shehu dan asalin garin kano ne, ya auro matarshi shamsiyya (inna) daga adamawa da yaje kasuwanci daga nan ya tsaya neman ilimi har Allah ya hadasu sukayi aure ya dakko ta ya dawo da ita garin kano suka cigaba da rayuwa inda suke xuwa ganin gida lkci xuwa lkci,,, sumayya da rayher qawayene da suka taso tare kasancewarsu maqobta tare sukayi primary,secondary har xuwa jami'a jamila qawarsuce wacce suka hadu da ita tun lvl 1 dinsu saidai ita iyayenta masu haline sumayya tanada kyau matuqa shi ne dalilin dayasa yusuf yakeson aurenta pg «09» & «10» "gsky yau lectures dinnan ba tayimin dadi ba(so boring)".. sumayya ta kalleta da mamaki " haba ryhanat ai kuwa mlmin nan ya iya koyarwa kece fa kike yabanshi akan koyarwa kodai kina tunanin wani abu ne?,,, oh na gane kice kina tunani jamcy ne,, Allah sarki jamila wlhy ina missing dinta, rayher ta dafa ta nima haka wlh sumayya tace "shi yasa bakiji dadin lectures din ba?.. rayher tayi ajiyar xuciya tare da fadin "hmmm kedai bari ai wlh na qagu mlminnan ya fita in baki lbrin nan"... sumayya tace "to bani nasha qawata" rayher tace "shekarnjiya a bikin jamila kinsan ta auri abokin M.k.... "eh inajinki",,, sumayya ke fadin haka.. rayhanert tace " to zaki iya tuna kanin M.k? "to aini ko M.k ma baxan tuna ba gsky " inji sumayya rayher ta dora "to dai yanxu kanin M.k wato khabir(k.b) shi ne yace yana sona ta karasa maganar cikin ihun murna"... sumayyace ta dan bugeta. " ke da allah ni kin dame ni ya isa haka".. "amma ni bansan wannan kanin M.k dinba".. rayher tace "eh ba lallai ki sanshi ba sbd kafin yaxo kun tafi.. " ok" sumayya ta fada.. rayhanert tace, " amma ai xaki iya sanin M.k ki tuna wanda ya xauna kusa da ango wani mai hanci wanda har na taboki nake nuna miki shi.... ohhh na ganoshi.. can sai sumayya ta tuno da wanda sukayi karo a shop dinnan ai M.k ne......... rayherna ta dafa kafadar ta tare da fadin "tunanin me kike haka ko har yanxu tunanin tuno M.k dinne sumayya tai murmushi "ina tuna mun taba haduwa da shi ne a wani shop kuma yana da mutunci don baxakice mai kudi bane... qaran wayar rayherna ne ya katse su daga hirar da suke wacce sumayya tayi matuqar jin dadinta " hlo....... ok durling ga munan ta taba sumayya "tashi muje k.b yaxo kuma inaso na hadaku "ok muje ,,sumayya ta fadi sallama sukayi yayin da suka isa daidai in da yake tsaye jikin wata mota firgigit y dawo daga tunanin da yake,, wanda tunda suka taho ya tsura musu ido baxaka gane wa yake kallo ba a tsakaninsu(sumayya ko rayher) sumayyace tai magana " lallai angon naki ya tafi tunani irin wannan kallo haka ta matsa kusa da ita daidai kunnenta irin wannan so haka.. pg «11» & «12» saurayi dan kimanin shekara 27 yanada haske kuma yanada hanci indai kyau ne kam Alhamdulillah( K.B kenan) muryar sumayya tayi matuqar yi mai dadi sbd sanyin ta da xaqi ya kalli sumayya "kawarmu me ake fada mata ne haka da yasa ta murmushi nima a fadamin mana "to matso mana na fada maka da sauri ya matso ita kuma tai saurin ciro pin daga cikin pins din data maqale kanta yana matsowa ta dan tsira mai kadan " asssh haba frnd dinmu me yayi xafi haka ita kin fada mata abu ya saka ta murmushi ni kuma abinda xai saka ni kuka aka fadamin,, duk suka sheqe da dariya "to ya isa rayherna ce take fadin haka bari na gabatar muku da juna "nooo da sumy da k.b suka hada baki wajen fadin hakan se kuma duk sukayi shiru se kuma suka kama dariya " sumayya ce tace ai ni basai an gabatar min dashi ba nasan shi kodan hirarshi da ake mun ma ai dole baxan mantashi ba k.b yace ai nima haka daga nan suka yi hira sannan suka tafi " rayherna gsky k.b yana da mutunci I thought irin wadannan masu kudin basu da tarbiyya amma shi ba ruwanshi gsky kinyi sa'a ina tayaki murna my frnd ta fada tareda dafa kafadarta " ai shiyasa nake kara son k.b wlh sumy. sbd tun lkcn da muka hadu ya burgeni kuma gashi ya iya soyayya ta juyo ta kalli sumy kinsan me qawata? "a'a sai kin fada " wlh xan iya yin komai akan duk wanda yayi qoqarin rabani dashi ko waye kuwa ke watakila ma har kisa " bude ido sumayya tayi kisa rayher eh lallai kina sonshi amma in Allah y yarda ma haka baxata taba faruwa "amma rayher bakya tunanin sonda kke mai yayi yawa " sumayya ko kadan bana nadamar sonda nakewa k.b don nasan wanda yakemin ya ninka hakan " to shikkenan Allah y tabbatar mana da alkhairi rayher ta amsa da amin yaruwa daidai lkcn suka rabu kowa yayi gida pg «13» & «14» Dare yayi nisa amma k.b baiyi barci sai juyi yake akan luntsumemen gadon dake katafaren dakinshi wanda yasha bedsheet mai matuqar kyau da tsada abubuwa daban-daban yake saqawa a ranshi.. xumbur ya mike ya dakko waya ya danna numberta saida ya kira sau biyu a na ukun ne ta dauka kasancewarta mai nauyin barci kuma bata dade da kwantawaba sbd tayi krtu ko kallon sunan dake kan screen din wayar batayiba... tayi sallama ya amsa wannan ai muryar k.b ce ta fada a ranta "sumayya nasan kina mamakin abinda yasa na kiraki da wannan daren na kasa jurewa ne inaso muyi magana mai mahimmanci "kayi hkr yanxu barci nake gobe mayi mgnr " to shikkenan mu hadu a bakin gate gobe xanxo " allah y kaimu,, ta amsa " amma pls karki fadawa rayherr sbd sirri ne tsakaninmu " olryt bye,, ta kashe wayar don bacci takeji ta qagu su gama wayar ta kwanta ***************** "gani kabir ina sauraronka yace to shigo ciki muyi magana "baxan iya ba kai ka fito muyi mgn ok,,, ya fito daga motar sumayya ki bude kunnenki da kyau ki saurareni xan fada miki wani abu mai matuqar mahimmanci amma pls karki dau abin a baibai,, Allah ya sani abinda ke cikin xuciyata shi xan fada miki rayher nine nace ina sonta sai daga baya na gane abinda nayi ma'ana babban kuskuren dana tafka,,, bani da niyyar cutar da ke ko rayher amma ki sani ni *inasonki sumayya* mai krtu da ace kaga idon sumayya a lkcn sai ka tsorata don baxaka iya tantace mene kwayar idonta ke fadi ba shin tsoro ne ko raxana ko kuwa tsantsar kiyayya ce bakinta bai iya furta komai sai wani kallo da takeyi mishi mai wuyar fassaruwa "look sumayya ni abinda ke raina na fada miki ki amince dani sumayya ya fadi mgnr tare da riqo hannayenta ki bani kanki muyi abinmu a sirri ni kuma nayi alqawarin jika ki da maqudan kudi.. taaassss karan marin da sumy ta daddage iya karfinta ta xubawa k.b tare da fixge hannunta tare da fadin "Allah ya isa tsakanina da kai kabir mugu axxalumi ashe daman haka kake to wlhy yanxu xanje na fadawa rayher komi tayi gaba cikin qunar rai tayi taku uku sai kuma ta juyo " u re such a coward k.b *I hate u* ta fada cikin daga murya ta juya "dakata sumayya cak ta tsaya ba tareda ta juyo ba, yayi taku a hankali ya karaso inda take ya dafa kafadar ta, a fusace ta juyo ta cire hannunshi ta yarfar "kai wanne irin mara tarbiyya ne kabir "hmm naji bani da tarbiyya amma sonkine ya jawo min, sai ya tallafo habar ta nan ma ta daddage ta wanka mai mari sai da tai mai mari uku ita kanta hannunta xafi yake mata sannan taja wani dogon tsaki ta juya xata tafi "kalli wannan sumayya "inna lillahi wa inna ilaihi rajiun shi ne abinda bakin sumayya yake ta maimaita wa lokacin daya nuna mata hotanta da nashi a wata waya ga wani saurayi a kusa dashi alamar shine gwanin daya daukesu hoto, duk hotunan babu wanda k.b bai tabata ba aciki wani ya riqe hannunta wani ya dafata da dai sauransu wata yar iskar dariya yayi yace kuma ki saurareni kiji duk sanda kikayi yunqurin sanarda rayher ko wani to ki tabbata wadannan hotunan sai duniya ta gansu kuma ba a tabani a kwana lpia domin kinyi kuskuren marina da gudu ta bar wajen saboda wani kuka daya kwace mata qasan wata bishiya ta samu ta xauna sai da tayi mai isarta sannan ta wanke fuskarta ta nufi cikin makaranta jiki a sanyaye tun kafin ta qarasa cikin schl din wayar rayher ta shigo mata ta dauka da sanyin jiki pg «15» & «16» tun kafin ta qarasa cikin schl din wayar rayher ta shigo mata ta dauka da sanyin jiki " hlo rayher,, yawwa sumy kiyi sauri dan Allah y akayi kika makara ne yau" mgn take da xumudi da alama akwai mgn a bakinta "ganinan" shine abinda sumayya ta fadi sannan ta kashe wayar cikin sanyin jiki Tunda sumayya ta shiga schl babu abinda yayi mata dadi koda rayher ta tmbyeta sai tace yau bata jin dadi ne kwata-kwata an bata mata rai a gida sanin abinda ke faruwa a gidan su sumayya da rayher tayi yasa batace da ita komai ba sai dai tayi alwashin faranta mata ran nata yau da abin da take so (icecream) don sumayya nason icecream °°°°°°°°°°°°°° khabeer ne a kwance akan gadon nashi yanata kallon hotunan da ya dauki sumayya yana wani murmushi na mugunta mgn yake shi kadai " lallai sumayya ta dakko ruwan dafa kanta ko ubana bai taba marina ba yayi kwafa "lallai ta shiga uku ni xata mara har sau hudu ya shafi kuncin sa don khabeer ya qudure a ranshi sai an rama mai fiye da marin da sumayya tayi mai kuma sai ya lalata rayuwar sumayya da rayher ta hanyoyi daban daban wannan shine alqawarin k.b to ko waye xai rama mashi marin da akayi mai? "rayherna ce zata rama min marina hmmm k.b yayi alwashin lalata rywr sumayya ta hanyar qala mata sharrin da zaisa baxata auru ba rayher kuma zai lalata tata rywr ne ta hanyar cutar da ita don ta amince dashi shi kadai ya kyalkyale da wata dariya mara kan gado *shin ko burikan nashi xasu cika* ? ku biyoni don jin hakan [9:26am, 2/4/2017] 💞æšhä love💞: 💝💝 💝 *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* 😍 🎀 *dedicated to 5 alive family* 🎀 pg «17» & «18» "amma rayhernat shi ne xaki kawoni gurin shan icecream kema kinsan badan yaune last paper n muba da baki ga na fito ba" sumayya ke fadin hka "ke ni haba kin dame ni sai mitar jaraba akan kawai an kawoki gun shan icecream kawai don an saka ranar ki da yayusuf kuma sai akace karki fita... kinga kudi kabeer ya bani shi ne na kawoki shan icecream aikuwa sumayya ta tabe fuska "haba rayher sai kace ba wayayyiya ba me yasa xaki karbi kudi a hannunshi ko kin canja halinda na sanki da shi ne daga haduwa da shi". sai rayher ta marairaice " laa wlh bani na karba ba shi ne ya sakamin a jaka ni kuma shi ne nakeso na kashesu ke kuma da ba'a sirri dake... wlh kinsan me "a'a sai kin fadi" " wlh ina matuqar sonshi yana burgeni sosai ya iya komai yadda nike so".. murmushi kawai sumayya tayi amma a ranta tace Allah y rabaki da makircinshi a fili kuma tace "to Allah y xaba mafi alkhairi"... "ameen" rayher ta amsa suka siyo ice cream din daf da xasu fita rayher tace " sumayya kijirani bari na qaro... "to amma kiyi sauri dan Allah ta wuce,, tsautsayi,, kawai ta afka kanta sukayi wani karo.. gaba daya icecream din a jikinta(wata budurwace su biyune da alama akwai hadinjini tsakaninsu don suna dan kama dukkansu sunsha wata gown mai matuqar kyau ita wacce icecream din ya xubewa pinkce da ratsin white ita kuma dayar blue ce light & dark) da sauri sumayya ta dago tana qoqarin bata hkri.. sai karan mari har guda uku a fuskar sumayya... ta rike kunci "haba baiwar allah kece fa da laifi kuma saiki mareni? wacce ice cream din ya xubewa ta fara bala'i cikin xafin rai "ke wacce irin dabba ce.. bakida hankali ne.. banxa jaka".. mgn take cikin daga murya gaba daya ranta y gama baci ... " duba kiga yadda kika batamin kaya na kinsan ko ni wacece kinsan ko nawa na siya kuma kinsan a qasar da na siya ku dama talakawannan haka kuke mtsssw " taja wani dogon tsaki ta kusa da itace tace "haba naj pls dont spoil ur mood" sumayya dai bata ce komai ba don bata so ta biyewa xuciya don yanxu sai suyi fada... wacce aka cewa naj tace "kyale banxa wacce jakai suka haifa... ai bata kaiba taji saukar mari a fuska, ke malama y isheki kiyimin duk abinda xakiyi amma karki saka iyayena.. sumayya wuce cikin jin haushi dai dai lkcn rayhaner ta fito ta samu sumayya a waje ina icecream din sumayya t kwashe duk abinda y faru ta fada mata "to rike wannan bari na karo kadan a'a bashshi kawai mu tafi.. taja hannun rayhernat suka tafi.. sumayya ungo wannan kisha tunda kinga ni wannan sun isheni ok? ba musu tai murmushi ta amsa suka rungume juna... *luv u ol😘* [9:26am, 2/4/2017] 💞æšhä love💞: 💝💝 💝 *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* 😍 🎀 *dedicated to 5 alive family* 🎀 pg «19» & «20» a daya bangaren kuwa najwa ce a dakinta sai juyi take tana huci tana fada ita kadai " who did she thinks she is to slap me, slap me ta riqe kunci "how dare she "I will teach her a lesson for sure ruqayya(wacce suka je shop din icecream din tare) da take xaune tana kallonta sai yanxu tayi mgn "haba naj ki xauna mana" ruky data ga bata da niyyar xama yasa ta tashi ta dafa ta "pls naj just seat nd relax" a fusace ta fincike hannunta cikin fada take mgn " how can I seat nd relax ni najwa ta fada tare da nuna kanta(kirjinta) nifa najwa qanwar M.k tab lallai ta dakko ruwan dafa kanta wai ita yar gidan uban wace ma" khalipa (M.k) ne yaji hayaniya a dakin qanwar tashi hakan yaja hankalinshi ya shiga don bayason abinda xai bata mata rai a tsaye ya tarar da su dafa kanwar tashi yayi tare da fadin "waye yau ya tabamin my sweet little sis ai kuwa sai ta fashe da kuka hankalin M.k ya tashi matuqa da yaji abinda ya faru zaunar da ita yayi kan gadon ya kwantar da kanta kan cinyarshi yana shafa kanta wanda yasha gyara matuqa "dont bother ur self my sweet sis I know u re brave just dont bother I will surely take revenge on her just for u dagowa tayi ta kalleshi cike da qauna sannan tace " thank u my brother "oh little sis why thanking me rather thank god ix just my responsibility qararrawa ce ta kada wacce ta tabbatar musu karfe 8:30 tayi ruky ce " oh gosh ix tym to eat now I know mom must be waiting for me I hav to go bye naj ce tace ruky ki xauna muci abinci tare mana no naj yesterday anan naci fa kuma ashe mom tana ta jirana ko zakeeya ma kincin abinci tayi jiya sbd ni sai da suka saba tym bye ta fice da sauri muhibba ce ta shigo tace "bro, sis mom da ummu da baffa da kowa suna dining area ku kadai ake jira ok bari nayi sauri nayi brush cewar M.k najwa ma ta mike nima bari nayi gamunan xuwa ok muhibba ta amsa tareda ficewa al'adar gidan kenan duk lkcn cin abinci qararrawa xata kada kowa ya futo a xauna a ci tare *luv u ol😘* [9:26am, 2/4/2017] 💞æšhä love💞: 💝💝 💝 *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* 😍 🎀 *dedicated to 5 alive family* 🎀 pg «21» & «22» °°°°°°°°°°°°° "hlo ummu ganinan fitowa na gama shiryawa",,, mgna yake cikin shagwaba ... daga daya bangaren akace " to kayi sauri da Allah ga yanuwanka duk sun tafi".. ta kashe wayar ta dora da mita "haba ace mutum kullum shi ne karshen shiryawa yana abu sai kace mace"... dai dai lkcn ya fito y sha suit mai matuqar kyau haba momsy ai gani na fito to sai kayi sauri olryt bye mom... yai kissing dinta a forehead karan camera duk ya cika wajen sbd yadda ake ta faman daukan hotuna tun lkcn da M.k ya bude sabon company wanda yasha dukiya matuqa lbrin duk ya karade gari tv, radio, newspaper kai duk wani abu da ake yada lbri dashi hoton M.k ne a jiki lkcn da yake bude sabon company.... °°°°°°°°°°° "haba alhaji ai wlhy tallahi baka kyautawa ai ba khalipa ne kadai danka ba ga kabir nan shima danka ne Allah ya rataya ma hakkinshi a kanka shikkenan 'dana ya xama d'an bora su kuma 'ya'yan mowa kenan ai Allah baice a fifita wani da ba" "kin gama?" "eh na gama" "to bari kiji zuwaira da ace kabiru xai yi halin mutanen kirki da ba abinda baxan yi mai ba amma ba abinda yasa a gaba sai yan mata da kashe kudi kuma da kike cewa a bude mai company to me ya iya daxai yi, nan a gabanki kika dameni na turashi waje yayi krtu na hkra na turashi amma har yanxu bai nutsu ba wlhy xuwaira baxaki samin cuta ba ke da danki ehe kijini da kyau" ya fice daga dakin ranshi a bace daidai nan kabir y shigo "haba swtest mom ki daina damun kanki ni nasan abinda xanyi" k.b ne ke fadin haka momy ta matso ta dafa kafadar dan nata "k.b wannan mahaifin naku baxaka iya maganinshi ba, babu irin makircin da banyi ba don na kaudashi amma abu yaci tura kai har bokaye nabi sbd biyan buqatata amma duk a banxa wani shu'umin murmushi k.b yayi ya danyi taku biyu batareda ya juyo ba yace " mom ai yanxu lkcn bin bokaye y wuce mu kanmu ai bokayen kanmu ne juyowa yayi ya kalli mahaifiyar tasa "mom akwai abinda xamuyi don biyan buqatar mu " me xamuyi kenan" wani murmushi yayi tareda samun guri ya xauna "trust me mom akwai plan din da nike shiryawa xan sanar dake in na gama shiryawa sai mu aiwatar tare".. cikin jin dadi mom tace " gud my son" *luv u ol😘* [9:26am, 2/4/2017] 💞æšhä love💞: 💝💝 💝 *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* 😍 🎀 *dedicated to 5 alive family* 🎀 pg «23» & «24» m.k ne da ruky a garden din gidan "khalipa wlh am soo happy wai na kusa xama matar ka khalipha (M.k) ya dan kalleta tare da cewa " ke ko yar kunyar nan ma bakya ji ko my ruky" ruky tayi murmushi "bayan wannan ma fa akwai abinda yasa ni farinciki" " but me yasaki farinciki haka?" ta rangwadar da kai "oh na gano sbd wai sabon companyn da baffa ya bude min "eh mana khaly ko ba abin murna bane? "ni kuma kinga ba wani farinciki nakeba sosai "sbd me?" ta tambayeshi "naso ace baffa mu biyu y bude mana ba ni kadai ba kinga yanxu kabeer baxaiji dadiba tunda daman yana cewa wai baffa yafisona banajin dadin yadda baffa yake nuna banbanci tsakanin mu" "haba khaliphan ummu meyasa kke damun kanka akan wannan yaron bayan shi ne ya xabi rayuwarshi haka ka dubafa kaga duk mkrntr da yaje ba karatun da yayi da kyar yayi diploma ko ba haka akayi ba "haka akayi amma kinsan dan uwanane dole baxanji dadiba idan fa yayi wani abu mara kyau gaba dayafa ya shafemu tunda mune yanuwanshi" "don Allah ka daina damun kanka my sweet khaly addu'a ita kadaice mafita wlhy shI yasa nke qara sonki my baby "to ni bari na tafi naga magariba tayi alryt bye daganan ta shige part dinsu shima ya shige nasu m.k cike da qaunar ruqayya wacce yake matuqar sonta kuma yanasonta ne sbd tanada ruqon addini shikadai yana tafe yana murmushi sbd yau hirar tasu tai mai dadi °°°°°°°°°°°°° "Aminci a gareki ya kyakkyawa mai sanyin murya "kaima haka " nagode ya amsa sannan ya ci gaba "rayher don Allah inba damuwa gobe inaso mu hadu" rayher tace "to sai kaxo" " a'a ba xuwa xanyi ba so nake mu hadu a kofar hotel dinnan " wanne hotel? me yasa baxaka xo gida ba" k.b yace akwai abinda xan nuna miki ne shiyasa pls don reject me plsss" rayher tace "ok yimin kwatancen hotel din" yayi mata kwatancen wani hotel ok Allah y kaimu ya amsa da ameen my baby duk suka kashe wayar sai da khabeer ya bari dare ya kumayi sannan ya danna number sumayya sumayyace kwance akan gadon dakinta ta rasa meke mata dadi sai juyi take burinta ta samu hanyar da xata kubutar da rayher duk ta rikice tunda suka dawo daga gurin shan icecream dinnan bata da wani sukuni wayar ta ce ta dau ruri ta dauka da sanyin jiki "hlo sumayya ashe dai bakiyi barciba batareda bata lkci ba na kiraki ne na fada miki gobe xan lalata rayuwar rayher a hotel din(nanma ya kwatanta mata hotel din) idan kin isa kixo ki ceceta wata mahaukaciyar dariya ya sheke sannan ya kashe wayar" hawaye ne ke xuba daga idon sumayya " am such a bad frnd now hw could I save my friend?? xumbur ta mike ta shiga safa da marwa a dakin can sai kuma tace "good I hav a plan"... *luv u ol😘* urs aesha 08136898243 [9:26am, 2/4/2017] 💞æšhä love💞: 💝💝 💝 *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* 😍 🎀 *dedicated to 5 alive family* 🎀 pg «25» & «26» wanene *M.k (khalipha)* ? cikakken sunanshi shi ne *muhammad khaleel tajuddeen* ana kiranshi da khalipha a gida sbd sunan mahaifin mahaifiyarshi yaci wato kakanshi na wajan uwa abokan shi wasu na cemai moha wasu kuma na cemai M.k saurayine da ake yayi dan shekara 29 saurayin da kowacce budurwa da takejin kanta take burin mallaka sbd kyan da Allah yayi mishi da kwarjini yanada farinjini sosai musamman gurin matasa tajuddeen shine kakansu M.k asalinsu yan fulanine na cikin ruga,tajo ya auro balarabiya a kasar makkah da yaje krtun hadda kasancewarshi mai son krtu kuma mahaifinshima nason krtun sai ya saida wasu daga cikin shanunshi y biya mai, lkcn da baban tajo ya rasu y bar dukiya mai matuqar yawa kasancewar shi kadine danshi bai jima da rasuwaba matarshi ta bishi(ta rasu). kasancewar bashida kowa ya kafa kasuwanci mai karfi Allah yasa mai albarka xuhra mahaifiyar su khaleel ta haifa mai 'ya'ya biyu bayan sun dade ba haihuwa khaleel (mahaifin M.k) da tahir(mahaifin ruky) tajo ya rasu a wata tfy da yayi bayan ya bar musu company guda 3 da gidan mai guda 1 da filaye manya 4 khaleel ne babba don haka ya gina musu tafkeken wanda suke xaune tare shida danuwanshi da matansu da kuma mahaifiyarsu mahaifinsu M.k yanada mata biyu, maimuna itace uwargida (mahaifiyarsu M.k) da xuwaira itace amarya ( mahaifiyar su k.b) yaya hudu ne a gidansu M.k, M.k ne babba sai khabeer sannan najwa(naj) sai auta muhibba M.k da naj uwa daya uba daya suke hakanan k.b da muhibba ma haka tahir kanin mahaifin su M.k yanada mata daya da 'ya'ya uku mustapha(musty) sa'an M.k ne ruqayya sa'ar naj zakiyyah yar auta zakiyya yarinyace yar shekara 11 tana matuqar son karatu basa shiri da yayarta da babarta sbd halinsu ya banbanta tadaifi shiri da yayannata (wato musty) zakiyya yarinya ce mai surutu bata gani ta kyale musty mutum ne dan ka'ida don shi kin yarda yayi da yayi kasuwanci yafiso yayi aikin gwamnati likitanci ya karanta kasancewar yanada result mai kyau yasa ya nemi aikin lecturing a buk *luv u ol😘* [9:26am, 2/4/2017] 💞æšhä love💞: 💝💝 💝 *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* 😍 🎀 *dedicated to 5 alive family* 🎀 pg «27» & «28» °°°°°°°°°°° "my khady kinsan dai ke nikeso kuma ke kadai ce kke biyamin bukatata taya kke tunanin xan rabu da ke akan wata kidahuma wacce ba wayayyiya ba.... " haba yusuf" ta katse shi cikin fada "kullum magana kkeyi wai kana so na kuma duk da haka sai kayi ta kashewa sumayya kudi... to bari kaji yusuf ina da cikinka ehe don kasani kuma zan fadawa duk mutanen gidan don asan yadda xa'ayi.. kuma bari kaji wannan cikin baxan xubar dashi ba ehe"... ya matso kusa da ita ya dafa ta ai kuwa ta fincike hannun "dadin bakin ka ya isheni kaji ko yusuf yanxu da da ba daya bane na riga na gane daman ba sona kke ba" mgn take cikin fada... dan gajeran murmushi yayi yasa hannu cikin jakarshi ya dakko makudan kudi ya dora akan