Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Monday, June 4, 2018

KABILAR MU COMPLETE hausa novel book

adsense here
KABILAR MU COMPLETE hausa novel book

KABILAR MU 1to10
Posted on February 3, 2016 by mamanshakur
[2/1, 6:37 AM] Aishat muhd: 🌺🌸🌺KABILAR MU 🌺🌸🌺
                      1
zaune suke shi da friends dinsa a gidan shashancinsu. duk suna ta shaye shaye abinsu  da ciye ciye, shi kam ya daura kafa daya kan daya a centre table ya jinginar da kansa kan kujera idonsa lumshe kamar me bacci, bude kofa akayi  wasu friends dinsu biyu suka shigo da wata yarinya tana kuka sosai,tana tittirjewa tana “plz kuyakuri,ku tausayamin,plz ku tausayama rayuwata,dan Allah karkumin komi”, kuka take jikinta ko ina na rawa, duka samarin suka fashe da dariya banda wanda idonshi ke lumshe har alokacin,daya daga cikin wanda ya dauko ta ya cire mata hijab ya yar akasa yasa hannu yana shafa mata fuska yace”who told u munsan Allah?ku musulmai ke bautama Allah bamu ba, and if u called his name again bayan mun gama amfani dake saina yankaki”yana magana yana zare mata ido,ta rike bakinta ta  cigaba da kuka sosai, ta taushe bakin ta amma dukda haka kukan na fitowa, sauran suka fashe da dariya harda tafawa,mutumin ya juyar da ita yasa hannu zai zage mata riga yarinyan ta kwalla ihu tana kuka sosai mutumin ya wanka mata mari….Wanda ya lumshe ido ahankali Ya bude idonshi yadaura su kan abokinshi,akasalan ce yace” wot do u think u are doing Dave?trying to rape dis small gurl or wot?”, Dave yace “but OLIVER am in d mood, muna bukatan mace, dont stop us plz Oliver”,cikin daga murya yace” if u are in d mood,get amateur 4 ur self, kabar yarinyan nan ta tafi right dis minute,tacika min kunne da ihu 4 god sake”, ya ballamai harara yace”i mean it Dave let her go, right dis minute”,Dave ya saki yarinyan ya koma yaja kujera daya ya zauna yana huci, sauran ma duk suka daure fuska alamun basuji dadin yanda yahana su shanawa ba. yadan kalli yarinyan ta gefen ido,yanda take kuka sosai jikinta na rawa ko ina,ya kauda kanshi da sauri dan ya tsani yaga mace na kuka tadamai da hankali yake, komawa yayi ya jingina da kujera ya lumshe idonshi sanan yace “u can go”, da sauri yarinyan tadau hijab dinta tafita daga dakin da gudu.
Mikewa yayi, ya kwashi wayoyin shi,da car keys yafara tafiya harya kai bakin kofa ya juyo yace”disgusting, I don’t know wot d heck u guys saw on her body,me zakuyi da karaman yarinya?me take dashi?mai zata baku?u bunch of fools” yay tsaki ya kada makulle ya bude kofa yafita.

ERAJ kiyi sauri ki gama wanke wanken kar Malam ya zanemu yau kinsan munada nahawu,Eraj ta turo baki tace “nidai wlh banison nahawu ko kadan ya cika ban wuya…. wata mata Fara bazata wuce 40 ba tafito daga daki tace “Eraj kedawa kike surutu?,bazakiyi sauri ki gama bako saikinyi lattin islamiyya”,tace “Amma nida Rahma ne”,Rahma da sauri tace “Amma ina wuni”,Amma tai murmushi ya mamanku Rahma?tace” lpy lau Amma,tana gaidake. Amma tace “kinga Eraj zata saki latti ko, tace “bakomi Amma namaso na tayata amma taki,wai zan jika kayana”,Amma tace “Eraj barmin wanke wanken tashi ku tafi”,da sauri ta tsame hanunta ta mike, ta shiga dakinsu Amma ta kwanta  tana karatun wani littafin adduo’i, Eraj tazo ta tsaya agaban ta tace “Amma dan budemin zip nakasa”, Amma tace wai yaushe zaki girma Eraj kullum saina zage miki zip din kaya”, Eraj ta buga kafa akasa cikeda shagwaba tana uhm uhm,ni bazan girma ba,banason na girma”, Amma ta dungureta tace” juya joor,see her mouth”,Eraj tai dariya tajuya Amma ta zage mata zip din,doguwan rigan ta cire gaban Amma “”ni m shakur dake dauko muku rahoto saida taban kunya””ta dauko kayan makaranta tasa abunta tadau jaka da sauri tace “Amma natafi”,Amma tace “adawo lpy tabi yar nata da kallo idan da sabo ta saba Eraj agabanta take cire kaya tasa wani batare datai lullubi ko wani abuba,murmushi tayi ta kwanta tacigaba da karatun ta, Eraj tasamu Rahama a tsakar gida taja hanunta da gudu tace”muje kafin afara tsaron latti”.

Maman Abd Shakur😘
[2/1, 8:40 AM] Aishat muhd: 🌺🌸🌺KABILAN MU🌺🌸🌺
                            2
Karfe 6 suka tashi daga makarantan, suna tafiya suna hira sama sama, Eraj ta zaro ido waje tace” nabani! Da sauri Rahama tace “maiya faru?”tace Wlh na manta banyi assignment din Biology naba,kuma malamar muguwa ce”,Rahama tace “toya zakiyi?”Eraj idonta ya ciko da hawaye tace “I dont know,tace muyi diagram of flame cell harda label kuma banda text book, Amma tace zata saimin amma har yanzu bata samu kudi ba”, Rahama tai murmushi tace “guess wot?”Eraj tace “dis is  not tym  crack jokes Rahama,wlh  gobe zansha duka”,Rahama tace dalla inada biology text book yanzu, jiya baba yasaimin da sauri Eraj ta share dan guntun hawayen ta ta kankame Rahama u are d best friend ever,Rahama tace”Eraj kan hanya fa muke ana kallon mu da sauri Eraj ta saketa tace “muje gidanku na karba naje nayi”,gidansu Rahama taje ta karbi textbook din koda ta isa gida an idar da sallan magrib.
Salla tafara yi ta cire kaya sanan ta dauko jakan makaranta tace”Amma Rahama ta aramin textbook nayi assignment da akabani a school”Amma ta shafa gashinta dayakai har tsakiyar bayanta tace “Eraj karki damu idan nasamu kudi zan saimiki duka textbooks kinji my baby”,Eraj ta daura kanta ajikin Amma  tace “Amma bakomi,i understand”,Amma ta dagota oya maza ki gama assignment din gobe da sassafe ki kaimata textbook din.
Washegari da asuba Amma ta tasheta tayi salla suka karanta al qur’an, bayan sun gama ta gyara daki tayi sharan gida Amma ta dama mata koko taje tai wanka tasa uniform yellow long sleeve shirt, sanan ta daura royal blue sket tai tokin dan ka’idan makaran tansu kenan,tasa karamin white hijab dinta iya kafada, tadau covers dinta da white socks tasa ta goya jakan makaranta tafito tsakar gida tana gudu Amma dake gaban murhu tajuyo tace “zonan Eraj”,ahankali tazo ta tsaya tace gani Amma, Amma ta daure fuska tace”ban hanaki gudu ba,by d way  kinma sha kokon dana dama maki?Eraj ta turo dan bakinta tana girgiza kai, batare datace komiba,Amma tace wai mesa bakison cin abinci ne, wuce kije kisha kafin na saba miki”, tajuya idonta ya cika da kwalla  taje ta zauna tasha kokon da kyar dan bataso tafito tace “Amma nagama sha”,Amma tace “yauwa ko kefe oya tafito Allah bada sa’a kiyi karatu da kyau ba ruwanki da mazan class kinjiko my baby”, Eraj tai dariya tace “to Amma bye-bye” tafita da sauri dan school bus dinsu ya iso ta shiga suka wuce.
Bayan fitan ta Amma ta sauke ajiyan zuciya ta kashe rushin takoma daki tadau hijab dinta tasa tafito ta kulle kofar gidansu. tafiya kadan ya kaita gidansu Rahama ta shiga da sallama lokacin maman Rahama na kitchen  tace”marhaban dasu lale Amman Eraj yau kece agidan namu shigo shigo” Amma tai murmushi tabita suka shiga daki,ta kawoma Amma breakfast Amma tace wlh nakoshi nagode.
Maman Rahama ta matso kusa da ita tace “Amman Eraj da matsala ne na ganki wani iri meke damunki?”
Amma ta sauke ajiyan zuciya tace”M Rahama nazo neman rance ne,rancen dubu biyar inaso nakai Eraj asibiti ne”,M Rahama tace “subhanallahi Eraj batada lpy ne? jiya naganta tare da Rahama a gidanan da yamma maiya sameta?Amma tace “ba ciwo take ba M Rahama,asibiti nakeson na kaita adubamin ita nadamu shekara 16 amma har yanzu bata fara al’adaba,yarinya na ss3 abun yadamen duk sa’oin ta sun fara, inason na kaita asibiti idan ciwo take dashi tun wuri munemi magani”, M Rahama tace “amma akwai wasu matan da haka Allah yake halittan su basayi” Amma cikeda damuwa tace nasani amma ko shine gwara na kaita I should seek medical advice,narasa mijina banason sake rasa yata ita kadai garen”, M Rahama tace” Ina bayanki aminiyata”ta mike ta shiga dakinta tafito da wasu yan dubu daddaya gudu uku tace wlh su kadai gareni ki karba kuje asibitin haka dashi In sha Allah Eraj bata da wani matsala,Ammi tace nagode M Rahama Allah bar zumunci ta karba,tai mata sallama ta tafi gida.

Maman Abd Shakur😘
[2/1, 9:46 AM] Aishat muhd: 🌺🌸🌺KABILAN MU🌺🌸🌺
                           3
Wuraren karfe daya lokacin ana short break taji cikinta na mugun ciwo da sauri ta tsugunna akasan kujeranta,yarinyan dake kusa da ita tace “Eraj Ibrahim menene, baki da lpy ne?” Murya chan kasa tace “Mermu banda lpy ne”, da sauri Mermu ta tsugunna kusa da ita cikeda damuwa tace “meke miki ciwo?”,tace “tun muna assembly cikena ke ciwo kadan kadan yanzu naji yakara ciwo sosai”, tafaeshe da kuka ta rike cikin” Mermu tace dadina dake Eraj shegen son kuka”, tashi muje school clinic adubaki”,ta kama hanunta da kyar ta iya tashi, amma saime zasuka gani duk kasan kujeran yabaci da blood, Eraj ta zaro ido tace “Mermu me wanan daga jikina ne?nabani ta rirrike Mermu”, Mermu tace “zauna u can’t go outside ahaka,Allah yataimake kima babu kowa a class bari naje clinic na duba idan Allah yahada ni da  kind Dr zai biyoni adubaki anan”, Eraj ta zauna akan kujera ta fashe da kuka ahankali ta kifa kanta kan table tana rike da maranta.

Clinic din school din nadadan tazara, dan bangare daban suka gina clinic din,Babban clinic ne manyan likitoci aciki. Direct office din Dr Tara tatafi wanda take in charge of any matsalan ko ciwon Female student din school din amma kafin ta shiga secretary ta ta tsayar da Mermu tace Dr Tara has travelled but if u need anything go to office number 4. Mermu tace Tnx tajuya ta tafi office number 4, kasan 4 din taga anrubuta Dr Oliver. Aranta tace waye kuma Dr Oliver?duk yanda akayi new Dr ne dan bantaba ganinshi ba kojin sunanshi bama,ta sauke ajiyan zuciya ohhh I hope he is good and kind Dr.
Ahankali ta daura hanunta kan kofan tai knocking, tayi kusan sau uku sanan taji ance come on in. Ta bude kofan ta shiga ta tsaya jikinta na rawa saboda wani kwarjini daya mata dukda bai dago fuskanshi ba, saida yagama danne dannen laptop sanan ya dago kanshi yace “yes”. Mermu dake watsa da yatsan ta ta dago kanta ta kallai da kyar bakinta ya iya fadan good… go..morning sir.. tunda take anya ta taba ganin kakkyawa irin wanan kuwa? matashine yanada kauri gashi Fari, ga fadin kirji,yanada manyan idanu da dogon hanci yana da dogon saje saida baida gemu ko kadan,lips dinshi pink sosai kaman bature.yana sanye cikin dogon wando baki sai royal blue long sleeve shirt ya daura lab coat fari asama, wani katon sarkan cross ne awuyanshi wanda ya sauka har kirjinshi daga gani kasan da gold aka kerashi,yayinda kunnenshi daya ya makala dan karamin dan kunnen gold mai kama da dan makale. Ganin taki magana tana kallonshi yasa yacigaba da danne dannen dayake. Da sauri tace sorry sir.
Ya sake dago kanshi akaro nabiyu yace mekike so?,uhm sir a student is sick and she needs medical attention..yace so?ta danyi tari adan tsorace tace” tana class, yace “go and get her”,ta dukar da kanta tace ta bata kayanta saisa takasa zuwa,yamata wani mugun kallo so ni kikeson naje har class nadubata,da sauri tace no sir, ya nuna mata kofa yace “get out of my office”, da sauri Mermu tayi hanyar fita, har zata bude kofa tajuyo tayi fuskar tausayi sir plz she is undergoing a lot of pain, she is  crying,she needs medical attention plz plz plz.
Yajima kafin ya mike tsaye daga bisani yace”less go” tana gaba yana tafiya na kasaita students sai kallonshi suke wani Dr ne wanan?

Suna shiga ajin ta kaishi gaban Eraj da kanta kekan table sai kuka take,suka tsaya agabanta, Mermu ta taugunna tace”Eraj Dr is here,tashi kimai bayanin yanda kikejin ciwon” students duk suka shigo class wasu na leke ta window kawai dan suga me wanan kakkyawan likitan yazoyi a class. Eraj ahankali ta dago kanta idanunta sunyi ja sunyi luhu luhu, gashin gaban goshinta sun kwanta sunyi lub dasu, ta kalli Mermu tana jan kuka tana share hawayen ta da bayan hannun ta, tana dan turo baki, Dr Oliver hanunshi yasa a aljihun wandonshi yana kallon ta yay shiru yama kasa magana, Mermu tace “bazakiyi magana ba Eraj kin tsaya kina wani kukan”, dago kanta tayi hawaye na gangara daga idanunta na dama ta sauke idanunta akan Dr Oliver tace “good morning..s…I..sir”.

Maman Abd Shakur😘
[2/1, 9:32 PM] Aishat muhd: 🌺🌸🌺KABILAR MU🌺🌸🌺
                            4
Muryanta ne yafara rawa saka makon yanda taga yana kallonta,gashi ya cika mata ido,kuka ta cigaba dayi ta rike cikinta,ahankali ya tsugunna agabanta ya kalli fuskan ta yace”shiiii”,ya daura yatsan shi akan bakinshi yana kallonta, hadiye kukan tayi da sauri tana wiki wiki da ido,Yace”tell me ya yake miki ciwo?”, tai raurau da ido sanan ta bude baki ‘cikina ne, and uhm uhm saikuma takara fashewa dawani kukan,takasa fada. Dukar da kanshi yayi ya fuzar da iska,only inda ace zatasan yanda kukan mace kesa hankalinshi yatashi da bata yiba,barin ma nata dayake ji har ranshi.Daure fuska yayi ‘ inkina so nabaki magana just keep quiet kidena min kuka,kindly  stand up,mutafi clinic nabaki magani.hadiye kukan  tayi ta mike tsaye,saita koma ta zauna da sauri ganin yanda kujeran yabaci, tabude baki zatai bara kuka ya balla mata harara ta hadiye kukan, mikewa yayi ya bude boturan lab coat d jikinshi ya cire, hannunshi biyu yasa ya dagota da sauri ta daga jajayen idonshi ta kalleshi,shima kwayar idonta yake kallo,ta sauke nata da sauri, lap coat din ya daura akan kafadanta yace “put dis on,cover ur sket” yajuyo yacema Mermu clean up dis mess,ya kalli Eraj less go,yay gaba, da sauri ta gyara lab coat din ya rufe duka bayanta har gwuiwa yakai mata, ahankali take tafiya har tabar ajin aka bisu da kallo, da kyar take daga kafa saboda wani irin ciwo datake ji. Yana gaba tana baya har sukakai office dinshi ya bude suka shiga bai cemata ta zaunaba taga yadau waya yana dannawa,ahankali ta tsugunna ganin tana neman faduwa ta cusa kanta acinyoyin ta tana kuka kasa kasa,wanan wani irin likita ne mai wulakanci?yana ganin ina ciwo ya shareni,wai inama Dr Tara?.
Jitayi anbude kofan office din saikuma taji kaman ankulle,bata damuba ta cigaba da kukan,kafadanta ya rike ya dago ta,da sauri ta matsa baya tana kallonshi taga ita yake kallo,mika mata abu yayi acikin leda, yanuna mata bathroom din office din yace go and change, kadan kadan take tafiya harta zo gabanshi ahankali ta mikamai hannu, dan murmushi yayi yasa mata acikin hannun tajuya da sauri ta shiga inda yace mata, sabon school sket ne aledan,da pad da wando,da sauri ta shirya kanta tadau tsohon sket din tasa aleda saikuma taji tanajin kunyan fita, ta tsugunna abayin tana mukurkusu ahankali take kiran ‘wayyo Ammana,cikina zan mutu kizo.

Jinta dayayi shiru yasa ya mike daga kujeran dayake, batare da tunanin komiba ya bude bayin ya shiga, ya daure fuska yana kallonta mekikeyi abayi?ta kwalalo ido muryan ta narawa tace dama yanzu zan fito, yajuya yafita tabi bayanshi ya nuna mata kujera yace zauna, ahankali ta zauna tana cije lebe,ido ya kura mata aranshi yace so pretty everything fits her “, allura ya ciro daga drowan magunguna,Eraj tana ganin allura ta mike tsaye tajuya da gudu tayi hanyar kofa, tsayawa yayi chak yana kallonta tsabagen rudewama takasa bude kofan tafashe da kuka sosai tana bubbuga kafa, tace no,plz-plz-plzzzzz karakamin allura’,uhm uhm,tana girgiza kai dukta rude.

Maman Abd  Shakur 😘
[2/1, 9:38 PM] Aishat muhd: 🌺🌸🌺KABILAR MU 🌺🌸🌺
                          5
Tausayin ta ya kamashi ya ajiye alluran akan table yazo gabanta ya rike mata hannu yace “bakison Allura?”,Da sauri ta girgiza kai tana goge hawaye, yace “cikin baya na  miki cewo ba”, tasake girgiza kai,yace! “mesato bakison namiki allura ya dena ciwon?”, ta turo baki tai shiru, jan hanunta yayi tabishi luu yakaita gaban table din ya dauko magani da Eva water agora yace “sha”, karba tayi tafara zuba ruwan abaki sanan tazuba tablet din ta hadiye kaman zatai ammai. Daukan alluran yayi, tajuya zata gudu fizgota yayi da hannu daya ta fado jikinshi ta kwala ihu wayyo Amma na zaimin allura, matseta yayi ajikinshi ya tsira mata alluran abayan ta, ihu tafasa tana kuka ajikinshi, buga bayanta yake kadan kadan ko minti biyu ba’ayi ba ta bingile da bacci,alluran maganin ciwon mara ne amma tanasa bacci. Daukan ta yayi ya daura kan gadon marasa lpy dake office dinshi.
Jawo kujera yayi ya zauna gaban gadon yana kallonta gashin gaban goshinta akwance, hancinta dogo, round face gareta ga karamin bakinta wanda zaka zaci spoon bazai iya shigaba,kwanto da kanshi yayi kusa da fuskanta yace “u are damn pretty gurl,u are an angel created 4 me”,lips dinshi yakai ya sumbaci goshinta kadan ya daura hanunshi kan nata ya matse ya kulle idonshi. Karan wayanshi yasa ya bude idonshi fuskan Eraj dake bacci ya kalla yayi murmushi ya cire hannushi daga kan nata ya tashi ya koma kujeran shi ya zauna sanan ya daga wayan Hello mother don’t tell me u have already start missing me,I just got here yesterday,  yadan yi shiru sanan yay murmushi yace d area is cool mum, no need to worry, sunyi posting dina zuwa wani private school clinic, saikuma yay shiru chan yace ok I will mother,bye take care.

Har karfe uku Eraj bata tashiba,har aka tashi yan makaranta bata tashiba,yayinda Dr Oliver ke zaune kusa da ita yana kallonta. Wuraren karfe hudu ta tashi ahankali take bude idonta har suka washe, taga babu kowa a office din amma tanajin motsi abayi, agogo ta kalla taga hudu tayi ta zaro ido tace “nabani Amma yau zatamin fada”, saukowa tayi daga gadon tasa takalman ta tayi hanyar fita,hartakai kofa ta hango katon sarkan cross dinshi akan table, murguda baki tayi tace “katon arne kawai, to wlh kabar ganin sarkan cross dinan naga uban me zakasa,yana wani sa sarkan cross angayama mu arna ne”, tai kwafa tadau sarkan ta tura a poket din gaban rigan makarantan ta. tajuya da gudu tabar office din, ajinsu taje ta dau jaka sai gida. Koda yafito yaga bata nan baiji dadiba yaso yacigaba da kallon kakkyawar fuskanshi, saida yagama komi ya shirya zai tafi gida yafara neman sarkan shi yasa yay  yaga,amma yaga  ba ita babu alamunta.babu  abunda yazo ranshi sai Eraj, folding hanunshi yayi akirji yay murmushi yace “dolenki gobe kiban kayana  if not”yay kwafa, car keys dinshi ya dauka yatafi gidan shashan cinsu.

Maman Abd Shakur 😘
[2/2, 12:50 PM] Aishat muhd: 🌺🌸🌺KABILAR MU 🌺🌸🌺
                           6
Wuraren biyar takai gida saboda gidansu da nisa sosai da school, gashi school bus yariga yatafi gida. da sallama ta shiga gidan Amma ta daure fuska ‘daga ina kike?Tun dazu nake jiranki ki dawo na kaiki asibiti’, Da gudu tafada jikin Amma tana kuka,Amma ta rude tana kallon jikinta tace “maiya sameki?me akaimiki a school?”,cikin kuka tace “cikina ke ciwo shine aka ban magani akamin alluran bacci sai dazu na tashi……nan taba Amma labarin ciwon nata.
Amma tai murmushi ta shafa kanta ‘kidena kuka to,ba cuta bace,baiwa ce daga yanzu ki dinga kula da kanki,dukda nasan baki wasa da maza amma karki yarda ko hanunki namiji yataba,sanan duk randa kikaga ya tsaya saikiyi wankan tsarki kinji,ai an koya muku a islamiyya ko?Ta girgiza kai, ‘yauwa to, je kiyi wanka ki sa wasu kaya kizo kici abinci. Tashi tayi ta cire kayan tadau zani ta daura tafito ta tafi bayinsu donyin wanka.
Lpy suka kwanta wuraren taran dare ita da Amman ta,wuraren karfe biyun dare ciki yace bansan me bacci ba, yawani murda mata da sauri ta tashi ta zauna kan gado,wani irin mugum ciwo cikin ke mata kuka tafara tafara tashin Amma-Amma-Amman,ahankali Amma ta bude ido ta lalubo yar toculan su ta kunna ta haska fuskan Eraj taga hawaye shabe shabe harda majina arude Amma tace “Eraj menene?”,Da kyar ta hadiye kukan tace “Amma cikina zan mutu,ciwo yakemin Amma”,da sauri tahau jikin Amma tana kuka, Amma na jijjigata tana tofa mata addu’a.
Daidai lokacin Dr Oliver ya farka daga bacci shima ya daura hanunshi kan kirjinshi yana kokarin saita numfashin shi, juyo da kanshi yayi ya kalli karuwar dake kusa dashi a kwance tsaki yayi ya tashi ya fito sitting room ya zauna kan kujera ya daura kafafun shi akan table, lumshe idonshi yayi ya dafe kirjinshi ‘I can feel it,she is in pain ‘ bude idonshi yayi cike da damuwa yace’but meke damunta ko cikin ne?, kaman zaiyi kuka yace “my pretty angel sorry gobe inkinzo school zan baki drugs kisha,bazai kara miki ciwo ba”.
Ganin bacci yaki daukan shi har karfe 3:30,kuma yanaji ajikinshi har alokacin batai bacci ba tana cikin ciwo. tashi yayi ya dauko bible dinshi ya tsugunna ya daura hanunshi kan bibble din yana mata addu’oin su.
Hankalin Amma yatashi Eraj ta tasata agaba tana kuka tana mukurkusu,jitake kaman ta dauke mata ciwon, Amma ta dinga jijjigata tana shafa mata maran da hannu ahaka wuraren 5 din asuba bacci ya kwasheta cikin yadan lafa, Amma ta kwantar da ita ta lullubeta da bargo, sanan tamike tafita tai alwala dan gabatar da salla.
Dr Oliver a wurin shima bacci ya kwasheshi kanshi akan bibble.