hannunta..... tuni ta fara murmushi tace "to yanxu me kke so nayi maka" ta rangwadar da kai "hahaha baby na kenan yanxu dai kawai kije ki xubar da cikin jikinki" an gama, ta fada tare da jan jakarta tabar hotel din ta nufi gida..... shi ne abinda rayher taji tuni kafafuwanta suka kasa daukarta ta koma gefe kan wata kujera ta xau na "dama yusuf mayaudari ne har yayiwa khadija ciki tuni ita ta manta ma neman dakin da k.b ya ke takeyi da gudu ta bar hotel din lallai yusuf ya cika mayaudari har yaje yayiwa khadija ciki kuma yake nunawa sumy qauna "dole nayi wani abu" shi ne abinda ta fadi "to amma me xanyi bayan banida wata sheda kuma yanxu in ta xubar da cikin nan shikkenan banda shaida kona fada baxa'a yarda ba" sai hawaye take tana tfy khabeer yaga fitar rayher sai yayi xaton ko sumy ce ta fada mata wani abu don haka sai ya bita da sauri sumayya taga fitar khabeer daga wani daki a hotel din lkcn tana neman shi don tanata kiran wayar rayher bata dauka ba sumayya bataga fitar rayher ba saidai fitar khabeer data gani ya fita da sauri saita rude tayi tunanin ko yayi mata wani abune kawai sai ta shiga dakin saidai kuma dakin ba kowa hakan yasa ta kuma rudewa ai kuwa tayi ta bankade cikin dakin; gado,khatifa cupboards toilet amma duk a banxa ba kowa hawayene ya farabin fuskarta shikkenan ya kashe ta,, can kuma sai ta hango wannan hotunan da ya dauka ita dashi ai kuwa sai ta dakko ta xira a jaka motsi taji kamar mutum xai shigo nan da nan ta rude sai dube dube take wuf ta shige cikin wardrobe kasancewar ba kaya kuma yana da dan girma yasa take hango shi kadan kadan k.b ne ya shigo ya xauna sharaf akan gado yana mgn shi kadai "lallai sumayya ta dakko ruwan dafa kanta zaro ido tayi a ranta tace me nayi mashi kuma "shi ne xata fadawa rayher wannan abun ko tsoro ma bataji ba aikuwa nayi alkawari sai na lalata xumuncin dake tsakaninsu kuma sai na lalata rayuwarsu duka sai da k.b ya shiga tiolet sannan sumy tayi sniking ta tafi duk ta gama tsorata... *luv u ol😘* [9:26am, 2/4/2017] 💞æšhä love💞: 💝💝 💝 *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* 😍 🎀 *dedicated to 5 alive family* 🎀 pg «29» & «30» tunda sumayya ta bar hotel din take kiran wayar rayher amma taqi shiga tambayoyine acikin xuciyar sumayya na meyasa rayher tabar hotel din batareda taga k.b ba ko tasan wani abu ne? °°°°°°°°°°° Shirye-shiryen bikin sumayya da ya yusuf ya kankama,,, Allah ne kadai yasan abinda ke xuciyoyin masoyan biyu yau saura kwana 5 duk kowa yanxu cikin aiki kowa yake .. khadija kinfadawa yusuf xancen cikin jikinki mamace ke tambayar ta eh na fada mai kinga abinda ya bani ta xaro makudan kudin a jakarta ta mika mata mama ta washe baki,, yawwa amma me yace kiyi da kudin nan to? "wai cewa yayi na xubar da cikin" a'a kul kika soma karki xubar ,, to saboda me ma? mama ta gyara xama ta dafa 'yartata bari kiji mana,, yanxu in kika xubarfa shikkenan kin gama aiki a gurin shi aurenshi xeje yayi kuma y wulakanta ki baki da wani sauran amfani kinxama kamar tsinken sakacen da ya gama amfani khadija ta kalli mamanta da naxari tare da cewa "kuma haka ne fa mama ,,to yanxu ya xanyi ?" mama tace "kinga,, kawai kice mai kin xubar mu kuma sai mu lalata auren idan anyi muce fyade yayi miki" farinciki ya mamaye xuciyar khadija suka tafa... baba zahraddeen ne ke tfy yana nufar wajen mota don yau sauri yake yi akwai ayyukan da xasuyi a companyn daidai gurin motarshi yusuf ne ya juya baya yana waya "haba khadija nace miki fa ni ke nakeso ba sumayya ba kije ki xubar da cikin jikinki nayi miki alqawari xan aureki wlhy inasonki ya sauke wayar sannan ya cigaba da mgn shi kadai "khady in kika xubda cikin jikinki to kin gama aiki in kuma kika qi to kin gama numfashi yadda nayi miki haka xanyi wa sumayya don sai na wulaqantata" "innalillahi wa inna ilaihi raji'un shine abinda baba zahraddeen ke maimaitawa acikin ranshi bude motar yayi ya shiga sai a lkcn yusuf yaji motsinshi ya dan kalleshi baba a dawo lpy ya amsa Allah yasa yaja mota ya tafi,,, tunda baba yaje ofis bai iya tabuka komai ba har lbri yaje kunnen alh. khaleel (wato ubangidansa) cewa yau baba bashida lpy ya kasa aiki kasancewarsa mutum mai hada-hada da xirga-xirga tsulum ya ganshi acikin ofis din nashi "xahraddeen me ya sameka ancemin baka da lpy bai bashi amsaba amma idon shi ya kada yayi jawur "ya matso haba deeni ka sanar dani abinda ke faruwa kasani ko xan iya yi maka magani baba ya xauna sannan ya fara mgn " alhaji, wlhy yau wani abin al'ajabine kuma abin bakin ciki da takaici ya faru a gidannan... *luv u ol😘* [9:26am, 2/4/2017] 💞æšhä love💞: 💝💝 💝 *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* 😍 🎀 *dedicated to 5 alive family* 🎀 pg «31» & «32» "wato yau na fito xan taho sai naji wai dana yana cewa.... nan ya kwashe lbrin abin da ya faru ya fada mishi sannan ya dora da cewa "wannan abin kunyar har ina saboda allah mgn yake muryarshi na rawa tuni wani irin tari ya sarke shi, tarin yake ba qaqqautawa Alhaji khaleel tuni ya nemo mashi ruwa amma ina ko alamar tsayawa baiyiba shidewa yayi alhaji khaleel duk ya rikice waya ya dauka ya kira doctor cikin yan mintuna doc. yaxo lkcn ko motsi ma bayayi wani daki aka kaishi aka kwantar doctor ya duba shi na tsawon mintuna sannan yacewa alhaji "karka damu alhaji xai farfado yanxu nayi mai allura kawai dai jininshi ne ya hau a lura da abinda xai dinga bata mishi rai" daganan doc. ya tafi ya jima sosai kafin ya farfado koda ya farka sunan sumayya yake ambata wadanda suke tare dashi ne suka sanar wa alhaji ya farka nan da nan alhaji khaleel y qaraso inda yake alhaji yaxo ya sameshi a xaune kan katifa yana xuwa sai baba yace "Allah sarki sumayya ita batasan me yake faruwa sonshi take da xuciya daya tare da fatan xata aureshi watarana alhaji khaleel ne yace da baba karka damu nasan abinyi...... °°°°°°°°°°°°°°° khabeer ne da mom dinshi a dakin yayinda yake mata bayanin plan din nashi yace " mom plan din xai tafi ne a tsari plan din zai fara ne idan moha y auri ruqayya cikin rashin fahimta mom din ta kalleshi "kamar ya kenan? yayi wani dan gajeran murmushi sannan ya cigaba da magana " just be patient mom I will explain it step by step abin da baki sani ba shi ne ruky ix our teem partner first step shi ne auren moha da ruqayya daganan kuma ruqayya xata san yadda tayi ta kawar da mahaifiyarshi by eaten silent killer poisen bayan ta mutu sai ayi kidnaping din dad sai musaka moha ya fadawa mutane dad yana abroad cos of some business matters xan kwaikwayi signature n dad sannan nayi transfering komai a account dina sauran bayan nan kuma xan qarasa fada maki momce ta matso da farinciki "oh my lovely son u re so smart luv u my dearest" khalipa....... khalipa..... muryr baffa sukaji daga babban falon qasa yayinda yake kwala kiran sunan M.k mom muhibba ce ta kalli khabeer da mamaki "khabeer lpy yau baffanku ya dawo da wuri" ? juyo wa yayi ya kalleta da mamaki shima a fuskarshi...... *luv u ol😘* [9:26am, 2/4/2017] 💞æšhä love💞: 💝💝 💝 *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* 😍 🎀 *dedicated to 5 alive family* 🎀 pg «33» & «34» khabeer yace "nima shi ne abinda yaban mamaki" "kodai ya kuma budemai wani companyn ne ko fili ko... kuma gidan mai" mom tace "haba khabeer ai be isa kuma ya kuma siya mai wani abu ba xo muje dai muji kiran me yakeyiwa shalelen nasa" duk suka fice kafin su qarasa babban falo har M.k ya riga su don har sun xauna xasu fara tattaunawa sai ga sunan sun fito mom muhibba ce tace cikin kisisina " alhaji me ya faru ne haka duk kasa mun tsorata Allah yasa dai alkhairi ne murmushi ya saki irin nasu sannan yace "xauna momyn muhibba kijiyewa kunnenki" zama tayi don tanason jin abinda xai faru alhaji ne ya cigaba da fadin abin da yake fada "to khalipa kaji dai duk abinda na fada maka don haka ma bani kadai na yanke wannan hukuncinba harda abbanka wato qanina tahir don haka kayi hakuri ka karbi wannan decision din da mukayi maka munyi arranging din bikinka nan da kwana hudu xa'a kawo amarya don haka tashi kaje Allah yayi maka albarka tashi yayi cikin sanyin jiki ya nufi dakinshi wucewarshi keda wuya mom muhibba tace "alhaji wa xaka aurawa moha ince dai ruqayya ce ko?" alhaji yace " ba ruqayya bace mun canja ra'ayinmu na samo mishi wacce xan aura mishi mom muhibba tace " haba alhaji meyasa kkeson raba tsakanin masoya ka kyaleshi ya auri wacce yake so mana wannan ai salon lalata xumunci ne " kinga nine dama na xabawa khalipa ruqayya yanxu kuma nace baxata aureshiba xaki dakenine" "Allah y baka hkr" mom ta wuce daki fuuuuuu k.b ma ya bita mom ce take mgn cikin tashin hnkali " khabeer yanxu ya xamuyi gashi first plan din mu baxaiyu ba "xaiyu mom domin dole M.k y auri ruky kibar komai a hannuna" ya fice daga dakin kamar yadda mahaifin M.k ya fadamai haka su kawu nuru suka fadawa sumayya itama itama a kan gadonta take a kwance ita tama rasa me xatayi don xuciyarta ta cushe gaba daya ta bata wajen awa biyu tana ta saqe-saqe kala kala a ranta sai daga baya ta tashi ta dauro alwala tayi sallah sosai sannan tayi krtun qur'ani sannan tayi salatai kala-kala sai can bacci ya dauketa _to yanxu dai sumayya da moha sun karbi qaddarar auran junansu ba tareda sun san junansu ba_ ```shin k.b xai bari suyi auran ko kuwa xai lalata auran kamar yadda yace``` ?? kubiyoni domin samun amsar wannan tmbya *luv u ol😘* [9:22am, 2/4/2017] 💞æšhä love💞: 💝💝 💝 *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* 😍 🎀 *dedicated to 5 alive family* 🎀 pg «35» & «36» Mai krtu nasan xakayi mamakin abinda yasa mahaifin M.k ya fasa aura masa ruqayya wato kmr yadda abin ya faru da mahaifin yusuf hakama baffa da mahaifin ruky suka kama ruky da wani saurayi a hotel wato ranar monday baffa da kawun M.k(mahaifin ruky) sun je duba wani hotel da xasu siya don suna son rushewa su gina gidan mai a reception din hotel din suke tsaya kawu ne ya fara hango ta a jikin wani saurayi sai tangali take da alama ta bugu cikin madaukakin mamaki ya tabo baffa don ya tayashi dubawa ko idon nashi ne baffa ma yayi mamaki matuqa ganin ruqayya acikin wannan hali "tabbas ita ce" shine abinda suka hada baki wajen fadi da sauri suka bita suna xuwa suka tarar tana saka wani katon hijabi kafin su samu damar yi mata mgn ta shige motar saurayin sun tafi to a ranar ne baba xahraddeen yake fada wa baffa abinda yusuf yayi wa sumayya lkcn da ya suma sai baffa ya fadawa kawu tahir don haka suka yanke hukuncin hada su aure wannan shawara tayiwa baba xahraddeen dadi sosai shima da ya koma gida ya fadawa abiy da kawu nuru suka yanke hukuncin hada yusuf da khadija aure ba tare da sun fada musu ba hakanan sun yanke shawarar akan baxasu fadawa sumayya komai ba na daga cin amanar da yusuf yayi mata don sun san sumayya na qaunarshi, xata shiga matsanancin haline idan taji abinda yayi mata gara ace baxata aure shi ba kawai °°°°°°°°°°°° tunda abin ya faru sumayya bata sanarwa da rayher ba kasancewar anyi hutu kuma bangaren rayher ma tana cikin damuwa ta yadda xata fadawa sumayya abinda yusuf yake mata shiyasa yau sumy ta shirya cikin wata atampha pink nd purple ce ta saka hijabi ba tareda da tayi wata heavy makeup ba ta wuce gidansu rayher don sanar da ita abinda ke faruwa gaba daya sumayya ta manta da xancen k.b da plans dinshi sbd tension din da take ciki na fasa aurenta da yaya yusuf ta bangaren k.b kuwa ya gama shirya yadda xai raba tsakanin rayher da sumayya sannan kuma yana shirya yadda xai hana auren sumayya da M.k..... duk kuwa da cewar baisan sumayya ce amaryarba burin k.b yanxu yasan amaryar yayan nashi don yasan ta yadda xai bullo mata *luv u ol😘* [9:22am, 2/4/2017] 💞æšhä love💞: 💝💝 💝 *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* 😍 🎀 *This page is dedicated to all my fans* 🎀 pg «37» & «38» Sumayya tayiwa ummiy sallama ta wuce gidansu rayher A tsakar gida ta tarar da umman rayher (ummah) ta gaida ta ta wuce cikin dakin rayher da ummah tace tana ciki A kan gado ta tarar da ita tana waya bata lura da wayar da rayher n takeyi ba da masoyin nata khabeer inda yake zayyana mata kalamai irin nashi na yaudara masu sanyaya rai fadawa tayi jikin rayher tareda fashewa da kuka ko sallama rayher batayi wa khabeer ba ta kashe wayar don tasan sumayya jarumar yarinyace ba qaramin abune xai saka ta kuka ba hannu ta saka ta tallafo habarta hawaye ta gani a fuskarta hakan ya tabbatar mata da cewa lallai kuka take cikin kidima rayher ta shiga jera mata tmbyoyi "sumayya me ya sameki , waye ya tabaki , wai sumayya meya farune , me akayi miki? sumayya ta dan tsagaita da kukan tace "rayher an fasa aurenmu da yayusuf wayyo karkaso kaga murna a fuskar rayher a ranta tace Alhamdulillah ai gara ma yanxu matsalata ta kaw a fili kuma sai tace "sumy dan Allah ki daina kuka nasan babu dadi amma ai ya kamata ki karbi qaddarar ubangiji to yanxu fadamin me yasa aka fasa auren" sumayya tace "nima rayher bansani ba kawai su abiy ne suka fadamin wai sun samamin wani mijin ni kuma baxan iya jayayya dasu ba" rayher tace " sumayya dole sai kinyi hkri kece fa kke fadamin duk halin dana shiga nayi addu'a komai Allah yayi maka ya fika sanin dalilin yasa ya xaba maka shi kiyi addu'a Allah ya tabbatar maki da alkhairi insha Allah xakiga canji" sumayya ta sha re hawayen fuskarta tareda sauke ajiyar xuciya tace " rayher hakika kin cika qawa ta gari ngd miki " rayher tace "me yasa kke gode min ki godewa Allah" sumayya ta samu much relief bayan da sukayi mgn da rayher hakan ya qara mata karfin gwiwar karbartata qaddarar da hannu biyu tare da godewa ubangiji a daya bangaren ma hakan ce ta kasance da M.k a lkcn da ya rasa inda zai tsoma rywrshi sai yaje gurin mahaifiyar shi (ummu) ita ta bashi shawarwari sosai ta fada mishi yayi addu'a domin itace makamin mumini itama kuma tana tayashi M.k ya ji dadi bayan xantawar da yayi da mahaifiyar tashi sbd shi mutum ne mai hkr amma kuma fishinshi baida kyau urs aesha 08136898243 if there is any mistake u can comment by contacting or whatsapp me thanks. *luv u ol😘* [9:22am, 2/4/2017] 💞æšhä love💞: 💝💝 💝 *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* 😍 🎀 *dedicated to 5 alive family* 🎀 pg «39» & «40» rayher ta raka sumayya bayan sunsha hira sosai harda dariya tfyr sumayya keda wuya bayan rayher ta dawo sai taji alamar shigowar sako a tunanin rayher ko k.b ne amma sai ta ga sabanin haka wata number ce ita wannan number tana aiko mata da wasu irin sakuna for d past 2 days yau ma wani sakon ne ya shigo ta dauka ta duba sakon yana cewa ```rayhernat ina gargadinki da ki rabu da sumayya ba qawar kirki bace tana son rabaki ne da masoyinki tun a baya na fada miki amma sai kiyi burus da maganar danake fada miki amma bakomai sannu a hankali xan gabatar miki da hujja ta daga mai son farincikinki``` qoqarin kiran lambar rayher tayi amma kamar koda yaushe a kashe k.b ta kira ba jimawa ya dauka nan ta fadamai abinda yasa ta katse mishi waya daxu kuma ta bashi hkri sannan ta dora da cewa "my love wlh ni na gaji naga alama wannan mai turo da text dinnan yana son rabani ne da sumayya" k.b yace " me yace miki yanxu" rayher ta kwashe duk abinda ke cikin text din ta fadawa k.b sannan tace "gsky baxan dauka ba dole na fadawa sumayya" k.b yace " nooo my soul karki fada mata sbd yanxu in kika fada mata baxata ji dadiba hankalinta xai tashi kuma gashi yanxu tana cikin halin da ya kamata a rinqa kwantar mata da hnkli ki bar wannan a hannuna ni xan nemo wanda yake wannan abun da kaina insha Allah domin nasan dole yasanki kuma yasan sumayya" rayher ta yarda sosai da mgnr da ya fada mata don haka ta fidda duk wata damuwar neman me tura mata txt din Bari mu koma bangaren su khadija to khadija da mama sunyi niyyar lalata auren sumayya da yusuf amma sai anyi auren don sunfiso su maida ta baxawara yusuf kuwa baisan abinda ke faruwa ba shi yanxu a nashi lissafin saura kwana uku a daura auran shi da sumayya... *luv u ol😘* [9:22am, 2/4/2017] 💞æšhä love💞: 💝💝 💝 *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* 😍 🎀 *dedicated to 5 alive family* 🎀 pg «41» & «42» su baba sun tsara yin auren khadija da yusuf ne a farko in yaso daga baya sai ayi auren M.k da sumayya °°°°°°°°°°° yaune M.k sukayi da ummu da baffa akan cewa xaije gidan su sumayya ya xiyarceta yayinda itama sumayya aka fada mata xuwan mijin nata k.b sai da yasan yadda yayi yasa M.k ya yarda ya rakashi don target dinshi na son ganin matar da xa'a aurawa M.k dinne M.k yafiso yaje shida musty (yayan ruky) amma sai musty ya bashi hkr don yanada aikinyi a hospital sosai yace mishi ya bari ranar sunday sai suje tare hakanne yasa M.k ya yarda su tafi tare da k.b lkcn da suka iso kofar gidan sun iske abiy don haka ba tare da bata lkci ba ya umarcesu da su shigo cikin gidan acikin wani babban falo a driven din gidan aka saukesu aisha da hafsat (qannan khadija) sun dawo daga mkrntr yamma kuma sun ga M.k don Aisha ma ta gane fuskarshi don taga jaridarshi wacce aka buga lkcn da yake bude companyn da kuma wasu jaridun nashi masu dauke da hotunanshi kasancewar ta girmi hafsat da hanxarinsu suke qoqarin qarasawa cikin gida don labartawa mahaifiyartasu amma abiy ya gansu don haka ya tsayar dasu tare da fada musu kar su fadawa kowa Zainab ce ta fara shiga da trey na lemo da glass cups ta dire a gaban su k.b yaso ya ganeta kasancewar suna kama da sumayya amma dai yayi shiru ta gaidasu amma M.k ko kallonta baiyiba sbd yana waya wayar K.b ce ta dau ruri yana dubawa yaga rayher ce kawai ya share tayi mai 3 missed calls amma ko kallon wayar baiyiba don yasan in suka fara waya da rayher sai sun kai kusan sama da 1hr kuma yanxu burinshi yafi karkata ne kan yaga amaryar M.k text ne ya shigo wayar tashi kamar haka " my k.b na gano wanda yakeson raba tsakanina da sumy" ai bai bata wani lkci ba ya kirata gabadaya ya dibirbirce a hanya suka clashing da sumy inda ya shaqi kamshin turarenta bata ganeshiba sbd da sauri ya wuce itama xee ce ta tsaida ta tana fada mata ai mijin nata bakowa bane face M.k shararren mai kudinnan xee sai yabon M.k take saida ummiy ta tsawatar mata sannan ta nutsu ita kuma sumayya ta wuce don ganin mijin nata sallama tayi yayin da take shiga cikin falon M.k da yake ta faman waya ya dago don ganin mai wannan murya haka, toxali yayi da kyakkyawar fuskar ta yayin da tayi mishi wani murmushi amsa sallamar yayi shima da murmushi a tashi fuskar *luv u ol😘* [9:22am, 2/4/2017] 💞æšhä love💞: 💝💝 💝 *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* 😍 🎀 *dedicated to 5 alive family* 🎀 pg «43» & «44» sumayya da M.k sunyi mgn ta fahimtar juna sosai basu bata wani dogon lkci ba don ko 1 hr basu kai ba... a bangaren K.b kuwa daya kira rayher sai tace " my love ni nasan xaka kira ni nayi matuqar farinciki sbd yadda ka damu da kasan wanda yake qoqarin raba ni da aminiyata kuma yar uwata nasan kana busy ne shiyasa baka dauki wayata ba daman xan fadamakane cewar da wasa nake maka kawai nayi hakane don naji muryarka don nasan xaka kirani sbd ka damu da halin da nake ciki k.b ya gama kaiwa karshe wajen hassala amma sai y danne don karta gane haka sukayi ta waya da yayi qoqarin yi mata sallama sai ta shigo da wata mgnr har M.k sai da yaxo ya tarar dashi suna waya lkcnne sukayi sallama ya kashe wayar M.k yace " bro wannan waya haka kmr babu gobe" k.b yace " kar dai har kunyi sallama" M.k yace eh munyi " khabeer yace " to mu tafi" M.k ne yace cikin tsokana " aini wannan ba rakiya bace tunda a nan kaxo ka buya" k.b dai yayi kwafa suka wuce cikin mota suka tafi yau kam k.b yasha bakinciki a cewarshi wannan ake kira 2 xero mttsssw yaja wani dogon tsaki tare da fadin " a karo na farko da akayi ruining din plan dina" yayi murmushin yaqe yace " bakomai" "xan rama ne rayher domin kuwa sai na tarwatsa rywrki keda sumy into pieces domin marin da sumayya tayi min shi ne babban kuskurenta a ryw" yayi wani shu'umin murmushi °°°°°°°°°° a babban falon gidansu sumayya kuwa iyayen ne maxa wato baba da abiy da kawu nuru da matayensu sai kuma khadija da yusuf baba xahraddeen ne ya fara mgn da sallama duk aka amsa mishi sannan ya dora da cewa " to ba tare da wani bata lkci ba xamu fara abinda ya tara mu anan duka nasan duk kuna sane da auren xumuncin da mukayi niyyar yi na yusuf da sumayya to yanxu mun fasa" hayaniyace ta xiyarci falon yayin da yusuf ya qame a xaune don mamaki baba xahraddeen ya dora munyi wannan shawara ne bayan dogon naxari kuma ba ni kadai nayi wannan shawara ba harda yanuwana sannan bayan haka mun yanke hukuncin aurawa yusuf khadija sbd dalilai wanda ita khadija dashi yusuf din sun sani *luv u ol😘* [9:22am, 2/4/2017] 💞æšhä love💞: 💝💝 💝 *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* 😍 🎀 *dedicated to 5 alive family* 🎀 pg «45» & «46» baba xahraddeen ya kalli inda khadija da yusuf suke sannan yace cikin bacin rai "kun ja mana abin kunya, kun sabawa ubangijinku, banji dadi abinda kuka aikata ba musamman kai yusuf shin kuna tunanin zakuyi abi a sirri ne ba tareda wani ya sani ba, ni ba abinda xance muku sai dai addu'ar Allah y shirya" ya fice cikin xafin xuciya kawu nuru ne ya dora donshi bai daukan raini don yanada xafi "Allah y shiryeku sannan kuma zan fada muku cewar nan da kwana biyu xa'a daura auranku amma baxaki tare ba sai bayan kinhaihu" ya fice fuuuu abiy ya fisu hkr, batare da yace komai ba ya fita sannan su ummiy suka rufa mishi baya saura khadija da yusuf kadai suka rage a dakin yusuf ya kalli khadija cikin fushi yace "nasan wannan duk munafircinki ne bayan na fada miki xan aureki amma sai da kikasan yadda kikayi kika rabani da sumayya don haka xan fadamiki banasonki khadija don ni sumayya nakeso kuma sai na aureta" khadija tace cikin hayagaga "to wlh ko kaqi kokaso sai ka aureni" a wulakance ya kalleta sannan yaja dogon tsaki ya karkade riga ya fice.. sumayya kuwa tana kwance a dakinta tana tunanin abinda yasa iyayen nata suke son aurawa yusuf khadija alhalin ita yakeso sai taji muryar muryar ummiy tana kiranta amsawa tayi tareda tashi donta qarasa inda ummiy take don amsa kiranta tsugunnawa tayi a gaban ta tare da cewa " ummiy gani ummiy tace "sumayya ki saurareni da kyau kiji abinda xan fada miki sumayya karki matsa akan sanin dalilin ya sa iyayenki suka yanke miki wannan hukuncin, domin kinsan babu wanda ya kaimu sonki kuma baxamu xaba miki abinda xai cutar dake ba sumayya ta nasan ke yarinyace maibiyayya da hkr to dan Allah kiyi hkr da xabin da akayi miki kuma karki xauna binciken abinda yasa akeson aurawa yusuf khadija kisani cewa matar mutum kabarinsa don haka nakeso kiyimin alkhawarin kin karbi xabin da mulayi miki don nasan kin hadu dashi,, kiyimin alkhawari sumayyah" nayi miki alkawari ummiyna na kuma karbi khalipha a matsayin mijina kuma baxan binciki abinda yasa aka yanke min wannan hukuncin ba" cewar sumayyah ummiy taji dadi sosai da taji kalaman yar tata sai tace "Allah yayi miki albarka sumayyah tashi kije" *luv u ol😘* [9:22am, 2/4/2017] 💞æšhä love💞: 💝💝 💝 *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* 😍 🎀 *dedicated to 5 alive family* 🎀 pg «47» & «48» sumayya ta tashi ta koma daki hawayene suka gangaro kan fuskar ta tasa hannu ta share tare da cewa "Alhamdulillah ala kulli halin daga yau na barka yusuf daga yau zanyi qoqarin cusaka a raina M.k ya ubangiji kasa hakane yafi alkhairi to hakance ta faru a gidan su M.k inda itama ruqayya su baffa sukayi mata fada tre da shaida mata fasa aurenta da M.k da kuma dalilansu to fa ruqayya ta sha alwashin sai ta raba auren da xa'ayiwa M.k kuma sai ya aureta shikuwa yusuf ya gama kaiwa qarshe wajen bakinciki sbd yadda ya tsara rywr auren nashi da sumayyah amma fa har yanxu bai sare ba don saidai indan yaga an daura mata aurene xai barta babu wanda yakai khadija farinciki a wannan rana ita da mahaifiyarta don su burinsu shi ne sumayya ta quntata *BAYAN KWANA BIYU* Yauce ranar da ta kama ranar daurin auren khadija da yusuf, sunyi gayya sosai dan har M.K da abokanshi wato musty da haidar (mijin jamila kawar su sumayya wacce suka ga M.k rnr bikinta ) dan sune kadai abokan shi sedai kash! kb be samu halartar daurin auren bah. sbd besan da shi bah dan ko da aka kai wa mum dinshi katin daurin auren seta ki nuna mishi dan bata kaunar muamalar shi dasu M.K. M.k ne ya kira sumayya a waya yace mata taxo su gaisa da abokanshi don ya gabatar musu da da ita a matsayin matar da xai aura. ita kuwa sumayya setace da zainab ta taho su tafi tare dan ita ma ta gabatar musu da ita a matsayin kanwata, da suka isa wajen su Mk nan Mk ya shiga gabatar musu da sumayya sannan sumayya ta shiga gabatar da zainab garesu shi kuwa musty tunda ya zuba idanunsa kan zainab yaji duk duniya ta yi mishi. *toh fa!* tunda musty ya koma gida ya rasa sukuni sbd haka ya yanke shawarar fadawa Mk abinda ke ranshi, saiya kira shi , to kasancewar lahadi ne kuma duk suna gida yasa suka fito garden din gidan... *luv u ol😘* [9:22am, 2/4/2017] 💞æšhä love💞: 💝💝 💝 *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* 😍 🎀 *dedicated to 5 alive family* 🎀 pg «49» & «50» A garden dinne musty ya xayyanewa M.k abinda ke ranshi fuskar M.k dai babu yabo babu fallasa don baxaka gane me fuskar shi take dauke da shi ba ko murna ne ko kuwa akasin hakan donshi har yanxu ji yake kmr mafarki yakeyi wai shi ne xai auri wata ba ruqayya ba bayan duk soyayyar da sukayi a baya to amma ya xaiyi dole yabi umarnin mahaifanshi indai yanaso yaga daidai a duniya da lahira musty ne ya katse mishi dogon tunanin da ya tafi ta hanyar ambaton sunanshi sannan M.k ya dawo daga tunanin daya tafi musty yace "khalipha nasan tunanin da kake kana tunanin ruqayyane ko M.k ya girgixa kai alamar eh musty ya cigaba " haba khalipha ka godewa Allah a duk halin da kke ciki ka kuma yi addu'a tareda karbar zabin da yayi maka duk da nasan abin da kmr wuya amma in kayi hkr komai sai ya xama lbri., ruqayya dai ai qanwatace kuma tunda iyayenmu ne suka baka shawarar auren nata tun bakasonta har ka fara sonta to hakama yanxu xakayi hkr kmr yadda ka saba domin ita ryw yar hkr ce khalipha karka manta a gabana kayiwa baffa da abbana alqawrin cire ruqayya tre da maida sumayyah a madadinta to donme baxaka cika musu alqawarin da ka dauka musu"? hakane musty tabbas ka cika aboki kuma danuwa ngri ka kuma tuna min abinda na manta kuma nayi alqawarin karbar sumayya a matsayin matata ta sunnah kuma inai maka fatan alkhairi akan soyayyar ka da zainab bayan xantawr musty da M.k musty ya yanke shawarar kiran xee don bai bar gurin daurin aurenba saida ya samu number ta ya kirata sau daya a na biyun ne ta dauka da sallama wani sanyi yaji har cikon ranshi sannan shima ya amsa sannan ya ce "zainab nasan ba lallai ki gane wanda yake mgn ba sunana mustapha" xee kuwa tun kafin ya karasa har ta gane waye to musty baida wani boye boye kuma baison bata lkci don haka ya gabatar mata da abinda ke ranshi xee sai da ta bari ya kammala sannan tace " ni ba abinda xance maka yanxu sai dai ka samu abiy na kuyi mgn duk abinda ya yanke nima shi ne abinda na yanke domin shi ne yake da hakkin xaba min mijin da zan aura" daganan sukayi sallama ya kashe to zee kuwa rnr ta kwana ne da tunanin musty wanda take tunanin itama ta fara sonshi... *luv u ol😘* [9:22am, 2/4/2017] 💞æšhä love💞: 💝💝 💝 *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* 😍 🎀 *dedicated to 5 alive family* 🎀 pg «51» & «52» to tfy ta tafi yanxu M.k da sumayya sun fara son junansu domin haduwar da sukeyi da juna yasa sun fara fahimtar kyawawan halayyar junansu don hakan yasa aka saka ranar auren su nan da wata 2 zainab da musty ma kusan hakance ta kasance domin yanxu xainab ta fada kogin son shi don suma iyayen nasu sun yarda saidai sunce baxa'ayi aurensu ba sai bayan anyi bikinsu M.k bari mukoma bangaren naj wato abinda ya faru shi ne tun lkcn da naj sukayi wannan fadan da sumayya bata qasar sbd karasa krtun ta na law data tafiyi a abroad tun shekaranjiya naj ta dawo nigeria to amma sai yau ta samu lbrin fasa auren ruky da naj to dama ita naj tasan halin ruky sarai na bin maxa hakan yasa batayi wani bakin ciki ba don ita naj kawai xafi ne da ita da rashin hakr shiyasa ruky da khabeer suke taking advwantage dinta in xasuyi plan dinsu sai dai kuma akwai wani boyayyen buri axuciyar naj wanda tasaka rai xai tabbata to wannan buri ba wani abu bane face son da takeyi wa musty sbd ita a ganinta za'a hada aurensu kmr yadda aka hada auren ruky da M.k tunda naj ta dawo daga tfyr bata leka part din kawu ba don haka yau tayi shirin shiga ta gaida su ta samu hajiya babar su musty a falo ta gaida ta suka yi hira harda dariya sannan ta hau sama don samun khadija akan gado ta ganta tayi rubda ciki tana tunani motsin da ruqayya tajine yasata maida kallonta ga qofar yaruwartata tagani don haka tayi hanxarin mikewa tare da rungumeta nan sukayi ta hira har ta tmbyi inda musty yake ruqy tace mata yana hospital anan ne najwah takejin cewa musty ya fitar da mata kuma qanwar matar M.k ce ai najwah batasan lkcn data xabura ba "yanxu ni musty xai ciwa amana duk sonda nakeyi mishi amma haka xaiyi min" gaba daya najwa ta haukace domin ita har xuciyarta sonshi takeyi kuma sosai najwah ce ta shiga girgixa ruqayya tana cewa " ruqayya kinsan inasonshi me yasa baki fada mai ba " sai kuma ta tsugunna sai kuka ya qwace mata yi take kmr baxata daina ba..... *luv u ol😘* [9:22am, 2/4/2017] 💞æšhä love💞: 💝💝 💝 *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* 😍 🎀 *dedicated to 5 alive family* 🎀 pg «53» & «54» ruqayya ce ta matsa kusa da ita ta dagota ta xaunar da ita kan tafkeken gadon sannan tace " najwa bai kamata kiyi kuka ba kamata yayi kisan hanyar da xakibi don samun muradin ranki kmr yadda nake qoqarin bin hanyar da xan samu nawa muradin ran" najwa bata gane komai da ruqayya tace ba sbd yadda ranta ya gama baci don ita haushin ruqayya takeji cikin xafin rai ta fice daga dakin fuuu dakinta taje ta fada gado nanma wani sabon kukan ya kwace mata sai can kuma ta tashi ta je gaban dressing mirror tareda cewa "musty da me wacce kkeso ta fini dubenifa tun tasowata nake sonka musty dan Allah ka soni musty sai hawaye ya cigaba da xarya a fuskarta wayarta ta dakko ta danna number musty ringing biyu tayi ya dauka. najwa bata jira yace komai ba ta fara mgn cikin fusata da daga murya " musty me nayi maka dana cancanci abinda kayimin musty na dawo wannan qasar with my new hope why did you shattered ol my beautiful dreams why! why musty" sai ta dora da kukan da takeyi cikin sauti mai fita mai tausayi shi kuwa musty wanda tunda ta fara yake tsaye sororo cikin mamaki don ya rasa gane inda kalamannata suka dosa yace "ya isa my little prince dena kukan ki fadamin abinda nayi kinsan bana son jin wannan kuka yi shiru qanwata yi shiru ki fadamin laifina naj tadan tsagaita da kukan sannan tace "yanxu wai ashe xaka iya son wata baniba " sai ya yanxu musty ya gane inda najwa ta dosa don haka cikin mamaki yace "najwa daman kina sona ne?" najwa tce "ina sonka mana tayaya kke tunanin baxan soka ba alhalin koda yaushe kana tarairayata idan bro na bayanan kaine mai tsaya min kaine fa ka bani shawarar krnta law tre da shawo kan baffa don ya yarda naje abroad komai na nema kanamin inba kai ba to bro M.k xai yi min ya kake tunanin baxan sokaba!" musty yace "to najwa nidai son da nake miki so ne na tsakanin yaya da qanwarshi gsky kuma ni yanxu xainab nakeson aura" tashin hankali! najwa tace " wai dame ta fini ne yaya musty da har tasa duk yanxu ka daina sona? to na rantse yaya musty sai na kauda ita domin ni kai nakeso kuma xanyi komai don ina sonka " bata jira cewarshi ba ta kashe wayar duk abinda ya faru tsakanin musty da naj a kunnen mom din k.b don haka tayi sauri tfy don shedawa k.b. haidar ne yacewa musty "musty kayi kuskure me yasa ka fada mata bakasonta" dayake haidar da jamila sunji duk abinda sukayi da najwa sbd yana gidan kuma a handsfree ya saka wayar *luv u ol😘* [9:22am, 2/4/2017] 💞æšhä love💞: 💝💝 💝 *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* 😍 🎀 *dedicated to 5 alive family* 🎀 pg «55» & «56» musty yace " hakane haidar ka fini gsky ya kamata na hanxarta na sameta don xata iya yin komai idan ranta ya baci" ya fice cikin sauri mom da k.b suna daki lkcn da mom din ta gama fada mishi abinda tajiwo naj tana fadi sallama sukaji a babban falon downstairs wanda ya tabbatar musu da shigowar bako to ummu da take qasa a kitchen (kasancewar yau girkinta ne kuma ita ta fiso tayi aikinta da kanta) yasa ta riga su tarbar bakuwarta su wacce daman sun san da xuwanta don kuwa sune suka matsa mata taxo badan tasoba ba kowa bace baquwar tasu sai sumayya da ta taho da suhail lkcn dasu k.b suka qaraso har sun gama gaisawa da ummu ganin sumayya da k.b yayi ya matuqar tsoratashi don ya gama yarda da cewa taxone don ta tona mishi asiri don haka yace da mom dinshi ta qarasa shi xai koma ciki yanxu xai dawo ummu ce taga k.b xai koma ciki shiyasa tace "khabheer kaxo ku gaisa da matar yayanka mana" cikin madaukakin mamaki yace "ummu itace matar khalipha ?" "eh itace sunanta sumayya" nan ya qarasa sakkowa suka gaisa bai wani tsaya ba ya hau upstairs dumbum mamaki ne acikin xuciyar k.b amma kuma yayi murna don yasan abin xaixo mishi cikin sauki naj taji lbrin xuwan matar yayan nata don haka ta sauko don ta ganta, bata ganta sosai ba saida ta sauko gaba daya ai kuwa tana ganinta ta harxuqa don ta ganeta ita ce wacce ta mareta a store din icecream kuma daman tana jin haushin matar yayannata don tana ganin harda ita aka hada baki wajen auren xee da musty mari ta xabga wa sumayya ba tare da tayi wani dogon tunani ba sbd naj bata danne fushinta sumayya wacce take xaune ta mike cikin mamakin mari a lkci daya don suhail ma sai da ya tsorata naj tace " nasan kin ganeni ko kina tunanin xaki mareni ne kici bulus sannan kuma for ur information nasan kece munafukar da kike qoqarin rabani da musty don ki hadashi da qanwarki ku talautamu" da ta kai nan ummu ta fito da sauri don tasan naj bata da dadi in ranta ya baci cos she ix short tempered ummu ce ta tsawatar mata tre da cewa "ke najwa meya hadaki da baquwarmu bakisan cewa ita matar yayanki bace to maxa bata hkr" sumayya tace " a'a ummu laifinane don Allah abar mgnr ta wuce naj cikin harxuqa tace " dole kice mgnr ta wuce mana tunda kunyi maqarqashiya ke da yaruwarki kun raba ni da musty" ummu dai riqe baki tayi tana kallon ikon Allah naj tacigaba "to wlhy duk sai naga bayan ku munafukai" " wuce ki koma dakinki najwa" momce ta fadi haka cikin tsawa naj ta wuce cikin jin haushi tana xuwa last step din ta daga murya tace " na fadamiki sai naga bayanku" sannan ta wuce da sauri wannan abinda ya faru ya baiwa sumayyah mamaki kafin sumayyah tace wani abu ummu tace "sumayya kiyi hkr ba haka halin ta yakeba kawai ita dai abu kadanne xai bata mata rai amma bata dadewa sai ta huce" sumayya tace "bakomai ummu amma ummu abinda banganeba daman akwai wani abu a tsakanin musty da najwah ne? *luv u ol😘* [9:22am, 2/4/2017] 💞æšhä love💞: 💝💝 💝 *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* 😍 🎀 *dedicated to 5 alive family* 🎀 pg «57» & «58» ummu tace "sumayya nidai naji tana cewa tana sonshi a kwanakin baya da sukayi hutu ta dawo ni kuma na dau abin da wasa don nasan halinta tana son raha wani sa'in kuma wannan mgnr ko mahaifinta bai san da ita ba amma ki kwantar da hnklinki baxata dadeba xata huce kuma ki dau komai ya wuce" sumayya dai bata wani saki jiki sosai ba sbd ta dan tsorata da yadda naj tayi reacting ummu ta kula da rashin sakewartata don koda tace xata tafi ummu bata tsaida itaba duk da cewar taso ace taci abinci tfyr sumayya babu dadewa musty ya shigo to a hanyar shiga gidan ya hadu da k.b k.b bai bari musty yace wani abuba ya zayyane mishi duk abinda ya faru tsakanin naj da sumayya k.b na kaiwa qarshe musty ya shige ciki ba tareda yacewa k.b komai ba k.b yayi wani murmushi sannan y wuce don aiwatr da sauran aikin nashi musty da ya karasa sai ya tsaya a babban falon downstairs ya tsaya y shiga kiran sunan naj mom da ummu ne suka fito don ganin abinda ke faruwa ummu tace "mya farune mustapha?" musty yace "ummu meyasa najwah tayiwa sumayyah haka" "kaji haushin abinda nayi matane?" naj ce take fadin haka musty ya qarasa bakin step din benen da take tsaye yace "Najwah ba haka nake nufi ba amma dole yanxu fa kisan kin girma ya kamata ki dinga controlling din anger dinki domin ba'ason aikata abu cikin fushi sbd xai iya haifar miki da matsala, yanxu najwah wannan ikirarin da kikayi kinsan kuwa cewar xai iya yi miki mummunar illah a rywrki. don Allah najwah ina rokonki ki dinga duba actions dinki da mgnr da xaki furta pls my sister" najwah duk sai jikinta yayi sanyi don haka ta bashi hkr ta kuma dora da cewa " tabbas xuciya ta ja ni na aikata ba daidai ba amma na gane kuma baxan sakeba insha Allah xan gyara amma yaya musty ni dai ina sonka kuma xan cigaba da sonka har xuwa lkcn da Allah xai cire min sonka musty yace " yawwa qanwata sannan kuma inason fada miki cewar ba laifin sumayyah bane domin ba itace ta hadani da sumayya ba ni na ganta kuma su baffa ma sun amince" najwah ta sakko sosai ta kuma danne duk feelings dinta ga musty tana jiran ganin yadda tata qaddarar xata kasance domin naj nada kyakkyawr xuciya mtslr ta shi ne in tayi fushi to kowa fa sai yaji.... sumayya tunda ta koma gida bata samu sukuni ba sai da ta fadawa ummiy abinda ya faru a gidansu M.k sannan ta dora da cewa "ummiy na tsorata da ganin yadda ta fusata wlhy ina tsoron tayiwa xee na wani abu don duk duniya bayan Allah da manxo da kuma keda abiy sai ita ummiy inason xee kema kuma kin sani ni xan iya sadaukar da raina don inceceta. *luv u ol😘* [9:22am, 2/4/2017] 💞æšhä love💞: 💝💝 💝 *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* 😍 🎀 *dedicated to 5 alive family* 🎀 pg «59» & «60» qaran wayar sumayya ne ya katse sumayya mikewa tayi taje ta dakko ta kara a kunne sallama taji anyi mata ta amsa sai akace daga daya bangaren " sumayya najwah ce" dab! gaban sumayya ya fadi "daman na kiraki ne na baki hkr abinda nayi miki don Allah kiyi hkr sumayya nayi kuskure" sumayya tace "bakomai najwah shikkenan" "ni dai abinda xance miki shi ne kiyi qoqarin duba abinda xakiyi in ranki ya baci" naj tace "insha Allah " daganan suka kashe wayar nan sumayya ta fadawa ummiy komai gameda abinda ya faru tsakaninta da naj a wayar ummiy tace "kingani ma ta baki hkr to kijini da kyau ko ba yau ba karki kuma xargin mutum batare da kinada hujjaba sumayya inaso kiyimin wannan alqawarin" " nayi miki ummiyna, ummiy nayi alqawarin baxan sake xargin wani mutum ba in bani da shaida" ummiy tace " ngd sumayya domin wannan ita ce turbar gsky tashi kije sumayya ta tashi ta wuce kitchen °°°°°°°°°°° ita kuwa rayher yau suka fita da k.b don debe mata kewar damuwar da take ciki damuwar kuwa ita ce wanda yake turo mata txt din ya matsa mata don wai har cewa yayi yau xai gabatar mata da hujjarshi k.b da rayher suna xaune suna shan drinks sai taji alamr shigowar saqo a wayr ta tana dubawa taga wannan number ce qwafa rayher tayi tre da budewa don yau tayi niyyar tura mishi da sakon cin mutunci abinda tagani a sakon da aka turo mata yayi matuqar girgixa ta wanda har saida yasa ta mike tsaye hakan yaja hnklin k.b yace rayher mene rayher dai innalillahi kawai take maimaitawa sbd tsabar kidimar da tayi k.b ne ya karbi wayar don ganin abinda aka rubuta a ciki sako ne kmr hka rayher ga hujjata nan akasa kuma wadannan hotunan sumayya da k.b ne . a kasan hotunan kuma ance kije ki binciki sumayya sbd itace tasa aka dauki wadannan hotunan don ta rabaku kuma ki tmbyi k.b shima ya sani yaqi fada miki ne kawai don baison bacin ranki" a fusace rayher tacewa k.b "da gaskene kasan duk wannan amma kaqi fadamin" sai k.b ya fara share hawayen munafirci "rayher ina sonki tayaya kike tunanin xan fada miki wannan ni bana son na rbki da sumayya sbd yadda kika dauketa da muhimmanci a rywrki sai dai kash ita ba haka ta daukeki ba rayher a kullum in nayi sujjada ga mahaliccina sai na roka mata shiriya sbd abinda tayi miki yayi muni rayher don koni a rnr data fadamin naso fada miki amma sai na tuna cewa duk wanda ya rufa asirin wani Allah xai rufa mishi duniya da lahira" *luv u ol😘* [9:22am, 2/4/2017] 💞æšhä love💞: 💝💝 💝 *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* 😍 🎀 *This page is dedicated to u Kabeer omar👳🏻 tanx for oll ur sport* 🎀 pg «61» & «62» k.b ya tsara rayher har saida yaga ta gamsuda abinda ya fada mata amma kuma bata yarda sumayya xatayi mata haka to ganin haka da k.b yayi yasa yace " rayher I know u will find it difficult to agree to amma ni xan fada miki yadda xaki kama sumayya red handed" nan k.b ya fadawa rayher yadda xata kamata aikuwa rayher tace " k.b kaini gidansu sumayya yanxu" k.b yace "ki bari mana gobe sai na kaiki" rayher tace "no k.b ni dai kawai ka kaini" nan k.b da rayher suka hau mota suka dau hnyr gidansu sumayya karfe 5:30 suka isa kofar gidansu sumayya A kitchen rayher ta tarar da ita da zee suna girka abincin dare ta jawo sumayya suka wuce daki rayher tace cikin rawar murya " sumayya dama haka k.b yake " sai ta rungume sumayya tana kuka tace " k.b ya cucemu sumayya ashe daman yunqurin nemanki yayi sumayya banason k.b na tsaneshi" sumayya tayi murna kasancewar taji gsky na qoqarin fita sumy tace " kiyi hkr rayher nima banji dadin abinda k.b yayi miki tabbas k.b ya cutar damu kuma insha Allah baxai ga daidai a rywrshi ba" nan sumayya ta dakko wadannan hotunan sannan tace " rayher kinga wadannan hotunan k.b ne ya daukesu don yanaso ya rabamu amma naji dadi da kika gane gsky" sai kuma hnklin sumayya ya kawo mata ta tmbyi rayher yadda ta gane gsky kafin sumayya tayi wata mgn sai rayher ta tunkuda ta tareda miqewa tsaye cikin halin bacin rai da xubar hawaye tace " lallai sumayya kin tabbatar min da ke ba yaruwa bace kmr yadda na daukeki kuma ke ba aminiya bace kmr yadda na dauke kuma ke ba qawa bace ta gari sumayya ashe ke butuluce ashe ke munafuka ce ashe ke mayaudariya ce tabbas khabeer na yayi gsky domin da dayake fadamin ban yarda ba amma yanxu na gamsu kuma gdy ga boyayyan masoyin dayasa na gane gsky na gane da irin qawar da nake mu'amula sumayya batace komaiba tunda ta fara sai yanxu tai mgn cikin sanyin murya tace " rayher me nayi miki kke jifana da irin wadannan kalaman marasa dadinji haka rayher aiko wani kka gani yana fadamin haka keme iya hanashice tareda taremin rayher kuma ke yaruwata ce".... rayher ta katseta "ya isheki haka sumayya kamal shehu kinyi kadan da ki rainamin hnkli domin yanxu duk halin su bayyana grni" rayher ta cillawa sumayya wayarta tre da cewa " ki krnta farkon text din har xuwa karshe" *luv u ol😘* [9:22am, 2/4/2017] 💞æšhä love💞: 💝💝 💝 *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* 😍 🎀 *dedicated to 5 alive family* 🎀 pg «63» & «64» cikin mamaki sumayya tace rayher ba haka bane wannan duk qaryane duk salone na k.b don ya hadamu amma wlh rayher ba haka bane" rayher tace lallai sumayya abin naki ya bunqasa wato yanxu kuma k.b kike qalawa sharri lallai kin tabbatr min da ke wacece to xan fadamiki bani babu kel" rayher na kaiwa daidai nan ta share hwyen baqinciki tayi hnyr waje sumayya ta tsayar da ita ta hnyr kiran sunanta ai kuwa rayher ta tsaya ba tare da ta juyoba kuma batace komai ba sumayya ta goge hawayen da suke xuba ba qaqqautawa tace " ko kin rabu dani baxan dena sonkiba da kuma yi miki kallon yaruwa kuma ina tabbatr miki da cewa inanan ina jiran rnr da gsky xata fito kuma har rnr da gsky xatayi halinta mutuncinki baxai xube a idona ba kuma qawancenmu yananan"... rayher bata jira sumayya ta qarasa ba ta fice abinta sai da ta shiga mota inda k.b yake jiranta nanma wani sabon kukan ya kwace mata tana kukan tace " k.b sumayya ta cuceni wlhy na tsaneta na kuma tsani danginta yanxu kai kadaine wanda na yarda dashi bayan iyayena" k.b yau kmr sallah a gurinshi sbd murna ya dakko hanky ya bata ta goge hawayenta sannan yace " my soul wannan kukan naki yana girgixamin xuciya yana kuma hanani sukuni, don Allah.... " wlhy daman nasan wannan aikinka ne don nasan rayher baxata min haka ba munafiki" wannan kalaman daga bakin sumayya suka fito wacce ta biyo rayher don kwantar mata da hnkli duk kuwa da tasan cewa baxata saurareta ba marine y sauka a fuskar sumayya wanda har saida ta gano yan taurari rayher tace " ke sumayya ya isheki karkiga don ina kuka ki dauka baxan iya yi miki wani abu bane don har abinda yafi mari ma xanyi miki indai akan khabeer ne don haka ina mai gargadinki da babbar murya daki kyaleni don kar nayi miki abinda xai saki danasani" khabeer a ranshi