Maman Abd Shakur 😘
[2/2, 12:57 PM] Aishat muhd: 🌺🌸🌺KABILAR MU🌺🌸🌺
                        7
Gari nayin haske Amma ta dauko kudin da M Rahama tabata aro tasa hijabi tafito kofar gida daidai lokacin school bus dinsu ya iso da sauri Mermu tafito ta gaida Amma,tace “Amma Eraj fa?bazata bane yau”, Amma tace “bata da lpy bazata samu daman zuwa ba,yanzu ma tana bacci”,Mermu tace “idan mun tashi zanzo nadubata”, Amma tace “koma bus kina batama sauran lokaci”,ta dagama Amma hannu ta shiga tafada ma driver yaja motan sukai gaba. Amma ta wuce inda zata wani babban pharmacy ta tafi alokaci bama su bude ba sai takwas haka Amma ta zauna har takwas tayi suka fito da sauri ta shiga tai bayanin matsalan, macen ta bata magunguna tamata bayanin duka Amma ta biya kudin 2,500 sauran chanjin tasiyo kayan tea da bread koda tadawo gida bata tashi ba kitchen ta shiga ta hada mata ruwan tea din dayasha kayan kamshi ta zuba a flask takai daki ta ajiye.
Karfe goma nasafe ta tashi,Amma ta taimaka mata tai wanka ta gyara kanta sanan tabata maganin tasha da kyar sanan tasha tea.
Sai wuraren 11 nasafe yakai clinic din saboda yanda makara,office dinshi ya shiga ya zauna babu wacce zuciyarshi keson gani sai Eraj, telephone din office din ya dauka yakira principal din makarantan  ya dau wayan shiyafara gaida Dr Oliver good morning sir, bai tsaya amsa mai ba yace “inason gani student I dont know her name but naje class dinsu naga ss3 B take”,  principal din ya mike yace “za’a nemo maka ita yanzu sir”,ya katse wayan da kanshi ya tafi SS3 B din, yace “wacece taga Dr Oliver last jiya?”,kowa ya nuna Mermu,  ta zaro ido principal yace “biyoni”, tabi bayanshi har office din Dr Oliver, yay knocking Dr yace su shigo, kafanshi nakan table yana daddanna waya saida yagama bata lokacinshi sanan yadago kanshi ya kalli principal batare dayace komi ba,principal da sauri yace “sir gatanan itace?,so kake a zaneta kona koreta daga school din?”, Dr Oliver yadan tabe fuska ya nuna mishi hanyar kofa yace “no need u can go”,da sauri principal yafita. Mermu da sauri tace “good morning”, bai amsa mataba ya cigaba da danna wayanshi batare da ya dago kanshi ba yana danna wayan yace” where is ur friend?d sick one”. Mermu tace “batazo ba, bata da Lpy”, da sauri ya dago kanshi yace “wot? Bata da Lpy,are u sure waya fada miki batada lpy?”, Mermu tace “school bus mukaje daukan ta mum dinta tace bata da Lpy”, damuwa karara datagani afuskanshi yasa tafara tunani akwai wani abu akasa, ya mika mata paper yace rubutamin address dinsu, tadan kalleshi ya daure fuska hanunta na rawa ta rubutamai yace “u can go”, saida tafita daga office din yadau paper din yana kallon address din data rubutamai,yasa hannu ya shafa paper din’my pretty angel get well soon, idan ban ganki in two days ba I will not think twice zaki ganni ne agidanku.

Maman Abd Shakur 😘
[2/2, 1:03 PM] Aishat muhd: 🌺🌸🌺KABILAR MU 🌺🌸🌺
                           8
Kwanan Eraj biyu bataso school ba, Mermu tazo ta dubata sau daya saboda gidansu nada nisa yayinda kullum Rahama tana gida. Ayan kwanakin biyu shan giyan shi yakaru, da shan taba, baya tunani komi sai Eraj. Yau Thursday har karfe goma yana jikin window tun safe baiga shigowanta daga get ba tsugunnawa yayi ya daura kanshi kan kujera idanunshi sunyi jajir, dukan kujeran yayi yamike tsaye yace”damn it”,ya rike kanshi ya fuzar da iska, kara dukan table din  yayi yace “damn it,yauma batazo ba,I can take it anymore”, daukan kwalban origin yayi yarike yace “I swear idan bakizo ba gobe zan biki har gidanku,I can take it anymore, I need to see u”,daga kwalban yayi ya kurba, yace ahhhh,saboda dacin da giyan kedashi.

Yau takama Friday da wuri Eraj data warware ta shirya cikin kayan makaranta ta,da dan karamin farin hijab dinta iya wuya,tai kyau sosai saida manyan idanunta sun fada sai hakan yasa idanunta suka kara girma da kyau, school bus dinsu na zuwa ta goya jaka tace “Amma bye”, tafita da gudu amma tai murmushi ta dafe kanta amfa warke yanzu zata fara sani surutu.
Suna kaiwa makaranta alokacin Dr Oliver na jikin window dinshi yau yazo da sassafe hakanan,har zai zauna yaga wata school bus ta shigo tai parking dalibai nata fitowa, idanunshi ne suka sauka akan pretty angel dinshi ta fito, tsayawa tayi daidai kofan bus din batare data fito ba ta kulle idonta ta bude hannayenta ahankali tace “ooh school, I missed u,d head girl is back”, wani irin murna yakama shi baisan lokacin daya washe fararen hakoran shiba,yanda yaga ta tsaya ta kulle idonta ta bude hannayenta abun ya birgeshi sosai,  wayanshi ya ciro daga aljihu ya dauketa hoto, Mermu ne ta tsaya abayan ta tace “dalla malama ki bani wuri kina wani surutai kinfa dawo kenan “,juyowa tayi  tama Mermu gwalo ta sauka daga bus din da gudu tayi assembly ground, Mermu ma tabita da gudu, baisan maisu ke fadaba amma wani irin burgeshi tayi datake ma Mermu gwalo,dukan kafanshi yayi akasa yace “God! U are damn beautiful”.

Maman Abd Shakur😘
[2/2, 1:10 PM] Aishat muhd: 🌺🌸🌺KABILAR MU🌺🌸🌺
                          9
Kosa wa yayi ya ganta, sai girgiza kafanshi yake bayason ya katse mata karatu yasan yanzu tana class, haka ya dinga karkada kafa har 10:30 tayi aka kada break, ko gama ringa bell din bai bari anyi ba yadau waya ya kira principal yace “yarinyan da ka kiramin ranan,help me tell her to call her friend 4 me, principal yace “u mean d  head girl?,Dr Oliver yace “I dont know her name  just tell her my message”, principal yaje ajin lokacin suna surutu akai tsit saboda yanda ake tsoranshi ya kira Mermu yace “waye friend dinki da Dr ke nema?”,tace is head girl sir, kiran Eraj yayi tabi bayanshi tana ganin sun shiga clinic tace yau nabani, bata gama tsurewa ba saida tagan su agaban office din Dr Oliver tace nabani, nadau mai sarkan cross inama take,tai tunani tarasa inda tasashi.

Izini yabasu suka shiga office din,principal yace “sir koranta kakeso ayi ko hukun tata za’ayi?”,Eraj ta zaro ido jikinta na rawa, batare da yadago kanshi ba yace “none,u can go”,fita yayi ya kullo kofan Dr Oliver ya cigaba da danna laptop kaman ba shine ya kotsa ya ganta ba,saida tai kusan minti goma atsaye sanan ya kulle labtop din yafito daga kujeran shi yakaraso har gabanta ya tsaya tanajin saukan numfashin shi akanta da kamshin turaren shi da sauri ta dago kanta ta kallai, ta matsa baya yana binta har takai jikin bango ya matso gab da ita, ta sauke kanta kasa da sauri,yatsun shi biyu yasa Ya dago habar ta,adan tsorace ta daga kwayar idonta tana turamai baki alamu bataso yana taba ta, fuskan shi asake yace “where is my cross? “, shiru tayi batace komiba, yakara matsota sosai har jikinta na gogan nashi kadan, yace “ina cross dina?”, Fizge fuskanta tayi daga riketan dayayi ta juyar da kanta gefe tana zumburo baki, dan kwata kwata taman ta inda tasa, batasan me  zatace mai ba, muryanshi taji yace”4 d last time kiban sarkana”, kara turo baki tayi taki magana,gani tayi ya ciro hanunshi na dama ya dagoshi sama, tama zaci wani abu zai dauka kawai gani tayi ya tura hanunshi cikin aljihun gaban rigan makarantan ta,bude baki tayi zatai ihu yasa dayan hanunshi ya kulle bakinta yana kallon kwayar idonta.

Maman Abd Shakur 😘
[2/3, 6:41 AM] Aishat muhd: 🌺🌸🌺KABILAR MU 🌺🌸🌺
                           10
Jikinta ko ina rawa yake,idanunta suka ciko da hawaye tana kallonshi, lumshe idanunshi yayi,  yakarasa tura hanun nashi cikin aljihun nata har hanunshi na gogan kirjinta dasuke acike,dauko sarkan cross dinshi yayi amma saikuma yaki fito da hanunshi daga aljihun idanunshi a lumshi,hawaye ke fita a idonta ya rufe mata baki gashi ya matse ta abango,jin hawaye na zubarmai ahannu ba kakkautawa yasa ya bude idonshi dasukayi jajir suka kankance ya daurasu akanta, yanda take hawayen ga jikinta na rawa yasa zuciyar shi tadan karaya kan abunda yay niyan yi,ciro hanunshi yayi daga aljihun ya bude mata baki, fashewa tayi da kuka da sauri ya jawota jikinshi ya rungumeta yana shafa bayanta ahankali,a kunnenta ya rada mata “mesa zaki daumun cross?kinason wani irinshi ne nakawo miki?”, Iya karfinta tasa ta turashi baya, ta fizge kanta daga jikinshi ta ballamai harara tace “never in ur lyf try to touch me,inba hakaba I will report to DOS.(director makarantan)”,ta ballamai harara,ta juya da gudu ta bude kofan tafita daga office din,zama yayi akan kujera yana tattausan murmushi,Idanunshi ne suka sauka kan dan karamin baje da akamai rubutu da gold ajiki, tashi yayi yazo kusa da abbun ya tsugunna, hannushi ya mika ya dau abun yana kallo,yaga anrubuta ERAJ IBRAHIM akasa ansa HEAD GIRL, ahankali yace “so dis is ur name”, kiss yama bajen sanan ya tura a aljihun shi, fita yayi yatafi Ward dan duba marasa lpy.
Karfe sha biyu aka tashesu,ta goya jakanta suna tafiya ahankali suna fira da Mermu amma zuciyan ta takasa manta abunda wanchan dan iskan arnen yamata, sunje daidai gaban clinic zasu wuce taji ance HERAJ HIBRAHIM da sauri ita da Mermu suka juya dan suga waye mai bata mata suna haka, ganin Dr Oliver yasa ta ballamai harara, tajuya taja hanun Mermu ta ruga da gudu dan gani take kaman zai kamota again, saida suka shiga bus Mermu tace “maisa kika harare shi,yakira ki kinki zuwa kinsan pc zai iya koranki idan yakai karanki wurenshi ko maiya hadaku?”,
Eraj tace”bakomi nidai kibar maganan,kawai bana sonshi
ne,baimun ba,banason arne”.

Tana komawa gida bayan taci abinci tai wanka ta zauna kusa da Amma tana mata kiso,ta lumshe ido tana tunanin nafada ma Amma,dan abun ya daure mata kai mezai sashi yasa hanunshi a aljihun gaban riganta maiyake nufi?,tana tsoron fadama Amma
kuma tai mata fada,Amma ta tabata ke Eraj mekike tunani bakiji nane?

Maman Abd Shakur😘


[2/3, 12:59 PM] Aishat muhd: 🌺🌸🌺KABILAR MU 🌺🌸🌺
                        11
Tace “Amma bakomi, gyangyadi nake”, Amma tace “ran monday zanje gidan kawunki a zaria in Allah ya kaimu, idan kin dawo daga makaranta saikije gidansu Rahama dan banason ki zauna ke kadai agida, idan nadawo sainaje na dauko ki”,da sauri Eraj ta juyo tace “Amma dan Allah kije dani,nafa dade ban gansuba”,Amma ta daure fuska makarantan fa? kun kusa fara waec, karatu zaki dinga yi sosai yanzu ba lokacin zuwa yawo bane,nan da one week zaku fara, idan kin gama waec dinki sai kije hutu gidan. da gudu ta dane jikin Amma tana Murna.

Asabar da lahadi tayisu hankalinta kwance, yayinda Dr Oliver ya kara worse shi da kanshi yana mamakin kanshi yanzu bazai iya jurewa rashin ganin yarinyar na kwana biyu ba,so kawai yake ya ganta, yakasa samun natsuwa kullum saiya sha origin da daddare sanan yake iya bacci.

Yau monday karfe 8 Ya shigo school din ya zauna,kawai so yake ya ganta ko hankalinshi zai kwanta, tashi yayi ya tsaya gaban window shi, ya yaye labule yana hango school premises din, idanunshi ne suka sauka kan Eraj wanda take saukowa daga bene zata school store dauko map of earth, geography teacher dinsu yace ta dauko, da sauri yasaki labule yafito daga office dinshi ya doshi school premises din,yana zuwa daidai lokacin ta bude store din ta shiga, binta ciki yayi, bata ga map din a falon store dinba ta bude kofar uwar dakan ta shiga tana neman map din,wani daddedden kamshin turare ne ya daki hancinta da sauri ta sauke kwayar idonta kan kyawawan dark green snickers takalmin dake kafan shi,tadaga idonta sama kadan taga yana sanye cikin dark green pancoll trouser,takara daga idonta sama taga yana sanye cikin short sleeve black shirt, sai farin lab coat asama su,wanda ya tsayamai iya guiwa,ga wanan sarkan cross dinan a wuyanshi,sarkan cross din yasa taki daga fuskan ta ta kalli fuskanshi dan tagane kowaye. kokarin tsalle ta ciro map din da aka makala da kusa a jikin bango take, bai cemata komiba yana tsaye ya tusa hannayenshi acikin aljihun lab coat dinshi.
Tsawonta bai kai dauko map dinba,ganin wani table tayi yasha kura a wurin janyo table din tayi ta kakkabe da hanunta tahau kai ta tsaya zata ciro map din, kujeran da dama akarye take turgudewa kujeran tayi, Eraj tayi baya zata fadi ihu ta kwalla ‘wayyo Amma na’, jinta tayi tafada hanun Oliver, kallon shi tayi shima yabita da mayun idonshi yana mata dan murmushi ahankali yace “HIRAJ”, sa hanunta tayi masu kura ta tureshi ta sauka daga hanunshi da sauri tana tura baki,tana hararan shi,  ta juya da sauri zata fita ya fizgo ta tafada kirjinshi ya rungumeta tsam ajikinshi,ahankali ya kwantar da kanshi akafadar ta yana shakan kamshinta, tureshi tayi amma ko gezau saima dada kankameta dayayi, dukan bayanshi ta dingayi da hanunta tana ‘let me go, let go off me Dr”, amma yaki sakinta, kuka tafashe dashi tai magana da hausa tace”nabani kodai wanan ba mutum bane,duk idan ya ganni yay ta tabani,wai menene ne?maiya hadani dakai?KABILAR MU ba dayaba,mekake nema awurina?”, kuka sosai take yi, ahankali yasa keta, ya ciro hanki shi yakai zai goge mata fuska, fizge hankin tayi tayar akasa tasa kafanta ta tattaka tana mai tsiw”I hate u,stupid, idiot man,wlh zan hadaka da DOS Yau,kuma Allah ya isa”, ta juya zata bar dakin murya chan kasa yace “HIRAJ”, cike da masifa ta juyo,damuwa karara a fuskanci yace “am sorry plz,karki fushi dani,dont hate me plz Hiraj”,wani mugun harara ta jefamai tace “I hate you with all my heart, nd stop mutilating my name, niba sunana Hiraj ba”, ta buga tsaki tafita, ganin wata daliba ta ruga da gudu tabar wajen,Eraj bata damuba takoma class tacema malamin tsawonta baikaiba aka tura wani namiji Ya dauko.

Jikinshi yay sanyi yakoma office ya dafe kanshi yarasa meke mishi dadi, car keys dinshi ya dauka yabar school din gabaki daya yatafi gidan sha shancin su dake chan hanyar fita  kaduna state wuraren Abuja road.

Maman Abd Shakur 😘
[2/3, 1:06 PM] Aishat muhd: 🌺🌸🌺KABILAR MU🌺🌸🌺
                         12
Koda aka tashi daga makaranta gidansu M Rahama Eraj ta wuce yanda Amma tafada mata.
Amma bata baro zaria da wuri ba saboda yanda kawu da matarshi suka riketa sai bayan sallan magrib ta iso kaduna, motan haya ta sauketa tabiya kudi mai motan yafito mata da katon ghana masgos da kawu ya hado mata kayayyaki da itace aciki,da kyar Amma ta iya rike ghana masgon ahannu saboda nauyinshi, saida ta duba titi taga babu wani mota mai tahowa sanan ta shiga titin, ahankali take tafiya saboda yanda jakar keda nauyi, bata ankaraba ta hango wani mai mashin ya taho da gudun bala’i kafin Amma tai yunkurin guduwa machine din ya kwasheta ta zube akasan titi jakar tayi gefe guda, Dr Oliver da akan idonshi akai komi ya paka motarshi gefen hanya yafito da sauri ranshi abace, Amma da kafanta da hanunta ke fitar da jini ya doshi wurin hanunshi yasa ya dagota sama yakaita wurin motarshi ya  bude kofa ya zaunar da ita,jama’a dasuka tare mai machine din dan yayi niyar gudu wa suka iso wajen Dr Oliver baiyi wata wata ba ya dauke mai machine din da kyawawan mari biyu, mutane sukace karama dan iskan, cikin gwarancin hausan shi yace “kai wani irin mutum ne ka buge mata kuma zaka gudu”, mai machine yace “to ai tana ganina ta shigo hanya bata da ido ne”,Dr ya daki bakinshi ya fallamai mari ya ciro waya zai kira police Amma ahankali tace “plz ku kyaleshi suka sakeshi yatafi,Dr Oliver ya dauko ghana masgon yabude Booth yasa yaciro kayan aiki ya wanke ma Amma ciwon da na hanunta yana mata sannu, yay dressing dinsu Amma tace “thanks”, ta mike da kyar Dr yace let me drop u off ma,bazaki iya zuwa gida ahaka ba”, da kyar Amma ta shiga motan har kofar gida. tasauka ahankali take takawa tabude gidan ta shiga Dr ya dauko jakan yabita ciki ya ajiye mata a tsakar gida ya juya zai tafi Amma tace “young man” ya juyo ya kalleta tace “thanks a lot”, yace “u are welcome ma”, yakoma motanshi yabar anguwar daki Amma ta shiga tana mamakin dama akwai arna masu kirki aduniya.
Eraj ne tashigo gidan tana Amma kin dawo bakizo kin taho dani… magananta ya make lokacin dataga bandage akafar Amma da hanunta da sauri ta shigo tace Amma maiya sameki?Amma tace machine yabuge ni wani likita ya  taimakamin yakawoni gida, Eraj tace “sannu Amma”, saikuma tafara kuka Amma tace “ai lafiyata kalau saiki dena kukan sarkin kuka”.

Maman Abd Shakur 😘
[2/3, 1:19 PM] Aishat muhd: 🌺🌸🌺KABILAR MU🌺🌸🌺
                        13
Washe garin ranan bataje makaranta ba, saboda ta kula da Amma. wuraren 8 Amma ta dauko dubu ukun da kawu ya bata ta bama Eraj tace “gashi yi maza ki kaima M Rahama”, Eraj ta karbi kudin tasa hijab ta fita, ko 5mins ba’a yiba wata da irin kayan makarantan su ta shigo gidan saidai ita babu hijab ajikinta arniya ce, Amma jin tafiya yasa tace “Eraj har yanzu baki tafi bako”. Yaye labulen taga anyi yarinya ta tsaya tana karema dakin kallo sanan tai tsaki ta yamutse fuska ta kalli Amma tace “anyway I only come to tell u kima yarki Eraj warning, cos she keeps getting in my way, naso abani head girl amma aka bama Eraj, yanzu kuma wanda nakeso shitake so,mezata yi da Christain?batun yauba nasan yarki yar iska ce”,tass taji saukan mari a fuskan ta, Amma “tace karki kara kiran yata yar iska”, yarinyar tace “dama gaskiya nada daci,baki yadda bako to gashi ki gani”,ta bude wayanta ta nunama Amma hotunan Eraj da Dr Oliver lokacin daya dauketa,da lokacin daya rungumeta saidai ba’a ganin fuskar Dr sosai, Amma ta mika mata wayan zuciyanta na tafarfasa tace mata “fitan min daga gida b4 I descend on u”, yarinyan tace “kidai mata magana,tafita daga harkan Christa, KABILAR MU  badaya bane”, taima Amma tsaki tafita, Amma bataji haushin tsakin taba tunani take yaushe Eraj ta lallace?soyayya da arne?harma yana daukanta yana tabata,Eraj datasan ko menene aure bata saniba har yanzu yaushe tabaci?…. Eraj tai sallama ta shigo tana “Amma wacece nagani tafita yanzu da irin uniform dinmu daga school dinmu aka aiko..t …bata karasa maganan ba saboda wani wawan mari da Amma ta waska mata cike da fushi Amma tace “Eraj yaushe kika baci har namiji,arne ma 4 dat matter yake rikeki harya dauke ki ajikinshi,kuna soyayya, waya baki izinin soyayya? nawa kike,me kika sani game da rayuwa?”,Cikin rawan jiki, jikinta ko ina rawa yake dan tana mugun tsoron Amma intai fushi, tace” wlh Amma karyane, ni babu wanda yataba rikeni”,Amma ta bugi bakinta ta daka mata tsawa ni kikema karya to ta nunamin hoton ku keda mutumin lokacin daya dauke ki yakuma rungumeki”, sosai Eraj ke kuka tasan inta fadi gaskiya Amma bazata ce ba laifinta bane dukan tsiya zata mata, Amma tace “Answer me Eraj”, Eraj tace “Amma wlh karyane hala photo Edit ne,ni banason mutumin kuma Amma sau daya ne yataba rike min hannu lokacin da banda lpy a school shiyaban magani”, Amma takoma ta zauna batare da takara mata magana ba haka Eraj ta zauna a wurin tana kuka tana karajin tsanar Dr dukshi yaja mata dakuma wanda tazo gida ta tona mata asiri, tun safe kuka take har dare takicin abinci, Amma taki kulata ta shareta.

Da daddare Amma tasa meta a bakin kofa tace “wuce kije kici abinci kafin na saba miki da daddaren nan”, haka ta tashi tana kuka ta dauka taci kadan tai bacci a wurin.

Maman Abd Shakur 😘
[2/3, 1:28 PM] Aishat muhd: 🌺🌸🌺KABILAR MU🌺🌸🌺
                       14
Washe gari tana idar da sallan asuba tasa kanta acinyan Amma tana kuka sosai, ‘Amma wlh hannuna kadai yataba rikewa,dan Allah Amma ki yakuri bazan karaba”,Amma ta dagota ta share mata hawaye tace “shikenan I believe u,karki kara yarda wani namiji ya tabaki,Eraj kisamu ki gama makarantan nan lpy kinga ke ba kaman sauran dalibai dasuke biyan kudi bane, ke scholarship ce ki kula da kanki, kibi ka’idar makaranta karkije kiyi abunda za’a koreki, oya tashi kiyi wanka kafin school bus dinku yazo” da sauri tagama komi ta shirya ta tafi.

Suna second period wani students ya shigo yace “Dr Oliver is calling Eraj Ibrahim”,da sauri English teacher dake class din yace “mata go”,turo baki tayi tafita abakin ajin ta tsaya saida tadan dade sanan tafita takoma aji, yaron akaro nabiyu yakara dawowa malamin yasake cemata tatafi dadewa tayi a waje sanan ta dawo aji.
Dr Oliver ne ya shigo ajin da kanshi duka ajin harda English teacher din aka mike akace “good morning sir”, karaso wa yayi inda Eraj take ta turo baki ta juyar da kanta gefe murya chan kasa yace “less go hiraj”, ko kallonshi batayi ba, hannu yasa ya dauketa kaman karaman yarinya ya daurata akafadanshi kowa a aji yabisu da kallo, ihu Eraj take tana dukan bayanshi tana wuntsila kafa tana keep me down,  amma yaki sakinta sunkai tsakiyan filin school din tayi wani tsalle tafado kasa har zata fadi ya rikota, kuka tafashe dashi tana dukan kirjinshi da hannayenta biyu tana ihu mainama ne?ka rabu dani, leave alone, leave me in peace,” duk inda tasamu dukanshi takeyi tana kuka sosai tana bubbuga kafa akasa  kaman yarinya, jitayi an finciketa ankaita gefe da karfi,  bude idonta tayi a masifan ce. taga director school dinsu ne jikinta ne yafara rawa sosai har wani girgiza take, director yace “kinsa waye wanan da kike dukanshi haka kuwa?,wacece ke?,kudin makaranta kike biya kome?”,ta girgiza kai,cikin kuka ta tabe baki tace “shinefa ya daukeni wlh dan iskane”, director Ya daga hannu zai mareta Dr yace “don’t! Dont slap her”, director yace “ok sir,but she must leave dis school today after roll scholarship ce”, Eraj takara fashewa da kuka tazo gaban Dr ta kama kunenta tace “am sorry plz,forgive me Dr”, Dr Oliver ya kalli director yace” u heard her, she apologize no need tabar school din,u can go sir”, director yace “alright Dr, as u wish”,ya kalli Eraj dake kuka yace “wuce kibishi naughty girl”, da gudu Eraj tayi hanyar clinic tana kuka, Dr Oliver yabi bayanta ta tsaya agaban office dinshi, zuwa yayi yabude office din yakama hannunta suka shiga ciki ya zaunar da ita kan kujera ya zauna akan table din gaban ta yana facing dinta har kafansu na gogan juna, ko kallonshi takiyi sai sheshekan kuka take, hanki yaciro daga aljihunshi ahankali yake goge mata kwallar,  yasa hannu ya dago fuskanta ahankali yace “Hiraj”dago jajayen idonta tayi ta kallai hawaye na gangara cikinsu, shima hawaye taga yana gangara daga idonshi ahankali yace “I luv yhu Hijar”,yadau hanunta daya ya daura kan kirjinshi hawaye ya gangaro daga dayan idonshi yace”I luv yhu Hijar “.

Maman Abd Shakur 😘




[2/4, 8:31 PM] Aishat muhd: 🌺🌸🌺KABILAR MU🌺🌸🌺
                           15
Fincike hanunta tayi daga kirjinshi hankalinta atashe da tsananin bacin rai tace “baka da hankali dazakai tunanin zan taba sonka, I absolutely hate u Dr, bazan taba soyayya da wanda addinin mu ba daya  ba,KABILAR MU ba daya dakai ba,bazan taba soyayya da Christian ba, much less u of all people”,tamai tsaki tajuya zata fita saboda wani tsana da haushin shi datakeji, yanzu in Amma taji arne yace yana sonta yazatayi.

Kamo hanunta taji yayi ya fizgota yafada kirjinshi, taji yanda kirjinshi ke bugawa da sauri saida ta tsorata, ta dago fuskanta ta kallai hawaye shabe shabe a idonshi kama fuskanta da hannayenshi yayi jikinshi har wani bari yake muryanshi na rawa yace”plz don do is to me Hiraj,dont hate me plz “,share hawayen daya zubomai daga ido yayi yace “look mu ajiye zancen addinin mu da KABILAR MU agefe,just marry me,inason ki dawo matana plz, ya kankameta a kirjinshi yana shafa bayanta. tureshi tayi tana dukanshi ta koina stop touching me,U are very stupid to tell me dat u luvs me, stupid idiot big 4 nothing fool, bana sonka is luv by force? ka kyaleni, ka rabu dani,let me bee”,duka take kaimai tako ina tana kuka,tace “kai wani irin wawa ne, jaki ,ka rabu dani don’t ever come near me, na tsaneka,I hate u Dr Oliver”, tasakai ta juya zata bar dakin jitayi ya fincikota a fusace yana huci yana kallonta kaman zaki, saida jikinta yafara rawa, yajata ya bude kofa ya hankadata Ya kullo kofa, da gudu ta mike tabar clinic din library din school din tatafi tana kuka.