yace thankfully yau an ramamin mari na hmm sumayya akwai sauran baqinciki don wannan kadanne" a fili kuma yace " my soul shiga mota mu tafi pls sbd gsky banjin dadi kina bata ranki haka" rayher ta shige suka wuce tareda bade sumayya da qura *luv u ol😘* [9:22am, 2/4/2017] 💞æšhä love💞: 💝💝 💝 *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* 😍 🎀 *dedicated to 5 alive family* 🎀 pg «65» & «66» wucewar su keda wuya sumayya ta durqushe a wayen ta fashe da kuka mai ban tausayi zee ce ta sa hannu ta dagota sumayya ta rungume zee tare da qara fashewa da wani sabon kukan tana kukan tace "zainab k.b yayi nasarar rabani da rayher, kuma duk laifinane dana manta ban fara fadamata ba tun lkcn dana samu hotunan to amma ya xanyi banida ikon canja abinda Allah ya tsara zainab laifinane zee wacce tun lkcn da suka fara fadan take jinsu don a gabanta sukayi kawai dai tayi xaton irin fadane wanda za'a shirya a lkcn zee ta dago sumayya tare da share mata hawayen da suke kwaranya a fuskar ta tace "sister ki daina wannan kukan haka ya isa muje cikin gida" nan xee taja sumayya suka shiga ciki domin idan ta sumayya xa'a bi to baxata shiga ba domin cewa tayi sai taje wajen rayher a hnyr shigarsu suka hadu da khadija tace " zee me ya faru da sumayya" zee bata son doguwar mgn donhaka tace " bata da lpy" suka wuce ciki ummiy ma tasan abinda ya faru donhaka ta taushi sumayya tare da mata nasihohi hakan yasa hnklin sumayya ya dan kwanta amma ita yanxu tsoronta kar k.b yayiwa rayher wani mummunan abu.. sumayya tayi sallar isha'i ta kwanta akan gado badan tayi bacci ba zee kuma tana zaune a kan dadduma tana krtun qur'ani shigowar suhail tayi daidai da qarasa krtun xee suhail yace " sister xee tun daxu nakeso na baki wani lbri mai dadi" xee tace "to bani na sha" suhail ya riqe haba yayinda ya xayyanewa xee abinda ya faru daxu a gidansu M.k zainab tayi mamaki da yadda suhail ya fada mata naj tayi reacting zee batason damun sumayya yanxu don haka ta kyale in sumayya ta dan samu relief sai suyi mgnr to fa duk wannan lbri da suhail ya bawa xee a kunnen khadija wacce take tsaye a bakin qofa, sai da taji lbrin kaf sannan ta shigo treda cewa " naxo duba marasa lpia" ta matsa kusa da sumayya ta xauna ta taba qafarta aikuwa taji xafi rau, fuskarnan tayi jawur, idonta ya kada yayi ja ya kumbura khadija ta maida kallonta wajen xee tace " xainab daga gani akwai xaxxabi a jikinta" xainab ta matso da sauri ta taba jikinta,, da sauri taje ta fadawa ummiy ummiy taxo sannan ta aika suhail ya karbo mata magani a wani chemist nan kusa dasu. ummiy tace "haba sumayya nace miki ki kwantar da hnklinki komai mai wucewa ne amma kin sakawa xuciyarki damuwa, meyasa baxaki miqawa mahaliccinki komaiba kuma ki godemai a duk halin da kike ciki" daidai nan suhail ya kawo mgnin aka bata ta sha sannan taci abinci bacci ya dauketa.... *luv u ol😘* [9:22am, 2/4/2017] 💞æšhä love💞: 💝💝 💝 *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* 😍 🎀 *dedicated to 5 alive family* 🎀 pg «67» & «68» to khadija kuwa taji tausayin sumayya don tanajin tausayin mara lpia musamman dataga yadda ta sauya lkci guda sbd duk abinda takewa sumayya wani ba'son ranta bane wani don mama tana sakata ne itadai kawai barta da idan tanason abu xatayi komai don ta sameshi sbd hakanne yaja mata fadawa tarkon yusuf da dadin bakinshi har ya yaudareta.. dare yayi nisa domin yanxu karfe 2:30 ne na dare qaran da wayar sumayya takeyi shine ya farkar da ita daga baccin da take tayi mamakin ganin sunan k.b kan screen din wayar amma saita dauka " sumayya aminiyar rayher" hhhhhhhhh nan yayita kyakyata dariyr migunta sumayya tace " k.b kana tunanin abinda kayi daidaine k.b kasani cewa shi xunubi shu'umine ko ka tuba sai yayi maka lahani ina jiye maka kar abinda kkeyi yayi maka mummunar illa ko ba yanxu ba ko bayan ka tuba gara..." "kinga mlma sumayyah ni ban kirakiba don naji wannan wa'axin naki ba xan fadamiki cewa yadda na tarwatsa xumuncinku da rayher haka xan rabaki da duk wani wanda kka sani yadda hakan xaisa baki da wani xabi face ki dawo greni" sumayyah tace "wai kai k.b kaxo duniyane don bautawa ubangiji ko don quntata rywr mutanan da suke sonka" k.b ya murmusa yace " ni naxo duniya ne don samun duk wani muradin raina kuma ni a rywa babu abinda na taba nema na rasa ciki kuwa harda ke sumayyah don kadan ya rage ki dawo grni" "kai k.b wlhy nafi karfinka wannan karin sai plans dinka sunyi falling kuma ka tsaya ka gani insha Allah don kai baka isa kayimin abinda Allah bai rubutamin a qaddarataba wlhy" daga haka sumy ta kashe wayar gaba daya sai kuma ta tsinci kanta a duniyar tunani Ba komai sumayya take tunani ba face kalaman k.b " ko me yake nufi da sai ya rabani da duk wanda na sani kenan yana nufin harda xainab,ummiy, abiy da naj da M.k dama duk wani dana sani?" sumayya dataga baxata samu amsar tmbyrta ba yasa ta tashi tayi alwala tayi sallah tayi addu'a sosai *luv u ol😘* [9:22am, 2/4/2017] 💞æšhä love💞: 💝💝 💝 *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* 😍 🎀 *dedicated to 5 alive family* 🎀 pg «69» & «70» °°°°°°°°°° Ruky ta xaro ido tace " k.b kisa fa kace, tab gsky ni karka sakani a wannan plan din naka domin baxanyi kuma baxan tona maka asiriba " "to wai ma k.b idan ka kashe zainab me xamuyi gaining ko don kawai munaso mu quntatawa sumayya k.b yayi murmushi yace " rukyta haba kekuwa kema kinsan bana aiki sai idan zan samu riba ina mai farincikin sanar dake cewar mutuwar xainab babbar riba ce a garemu kinga dai da farko mutuwarta babbar hanyace da xamu farabi don samun kudi masu yawa na biyu kuma mutuwar xainab hanyace da zakibi wajen mallakar muradin ranki wato M.k" ruky ta kalli k.b da rashin fahimta tace " k.b ban fahinta ba" k.b ya qyalqyale da dariya sai dai yayi mai isarshi sannan ya tsuke bakinshi kmr ba shi ne yayi dariyarba sannan yace " da farko dai idan xee ta mutu kowa zarginshi xai koma kan naj ne kuma idan hakan ta faru baffa da kanshi zai sa a kama naj a kulle hakan xai rage mana aiki domin kinga in naj ta tafi saura mahaifiyar M.k kinga kuma bamu da wani sauran damuwa domin sauran mutanan gidan duk da sauki sannan kuma mutuwar xainab itace xata qarawa dangin sumayya tsanarmu to sbd haka xasuce basaso su hada dangi damu kinga kenan baxa'ayi auren sumayya da M.k ba kenan. to idan kika auri M.k hakan zai bamu damar aiwatar da wancan plan din namu kinga daganan kowa xai koma a tafin hannunmu sannan kuma domin qara lalata auren M.k dole mu cusa mishi tsanar sumayya kuma ta hanya dayace xamu iya cusa mishi wannan hanya ita ce a nuna mishi cewar sumayya munafuka ce kuma bata da tarbiyya ba kmr yadda yake ganintaba a matsayin mai tarbiyya to hakan xata farune kawai idan muka turawa M.k hotunan nan nawa dana sumayya amma kuma zanyi dishi-dishi da fuskata don kada su gane wata yar iskar dariya ruqayya ta saki tare da bashi hannu suka tafa tace "gsky aikinka na kyau k.bna to yanxu wanne role xan taka a wannan plan din don yanxu ma amince a kashe koma uban waye indai xan auri M.k kuma na juyashi son raina" nan k.b ya zayyanewa ruky duk yadda plan din nasu zai tafi sannan yace " plan din namu gobe zai faru idan xee da musty sun fita siyayyar da suka tsara..... *luv u ol😘* [9:22am, 2/4/2017] 💞æšhä love💞: 💝💝 💝 *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* 😍 🎀 * This pages re dedicated to one of my biggest fans maryam nura much love u* 🎀 pg «71» & «72» yau ce rnr da musty da xee xasu fita siyayya xee ta gama shiryawa cikin wani less milk colour da dan ratsin brown yasha dinkin riga da sket da yake ita xee ba ma'abociyar saka xani bace kmr sumayya wayr xee ce ta dauki ruri alamun kira ya shigo ta dauka da sallama musty ya sanar mata yana waje yana jiranta tace gata nan xuwa yau ranace wacce tayiwa zee da musty dadi sosai don sun sha soyayya kmr xasu hadiye junansu. sunje guraren shaqatawa sannan daga qarshe suka wuce shop donyin siyayya musty ya siyawa zee kaya na kece raini don har saida ta hanashi yayinda itama ta daukarwa sumayya da suhail nasu kayan musty yana alfahari da matar da xai aura kasancewar sai ta tuna da mutanan da take tareda su kafin ta tuna da kanta sun fito daga shop din musty yace xee ta jirashi a mota yanxu xai je ya dawo, xee batayi musuba ta shiga mota tana jiranshi musty yayi niyyar yayi surprising din xee da wani ring wanda aka hadashi da diamond mai matuqar kyau da tsada wanda ya bada ajiyarshi a shop din da sukayi siyayya musty ya karbo ring din yana qoqarin fitowa yaji qaran harbi tareda ihun xee da sauri ya taho ta glass din shop din ya hango naj a mota tana qoqarin wucewa hnkali kwance har tana shqa dariya musty yayi cilli da ring din hannunshi lkcn da yaga zee cikin jini ta riqe ciki da sauri ya isa gareta duk ya rikice don har yaso ya manta hanyr asibitin gudu yakeyi akan titi duk inda yaje sai a bude mai saboda yasa double signal da kuma ganye da haka dai har suka isa asibitin lkcn da suka isa asibitin zee ko motsi ma batayi bai sha wahalar shawo kan doctor ba don a karbeta kasancewarshi sananne da sauri doctors suka kaita dakin theatre bayan musty ya cike duk wasu formalities a matsayin mijinta wanda ake buqata kafin fara yi mata aiki daganan aka fara yi mata aiki tunda aka shiga da ita dakin theatre musty yake ta xirga-xirga ya kasa xaune ya kasa tsaye ya ma rasa me xeyi don kuwa ko basirar ya kiran mutanan gidama bata xo mishi ba a lkcn ne kiran sumayya ya shigo wayar shi don sumayya hnklinta yaqi kwanciya tun dataga yamma tayi sumy tace " musty kuna inane yammafa ta farayi kuma hnklina ya qi kwanciya" musty cikin tashin hnkli yace "sum...su..mayya zai...zai...zainab" sumy fa kam ta gama rudewa dajin yanayin musty tace " meya sameta musty"? musty yace muna hospital kixo da sauri" daganan ya kashe wayar bayan ya fada mata adress din hospital din *luv u ol😘* [3:21pm, 1/29/2017] 💞æšhä love💞: 💝💝 💝 *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* 😍 🎀 *dedicated to 5 alive family* 🎀 pg «73» & «74» cikin yan mintuna kadan su sumayya suka iso asibitin sumayya taje wajen musty tre da tmbyr shi abinda ya faru nan musty ya xayyane mata iya abinda ya gani harda ganinda yayiwa naj kuma musty ya tabbatrwa da sumayya cewar shi naj yake xargi sumayya dai bata gamsu cewar naj ce ba don tafi tunanin k.b ne amma ita yanxu hnklinta yafi karkata akan lpiar yaruwar tata sumayyace tayi dabarar kiran M.k ta sanar dashi abinda ya faru nanma cikin mintuna sai ga ahalin gidansu M.k amma banda baffah including k.b da ruky wadanda sukaxo domin jin good news din mutuwar xainab duk wani motsin sumayya akan idon M.k sbd yanxu ya fara developing feelings a kanta sumayya kuwa nisa tayi da su gabadaya taje waje ta samu toilet tayi alwala ta xauna kan wata kujera tana roqon ubangiji ya bawa yar uwartata lpia kasancewar lkcn ba lkcn yin nafila bane don ba'ayi kiran sallahr magrib ba ta dade a xaune tana ta jan carbi kawai sai taji hawaye na kwaranya a fuskarta M.k ya matsokusa da ita ya xauna treda miqa mata hanky ta gige fuskarta ruky da take tsaye can nesa tana musu labe zuciyarta kmr ta fashe dan haushi tace a ranta " Don't worry sumy just a few more minute u will cry more nd more and I will laugh and finally M.k will be mine nd only mine" sumayya ta karbi hanky din ta goge hawayen amma duk da haka basu daina xubaba M.k na qoqarin yin magana sumayya ta xabura ta miqe tare da cewa "khalipha naji a jikina angama aikin" ai kuwa da sauri ta xabura tayi cikin asibitin ba tareda ta jira jin abinda xai ceba M.k ma ya bita ciki da dan saurinshi xuwansu sumayya yayi daidai da fitowar doctor daga dakin theatre tare da sumayya a kwance ko motsi batayi dukkan su sai da gabansu ya fadi musamman a yanayin da sukaga xainab sumayya tayi saurin shan gaban likitan tre da cewa "doc. a wanne hali take ciki" doctor yace "muje office" duk cikinsu bbu wanda gabanshi baya faduwa in ka cire k.b da ruky" a office din doctor yace " gsky ina mai baku hkr domin xainab xata dade tana jinya kuma kunyi sa'a sosai don da kyar aka shawo kanta don kuwa harsashin ya fara taba hanjin ta amma kadanne kuma munyi aiki thankGod ma an kawota asibitin da wuri da Allah ne kadai yasan abinda xai faru don da ta rasa ranta"... tunda k.b yake bai tabajin lbrin daya bata mishi rai kmr wannan ba *luv u ol😘* [6:43pm, 1/30/2017] 💞æšhä love💞: 💝💝 💝 *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* 😍 🎀 *dedicated to 5 alive family* 🎀 pg «75» & «76» saida suka fito daga office din doc. musty yace da naj "gsky naj banji dadin abinda kikayiwa xee ba kina sane da cewa xee ce wacce nkeso ko kina tunanin ko xee ta mutu xan aureki to ki ma daina wannan tunanin domin ni baxan iya auren mace irinkiba naj kin canja bakece naj qanwataba wacce takeso na a matsayin yayanta da kuma son duk wani farinciki na" naj tace ya isa yaya musty kanada hujjar da kake xargina da aikata irin wannan mummunan aiki hka musty yace ni kuwa nakeda sheda domin na ganki kin wuce ta wajen mall din da mukaje shopping kuma kina sheqa dariya kuma ai kinsan shi ne mall din da duk muke xuwa siyayya I hate u naj" naj tace cikin harxuqa is dat the only proof that u hav hw could u even think of me like dat am ur sister u accuse me bcos of this stupid family... mari ummu ta xabga mata tre da cewa " ke najwa ki iya bakinki domin dukkanmu shaida ne akan cewr kinyi ikirarin ganin bayan xainab am even ashamed to call you my daughter am so ashamed najwa banyi tunanin xakiyi abu kmr wannan ba shameless!" daga haka ummu ta bar wajen ai kuwa sai naj ta fashe da kuka ganin kowa ita yake xargi itama tayi kuskure da bata iya controlling din harshenta ba nan kowa ya wuce ya barta tana kuka sumayya ta durkusa kusa da ita tre da rada mata a kunne cewa " ni nasan ba kece ba nasan k.b ne" cikin madaukakin mamaki naj ta juyo tre da cewa " nasan k.b ne amma ke ya akayi kikasan da hakan" sumy tayi mamaki amma sai tace " sbd k.b yace sai ya rabani da duk wanda nasani ke kuma ya akayi kika sani?" naj ta sha re hawayen idonta tace "muxauna tukunna" nan suka samu guri suka xauna naj tace "jiya naje park don shan iska sbd tunda na dawo ban fita ba kuma najene don samun sauqin radadin da xuciyata takemin akan soyayyar da nakeyiwa musty to anan ne naji ruqayya da k.b suna hada plan din kashe xee" naj ta kwashe duk plan dinsu ruky taji sannan tace " banyi xaton yau xasu aiwatr da plan din nasu ba don haka na bari sai kashegari naxo na fadamiki to ina hnyr gidanku ne musty ya ganni kuma dryr da nake sbd wani mahaukaci ne da na hadu dashi a junction yayi ta bani abin dariya sbd ni da farko ban gane mahaukaci ban... sumayya nayi mamakin plan dinsu ruqayya sbd ni bansan me nayi musu ba.... *luv u ol😘* [6:44pm, 1/30/2017] 💞æšhä love💞: 💝💝 💝 *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* 😍 🎀 *dedicated to 5 alive family* 🎀 pg «77» & «78» k.b ya yiwa ruky signal ta biyoshi wata yar kusurwa suka samu k.b sai xirga-xirga yake xuciyarshi kmr ta fito don baqinciki yace "amma gsky zee ta auna arziki wai yanxu duk wannan harbin datasha amma ta rayu yau ce rnr da plan dina ya taba failing kuma its all bcos of sumayya amma xanyi maganinta ita da qanwarta ruqy tace " k.b meya hada faduwar plan din mu da sumayya" k.b cikin hassala yace " yanxu da ace batayi mata addu'a ba tayaya xata rayu" ruky tace " to ya isa duk ba wannan ba yanxu mene abinyi" k.b yace "karki damu muda mukayi wannan ai qarasa xee ba wani abune mai wuya ba kawai dai ki bari a sallameta ni abu daya ne yadan faranta mini rai ruky cikin xumudi tace "me kenan k.b yace "laifin ya koma kan naj duk kowa ita yake xargi kinga ko mun kashe xee nan gaba babu matsala" duk wannan conversation din da k.b da ruky suka yi a asibitin a kunnen baffa to fa! baffa yana qoqarin shiga asibitinne ya ji mgnr k.b shi bada niyyar sauraronsu yayi ba amma sai lkcn yayi daidai da lkcn da k.b yake bawa ruky amsa a hassale na sumy ce tayiwa xee addu'a to baffa ya gama fusata don har wani xabura yake cikin zafin nama yayi kan k.b, riqeshi yaji anyi ta baya yana waigawa yaga naj ce naj tayi mishi alama da ya biyota sai ya bi bayanta naj da baffa suka kebe inda tassn k.b baxaixo ba kafin naj tayi mgn baffa yace " naj meyasa kika tsaidani alhalin kinsan sbd sune yanxu kowa ke yake xargi da yunqurin kisan xainab" naj ta share hawayen takaici da mamaki tace " baffa ya akayi kasan ni ake xargi" baffa yace " yanxu naji suna fadin haka" naj tace cikin muryr kuka " baffana na tsaida kaine don yanxu idan k.b yasan cewar kasan plans dinshi xai iya hallakaka dominshi kashe mutum ba wani abu bane a gurinshi" naj ta rungume baffa tana kuka tace " baffana banason rasaka" baffa ya dago ta tre da share mata hawayen idonta sannan yace " ni yanxu abinda ban ganeba shi ne me yasa k.b suke so su kashe zainab" nan naj ta xayyanewa baffa duk plan dinsu k.b tre da fada mishi yadda akayi ta sani kmr yadda ta fadawa sumayya lallai baffa ya girgixa da jin wannan plan din nasu k.b donma baffa mutum ne mai iya controlling din kanshi badan haka ba da tuni ya kamu da ciwon xuciya ys mutu baffa cikin qarfin hali yace wa'iyaxubillah yanxu a cikin tsatsona aka samu irin wannan gurbataccen naj tace "baffa yanxu duk ba wannan bama kamata yayi ayi saurin daura auren khalipha da sumayya sbd kar su samu nasarar cinma burinsu" baffa yayi dogon naxari sannan yace " hakane kinyi gsky kuma ba aurensu kadai ba harda na su mustapha xa'a hada a daura" saida gaban naj yayi duka sbd jin kalaman abban nata amma ta danne xuciyarta don ita yanxu so take ta fitar da musty a ranta nan baffah ya sanarwa da naj cewar "yau daurin auren xai faru" naj tace mishi ai dare yayi a bari sai gobe amma yaqi...... *luv u ol😘* [6:44pm, 1/30/2017] 💞æšhä love💞: 💝💝 💝 *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* 😍 🎀 *dedicated to 5 alive family* 🎀 pg «79» & «80» har akayi sallar isha baffa baixo asibitinba kuma alhalin tun yamma ya kira yace gashinan xuwa hakan yasa ummu tadan damu don haka ta danna numbershi don kira ringin daya ya dauka ummu tace " kana ina ne duk mun damu kuma kace kaine xaka xo ka daukemu amma har yaxu baka qaraso ba baffa yace karki damu ganinan xuwa wani abin farinciki ne ya tsaida ni" daga haka ya kashe wayar don bayaso ummu ta tmbyeshi mene don yafiso yayi mata suprise M.k wanda shima sai yanxu ya karaso sbd baya gari yace "ummu na me baffa yace" ummu tace "yace gashinan xuwa" karfe tara daidai suka shigo dakin da aka kwantar da xainab wacce har lkcn bata farfadoba goro ne da alawa masu tsada kala-kala baffa da kawu tahir da baba xahraddeen suke ta rabawa tun shigowarsu asibitin lkcn da suka qaraso dakin akwai alawowi dayawa a hannunsu M.k da musty da suke wajen dakin suka tayasu qarasawa da sauran alawowin ciki da suka shiga da alawowin ummu tace da mamaki " baffan yara yau kuma mantawa kayi ka kawowa mara lpia alawa " baffa yace "wannan ba ta mara lpia bace ta kowa da kowace" baba xahraddeen ya dora dacewa " alawace ta murnar daurin auren xainab da mustapha wayyo karkaso kaga murna a fuskar musty sai dai baiji dadin yadda auren nasu ya kasanceba ummu tace " me yasa to baku bari inta warke ai.sai a daura" baba xahraddeen yace " ai bangama ba domin harda ta murnar daurin auren khalipha da sumayya" tashin hnkli daya kenan don tashinan hankaluluwane ya bayyana a fuskar k.b, sumy, da kuma M.k yayinda akasin hakanne a fuskar sauran mutanan dakin in ka cire xee wacce take unconscious sannan baffa yace " to mun daura wadannan aurenne sbd akwai wata tfy da xata xomun nan da lkcn bikin da aka saka a baya kuma xanyi a qalla watanni uku ban dawoba sannan kuma duk wasu sauran shirye-shirye ayishi bayan xainab ta warke sumul" to ban garen sumayya da M.k kuwa babu yabo babu fallasa su kansu sun rasa gane me sukeyi tsakanin murna ko akasin hakan ```lallai an shammaci k.b to bari mugani yanada wata hnyr da xai bi?``` *luv u ol😘* [6:45pm, 1/30/2017] 💞æšhä love💞: 💝💝 💝 *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* 😍 🎀 *dedicated to 5 alive family* 🎀 pg «81» & «82» to ummiy ta bar asibitin bayan roqon da sumayya tayi mata na a barta ta xauna da yaruwarta don idan ba'a bartaba xata dauka ko ana tunanin baxata iya kula da ita bane sai bayan ummiy ta koma gida ta aikawa sumayya da kayn da xata saka gobe da yan qananun abubuwan da xata buqata musty kuwa cewa yayi shima a asibitin xai kwana da qyar kawu tahir ya tausheshi da ce mishi sunyi mgn xa'a kawo yansanda biyu suka kwana da ita amma duk da haka sai da yayi alqawarin dawowa da sassafe gobe sumayya batayi barci ba har wajen karfe 2 na dare tana ta sallah tana yiwa xee da sauran marasa lpia musulmai addu'o'i sai can kuma barci ya dauketa qarfe bakwai na safe sumayya ta bude ido da yake akan kujera a xaune ta kwana, da sauri ta xabura sbd ganin lkcn, ita babban abinda yafi damunta shi ne batayi sallah ba da sauri ta tashi ta dauro alwala tayi sallah treda istigfari sai ta shiga wanka. musty kuwa daman tun asuba ya tashi yayi sallah qarfe bakwai ya kira M.k ya rakashi asibiti, M.k baiyi musuba sbd tun jiya musty ya fada mishi kuma ya gama shiyawa ko breakfast musty bai bari sunyi ba ya tisa M.k a gaba sai asibiti 7:30 suka isa asibitin musty yacewa M.k ya shiga shi bari ya danyi wa mara lpia siyayya M.k ya wuce ba tareda ya kawo komaiba ya shiga dakin dayake a bude yake shigowar M.k yayi daidai da fitowar sumayya daga wanka inda santsin bandakin ya kwasheta aikuwa sai ta fada gaba daya jikin M.k don saida gashin kanta ya duki fuskarshi ysyinda ya shaqi kamshin kanta sbd kofar bandakin da ta dakin babu taxara kallon juna suka tsaya yi a haka cikin tsananin mamaki da kuma tmby sannan uwa uba soyayya yayinda qirjin su ke dukan uku uku sumayyace taji towel dinta na qoqarin faduwa aikuwa tayi maxa ta yunqura hakanne ya dawo da M.k daga dogon tunanin da ya tafi wanda shi kanshi inka tmbyeshi tunanin da yake baxai iya baka amsa da hanxari sumayya ta koma bandakin M.k yayi dan murmushi wanda ya tsinci kanshi yanayi lkcn da ya duba gefenshi sai yaga set din kayan sumayya wanda suke a goge. ita kuwa sumayya tana cikin bandaki ita kadai taketa faman murmushi ta ma manta a bandaki take zazzaqar muryarshi ce ta katsheta yayinda yace "karbi kayan" da sauri tasa hannu ta karba yayinda hannunsu ya taba hannun juna, duk sai da sukaji wani shocking kmr wani abu yanayi musu yawo a jiki.... *luv u ol😘* [3:45pm, 2/1/2017] 💞æšhä love💞: 💝💝 💝 *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* 😍 🎀 *dedicated to 5 alive family* 🎀 pg «83» & «84» sumayya ta shirya tsaf ta fito yayinda ta tarar da khalipha da musty kowanne da abinda yake tunani shi M.k yana tsaye a jikin gefen bangon bandakin ya rungume hannayenshi a qirjiya dan daga kanshi sama ya lumshe idanu shi kuma musty yana zaune kusa da zainab ya xuba tagumi yanata kalonta da alama duk basuji motsin fitowarta daga bandakiba sumayya ta hada hannunta biyu ta tafa sannan duk suka dawo hayyacinsu sumayya ta hada ido da M.k sai kuma ta sunkuyar da idonta sbd wani kwarjini da yakemata. musty ya maida kallonshi ga sumayya yace "sumayya har yanxu bata farka ba?" sumayya itama da damuwa kan fuskarta tace "eh wlhy nima shi ne abinda yake damuna" rufe bakin sumayya keda wuya sai sukaji sallama, dukkansu kallonsu ya koma bakin qofar don ganin wanda xai shigo doctor da nurse suka gani tareda su ummiy da suhail da abiy dasu baba xahraddeen da kawu nuru wadanda sukaxo dubata kafin su wuce wajen aiki sannan da kulolin abinci da yan kayan da baxa'a rasa ba doctor ya duba xee sannan yayi yan rubuce-rubuce ya miqawa nurse file sai yace " to yanxu na duba ta kuma babu wani abun damuwa domin jikinta na responding to treatment kuma xata iya farkawa ko yaushe kuma idan ta farka ayimin mgn, sai wani ya biyoni office don karbar list din magungunan da za'a siyo daga haka ya fita nurse ta bata lkci musty da abiy ne suka bishi ya basu list din magungunan da zasu siya. bari mu koma wajensu kb Kb ya rasa abin da ke masa dadi sbd yadda su baffah suka shanmace shi gaba daya plans dinsa suka rushe. yana cikin daki a kwance se juyi yake yana huci tamkar bakin kumurci. yana ta sake sake... kawai se ya dauko wayar shi ya kira ruky ringing daya tayi ta dauka, be jira mgnr ta ba yace mata " anjima mu hadu a inda muka saba haduwa". kafintai mgn ya kashe wayar. a cikin ran ruky kuwa tace "lallai kb ya hassala dayawa" ta ajiye wayar cikin rashin damuwa. toh baffah da yake bakin kofar dakin yakasa gane inane wurin da xasu hadu...dan yanzu duk motsin kb a idonshi yake. ji yayi xuciyar shi na mishi wani irin zugi a ranshi yace wannan wanne irin yaro ne me baqar zuciya, wlh nayi bakin cikin kasancewar kabir dan da na haifa. idanun shine suka cicciko da kwalla don takaici ji yayi an taboshi ta baya. *luv u ol😘* [3:46pm, 2/1/2017] 💞æšhä love💞: 💝💝 💝 *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* 😍 🎀 *dedicated to 5 alive family* 🎀 pg «85» & «86» A hankali baffah ya waiga seyaga najwa ce cikin danne bacin ranshi ya kirkiro murmushi yayi yace " najwata kin tsorata ni sosai"... yayi mata nuni dasu dan kebe... sukaje can garden din gidan suka xauna. Naj tace "baffah yanaga kamar kana cikin damuwa ne"? baffah da kana ganin fuskarshi kasan yana cikin damuwa yace "da khabir da rukayya karfin hali kawai nakeyi nake zaune dasu, wlh bana mason na bude ido na gansu", najwa cikin tausayawa take kallon baffah lkcn da ta tafi wani dogon tunani, tayi wajen 30 seconds sai can tace da dan murmushi a fuskarta " there's a way out" baffa yayi farincikin jin hakan sai yace " what's the way out"? naj tace "akwai hnyr da zamu bi don tona asirin ruky amma k.b kuma sai na xauna tunani" baffa yace "to ina jinki" naj tace "akwai wata camera da ruky takeda to wannan cameran hotunan tane da samarinta na batsa aciki sbd ita ma'abociyar son irin wadannan hotunance, shiyasa take kiranta da secret camera ko lkcn da muke shiri da itama bata bani wannan cameran saidai ta riqe ta nunamin kmr guda daya saita mayar ta boye to yanxu idan muka nunawa khalioha wannan hotunan to mun rushe mata plan dinta na muradin aurenta muka shima xai tsaneta yayi qoqarin saka sumayya a ranshi". to baffa dai bai wani ji dadin wannan waydin ba sbd bayason xuciyr khaliphanshi ta sosu amma bashida wani option sai wannan don haka ya yarda" naj da baffa suka tsara yadda xa'a dakko cameran idan ruky ta fita anjima da k.b ruky ta gama shiryawa ta fita don amsa kiran k.b yayinda naj kuma take kallon duk wani motsinta har saida ta tabbatar ruky ta fita naj ta shiga dakin ruky a tsorace tai tsaye tana kallon cikin dakin, tunani kawai take ta inda xata fara neman secret camera din, can ta nufi bedside drowers ta bude tana duddubawa bata gantaba, da sauri tayi wajen drawers din kayanta ta hau bincike kai kana kallon naj kasan a tsorace take, xuciyarta kuwa buguwa kawai take da sauri , ai kuwa tana daga wani lece se kuwa ta gano camera din, hannunta ya dau rawa nan da nan ta dakko ta bude tana dubawa nan taga pictures din (ma'ana itace cameran da take nema) murmushi tayi kamar daga sama taji tafin, bugun xuciyar naj ya qaru , naj fa ta gama rudewa, *luv u ol😘* [3:47pm, 2/1/2017] 💞æšhä love💞: 💝💝 💝 *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* 😍 🎀 *dedicated to 5 alive family* 🎀 pg «87» & «88» a hankali take juyawa don ganin mai tafin , idonta yayi mata toxali ruky wanda yayi daidai da yankewar gabanta ya fadi a bakin qofa take sai galla mata wata uwar harara takeyi naj kuwa gabanta sai qara dukan tara tara yake. ruky cikin takun isa ta qaraso a hnkli har inda naj take tsaye tana rarraba idanuwa naj batayi aune ba sai ji tayi ta hankadeta treda fisge cameran naj cikin rawar murya tace " ke kuma me nayi miki kika hankadeni." ruky tace "hm to bari kiji asirinki ya tonu inma mafarki kikeyi to gara ki daina domin tona asirina ba abune mai sauqi ba lallai naj wato dama kece munafukar da kika sa aka aurawa khaliphana wata , bayan kinsan duk dumbun so da begenshi da nake mishi?" a lkcn naj taji duk wani tsoron dake ranta ya fita , to meyasa ma xataji tsoron ruky bayan tasan cewa itace da gsky naj with full confidence tace "to ke ruky in banda abinki ya za'ayi kiyi tunani da hnkli na xan bari ya aureki bayan kinsan nasan halinki na bin maxa." cikin fusata da qunar rai na kalaman da ruky taji naj ta fada akanta ta daga hannu ta kaiwa naj mari, cikin xafin nama naj ta riqe hannun rky ta yarfar dashi tare da nunawa ruky yatsa alamun gargadi tace " karki sake kuma karki soma an fada miki cewa yanxu da ne? ko kuma an fada miki cewa duk wani plan din da kuke hadawa ke da k.b ban sani ba kisani yanxu fa ba tsoranki nake jiba" tafa hannu ruky ta farayi tareda xagaye naj , tace "wow wow! so impressive amma fa kinyi qoqari qawata. saidai kuma abinda baki saniba shi ne bakida wani proof da xakiyi presenting a kaina wanda xai nuna cewa am guilty, dan haka nake gargadinki da babbar murya da ki xare hannunki cikin wannan mgnr dan xaifi miki alkhairi" naj tayi murmushi sannan tace "haka kikace ko?" to bari na fada miki , just give me 3 days, ni kuma xanyi exposing dinki na fadamiki just 3 days insha Allah" ruky ta bushe da wata irin dariya har da shewa tana tafa hannunta, sai kuma ta sha mur kmr ba itace ta gama dariya yanxu ba sannan tace " nima kuma xan fada miki nan da 3 days za'a warware auren M.k da sumayya, daganan kuma xan xamo matarshi and from dat moment dana xama matarshi ki shirya kirga kwanakin farincikinki a duniya. " naj tayi dariya tace "tunda haka kikace its ok then lets wait nd see who'll be the winner" sannan ta fice daga dakin tareda banging kofar dakin cikin jin haushin yadda plan dinta yayi failing... *luv u ol😘* [3:48pm, 2/1/2017] 💞æšhä love💞: 💝💝 💝 *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* 😍 🎀 *dedicated to 5 alive family* 🎀 pg «89» & «90» °°°°°°°°°°°°° wani irin dishi-dishi zainab take gani yayinda ta bude idonta,, tayi qoqarin waigawa,xee ta gane inda take.. Mustapha ne yai saurin matsawa kusa da gadon cikin rikicewa musty yace " xee sannu, babu inda yake miki ciwo daiko?" tunani ta shiga yi ko xata iya gano abinda ya kawota asibiti , kallon kanta tayi tabbas rigar theatre ce a jikinta.. nan ta tuna shopping dinsu da musty, ta waiga ta kalleshi don tayi mai tmbya shigowar dr. da sumayya ne ya katseta daga sonyin tmbyr doctor ya matso kusa da mara lpiar yana yan dube-dube da rubuce rubuce shi kuwa musty tunda ya dora idonshi kan xee bai sauke ba, yana qare mata kallo, yana duba kyakkyawar fuskarta, a ranshi yace wat a natural beauty! lkcn da doctor ya gama dube-dubenshi sai yace " yanxu ba kowanne irin abinci xa'a bataba sbd aikin da akyi mata" nan ya fada musu irin abincin da xata ci masu ruwa-ruwa sai kuma indomie sannan yace yanxu a dan bata Lipton daga haka dr. ya fice sumayya ta yunqura ta bude flask din tea tana qoqarin xubawa a cup ai kuwa musty yai wuf ya karbe tare da fadin " haba sumayya bakya sauri ," sumayya tayi murmushi tace "duk saurinnan da nake kuwa" musty yana xuba sugar a tea din yace "lallai bakisan yadda nakeji da matar nan tawa bane" shaf ya manta ummiy na cikin dakin saida ya fada yaji kunya ta kamashi, se kawai tayi murmushi ta fita daga dakin. ita kuwa xee da mamaki ta kalli musty da sumy sai tace da sumayya "sister yaushe na xama matar musty?" sumayya tace " rnr da na xama matar khalipha" da mamaki xee tace " sister ban ganeba" sumayya taso ta ja mata rai amma ganin bata da lpia kuma ba'aso ta yawaita mgn sai ta kwashe duk abinda ya faru ta fada nata xee taji dadi har ranta data auri muradin ranta musty ya hada tea din ya matsa kusa da ita yace to matata my queen bari na dan daga ki ko naji domin jikinki don qosa mu kasance tare" sumayya da taji irin kalaman da yakeyi sai ta fice daga dakin musty ya dan dagota ya bata tea din bata sha da yawa ba tace ta qoshi, shima kuma bai musaba ya qyaleta *luv u ol😘* [9:44pm, 2/3/2017] 💞æšhä love💞: 💝💝 💝 *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* 😍 🎀 *dedicated to 5 alive family* 🎀 pg «91» & «92» da ta gama shan tea sai musty ya dakko tiolet paper yana qoqarin goge mata baki, hakan yayi daidai da shigowar naj yayinda sumy ta biyota a baya don tasan dai a lkcn sun gama abinda sukeyi ,ita kiwa naj odanunta kyam akan su musty yayinda su musty kuma suke wa juna kallonso da dumbun qauna wani abu ya tokare naj a qoqon xuci amma sai ta dake ta basar ta karasa ta samu guri ta xauna suka gaisa sannan tayiwa xee sannu da jiki musty ma ya dan juya suka gaisa da naj sai xee tace tana buqatar a dan gyara mata pillow sai naj ta taso tace bari na gyra miki mana da sauri musty ya katseta tareda fadin "ki kyalemin matata na gyara ta da kaina" haka najwa cikin sanyin jiki ta koma ta xauna sumayya dake xaune ta riqe baki itama sai taji ba dadi sai tace " uhm lallai masu mata " ta maida dubanta gun naj tace "nima kinga daxu ina hada mata tea ya kwace yace wai bana sauri" se sukayi mirmushi shima musty yaji abinda yayi mata baiji dadiba kuma bai kyauta ba.. hakan yasa ya kalli naj cike da tausayi wacce gabadaya ta sauya halinta ya koma mai kyau yanxu sai yaga ashe ma harda keda ta kawowa xee dauke da yoghurt da drinks aciki. duk se yaji baiji dadin abinda yayi mata ba nan tausayinta ya kamashi, hakadai ya xauna sukasha hira har ta bar asibitin komawar naj gida keda wuya sai tayi refreshing ta dan kwanta tayi shiru ummu ce taxo tace mata taje part dinsu umman ruky ta karbo mata abu ba musu ta tashi ta fita don karbo saqon ummu naj na shiga partdin su ruky sai taga umma kadai a falon suka gaisa sannan umma tace " bari naje na dakko miki sakon" naj tana xaune tana duban tv dake manne a bangon falon da niyyar ta debe mata kewa qaran shigowar sako taji a waya hakanne ya ankarar da ita da wayar ruky dake gefenta hanxarin daukar wayar naj tayi don dubawa daman tasan password din wayar tana dubawa taga txt kamar haka _ki sameni a room 39 sannan karki manta da time din by 6pm_ "sannan kuma da hotel name din najwa batayi mamaki ba don sarai tasan halin ruky na kwashe kwashe murna ce ta lillibe naj hakan yasa tayi saurin ajiye wayar ta fice ruky ce ta shigo falon lkcn naj ta fita ta dauki wayar ta dan tasan txt xai shigo wayar kuma tasan xuwa yanxu txt din ya shigo *luv u ol😘* [9:44pm, 2/3/2017] 💞æšhä love💞: 💝💝 💝 *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* 😍 🎀 *dedicated to 5 alive family* 🎀 pg «93» & «94» cike da mamaki a fuskar ruky take ganin an krnta mata txt ta kasa gane waye ya bude mata sako ya krnta shigowar umma ce ta katseta umma ta waiga tace " ina najwa kuma tayi "? umma da mamki take tmbyr rukayya ruky tace " najwa ta shigo nan ne?" umma tace "kwarai kuwa sako ma xan bata" ruky a ranta tace "tabbas ko shakka babu najwa ce ta bude min wayata ta krnta min msg, lallai ma I will deal with her najwa ce xaune cikin mota a kofar wani hotel wanda ta gani a wayar ruky tayi tunanin xata ganta taxo don ta samu hujjar da xata kama ta shiru kakeji kamr an aiki bawa garinsu har 7:15 tayi. wayar najce ta dau ruri taga number ruky da mamaki a fuskarta ta daga wata irin dariyar qeta ruky tayi nan fa tayita kyakyatawa kmr baxata dena ba sai can ruky tace "najwa najwa oh poor naj amma naji tausayinki sai dai kash domin da alama kin manta wacece ni ko? har kike qoqarin karawa dani hm to xan fada miki nafi qarfinki kawai just give up kema ki huta amma ko kinso ma baxa ki iya samun evidence against me ba sbd dake da plans dinki a tagin hannuna kike sannan kuma for ur information ban fasa xuwa hotel ba in kin isa sai ki gano a hotel din danake yanxu haka mttttttsssswww.... ta kashe wayar najwa kuwa is left devastated sbd kasa mgn ma tayi kawai taja mota ta tafi gida °°°°°°°°°°°°°° dukda cewar rayher seda ta kasa bacci sbd tunanin irin cin amanar da sumayya tayi mata, k.b ne kawai yake iya debe mata kewa dan ita rayger gani take duk duniyar nan kb tafi kowa sonta dan kuwa kb yau shirya ya shirya musu fita shaqatawa sbd damuwar da take tun lkcn da suka samu sabani da sumayya. k.b da rayher sunje sun gama shopping dinsu cikin soyayya . sun shiga mota k.b na qoqarin tayar da motar kenan sai kiran ruky ya shigo wayarshi , to ganin rukyce yasa ya fita daga motar yace da rayher yana xuwa rayher tayi mamakin yadda ya fita daga motardomin duk wani kira yana amsawa a gabanta amma bata kawo komaiba shiru ne ya buqunci rayher hakan yaja hnklinta xuwa wajen dash board dinshi don ta saka CD na waqa da niyyar debe mata kewa.. wata qaramar wayar nokia ce taja hnklin rayher sbd yadda wayar take into pieces ba tareda ta kawo komai a ranta ba tace " oh ko me K.b yakeyi da wannan wayar oho" nan ta cigaba da duba CD din amma bata samuba ba hakan yasa ta dauki wayar don debe mata kewa nan ta hada wayar da har sim ma akwai ta kunna wayr ba tareda kawo komai ba kawai sai tayi ta yan dube-dube rayher ta tsinci kanta a mai krnta wani sako wanda ya rikirkita mata kwakwalwa .... *luv u ol😘* [9:44pm, 2/3/2017] 💞æšhä love💞: 💝💝 💝 *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* 😍 🎀 *dedicated to 5 alive family* 🎀 pg «95» & «96» ba wani txt bane face wanda ake turo mata. tashin hnkli! rayher tayi mutuwar xaune lkcn da ta tabbatar da cewar da wannan wayar ake turo mata da wadannan saqunan na son rabata da sumayya gabadaya kan rayher ya kulle, nan take qwaqwalwarta tayi qoqarin tariyo mata mgnr da sumy ke qoqarin fada mata amma taqi sauraronta k.b ne ya katse mata tunaninta da yayi qoqarin shigowa rayher tayi saurin maida wayar yadda take da k.b ya shigo yace my soul me kike dubawa a dashboard ne? rayher ta dan dake tareda maxewa tace " CD nake nema in danji kida sai naga wannan tarwa tsattsiyar wayar " k.b cikin alamun raxana ya sako hannu ya dauke wayar tareda cewr kedai bari kema nasan kinyi mamakin ganinta rayher da taga yayi sauri dauke wayar yasa ta kuma xargin wani abu don haka ta wayince tace " nima nayi mamaki dana ganta ta waye kuwa"? k.b yana ininar marasa gsky yace " waya tace na... siii yeta ne a hannun wani mabuqaci da ya ce na taimaka na siya" rayher kam ta gama gane cewar k.b ne munafikin daya hada su don haka tai murmushi tace " kuma har da sim ya baka ka siya?" k.b yace da sauri " eh eh! hawayene suka soma xuba a kuncin rayher k.b da alamun rashin kwanciyr hnkali yace "my soul me ya faru haka da yasaka ki xubda hawayen ki masu tsada wadanda ko kadan ban...." cikin daka tsawa rayher tace " kai mlm ya isheka ni ba yarinya bace da hnkli na balle ka raina min hnkli yanxu a da dai na yarda da gadar xaren da ka shiryamin nayi nadamar saninka k.b Allah ya isa tskanina da kai kuma ka sani ba xan yafe maka ba, ka cuceni ka ha'inceni ka xalinceni ka rabani yaruwata amma kasani kanka ka cuta a yau laraba kwana uku da samun nasararka ta rabani da sumayya akayi walqiya kuma na ganka domin yau Allah ya toni asirinka munafiki, axxalumi ,macuci , mayaudari, maha'inci, maxinaci, mai bin mata mai raba kan mutane kuma ina fada maka insha Allah sai kaga karshenka kuma yadda ka cuceni kaima sai Allah ya sakamin nida sumayya ashe dama bin mata kke wlhy kaji kunya tir da hali irin na ka allah wadaran halinka wlhy na tsaneka na kuma tsani kaina dana yarda na biyewa mutum irin ka har na fada tarkon ka kuma duk munafurcinka da son rabani da sumayya sai mun koma yadda muke kuma ka sani daga yau I rayhernat I sever all ties with u khabeer" kuma duk wata alaqarmu na rusheta sannan karka soma tunanin biyoni domin..." "haba hjia rayher tayaya baxan biyoki ba ai xan biyoki domin sai na samu abinda nakeso daga gareki dakeda sumayya" k.b ne ya katseta wanda tunda ta fara xancen yake jinta da rashin damuwa a fuskarshi... *luv u ol😘* [9:44pm, 2/3/2017] 💞æšhä love💞: 💝💝 💝 *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* 😍 🎀 *dedicated to 5 alive family* 🎀 pg «97» & «98» rayher tai mamkin abinda ya fito daga bakinshi amma sai kawai tasa kai ta fita daga motar da niyyar komawa gida k.b ne yasha gabanta sannan yace " oh poor rayher kina tunanin ina sonki ne ? ko kina tunanin ni mai kula dakene? dama kina tunanin sumayya mayaudariyace tab! ashe kin yarda dani? oh my goodness tayaya kikayi sake har haka k.b yayi murmushi ya gyara tsiwarshi sannan yace to kinyi kuskure kinyi kuskure domin ni bana sonki kawai biyan buqata ta nake nema domin ban taba soyayyaba sannan kuma tabbas nine na nemi sumayya amma taqi amincewa kuma sai nayi framing dinta sbd nafiso nasamu biyan buqatata akanki kafin ki gane kuma for ur information dake da sumayya har yanxu ban kyalekuba har sai na samu abinda nakeso tukunna " k.b na kaiwa nan yaja motar treda busa rayher iska itakuwa rayher gaba daya she's left devastated nd depress without knowing what to do kawai sai ta durqushe tayi ta kuka don takaici da baqinciki gashi kuma tana son k.b kuma ga abinda tayi wa sumayya xumbur ta miqe ta dau keke napep sai gidansu sumayya a hanya ma kukan take domin yaqi tsayawa kawai ta rasa meke yi mata dadi lkcn da rayher taje gidansu sumayya basa nan da ta tmbya sai akace mata suna asibiti treda yi mata bayanin abinda ya faru rayher tayi nadama sosai akan abinda tayiwa sumayya don yanxu tunaninta shi ne ya sumayya xatayi copping da wadannan abubuwan first ga nata case din sannan ga na xee haka rayher ta hau wani keke napep din don taje asibiti yayinda a hanya ta tsaya ta siyawa xee kayan marmari daga haka ta wuce ummiy ta fara tararwa domin idan musty da M.k sukaxo sai ta fita ta basu waje yayinda su ka suyi ta hira musty kuma yayi ta ririta matar tashi rayher ta gaida ummiy sannan tace "ummiy ina ne dakin" to ummiy dai da farko bataso xuwan rayher ba saida ta qare mata kallo taga kmr ta dan canxa tunda harda leda a hannunta don ummiy bataso ta shiga su kumayin fada da sumayya don batason abinda xai jawo tashin hnkli nan ummiy tayi mata nuni da dakin ba tareda tace komai ba kai tsaye rayher ta shiga dakin yayinda ta tarar da xee kan cinyar musty a kwance yana yi mata kitso kalba don ya dan iya amma ba sosaiba ita kuma sumayya da M.k a qasa kan ta barma sunayi mishi dariya har suna tafawa wani lkci ma har su dafa kafadar juna domin yanxu sumayya ta fara samun gurin xama a xuciyar M.k musamman da yake shi yana son mutum ma'abocin addini amma har yanxu akwai soyayyar ruky a xuciyarshi rayher tayi mamakin abinda ta gani domin tasan ba halin sumayya bane kuma idan idonta ya gano daidai ai M.k ne shahararran mai kudinnan wanda ake cewa miskiline *luv u ol😘* [9:44pm, 2/3/2017] 💞æšhä love💞: 💝💝 💝 *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* 😍 🎀 *dedicated to 5 alive family* 🎀 pg «099» & «100» sallamar rayher ce ta katsesu daga abinda sukeyi sumayya ta daka tsalle ta miqe yayinda taga yar uwartata tayi hnxari xata rungumeta sai ta tuna abinda y faru hakan yasa ta bar hannunta a bude ba tareda ta qarasa inda rayher takeba rayher ta fahimta hakan yasa ita ta rungumeta tana kuka tareda fadin nayi kuskure na tafka kuskure yaruwata ki yafemin na dau haqqinki tabbas indai mutum xaiyi hukunci da abinda yaji batareda yayi bincike ba to tabbas yana tareda nadama kmr yadda nima yanxu nake nadama sumayya dai kawai jin rayher takeyi amma bata gamsu ba rayher ta saki sumayya ta kalleta tace " from ur expression naga kmr baki yarda da abinda nace miki ba amma baxanyi mamakiba don kin fini gsky sbd ban kyauta miki ba amma na rantse miki da Allah yanxu gsky nake fada miki" sumayya ganin halin rikita da rayher take ciki yasa tace "xo muje waje muyi mgn " sai da suka fita sannan sumayya tace " sha re hawayenki yar uwata na yarda dake amma ke tayaya kikasan wannan abun yanxu" rayher ta kwashe duk yadda sukayi da k.b ta fadawa sumy sumy wacce tunda ta fara mgnr ta riqe haba tace da dumbum mamaki "yanxu k.b ko kunyar idonki baijiba ya fadamiki haka" rayher ta sa hannu ta share hawayen dake xuba a idonta tace "hmm ai wlhy ban taba ganin mara kunya kamar k.b ba ni yanxu bansan ya xanyi mu kubuta daga tarkon makicinshiba kuma gashi har yanxu ina sonshi gsky cin amana da akwai daci " rayher na kaiwa nan ta fada jikin sumayya tana ta faman kuka xuciyar sumayya tayi rauni don itama har saida ta fara kuka amma ta shre hawayenta treda dakewa tace "haba rayher don Allah kukannan ys isa haka kisani kowa da akwai irin jarrabar da Allah yakeyi mishi kema ki dauki hakan a matsayin qaddararki kuma jarrabawarki donhaka ya kamata ki xage dantse don cin taki jarrabawar yaruwata ki kasance mai godiyar Allah a duk halin da kike kema ai jin dadin kine da Allah y bayyana miki shi tun da wuri ba tareda ya cutar dake ba kuma kisani shi k.b bai isa yayi mana abinda Allah baiyi mana ba don haka ki kwantar da hnklinki ki cigaba da addu'a karki sare qawata" rayher ta ji dadin yadda ta karbeta treda abinda ta fada mata rayher sauke nannauyar ajiyar xuciya tace "yawwa sumy wanda na gani a dakinnan yana min kama da yayan k.b shahararran mai kudinnan mai suna M.k" *luv u ol😘* [10:20am, 2/12/2017] ??