Da kyar ya iya komawa seat ya zauna,phone dinshi ya dauka yayi dailing wani number, jinayi yace “transfer me to another hospital,banison wanan”, katse wayan yayi yadau car keys dinshi yabar makarantan gabaki daya, gidanshi dake cikin GRA kaduna yatafi gidan kaman aljannar duniya.
Bayi ya shiga direct ya kunna shower ya zauna a wurin ruwa na dukanshi, wani ihu yasaki Haaaoaa! Ya dafe kanshi yace “Jesus why?mesa zakasa nafara son wacce bata sona? bayan kasan heart dina baya daukan rejection. Ban taba wulakan ta maceba,I have never been disrespectful to women or lady’s,hasalima tausayin mata nakeji, na tsani naga mace na kuka ko wahala, but today she called me dan iska,And disrespectful, wot have I do wrong kawai dan natabata, dan nataba mace?,jiyake kaman ya fashe da kuka, Jesus help me plz,kacire min sonta daga raina, I can take it,bantaba son abu narasaba,bazan fara daga kantaba. Da kyar ya Mike tsaye saboda yanda kirjinshi kemai zafi dan har ciwo tajimai garin dukanshi wanka yayi yafito ya share jikinshi yasa white single da karamin gajeren wando ya feshe jikinshi da turare, kujera yahau ya kwanta. samun kanshi yayi da bude hoton ta daya dauka da kayan makarana, ahankali yasa yatsanshi yana shafa fuskanta ahankali yace”my Hiraj,my pretty angel”.

Maman Abd Shakur😘
[2/4, 9:13 PM] Aishat muhd: 🌺🌸🌺KABILAR MU 🌺🌸🌺
                         16
Yana kwance inda yake yakasa tabuka komi gashi yanajin yunwa amma yama kasa tashi yaci. hoton Eraj kawai yake kallo, jiyayi an fizge wayan daga hanunshi da sauri ya dago kanshi yaga abokanshi ne su 4, Dave,David, Dan,da Daniel, yadan musu murmushi kadan yakomar da kanshi ya kwanta ya lumshe ido,  Daniel daya karbi wayan yaga hoton yace “show!”,  Ya yafuto sauran da hannu suka zo suka kalli hoton kowa da murmushi suka zazzauna. Dan ya tabashi yace “guy ba kulle ido zakayi ba tashi kabamu labarin who be dis babe?”, Oliver yay shiru, bai amsa musu ba, Dave yace”haa’aa na,guy tell us who she be, na ur new babe?”,da kyar ya juyo da kanshi ya kallesu yace “babu amfanin fada, she insulted me,she hate me, she dont want anything to do with me”,ya fuzar da iska.
Daniel da duk yafisu hankali da lura saisama Oliver yafi sonshi yace “guy u mean u really luv her, ko kawai u wan sleep with her “,
Cike da rashin kuzari Oliver ya girgiza kai yace” sonta nake, real luv,inason na aureta, I want to start a family with her,amma tace a’a”,nan dai da kyar ya basu labarin haduwar su da duk yanda abun yafaru.
Dave ciki da bacin rai yace”no way,ita takosan kokai waye dahar zata ma haka, nifa matsalana dayan arewa kenan kauyenci medan katabata,imagine sonta ma kake, ba abun tai murna bane tasan how many girls are dying 4 u”, Oliver yay shiru yana sauraran su.
Dan yace “ga shawara,bazan iya ganinka cikin wanan yanayin mu kyalekaba, why not ka daukota sleep with her koda ta karfi ne, kamata ciki kaga inhar taga tanada cikin ka batada any option she must accept you,dole ta aureka, koya kuka ce?”, dukansu sukece haka ne.
Dan murmushi yayi najin dadi, shawaran tamishi sosai gwara yamata ciki doleta ta ajiye wani addininsu agefe ta aureni.

Karfe 6 suka bar gidan, wayanshi ya dauka yay kira ko mint 5 ba ayiba wasu maza katti guda biyar suka shigo suka tsaya suka saramai sir! Ya dago kai Ya kallesu,  paper da Mermu ta rubutamai address yabasu yace dis “address gidan da  zaku shiga ku daukomi wata yarinya ne”, ya nuna musu pic dinta sukace angama sir. juyawa sukayi suka tafi, tun karfe 7 suke anguwar sukai parking motan su, misalin karfe taran dare lokacin anguwan yay shiru suka tafi gidan haurawa sukayi suka diddirko a tsakar gidan, Amma najin alamun tafiya tabude idonta ta kalli Eraj dake bacci da dan shiminta iya cinya, ta tofa mata addu’a tadau toculanta ta kunna ta sauko daga kan gadon, tana bude kofa taji an kama bakinta ance dont talk, jikinta rawa yake ta kasa ihu sun kulle mata baki, haska fuskan Amma sukayi daya daga cikinsu yace “she is not d one”, daya ya shiga dakin daga ciki yace “i found her”,daukan Eraj yayi  ya sabata akafada, da sauri  Eraj ta bude ido tana Amma su waye wana…bata karasa magana ba suka taushe mata baki tana wuntsila kafa tana kuka, haka aka fita da ita,wanda ya rike Amma Ya tusa mata abu abaki ya turata adaki ya kulle kofan ta waje yafita,  mota suka shigar da Eraj,kiran Dr Oliver ne ya shigo wayan babban su, da sauri ya dauka yace we found her sir,we are coming now sir”. Shiga yayi  sukaja motar  sai gidan Dr Oliver.

Maman Abd Shakur😘


Aishat muhd: 🌺🌸🌺KABILAR MU 🌺🌸🌺
                        17
Suna bude kofan afalo suka ajiyeta kan katafaren kujeran dakin, bakin kyallen da suka rufe mata fuska dashi suka cire mata daga fuska, ta zare idonta tana kalle kalle tana hawaye, tsummam bakinta suka cire sanan suka juya zasu bar dakin da gudu ta tashi zata bisu amma harsun fita sun kulle kofan.
Zama tayi akasan wajen tana kuka sosai, tasa hanunta cikin gashin kanta tana yamusawa, duk gashin ya barbaje abayanta da kafadunta,tun tana kuka da karfi harta farayi ahankali tana gyangyadi,ahankali ta sulale akasan tiles din falon bacci yay gaba da ita.
Cikin bacci taji kaman ana shafa mata gashin kanta bude idanunta tayi kadan kadan harta budesu duka,  ta sauke su kan Oliver daya tsura mata ido yana tattausan murmushi,  tashi tayi zaune da sauri tagan ta akan wani katafaren gado wanda tunda take bata taba ganin irinshi a duniya ba, juyo da kanta tayi ta daure fuska tana turo baki “dama kai kasa a daukoni ko?”, girgiza mata kai yayi yana murmushi, a zuciye tafada kanshi tana dukanshi da hanunta tana ‘wlh ka maidani gidanmu, ka maidani wurin Amma na,wai mena tsarema ne?kai wani irin dan iska ne?’,ganin dukan nata yaki tsaya wa yasa ya kama hannayen nata biyu ya rikesu gam, ya budesu yana kallonta yana murmushi ahankali,kokarin fisge hanunta take amma takasa, masifa tafara mai ka saken,ka sakemin hannu, jawota jikinshi yayi ya daurata akan cinyanshi tana kokarin tashi amma takasa saboda yanda ya riketa gam yana karema jikinta kallo. bakinshi yahada da nata yana tsotsa da zafi zafi, kokarin tashi take amma takasa, duk wani sliver dake bakinta saida ya zuke tas yahadiye,ahankali ya cika bakinta da nashi sliver ya danne hancin ta danashi, dolenta ta hadiye nashi,sakin bakin nata yayi yana mata tattausan murmushi, kuka tafashe dashi ‘wai kai wani irin mugu ne,mezaka samin miyau dinka abakina kasa nahadiye,kaida bakada tsarki jinin arnanci ajikinka’. tafashe da kuka sosai tace “wlh Allah ya isa,mugu azzalumi kawai”, saukowa tayi daga gadon ta dira akasa,taje gaban kofa ta tsaya tana kallonshi a tsiwance tace” kazo kabude min natafi gida wurin Amma na”,tana maganan tana bubbuga kafa akasa, jikinta yabi da kallo da yar shimi iya cinya dake jikinta tana bubbuga kafan komi na jikinta na girgiza, mikewa yayi ya iso gabanta ya rike hanunta ta fizge,tace “dont touch me”, idanunshi sukai jajir yakara kai hannu zai kamota saitafara ja da baya tana kuka sosai, daukanta yayi tana mai ihu ya jefata kan gado,rigan jikinshi ya cire da dogon wando, tana kokarin tashi yakara turata yahayo kan gadon tana kuka sosai jikinta na rawa,idanunshi da suka chanza kala ya kalleta ya daka mata tsawa ‘shut up!, da sauri ta hadiye kukan, ya kalli yanda ta makure a bango chan karshen gado yace “zonan”,da rarrafe tazo gabanshi tana rike da bakinta hawaye nabin idonta dan bala’in tsoranshi taji tanaji, ta mugun bashi tausayi yadai daure yakara daure fuska ya janyota ya daurata akan kirjinshi yasa hannu ya kashe wutan dakin,da zafi zafi yake shafata,jikinta mugun rawa yake ta mugun tsorata, kuka tafara sosai tana ‘Amma kizo ki cecen’,kokarin cire shimin jikinta yake amma ta kankame shimin gam tana kuka kaman ranta zai fita, cikin fushi ya danna hannayen ta ya yaga shimin tundaga kasa har sama,ihu ta kwalla tai maza tajuya ta kifa tace”dan Allah kayakuri,Wlh nabar dukan ka,Allah bazan karama rashin kunya ba”,daka mata tsawa yace” silent “,ta kulle bakinta tana kuka sosai tana makyarkyata,shiru taji bai kara shafata ba amma har alokacin tana jikinshi, ahankali taji saukan hanunshi akan cinkinta yana shafawa, kasa yafara kai hannun yana kokarin zame wandon jikinta, cikin kuka sosai muryanta harya dishe tasa hanunta ta kama fuskan shi ta matso kusa dashi, tsayawa taji yayi chak, ahankali ta matso da fuskarta ta hada danashi hawayen idonta na gangara suna zuba akan hancinshi cikin kuka tace “Dr plz don’t do dis to me,u have to understand addinina forbid, yahanani auran wanda ba addininmu dayaba,nasan I was very rude to u,but I really regret my action, dan Allah kayakuri, plz have mercy on me”,kara shafa sajenshi tayi ta kankame fuskanshi sosai tana kuka, tace “plz Dr,plzz,if u really luv me even if it’s just a bit bazaka min haka ba,am sorry,am so sorry plz Dr Oliver”,muryanta yay rauni sosai, ahankali taji yasa hannu ya kwantar da ita da kyau akan katifar, shimi daya yaga ajikinta ya tunfuke ya yar akasa tama kasa komi sai kukan datake tana shivering………  wani wawan ihu tasaki sai tai shiru, chan tasake sakin wani ihun mai shegen karfi  ta sume.

Maman Abd Shakur 😘
[2/7, 7:29 AM] Aishat muhd: 🌺🌸🌺KABILAR MU 🌺🌸🌺
                         18
Da sauri yacire yatsanshi daga kasanta ganin ta sume, rumgumeta yayi arude yace “plz wake up Eraj, banason na rasaki plz”, tsabagen rudewan dayayi yasa yama manta ana shafama wanda yasuma ruwa, kankameta yayi yana plz wake up,ahankali hawayenshi ke sauka akan fuskanta,wani numfashi taja sanan ta rirrikeshi tace “plz am sorry karkamin komi,I beg u Dr plz”,kuka take harda nafitan ahankali,ta masifan bashi tausayi gashi idonta a kulle, daura yatsan shi yayi akan lips dinta yace “shiii, just sleep, na hakura I forgive u,don’t ever be rude or naughty to anybody again, dan bakisan su wayeba, and wot dey can do ba,dare yayi gobe zan kaiki gida”,Da sauri ta girgixa kai hawaye na zuba ta gefen idonta, zareta yay daga jikinshi ya kwantar da ita lullubeta da bargo yayi ya sauka daga kan gadon pyjamas din baccin shi sabo ya dauko ya bata yace “put dis on”,ahankali ta mika mai hannu ta karba, pillow ya dauka yabude kofan zai fita, ya tsaya bai juyoba saidai magananshi taji yace”and stop craying” yafita daga dakin yaje dayan dakin dake facing dakin datake ya kwanta.

Bacci ya kasa daukanta saukowa daga gadon tayi ta zauna akasa yanzu cikin ita da Dr wayafi wani sanan darajan dan Adam da tausayi?ahankali tabama kanta amsa shi,dukda shiba musulmi bane amma ayau ya tausaya mata,ya kyaleta bai lalatamin rayuwa ba,dukda namai laifi amma yakyaleni saboda yanada tausayi, Allah shike jarabtan mutum dason wani,kuma kome Allah ya kaddara koya faru to yanada dalilin yin hakan, anya kuwa ba Allah ya aiko Dr Oliver rayuwata bane saboda wani dalili ba?ta tambayi kanta to wani dalili? mai hadina da arne? addinina bai barni na auri arne ba,wata zuciyan tace saboda ki musuluntar dashi,ki jawoshi zuwa ga addinin gaskiya, tabe baki tayi tace but I hate him, ya cika tabani and natsani hakan, dayar zuciyarta tace annabi (Saw) ya jurema duk wani wulakanci arna alokacin dayake da’awa yake kiransu zuwa ga musulinci,ya jurewa duk wani wulakanci su da dabi’un su munana da zaginshi dasuke, daga karshe suka musulunta, ya nuna musu abubuwan dasuke haramun ne suka Dena, taba mace ba komi bane a wurin arna ba hasalima yanayin rayuwarsu ce, inhar zakiyi jihadi kisa wanan bawan Allah ya musulunta 4 now dole ki dinga jurewa tabakin dazai dinga yi,kikai zuciyarki nesa, ahankali kina nuna mishi tabaki dayake bai daceba, ta hanya mafi kyau ba ta hanyar rashin kunya ba ko ta hanyar zagi ba.
Ahankali tace”Ya Allah ka cikamin burina nason dawo da bawan ka dinan musulmi”,shuru tayi tana tuna yanzunfa shikenan yariga yaga jikinta,wani tsananshi takaraji”tace ya Allah wanan tsanar nashi danakeji ina rokonka ka ragemin saboda zuciyata ta samu natsuwa nayi focusing a mishi da’awan musulunci”,ahankali take sake saken yanda zata fara har bacci yay gaba da ita a wurin.

Maman Abd Shakur😘
[2/7, 8:09 AM] Aishat muhd: 🌺🌸🌺KABILAR MU🌺🌸🌺
                         19
Ahankali take motsi harta bude idonta duka, ganinta tayi akan gado an lullubeta da bargo itada akasa tasan bacci ya dauketa,tsaki tayi ta tabe fuska nasan dan iskananne, kallon agogon dakin tayi tace “nabani yau Amma ta”, da sauri ta diro daga gadon kofa tagani acikin daki ta bude bayi ne ta shiga tadau sabon brush din data gani amma takasa bude pampo, wani abu tagani kaman dan karfe zuwa tayi ta daga abun sama ruwa taji yawani feso ta sama yana jikata wani wawan ihu tasaki tafito daga bayin tana ihu, da sauri yafado dakin binta yayi da kallo yaga gabaki daya ta jike sai ihu take ta rufe kunnuwanta, kyaleta yayi yabi gefenta ya shiga bayin, da sauri yakashe shawan yafito. hannuta yaja da sauri ta bude ido ta kallai, kallonta yayi yadan mata murmushi brush din ya dauka yabata ya bude mata tap din, ya debo ruwan a hanunshi yasa mata abaki yadau brush din yace “haaaa”,turo baki tayi ta mika hannu ta karbi brush din tama kanta tai alwala tafito, kulle tap din yayi sanan yadawo dakin, yasame ta a tsaye kallo yabita dashi yanda tajike sharkab yafita yana girgiza kai, kaya ya shigo mata dasu cikin wata katuwan jaka aje mata yayi yafita bude jakar tayi tadau wata yar doguwan rigan mutunci iya guiwa pink,tsaki tayi ta cire na jikinta tasa, ta kama gashin kanta tayi kanto kalaba kwara daya jelar gashin har tsakiyan bayanta, na goshinta kuma sun kwanta lub dasu, yunwan haukan dataji tanaji yasa tabude kofan ta fito, bene tagani tace “laaa dama gidan duplex ne”, sauka tayi taje asalin big falo akasa, kitchen ta hango da sauri ta shiga ciki, ta waiga ko ina bataga abunda zataci ba tsaki tayi idonta yaciko da hawaye, bude fridge tayi taga Apple,da strawberry an yankasu kanana sunyi sanyi ta sauri tadau folk tafito falo ta zauna akasa tana sha da sauri hanunta daya yana gyara gashin ta daya warware yana rufe mata fuska,jin kaman ana kallonta yasa ta dago kanta da sauri,Dr Oliver tagani yana tsaye kan stairs yasa blue 3quater da farin singlet yay mugun kyau ya taje gashinshi sai kyalli suke, ya daura hannayenshi akirji yana kallonta yana murmushi kadan,  tura mai baki tayi tadan harareshi kadan tacigaba daci, ahankali yake saukowa daga matattakalan, zama yayi akujeran dake kallonta yabita dawani mayen kallo yana lumlumshe ido, saida tagama ci ta mike, ta kallai taga ita yake kallo kara turamai baki tayi sanan tajuya tana tafiyan ta ahankali mai daukan hankali. bin bayanta yay da kallo, tana ajiye plate din tafito da sauri takaraso gabanshi yabita da kallo komi na jikinta na girgiza, tsayawa tayi agabanshi ta rike kwankwason ta ta turo baki tace “is time ka kaini gidanmu”, kanshi ya dago ya kalleta yay murmushi kawai ya shareta,yacigaba da danna tab dinshi, kara daga murya tayi tace “ka kaini gida is after 10 already”, ganin tanamai ihu a kanne yasa ya ajiye tab dinshi a gefe hanunshi yasa Ya fizgota fadowa tayi jikinshi akan kujera, matseta yayi a kirjinshi yaja bakinta yace “ni kike turoma wanan karamin bakin?”, Takara turomai baki ‘ka saken Ni’ ido ya kura mata nadan lokaci ahankali yakai hanunshi kan gashinta daya rufe mata ido daya ya gyarasu ya kurama kwayar idonta ido murya chan kasa  yace”how old are you Hiraj?”

Maman Abd Shakur😘
[2/7, 5:36 PM] Aishat muhd: 🌺🌸🌺KABILAR MU🌺🌸🌺
                        20
Dauke idonta tayi daga nashi,tai banza dashi danta lura tambayar rainin wayo ne,shafa kumatunta yayi yace”pretty fadamin hw old are u?”,make kafada tayi, ya shafa gashinta ‘common tell me’,tace “toka sakeni saina fadama”,sakinta yayi ta zauna akasa,ya bita da kallo yace”uhum”,tace “nifa ban san years dinaba”, sakkowa yayi kasan ya mika hannu kaman zai kamata da gudu taja baya ta fasa ihu ‘wayyo karka tabani zan fada wlh’,dariya yayi ya koma kan kujeran ya zauna yace “oya fadato”, yatmuse fuska tayi tace “I was born on d 27th March, 2000”.
Fashewa yayi da dariya sosai harda kama ciki, ta kuramai ido tai shiru tana kallonsa bataga abun dariya ba, saida yayi dariya sosai sanan yay shiru yana kallonta, ta daure fuska tace”wats funny? “,Sakkowa yayi daga kujera ya zauna ya tankwashe kafa yay tagumi yana facing dinta,  ahankali yace “I luv yhu,so very much”, dauke kanta tayi ta mike tsaye tabar wajen dan ta tsani jin kalmar luv daga bakinshi, yabita da kallo harta haura sama, dafe kansa yayi yay shiru.

Ya dade a wurin sanan ya mike a sanyaye Ya haura saman, dakinshi data kwana aciki ya tarar tana gyarawa, ya tsaya abakin kofa yanata kallonta harta gama juyowa tayi ta kallai fuskanta asake tace”tym is going, we have to go now kaji”,jan numfashi yayi yace “OK”, ya karaso cikin dakin,zama tayi abakin gado tanason ta tambayeshi wani abu data gani amma takasa,daurewa tayi ta mike tsaye taje gaban drawer ta ciro wani katon photo album, bude wani hoto tayi sanan ta daga kai taga ita yake kallo, daga kafanta tayi taje kusa dashi tace “who is she?” Wani hoton mace ta nunamai datai mugun kama dashi banbancin su kawai ita mace shi namiji, ahankali ya karbi album din hannunta yaja suka zauna abakin gado, muryan shi tai rauni yace” she is my twin sister, sunanta OLIVIER”, yanda taga yay maganan taga idanunshi sunyija, ahankali tace” but where is she now? ” dan guntun murmushi yayi yanuna mata sama yace “in d heaven “, ahankali tace “sorry” idanunshi  suka kawo ruwa yanata kallon hoton,  tausayinshi tadanji, ahankali ta mikamai kakkaywan hanunta na dama tana kallon fuskanshi tamai murmushi tace” friends”,  dago idonshi yayi ya kalleta shima ahankali yakai hanunshi zai bata ta ruga da gudu, saida takai bakin kofa ta juyo tamai gwalo tace”I was joking I will never be friend to u”, tashi yayi yabiyota da gudu ta ruga, suna kaiwa tsakiyan stairs ya kamo riganta ya fizgota  zaro ido tayi ta turo baki ‘kana tabani zamu bata’, mika mata hannun yayi yace” friends ko I will hug and kiss u”, dataga da gaske yake yasa ta mikamai hannu ya kama nata da sauri ya rike yana kallonta.Bude kofar falon sukaji anyi da sauri suka  juyar da kansu dan suka wake shigowa dakin.

Maman Abd Shakur😘
[2/7, 6:36 PM] Aishat muhd: 🌺🌸🌺KABILAR MU🌺🌸🌺
                         21
Su Dave ne suka shigo dakin sukabi su Oliver da Eraj dake tsaye hanunsu ahade da kallo, Eraj ganin maza su hudu manya kirara amummurde kaman Oliver din yasa tadan tsorata, tafada jikin Oliver ta kankameshi tana kallonsu,Oliver ya bita da kallo da yanda tadaura hannayen ta a kirjinshi, dan murmushi yayi ya daura hanunshi abayanta azuciyan shi yace”one must not miss opportunity”, su Dave maiza suyi inba dariya ba,dariyan yan duniya,Oliver ya daure fuska yana kallonsu Daniel ne yafara cewa” so guy na dis she be d babe?”,Dave yace “na so shi fyn”,David yace”guy dat means last nyt was muah”, Dan yace”chaii see big ikebe”,a zuciye Oliver ya ture Eraj yafara sauka daga stairs din, ihu Eraj tayi tabiyoshi ta kankameshi tana nunasu dan tsoro suka bata, hadaddun maza ne yanayin jikinsu sak irin na Oliver saidai su bakake ne Oliver fari, lebensu baki kirin banbancin su da Oliver kenan, suna sanye cikin 3quater na NYSC sai farin singlet da hulan NYSC,muscle dinsu amummurde kaman na Oliver, sunci uban sarkokin cross sai kyalli suke dawani gantalallen gemu da sukamai turi zuwa black and white, dawasu arnen dankunnaye a kunne.
Karasa shigowa dakin sukayi Eraj takara kankame Oliver tana zubar da hawaye, Daniel ya nemi kujera yay tsalle yafada kan kujeran yace “woow guy u just dey flex abi, gaskiya dole kabamu ita mu dana, dan haka muma kake dana yan matan mu”, da sauri Eraj ta daga kai ta kallai, ahankali tafara zame jikinta daga nashi da gudu takoma sama ta rufo kofa tana kuka sosai.

Oliver yakarasa sakkowa daga benen yana huci ‘mai haka kuke min?’,ya daga Daniel dake kwance ya kama wuyan riganshi ‘wot is d meaning of all dis drama?’, Dan yace” wowowo,dis is not tym to fight guys”,yacire hanun Oliver daga wuyan Daniel, yace” but guy ai gaskiya Daniel yafada, we want to test her too,ba haka mukeyiba, no wonder kamutu a kanta ashe tanada big ikebe oboy see big boobies  ur favorite par…..t bai karasa maganan ba saboda wani mahaukacin marin da Oliver ya kwada mai, gabaki dayansu suka bishi da kallo Oliver cikin bacin rai yace “u people should leave my house right now”,duk suka bude baki suna kallonshi saboda yasamu mai dadi shine yake musu rowa da wulakanci, kara daka musu tsawa yayi ‘ I said get out of my house b4 I throw u out my self”,ahankali suka mike kowanensu na hura hanci suka fita daga dakin rufe kofan yay da sauri Ya jingina da kofar ya fuzar da isa, ‘Jesus! dey messed up everything,  dey ruin dis special moment 4 me’, dukan kofan yayi yace” fuck u all”, cizon yatsan shi yayi sanan yahaura sama a sanyaye,  dakin ya bude ya shiga tana zaune kan gado tana kuka zama yayi kusa da ita, da sauri ta mike ta share hawayenta tace “take me home”, yace”Hiraj is not…da sauri tace”no need to explain, ni kawai ka kaini gida” ta fashe da kuka, da sauri yace “to stop crying muje”, da sauri tayi falo yabi bayanta  kofar falon ta bude tana fita, da gudu ta dawo falon tana zazzare ido saboda wasu katun katun karnukan data gani, fita yayi ahankali tabi bayanshi da sauri riganshi ta rike dataga karnukan na binta suna haushi,  juyowa yayi yacema karnukan “Hi poppies she’s my wife, kudena mata haushi”yana maganan yana shafa kansu yana kallon fuskan Eraj da sauri ta bude mota tashiga tana ballamai harara.