æšh& love??: ???? ?? *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* ?? ?? *dedicated to 5 alive family* ?? &101& & &102& sumy ta danyi murmushi mai hade da kalar kuka tace " rayher ba kama bace shine ma" rayher da cike da mamaki tace " amma duk da sanin halinsu shi ne har kika wani saki jiki da su ke kuwa menene ya hadaki da su har haka" sumayya ta qara share hawaye tace "rayher shi ne mijina shikuma na kusa da xee mijintane" rayher ta xabura da madaukakin mamaki tace "amma sumy me yasa kikayi wannan kuskuren bayan kinsan halin yan gidansu kuma sarai kinsan abinda qaninshi yayi mana me yasa jamiki hada xuri'a dasu wai ma sumayya yaushe ma aka daur aurennan ne?" sumayya da sanyin jiki tace "rayher ba duk suka taru suka xama dayaba hasalima mahaifiyar kowa daban kuma nima shi ma yanada wadda yakeso shida kanshi ya fadamin haka sannan kuma shi k.b ba mukadai yake bi ba har ma yanuwanshi " nan sumayya ta xayyanewa rayher abinda naj ta fadamata na plan din k.b da ruky sannan tace "inaso nacecesu daga makircin k.b kuma inason na ceci M.k daga makircin rukayya wacce yakeso ba tareda yasan true colour dinta ba badan sonda nakewa yusuf ba wanda ya gagara fita daga raina da tuni nayiwa khalipha katafaren matsuguni a raina amma hakan ta gagara kuma kisani M.k shine mijin da iyayena suka xaba min" rayher ta gamsu da duk abinda sumayya ta fada mata kawai sai ta rungume ta fashe da kuka tana cewa "lallai kowa da irin tashi jarrabawar mu kuma haka tamu ta kasance fadawa soyayya da mayaudara" sumayya ta dago ta treda tallafo habarta da mamaki tace "ban fahimce kiba rayher " rayher tace " yau baxanyi irin kuskuren da kikayi ba domin ni xan fadamiki abinda na sani kuma wlhy sumayya babu qarya acikin abinda xan fadamiki " sumayya tace "fadamin yaruwa ina jin ki" rayher ta dan matsa gaba tace "xan fada amma kimin alqawarin xaki yarda da abimda nace kuma xaki tsinci kanki a mai godiyar ubangiji" sumayya ta qaraso ta dafa ta tace nayi miki alqawari yar uwata rayher taja sumayya daya daga cikin kujerun asibitin suka xauna sannan tace " kiyi hkr da abinda xan fadamiki amma kuma hakanne gsky tabbas yusuf munafikine kuma macuci domin yayiwa khadija ciki nikuma baxan iya ganin kina son mayaudari kmr shi ba wannan shi ne dalilin da yasa aka qi aura mishi ke aka aura mishi khadija na gano hakanne a wata rana da k.b yayi kirana hotel ni kuma ina neman dakin da yake anan ne kunnena ya jiyemin abinda ke faruwa nan rayher ta kwashe duk abinda ya faru ta fadawa sumy daga nan rayher tace "ni xan wace kiyi tunani don nasan xaki dan jima kina tunani xan dawo gobe yanxu yamma tayi" daga haka rayher ta tashi ta wuce *luv u ol??* [10:20am, 2/12/2017] ??æšh& love??: ???? ?? *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* ?? ?? *dedicated to 5 alive family* ?? &103& & &104& ita kuwa naj ta rasa me xa tayi domin yau saura 2 days ya rage mata tayi wining ko losing tana kwace a dakinta tayi rigingine ta rasa meke mata dadi sbd baqincikin yadda plan dinta na jiya nason kama ruky yayi failing ko breakfast yau bata sakko tayiba sai cewa tayi akawo mata dakinta wai bata jin dadi don tasan ummu batason cin abincin mutum daya tabata akayi wanda hakan ya dawo da ita daga duniyar tunanin data tafi baffa ta gani wanda ya tabbatar mata shine ya tabata, juyowa tayi tareda tsugunnawa ta gaidashi da "ina kwana baffa" ya amsa sannan ya xauna kan kujerar dake dakin wacce take kallon gadon dakin yace "najwata ma ya dameki hakane koda yake kina da dalilin damuwa kasancewar yadda ko ummunki taja baya daga greki kan abinda ya faru da xee kuma duk ta dalilin khabeer amma karki damu najwata domin nasamo mana hanyar da duk wani shirinsu khabeer xai rushe kuma asirinsu ya tonu kema kuma a daina ganinki da laifi najwa da dumbum farinciki a fuskarta ta washe baki tace da xumdi "fadamin wannan hanyar baffana domin mu kawo qarshen matsalarmu" baffa yace " hanyace mai dan wuya amma ki saurara kiji zamu samu wani xaiyi mana kidnapping din wani saurayin rukayya wanda na sani kuma nasa anmin duk binciken da nake buqata daga nan sai a saka saurayin yayiwa sumayya txt message da xaisa su hadu a wani hotel na bayan gari mai nisa ke kuma idan muka tabbatr da cewar ta fita sai kije dakinta ki lalubo mana wannan secret camera din sai ki boye a gurinki amma baxaki nunawa M.k ba tukunna shi kuma k.b yana da wata yarinyrshi guda daya tal wacce ya amince da ita don har gida ma ya gina mata take xaune amma shi baya haduwa da ita a gidan sai dai suje wani wajen daban su hadu to sbd haka itama xamuyi kidnapping dinta sai muyi d samething da mukayiwa ruky idan dukkansu suka hallara suka xo hannu sai shi wannan saurayi da yayi mana aikin sai ya dauresu to hakan xaiyi provoking din k.b ya fallasa duk wani plan dinshi idan ya ganni tunda baisan tare muke ba a matsayin ni yake fadawa kasancewar shi yaro mai taqama da ji da kai da rashin tsoro to yayinda yake fallasa plans din nashi sai muyi recording to kinga munsamu duk wani abinda mukeso musamu daganan sai mu kira M.k ya taho da police daganan sai jail naj ta rungume baffah da farinciki da murna tace "wow wow my dad much lov u" dad shima ya rungumeta yace lov u too my daughter" *luv u ol??* [10:20am, 2/12/2017] ??æšh& love??: ???? ?? *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* ?? ?? *dedicated to 5 alive family* ?? &105& & &106& naj ta danyi tunani tace "baffa na to wayeshi wannan wanda xai taimake mu wajen kidnapping din" baffah yace "sunan shi yusuf yayan sumayya ne amma cousin dinta baban shi ne yake aiki a qasana da shine xai auri sumayya amma to shi bayan son auranta daya cousin din tashi yakeson aura kuma shi da kanshi yace xai taimaka min sbd baxai iya ganin abinda xai cuceta ya kyaleba to hakan yasa na yarda dashi 100% sannan kuma anjima xaiyi kidnapping dinsu domin yau xamu gama komai don burina shi ne ganin farincikinki" to najwa dai ba wani sosai ta yarda da plan din ba amma dai xata gwada ta gani don hausawa sunce a rashin tayi akan bar arha bangaren sumayya kuwa tunda sukayi hirar nan da rayher taketa tunani domin ta kasa gane ko gsky ne ko qaryane sumayya ta yarda da ita amma xuciyar ta taqi amincewa da hakan to tama rasa meke mata dadi don haka ta qudure yau inta koma gida(da yake yau ba itace xata kwana a hospital ba ummiyce) xata tmbyi khadija don tasan itace xata fada mata gsky sbd da wuya khady tayi qarya haka kuwa akayi can yamma data koma gida sai da ta bari dare yayi sannan ta wuce dakin khadija sumayya bata tarar da mama a falo ba hakan ya tabbatr mata tana daki hkan yayiwa sumayya dadi kai tsaye ta wuce dakin khadija mgnr mama da taji a dakin khady ne ya tsayr da ita don batason ta hadu da mama sbd baxata bari taga khady ba ji tayi mama na cewa " khadija ya kamata fa yanxu ki xubar da cikin jikinki tunda mun samu kinga yanxu an daura muku aure sbd xai ringa kyamarki idan kika haifi cikin nan kuma wadancan munafukan su sumayya in suka gane xasuyi mana dariya "kinga in kika xubar xe qara miki mutunci a idonshi tunda shima hakan yake so.... " sumayya bata qarasa jin gaba ba domin ta samu amsar tmbyrta hakan yasa ta fice da saurinta tana qoqarin shanye kuka da yake taho mata tabbas yusuf ma mayaudari ne lallai lkci yayi da ya kamata na cire shi a raina yayinda M.k kuma xai maye gurbinshi domin shi ne yafi dacewa da ni" sbd a iya dan xaman da sukayi ta fahimci kyawawan halayenshi kusan halinsu iri dayane halinsu yanxu sumayya ta yanke shawarar maida hankalinta wajen farantawa mijinta da kuma cetoshi daga qaunar ruqayya har ya fada kogin sonta *luv u ol??* [10:20am, 2/12/2017] ??æšh& love??: ???? ?? *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* ?? ?? *dedicated to 5 alive family* ?? &107& & &108& yusuf kuwa qarfe 4 na yamma ya gama komai ruky ce ta fara fita ba jimawa k.b ma ya ja mota ya fita duk motsinsu a idon baffah da naj kasancewar gurin yana da nisa sai wajen 4: 50 yusuf ya kira baffah yace ya ida aikinshi a lokacin kuma har najwah ta dakko secret camera din kuma saida tabbatr itace amma fa tasha fama don ruky tayi mata ajiya mai kyau to don haka sai suka dau hanya xuwa wajen su k.b don samun cikon evidence dinsu sai wajen 6 na magrib suka isa hotel din har cikin hotel din suka shiga da matar dayake da mota daya suka fito dakin hotel din suka nufa lkcn da suka shiga babu kowa a dakin hakan ya basu mamaki basuyi aune ba sukaji an cafkesu ta baya an rufe musu hanci da handkerchief nan su naj suka dinga mutsul mutsul lkci kadan sai suka xube a kan tiles din dakin sai bacci naj da baffah basu farka ba sai wajen 9pm lkcn da suka farka sai suka gansu a kan gado daya a kwance amma duk a bakin gado suke ( ma'ana kowa da barinsa kenan akwai taxara a tsakaninsu) kuma hannayensu a sama a daure qafafunsu ma a daure kansu kawai xasu iya juyawa naj ta juya suka hada ido da baffah naj na qoqarin yin magana sai taji an banko qofar ba kowane ba face k.b sai yusuf da ruky a bayanshi dukkansu suka jere a gabansu naj k.b ne ya fara bushewa da wata dariyr mugunta wacce ya qyaqyata ta har sai da ya gode Allah lkcinne hawaye suka gangaro a fuskar najwa sbd ta gane cewar duk wannan tsarin k.b ne k.b yace "baffana baffana baffana smart guy wow amma fa kayi qoqari saidai kayi kuskuren xaban yusuf amatsayin wanda xaiyi maka aiki bayan shima yusuf a bangarenmu yake" yusuf ya matso ya ce "oh oh I really pity u but what else am I supposed to do if am madly in need of sumayya too" zaro ido su naj sukayi da mamakin abinda yace yusuf ya dora "noo " ya fadi hakan treda juya hannayenshi "its not only me but k.b too nd u know wat? we oll want to achieve one goal ruky ta matso tareda dorawa daga inda yusuf ya tsaya tace " karku damu wajen wahalar da qwaqwalwarku ni xanyi muku bayani dalla-dalla wato mu ukunnan abu daya muke so wannan abun kuma shine raba auren sumayya da M.k wanda kai khaleel(ta nuna baffah) kayi shisshigin hada wannan auren" *luv u ol??* [10:20am, 2/12/2017] ??æšh& love??: ???? ?? *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* ?? ?? *dedicated to 5 alive family* ?? &109& & &110& "Ni inason kasancewa da M.k su k.b kuma suna son kasancewa da sumayya ke kuma najwa kinyi kuskuren karawa dani yanxu haka ina mai farincikin sanar dake cewar gobe auren sumayya xai mutu kuma mutuwa ta har abada kuma ku baku da abinda xakuyi akai shin ko kunsan ya auren xai rushe?? nasan cewar a'a itace amsarku sbd haka to ku saurara kuji auren xai rushene ta tsarin plan dinmu kmr haka anjima kadan xamu turawa khalipha wani pictures din sumayya wanda k.b ya tattabata acikin pictures din da salo kala-kala amma kuma face din k.b bata fitoba saidai face din sumayya wadannan hotunan sune xasu tabbatarwa M.k cewr sumayya ba mutuniyar kirki bace nasan wannan kadai baxaisa M.k ya saki sumayya ba amma kuma hakan xaisa shi ya tsane ta to sbd haka mu kuma xamu bari sai gobe xamu kira M.k kiranda xai yi xaton kidnapping dinku akayi don kafin gobe munsan ana ta nemanku to don haka sai mu kira shi muce mishi indai nan da kwana uku bai saki sumayya ba to xamu kashe ku kuma ku tabbata sai mun kasheku indai bai saki sumayya ba to balle munsan xai saketa sbd son da yake muku mu kuma bayan nan xamu sato sumayya kuma su k.b suyi yadda suka ga dama da ita mu dauki hotuna kuma mu turawa M.k sannan ku kuma mu kasheku ita kuma mu kyaleta don sai mun tabbata hotunan sun baxa gari ruky na kaiwa nan ta kyalkyale da dariya najwah ma da take daure ta kyalkyale da dariya dariyr najwah ta basu mamaki hakan kuma ya tabbatrr wa da k.b akwai matsala najwa sai da tayi dariyarta mai isarta sannan tace "dukkanku banxayene domin na riga na turawa M.k pictures din ruqayya na cikin secret camera kafin tahowata nan sbd tsaro" to su k.b fa sun rikice don sunsan indai dagaske ta tura mishi to fa xuwa yanxu ya gani babu wanda ya kai ruky tashin hnkli dukkansu sai suka fice daga dakin don neman mafita ruky tayi qoqarin kiran M.k amma wayarshi a kashe hakan yaja hnklinsu wajen komawa gida don su tabbatr da abinda najwah take fadi basu tafi ba saida suka tabbatr sun ajiye wasu jibga jibgan maxa guda biyu wadanda xasu kula da su baffah don karsu samu hnyr guduwa *luv u ol??* [10:20am, 2/12/2017] ??æšh& love??: ???? ?? *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* ?? ?? *dedicated to 5 alive family* ?? &111& & &112& ruky da k.b da yusuf basu rabuba sai da suka tsara yadda abin xai kasance ma'ana su gane da gaske naj take ko qarya take k.b yace "yusuf kawai ka wuce gida ni kubar min komai a hannuna, kuma bana tunanin M.k ya gani don da ya gani ai xuwa yanxu da ya kira ruky wajen 10:31 na dare suka isa gida lkcn da suka shiga sai ruky ta wuce part dinta shima k.b ya shige nasu part din A babban falo k.b yaga su ummu da mom dinshi ita ummu sai safa da marwa take mom kuma a xaune take ta xabga tagumi ba wanda yake cewa da wani uffan k.b ya qarasa da dan saurinshi yaje wajen mom din shi yace da mamakin qarya " mom lpia na ganku a haka me ya faru" sannan ya dawo da kallonshi wajen su mom ya kuma cewa " mom ya akayi yau bakuci abinci ba bayan kinsan na fada miki ni xan dan jima a waje karku jirani me yasa baku ci....." shigowar kawu tahir da M.k ne suka katse k.b dukkansu suka maida kallonsu xuwa gareshi ummuce tayi hanxarin xuwa inda yake duk suka rufa mata baya kafin kawu tahir yace wani abu sai ummu tace cikin dimauta daga ganinta kasan tana cikin tashin hnkli "yayadai an samu wani abu akai"? kawu tahir.ya girgixa kai da sanyin jiki yace "wlhy babu abinda aka samu har yanxu" yayinda shi kuma M.k ya wuce ya samu guri ya xauna da alamun gajiya kawu tahir ma ya xauna a kan kujera sbd gajiyr yawon neman su naj da suka yi k.b ya matso inda kawu yake yace " me ya faru kawu duk kunqi ku fadamin abinda ke faruwa kawu tahir yace " tun da yamma muke neman baffan ku shida najwah amma har yanxu bamu gansuba mun kira duk wayoyinsu amma a kashe kuma maigadi yace ya ga fitrsu amma bbu wanda suka fadawa inda sukaje yanxu haka an kai rahoto gidan radio da duk wata kafar yada labarai kuma duk inda muka san yana xuwa mun duba bamu gansu ba " k.b yace "innalillahi wa inna ilaihi raji'un " k.b ya xauna tareda riqe kanshi ya xauna kan seater din falon da kalr tausayi harda dan kwalla a idonshi sai kuma ya xabura ya koma wajen M.k ya tsugunna a gabanshi yace "khalipha mun shiga uku yanxu ya xamuyi kasancewar khalipha mutum mai taushin rai sai ya lallashe k.b tareda bashi hkr k.b yace khalipha daxu ina ta neman ka amma ban same ka a wayaba me ya faru ?" m.k yace "batteryn wayana ya lalace ne shiyasa sai daxu na sayi wani kuma nama sha'afa ban saka ba sbd wannan abinda ya faru k.b yace "to Allah y bayyana mana su " sannan ya hau sama sbd xai shiga toilet... *luv u ol??* [10:20am, 2/12/2017] ??æšh& love??: ???? ?? *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* ?? ?? *dedicated to 5 alive family* ?? &113& & &114& kawu tahir yace " to yanxu ya kamata kuci abinci sannan a kwanta mu bari xuwa gobe maji ko akwai wani new abu" daga haka kawu ya fita xuwa nasu bangaren M.k da ummu duk suka hada baki wajen fadin su basajin yunwa don haka suka wuce dakunansu mom kuwa sai da ta xauna taci ta qoshi sannan tayi nata dakin don kwanciya k.b kuma a hanya suka hadu da M.k k.b da sauri yace " khalipha yanxu haka zamu kwanta alhalin su baffah basa gidan?" M.k da sanyin jiki yace " to khabeer ya xamuyi ai saidai muyi hkr mu hada da addu'a, mu barwa Allah sauran" k.b yace "kuma khalipha kayi gsky sannan ya kamata ka saka batteryn wayarka don ko wani abu xai bullo" M.k yace "eh hakane bari na shiga don na saka battery n sai da safe" M.k ya wuce dakinshi k.b bai bar qofar dakinba sai da ya tabbatr M.k ya saka battery n lokacin da M.k yayi qoqarin saka chaji sai yaga kan chajar ya karye M.k yayi mamaki don yasan lpia ya barta amma sai baiyi dogon tunani ba gashi kuma bashida spare charger (wato abinda ya jawo karyewar kan charger shi ne lokacin da k.b yace xaije yayi fitsari sai yaje ya karya sbd wayar M.k taxo hannunshi don ya duba in da gaske naj take ta tura hoton) k.b ya shigo dakin M.k yace da mamaki a fuskrshi "khalipha me ya sami chargerka "? M.k yace "kan charger nne ya karye yanxu ma shirin kai wayar falo nake na saka chaji sbd dakko charger wahala nke gani donni yanxu ba wannan wayarce a gaba na ba" k.b da sauri yace "nima downstairs xan sauka kawo wayar na saka maka a chajin" M.k yace "yawwa to gashi " ya miqa mishi wayar don ya saka mishi a chaji k.b yayi murna matuqa kuma k.b yasan M.k baxaixo neman wayar ba hakan yasa ya tafi da ita dakinshi yana xuwa yasaka chaji ya bude wayar ya dudduba sosai amma baiga komai ba hakan ya tabbatr mishi najwah baraxana tayi mishi don sarai yasan halinta tunda tare suka taso nan k.b ya goge duk wani record da xai nuna ya taba wayr daga haka ya kashe wayar ya mayar falo ya saka chaji k.b bai kwanta ba saida ya tabbatr ya turawa M.k wadannan hotunan kuma ya kira ruky da yusuf yace su kwantr da hnklinsu najwah qarya takeyi *luv u ol??* [10:20am, 2/12/2017] ??æšh& love??: ???? ?? *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* ?? ?? *dedicated to 5 alive family* ?? &115& & &116& M.k tunda yayi sallar isha'I yayi nafiloli yayi addu'o'i kan Allah ya bayyanasu naj bacci ya gagara xiyartar idanunshi haka ya xauna yayi ta laximi har yayi barci ya daukeshi bai sani ba kiran sallar asuba ne ya tadashi daga baccin da yake dama akwai masallaci kusa dasu nan M.k ya tashi yayi sallah yayi addu'o'i sannan ya yayi wanka don yau da wuri yake son fita sbd akwai ayyuka don burinshi shi ne baffan shi da yaruwarshi su bayyana nan ya shirya cikin wani yadi mai tsadan gaske milk colour yayi kyau matuqa ya gyara jikinshi bayan ya gama shiryawa sai ya wuce bangaren ummunshi lkcn da ya shiga ya tarar da ita kan dadduma tana tilawar alqurani nan ya dan jirata sannan suka gaisa M.k yace "ummuna anya kinyi barci kuwa ummu tayi murmushin qarfin hali tace "eh nayi khaliphana karka damu kanka kaje ka cigaba da abinda kkeyi insha Allah komai xai daidaita nan ba da dadewaba maxa kaje kaci abinci nima ganinan xuwa Allah yayi maka albarka" da sanyin jiki M.k ya fita amma sai ya dan labe a bakin qofa ummu kuwa da ganin ya fita sai ta fashe da kuka mai ban tausayi M.k ma kawai sai ya share kwalla a ranshi yayi alqawarin ko menene xeyi don ganin su naj sun bayyana domin farincikin mahaifiyarshi shine nashi haka ya sauka yadan tsakuri breakfast ya fice har ya fita sai ya tina da wayarshi don haka ya dawo ya dauka ya kunna wayarshi don kiran yansanda yaji ko an samu wani information sai yaga saqo ya shigo wayar yayi xaton ko sakone da xai sashi ya samu wani clue akansu naj hakan yasa ya tafi gareshi don budewa abinda ya gani yayi matuqar raxanashi ya bashi mamaki nan ya dinga ambaton sunan Allah a ranshi ya kasa yarda da abinda idanunshi suka gani shin gskyane ko qarya gabadaya kanshi y kulle ji yayi an taboshi ta baya da sauri ya juya don ganin waye musty ya gani musty bai lura da halin da yake ciki ba yace haba khalipha ya xaka tafi ka barni bayan kasan tare xamu fita kuma yanxu tsaiwar me kakeyi a jikin motar nan kai baka tafi ba kai baka shiga kuma kai baka kiraniba ka bar mota a kunne" M.k ya tsurawa musty ido ba tareda ya fahimci me yake cewaba musty ya fahimci hankalin abokin nashi ba a kanshi yake ba son haka ya kai dubanshi kan wayr da take hannunshi bai ga hotonba sosai don haka ya miqa hannu xai dauki wayar k.b da yake dan nesa dasu yayi saurin saita hannun musty ai kuwa ya cilla dutse wayar da musty ke qoqarin dauka yayi axamar sakinta sbd axabar da yaji a hannunshi ai kuwa wayar ta fadi tayi filla-filla don har hannun musty sai da ya fashe jini ya xuba manufar k.b shine bayaso musty yaga wadannan hotunan sbd yanada saurin gane abu kuma musty xaiyi ta kawowa M.k misalai na cewar ba sumayya ce ba sharri akeso ayi mata har sai M.k ya gamsu to hakan kuma xai kawowa plan din k.b naqasu.... *luv u ol??* [10:20am, 2/12/2017] ??æšh& love??: ???? ?? *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* ?? ?? *dedicated to 5 alive family* ?? &117& & &118& M.k ya yatsine fuska sannan yace musty kaina yanamin ciwo don haka na fasa fita idan xaka dawo ka taho da wata phone din dan Allah ka aikomin da simcard din da sauran abubuwan masu amfani " kasancewar shi ma'abocin riqe waya dayane musty yace "sannu Allah ya qara sauqi amma to yanxu meetings din da ka har hada da mutane fa? kuma kasan ya kamata ka xagaya don ganin abinda ke faru sauran company's din da...." M.k ya katse shi da cewa "pls musty duk ka qyale wannan xan kira su na fada maka, yanxu kaina kemin ciwo in kaje hospital ka gaida mara lpia ita kuwa sumayya sanin yau M.k zaixo yasa take son birgeshi kmr yadda itama yanxu ya fara birgeta sbd jiya ji tayi ta tsunduma cikin tunaninshi xuciyrta na tariyo mata duk wani good moment dinsu da haka har bacci ya saceta don xuciyrta ta fara watsi da duk wasu al'amuran yusuf kasancewr yanxu tana yi mishi kallon mayaudari kuma macuci kuma ta shirya yin sabuwar rywa mai cike da farinciki ita da mijinnata wato M.k don haka ta shirya tsaf cikin wata atampha mai launin pink nd purple mai matuqar jan hnkli duk don ta birge mijinnata qoqarin shigowa dakin taji anayi hakan ya tabbatr mata da cwr mijinnata ne musty ta gani shi kadai sai tayi turus duk murnarta ta koma ciki sumy ta leqa waje ko xata ganshi amma bata ganshi ba don haka ta dawo gwiwa a sace sumy tace da alamun rashin walwala " musty ina khalipha ?" musty yace "khalipha baya jin dadi har ya fito ya koma kuma yace yana yiwa mai jiki sannu" sumayya bataji dadiba sai tace "nifa?" musty yayi banbarakwai sai yace "kema yace yana gaidake" sai sumayya taji dadi sannan tace "me ya sameshi?" musty yace " kanshine ke ciwo" to sumayya dai bata kuma cewa komai ba don kar ace tayi rashin kunya badan haka ba da sai taje dubashi sumayya kuwa itama sai taji batajin dadi sosai sbd angonnata bayajin dadi daga haka suka cigaba da hira to a hirar tasune yake fada musu abinda ya faru na sace su baffah da akayi kuma ake neman su har yanxu ba lbrii sumayya da xee sunyi mamakin lbrin musamman sumayya sai wajen 1:30 musty ya bar asibitin bayan yaci abinci yayi sallah daga nan ya wuce bank yayi withdrawing din kudi sannan ya wuce don siyo wa M.k wayarshi sbd musty bai cika son yin aikeba don bayason shirme *luv u ol??* [10:20am, 2/12/2017] ??æšh& love??: ???? ?? *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* ?? ?? *dedicated to 5 alive family* ?? &119& & &120& shikuwa M.k ya koma daki ya rasa meke mishi dadi duk abin duniya yabi ya isheshi ga hotunan daya gani gashi kuma yanxu gidan ya xama kmr kwango sbd rashin baffah da najwah to amma ya xaiyi haka ya xauna don yau baiyi niyyar fita ba haka ya xauna shida ummu a gida suka danyi hira sai wajen 2:29 musty ya shigo gidan daya shigo sai ya taho da wayar M.k don haka ya saka mishi simcard dinshi a sabuwar dalleliyar tsadaddiyr wayar tashi °°°°°°°°°°°° bangaren khadija kuwa ta damu sbd yusuf baya kulata kuma xatayi komai a kanshi sbd son da take mishi yanxu cikin ya kai wajen 5 month to a haukarta ita ta xaci idan ta xubar da cikin yusuf xai dawo yana sonta amma batasan ba haka bane to sbd hakane khadija ta yanke shawarar xuwa asibiti don a xubar mata da cikin to su k.b sun saka lkcn haduwarsu qarfe 3 na rana wajen 3:39 duk sun hallara sun iske su baffah idonsu biyu a xaune suke a daddaure kmr yadda suka barsu k.b ya matsa kusa da naj yasa hannu ya wanketa da mari sannan yace.cikin xafin.rai "ke yarinyr nan mu xaki raina wa hnkli ko mu sa'anninki ne to bari kiji anan xaki mutu domin saina kasheku da hannuna banxa kawai yusuf ya dan matso inda take yace " yanxu xamu kirawo gidanku domin yanxu hnklinsu y gama tashi sbd batanku..." naj ta sheqe da dariya sannan tace " kai k.b nice najwah fa karkayi xaton wadannan banxayen qartin qedaran daka ajiye xasu sa xuciyata ta karaya domin nayi alqawari ruqayya tayi kadan ta auri M.k kuma kunyi kadan kukashemu domin sai lkci na yayi xan mutu naj taja tsaki yusuf yayi kanta amma k.b ya tsaidashi treda cewa cikin taqama "lallai wuyanki yayi kauri yarinya amma ki sani ni k.b nayi alqawrin saina kasheki da hannuna ina samun abinda nakeso " karfe 4:00 na yamma M.k ya farka daga baccin da baisan yana yinshiba sbd ciwon da kanshi yake kuma shi ba ma'abocin son shan magani bane ya gwammace yayi bacci don a cewarshi xaifi samun sauqi yanxunma qarar wayarshi ce ta tasheshi wacce taketa faman ruri alamun kira ya shigo miqewa yayi ya kai hannunshi kan wayar ganin new number ne yasa y ajiye wayar don yasan bashi da schedule da kowa kuma yayi saving din number comissioner of police kuma baison a dameshi kawai ya dire wayar yana qoqarin miqewa yaji wani kiran ya kuma shigowa ya kai idonshi kan screen din nanma ya kuma ganin same number *luv u ol??* [10:20am, 2/12/2017] ??æšh& love??: ???? ?? *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* ?? ?? *dedicated to 5 alive family* ?? &121& & &122& ganin same number da M.k yayi yasa shi ya dauka maybe ko akwai wani information kafin M.k yayi sallama sai yaji ance " Muhammad khaleel tajuddeen AKA moha AKA khalipha AKA M.k to bayan wannan ina fada maka cewar karkayi mamakin abinda kaji na fada domin qanwarka da mahaifinka suna tare dani M.k ya xabura sbd mamaki amma kafin yace wani abu sai yaji muryar najwah tana cewa bro muna wani hotel mai.... ai naj bata qarasa ba taji an bige mata kanta ta baya ai kuwa ta kwalla ihu ta xube sumammiya M.k ya gama tsorata yace "dan Allah jarku kashe su ku fadi duk abinda kukeso xamuyi muku" daga daya bangaren aka sheqe da dariya sannan akace "lallai kayi kyan kai to yanxu xan fada maka ka saurareni da kyau kaji in dai kanaso mu sakesu to ka saki sumayya saki uku in ba haka ba kuwa to nan da kwana uku xasu mutu kuma ka sani sai mun kashesu munyi musu filla-filla kuma mu aiko da sassan jikinsu gareku, sannan in ka kuskura ka fadawa yansanda to a ranar da ka fada musu a ranar xan aiko maka da gawarsu kuma kar ka manta saki uku daga haka aka kashe wayar M.k ya ajiye wayar cikin sanyin jiki ya rasa ya xeyi amma shi yana ganin sakin sumayya ne mafita saidai kuma xuciyrshi taqi yarda da hakan to dayake akwai automatic call recorder a wayar M.k sai ya yanke shawarar xuwa ya fadawa musty abinda ke faruwa nan ya xira jallabiya ya dau phone dinshi kasancewarshi ba maison daukan kaya da yawa ba yana qoqarin sauka daga step din benen sai yaji muryar ummu tana kiranshi amma qasa-qasa ya juya baiga kowaba hakan yasa yasa ya cigaba da tfiyrshi muryrta ya kuma ji don haka ya yanke shawarar xuwa dakinta don ya ganewa idanunshi shigarshi dakin keda wuya ya tarar da ummu a kwance duk launinta ya chanja da alama ta galabaita da sauri ya qarasa inda take ya taba jikinta ai kuwa yaji shi xafi rauu nan da nan yasa waya ya kira doctor hashim(wato family doctorn su) minti goma sai ga wani matashin saurayi likita dogo amma yana da dan duhu don ba fari bane amma ba laifi yana da kyau sbd idanunshi fararene kuma yana da dogon hanci, fuskarshi ba round ba kuma ba doguwa ba, yasha labcoat da kayan aiki a hannunshi da key din tsadaddiyar motarshi.. *luv u ol??* [10:20am, 2/12/2017] ??æšh& love??: ???? ?? *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* ?? ?? *this page is dedicated to u miss khady habib tank so much for all ur support* ?? &123& & &124& zuwanshi keda wuya sai ya duba ummu, yayi yan gwaje gwajen da xaiyi sannan yace ya kamata ta huta domin yanxu jininta ya dan hau kuma ta cire duk wata damuwa daga ranta sannan yayi prescribing magunguna da xa'a siyo mata sai da ya gama komai M.k ya bishi don rakashi M.k yace "amma kmr ban sanka ba don nasan dai kai ba doctor hashim bane sbd ya girmeka saurayin yayi murmushi yace "ni sunana bashir ko ka kirani da umar sannan kuma ni dan doctor hashim ne shi ne ya turoni sbd shi baya kusa kuma kace emergency shiyasa kuma ni nasanka sbd yana bani lbrinka" daga haka sukayi musabaha sannan suka rabu kowa yayi nashi waje yayinda M.k ya dawo cikin gida shi kuma dr. bash ya shige cikin mota don tafya lokacin da M.k ya koma wajen ummu harta farka nan yasa aka xubo mata pepper soup din kayanciki wanda yasha kayan kamshi sbd yasan tanaso da kuma tea mai xafi da kanshi ya xauna yana bata tana turewa amma da haka ya bata yana mata raha harta cinye abincin sannan ta dansha tea din kadan sannan ya aika a siyo mata magani mintina kadan da shan maganinta sai ta warware nan M.k ya xauna da ummu yayi tayi mata hira tun bata saki jiki ba har ta saki jiki sukayi ta hira sbd tasan khalipha ba maison surutu bane sai wajen 12 na dare sannan ya koma dakinshi ya kwanta musty kuwa ya manta da wani pictures na wayar M.k wajen 8:11am ya fita xuwa asibiti don doctor yace yau xa'a sallameta kuma da wuri tunda ta dan fara iya tafiya kuma suma duk sun qosa da xaman asibitin sun fiso suyi jinyarta a gida lokacin da musty ya isa asibitin ya tarar da xee ita kadai a xaune tana duba waka a wayar sumayya don ita ma'abociyar son waqa ce musty yayi sallama xee ta amsa sai ya matso inda take ya xauna sannan yace "ina sumayya taje tabarmin kyakkyawr matata ita kadai " xee tace "ta shiga toilet ne yanxu nikuma na dau wayarta don naji kida" musty yace ok my sweet beautiful wife saka mana kidan muji tare cikin jerin albums din wakokin sai taga wani album mai suna *stairs call recorder* xee ta tabo musty tace "kasan wani abu?" musty yace "sai kin fada amaryata" xee tace "kwanakin baya kafin naxo asibitin nan lkcn ina lpia qalau na turawa sumayya auto call recorder a wayarta don naji hirarta da M.k sbd naji dadin tsokanarta yadda nima take tsokanata idan muna waua da kai" musty yace " to yanxu maiya faru yar amaryata" zee ta dan murmusa sannan tace "so nake na saka mana hirarsu ko maji dadin tsokanarta nima na rama abinda takeyimin" xee tayi tunanin karta saka na sama-sama don haka ta tafi ta danna na tsakiya ga abinda su musty sukaji ana cewa a recording din *luv u ol??* [10:20am, 2/12/2017] ??æšh& love??: ???? ?? *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* ?? ?? *dedicated to 5 alive family* ?? &125& & &126& muryr k.b sukaji yana cewa sumayya yadda na tarwatsa xumincinki da rayher haka xan tarwatsa xumuncinki da duk wanda kika sani musty ya karkade kunnenshi don indai yaji daidai to muryr k.b ce da sauri ya karbi wayar don ganin number nan ya kuma mutsitsike idonshi tabbas no. k.b ce nan da nan ya saka duk sauran recording din yaji xainab kam ta gama tsorata da al'amarin k.b amma tayi mamakin yadda sumayya taqi fadamata irun wannan abun mai muhimmanci hakan yayi daidai da fitowar sumayya daga bandaki sai kuwa tayi turus a bakin qofar bandakin sbd ita batasan akwai wata recorder a wayarta ba shi kuwa musty ya fizgi wayar da sauri ya fice don nunawa M.k yaja mota sai gida M.k kuwa bai farka daga bacciba sai wajen 8 :11am (lokacin da musty ya fita xuwa asibiti) da hanxari ya tashi sbd yau ya makara kuma gashi yanaso y samu musty ya nuna mishi don yau xai yanke hukuncinshi sbd ya qagu su baffah su dawo gidan ya shirya tsaf cikin wata tsadaddiyr shadda purple mai dan haske ya saka takalmi da hula wadanda suka hau da ruwan shaddar yaje dakin ummu suka gaisa sai da ya tabbatar ta ci abinci sannan ya wuce bangarensu musty da yaje suka gaisa da umman musty har tana tsokanarshi yau ya makara tun amarya bata tareba nan yaji wani abu ya soki xuciyrshi don bayason abinda xai hadashi da sumayya nan umman musty tace mishi ai musty ya je hospital tun wajen 8 don haka M.k yayi axamar daukar hanyar asibiti sai dai kash M.k ya manta wayarshi a daki sbd sauri hanyar da M.k yabi don tafiya daban wacce musty ma yabi don komawa daban sbd haka sai sukayi sabani musty ya riga M.k qarasowa, koda yaje sai ya wuce straight dakin M.k don yanata kiran wayarshi amma no answer musty na shiga dakin ya fara toxali da wayar M.k don haka yana budewa kuwa yaga tana daidai kan wani recording sai yasa hannu ya kunna don yaji wanne irin recording ne M.k yakeji abinda kunnen musty yaji ya matuqar girgixa shi don sai da ya miqe tsaye ya fara ambaton sunan Allah sai kuma ya fara duba hotunan wayar nan fa idanuwanshi suka gano mishi abinda ya qara raxana shi ba komai ya gani ba sai wannan hoton sumayya amma musty shi yana mamakine badan yanayin da yaga sumayya ba yana mamakine sbd yasan kayan dake jikin gayen nan ya xauna kan gadon yana tunano inda ya taba ganin mai kayan sai da yayi 10 minutes yana qoqarin tunanowa amma ya kasa hakan yasa ya haqura ya fita don ya tambayi inda M.k yaje ummu ya tambaya ta fada mishi yaje asibiti *luv u ol??* [10:20am, 2/12/2017] ??æšh& love??: ???? ?? *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* ?? ?? *dedicated to 5 alive family* ?? &126& & &127& bangaren M.k kuwa koda ya isa asibiti ya iske an sallami su zee ,sai a lokacin ya gane cewar yabar wayarshi a gida , to M.k sai yarasa inda zai je shin gida zai koma ya dakko wayarshi, ko kuwa su sumayya zai bi sbd yau xai yanke hukunci donshi a tunaninshi suna tare da musty, kawai sai zuciyar shi ta yanke mishi shawara, nan ya murza sitiyarin motan don bin su sumayya, lokacin dayaje har sun rigashi don har sun shisshiga da kaya cikin gida, M.k baison bata lokaci don haka ya samu yaro ya bashi takadda ya kaiwa sumayya yacewa yaron yace daga M.k ne daga haka ya juya kan motarshi yayi gida shi kanshi M.k sai yaji abinda yayi kamar ba daidai bane amma haka ya dake xuciyarshi don baxai iya ganin mahaifiyr tashi a halin da take ciki ba da sumayya taga takadda tayi mutukar farin ciki don har saida ta dan leqo ko zata ganshi amma bata gashi ba duk da haka bata damu ba ta bude takardar da xumudi don ganin sakon datake cewa sakone kmr haka _sumayya ni Muhammad khaleel na sakeki saki daya_ shine kawai abinda takardar takecewa sumayya tai mutuqar razana ganin takardar nan don batayi tunanin akwai ranar da hakan zata faru gareta ba, a tunaninta ta samu sabuwar rayuwa ne amma sai gashi yanxunma duk mafarkinta sun tarwatse kuka take qoqarinyi amma kukan yaqi xuwa a tsaye take kawai ko motsi batayi zainab da take dan kashingide akan kujera tace sister meya faru ne haka kodai wani abune ya faru ?sumayya data sandare a tsaye saboda mutuqar mamakin yadda M.k ya shammace ta kuma sai yanzu data fara fadawa shon shi sai a lokacin wasu zazafafan hawaye suka gangaro idon sumayya xee ta rikice sbd yadda taga hawaye a idon sumayya, qoqarin tashi takeyi kawai sai qafarta ta gurde sai ta fadi akan cikin inda akayi mata aiki kan gado wani ihu ta saki sabd axabar da taji ta xiyarceta daga nan kuma sai ta suma jini ya kuma balle mata sai lokacin sumayya ta dawo hayyacinta hakan kuma yayi daidai da shigowar ummiy sbd ihun da taji nan da nan suka dauki xee wacce jini ke xuba a jikinta kuma batasan inda kanta yake ba sukayi asibiti sumayya duk abin duniya ya isheta sai kuka take ta faman yi fuskarta ta canja tayi jawur kamar wacce aka duka idonta ya cicciko hawaye sai tsiyaya yake a idonta abin gwanin ban tausayi *luv u ol??* [10:20am, 2/12/2017] ??æšh& love??: ???? ?? *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* ?? ?? *dedicated to 5 alive family* ?? &129& & &130& *Assalamu alaikum dumbun masoyana ina mai baku haquri sbd yadda yan kwanakinnan nake typing kadan hakan ya farune sbd makaranta da muka koma amma ina qoqari don faranta muku da kuma nishadantar da ku da littafina sumayya sannan ina mai baku hakuri* *kuma nima inasonku kmr yadda kuke sona ngd daduk addu'ar ku agreni urs aesha* musty da yake yasan an sallami su xee kawai sai ya wuce gida koda ya isa gidan sai yaga sabanin abinda yake tunanin xai gani ma'ana babu M.k babu su xee anan aka fada mishi ai sun koma asibiti da sauri ya kuma murxa kan motarshi ya wuce asibitin yana hanya yana tunanin abinda ya maidasu asibitin aranshi yace Allah yasa lpia da kanshi ya kuma cewa ameen da haka yana ta tunani har ya isa asibitin sumayya ya fara gani a tsaye wacce hawaye yaqi tsayawa daga idonta da sauri y qarasa inda take nan ya fara jera mata tambayoyi kmr haka "sumayya me ya sami xainab me ya faru kike kuka me ya dawo da ku asibiti bayan an sallameku ko dama ba'a sallameku ba to me ya kawoku kofar dakin theatre sumayya kuwa tunda musty ya fara jero tambayoyin batace komai ba don ba dukama tambayar tashi take ganewa ba sumayya da take tsaye kawai sai ta kuma durqushewa a wajen ta kuma fashewa da wani sabon kukan ummiy ce taxo ta dago ta tareda kwantr da ita a jikinta musty kuwa ya kasa ganewa abinda yasa sumayya take kuka ummiy ta ja sumayya xuwa daya daga cikin kujerun da suke asibitin suka xauna nan musty ma ya biyosu don samun amsoshin tambayoyinshi duk suka xauna kan kujerar nan ummiy ta xayyane mishi duk abinda y faru tareda miqa mishi takardar musty ya rasa y xaiyi sbd yadda Khalipha y shammace shi gaba daya ya rasa ya xaiyi duk proof din daya samu don y nunawa M.k sun tashi a banxa kenan tunda ya riga ya aiwatr da abinda ranshi yakeso kuma musty yasan yayi hakanne sbd son da yakeyiwa su baffah can bayan musty yayi dogon tunani sai yace wa ummiy "ummiy don Allah xan danyi magana da sumayya" nan ummiy ta basu guri don suyi magana kafin musty yace wani abu sai sumayya tace da kalar tausayi hawaye nabin fuskarta "musty me nayiwa dan uwanka meyasa ya tsaneni har haka meyasa sai yanxu xai sakeni meyasa sai lokacin dana fara jin sonshi a raina sai lokacin da nayi watsi da soyayyar yusuf me nayi dana cancanci haka da bayasona ai da bai bari an daura mana aureba tunda bayasona menayi mishi har haka wacce irin tsanace haka yake mini" sai ta kuma rushewa da kuka musty yace da sanyin jiki "sumayya share hawayenki kiji abinda xan fadamiki" sumayya ta goge hawayen da suke ta xarya a idonta wanda ko ta goge basu daina xubaba musty ya dora "sumayya nasan kina daukar khalipha a matsayin wanda y tsaneki kuma bayasonki amma kisani ba haka abin yake ba nan musty ya xayyanewa sumy duk abinda ya sani gameda call din da yaji a wayar M.k sannan ya saka mata taji sumayya taji muryar tayi mata kama da muryar yusuf amma bata kawo komaiba nan da nan musty ya nuna mata wadannan hotunan da ya gani a wayar M.k ba qaramar raxana tayiba data gansu sbd bata taba tunanin rashin imanin k.b ya kai har haka ba sbd tsabar mamki sai da ta miqe tsaye domin kuwa ta gam tabbatr da cewar duk shirin k.b ne *luv u ol??* [10:20am, 2/12/2017] ??æšh& love??: ???? ?? *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* ?? ?? *dedicated to 5 alive family* ?? &131& & &132& sumayya a raxane take nuna wayar tareda ambaton sunan k.b sai kuma ta xauna da sanyin jiki akan kujerar hawaye yana sake kwaranyowa a idonta musty ya rasa gane abinda sumayya ke qoqarin cewa da mamaki qarara a fuskarshi na abinda yasa take ambaton sunan k.b sai ya kalli picture ya kalleta yace da mamaki "me yasa kike kiran sunan k.b" sumayya ta fashe da kuka mai sauti tace murya na rawa "k.b ya cuceni " nan ta xayyane mishi duk abinda ya faru tun daga haduwarsu har xuwa yanxu musty ya rasa me xaice sbd tashin hankali da mamakin rashin imani irin na k.b hakn yayi daidai da fito da xee daga dakin theatre yayinda likita kuma yace su biyoshi office nan duk suka dunguma don xuwa office din doctor da suka isa musty ya xauna kan daya daga cikin kujerun da suke office din sumayya kuwa bataga ta xama ba sbd tashin hankaluluwan da take ciki wacce kanta kamar xai fado sbd ciwon da yakeyi mata sbd kukan da tasha nan fa likita yayi ta fada akan rashin kular da suka nuna akan xee cewar saida ya fada musu su kula da ita amma yanxu gashi sun jawo saura kiris ta rasa ranta sbd axabar xafi kuma yanxu hakama saida akayi mata wani dinkin nan likita ya tabbatr musu fa cewar baxa'a sallameta ba saita warke sumul don yanxun hakama da kyar suka shawo kan abin kuma xata jima tana jinya musty ne kawai yayi qarfin halin baiwa likitan hakuri tareda cewa baxa'a kumaba saboda yadda yaga yanata fada kamar baxai daina ba bakinshi har kumfa yakeyi sai kace xai dukesu bayan sun fito daga office din doctor din sumayya da musty suka kebe don samun mafitr yadda xasu fitr dasu abbah daga cikin halin da suke ciki sumayya tace "musty yanxu ya kke ganin xamuyi musty yace ni kaina bansani ba amma ina ni a ganina tunda k.b ya nemi da a sakeki to tabbas akwai abinda yakeso daga gareki kuma ni gani nake ba shi kadai bane dole akwai wani ko wata na kusa da mu kuma ni gani nake why not mu bari sai gobe kafin nan maybe wata idea din taxo mana" sumayya ita batasan inda kanta yakeba tace to Allah y kaimu har musty xai tafi sai tace amma musty don Allah karka fadawa M.k komai yanxu fon Allah musty bai tsaya jin daliliba sbd yanaso yaje yaga ya jikin xee yake kawai yace "toh" daga haka ya wuce ba tareda ya kuma jin mai xatace mishiba *luv u ol??* [10:20am, 2/12/2017] ??æšh& love??: ???? ?? *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* ?? ?? *dedicated to 5 alive family* ?? &133& & &134& musty ya shiga yaga jikin zee abin gwanin ban tausayi tanata maida numfashi yayinda take wani baccin wahala nan yayi mata addu'o'i sannan yayi hnyr xuwa gida sbd ya maidawa M.k wayarshi akan hanyrshi sukayi karo da su baba xahraddeen suna ta faman xuba sauri sbd yadda sukaji cewar an maida xee asibiti baba ne ya tambayi musty abinda ke faruwa musty ya shiga basu lbrin abinda ya faru su baba sun matuqar girgixa da sukaji abinda M.k ya aikata na sakin sumayya amma da musty ya fada musu dalili sai basuga laifinshiba saidai kuma sun kasa gane wacce riba wanda ya sace su baffah xaici in an saki sumayya wannan ita ce tambayr da dukkansu suka kasa baiwa kansu amsa don haka sai suka hakura daganan abiy yace yaxo su koma akwai abinda yakeson fada ba musu kuwa musty ya bisu suka koma nan abiy ya yanke shawararshi a gaban kowa kamar haka "dukkakn ku kusani cewar indai aka sallami xainab to gidan mijinta xata wuce daga nan " wani abine na takaici ya tokare a wuyan sumayya amma ita tasha alwashin sai ta fito dasu najwa daga hannun k.b da kanta kuma saita koma dakin mijinta amma dole sai tayi tunani mai kyau sbd k.b mutum ne mai wayo yauce ranar da khadija tayi shirin xuwa asibiti don xubar da cikin jikinta sbd xata iyayin komai don farantawa yusuf musamman ma yanxu tasan an daura musu aure kuma tasan ko ta xubar da cikin babu wani abu don bai isa dai ya saketa ba saidai ma ya qara sonta da qaunarta wannan tunani da tayine yasa ta samu qwarin gwiwa don xuwa xubda cikin ta isa asibitin da wuri taje suka gaisa da likita ta xayyane mishi abinda ya kawota likitan ya tmbyeta watan cikin tace wata biyar nan likitan yasa ta a gaba da nasiha sannan ya ce mata indai aka xubda cikinnan to xaki iya rasa ranki domin ya wuce lokacin xubarwa khadija dai sai ta dauki abinda yace a matsayin rainin hanklin da yakeso yayi mata don haka ta tattare kayanta ta tashi ta bashi guri tofa duk asibitocin da take xuwa duk abu daya.ake fada mata cewar inta xubar da cikin xata iya rasa ranta kuma abinda ke cikinta ma ya mutu khadija dai bata yadda ba don haka taje wani chemist don karbo maganin da xai xubda cikin jikinta ta koma gida hankali kwance ta bi duk qa'idojin da aka bata sannan ta afka maganin a bakin ta shanye nan ta xauna xaman jiran aikin magani amma shiru hakan sai ya bata mamaki ta kai wajen awa 3 tana jiran maganin ya fara aiki amma kamar an aiki bawa garinsu shiru kkeji..... to fa! *luv u ol??* [10:20am, 2/12/2017] ??