Maman Abd Shakur😘


Aishat muhd: 🌺🌸🌺KABILAR MU 🌺🌸🌺
                            22
Batare data kalleshi ba tadinga mai kwatance haryakai anguwar su ahankali tace “anan zan sauka”, parka Motan yayi takai hannu zata bude taji a kulle juyowa tayi taga ita yake kallo, hannushi yakai zai rike nata tai sauri ta janye nata ahankali yace “am sorry”,kawar da kanta tayi  tace “yawuce, Kabudemin natafi”, ahankali ya girgiza mata kai ‘banason ki tafi plz’ ganin yaki bude mata, yasata agaba yana kallo yasa tace “ka kyaleni natafi plz”,da kyar yakai hanunshi ya danna botur din kofan ta budu da sauri ta fita tafada gidansu Rahama, hijab din dataga ni akan igiya taja tasa tafita, ganinshi tayi acikin motan ya kifa kanshi ahankali tace “inda zakaji shawarana daka hakura,kadena wahalar da kanka,babu aure tsakanina dakai”, da sauri tabar wajen kafin ya dago kanshi ya ganta kuma. gidansu ta shiga da sallama da sauri Amma ta taso idanunta sun kumbura saboda kuka tace  “Eraj ina suka kaiki? da gudu Eraj ta rungumeta tana kuka sosai,day kyar M Rahama da  Atine (matar kawu zaria),sukace Ya isa haka mu zauna muji komi,Alhamdulillah ma lafiyan ta kalau, Amma ta dagota tace “maiya faru dake Eraj mesuka miki?”, cikin kuka tace “Amma basumin komiba wani daki kawai suka kaini na kwana shine yanzu naga wani yakawoni anguwar nan ya ajiye ni”, Amma ta rungumeta suna kuka, dago kanta tayi ta gaida M Rahama da Atine.

BAYAN WATA BIYU.
tun bayan ranan bata kara ganin Dr Oliver ba,tun tana tunani hartazo ta manta dashi gabaki daya. Ayaune ranan da suka zana paper su ta karshe na waec inda suka zana maths,tun karfe 10 na safe suka gama paper. Kwata kwata yau jinta take sukuku, hakanan tasamu kanta da tunanin Dr Oliver, mutumin da ta dade da mantawa dashi amma maisa yau zuciyanta keta kira mata shi?
Mermu dataja hanunta yasa tadan tsorata tace “maihaka Mermu ?,” Mermu tace “just come with me is a surprise”, bin Mermu tayi suka fita daga school din sundanyi tafiya mai nisa sanan suka kai wani hadadden hall mai suna rugby hall,da sauri ta kalli Mermu tace “biki ake yi anan ne kome?”,Mermu tace “karki kara magana mutafi kiga” hall din suka shiga Eraj taga ko ina duhu kaman dare, hankadata ciki Mermu tayi da gudu tafito ta kulle kofan da key sanan tawuce tatafi, Eraj ta dinga dukan kofan tana ‘Mermu inane nan ina kika kawoni?’,kuka tafara dan tsoro ne yakamata da ranan Allah amma ace wuri duhu haka kaman kabari.

Hanunta taji ankama ihu tabude baki zatayi saitaji anrufe mata bakin, jikinta yafara rawa rungumeta taji anyi,ahankali taji ansa hannu an cire dan karamin hijabin makarantan dake jikinta, hannu taji anshafa kanta an tsaya a daidai inda tai parking gashinta da ribbon, ribbon din aka tumbuke gashin ta ya barbazu abayanta,kankame idonta tayi ta kullesu gam jikinta na rawa, ahankali taji anrada mata a kunne “I missed u my pretty angel”,taso tagane muryan da kamshin turaren  amma tarasa a ina ta taba jin muryan da kamshin. Saukan light kiss taji abakinta murya chan kasa taji ance “open ur eyes”.

Maman Abd Shakur😘
[2/7, 10:36 PM] Aishat muhd: 🌺🌸🌺KABILAR MU🌺🌸🌺
                          23
Jikinta na rawa take bude idonta ahankali ganin hall tayi ko ina yaji flowers, wayansu manya manyan yellow flower taga anyi rubutu dasu a bango ansa Happy birthday Eraj. Kara kallon gaban hall din tayi taga anyi arranging red roses da red balloons ansa congratulations, arayuwanta tana mugun son balloons da sauri takarasa gaban hall din tadau balloon daya dataga anrubuta happy birthday Eraj, murmushi tayi ta rungume balloon din ta lumshe ido azuciyar ta tana dama wanan ne surprise din da Mermu tamin.  Ahankali taji anrungumeta tabaya kwantar da kanshi yayi akafadan ta ” yace did u luv it?did u luv my surprise?”
Da sauri ta juyo bakinta na rawa tace” Dr…o..oli…ver.”  murmushi yayi yakara rungumeta yace” common is me not a ghost”, yace” I missed u a lot my preety angel”, zame jikinta tayi daga nashi ta kalleshi ya kara kwarjini sosai, yakara haske saida ya rame idonshi yafada ciki kadan.
Hannunta yarike gam yamata murmushi ‘I missed u soo very much”,kwace hanunta takarayi tadanyi murmushi yake tanaja da baya hijab dinta ta dauka tasa ya kalleta yace” happy birthday day my luv”, kallonshi tayi batare datace mai komiba, tajuya tayi hanyar kofa fizgota yayi ya rumgumeta da karfin tsiya, duk iya kokarin ta na ganin ta fizge kanta takasa, ahankali takejin kirjinshi na bugawa da sauri jikinshi zafi da sauri tadago kanta ta kallai bakada lafiya ne? Murmushi yamata yakara kankameta yace “2 months without seeing u,ur smile, ur cry, do u know wot it means?kinsan ya nai coping da rashinki kuwa?, tureshi tayi tace” saken, zan tafi bude kofa dan idan da abunda ta tsana shine taji yana mata maganan soyayya,  dafe kanshi yayi yace “plz dont go my luv”, juyowa tayi ta kallai zatai magana ya girgiza mata kai, hanunta yaja yakaita gaban hall din suka tsaya,ahankali taji wani tattausan kida yafara tashi saitaga hall din yay duhu, ko 2 min ba’ayiba taga an kunna wani dim blue light, taga wani hadadden cake agabanta anmishi ado da blue white, yamata kyau sosai, Dr yace “hip hip hip” da kanshi yace “hurray”, ahankali yace “my luv kashe wutan an make 1 wish”, kallonshi tayi ta hararai, ahankali yace” plz”,hura wutan tayi ta kulle ido ahankali tace “wish dina daya ne shine kadawo musulmi cos kanada good heart”dagowa tayi yatafa mata yana murmushi cake din ya yanka yakai bakinta  yace “haaa”,kin bude bakinta tayi ya fizgota tafada kirjinshi yace “haa”, ta tura baki ka saken yace “haa nasa miki saina sakeki”,ahankali tabude bakinta ta gutsuri karami, ya cinye ragowan, gani tayi ya tsugunna gabanta ya ciro wani dan karamin akwati ja, ya bude wani karamin engagement ring yaciro, ahankali ya dago kai yaga itama shitake kallo rike hannunta daya yayi ya daura kanshi akan hanunta saukan hawayen shi taji akan hanunta,sharesu yayi da sauri sanan ya dago kanshi ya kalleta  yace “will u marry me Hijar?”

Maman Abd Shakur😘
[2/8, 8:42 PM] Aishat muhd: 🌺🌸🌺KABILAR MU🌺🌸🌺
                           25
Zaro ido tayi ta zame hanunta tace”no bazan iya aurenka ba,and I don’t luv u,plz kadena min maganan so,I can’t luv u”,tana fadan haka ta juya da sauri tai hanyar kofa,mikewa yayi daga tsugunen dayake yana huci idonshi sunyi ja, binta yayi jitayi ya fizgota, ta juyo a tsorace tana kallonshi itama ta daure fuska danyau bazata sabuba me zaice ta aureshi, Allah kyauta koya dawo musulmi bazan aureshi ba, yamin kato dayawa,wlh yacika karfi,Ga muscle dinshi manya, kira kaman zaki a mummurde, nafison namiji mara kiba siriri kaman Ni. Daura hannayenshi yayi akafadanta yana girgizata’ mesa kikai rejecting dina  Hiraj?,just bcus kinga ina sonki is dat d  reason y u choose to make me suffer? Hijar don’t u have any tausayi? Mena miki dazaki tsane ni haka?why?’, yana maganan yana girgizata, shiru tayi tana turo baki,daka mata tsawa yayi yace “answer me Hiraj?”

Turo bakinta tayi ta kallai tace” to so dole ne?anayi so dole ne? ni karabu dani, bazan aureka ba,I will never marry u, get dat through ur head, baxan taba aurenka ba”,ahankali yace” but y?”, tace “cos ba addinin mu daya ba, addinina Islam prohibit,yahanani auran wanda ba musulmi ba,or I you expecting me to go against my religion?”,
Shima cikin fada yace “likewise nima addinina yahanani auran musulma, but i always follow my heart, ke nakeso neither my religion nor anybody will stop me 4rm marrying u”, Eraj ta dafe kanta cikin ihu da tsiwa  tace “I will not marry u,I will never marry u Dr Oliver, Never!, inhar kanason ka aurene u have to become a Muslim, u have to convert, inba hakaba i will not, bazan taba auranka ba”.

Dr Oliver da zuciyarshi ke tafarfasa yace “damn it, damn both d Islam and d Christianity dat come our way”,yakara daga murya yace “fuck dem all”, yace “Hiraj I curse Islam, Hijar I curse ur religion, I curse it cos shiya hanani…sa…mun….ki”,bai karasa maganan ba saboda wani mari da Eraj ta kaimai a fuska mai raida Lpy, cikin fushi tace “kai waye dakake zagin addinina, who did u think u are Oliver!.

Ahankali Dr Oliver ke shafa inda ta marai yana kallonta da jajayen idonshi, kirjinshi na bugawa da sauri,Eraj hanunta tafara kallo cikeda tsoro tana dana sanin marinshi tanama kanta fada maisa tai hakan?bacin tasan inhar tanason ta komar dashi musulmi dole hakan tafaru,kumama ai ita tai provoking dinshi. ja da baya tafarayi jikinta na rawa,ahankali Oliver ke binta idanunshi sun juye kaman wanda yasha giya saboda bacin rai,  saida takai jikin bango ta juya da sauri taga babu wurin guduwa kuma,juyowan dazatayi taci karo dashi yana numfashi da sauri sauri,  cikin kuka tace” dan Allah karka daken, am sorry, wlh ba da gangan na mareka ba plz Dr”, jikinta rawa yake Oliver hanunshi yasa ya finciko wuyanta yana huci ‘kinsan koni waneni dakike da guts din daga hannu ki maren?”,  kama kwalan rigan makaran tanta yayi yace” wot give u d right to raise ur Flirty hand on me?,kinsan koni wanene?who did u think u are?kinsan wani crime kikai committing yanzunan kuwa?”daka mata tsawa yayi yana jijjigata answer me  Hiraj?”, ahankali Eraj ke girgiza mai kai tana kuka,jikinta har bari yake saboda tsoro.

Maman Abd Shakur😘
[2/9, 9:40 AM] Aishat muhd: 🌺🌸🌺KABILAR MU🌺🌸🌺
                          26
Yakara daka mata tsawa yana girgizata’ answer me’,tafashe da kuka,ahankali tace “yakuri bazan karaba, amma kaika zagin min addinina saisa na mareka”. Wani mugun kallo yabita dashi sanan ya saki kwalan riganta, janyota jikinshi yayi yana share mata hawaye,ahankali yace “kina sona?”,girgiza mai kai tayi tana shesshekan kuka, sakin ta yayi yace “OK, I will try as much as possible na yaki sonki daga raina”, yajuya kofan ya bude mata yana huci yace “zoki fita”, ahankali ta take tafiya jikinta nadan rawa gani take kaman zai bugeta,hartasa kafanta ta fita taji an fizgota,matseta yayi jikin kofan yafara kissing din bakinta,ta tureshi amma ko gezau, kafanta taji yay mata nauyi tai baya zata fadi,saishi ya fadi tafado akan kirjinshi, yaki sakinta tana dukan kirjinshi amma yaki sakinta,kirjinshi na bugawa da saurin bala’i,ahankali yasaki bakin nata wanda har lips dinta sunyi ja sundan kumbura saboda yanda ya zukesu, tureta daga kirjinshi yayi ya juyo fuska adaure yace”get out of here”,da sauri ta mike tai baya zata fadi ta rike bango,duk yana kallonta, ahankali tasake mikewa tana tafiya ahankali saida tafita sanan ta juyo ta daga murya tace”kuma ban yafeba,mugu”,da sauri ta juya tatafi tana kuka akan hanya ita wanan wani irin kaddara ne?gaskiya yau ko Amma zata kasheta dole tafada mata,dan bata da kowa and she can’t fight dis battle alone.

Kafin ta shiga gida ta tsaya ta share hawayen ta,ta shiga da sallama,Amma dake zaune tana duba Riyadus salihin ta amsata,tace”ya paper? “,Eraj tace “lpy lau Amma”, kayan makaranta tasoma cirewa Amma tabita da kallo kaman akwai abunda ke damunta,kawar da kanta tayi ganin tana cire bra dake jikinta, ta cigaba da karatun ta. Eraj tana gama kwabe kayan ko takan daukan wani kayan ko mayafi batayi ba,tazo gaban Amma ta tsugunna tace”Amma”,Amma ta juyo ta kalleta, daure fuska tayi “tashi kisa kaya,wai me matsalan ki Eraj, bakisan kunya bako, kinzo kin tsaya agabana haka ba kaya, come on tashi kisa kaya”,Eraj tace “Amma zafi fa nakeji ni”, Amma tace “dan zafi kikeji saiki zauna ahaka? Tashi kije kisa kaya kafin naci mutuncin ki,zamanin mu muna fara kirgan dangi iyayen mu suke dena ganin jikinmu, ko wanka farayi muke da kanmu abayi, amma keko narasa daga ina kika dauko dabi’anan,mara kunya”, tashi Eraj tayi tadauko shimi tasa tana share hawaye, hawa gado tayi ta kwanta,ga bakin cikin Dr gashi kuma daga dawowan ta Amma tahau mata fada, fashewa tayi da kuka sosai tama rasa inda zatasa kanta saboda bakin ciki, Amma ta ajiye littafin ta tashi ta zauna tana kallon Eraj din,ahankali tace” zonan Eraj”, tashi Eraj tayi tazo gaban ta tsugunna tana kuka, Amma ta daka mata tsawa yimin shiru!me aka miki? zaki tasani gaba kinamin kuka da rannan Nan?”,Eraj tace “bakomi”, Amma tace “tsabagen sangarta da shagwaba ko”, ta girgiza kai tana matsan hawaye,  tashi ki bacemin daga gani,wuce kitchen ki dauko abincinki kici kizo inada magana dake.

Maman Abd Shakur😘
[2/9, 10:19 AM] Aishat muhd: 🌺🌸🌺KABILAR MU🌺🌸🌺
                         27
Abincin ta dauko,sinkafa da wake damai dayaji ne,Amma ta yanka tumatir da albasa aciki,ahankali takeci tana matsar kwalla kadan taci tamaida sauran kitchen hanunta ta wanke sanan takoma tsakar gidan ta zauna ta cigaba da kuka,Amma kyaleta tayi anan tasha kukan tai bacci sai wuraren 5 ta tashi dayake ran Alhamis ne ba islamiyya wanka ta shiga tayi, barin kayan tayi abayi tafito a haka har daki tana bude labule taga Amma ta balla mata harara, da gudu ta koma bayin tasa shimin sanan tafito ta dawo dakin,salla tafarayi sanan tadawo kusada Amma ta zauna ta daura kanta akan cinyan Amma.

Ahankali Amma tace” Eraj tashi muyi magana”,tashi Eraj tayi ta zauna, hanunta Amma ta rike tace “Eraj kawunki yazo yau,kuma yabarmin sako nabaki”, ta gyara zama tace “Eraj babanki tun kina 12 years ya rasu lokacin kina jss2,kawunki(kanin babanta) shiya cigaba da kula dake, haka yake aiki ya aiko min kudin abinci da kudin school dinki har kikai jsce kika samu scholarship a IDEAL INTERNATIONAL SCHOOL, har Allah yayi yau kika kammala”, Amma ta sauke ijiyan zuciya tace “Eraj i know ur dream,nason karanta human biology,  nasan kinason karatu, kinason ki cigaba da karatu amma hakan baxai yu ba,dagani har kawunki bamu da kudin saki a university,kawunki kayan miya yake saidawa akasuwa,ga nashi yaran uku gaki dawanne zaiji?” Eraj  kawunki yace kifito da miji aure zai miki, kuma i reason with him, rufin asirin mace shine tana dakin mijinta”, gaban Eraj yafadi ta zaro ido tana kallon Amma.
Amma tace “nasan bakida saurayi,amma daga yanzu duk Wanda zaizo karki korai wajen kawu zamu turashi a zaria,kuma kawu yana nemanki ki shirya gobe zan kaiki zaria zakije kiyi sati daya acahn”.
Eraj kuka sosai tahau yima Amma, tace “Amma wlh na yarda bazan shiga university dinba,amma wlh banison aure,dan Allah Amma karki bari kawu yamin aure, Ni wlh bazan bar gidanan ba,Allah kuwa”, yanda take kukan tana diddirewa yasa tabama Amma dariya,  Amma tadanyi dariya kadan ta kamo hanunta tace “my baby amma ai kince kinason ki haihu ko?”, tace “eh”,Amma tace “to kinga ba gwara kiyi auren ba,kullum kina kawomin jikoki na ina wasu dasu”, ihu Eraj tafasa tace “wlh Amma bazan yardaba child abuse ne, a school ance idan kai aure dawuri kana yoyon fitsari da tsinkau-tsinkau, ni wlh Amma saina kai 22 years zanyi aure,tacigaba da kuka,ganin abun nata hauka ne dan har bubbuga kafa tanayi akasa yasa Amma tadau hijabin ta tace “natafi barka a makota”,Eraj ranan tasha kuka idanun sukai luhu luhu.

Maman Abd Shakur😘
[2/9, 11:08 AM] Aishat muhd: 🌺🌸🌺KABILAR MU🌺🌸🌺
                          28
……I hate u Dr Oliver, bazan taba auren kaba,bana sonka,bazan taba auren wanda ba musulmi ba”,don’t touch me,mugu kawai, am maka wulakan ci, duk abunda zakayi kayi, ka rabu dani, kafita daga rayuwa na, let me be,. wayyo Amma nabani yamutu naka sheshi…..firgigit ta farka daga mafarkin datake ta zauna tana ‘wayyo Amma’,na tana waige waige ganin Amma tayi kusa da ita tana kallonta, ta kankame Amma tana kuka, Amma ta tofa mata addu’a harta samu natsuwa, ahankali Amma ta cirota daga jikinta tace”mafarkin mekikayi?”, cikin kuka tace “Amma mafarki nayi wai wani arne yace yana sona, shine nace bani sonshi,na tsaneshi na zageshi, faduwa naga yayi akasa jini nafita daga hancin shi da kunenshi harda idonshi sainaga yamutu shine na dinga ihu ina kiranki”, Amma takara tofa mata addu’a tana share mata zufan datakeyi, saida takara natsuwa sanan amma tace” dakina mafarkin kinkira Dr Oliver, Eraj saida tadan tsorata taja baya tace “Amma da gaske na kira sanan?”, Amma ta girgiza mata kai,jikinta ne yahau rawa hakan Ya tabbatar ma da Amma tasan mai sunah kenan.

Kallonta tayi tace “Eraj waye Dr Oliver?”, jikinta yahau rawa, bakin har rawa yake tace” Amma ni bansanshi ba”, Amma tace “don’t u dare lie to me,cos kinsan zan san gaskiya”, matsowa kusa da Amma tayi tarike hanun Amma tace “Amma inna fada miki gaskiya bazaki daken ba?”, Amma ta jima tana kallonta sanan tace” eh”.

Ahankali Eraj tafadi ma Amma komi,saidai taboye ma Amma shiya dauketa,takuma boye mata yay kissing dinta yau,amma tafadi mata cewa yana riketa komi da komi. Amma ta kalli yar tata tace”how could u hide such an important issue 4rm me Eraj?” Eraj cikin kuka tace “tsoro nakeji Amma karki daken inkinji yana tabani yana rikemin hannu”.

Amma ta dade tana tunani sanan ta dago tace”abunda kika mishi yau bai daceba, Eraj kowani arne haka yake,amma ba’a gyara cikin fushi,dukda kuwa nasan he deserves d mari saboda addinin mu yazaga amma bahaka akeba. Eraj shin ba’a baki labari yabda annabi yasha zagi,cutarwa,da tsana da tsangwaba daga yahudawa ba har hakori saida suka ballama  annabi inban mantaba, abu lahab saida ya zagi annabi yace”tabballaka ya Muhammad (tir dakai muhammad” saboda kawai yakirasu zuwa ga musulun ci zuwa ga bautar Allah.
Eraj nasan ke yarinya ce bakisan kan rayuwa ba amma ba ahaka zakaja ra’ayin kirista zuwa ga addinin islama ba koma wazai zaga,u have to be patient (hakuri)danshi annabi yay amfani dashi yajawo kirista a zamanin zuwa ga musulunci, dabi’u kyawawa nagari,amana,tausayi da kyauta,hakuri da juriya,yawan wa’azi, dasu ake jawo kirista kiga yafara sha’awan addinin mu, bawai da zagi ba ko Mari dan hakan zaisa yaji bayason addinin kuma yaga kaman mu musulmai bamu da kirki da good character,a zamanin annabi yahudawa dayawa sun kashe sahabban annabi amma daga karshe sukazo zasu musulunta annabi welcome dem with an open hands to our religion, baiyi rikoba,kojin haushin su nacewa sun kashemai sahabbai, sun zageshi da iddininshi ada ba. yanzu abunda nakeso dake gobe zakije school dinku ki bashi hakuri kuma kice mamarki na nason ganinshi”, Eraj tace “Amma inyamin wani abufa, koya zaneni,wlh tsoro nakeji”, Amma tai murmushi bazai miki komiba ninasan hakan, haka Amma ta dinga mata wa’azi har gari yawaye.

Maman Abd Shakur😘
[2/9, 1:08 PM] Aishat muhd: 🌺🌸🌺KABILAR MU🌺🌸🌺
                            29
Wuraren 9 na safe tasa doguwan riganta baki da ratsin ja da red stone  wanda kawu yasai mata,dudda ya dade amma baiji jiki ba,sun mata kyau kuma rigan yadan kamata barinma ta gaban rigan. gyalen ta rolling akanta gashin gaban goshinta sun kwanta lub, tadau takalmin gayunta gani tayi ashe yama tsinke silipas tasaka tafito Amma na tsakar gida tace “Amma zan tafi”, wuce kije kisa hijabi daki takoma ta daura hijab asama iya guiwa sanan tama Amma sallama, Amma tace” nasan rashin kunyan ki saura kije kimai rashin kunya saina ballaki”,fitowa tayi tana zumbura baki adaidaita tatare tahau sai makarantan abakin gate mai adaidaita ya sauketa ta sauka ta shiga school din tana mai karanto addu’oi,clinic ta shiga gaban office dinshi ta tsaya tai knocking ahankali, Dr Oliver yana cikin hada stuff dinshi dan yariga yay applying an chanza mai clinic, yaji knocking kaman bazai amsa ba yay tsaki yace waiba nacema school dinan yau zanbar clinic dinan ba,shine zasu turo min patient again, tsaki yakara yi da kyar yace come in, ahankali ta turo kofan ta shiga ta maida ta rufe zuciyan ta cike da tsoro,tai shiru kanta akasa tana wasa da yatsun ta,jin anyi shiru yasa yadago kanshi daga arranging abubuwan shi dayake yi a kwali ya kalli kofan ganin Eraj yasa yay mugun mamaki. Daure fuska yayi ya cigaba da abunda yakeyi,  ahankali take daga kafa harta iso wurin table din jikinta na rawa,jinta abayanshi yasa yakasa abunda yake yi numfashin shi na neman daukewa, ajiye takardun dake hanunshi yayi ya juyo ya kalleta “hope all is well?,me kikazo yi a office Dina?baki da lpy ne ko allura kikeso?”
Girgiza mai kai tayi, ya tsaya yana kallonta, da kyar ta dago kanta ta kallai fuskanta araunane kaman zatai kuka tace”am sorry ta langabar dakai, forgive me plz bazan karaba kaji plz” kallonta yake jiyake kaman ya rungumeta ya kissing nata kullum inna ganta bana iya controlling kaina”,

Takara cewa a shagwabe “kaji plz”wanda ita harga Allah ba shagwaba bane haka take yi inhar tai laifi zata bada hakuri. Ahankali ya juya mata baya yace “u can go”, tafiya tafara yi harta kai bakin kofa ta juyo da sauri taga ya dauke kanshi ahankali tace “my mum tace tanason ganinka” da sauri ya juyo ya kalleta takara cewa “eh tana nemanka” ajuye abunda yakeyi yayi ya hau kan table yace “come” zuwa tayi gabanshi ta tsaya yace “u mean ur mum,ur own mother na nemana?”, girgiza mai kai tayi. Sai alokacin yasaki wani tattausan murmushi hanunshi yasa ya janyota tafada kirjinshi, jan hijab din jikinta yacire ya yar akan kujera yasa hanunshi abayanta ya matseta ajikinshi kanshi nakan kafadan ta, yace “soo dat means ur mum knows about me?”, Eraj dake kokarin kwace kanta cikin masifa tace “saken”, kara gyara mata mata kwanciya yayi akirjinshi yace “dat means u luv me  kenan tunda harkin fadama mum dinki batuna” yakara matseta akirjinshi. yace “wowowo am glad we will soon get married, kin kusa xama mine”, murna yake kaman karamin yaro, tureshi tayi tace” ni ka saken babu kyau rikeni dakakeyi” ahankali yakara  kankameta yace”uhm uhm, let me feel u”, haushi ne yacikata kaman ta dau wuka ta lumamai, kwata kwata ta manta da wa’azin Amma tace “ni ka saken dan iska kawai”, da sauri ya saketa yana kallon bakinta, kama bakinta tayi tana zaro ido,  murmushi yamata kadan ya rike hanunta “I luv yhu, and I equally luv ur childish attitude,with ur silly behavior  “, cikin masifa tace “nice yarinya?”Kanne mata ido yayi yace “yes u are, always behaving lyk a baby doll”,yana maganan yana murmushi dukanshi tafarayi tace” wlh am not a baby doll “tafashe mai da kuka,kallonta kawai yake yana murmushi aranshi yace I finally got u,kema nasan weak point dinki. Cikin lallashi yazo zai tabata yace”stop crying my baby doll”, cikin ihu tace “am not ur baby doll wlh zan zaneka fa”,zaro ido yayi yace “sorry my baby doll,karki zaneni” azuciye tazo zata kaimai duka ya cafke.

Maman Abd Shakur😘



 Aishat muhd: 🌺🌸🌺KABILAR MU🌺🌸🌺
                         30
Cafke hanunta yayi yana kallon kwayar idonta yace “nizaki Zane?, ina wasa dake ne baby doll?,”fizge hanunta tayi tadau hijab dinta tasa tana share hawaye harza ta fita yace”baby doll zoki rubutamin address din house naku?”tadade kafin ta juyo tana turomai baki ta karbi paper da pen ta rubutamai tajuya riko hannunta yayi yace” I luv yhu baby doll,yaja kumatun ta plz yimin murmushi karki tafi da fushi na”, ya langabar dakai “plz na my baby doll”, zare ido tayi tana kallon window jikinta na rawa, da sauri ya kalli window shima, fizge hanunta tayi tagudu, saida takai bakin kofa tajuyo tamai gwalo tajuya da gudu tafita murmushi yayi yace “my pretty angel,u will soon be my wife,zan kama kine”.
Tana kaiwa gida tafada ma Amma tabashi hakuri, la’asar nayi Rahama tabiyo mata suka tafi haddan jumma’a.
Karfe 4 daidai Dr Oliver yay parking Jeep dinshi a kofar gidan,yay shiru yana tunani kaman nataba zuwa gidanan yadai Manta,ahankali ya kwankwasa gida,Amma tana zaune ta dunga mamaki wake kwankwasa gida, hijab tasa ta leko zauren,tana ganin Dr Oliver ta tunashi ahankali ta karasa Dr Oliver ya juyo jin alamun tafiya ganin Amma ya tunata da sauri yace “good evening ma”,Amma tai murmushi tace “young man ya kake?”, yace” ma, ya kafanki ya warke?” Amma tai murmushi tace “da sauki nagode da taimakon ka”, Dr ya shafa kai yace “actually nazo neman wani gidane a dis environment a lady mai suna Hiraj taban address wai nazo,bansan ko kisan hiraj ba”, Amma da sauri ta kallai tace “are u Dr Oliver?” yace “yes ma” mamaki ya dauketa tace “am Eraj’s mum, shigo”, yabi Amma ciki a tsakar gida ta shimfida mai tabarma ahankali ya zauna yana kallon gidan yanzu daman wanan gidan baby doll ke zama wani tausayin su yaji yakamashi, Amma ta dauko kujera ta zauna ta bashi ruwa mai sanyi na randa kadan yasha ya ajiye.

Kasa dago kanshi ya kalli Amma yayi yay shiru,muryan Amma yaji tace “inaso namaka tambaya biyu,ka amsamin su sincerely my first tambaya shine kanason yata son gaskiya ko son wasa?and secondly kanada any alaka da kidnapping dinta da akayi last two months?”.
Da sauri Oliver ya kalleta yaga ta daure fuska dukar da kanshi yayi ahankali yace “I really luv Hiraj ma,wlh with all my heart and and and” saikuma yay shiru amma cikin fada tace “kanada hannu a dauke yata?”
Girgiza kai yayi yace” yes ma,but am sorry wlh bazan karaba,karkice saboda haka bazaki ban itaba plz i beg u ma”, Ahankali Amma ta sassauta muryanta tace “how could u?I thought kai mutumin kirki ne, saboda yanda ka taimake ni ranan, mezaisa ka daukemin ya kanason ka nakasa mata rayuwa ne? Kasan ya uwa takeji idan aka dauke mata Ya?put urselve in my shoes, assuming kayi aure kanada yarinya mace wani yazo ya dauketa ta kwana a wajen shi hw would u feel?” A  sanyaye ya girgiza kai, yace”I know, I made a big mistake but  plz kiyafe min, don’t blame me, I was desperate, bansan mezan yiba,  nariga nakamu da sonta on my own way nai tunanin daukota is d best saisa nai hakan but nai nadama”. Amma tace “Eraj bata taba fadamin kaine kai kidnapping nata ba,bata taba boyemin anything ba sai akanka, jiya tafada min labarin ka hakan yasa nai tunanin kanada hannu aciki,nasa takira min kai saboda na nunama baka kyautaba,  but nayafe ma harga Allah, nasan u are a good person”. Ajiyan zuciya Dr ya sauke murya Chan kasa yace “mummy zaki ban hiraj na aura? Ina sonta Wlh”.

Kallonshi tayi nadan lokaci sanan tace “natura Eraj takiramin kai saboda akwai mahimmin abunda zan fadama”,ya daga kai ya kalli Amma,  Amma tace “har abada bazaka iya samun auran Eraj ba saikana musulmi, wanan umarni ubangijin mu Allah ne. Musulma bata auren kirista saiya dawo musulmi, bazan iyabama kirista auran yata ba, sai in kadawo musulmi, shin zaka iya dawowa musulmi?”.

Maman Abd Shakur😘
[2/9, 9:38 PM] Aishat muhd: 🌺🌸🌺KABILAR MU🌺🌸🌺
                        31
Da sauri ya kalli Amma zaiyi magana saikuma yay shiru,Amma tace” u are free, kafadi abunda ke zuciyanka”. Ahankali yace “mommy  ni mutum ne mai gaskiya,banason karya konai deceiving person,nafiso idan zanyi abu nayishi da gaskiya kuma saboda inason abun,mommy bazan iya zama Christian ba,iyayena,grandfathers my forefathers all are Christians ya zanyi ni nakoma Muslim,mommy kinason situation where by I will lie to you nakoma Muslim bayan na aureta nakoma Christian?” Muryanshi tafara rawa yace “mommy i am willing to go against my religion na auri musulma just 4 d sake of luv,mesa Eraj itama bazatai going against her religion ba ta auren, mubama zuciyan mu abunda take so”,hawaye ya zubo daga idonshi yace “mommy is not my fault nafara son wacce ba KABILAR MU dayaba, hakanan na tsinci kaina ciki plz mommy kibani Hiraj plz”.

Amma ya mugun bata tausayi, tace “abunda ka kasa ganewa kenan, bamu muka halicci kanmu ba,Allah shiya halicce mu,kuma ya halicce mune dan mu bauta mishi, bauta mishi kuma shine ta hanyar bin umarnin shi,da gujema abunda yahane mu”, Oliver ya dago jajayen idonshi ya kalli Amma, tace “nasan kanason yata,amma banbancin mu shine just because munaso mubama zuciyanmu abunda takeso bazaisa mu kauce ma Allah ba,yariga yahane mu da auren wanda ba musulmi ba just because Eraj na sonka bazaisa ta kaucema Allah ba”
Oliver ahankali yace “mommy convince me nadawo Muslim,show me,prove to me Islam is d best religion”.
Amma tace “ubangijin mu shine Allah ya aiko manzanni da dama daga cikinsu harda wanda kuka bautamawa prophet issa (Jesus ),annabin mu shine Muhammad (saw ) ….. da sauri Oliver ya katse ta yace “u mean Jesus ubagijin ku ya haliccai?” Amma tace “kwarai kuwa”, ganin Oliver is confuse yasa tace “mai Jesus haihuwan shi akayi,Jesus nacin abinci,yana wanka yana wanki yana komi da kowani mutum keyi, Allah ubangijin mu dayane,bai haifa ba’a haifeshiba, and babu wani mai kama dashi”, Oliver yace “Jesus na iya warkan da mutane dazaran ya shafa ciwon,and lastly Jesus was killed by d Jew,(Judah)”, Amma tai murmushi tace “Allah shine yabashi iko da baiwan warkan da mutane” takara murmushi tace “to inhar Jesus God ne da gaske taya shiya halicci mutane kuma mutanen daya halitta  su iya kashe shi?” Oliver yay shiru maganan Amma na shiganshi.

Ahankali Amma tace” Oliver karabu da ita,bazan iya baka ba bawai dan na tsaneka ba saidan addininka, ina maka fatan alheri amma plz karabu damu duk lokacin dakake da any tambaya kazo kamin, nagode da kaunar yata dakake, zuciyar Oliver tai zafi sosai idanunshi suka fara fitar da ruwa kasa daurewa yayi yafashe da kuka yace” plz mommy don do dis,wlh zan iya rasa raina”,Amma ganin bazata iya juran ganin kato na kuka ba yasa tamike a sanyaye tace “am sorry, I have to give my little girl wot is best 4 her” daki tashiga ta zauna idan ace yaronan musulmi ne wlh zata bashi Eraj dan taga tsantsan sonshi aranta.

Oliver yasha kuka kaman yaro idonshi sun kumbura tashi yayi yafito da kyar yake iya tafiya,yana shiga zaure Eraj ta shigo turus tayi tana kallonshi ganin yanda ya koma,tadanji tsoro,shiru yayi yarike kirjinshi yana kallonta,ahankali ta matso gabanshi tace” menene”?idonta yakawo kwalla, hanunshi yasa ya share mata hawayen taji hanunshi zafi, ahankali tace “are u sick?”, girgiza mata kai yayi, ahankali ya rungumeta yana hawaye, kuka tafara ahankali tace “menene me akama?bakada lpy ne?”da kyar yace “dole na hakura dake I luv yhu Hiraj always remember dis koda na mutu,” dago kanta tayi ta kallai cikin kuka tace” bakada lpy ne?”,girgiza mata kai yayi, yasake ta yawuce yafita,binshi da gudu waje tayi harya shiga mota ta tsaya tana kuka “menene plz kafadamin meke damunka?”,kallonta yayi yace “I will always luv yhu” yaja motan yay gaba, durkushewa tayi tana kuka a wurin, tun a mota yafara aman jini, yana shiga gida ya kashe motan yafito yana tari, kira ya shigo wayanshi da kyar ya dauka ahankali yace “mother, ahankali yace”mum my liver, kodata,” moth…er bai karasa maganan ba yafadi akasa a tsakar gidan,wayan yafadi agefenshi, jini na fita daga bakinshi,da hanci.

Maman Abd Shakur😘
[2/10, 11:03 AM] Aishat muhd: 🌺🌸🌺KABILAR MU🌺🌸🌺   
                           32
Daga ta dayan bangaren tace “son,my baby ciwonka yatashi ne?”,jin shiru yasa ta rude tace “my baby emme lule?(maike damunka,yimin magana?), jin shiru yasa ta katse wayan hankalinta atashe ta kalli bodyguards din dake tare da ita,tace” I want  to see MR PRESIDENT right now”, daya daga cikinsu ya tsugunna yace “Ma’am Mr president na chamber”,cikin ihu tace “just go and called him goat, our only son is dying stupid “, tai tsaki da sauri bodyguard din yatafi, ko cikakkun minti biyar ba’a yiba saiga Mr president wani kakkyawan datiijo Oliver na kama dashi sosai, barinma wurin hasken fata, da sauri ya rike bakar matan dake kuka yace “my 1st lady wot happen to our son?”, tama kasa magana saboda yanda kuka yaci karfin ta, Juyo da kanshi yayi ya kalli bodygurds din da sauri suka bar garden din,  Mr president ya rungumeta yana ‘tell me’, ahankali ta share hawayen idonta tace “it seems kaman ciwon kodanshi yatashi,muna magana naji kaman yama suma,son bayaji nasha fadamai yatafi da escort amma yaki,gashi yanzu he don’t know anybody a wurin dazai kaishi hospital,kuma babu kowa atare dashi”.  Mr President yama fita damuwa yadai daure,  ahankali yace  “calm down  don’t worry,komi zaiyi daidai I will handle d situation, yanzu zamuje kadunan”.  cikin 2min suka arranging komi suka hau jet, 10min yakaisu kaduna daga Abuja, motoci kusan 20 sukai parking a airport din anajiran Mr President, ko gaisawa bai tsaya yayi ba da Gov kaduna state,   suka shiga mota sai GRA, Mrs President remote din ya danna gate din gidan ya budu,aka shiga akai parking lokacin gari yay duhu dan wuraren 7:30 dare ne,sai dai hasken wuta kazaci ranane,  1st lady tafara fitowa da gudu tafada kan Oliver dake kwance akasa bayama numfashi tana kuka, Mr President yazo ya riketa,ya rungume idonshi yay ja, wani baturen Doctor wanda shine family doctor dinsu ya tsugunna yana duba Oliver daya koma yellow gabaki dayanshi, Ahankali Mr President yace “is he dead?” Dr din Ya girgixa kai yace “but 4 now dole muje asibiti dan mubashi kulawan gaggawa,he needs medical attention”, da sauri Gov kaduna yace” tunda dare yayi mukaishi clinic din gov house inyaso gobe kwa iya wucewa” Dr yace” good idea”, haka aka sashi a mota jikinshi yay sanyi sosai, mamarshi bata komi sai kuka.

Clinic din aka wuce dashi aka fara bashi taimakon gaggawa, Mr president, 1st lady, da Gov kaduna duk suna zaune sunyi shiru, har karfe goma suna zaune Dr baifito ba,alokacin Mr president yacema gwamna yaje ya kwanta da kyar ya tarda yatafi, Mr president yacigaba da lallashin matarshi ranan ahaka suka kwana,mum din Oliver idanunta suntum sun kumbura saboda kuka Oliver kadai yarage mata, batason rasashi kuma,president ma idanunshi sunyi mugun ja, sai wuraren 5 na asuba Dr din yafito, yakira Mr president suka bishi dakin, ganin Oliver sukayi oxygen a bakinshi,yanzu yellow dayayi yadan washe yana fitar da numfashi kadan kadan, da sauri mamarshi ta zauna kusa dashi ta rungume kanshi tana kuka ‘ son u have to fight 4 ur lyf, I need u, plz karka tafi kabarni, kaga kai kadai gareni’, tafashe da kuka’ my little boy dont leave ur  mother all alone plz”,president yace” zai warke my son is a fighter,i know dat”, maman tace”in Jesus name”, baban yace “emen”.

Mr president yace “Dr meke damun Dana?” Dr yace “Mr president, sir is suffering from a disease called ALCOHOLIC HEPATITIS,saikuma ciwonshi nada chan dake damunshi wato LIVER STONES and yanada damuwa sosai atattare dashi” president yace” wot are u saying?wace irin damuwa bayan nasan babu abunda dana ya nema yarasa??”.

Maman Abd Shakur😘
[2/10, 12:21 PM] Aishat muhd: 🌺🌸🌺KABILAR MU🌺🌸🌺
                         33
Kafin likita yay magana Oliver yafara bankare bankare, yana wani irin nishi hanunshi yasa yana fizge fizge zai cire oxygen din bakinshi, Dr yay kanshi da gudu yana dubashi, da sauri yacire mai Oxygen din, Oliver ya cigaba da fizge Fizge yana ‘Hiraj marry me’, jini nafita daga bakinshi,’ I luv yhu’, Mr president ya dakama Dr tsawa ‘do something, my son is dying’, likita arude yace ‘I don’t know wot to do, nakasa gane wanan condition din’, da sauri Mr president ya saki mum din Oliver dake kuka yakarasa kusa da Oliver dake fizge Fizge ya rikemai hannu yace” my son be strong, meke damunka? is me ur dad,bude idonka ka ganni”, Oliver baimasan yana yiba Hiraj kawai yake furtawa, dad yakara kankame hanunshi yace” you luv Hiraj my son” gani yayi Oliver yadena fizge Fizgen ya tsaya chak idonshi arufe bai budesuba, ahankali ya girgiza kai, dad yace “u will marry her koma wacece”, ahankali ya bude idonshi dasukai ja ya kalli dad da kyar Ya iya bude  bakinshi daya bushe sosai yace ” are u sure dad?”, baban ya girgiza kai hawaye yacika idonshi, mum tazo tarike dayar hanunshi tace “Oliver koma wacece zaka aureta,duty every parent ne subama yaransu abunda sukeso,  kawai ka warke be strong my little boy”, takarasa maganan da kuka tace”karka mutu shine abunda banaso, kai kadai garemu plz don’t leave us,we promise zamu baka Hiraj,zamu nemota ka aura”,  jini ya bulbulo ta bakinshi, da kyar ya zame hanunshi daga hannu dad yakai fuskan mum ya share mata hawaye yana girgiza mata kai, da sauri mum ta kama duka hannayen nashi tai musu kiss tace” I luv yhu my son, I luv yhu so very much”, hawaye ya gangaro daga idonshi bakinshi na rawa yakara cewa ‘mother Hiraj, kice mata tazo’, yana magana bakinshi na fitar da jini, dad yay sauri ya share hawayen shi yace” son don’t talk again kaji, get some rest”. Oliver da yanzu bakajin maganan shi yabude baki yana magana, da sauri baban yakai kunenshi bakin Oliver ahankali yaji Oliver na cewa” dad I want to see ur special adviser sultan of sokoto MALLAM MUHAMMAD KHALIL plz now dad Kafin na mutu,hurry up”, dad ya girgiza kai ‘don’t say dat plz son,bazaka mutu ba,yanzu zan kirashi’, jan mum yayi dake kuka sosai suka fita adakin, Dr yazo zaimai allura Oliver yace “saura lokaci kadan natafi karkamin alluran kabari nafara ganin Sultan, nakusa tafiya”, ahankali likitan yasaki alluran tafadi akasa.

Maman Abd Shakur😘


🌸🌺KABILAR MU🌺🌸🌺
                           34
Yaja kujera yazauna gaban Dr Oliver ahankali yace “sir u have to be strong, karka manta kai Dr ne,dad dinka yace sai nemoma hiraj sir, Dr Oliver da kyar ya bude baki yace “help me with my phone”, Dr din yatashi ya miko mishi, Oliver ya rike phone din da hanun Dr din gam, Dr na ganin haka ya kara kunenshi abakinshi  danjin maiyake fada, saida Oliver yagama fada mishi sanan bacci ya daukai, wayan Oliver din naga Dr din yanata danne danne na kusan minti 15,sainaga ya ajiye wayan kan drawer, ko 2min ba’a yiba saiga wayan yafara kuka Director aka rubuta akan screen din wayan, Dr din ya dauka, daga dayan bangaren Director yace “sir naga kamin transfer 20 million naira da account number ka namenene?”,Dr yace” sir yana bacci, but  yace nafada ma dazaran result din jamb da waec din Hiraj yafito ka nema mata admission a best university din kaduna state,ka saimusu big house  subar gidan dasuke, clothes, da everything da a lady needs, idan kudin bai isaba kafada ma dad dinshi.  amma yace karka fada musu shine, kace government ne,takara samun wani scholarship ne,bayason kowa yasan daga wurinshi kudin yazo, hope you understand?” director da sauri yace “yes sir”, daga bisani suka katse wayan.

Wuraren 8 aka bude dakin aka shigo Mr president ne,dawani kakkyawan matashi wanda bazai wuce sa’an Oliver dinba,dogo yanada gemu da dingilallen wando,hanunshi na rike da jakan laptop. Dr yabasu waje, Mr president ya sauke ajiyan zuciya yace “AMIR gashinan,bansan mesa yakeson ganin dad dinka ba,but kome yakeso kamishi, help my son”, ahankali matashi yaja kujera ya zauna agabanshi yana karemai kallon shi bai taba ganin ciwon da mutum zaiyi yellow hakaba, Mr president yace “Amir kuyi magana yanzu cos by 10:00 zamu wuce Paris” yaron yace” to” Mr president yafita Dr ma haka yafita.
Ahankali Amir yay Bismillah yakama hannun Oliver ya rike gam,ahankali Oliver ke bude idonshi ya saukesu akan Amir,  bakinshi daya bushe yake kokarin budewa da sauri Amir ya mika dayan hanunshi ya dauko ruwa yabashi da kyar Oliver ya iya hadiyewa  bayan yasha Amir ya ajiye goran agefe  yana kallonshi, ahankali Oliver yace “who are you?”, Amir yay murmushi yace “am d son of sultan, AMIR MUHAMMAD KHALIL, babana yay tafiya saisa yace na wakilceshi akiran shugaban kasa”, Ahankali yace “meke damunka?” Oliver da kyar yace “ALCOHOLIC HEPATITIS, da LIVER STONES”,… tari yafara yi najini Amir yajuya zai fita yakira Dr, Oliver ya rikeshi ahankali yace “don’t plz, nasan kan ciwo na, i can control my self, akwai abubuwan danake son natambayeka”, ganin yanda jini ke zuba abakinshi yasa Amir yace “kadena magana bakinka na jini?” Oliver ya girgiza kai yace “I need to know,  plz kafada min waye ALLAH?? Ya suffar ALLAH yake?? And menene ISLAM??

Maman Abd Shakur😘
[2/11, 3:49 PM] Aishat muhd: 🌺🌸🌺KABILAR MU🌺🌸🌺
                            35
Amir ya dade yana kallonshi dan baiyi tunani arne zai taba yimai irin tambayan nanba, ajiyan zuciya ya sauke sanan yace “ALLAH shine ubangijin mu, wanda muke bauta mawa, shiya hallici sammai da kassai,ya hallici mutane,ya hallici Aljanu, ya hallici dabbobi, ya hallici duwatsu, ya hallici komi da komai na duniyan nan,shine ubangijin mu wanda muke bautama,mai saukar mana da ruwan sama,mai azirtamu, mai talautamu”.

“ALLAH shine ubangijjn daya hallici ni ya halliceka,sanan yasa mukai girma har mukakai munzilin damuke ayau,ya hore mana ji, gani,feeling dakuma ganewa da fahimta”.

Ahankali Oliver yace “so Allah shiya hallice ni, wot about Jesus ubangiji na,bashi ya hallice niba? wanda nake bauta mawa shi waye shi?”Amir yace “Jesus manzo ne, Annabi issa,(AS), messenger ne wanda Allah ya aiko,danya fadama al’umman shi su bautama Allah. Inda ace Jesus shine ubangijin gaskiya ya za ayi yay duk abubuwan damu normal people mukeyi?,mu musulmai munyi imani da Jesus saboda munsan manzo ne wanda ubangijin mu ya aiko”. Ganin Oliver yay shiru kaman yana tunani yasa yace “bari nabaka wani dan  misali;
zaka karanta book ko  novel,zakaso kasan waya rubutashi.
Oliver yace “das true”.
Zakaga kakkyawan gini,saika fara neman waya ginashi.

To kenan sama(heaven) da kasa(earth) babu wanda ya zana su,babu wanda yakera su?”,Oliver yay shiru, sai chan yace “to waya kerasu”?Amir yay murmushi yace “mutum yana gane abune inyay tunani, everything proves cewa ALLAH ne, shine kadai yakeda ikon yin halitta haka, ba mutane ko aljanu ba”, hannushi yakai kan cross din wuyan Oliver yace” take a look at dis cross, wanene wanan da aka nuna a rataye jikin bishiya?”,ahankali Oliver yace “is Jesus”, Amir yace “wanan yay kama da mu ko baiyiba?”ahankali Oliver yace” yayi,munada dsame hanci,hannayen mu iri daya,kafan mu haka komi haka”, Amir yace “inhar kai da kanka u were able to understand  hakan,den mutum irinmu baida power halittan sama da kasa,baida power yin sama da kasa, annabi issa annabin Allah ne mu amatsayin mu na musulmai munyi imani dashi. Anybody da baida power halittan sama, baida power halittan mutuwa, baida power rayawa da azurtawa, to dat person is not worthy of worship. ALLAH is d only one dayake da karfin nan saisa muke bauta mishi. Wanan takaitachen bayani kan Allah ne.

Ka tambayeni game da ya siffan ALLAH take, ya rike hanun Oliver yana murmushi yace “Kome zaizo zuciyanka akan ga yanda siffar ALLAH take,to bahaka yaken ba,kawai kayi tunanin abunda ALLAH ya hallitta, karkai tunani akan yanda ALLAH yake, dan ALLAH yawuce tunanin ka, ALLAH is beyond our comprehension”.

Oliver ya dade baiyi magana ba,saidaga baya yace “to menene ISLAM??”.

Maman Abd Shakur😘
[2/11, 4:46 PM] Aishat muhd: 🌺🌸🌺KABILAR MU🌺🌸🌺
                          36
ISLAM addinimu ne,ISLAM adinine dake koyar damu yakuma sanar damu  cewa;

ISLAM is a universal addinin da aka turo mana kowa,all humanity.
ISLAM addinine mai adalci wanda baya daurama gajiyayyu responsibility dabazasu iyaba.
ISLAM adinine mai adalci wanda baya xaban gidan wane ko wance saboda sunfi kudi ko sune duniya keji dasu,ko sune aka sani akoina,ko wanan fari ne,ko baki, a addinin musulunci kowa daya ne,wanda yafi wani a wurin Allah shine wanda yafi tsoron Allah.

ISLAM addinine wanda duk abunda aka hanemu,idan zaka duba abun to yanada illa, misali shine Allah yahana shan giya, da sauri Oliver ya kallai, Amir yace “yes addininmu yahana shan giya,and idan kaduba shan giya nada illa akarshe zata iya baka ciwuka kala kala,ta lalatama koda. Yahana zina,kuma shima zakaga ana daukan cutuka kala kala ta hanyar zina. addininmu is d best, anything dazai kawo illa a jikkunnmu adininmu yahana. Jakarshi yabude yaciro wasu books yamika mishi, yace “ka karanta books dinan u will know alot about ISLAM,dukda har yanzu bansan mesa kake tambayana about Islam ba”. Da kyar Oliver ya karba ya daura akan cikinshi. Karfe goma nayi Mr president, 1st lady, wasu escort masu kayan sojoji suka shigo dakin, Mr president ya shafa kan Oliver yace “my son is tym to go”, ahankali Oliver yarike mai hannu yace “dad inason Amir yabini”, Amir zaiyi magana Oliver yace plz,” haka ya yarda. aka saka Oliver a jirgi yana rikeda books din da Amir yabashi mai suna MY BEAUTIFUL RELIGION, wani guard ne yake karanta ma Oliver book din ahankali yana sauraro yayinda Amir ke gefenshi, Oliver yaki bacci,jikinshi yay mugun zafi,kawai littafin yake sauraro”.

Abangaren Eraj haka aranan tagama kukan ta takoma cikin gida,zazzabi sosai yarufe ta adaren,Amma ta matukar damuwa,danko bude ido batayi da kyau,sai Amai datakeyi kaman zata amayar da hanjinta.  kawu Amma takira washe gari,ganin basuyi bacci ba, yazo yan kudin da yakedashi Amma tahada da nata aka kaita asibiti, gado aka bata wai maleria ke damunta.

Washe garin ranan suka isa Paris da safe,direct asibiti aka wuce dashi,har alokacin yaki bacci book din ake karantamai,suna shiga asibitin aka wuce dashi dakin x-ray, aka gano dole amishi aiki yanzu acire stones din,jikinshi yay zafi,idanunshi sunyi yellow, farar fatanshi yay mugun yellow, kaya aka chanzamai aka fito dashi dan yaga iyayenshi kafin ashiga theater,  Mr president, 1st lady, da sojoji duk awurin, aka gunguro Oliver akan gadon marasa Lpy, mamarshi ta fashe da kuka ta rungumeshi, murmushi ya mata ya mikama Amir hannu, Amir yatashi ya rikeshi, Mr president ya dafa kafadar shi hawaye ya zubo, wani karfi Oliver yaji yazo mai, ahankali yace “mum dad  I want to convert”,zan dawo musulmi, I finally realize kiristanci adinin bata ne,ISLAM is d best religion, addinin gaskiya,addinin adalci, ahankali yakalli Amir  yace “Amir I accept ur religion! Nayi imani da ubangijin ka Allah!”.

Ni ummu Abdush-shakur nace ALLAHU AKBAR!.

Maman Abd Shakur😘
[2/12, 4:52 PM] Aishat muhd: [2/12, 10:27 AM] Aishat muhd: 🌺🌸🌺KABILAR MU🌺🌸🌺
                            37
Amir durkushewa yayi yace “sir anya kaine kuwa…?,bai karasa maganan ba yaji anja bayan riganshi,da sauri ya juya yaga 1st lady ce tana huci, tace “leave dis hospital right dis minute, nasan kaine kai brain washing dana, dukkai kasamishi idea musulunci akai”, ta dakamai tsawa get ‘out of here’, ta kalli Oliver wanda ita yake kallo idonshi araunane tace”son are u out of ur mind ko ciwo haukane?baka da hankaline?bakasan enemies dinmu bane? y? mesa zakace kadawo Muslim? u are joking cos dat will never happen”,Allah yasa Ida suke dakine babba su kadai harda kujeru dayake president ne saisa akaimusu karamcin amma da kowa yaji fadan datake, ahankali Oliver yasa hannu ya cire sarkan dake wuyanshi yabama guard din dake tsaye gefenshi yakalli Amir yace “am ready”, Amir da murmushi a fuskanshi yabashi kalmar shahada take Oliver ya fada shima,fass kakeji 1st lady ta wankama Amir kakkyawan mari tace “zaka dawo da dana irinku,yana ajiye wanan gemun kaman na bunsuru da dingilallen wando” ta shake Amir,tana kallon president da jikinshi yay mugun sanyi tace “say something, kana ganin danka yadawo Islam, kuma kasan bamu sonsu,I hate Muslims”, ahankali president yazo yace “sakeshi”, yacire hannunta daga wuyanshi, cikin yarensu  yace” honey I know yanda kike feeling yanzu, but dis is not tym to fight or argue, we are after our son’s health, plz calm down, Oliver is an adult, yanada right to choose abunda yakeso ma kanshi,idan he thinks being  a Muslim is what best 4 him, dole we have to respect dat,he is our only son,and I as his father zan mishi kome yakeso aduniyan,inhar inada hali da karfin yinshi,Oliver is my pride,my hair, my blood, I will support him, his all I got, at least yanzu operation za’amai we should try nd make him happy, yatafi da murna cikin theater din”. Maman tace” so u are supporting him, honey kamasan maikake fada kuwa?,yaron mufa yadawo musulmi kakosan mai hakan ke nufi?”.

Mr president yace”Oliver is morethan 18 years, lokacin dayaro yakai 18 yanada right din kanshi,komi zai iyayi, Oliver is 29 years, ba yaro bane da we have to make decisions 4 him,at least look at his condition now and respect his wish,support him”, hawaye ya zubo a idonta tace “dat will never happen, I will never support u being a Muslim Oliver”, juyawa tayi zata fita escort dinta suka bita, da kyar Oliver yace “mommy”, juyowa tayi ta goge hawayen idonta, tace “dont ever call me mommy,starting 4rm today am not ur mother u are not my son, indai kan musulunci ne dudda kai kadai garen,na yarda na rabu dakai har abada Oliver u are not my son, tasakai tafita daga dakin.

Maman Abd Shakur 😘
[2/12, 12:36 PM] Aishat muhd: 🌺🌸🌺KABILAR MU 🌺🌸🌺
                           38
Oliver ya fashe da kuka,baban ya shafa gashin kanshi yace”shii,nasan mamarka bazata taba iya fushi dakaiba,zata sakko,mubata lokaci kaji my baby boy kadena kuka,be strong 4 ur daddy”, Oliver ya kankame hanunshi yace”I luv u dad”, Baban yamai kiss a goshi yace “luv u too son”,nurses suka shigo dakin dan tafiya dashi theatre, Mr president da Amir suka rakashi har bakin kofan,harza’a shigar dashi Oliver ya rike hannun dad da Amir yace “dad promise me zaka auramin Hiraj,plz promise me idan natashi I will see her by my side a matsayin matata plz dad”, yana maganan yana tarin bakin jini, Mr president kasa daurewa yayi hawaye shar shar shar jiyake kaman ya daukemai ciwon, Amir da shima idonshi ya cika da hawaye yace “in sha Allah zamu nemama aurenta zaka farka ka ganta tareda kai a matsayin mijinta kaji ya girgiza kai,Mr president yace “I promise zan tura a auro maka ita,kome kakeso a duniya saina ma my son”,Oliver yace” Director of ideal international school yasan komi zai kaiku gidansu Hiraj Dina” sakin hanun Mr president yayi aka shiga dashi theater,ahankali bakinshi na furta my baby doll”. President yasamu wuri ya zauna yana why Jesus maisa zaka wahalar min da dana? Amir yay shiru yana mamakin yanda sukeson Oliver haka.

Ayaune aka sallamo Eraj,suka dawo gida,kawu da matarshi atine da yarshi sa’an Eraj mai suna Fiddausi  duk suna gidan dan saida yamma zasu tafi. Jikin Eraj da sauki dan tadan murmure saidai ta rame takara haske kaman mara jini ajiki, ganin kawu yatafi yin azahar a masallaci,ga Atine da Fiddausi na kitchen yasa Amma ta shiga dakin danyima Eraj magana, tana shiga dakin taga Eraj ta share hawaye da sauri,dan bataso Amma taganta tana kuka, Amma ta zauna kusa da ita tana shafa kanta ahankali tace “Eraj son Oliver kikeyi?” Da sauri tace”ni Amma?,ni banison shi,mezanyi da arne”,Amma tace nasan kin ganshi ranan saisa kika fara ciwo” kuka tafara tace wlh wlh ni Amma ni ni banason shi,dama dama dama aifa kawai ni tausayi yaban saisai”
Amma tai kwafa tace gwara karma kifara wahalar da zuciyarki dan arne ne,koda zaki mutu bazaki taba aurenshi ba harsaiya musulunta”. Sallaman kawu sukaji ya kwalla mata kira, Amma fito kinyi baki, tabarma ya shimfida suka zauna Amma ta dau Hijab tasa ta kalli Eraj tace “nadai fada miki”,tasakai tafita, Eraj tafashe da kuka sosai ta rike zuciyarta tarasa meke damunta ita tadaisan batason Oliver to kodai tausayi ne?danta ganshi yana kuka, amma maisa yanzu takejin tanason ganinshi tanason karajin muryanshi. da sauri ta share hawayenta ta dau Hijab tasa jin Amma na kwalla mata kira.
Tana fita taga director school dinsu dawani mutum a gefenshi suna sanye bakaken suit, ganin fuskar kawu dasu Amma tayi dauke da murmushi, zaunawa tayi gefen Amma cike da ladabi ta gaida director da dayan mutumin director yay murmushi “yace Congrats Eraj, kinci waec dinki da jamb da kyau government tabaki scholarship harki gama university, wanan shine ma’aikacin da gwanati ta turo. Eraj tafasa ihun murna ta kankame Amma jin zata fara university, Burinta yakusa cika, yamika mata result din ta duba komi A1 a waec, jamb kuma tana 340 marks,saida tagama murna sanan director yace ‘gwamnati tasai muku gida takuma baki mota kirar Benz dan haka yanzu zaku bimu mu kaiku gidan’, Amma kawu kowa yay shiru yana kallonsu, director yamika ma Amma paper yaace “kiduba duka paper din gidan ne dana motan kiyi signing, ki godema Allah yarki Allah yamata baiwan kwakwalwa”,Amma tai shiru takasa signing tana kallo Atine,kawu yace “yi singning Aisha”, ahankali Amma tai signing, duk suka mimmike, sukace sai zuwa gidan,haka suka shiga motan suka kaisu gidan suka wuce.

Komi akwai a gidan,ansa musu komi ranan sunyi murna sunyi kuka,sai Albarka suke sama Eraj,da kyar Amma taroki kawu yadawo kaduna da zama taba kawu kyautar motan,da kyar ya karba,yakuma yadda zai dawo.

Maman Abd Shakur 😘
[2/12, 3:48 PM] Aishat muhd: 🌺🌸🌺KABILAR MU🌺🌸🌺
                            39
PARIS.
Karfe 6 daidai na yamman kasan Paris, likitoci suka fito daga theatre da sauri Mr president da Amir suka mike, Dr ya gaida Mr president yace “d operation was successful, saura matsala daya shine damuwan dayake ciki, kubashi abunda yakeso,inba hakaba zai iya komawa giya kuma hakan na iya dawomai da Alcoholic hepatitis din,yanzu saidai mujira tashin shi”,Amir yace “Alhamdulillah”,dad ya sauke ajiyan.
Haka aka barsu suka shiga dakin, Mr president a asibitin ya kwana,yasa aka tafi da Amir hotel dan yay bacci yahuta, cikin dare har bacci yafara daukanshi yaji Oliver na ambaton Hiraj, Hiraj, da sauri Mr president Ya daura hanunshi akan kan Oliver, ahankali Oliver yarike hanun ya sauke ajiyan zuciya yace “my Hiraj”,sanan ya cigaba da bacci.
Da safe Mr president yadau waya yakira 1st lady bata daukaba,yasan fushi take. Kiran Director yayi,director ya dauka da sauri,magana sukayi mai dadewa da Mr president sanan ya katse yakira wani abokinshi dasukai school tare malami babba, shima sukai magana sun sanan ya katse yakoma dakin da Oliver yake.

NIGERIA.
karfe 11 ne nasafe a katsar Nigeria, awanan lokacin Eraj da fiddausi sun tafi hadda,duk suna zaune a falon kawu suna hira,da Amma da kawu,da Atine,suna mamakin sauyin rayuwan dasuka samu tashi guda,kawu yace “inama yayana (baban Eraj) na raye, yay alfahari da yarshi…knocking gate din gidan akayi da sauri kawu yafita, ba ajimaba ya dawo da baki kusan su goma, sunci manyan kaya,cikinsu harda director,falo dinshi yakawosu,su Amma suka tashi zasu fita kawu yace “kudawo ku zauna”. Bayan an gaggaisa,wani dattijon cikinsu yace “munzo aikan shugaban kasa ne, ku taimaka kubama yaronshi auran yarku Eraj”,Kawu yace “wani shugaban kasa?kuma wani dannashi?ba arna bane antaba aure tsakanin arne da musulmi?”,
Ya kalli Amma yace “wata mu’amala tataba hadaku da dan shugaban kasa ne”?Amma tace “nidai mutum daya nasan yataba son Eraj Oliver, kuma ganin ba musulmi bane yasa nace yayahakuri,bansan kodan shugaban kasa bane”. Kirane ya shigo wayan malamin da sauri yadaga naga yace yes mr president, sai yasa wayan a speaker yamika ma kawu,ahankali kawu ya karba.

Cikin gwarancin hausan Mr president yace”plz kutaimaka ma yarona karya mutu I beg u,plz”,kawu yay shiru wai anya ba mafarki yakeba kuwa shugaban kasa guda yana rokanshi, da raunanniyar murya haka. Maganan Mr president yaji yace”nasan zaka dinga tunanin bamu yarku aure wlh nai alkawari zan riketa da kyau,zan kula da ita,dana bazai taba bata mata raiba,plz yana gadon asibiti aiki akamai”,Mr president jin kawu yay shiru yasa yakara rudewa yakai wayan saitin bakin Oliver sukaji ahankali yana fadin Hiraj Hiraj,Amma idanunta suka ciko da hawaye saboda tausayin Oliver, kawu da muryanshi ya dishi yace “Mr president addininmu ba dayaba,KABILAR MU badayaba”.. Mr president yace “dana yadawo musulmi, wlh ya musulunta,ga abokinshi ku tambayay”,ya mikama Amir wayan,ahankali Amir ya karba wayan yama su Amma bayanin komi,hakanan kawu yaji ya yarda da maganan Amir, Amma ta matukar tausayama Oliver, Mr president ya karbi wayan yace “plz abama maman yarinyan,Amma ta karba yace” madam ke uwace, kinsan yanda yaro yake inbaida lpy, plz kitaimaki dana, dazaran ya warke zamu dawo Nigeria sai ayi biki da shagali, amma yanzu kubari adaura auren ataho da ita”,hawaye ya tsiyayo daga idon Amma ta kalli kawu ya gyada mata kai tace” Mr president mun yarda”

Atake a wurin babban Malami da sauran jama’an dakin suka shaida daurin auren Dr Oliver da Eraj akan sadaki mafi karanci,inda kawu ya wakilci Eraj,dayan malamin ya wakilci Oliver.

Maman Abd Shakur😘
[2/12, 4:49 PM] Aishat muhd: 🌺🌸🌺KABILAR MU🌺🌸🌺
                           40
Director yace “ina Amaryan tamu?”Atine tace “sunje hadda itada yayanta”, haka suka baro falon, sukabar kawu da jama’an suna zaune ana jiran dawowan Eraj.
Ahankali Amma tasamu gefen gado ta zauna tai tagumi hankalinta atashe, Atine ta dafata ahankali tace “Amma karki damu wanan auren haka Allah ya kaddaro xai faru,kuma ina keda kanki kince yaron nasonta?,kisa aranki wanan auren auren alkairi ne Wanda zakiyi alfahari dashi nan gaba,Amma tai shiru tace “ya Eraj zataji yarinyar daketa murna tasamu scholarship zata zabi university datakeso taje,Eraj tasha fadamin batason aure yanzu, kwata kwata ban shiryata kan aure yanzu ba,batasan komiba gameda yanda ake kula da miji balle zaman takewan aure ba, auren da yarone kadai musulmi uwa arniya baba arne”. Atine tace “karkiyi tunanin haka, kima yarki fatan alheri abunda take bukata kenan”. Suna zaune duk sunyi shiru Atine tafito da sabon pink lase da bakin takalmi,sai bakin hijab iya ciki ta ajiye akan gado Amma tabita da kallo karfe sha biyu kawu ya shigo dakin yace “har yanzu bata isoba?”Amma tace eh,kawu yace “kodai naje na dauko tane… sallaman Eraj da fiddausi sukaji suka shigo dakin kawu yafita yace “kuyi sauri ku shiryata fa”. Eraj data bisu da kallo tace “Amma zamu fita da kawu ne?”ahankali Amma tace “eh”. Atine tajata takaita bayi saida tabata wasu magunguna tasha sanan tabata wasu tai tsarki dasu tamata wanka da ruwan turare, duk kunya yakamata mai Atine kemata wanka saikace yarinya, sai kallon Amma take,kayan akasa mata Atine tai mata ubansu kwalliya tai mugun kyau sanan tace “zauna da mamanki zata mini magana”, Atine taja hanun Fiddausi sukabar dakin.
Ahankali Amma tace” Eraj abu daya zan fada miki kima mijinki biyayya, yanzu ana jiranki kuma kinsan babu kyau shanya mutane amma in kukakai chan zan kiraki zan miki bayanin komi kinji my baby”, idonta yaciko da hawaye tace “Amma aure kuma?wayay aure”… Amma zatai magana kawu ya shigo yace “yauwa mutafi”,Eraj tafashe da kuka tace “wayey aure?” Amma tace “kece,share hawayenki zamuyi magana inkin kai,kima mijinki biyayya”, da sauri Atine tafito da karamin trolley taba Eraj tace “abubuwan ciki ki dingasha kullum magani ne kinjiko” tace to, tana kuka sosai tana kallon Amma da idanunta yacika da hawaye sosai. Waje suka fita kawu yasata a mota shima ya shiga ya zauna sauran jama’an suka shiga sukaja motan sai Airport. Amma tafashe da kuka tana Allah kareki my baby.
Eraj kuka sosai take a mota kawu na lallashinta, suna kaiwa Airport din kaduna already jirgi na musamman na jiranta, gabaki daya kanta a dode yake takasa gane komi, kawu har gaban jirgin ya kaita ta kankameshi tana hawaye kawu ina xaku kaini? Yace “paris, ki kula da mijinki baida lpy”,  wata mata ne ta sauko daga jirgin ta duka ta gaida Eraj tace” u are welcome ma,aikina shine kula dake da bukatunki har mukai Paris, mu shiga ciki”,saida kawu yay kaman xai bugeta ne tawuce matar ta karbi trolley hanunta tarike hanun Eraj dake kuka kaman ranta xai fita suka shiga jirgin, agaban kawu da sauran jama’a jirgin ya daga sai Paris.
Eraj tai kuka har bacci yay gaba da ita. Alamun taping dinta ahankali taji anayi,bude idonta tayi taga matan namata murmushi tace”ma kin dade kina barci harmun iso”,tamika ma Eraj wasu kayan sanyi masu fitanannen kyau riga iya guiwa da wando,ringa pink da baki, wandon complete baki,tace “jekisa kayanan, dan akwai sanyi agarin”, Eraj ta shiga inda matan tanuna mata ta chanza kayan takara maida hijab dinta tafito,matar tai mata make up, tai kyau sosai tace” we are ready to go”,kama hanun Eraj tayi wani soja yazo yadau trolley din,wani babban Jeep ke jiransu, Eraj jin waje sanyi yasa ta kankame jikinta sojoji suka bude mata motan suka shiga sanan aka jazu.

Wani baban wuri tagani,ginin gabaki daya glass ne mai kama da madubi,achan wani bangare taga ansa ST MARGIN’S SPECIALIST HOSPITAL.  Parka motan akayi aka bude musu suka fito,sojoji hudu agabansu hudu abayansu su suna tsakiya, kankame matan tayi tafara kuka sosai, tana” ina xaku kaini?”
Elevator taga sunshiga soja ya danna 17th floor, kawai taga abun yadagasu ihu tayi tarike mata tana kuka, matan ta rike ta tana lallashinta saida sukakai sanan suka fito, wani daki tagani sojoji kusa 20 agaban dakin sun tsaya kyam kaman basu motsi,dakin  suka dosa, kara kankame matan tayi tana kuka me za amin?wlh ni bantaba yima sojoji rashin kunyaba”. Ahankali taga wani soja yabude musu kofar dakin matar adaidai nan ta tsaya tace” ma,anan aikina ya kare”, kullo kafan akayi Eraj tafashe da kuka tana bubbuga kofan ku budeni”…. ahankali taji ance “Hiraj”.

Maman Abd Shakur😘
[2/14, 7:44 AM] Aishat muhd: [2/14, 6:41 AM] Aishat muhd: 🌺🌸🌺KABILAR MU🌺🌸🌺
                         41
Juyowa tayi da sauri jin an ambaci sunanta,idanunta ne suka sauka kan Dr Oliver dake kwance kan wani makeken gado,an lullube duka jikinshi da bargo, hanunshi anyi fixing drip,idanunshi arufe, kama bakinta tayi jin wani irin kuka yataso mata,karasawa tayi gaban gadon ta tsaya tana kallonshi ya rame sosai,kuka tafashe dashi ta zauna kan kujeran gaban gadon takifa kanta tana kuka, wani irin tausayinshi taji yana shiganta.
Bude kofa taji anyi da sauri ta share hawayenta tajuya tana kallo mutane biyun dataga sun shigo, babban yay kama da Oliver sosai,dayan kuma taganshi ustaz ne, Mr president da murnanshi yace “welcome my daughter in-law”,sauke kanta tayi tana wasa da yatsun ta ahankali tace “ina wuni”,Mr president yace “kidena jin kunyana am ur dad”Amir ya karaso ya ajiye abunda kehanunshi agabanta yace”sannu da zuwa”kallonshi tayi da sauri jin yamata hausa,  Mr president yace”bari mutafi tunda kinki sakewa, mayi hira gobe, yanzu kiyi bacci nasan kin gaji”Eraj ta girgiza kai, karaso wa yayi gaban gadon yama Oliver kiss a goshi, yace “gud nyt son,and wake up soon cos ur wife is here”ya juya yanama Eraj murmushi. Mr president yafara fita,Amir yajuya zai fita,cikin muryan kuka tace “mainake yi anan?me zaku kawoni wurin arne?”Amir juyowa yayi ya kalleta yace “wurin mijinki kikazo, ki kula dashi bakiga baida lpy ba, kuma ya musulunta tunba yauba”,da sauri Eraj ta kallai, ya gyada mata kai, wani kukan takara fashewa dashi ‘to wanene mijin nawa Ni?’ Murmushi Amir yayi yace “baga mijinki kusa dakeba”, tajuya ta kalli Oliver da sauri cike da mamaki. Amir yabude kofa xai fita yace “kici abinci sanan akwai dadduma Al qur’an da kayan sawa ajakan incase kina bukatan su”, yafita yajawo musu kofan.

Kallon Oliver take tana kuka ahankali tace “yanzu saida ka aureni ko?”zuciyarta tace bake kikace saiya musulunta zaki aurai ba, atsiwace tace “toni nacemai ina sonshi ne?”,kuka tacigaba dayi tana kallon fuskanshi yanda yarame yana sauke numfashi ahankali tausayi yabata sosai, haka taci kukan tafara bacci akujeran, tashi tayi tana gyangyadi chan karshen gadon taje ta kwanta ta kankame jikinta saboda sanyin datakeji ahaka bacci yay gaba da ita.

Karfe 5 daidai ta tashi,kallon Oliver tayi taga har yanzu yanda tabarshi haka yake, sauka tayi daga gadon wani kofa tagani budewa tayi taga bayine, wanka tayi tana rawan sanyi tai alwala tafito, cikin kayan da Amir ya ajiye mata ta dauko wata hadaddiyar doguwan riga golden brown sashi tayi da sauri tana kallon fuskan Oliver,tadau babban rigan sanyi tasa sanan tai sallolin dake kanta harda najiya da bacci ya kwasheta. bayan tagama ta dau Qur’an tafara karantawa, jin anbude kofan yasa tajuyo wata mata tagani bakace kakkyawa saidai  tadan manyan ta,tana sanye da kayan sanyi, tadaure fuska tana kallon Eraj dake kallonta, matan cikin fada tace “are u Hiraj?” Hiraj tamike da sauri tana girgizana mata kai alamun eh, wani kakkyawan mari matan ta dauketa dashi,Eraj tarike kuncinta tana kuka maina miki?, matan tace “o bakima saniba”, wani marin takara kaima Eraj “ke kikasa dana yakoma muslim”, ta shake Eraj tana huci, Eraj tafara kakarin mutuwa, bude kofan sukaji ankarayi.

Maman Abd Shakur😘
[2/14, 7:42 AM] Aishat muhd: 🌺🌸🌺KABILAR MU 🌺🌸🌺
                             42
Mr president ne ya shigo da sauri yace “saketa”, taki sakin Eraj, wani kakkyawan mari ya sauke mata da sauri tasaki Eraj,Eraj takoma kusa da Oliver tana kuka sosai ta rirrikeshi,  Mr president ya kalli matar cikin fushi  yace “har akama yaronki aiki bakizo kin dubashi ba, saiyanzu dakikaji matar shi tazo shine zakizo ki kasheta ko,dama tunda na shiga bedroom dinki naga bakinan nai zargin kinanan, bakince ba danki bane tome yahadaki da matarshi?Wlh inhar nakara ganinki adakin nan saina saba miki wuce kifita”, duk magannan daya mata cikin yarensu ne da sauri tafita tana ma Eraj wani irin kallo.
Mr president ya matsa kusa da Eraj hanunshi yasa ya share mata hawaye yace” my daughter is ok, bazata karaba kinji kiyakuri,I will always protect u”, Eraj ta girgixa mai kai tana kuka, yace”no no no,to ai baniso kina kuka share hawayenki”, da sauri ta share yace “gud,  oya fadamin mekikeso dan banason ganinki cikin damuwa, in son yatashi baxaiji dadi ba,tell me mekikeso?” ahankali tace” I want to talk to my mum”,Mr president yace “ok anjima zan taho miki da waya saiki magana da ita ko” ta girgiza kai. Yawuce yafita.

Karfe goman safe tana zaune kan kujeran gaban gadon tai shiru taji anbude kofa, Dr da Mr president da Amir suka shigo, duba Oliver ya shiga yi, bayan wasu lokaci Dr yacema Mr president ‘ur son is a fighter, kuma yanada good skin inda akamai dinki harya hade’, Mr president yace “wot a miracle tnx Dr once again”, Dr ya kalli Eraj dake binsu da kallo yace “welcome our madam, dont worry ur husband yaji sauki farfadowa kawai  yarage, just be prayaful yakusa tashi” Ta dukar da kanta Dr yafita, Mr president yamika mata wani jaka, ahankali tasa hannu ta karba,tace “thank you”, yadanyi dariya baisan mesa takejin kunyan shiba, goshin Oliver ya shafa sanan ya juya yafita Amir ma haka dan bayason tamai wani tambaya.
wayace tagani hadaddiya sabuwa fill, iPhone ta gold,lamban Amma tasa takirata sun dade suna hira Amma ta warware mata komi sanan takara jaddada mata tadinga shan maganin da Atine tahada mata,dakuma yima mijinta biyayya inya warke, tace to ta  kashe wayan. tabude jakan maganine birjik haka ta dauka tana sha da madara wani dadi wani ba dadi.

Kwanna Eraj 5 a asibitin dukta rame danko kadan batajin dadin garin,danma tana waya da Amma kullum datake kwantar mata da hankali, kullum Mr president da Amir suna xuwa tayata hira,Mr president babu abunda baya saimata na ciye ciye amma duk bata iyasha, idanunta sunyi zuru zuru kuka kam har ita kanta tagaji dayi,kullum saita tofama Oliver addu’a kaman yanda Amma ta koya mata.

Yaune takama rananta na 6 a garin,misalin karfe 4 narana  tana sanye cikin riga da wando na sanyi red, sunmata kyau tasa dan kunne red,ta kama gashinta shima da red ribbon,sai kamshi turare take wanda tagani cikin maganin da Atine tahado mata, ta cire hijabi saboda taga suna knocking kafin ashigo. Tana zaune  gaban gadon tana kallon Oliver hawaye ya zubo mata ta share da sauri,kamo hanunshi tayi ta rike tace “plz katashi ka kaini wurin Amma na, nagaji da garinan”, tafashe da kuka hawayen ta na zuba atafin hanun Oliver,sakin hanun tayi ta kifa kanta akan gadon tana kuka, ahankali hanunshi yafara motsi, zuciyarshi tafara aiki, bakinshi yafara rawa yana kokarin magana, yayinda Eraj ke kuka sosai tana nika tashi banason garinan plz Dr, muryanta yaji da kukanta na shiga kunenshi suna yawo aduka sasan jikinshi, ahankali yake bude idonshi har suka bude duka suka washe,juyo da kanshi yayi yaga Eraj takifa kanta a gadon tana kuka gashinta ya barbazu a gadon, ahankali yake daga hanunshi daura hanun yayi akanta murya chan kasa yace “my baby doll”, da sauri Eraj ta daga kanta, mikewa tsaye tayi taja baya,kara goge idanunta tayi tagadai tabbas Dr Oliver ne ke kallonta yana mata murmushi, bude hannayen shi yayi ya kalleta ahankali yace”give me a hug”,rike bakinta tayi hawaye na zuba tareda wani tattausan murmushi tanayi, ahankali take daga kafanta saida takai daidai bakin gadon muryanta na rawa tace “Dr Oli…….v..ver…., girgiza mata kai yayi yakara ware mata hannu “yace come to me my luv”, tsayawa tayi dan bazata iyaba, hanunshi yasa ya fixgota, tafada  kirjinshi ya kankameta sosai,wani dadadden kamshi yaji yana tashi daga jikinta, da sauri yafara laluban bakinta.

Maman Abd Shakur😘
[2/14, 4:56 PM] Aishat muhd: [2/14, 3:32 PM] Aishat muhd: 🌺🌸🌺KABILAR MU🌺🌸🌺
                            43
Kama bakin yayi, baidamu da kusan 6 days baiyi brush ba, daddagewa tayi ta fizge jikinta tana maida numfashi,tana hararanshi, murmushi yamata yace”Oh baby doll am sorry, banyi brush ba”,ganin yana kokarin mikewa yana mata murmushi yasa ta matsa da baya da gudu,Ahankali yake tafiya ya shiga bayi yana kallonta, zama tayi kan kujera tana mamaki dama akwai wayanda zasuyi 6 days ba brush bakinsu baiyi wariba,tadaiji bakinshi gishiri gishiri, wata zuciyan tace “to ai shine dattin”, dariya tadanyi kadan Ahankali tace” dattin mijina ne bakomi”. Gyara gadon tayi sanan ta zauna, tana zaune taji yace “baby doll”murguda baki tayi tai shiru, yakara cewa “my baby doll” ahankali tace “uhm”,yace “help me with towel”, taturo baki tace”ni banganiba” daga cikin bayin yay murmushi yanda yaji tana amsamai,yay kwafa zaki Sanine, yace”plz my baby doll kiduba sanyi nakeji ba kaya ajikina”,dubawa tafara yi taduba cikin drawer gefen gadon taga towel dinshi harda kayanshi ma, daukan towel din tayi taje bakin bayin tace” gashi Ni” yace “shigo kibani” ta zaro ido tace “nidai kazo ka karba”, ahankali ya tako ya bude kofan ganin idonta yay akulle tana mikamai,kai hanunshi yayi kaman zai karbi towel din ya janyota tafado kirjinshi ya maida kofan ya rufe, yace “ni kikema rashin kunya, oya zo mukara wankan tare”,  idonta arufe jikinta yafara rawa,ta kwalla ihu” ka saken mehaka?nifa ba matarka bace kadenamin hakan”, bakinta yaja yana dariya ahankali saboda aikin da akamai yace “lie- lie,dad promise zai auramin ke, tunda natashi na ganki nasan u are my wife”, kara matseta yayi ya sumbaci gefen wuyanta yace “am very happy Eraj u are now my wife, I promise to shower u with my luv”. Bakinshi yahada danata batasan lokacin da towel din hanunta yafadi akasaba, tama kasa tureshi, jikinta rawa kawai yake duk ya goge ruwan jikinshi akayanta, sakinta yayi yaja hannunta muje namiki wanka, kuka tafara “plz karkamin banaso”,yace “to bude idonki”,tace “uhm uhm”, yace “ok”, ruwa ya watsa mata ajiki, ihu tabude baki zatayi ya taushe bakin da nashi yana murmushi. Jin anbude kofan dakinsu yaji muryan dad yana ‘where are they?’ Yasa yasaketa itama jikinta yahau rawa ta rikemai hannu tana “shikenan kajamin za’ace banda kunya’, yasa hannunshi akan bakinta yace” jeki daukomin kaya”, tace “ni kunya nakeji”,yace “go kafin su shigo bayin nemanmu,meto ba mijinki kika kawoma towel ba”, juyawa tayi taci tuntube zata fadi ya riketa yace “God open ur eyes baby doll ni dodo ne wai, kinga zakije kijima kanki ciwo” saida takai bakin kofa sanan tabude idon nata tabude kofa tafita kanta akasa,  Mr president da murnanshi yace “daughter ina son?” Ta sosa kai ‘yana wanka’, Mr president suka zauna yana murna, kaya ta dauka takoma bayin ajiyemai tayi abkin kofa tafito da sauri, Mr president wani son Eraj yaji yakara shiganshi yanda take kula da son.
saida yagama sa kayan 3quater da singlet yafito yana tafiya kadan kadan saboda aikin, Mr president yarikeshi ya rungumeshi yana murna, zaunar dashi yay abakin gado, Oliver ya gaisa da Amir, Mr President ya kalli Eraj dake zaune gefen gadon adan takure yace “daughter muje muyi shopping na kaiki yawo ko”,da sauri ta girgiza kai tana murna hijab ta daura akan jikakken rigan jikinta, tasa takalmi Ko kallon Oliver daketa binta da kallo batayi ba,tabi bayan Mr president suka fita.

Oliver ya sauke ajiyan zuciya ahankali yace “luv u baby doll”, ya kalli Amir yace “teach me about Islam, wot I need to know da sauransu”,Amir yace “kafin komi yakamata ka chanza suna sanan kai wankan tsarki”, Oliver yace “ya sunan last prophet daka cemin Allah yaturo?”Amir yace “Annabi Muhammad”. Oliver yace “dagayau sunana MUHAMMAD, I luv d name”.

Maman Abd Shakur😘
[2/14, 4:41 PM] Aishat muhd: 🌺🌸🌺KABILAR MU🌺🌸🌺
                           44
Lokacin da suka shiga elevator Eraj rike Mr president tayi tana kuka saboda tsoro,saida suka sauka tai shiru Mr president jiyayi yana jinta kamar yarda ya haifa hakanan yaji yana sonta, intana wasu abun yarinta saitasa yadinga tunawa da Olivier lokacin da tana kamanta kafin ta mutu, Mr president ganin tanata kalle kalle yasa yarike hanunta sojoji suka budemai mota ya shiga, itama ta shiga tana kalle kallen motan yanda yakeda kyau. Babban shopping mall din paris ya kaita,sai kalle kalle take Mr president yace “zakiyi shopping, dawa dawa kikeson yima shopping cikin murna tace “Amma,kawu,Atine,Fiddausi,mermu,da Rahama”. Mr president yace “good my daughter”, yahadata da escort biyu shiya zauna suka tafi, tai siyayya sosai tasaima kowa abu, harta juyo zasu tafi idanunta suka sauka kan wani farin hadaddiyar jallabiya da farin hula,turo baki tayi tace” bari na saima badan halinkaba”, ta dauka tadau wani takalmi snickers baki irin wanda taga yana yawan sawa,takoma ta zabanmai turare mai kamshi duk tanayi tana turo baki, biyan kudin akayi suka juyo,ta kalli Mr president ahankali tace “daddy”,da sauri Mr president ya kalleta yace “yes daughter”,tace “ice cream da popcorn”, da kanshi ya komar da ita yasai mata dayawa, suna cikin mota tace “daddy ka tayani boye kayan,a asibiti vabu inda zan boye amma akwai wanda zan tafi dashi asibiti” yay mata murmushi yace to, park yakaita wanda akwai namomin daji taga dawisu ihu tayi taje ta shafa jikin dawisun bata taba jin dadin garin irin ranan ba, lokacin magrib tai salla agarden din da issha mai tai sallan ta Mr president sai kallon yanda take salla yake, karfe tara suka shiga mota dan komawa harbataso su koma saboda yanda Oliver yake tabata,tunanin maizai mata yau kawai take.

Amir aranan yakoyama Oliver abubuwa dayawa,ya koyamai wankan tsarki yafadamai abubuwan dakesa ayi wankan tsarki, yakoyamai alwala, yakoya mai suratul fatiha nanda nan Oliver ya iya haryama haddace, yakoya mai salla dan tare sukai magrib da issha,sallane dai bai gama iyawaba,Amir yace inyazo gobe zaikara koyamai, yakuma kara nunamai haramcin shan giya da zina,duk idan yana bukatan mace yajema matarshi,tunda yanzu yanada mata, Oliver yay alkawarin har abada yarabu da neman mata,Hiraj dinshi ta isheshi rayuwa. yana cikin kara nunamai illan zinan Mr president yafara shigowa Muhammad ganin baiga Eraj ba yace “dad ina…  kafin yakara sa maganan Hiraj ta shigo soja na bayanta leda biyu a hannu, zama sukayi Eraj ta gaida Amir ya amsa ta gaida Oliver batare data kallai ba murmushi yayi yace “zaki sanine”. Bude jakan tayi ta dauko wasu kwalaye anyi musu ado baka ganin meke ciki, mika ma Mr president tayi tace “daddy dis is 4 u”, yakarba yace “tnx daughter”, ta mikamai na biyun “did is 4 mommy”,ya dade yana kallonta yanda takeda hankali ya karba, tajuya tabama Amir dayan ya karba yace yagode. Muhammad yabita da kallo yana cije lebe, Mr president da Amir suka musu sallama suka tafi, mirginowa Muhammad yayi ya daura kanshi abayanta yace “Shine kika fita baki tambayeni permission bako?my baby doll my own fa?” Ta tureshi ta mike tsaye tana turo baki “bandana ko dole ne?” Shima tasowa yayi yace” is dat so, haka kikace?” kamota yayi yace “kiban nawa kona miki ki…s…s da sauri tadau ledan ta mikamai tana turo mai baki gashi ni basai kayiba, karba yayi itakuma tadau kayan dazata sa ta shiga bayi tasa key tai wankan ta tasa wasu kayan,  tana fitowa taji anrungumeta ahankali yace”thank u my baby doll I luv d gift”,tureshi tayi tajuyo zatamai masifa  ganinshi tai da jallabiyan da hulan yay mai mugun kyau kaman balarabe, murmushi tayi kadan saikuma ta gimtse takoma bakin gadon ta zauna tana danna wayanta, kulle kofa yayi ya kashe wuta da sauri ta juyo maiyake nufi ne,jallabiyan jikinshi ya cire ya hayo gadon ahankali ya jawota ya  kwantar da ita, Hijab din jikinta ya cire ya ajiye a gefe,boturan rigan sanyi jikinta ya balle, da sauri tarike hanunshi tace “Dr Oliver maihaka?infa doctors sukazo?leave me…..daura yatsan shi yayi akan lips dinta, saida yacire rigan sanyi ya ajiye agefe shima ya kwanta yarufe su da bargo, daura kanshi yayi akan kirjinta, yakamo hanunta yahada danashi, ahankali yace” hiraj kidena tsorona,am a Muslim, am ur husband and I luv u with all of my heart, Gobe za’a sallamemu,I will never hurt you”. Yace” Hiraj kina sona? “Shiru tayi jikinta narawa,cire kanshi yayi daga kirjinta ya maida kanshi kan filon da kanta ke kai,fuskokinsu na kallon juna,sunajin numfashin juna, hannunshi ya daura kan idanunta ahankali yafara aika mata dawasu irin sakonin soyayya.

Maman Abd Shakur😘



🌺🌸🌺KABILAR MU🌺🌸🌺
                          45
Sakonnin soyayya Dr Muhammad ya aika mata adarenan da kyau,masu rikitarwa, saida yaji kukanta na yawa sanan ya kyaleta ya maida mata da kayan jikinta sanan ya rungumeta sukai bacci ahaka, tana sauke ajiyan xuciya, wani irin murna farinciki yakeji yau gashi ga Eraj a matsayin matarshi jiyake kaman yay tsalle ya ganshi a gida yafara angwancewa.
Karfe 5 na safe yatashi, kallon Eraj dake manne dashi yayi, hawayen sun bushe a idonta, kiss yama goshinta sanan ya mike yafada bayi wanka yayi yay brush yazo yay alwala kaman yanda Amir ya koyamai,dadduma ya shimfida ya zira jallabiyan shi yahau kan dadduman, salla yayi kaman yanda Amir yakoyamai dudda bai gama iyawaba,fatihan daya iya ita kadai yake karantawa akowace raka’a saida yagama yatashi yahau gadon, ahankali ya zura harshenshi cikin kunen Eraj, ihu zatayi ya taushe bakinta yana mata dariya yace “fear fear”, tureshi tayi ta maida idonta ta kulle dan kunya yake bata, ko kadan baida kunyama Oliver nan, dagata yayi ya dauketa ya direta abayi yace” yi alwala kizo kiyi salla kikoyamin karatu fatiha kadai na iya,inaso na iya d next one”,  tace “nikafita”, juyawa yayi yafita yana mata dariya, key tasa tafada wanka.
Sai karfe 7 suka gama nass da falaq tamai har Ya iya, ajiye Alqur’an din tayi ta ninke dadduman, kujera taja ta zauna tana wasa da wayanta, ahankali taji yakirata “baby doll ” tai banza dashi, yace “ok nasan maganin ki”, sakkowa yay daga gadon zai kamata da gudu ta yarda wayan zata gudu ya damko hanunta,zama yayi akan gado ya daurata akan cinyanshi ya matseta sosai, ahankali tai kara “auchh,ka sakenni”, ya daga kanta da hanunshi yace “mewai tun safe kinki kallona,kinki kallon mijinki,kunyana kikeji ne?”,tai rau rau da ido ‘ka saken Ni’, juyo da fuskanta yayi yace “Hiraj “kadan tadaga idonta ta kallai murmushi yamata yahada pink lips dinshi da nata yana tsotsa, sai tureshi take amma ko gezau ita har mamakin karfin shi takeyi. Hannunshi yafara kaiwa bayan riganta yana kokarin zage mata zip, mutsu mutsu tafara, sukaji anyi knocking, saida ya zage zip din yana kokarin cire rigan yaji Mr president yace”son is ur daddy, anyi discharging namu yau”,jin yadan tsagaita yasa Eraj fizge jikinta ta fada bayi da gudu shikuma yabude kofa suka shigo. Eraj kuka tahauyi abayi wai haka akeyi a aure kodai haka Oliver yakeyi?itafa tagaji da wayanan abubuwan dayake mata, da sauri ta wanke fuskanta ta maida zip din riganta ta gyara gashinta da Oliver ya hargitsa sanan tabude kofa tafito, gaida Mr president da Amir tayi idon Muhammad na kanta.

Karfe 9 nasafe suka gama komi, suka shirya Eraj tasa hijab dinta Mr president da Amir suka fara fita ganin Oliver zai kamota yasa tafita da gudu tana daddy wait 4 me. Muhammad dariya yayi yakumaji dadi yanda tadau dad dinshi amatsayin babanta, gama sa kayanshi yayi yabi bayansu, shiga jirgin sukayi ganin mum din Oliver yasa Eraj tajuya da gudu tafito jikinta na rawa fadawa kirjin Oliver dake shugowa tayi tana haki jikinta na rawa daidai lokacin Mr president yabiyota waje yana mesa kika fito daughter?, kuka tafara takara rungume Muhammad tana kuka, tace “zata daken”,Muhammad da dukya rude ya rike fuskanta yace “wanene zai dakeki”?jikinta na rawa tace “mum”, dan dariya Mr president yayi yace “bazata miki komiba”, ya kalli Muhammad yace” ka shigo da ita ku gaishe da mum dinka” yakoma cikin jirgin.
Muhammad ya share mata hawaye yace “is ok baby less go babu abunda zata miki”,hanunta yarike suka shiga ciki, gaban mum dake karanta fashion magazine suka tsugunna Muhammad ya daura, hanunshi akan cinyanta lumshe idonta tayi azuciyanta tace I luv u my baby, but dole na nunama I hate ur choice.  Ahankali Muhammad yace “morning mum”, ture hanunshi tayi tace “don’t ever touch me,and don’t ever call me ur mum”, hararan Eraj tayi da sauri Eraj ta sadda kanta kasa ta rike gefen rigan Muhammad gam, Mr president yace “kuje ku zauna”,tashi sukayi suka zauna Eraj tai shiru jirgin yatashi gyangyadi tafara Muhammad ya kwanto da ita a kirjinshi.

Karfe 4 suka sauka a Airport din kaduna,Mr president yaso dukansu suke gidansu Eraj amma mum tace batasan wanan ba, Muhammad Amir da Eraj ne suka sauka mota yazo suka shiga sai gidansu Eraj, yayinda Mr president yace “zaizo yaga iyayenta, amma suyi make sure anyi biki su dawo presidential Villa da zama.

Maman Abd Shakur😘
[2/15, 3:31 PM] Aishat muhd: 🌺🌸🌺KABILAR MU🌺🌸🌺
                            46
Tsaraba suka tsaya suka kara jidanma su Amma, banda wanda Eraj tasaimusu a Paris,a kofar gida sukayi parking Eraj ta sauko ahankali ta shigo gidan sadaf sadaf side dinsu tafara shiga,Amma na kwance akan dagowar kujera tana karatun wani dan karamin littafin tauheed, Eraj ta shigo bata jira komiba tafada kan Amma tana ihu Amma ‘I miss u Ammana’, saikuma kuka, Amma ta dagata tadan harareta ke lafiyanki zaki fadamin jiki haka, kara rungume Amma tayi, Amma ta dagota tace “saukan yaushe? ke kadaine?” ta girgizakai, Amma tace “tareda mijinki kike?” kallon Amma tayi batare data ce komiba, Amma tace “wuce ki shigo dashi shigo dasu ki kaisu parlon kawu”.

Muhammad sai kunyan Amma yake lokacin dayaga Amma, sun gaisa sosai sosai, Eraj taja hanun Fiddausi sai tsohuwar anguwarsu, gidansu Rahama suka kaimata tsaraba,  basu dawoba sai bayan issha, Amma tai mata fada kaman zata cinyeta, fushi tayi ta shiga bayi tai wanka tasa shimi ta kwanta, Amma takoma falon kawu. Muhammad duk kunya yahanashi tambayan Eraj, Amir ne yay maganan biki inda Amma tace inta itane kar ayi komima yatafi da matarshi, Atine tace baza’ai hakaba ranan jumma’a mai zuwa ayi walima ran asabar akaimai matarshi kawu yay naam da hakan, Amir dai tunda ya kyalla ido a Fiddausi yaji ranshi yabiya, sai wuraren goma sukabar gidan Muhammad yakasa tafiya ya zauna a mota yay  shiru. Amir yabude kofa  yafita Muhammad yace” ina zaka?”yace “ina zuwa”, karo sukaci da Fiddausi murmushi tamai shima yamata yace “dan tayamu kiran Eraj mijinta nason magana da ita”, to tace takoma ciki,Eraj ce kadai adaki Amma na wurin atine ta taba Eraj mijinki na kiranki, Eraj tajuyo da masifanta tace “bazaniba to” daidai lokacin Amma ta shigo, Fiddausi tace” Amma kinga Eraj mijinta na kiranta wai bazata ba”, Amma tamata wani kallo da sauri ta sakko tasaka hijab taja hannu Fiddausi din suka fita, Amir ya tsaya suna fira da fido saboda yabama ma’auratan dama su gana, shiga motan tayi ta daure fuska,ko kala batace maiba kama kanshi yayi chan ya dago yay huci ya kalleta “ina kika je dazu”?tai shiru, janyota jikinshi yayi ya matseta saida tai yar kara “ina kikaje dazu”?ganin he is serious yasa tace “am sorry,bazan karaba”, rungumeta yayi ahankali yace “baby kibini muje gidanmu na GRA mu kwana, bazan iya kwana nikadai har nanda 1week ba plz,I need my wife kinji baby doll”, zame jikinta tayi tace “am sorry ni inason na kwana awurin Amma na”, sauke ajiyan zuciya yayi jawota jikinshi yakarayi saida ya aikamata da sakonin soyayya kala kala, sanan yadanji dama daman yanayin dayake cikin,da kyar ta kwace kanta tafito daga motan tawuce ciki, Amir yama Fiddausi sallama yawuce mota.

Tsawon kwana shidanan an gyara amarya Eraj sosai, tasha dilka tasha lallin,tasha gyara ciki da waje, ran jumma’a akai walima aranan Mr president da mukarabban shi sukazo,har daki ya shigo ya gaida Amma, da yamma yatafi yama jama’a kyauta kala kala ranan. yayinda Dr Muhammad  da kyar yake iya bacci, ranan jumma’a, saboda yanayin dayake ciki,ba karamin wahala yakeba coping da rashin mace,dan abune wanda yasaba tunda, kullum da mace yake kwana, gashi kullum Amir namai wa’azin haramcin zina da shan giya. Zazzabi ne yarufeshi jikinshi yay zafi sosai, Amir dai baisan meke damunshi ba amma tunanin dayayi yasa yakawo mai ruwan lime da kyar yasha, sanan yasami bacci.

9:00Am na ranan asabar a gidansu Eraj tamai, shiryata akayi tai kyau sosai, kawu yakirasu ya musu wa’azi sosai, Eraj tasha kuka kaman idanunta zasu fito. kawu ya damkama Muhammad hanunta yace “ga matarka ku tafi amana, Allah yabaku zaman lpy”, haka Amma da kanta tasata a mota, Muhammad ya tsaya sukai  sallama da Amir danshima ayau zai wuce sokoto, sanan yadawo mota ya kalli Eraj dake kuka tada motan yayi yaja sai Abuja.

Karfe 1 suka isa presidential Villa, hadadden party Mr president yahada musu, Eraj ta karbi gifts harta gaji,har aka tashi daga party wuraren 1 na dare basuga mum din Muhammad ba,Mr president shike komi, keys yaba Muhammad yace “ga keys din side dinku, kai my daughter  ta kwanta tagaji”, ahankali Eraj ketafiya yana bude side dinsu aljannar duniya yahadu, shiga Eraj tayi kujeran falon ta kwanta akai sai bacci saboda wani mugun gajiya datayi,murmushi Muhammad yayi ya kullo kofa saida yaje yay wanka yasha coffee sanan ya dawo falon, daukanta yayi ya kwantar da ita kan gado, takalman kafanta yacire mata da gyalen kanta, kwanciya yayi ya jawota jikinshi sukai bacci ahaka batare daya mata komiba saboda gajiyan dayaga tayi.

Maman Abd Shakur😘
[2/15, 4:46 PM] Aishat muhd: 🌺🌸🌺KABILAR MU🌺🌸🌺
                           47
Karfe 8 yabude idonshi, da sauri ya zame Eraj dake kirjinshi yafada bayi wanka yayi yay alwala yafito, tashin Eraj yayi da kyar ta tashi, bayi ta shiga tai wanka ta dauro towel kanta na zubar da ruwa tafito, wani irin kallo yabita dashi, take yaji jikinshi yamai yarrr, kaya ta dauka takoma bayi tasa sanan tafito,riga da sket na atampha yellow da baki sun kamata sosai,yafito da figure 8 dinta sosai, batama shafa maiba ta zira hijab tazo gefenshi tai sallanta, bayan ta idar tai azkar ta tashi. zama tayi gaban mirror tana kwalliya, kasa daurewa yayi ya mike tsaye ya cire jallabiyan jikinshi yarage dagashi sai boxer, matsowa yayi  kusa da inda take kwalliya, duk jikinta na rawa karbe janbakin dake hanunta yayi  yana mata murmushi, dagata yayi ya dauketa chak ya daura kan gado, kuka sosai tafara “mezaka min?” Ahankali idanunshi sun koma ja yace “i want to make u mine, I luv u baby”, zatai magana yahada bakinta danashi yana tsotsa sosai, hanunshi yakai yazage zip din riganta ya cire mata, ya wurgar akasa yana kokarin cire bra jikinta sukaji alamun ansa key a kofar falo an bude, ba tsammani kawai sukaga mum tafado bedroom din,Eraj ta daura hannayenta akan kirjinta da sauri, Muhammad ya dauko jallabiyarshi ya daurama Eraj abaya ta rufe jikinta da sauri kanta akasa.

Mum bata damuba da yanayin data gansuba, zaunawa tayi akan kujeran gaban mirror, tai crossing leg tana kallonsu, tana girgixa hannu, Muhammad ahankali ya tashi yadau singlet dinshi yasa,da kyar yace” good morning mum”, wani mugun kallo tamai sanan ta dauke kanta, yakoma bakin gado ya zauna, dakama Eraj tsawa tayi tace” u are too big to greet me abi”? Eraj datagama rudewa tace “good morning mummy” tana kuka,Muhammad ya lumshe ido yanajin kukanta aranshi, Mum tai banza dasu ta kalli Muhammad tace” saboda ka auro shashashan nan shine kakai har lokacinan bakasan kazo ka gaida mum dinkaba ko?”.

Da sauri yace “mum yanzu muka… ” ta dakamai tsawa keep quiet!, “u are here busy romancing goat dinan, kai adole mai amarya, ka auri wanda tafini, kamanta da uwarka ko?” yay shiru, tace “well nazo nafada ma wani abu ne”, mikewa tsaye tayi tace” Oliver! Da sauri ya daga kanshi ya kalleta tace ” I! ur mother, forbid u 4rm sleeping with dis goat u call wife, Oliver na haneka da kusanta yarinyan nan, banason hada zuri’a da ita,idan ka kusanceta Jesus ya tsinema albarka Oliver”,  da sauri Muhammad ya daga kai ya kalleta idonshi sunyi ja jijiyan kanshi ya bullo, Eraj ma da sauri ta kalleta, idanunta na fitar da ruwa, Oliver yace “plz mum don do dis to me”,  cikin ihu tace “am not ur mother, d day u became a Muslim aranan katashi  daga zama  Dana”,  rike nonuwanta tayi ta nunamai da sauri ya kawar da kanshi tace “wayanan kasha, duk randa na gano ka kusanci goat dinan saina daga makasu, Oliver I forbid u, na tsine maka inhar ka kusanceta, bazan taba son musulma a matar kaba, and dis is ur punishment Oliver na dawowa musulmi,idan kaga dama tell ur dad zan gamu dakai”.

takalli Eraj dake kuka sosai ta balla mata harara tace ” wuce mutafi kimin aiki”, jikinta na rawa dan mugun tsoron matar take ta mike jallabiyar ta fadi akasa, ahankali Muhammad ya mika mata riganta tasa da sauri mum tasakai tafita, Muhammad ya jawota jikinshi ya rungumeta ya share mata hawaye “stop crying my baby” kiss yamata abaki da sauri ta kwace kanta tabi bayan mum tana kuka.

Maman Abd Shakur😘
[2/18, 4:03 PM] Hafsat Abj: 🌺🌸🌺KABILAR MU🌺🌸🌺
                          51
Ihun tsoro tayi tasa hannayenta tarufe kirjinta da sauri tana hawaye,  wutan dakin taga ya kashe ya kunna musu A.C, cikin duhun da gudu tayi hanyar fita, fizgota yayi ya dauketa ya nakata akan gado, hayowa gadon yayi da zafi zafinshi yafara mata wasu irin abubuwa,ko ina yasamu yakema kiss, ya shafa nan ya shafa chan ya matseta sosai ajikinshi, kuka Eraj tafara harda na fitan hankali sai ihu takemai tana “mum Dr, mum tsinuwa”, ahankali ya tsayar da abunda yake mata, murya adishe yace “keep quiet” shiru tayi jikinta na rawa da kyar yace”baby doll, Amir yacemin ba’ama any mahaluki biyayya a wurin sabama mahalicci (ALLAH ),abunda mum tace karnayi sunna ne,hakkin junan mune wanda dole mu saukeshi, mubiyama kanmu bukata, banason na tauye miki hakki,banison ki tauyemin” Eraj tai shiru dan tasan maganar shi gaskiyane, matseta yakara yi ajikinshi sosai muryan shi takara kankancewa kaman tamai ciwo, yace” baby ki taimakamin, wlh I luv yhu,bazan iya hakura yauba,am suffering a lot, rabona da mace tun ranan dana fara ciwo”,ahankali yace” kinason na komama dabi’una na Dane?”ta girgiza kai tana matsar hawaye, yace” to kibarni na samu natsuwa,4 d 1st tym nasan nai aure,just cooperate”,  bai jira maizata ceba yahada bakinshi da nata yana tsotsa, yacigaba da wasanni da ita sosai kaman mahaukaci, kokarin shigar ta yake Eraj zafin dataji yasa tai mugun ihu ta kaima duka abaya tare da fincike bakinshi daga nata, tureshi tayi ta mirgina tafadi akasa tana kuka,” kai wlh mugu ne baka da tausayi”, ta cigaba dajan jiki tana laluben hanyar kofa cikin duhu tana cemai mugu mara tausayi, Muhammad na kwance akan gado yana juyi sosai hawaye na kwarara, wani irin zuciya ta ciyoshi Eraj harta isa ta dinga wahalar dani haka, ita wacece?, tashi yayi akan gadon, saitin inda yakeji muryanta tana cemai mugu yayi azuciye, dagata yayi tafara tittirjewa tana ihu tana dukan kirjinshi “ka kyaleni wlh mugunta kakeyi min kai mugu ne”, yanda zuciya ta cishi yasa ya kifa mata wani wawan mari, hankadata kan gado yayi yafada kanta, kuka tafara tana kayakuri bazan karaba, baimasan tanayiba, wassanni yafara mata yana shafa kirjinta da hannu yana shan dayan, kokawa tafara yi dashi saboda yanda takeji ajikinta dayana mata hakan, saida yaga tagaji da kokawan, tagaji da fadan batada wani ragowan karfi, sanan yafara kokarin shiganta ta karfi,  ya rirriketa, ihu tayi sosai tace “ka yakuri natuba”, ko sauraran ta baiyiba.
Chan takara sakin wani wawan ihu tace” Wlh natuba Oliver”,tacigaba da kuka kaman ranta zaifita, ihu tasake saki akaro na uku, sanan ta sauke ajiyan zuciya ahankali ta sume, Dr Muhammad baimasan wace duniya yake ba,yin abunshi yake kaman yasami wacce tasaba,dudda yagane wannanne na farko amma bai tausaya mataba,dan ta mugun batamai raiyau, kiran sallan dayaji ne yagane asubama tayi ashe, ahankali yagama abunda yakeyi yafadi gefenta shima asume.

Sheshekan kuka ne ya farkar dashi, kallon agogon dakin yayi yaga karfe tara na safe,ahankali ya juyo da kanshi ya saukesu kan Eraj dake kuka tana kallonshi, hararanta yayi ya tashi tsaye, da sauri Eraj ta kulle idonta, murmushi yay azuciyanshi yace “be expecting me later”, boxer dinshi ya dauka yasa yafita daga dakin batare daya kalletaba, kuka Eraj tafahe dashi tanajin wani irin mugun zafi kaman barkono akasanta.
Dakinshi ya shiga yay wanka yafito ya goge kanshi da  towel ya zira jallabiyan shi yay salla, zama yayi bakin gado shikadai ke murmushi, filo ya dauka ya rungume saikuma yama filon kiss yace “I luv yhu my Hiraj, am ur 1st and will In sha Allah be ur last, Allah  yakara min sonki da komima”, tunanin jiya kawai yake shekara da shekaru yayi yan mata dayawa bai tabajin wacce ta kamo kafan Eraj akomiba, saikuma ya daure fuska ya kalli filon yace” ina fushi da ita taban wahala sosai, sai anjima zamu shirya nabata magani”, kwanciya yayi akan gadon yanata juyi so yake yaje ya ganta amma kuma yanason yanuna mata fushin shi, saboda karta kara irin kuskuren, gashi kuma wani irin mugun sonta nakara shiganshi. da kyar bacci ya kwasai.

Eraj na kwance inda ya barta tanajin lema lema akasanta amma ko motsi takasa saboda azaba, wani haushi da tsoron shi takeji duka alokaci daya, tana wurin kwance bakinta yabushe saboda kishin ruwa,  taji ya shigo, zama yayi abakin gadon yana share mata hawaye,ganin lebenta a bushe yasa ya dauko mata ruwa ya daura kanta akirjinshi yabata tasha sosai sanan ta cire kai, maidata yayi yatashi ya shiga bayi yahada mata ruwan zafi da salt, zuwa yayi ya dauketa zanin gadon data rufe jikinta dashi ya cire ya yar, ya kaita bayin, kuka take sosai dayana gasta ta kankameshi sosai, yana hura mata fuska, saida yagama ya samata kaya ya daurata a dadduma tai salla, ya kawo abinshi abaki yabata taci kadan, yabata magani da kyar tasha, zai mata allura tahana, daure fuska yayi yace” ki tsaya malama”, sai alokacin yamata magana tsayawa tayi yamata tanata kuka,tsoranshi takeji sosai bana wasaba,  kwantar da ita yay a dadduman ya gyara gadon, yacire zanin gadon yasa wani, koda yagama yaga tamayi bacci tausayinta yaji yakamashi kwantar da ita yay akan gadon ya zauna gefenta yana shafa gashin goshinta.

Maman Abd Shakur😘




🌺🌸🌺KABILAR MU🌺🌸🌺
                            48
Tana biye da mum harsuka kai side dinta, palo ne babban gaske mai shegen kyau yaji kayan alatu, da kyale kyale, ma aikata ne duk da uniform a jikinsu kowa na nashi aikin, gyaran murya mum tayi yan aikin suka juya sukabar falon, mum ta juyo ta kalli Eraj da jikinta ke rawa tace “ke kika kwacemin yaro ko?”da sauri Eraj ta girgiza mata kai tana matsar hawaye, mum ta bugata da bango,Eraj zatai ihu mum tace “shiiii”, da sauri ta hadiye kukan,  dagota tayi ta shake wuyan ta Eraj ta kwalalo ido waje, mum tace” listen attentively,  dagayau koda hannun ki kika bari Oliver yakara tabawa wlh wlh saina kasheki kijina ko”, Eraj idanunta sunyi ja, sakin wuyanta mum tayi ta daka mata tsawa tace “kinaji nako Eraj ta girgizakai, mum tace ko hannunki karki bari yakara tabawa balle haryama miki kiss ko hug ballema ajega babban,karki sake kibari ku kara kwana daki daya kina jinako”, da sauri Eraj tace “to mommy”. Mum ta tunkudata tace” je kitchen kimin plantain pudding da Edikaiko soup,nabaki 30min ki gama”, Eraj cikin kuka tace “Mum menene Edikaiko soup?” Mum tace” na ur father be Edikaiko, wuce kitchen ki dafamin zan shiga meeting da governors wife,dazaran nafito zanci” tajuya tahau stairs saikuma tajuyo tace “if u want to save ur skin to inabaki shawara karki fadama Oliver ko Mr president abunda nace” tai tsaki tace “goat”.
Kuka Eraj taci sosai ahankali ta mike ta shiga kitchen din data gani abude, gas din kadai data ganima batasan ya ake kunnashi bama, to mema Edikaiko soup din? Tadaisan plantain pudding shine tuwan plantain zata iyayin wanan amma to wazai tayani kunna gas din duk takori yan aiki, tsayawa tayi a kitchen din shiru sai tunani take, jitayi anrungumeta tabaya anmata kiss a bayan wuyanta da sauri ta juyo ganin Muhammad tayi yana mata murmushi yace” baby doll me kikeyi a kitchen?”, tureshi tayi daga jikinta da sauri ta koma baya, shiru yayi yana kallonta, yace” I said wot are u doing in d kitchen?”
Kuka tafashe dashi tace “mum tace nadafa plantain pudding da Edikaiko soup, and ni banma san meshi ba”,janyota jikinshi yayi yace “is OK baby doll, together we will balance d equation,tare zamuyi girkin”,da sauri ta kwace jikinta tace “nidai ka kunnamin gas kawai katafi banason ta ganka”, saukar da ajiyan zuciya yayi ya kunna mata gas din ya zauna kan dining tsakiyar kitchen din yadafe kanshi, Chan ya ciro wayanshi yay browsing yanda ake dafa soup din da sauri ya mike ya matso kusa da ita, hannunshi ya daura kan cikinta yace “baby look, ga yanda ake soup dinan”, ture hanunshi tayi ta matsa da sauri, fizgota yayi ya rike fuskanta yana kallon kwayar idonta ahankali yace ” what’s with you baby doll? is lyk u are avoiding me”, kara tureshi tayi tace “katafi banason mum tazo ta ganka anan ne” Matseta yayi ajikin bango yana mata wani irin kallo da gudu ta tureshi jin tuwon na kauri, tsaban rudewa hannunta tasa zata cire tukunyan daga wuta, ihu tayi ta koma baya tana kuka, tsaki Muhammad yayi yace ” I don’t know wot d heck is wrong with mum” kama hanun nata yayi ya wanke mata a tap ya zaunar da ita kan dining, da kanshi ya saukar da tuwon ya kwashe duk yay baki, tunkunya ya daura yayi miyan da taimakon goggle dukda miyan batai wani kyau ba, zubawa yayi a plate yahada a tray yamikama Eraj dake kuka yace ” baby doll yi sauri kikai mata a meeting room din a upstairs, ina jiranki anan kizo muje daki nasa miki magani”. Ahankali ta tashi tadau tray din ta tafi yabita da kallo yanda ko ina a jikinta ke motsawa tana tafiya.
Knocking tayi akace ta shigo, matane masu aji da class zaune, 1st lady nakan wani babban kujera, murmushi mum tayi tace kin kawo kanki. Ajiye abinci tayi gaban mum, ahankali tace “mum ga abincin” dan murmushi mum tayi sanan tasa hannu ta gutsuro tuwo kadan ta dangwali miyan takai bakinta Eraj tafara addu’a jikinta na kakkarwa, da sauri mum ta tofar da abincin gefe tadau ruwa tasha da gudu saboda wani azababben yaji dataji a miyan,  kallon Eraj da harta fara hawaye tayi ta daka mata tsawa ni kikeso ki kashe?!, ta buga tebir’ yau zanyi maganinki’ Eraj bata ankaraba taga mum tadau miyan ta watsa mata a kirji wani ihu Eraj tasaki saboda zafin miyan, Muhammad dake falo jin ihun baby doll dinshi yasa yatashi da gudu yay stairs.

Maman Abd Shakur😘
[2/16, 1:46 PM] Aishat muhd: 🌺🌸🌺KABILAR MU🌺🌸🌺
                             49
Fadawa dakin yayi yaga Eraj ta rike riganta tana kuka,duk miya yabata ta,idanunshi suka kada sukai ja,ahankali ya tako yana tafiya kaman zaki ko kallon mum baiyiba yaja hannun Eraj kokarin kwace hanunta take amma yamata rikon karfi,mum tace “nizan kwashe miki plate din? ki dawo ki kwashe su”, juyowa Muhammad yayi idanunshi sunyi ja ya kalleta zaiyi magana, sai kuma yay shiru, Eraj ta fizge hanunta tazo ta tsugunna ta dauke kwanukan suka fita kitchen ta ajiye, Muhammad ya rike hanunta ta kwace, kallonta yayi suka wuce side dinsu, bayi ta shiga da gudu ta sakanma kanta ruwa saboda yanda wurin kemata zafi, ta dade tana wanka daga baya ta daura towel tafito, Muhammad ya dauko kayan aiki ya zauna kusada ita yace” bude nasa miki magani”, kama jikinta tayi tace “no baniso”, rike hanunta yayi ta fizge da sauri tamai ihu tace” nika kyaleni yadena min zafi” alhalin zafi yake mata sosai, idanunshi sukai ja yace “kinsan idan fatanki ya daye I will not be happy ko,bayan ke amanata ce,kibari nai aikina”,xai riko hanunta ta tureshi ta mike zata gudu,da sauri ya rike hanunta, ya fizgota jikinshi ya matseta gam,allura yahada da hannu daya bata ankaraba ya daga towel din ya tsira mata, baima ciro alluran daga jikintaba tafara bacci, ahankali ya zare ya liliya wurin, daukanta yayi ya kwantar kan gado, ahankali yasa hannu ya kwance towel din, ganin kirjinta yasa wani irin abu yafara fizganshi da kyar ya saita kanshi ya shafa mata magani a inda yay jajir din, bai rufeta da towel dinba ya barta ahaka ya kunna mata Ac yafito daga dakin, kukun su yagama abinci ya kawomai kadan yaci yay shiru yana tunani.

Wuraren karfe 4 ta tashi daga bacci, ganinta ahaka yasa ranta ya mugun baci dama jikina yakeson ya kalla inda mum tazo ta ganni ahakafa,tashi tayi saikuma taji wurin baya mata zafi, kaya ta dauka tasa ta fito Palo yana zaune yana danna laptop ko kallonshi batayiba fuuu ta wuce kitchen, tsumin da Atine ta bata wanda ita atunaninta juice ne kullum saita banka ta dauko tasha, ta zauna a kitchen din ta cinye fruits din data gani a fridge sunyi sanyi,wanke hanunta tayi tafito zata wuce tadiyota yayi yana dariya yace”yee I catch u”, gashin kanta ya gyara mata yace “mena miki kike fushi?”.

Ballamai harara tayi da manyan idonta ta tureshi ta tashi ta shiga daki da sauri yabiyota yana “my luv menene wai kike fushi?” yay maganan duniya taki kulashi har lokacin magrib tayi masallaci cikin Villa yatafi sai wuraren 10 na dare ya shigo cos ya tsaya wurin dad.
Dakinshi ya shiga yay wankanshi yafito ya shigo dakinta yaga hartamayi bacci, ahankali taji kaman ana shafata ana tsotsan bakinta,mikewa tai da sauri ta kunna wuta ta daure fuska mai haka? Hannunta yazo zai kama ta janye, bai damuba ya kwantar da murya yace” baby doll hakkina nakeso”, gabanta ne yafadi saikuma ta kallai tace “ka manta abunda mum tacene, kanason tsinuwanta yakamaka?” Dafe kanshi yayi yay tsaki yace “Ooh not dis again, 4 godsake baby kidena maganan mum, tace am not her son den batada right dazata ce karna kusanceki”, yakara matsowa kusa da ita da gudu ta sauka daga gadon hartana faduwa ta tashi duk arude take tace “no Dr gaskiya nidai a’a don’t even try to touch me,kama mamanka biyayya”, sakkowa daga gadon yayi da gudu tayi hanyar falo, taku daya yayi yakamota.

Maman Abd Shakur😘
[2/16, 2:51 PM] Aishat muhd: 🌺🌸🌺KABILAR MU🌺🌸🌺
                             50
Matseta yayi sosai jikinshi na rawa yace “plz baby kiban karna mutu dan Allah, forget about mum, dama yanzu ba adinina daya da itaba,so is not dole namata biyayya” Eraj ta tureshi tace “u are wrong, in our religion dole kama mum dinka biyayya koda kuwa bokace, and as for now saita hakura ta janye tsinuwar sanan zanbaka kaina”, fita tayi daga dakin tatafi falo ta kwanta akan kujera tabar Muhammad a tsaye idonshi yay ja,yadade ahaka sanan ya fito falon,kulle idonta tai da sauri ya tsugunna agabanta zai rike hanunta tai sauri ta janye, muryanshi na rawa yace “plz baby help me Dan Allah am begging u karna mutu”, magananshi har zuciyanta yataba,yay shiru yana kallonta ahankali yakara cewa plzzz, cikin tsiwa ta tashi tace “nika kyalen…..I bata karasa magananba saboda hawayen data gani a idonshi,tai sauri ta koma ta kwanta, share hawayen shi yayi yace naji shikenan amma plz kitashi kije ki kwanta adaki,ni na kwana adakina to mikewa tayi tawuce daki ta kullo kofa da kyar ya iya tashi ya shiga dakinshi juyi ya dingayi akan gado yarasa inda zaisa kanshi, gashi Amir yacemai zina haramunne a Islam, kuka yafara sosai kaman yaro da kyar bacci yay gaba dashi.
Koda gari ya waye Eraj ta tashi taga bayanan tadamu,amma kuma dataga akan gaskiyanta take yasa abun baiwani dametaba.

Kimanin sati biyu kenan,kullum abunda ke faruwa kenan har kuka yakema Eraj amma sam tace sai randa mum ta janye,damuwa tama Muhammad yawa,yayinda damuwa tama itama Eraj din yawa dan yanzu aiki mum kesata sosai take wahala.

Yau takama Friday, karfe 8 nadare Muhammad ya shigo gidan,zama yayi afalo yay shiru ahankali ya mike dakin Eraj ya shiga ya ganta tana kwance da rigan bacci, tsugunnawa yayi agefenta yace “my baby plz kibani yau”, kallonshi tayi hawaye ya cika idonta ta girgixamai kai, kifa kanshi yay da gadon yahau rera mata kuka kaman yaro, mikewa tsaye yayi ya share idonshi ya kalleta yace “baby saboda kinga ina mugun sonki ne yasa kike wahalar daniko,kinaso na fada halaka ko, to kisani duk halin dana shiga ke kika jamin zanje nasamo wacce zata yayemin yanayin danake cikin, and Wlh duk randa zaki shigo hanuna yanda bakiji tausayina ayanzu ba bazanji tausayin kiba,saikin raina kanki”.

Jin yana nufin mace yasa kishin Eraj yataso ta mike itama idonta yacika da hawaye tace “karka tausayamin din, yaushe zaka gane am doing all dis 4 ur own good, banason tsinuwar mamanka ta kamaka, am doing all dis because I luv yhu,inma baka saniba yau kasani, banason kafada tsinuwar mamanka,ko fushin ta”, cikin ihu yace mata “damn her, who did she thinks she is dazata shiga rayuwata, dan kawai ta haifen.( ni m shakur nace tofa dabi’ar kiristancin ta motsa,bari na matsa gefe kafin ya gaujeni).

Yace Eraj” I said damn her, inda uwa ce tagari da bazataso na wahala hakaba,batasan menake going through ba”, Eraj tace “bakada kunya Dr Wlh,kuma tunda ka zagi mum ko zaka mutu bazan bakaba,duk abunda zakayi kayi”, turata yayi akan gado yajuya yafita daga dakin yana share hawayen idonshi, Ya bugo mata kofan fummmm.

Eraj tafadi akasa tasa kanta acinyanta tana kuka,ahankali tace”am sorry my luv,nabata ma rai yau,but wot can I do?”,jin kakarin amai yasa ta mike da sauri ta fita falo,Muhammad tagani da kwalban giya ahannu yasha kadan yana amai,da sauri takarasa wurinshi zata rikeshi ya daga mata hannu da kyar ya mike ya buga kwalban giyan da center table tarsassassa kakeji suka fashe. Eraj ta matsa baya da sauri ganin yanda yake abu kaman mahaukaci, key motarshi ya dauka adudduke yake tafiya harya fita daga dakin ya shiga motanshi yaja yabar gidan, wani hadadden classic gidan matan banza yatafi, room 12 ya shiga ya kwanta akan gadon,wata siririyar bushashiyar mace ta shigo tana karkada jiki tace sir bari nai wanka na fito nazo, agabanshi tahau cire kaya kawar da kanshi yayi ganin jikinta kaman na namiji ba irin na baby doll dinshiba, ahankali ya mike aduke yake tafiya yafita ya shiga motanshi, kifa kanshi yayi yana hawaye karan wayanshi yaji ganin Amir yasa ya dauka ahankali suka gaisa jin muryanshi wani iri yasa Amir tambayanshi lpy, da farko yaso yaboye ma Amir amma daga baya yafadimai komi. saida yagama Amir yace “Muhammad kajega matarka, kasamu natsuwa”. Da sauri Muhammad yace “tsinuwar mum fa?”.

Amir yace “annabi  yace ba’ama iyaye biyayya a wurin sabama mahalicci,and abunda mum tahana kayi sunna ne, danhaka bazaka mata biyayya a nan ba, kaje ga matarka tun kafin ka  fada  halaka.”… da sauri Muhammad yace “Eraj bazata yardaba ai”, Amir yace to ka tsaya jiranta har sai randa zata yarda. ya katse wayan da sauri Muhammad ya tada motan sai gida, Eraj na kwance takasa bacci jitayi anbanko kofa an shigo da sauri ta juya dauke kanta tayi da sauri takoma ta kwanta.

Zuwa gabanta yayi yace”baby doll ban hakkina” atsiwace ta tashi tace “nacema bazan badaba kuma ka kyaleni” rike hanunta yayi ta fizge yace “baby doll don’t push me plz,banaso nai forcing naki I luv yhu Hiraj”, wani haushin shi takeji dan atunaninta ya riga yayi amfani da matar banza, tsaki tamai tajuya zata kwanta batare data bashi amsaba, fizgota yayi yana huci,hannu yasa ya yaga rigan jikinta daga sama har kasa.

Maman Abd Shakur😘



 🌺🌸🌺KABILAR MU🌺🌸🌺
                          51
Ihun tsoro tayi tasa hannayenta tarufe kirjinta da sauri tana hawaye,  wutan dakin taga ya kashe ya kunna musu A.C, cikin duhun da gudu tayi hanyar fita, fizgota yayi ya dauketa ya nakata akan gado, hayowa gadon yayi da zafi zafinshi yafara mata wasu irin abubuwa,ko ina yasamu yakema kiss, ya shafa nan ya shafa chan ya matseta sosai ajikinshi, kuka Eraj tafara harda na fitan hankali sai ihu takemai tana “mum Dr, mum tsinuwa”, ahankali ya tsayar da abunda yake mata, murya adishe yace “keep quiet” shiru tayi jikinta na rawa da kyar yace”baby doll, Amir yacemin ba’ama any mahaluki biyayya a wurin sabama mahalicci (ALLAH ),abunda mum tace karnayi sunna ne,hakkin junan mune wanda dole mu saukeshi, mubiyama kanmu bukata, banason na tauye miki hakki,banison ki tauyemin” Eraj tai shiru dan tasan maganar shi gaskiyane, matseta yakara yi ajikinshi sosai muryan shi takara kankancewa kaman tamai ciwo, yace” baby ki taimakamin, wlh I luv yhu,bazan iya hakura yauba,am suffering a lot, rabona da mace tun ranan dana fara ciwo”,ahankali yace” kinason na komama dabi’una na Dane?”ta girgiza kai tana matsar hawaye, yace” to kibarni na samu natsuwa,4 d 1st tym nasan nai aure,just cooperate”,  bai jira maizata ceba yahada bakinshi da nata yana tsotsa, yacigaba da wasanni da ita sosai kaman mahaukaci, kokarin shigar ta yake Eraj zafin dataji yasa tai mugun ihu ta kaima duka abaya tare da fincike bakinshi daga nata, tureshi tayi ta mirgina tafadi akasa tana kuka,” kai wlh mugu ne baka da tausayi”, ta cigaba dajan jiki tana laluben hanyar kofa cikin duhu tana cemai mugu mara tausayi, Muhammad na kwance akan gado yana juyi sosai hawaye na kwarara, wani irin zuciya ta ciyoshi Eraj harta isa ta dinga wahalar dani haka, ita wacece?, tashi yayi akan gadon, saitin inda yakeji muryanta tana cemai mugu yayi azuciye, dagata yayi tafara tittirjewa tana ihu tana dukan kirjinshi “ka kyaleni wlh mugunta kakeyi min kai mugu ne”, yanda zuciya ta cishi yasa ya kifa mata wani wawan mari, hankadata kan gado yayi yafada kanta, kuka tafara tana kayakuri bazan karaba, baimasan tanayiba, wassanni yafara mata yana shafa kirjinta da hannu yana shan dayan, kokawa tafara yi dashi saboda yanda takeji ajikinta dayana mata hakan, saida yaga tagaji da kokawan, tagaji da fadan batada wani ragowan karfi, sanan yafara kokarin shiganta ta karfi,  ya rirriketa, ihu tayi sosai tace “ka yakuri natuba”, ko sauraran ta baiyiba.
Chan takara sakin wani wawan ihu tace” Wlh natuba Oliver”,tacigaba da kuka kaman ranta zaifita, ihu tasake saki akaro na uku, sanan ta sauke ajiyan zuciya ahankali ta sume, Dr Muhammad baimasan wace duniya yake ba,yin abunshi yake kaman yasami wacce tasaba,dudda yagane wannanne na farko amma bai tausaya mataba,dan ta mugun batamai raiyau, kiran sallan dayaji ne yagane asubama tayi ashe, ahankali yagama abunda yakeyi yafadi gefenta shima asume.

Sheshekan kuka ne ya farkar dashi, kallon agogon dakin yayi yaga karfe tara na safe,ahankali ya juyo da kanshi ya saukesu kan Eraj dake kuka tana kallonshi, hararanta yayi ya tashi tsaye, da sauri Eraj ta kulle idonta, murmushi yay azuciyanshi yace “be expecting me later”, boxer dinshi ya dauka yasa yafita daga dakin batare daya kalletaba, kuka Eraj tafahe dashi tanajin wani irin mugun zafi kaman barkono akasanta.