æšh& love??: ???? ?? *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* ?? ?? *dedicated to 5 alive family* ?? &135& & &136& shi kuwa M.k tunda ya koma gida bayan sakin sumayya hankalinshi bai kwanta ba ya rasa samun sukuni ya rasa meke mishi dadi sai yakeji kamar bai aikata abu mai kyau ba afili yace "toh meyasa ma xan yarda da ballagaxa akan iyayena baxsn taba yarda sbd ita iyayena su salwanta ba ai abin kunyane ma ace wai wannan itace matata" yaja wani dogon tsaki hakan yayi dai dai da shigowar musty musty yaxo inda yake ya samu guri ya xauna ya dafa M.k tareda miqa mishi wayarshi da har xai fada mishi sai kuma ya tuno da abinda sumayya ta fada mishi sai lkcn ya gane abinda ya amsawa aranshi yaga wautarshi da bai tsaya tmbyrta daliliba kawai sai kumaya tsuke bakinshi treda yin hnyr waje ba tareda yace komaiba musty na qoqarin fita sai yaji qaran wayar M.k kawai sai yadan juyo M.k yace "musty its d kidnappers" a xabure musty ya dawo ya xauna M.k kuma yasaka wayar a loudspeaker "lallai khalipha kayi babban kuskure an gaya maka ana saba umarninmu ne tabbas kayi babban kuskure daka saki sumayya saki daya domin kuwa yanxu sbd kuskuren daka tafka xuwa gobe xakaga abinda xamuyi wa yar uwarka" daga haka suka kashe wayar M.k yana ta faman cewa "pls don't harm my sister pls nd pls don't harm her" bai ma san sun kashe wayar ba sai kuma wasu hawaye suka fara bin fuskarshi kmr wani yaro yayi wulli da wayr ya shiga girgixa musty yana cewa inason najwata ka fadamusu kar suyi mata wani abu wlhy inasonta musty ya shiga lallashin M.k kmr wani jariri daganan yace nayi maka alqawarin baxa suyi mata komai ba ka kwantr da hnklinka domin ni da wani abokina muna shirin yadda xamu kwatosu yau dinnan kaidai kawai ka yarda dani kuma ka tayni da addu'a duk abunda muke ciki xan sanar dakai sannan kuma kai yanxu idan ummu ta ganka a haka me kke tunanin xatayi ita kuma sai lokacin ya tuna da ummu nan ya miqe xumbur ya miqe musty ma ya miqe yana cewa menene M.k yace "kome xai faru karka fadawa ummu abinda sukace" daga haka ya fice yayi dakin ummu don yanxu lokacin shan maganinta na rana ya kusa ya isa gurinta treda kawo mata variety na abinci don ta xabi wanda ranta yakeso da kyar taci naman kaxa tasha 5alive juice daganan ya bata magani sannan sukayi yar hira wacce take debe mata kewa musty kuwa yana barin dakin M.k ya wuce dakinshi yayi refreshing sannan yayi sallar axahar ya kira sumayya nan ya xayyane mata duk abinda ke faruwa sumayya tasan k.b xai iya aikata duk abinda ya gadama don bashida imani kokadan sumayya tace musty dole muyi wani abu kafin ya aiwatr da nufinshi amma ka bari xanyi tunani xuwa dan anjima xan kiraka kaima yakamata kasamo wani abinyi sbd baida imani kokadan wlhy" daga haka suka kashe wayar *luv u ol??* [10:20am, 2/12/2017] ??æšh& love??: ???? ?? *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* ?? ?? *dedicated to 5 alive family* ?? &137& & &138& to sumayya ta rasa ya xatayi don hana aiwatr da nufin k.b matsalar ma shi ne batasan inda ya boyesu ba da sai tayi wani abu nan xuciurta ta yanke mata hukuncin taje ta tambayi yusuf ko xai san abinda xaiyi akai ta kira wayarshi amma a kashe don haka ta yanke hukuncin bari inta koma gida da yamma sai tayi mishi mganr sumayya tana komawa gida wajen magrib tayi sallah sai taji shigowar yusuf gidan donhaka tana tana kammala abubuwan da take sai ta wuce dakin yusuf data isa dakin mashi bataga kowa ba sai abin ya bata mamaki bayan taji shigowarshi qaran ruwa taji a bandaki hakan ya tabbatr mata yana cikin bandaki harta juya xata fita sai taji wayarshi na vibrting akan drower dake dakin sai tadan juyo sbd vibration din daya dau hankalinta sunan data gani ne yabata mamaki domin duk cikin abokan yusuf batasanshi da mai wannan sunanba domin kuwa sunan k.b ta gani qarara akan screen din wayar kawai sai taji sha'awar daukan wayar sbd taji waye wannan mai irin sunan miqiyinta nan ta kara wayar a kunnenta ba treda ta kawo komai a ranta ba "kana inane wai har yanxu baka qaraso ba gashi dare na qoqarinyi kuma kasan na fiso nakashe najwa a idon mahaifinmu domin dole M.k ya biya sbd sabawa dokarmu dayayi" sai k.b y kyalkyale da dariyar mugunta sannan ya kashe wayar sumayya ta sanqame a tsaye sbd yadda abin ya girgixata batasan hawayena biyo fuskarta ba saida yaxo kan lebenta taji gishiri gishinshi kanta ya kulle a ranta tace knan harda yusuf a cikin plan din ji tayi ana qoqarin fitowa daga bandakin ai kuwa gabanta ya yamke ya fadi ta rasa abinyi wuf ta shige tsakanin gado da wata drawer da yake ajiye turarukanshi nan yusuf yayi maxa ya shirya da sauri sauri dama ya riga ya fidda kayan da xai saka nan da nan ya saka sai ya nufi hnyr drower don dakko turaren da xai fesa tashin hankali knan! sumayya kam gabnta kmr xai fado sbd dukan da yakeyi sumayya tana gano qafafuwanshi ta qasa yana qara nufo inda take gaba daya ta gama surrender har gumi ne yake keto mata sbd tsabar tsoro cikinta yana wani kugi har xawayi takeji gabanta na dukan tara tara yaxo dab da inda take kiris ya ganta sai vibration din wayarshi ya dauke mishi hankali wani numfashin wahala sumayya ta sauke da sauri ya qarasa inda wayar take ya kara a kunne daga daya bangaren akayi magana yusuf yace "ruky ganinan ke kin qarasa ne ? nima ganinan xuwa yanxu" daga haka ya fice da sauri ko fesa turaren baiyi ba sumayya tana ganin fitarshi tayi wata hamdala ta qara godewa Allah sbd yadda ya ceceta daganan tayi maxa tabi bayan yusuf ba tareda ta dakko koda mayafi ba daga ita sai wayar hannunta kasancewar ba motar gida ya dauka ba don haka itama ta dauki motar haya tana binshi tana hanya ta kira musty ta fada mishi duk abinda ke faruwa shima ya fice don binsu *luv u ol??* [10:20am, 2/12/2017] ??æšh& love??: ???? ?? *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* ?? ?? *dedicated to 5 alive family* ?? &139& & &140& sumayya sunyi doguwar tafiya don sun kusa bari gari waje ne inda babu kowa kmr sahara sai wani gida kmr kongo mai rikitarwa ne gidan sumayya ta sallami me taxi ta tsaya can baya don kar ya ganta sumayya ta rasa ya xatayi ko ta shiga ta bi yusuf ko kuma ta jira musty? nan ta yanke hukuncin bin yusuf don karsu yiwa najwa wani abin kmr yadda suka ambata kawai sai ta shiga bayan wata bishiya ta kira musty ta kwatanta mishi inda take wucewar motar da tajine ya rsaida ita ba kowane a motar ba face ruky hakan ya tabbatr mata cewar duk tare suke a hankali take bin bayan ruky don shiga rikitaccen gidan gaba daya kan sumayya ya juye da suka shiga gidan sbd kofofine kala kala daban daban haka dai tayi ta bin ruky da sanda gabanta na faduwa hhar suka isa inda su najwa suke k.b ne da yusuf da wasu qattin samudawan maxa guda biyu kowanne da bindiga a hannunshi nan k.b yace "wlkm wlkm ruky kinxo daidai lokacin da xan kashe najwah ke najwa yau xaki mutu,mutuwar wulaqanci don kuwa da hannuna xan kasheki yau dinnan don kowa ya huta sbd yayankine yaja miki dayaqi bin umarninmu yayi taurin kai kuma xan kasheki a gaban mahaifinki shima kuma na kasheshi don burina shi ne ranar daxaka mutu ya kai babana ko na samu nayi wadaqa son raina" M.k tunda ya koma daki bayan ya rabu da ummu kawai sai ya tsinci kanshi cikin kewar najwa don haka ya yanke shawarar shiga dakinta ko kewar xata dan ragu sai ya tsinci kanshi yana mai xaxxage kayan dakinta yana fitarwa komai na dakin sai da ya fito dashi daga cikin ma'jinshi sannan kuma haka kawai ya shiga maida komai inda yake yana cikin haka sai yayi kicibis da wata camera shidai M.k yasan duk wani abu na najwa kuma yasan bata dauka abinda ba nataba don batason tarkace kawai sai ya bude don ganin abinda ke cikin cameran tabbas M.k yaga abinda ya girgixashi acikin wannan cameran domin sai da yaga duk wani nude pictures din ruky nan da nan kanshi ya kulle ya rasa meke mishi dadi sai ya kasa ganewa shin shi duk wata mace da aka hadashi da ita maison maxace to gwanda ma na sumayya akan dai wanda ya gani yanxu da sauri ya fice don kiran musty ya fada mishi abinda ya gani wata qila ko musty xaisan abinda xaiyi koda ya kira wayarshi ringim biyu ya dauka nan M.k ya shiga xayyane mishi abinda ya gani musty yayi farinciki kuma yayi baqinciki kasancewar ruqayya kanwarshi amma sai ya badar ya kwatantawa M.k wajen da suke sannan yace xaiyi mishi cikakken bayani inya xo M.k da kamar karyaje amma sai ya ja mota ya tafi don ya ganewa idanunshi kamar yadda musty yace *luv u ol??* [10:20am, 2/12/2017] ??æšh& love??: ???? ?? *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* ?? ?? *dedicated to 5 alive family* ?? &141& & &142& sumayya ta buya a wani lungu tana hango duk abinda k.b yakeyi gabanta na kuma faduwa sbd tsoro fuskar najwah kuwa bbu ko tsoro don xuciyrta a dake take cikin tsawa najwah tareda da full confidence tace " kai khabeer kayi kadan wlhy kayimin abinda Allah bai rubuta a qaddarata ba ka kasheni mana in ka isa ka kasheni ko nima na huta da takaicin kasancewar ka yayana" taja dogon tsaki sbd takaici cikin hassala k.b yace ke najwah an gayamiki don kina qanwata baxan iya kashekiba ne to ki sani babu wanda baxan kashe ba kuma babu abinda baxanyi ba indai domin samun abinda xuciyata take muradine kuma yanxu xan tabbatr miki da hakan " yasa hannu ya dakko bindigr don aiwatr da nufinshi baffah wanda muryarshi ta dashe sbd kukan takaici yace kayi hkr khabeer karka kasheta yaruwarka ce fa wlhy duk abinda kkeso xanyi maka k.b ya daka mishi tsawa da cewar kai banxa tun da can kasan da hakan ka fifita danka khalipha akaina ka damqa mishi duk wasu harkokinka ni kuma a banxa knan to kasani ba ita kadai xan kasheba kaima saina kasheka don nayar da kwallon mangwaro na huta da kuda"... sumayya da taga surutun k.b yaqi qarewa sai tayi baya kadan ta kira musty, daya dauka tace "musty kana inane har yanxu baka isoba " musty yace ina hanya kema kinsan gurin akwai nisa" nan ta sanar dashi kwatancen yadda gidan yake da kuma inda xaibi don ya isa inda suke idan ya qaraso sannan tace mishi ya taho da police musty yana hanya ya kira police ya kwatanta musu gurin sannan yace musu emergency ne suyi sauri k.b ya dauki bindiga yasaka akan naj ya seta domin kasheta sumayya tasan k.b xai yi aiwatrwa a ranta tace " musty will not arive now so I hav to think of something fast to stop k.b from doing this but wat will I do" ta daga hannu sama tace "oh Allah help me" saura yan seconds najwah ta xama gawa kawai sai k.b yaji ance mishi "karka kasheta k.b ni xaka kashe" gaba daya suka maida dubansu inda maganar take fitowa babu wanda baiyi mamaki ba da ganin sumayya a wajen a hankali take qarasowa gabanta na faduwa domin kawai qarfin hali takeyi wadannan samudawan ne sukayi kanta xasu kamata amma k.b yace su kyaleta ta qaraso sai da taxo dab da k.b ta tsaya a gabanshi tace "khabeer gani na kawo kaina kayi duk abinda ka gadama dani amma ka saki su najwah" k.b ya bushe da wata dariya sannan yace "lallai sumayya kinyi kyan kai da kika kawo kanki gareni yau duk wani burina xai cika" nan da nan ya bada umarnin a daureta ai kuwa ba musu suka daureta tamau nan k.b ya matso ya wanke ta mari tareda naushinta yusuf ne ya qaraso da sauri ganin yadda ake dukan masoyiyarshi yace " haba k.b bbu fa duka muyi abinda xamuyi mana amma meyasa saika duketa" k.b yace "wannan da kke gani nasan ba ita kadai taxo ba sbd nasanta da dan banxan wayo domin babu yadda xa'ayi taxo ita kadai...... *luv u ol??* [10:20am, 2/12/2017] ??æšh& love??: ???? ?? *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* ?? ?? *this page is dedicated to oll my fans* ?? &143& & &144& nan k.b ya cigaba da dukanta kafin kace me fuskarta ta canja launi nan ta fara fitr da jini ta baki sumayya tace kai k.b ni kadai naxo kuma naxo ceton su baffah ne daga mugun halinka k.b ya tsagaita da dukanta yayin da ya bushe da wata dariyr mugunta yana nuna sumayya yace " kece ma xaki cece su tab lallai kin tafka kuskure in kika yarda da hakan domin kin kawo kanki nima kuma yanxu kin hutr dani basai nayi kidnapping din ki ba musty ya qaraso wahen amma sai ya qi shiga yana jiran yansanda su qaraso in yaso sai su shiga tare don haka ya sake kiransu yace su qara gudu sbd xa'ayi kisa sannan ya koma cikib motarshi ya xauna don ya jirasu sumayya tace yayin da ta juya ta kalli yusuf "lallai yusuf baka da imani ashe haka kke tabbas iyayena sunyi mini xabin da ya dace dani kuma naji dadin hakan amma ka ci amanar mahaifinka don bai doraka akan wanan tarbiyyrba I hate u oll ta fadi hakan treda tofar da yawu sannan kuma ta kalli k.b tace " khabeer inka isa ka saki su baffah ni kuma ka kara dani mu gani" k.b yace lallai sumayya baki dakuba kuma ke kinyi kadan ki saka ni abu yanxu xanyi miki dukan da xai kashe bakinki daganan kuma na shiga dake can dakin" ya fadi haka treda nuna wani rumfa "sannan nida yusuf mu aiwatr da nufinmu kuma mu kasheku" ruky ta bushe da driya tace gskky lkcn jin dadinmu yaxo donkuwa idan wadannan suka mutu mun huta duk wata matsalarmu ta kau nida M.k xamu yi raywrmu babu wanda xai sa mana ido" rufe bakin ruqayya yayi daidai da isowar yansanda da M.k qaran jiniyar yansandan ce ta tsorata su gaba daya nan k.b ya shiga jibgar sumayya sbd yasan ita ce ta kawo yansanda sumayya ta galabaita matuqar don har ta hanci jini ke xuba sbd axaba ko kuka ma bata iya yi sbd bata da qarfin yin kukan k.b da yaga baxai samu komaiba inya ci gaba da dukanta kawai sai yasa kafa xai gudu treda fadawa su ruky su gudu gudun da basuyiba kenan yansanda suka cafke ruky da yusuf yayinda shi kuma k.b ya gudu wani dansanda ne ya ganshi ai kuwa ya harba mishi bindiga a qafa k.b ya xube M.k yana shigowa da matuqar farinciki yayi inda su baffa suke ya kuncesu sannan ya kunce sumayya ya rungumeta yace "tabbas ke kadaice kka cancanta ki xama matata ki yafemin na tafka kuskure" M.k yaji shiru sumayya batayi maganaba yana dago ta yaga bata motsi tab tashin hankali! nan da nan aka shiga da ita mota sai hospital ba sumayya kadaiba har su baffah ma sai da aka dubasu aka basu magani cikin xumudi M.k ya dau waya xai kira ummu amma sai baffah ya hanashi yace ya bari suyi mata surprise.. *luv u ol??* [10:20am, 2/12/2017] ??æšh& love??: ???? ?? *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* ?? ?? *dedicated to 5 alive family* ?? &145& & &146& karfe 6: 30 na safe ummu tana bacci sai taji murya kmr ta baffah a falon kasa yana kiran sunan ta afirgice ta farka tayi maxa ta tashi ta sakko don ta ganewa idanunta abinda ummu ta gani na abin al'ajabi da farinciki ne yasa ta kasa sakkowa M.k ne riqe da sumayya a hannayenshi yayi mata daukar jarirai yayin da ita kuma sumayya take bacci fuskarta duk bandage sai baffah kuma da najwah wadanda suke tsaye sunayiwa ummu murmushi mai hade da kuka sai lokacin ta sakko da gudunta taxo ta rungume su nan kuka ya barke sukayi tayi kmr baxasu dainaba shigowarsu kaeu tahir ne ya katsesu nanma suka sake bude wani shafin kuka sai gasu kawu nuru da abiy da baba nan ma sun dade a rungume da juna sannan suka xauna ana maida labari ita kuwa mom muhibba tana daga sama tana hangensu don bataso dawowarshi ba taso ace k.b ya kashesu kawai jira take taji yadda akayi suka kubuta daga hannunsu k.b nan da nan aka fara maida lbri musty ya fada musu duk abinda k.b da ruky sukayiwa sumayya ummu ta matso kusa da sumayya wacce take baccin wahala tana shafa kanta tace " Allah sarki sumayyata lallai kincika jaruma kece wacce ta dace da danmu" daga nan aka maida auren M.k da sumayya tareda da yarda akan nanda kwana uku xata tare sai suka ci abinci gabadaya suka dunguma suka tafi asibiti banda sumayya da M.k wanda yace shi ba inda xaije sai sumayya ta farka nan ya dauketa ya kaita dakinshi sannan ya shiga wanka sumayya ta farka taga a inda take sai tayi miqa ta godewa Allah nan fa kanta ya dinga sarawa ga wata uwar yunwa da takeji ita ko kula ma batayi da inda take ba tana juyawa taga cup na tea wanda M.k ya hada ya bari ya huce sbd baishan tea da xafi ai kuwa ta dauka ta kwankwade tas tasha pepper soup tana cikin ci taji motsi a bayanta cikin raxana tana qoqarin waigawa taji an rufe mata baki tana daga kai taga M.k sai tayi murmushi shima ya maida mata sai lokacin ta tuna abinda ya faru nan ta fara jero wa M.k tmbayoyi shikuwa ya xauna ya bata amsa ya fada mata duk yadda sukayi dasu k.b sannan ya matso kusa da ita yasa hannunta a nashi yace kece kadai wacce kika cancanta ki xama matata tabbas iyayena sunyi mini xabi na gari kuma ina godewa Allah ina gode musu" daganan ya dago hannunta yayi kissing dinshi da sauri ta miqe tana qoqarin ficewa daga dakin amma ya janyota jikinshi ya rada mata a kunne "I love u my beautiful wife" sai ya saketa tayi maxa ta shige bandaki sbd kunya sai faman murmushi take ita kadai taji dadi sosai baxata taba mantawa da wannan ranar ba su ummu sun isa asibitin da kuloloin abinci da abinsha kala-kala koda sukaje suka tarar xee bata dade da farkawaba ummiy da xee sunyi murna da ganin su baffah sun dawo lpia... *luv u ol??* [10:20am, 2/12/2017] ??æšh& love??: ???? ?? *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* ?? ?? *dedicated to 5 alive family* ?? &147& & &148& k.b kuwa da aka kaishi asibiti bayan harbin da dansandan yayi mishi likita ya tabbatr musu da cewar sai dai a yanke qafar sbd yanada HIV da kuma blood cancer k.b yayi kuka tareda nadamar abubuwan da ya aikata ko da aka auna su ruky ma aka ga duk suna da HIV ruqy nada cancer amma yusuf baida cancer nan aka kira baffah aka sanar dashi shikuwa baffah yace ayi duk abinda xa'ayi amma kar ya dawo mishi gida sumayya ta kira rayher ta fada mata duk abinda ke faruwa nan rayher tace mata xataxo lkcn da rayher taxo gidan ta tarar da doctor bash yana yiwa sumayya checkup tunda dr. bash ya dora idonshi kan rayher ya kasa daukewa har saida sumayya taso ta gano wani abu don haka bayan ya gama tace da rayher ta basu guri suyi magana ba musu rayher ta fita ai kuwa doctor bash ya xayyanewa sumayya abinda ke ranshi gameda rayher, ita dai sumayya tace ya bata lokaci don yanxu rayher tsoron maxa take xa'a sha fama kafin ta amince doctor bash yayi wa sumayya godiya sannan ya wuce koda rayher taxo sumayya ta fada mata abinda ke ran doctor bash bisa ga mamakin sumayya sai taji rayher ta amince cikin ruwan sanyi sannan rayher ta dora duk wanda kika xabamin shine mijina sumayya don nasan baxaki yi mini xabin tumun dareba kuma ni tuntuni na cire k.b a raina wlhy don na tsaneshi sumayya ki fadawa bash na amince" suka rungume juna suna qwalla yauce ta kama ranar tarewar sumayya a gidanta an kaita wani tafkeken gida wanda yakeda part biyu daya nata daya nasu musty tabbas gidan yasha kayan alatun morewa rayuwa abin sai wandaya gani ko iya toilet dinta ma abin kallo balle kuma inka qarasa kitchen mM.k ya shigo da abokan nashi guda biyu wato haydar da musty nan bayan sunyi hira rayher tace sai an sayi baki aka siyi bakin amarya akan kudi naira dubu dari uku da hamsin daganan kowa ya watse saura amrya da ango suka dauro alwala sannan sukayi sallah sai kuma sukabi lpiar gado to wannan kenan sai after 1 month aka sallami xee daga asibiti yayinda likitan ya basu wani lbri mara dadi nacewar sanadiyyar abinda ya faru xee baxata iya haihuwa ba to duk wannan lbrin a kunnen xee donhaka tayi shiru tayi pretending kamr bata san komaiba bayan 1 month da tarewar xee taje gun najwah ta roqeta akan ta auri mijinta wato musty xee da najwah sunsha fafatawa da kyar ta yarda don tanason musty harga Allah musty ma da kyar ya yadda daganan ta dakko hannunsu ta hada aka saka ranr daurin aure aka daura amarya najwa ta tare a gidanta a wata na farko da tarewarta ta samu ciki kowa yayi farinciki domin sumayya ma tanada nata cikin watanshi daya *luv u ol??* [10:20am, 2/12/2017] ??æšh& love??: ???? ?? *sumayya* 017 _an amazing lovestory_ ________________________ by *ayshalove* ?? ?? *dedicated to all my fans* ?? ~*last page*~ zanso nayi amfani da damar nan don miqa gaisuwata ga dumbun masoyana sannan kuma ina miqa gaisuwataga zainab shaz (queen) tank u so much bcos she's d one who downloaded the app am using to type this book thank u so much nd also khady nd najwah tanks for all ur support I will not forget maryam (lovely) as my fan amina ummi (admin of mata adon gari group) sumayya alhassan aysha t muwakuqa member of world of hausa novels group,nd hausa novels group nd mata masu aji nd swanky ladies (jidda) nd its chilling group nd th rest of my fans those that I didn't mention am sorry but I love u so so much thanku I love u I forever love u ?? babu dadewa aka daura auren doctor da rayher yayin da ta samu kulawa a matsayin matrshi bangaren khadija kuwa tayi dana sani matuqa domin duk iya qoqarinta na xubda cikin amma yaqi xubewa haka ta haife danta namiji mai suna umar yarone kuma mai matuqar kyau a duk lokacin da ta kalleshi sai ta xubda kwalla sbd takaici tana tunanin abinda xata fada mishi idan ya girma cikin sumayya ya shiga wata na bakwai yayinda na najwa yake wata shida to ganin haka yasa ummu ta dakko sumayya tace sai ta haihu xata koma gidanta wata rana sumayya na dakin ummu sai sukaji hayaniya a babban falon kasa ummu tace da sumayya ta xauna bari taje ta gano wani irin mutum ta gani mai matuqar abin tsoro suna fada shida mai gadi ummu ta umarceshi da ya shigo baffah da mom suma sunji hayaniyr don haka duk suka sakko duk wanda yaga mutuminnan saiya tsorata tunda mom ta ganshi gabadaya ta rasa sukuni nan yace yana son magan dasu yace "ni nan da kuka ganni a da ni boka ne kuma maxinaci amma yanxu na tuba gaban mom dai sai dukan uku uku yake " inada da acikin gidannan domin waccan matar ya nuna mom tana xuwa gurina sosai kuma har muka aikata badala ta samu ciki yanxu Allah y shiryeni shiyasa naxo daukan dana domin ina bi gida-gida ina neman gafara kuma ina karbar dana tashin hnkli mom ta tsure cikin ta ya kulle taga bata da mafita nan ta sanar dasu ai k.b ba dan alhaji bane shegene kuma dan boka a take alhaji ya saketa ya korat ita da bokan ko tsinke bata dauka ba bayan wata uku lokacin haihuwar sumayya yayi ta haifi santaleliyr yarinya son kowa qin wanda ya rasa babu dadewa najwah ma ta fara nakuda bata iya haihuwa da kantaba don haka aka shiga da ita dakin theatre akayi mata aiki lkcn da likitan ya fito ya basu hkr tareda sanar dasu cewar najwah ta riga su gidan gsky amma ta haifi yan biyu mace da namiji mutuwar najwah ta girgixa kowa abin gwanin ban tausayi akayi jana'ixa sannan aka damqawa xainab yayan nata yar sumayya aka sa mata suna maimuna wato sunan mahaifiyr M.k akece mata yasmin yayan najwa kuma aka samusu abubakar da saddiqa the end ina fata inda nayi kuskure xsku min uxuri Allah kuma ya yafe mana baki daya *luv u ol??* thanks for reading my novel hope u enjoy it urs aesha 08136898243 Copied By HAYATU BABA ZUBAIRU (admin Arewa hausa novels Novels villa Duniyan novels Hayat hausa novels Hausa novels and fashion And Cool novel, makeup and cooking) WHATSAPP NO: +2347039625239 adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *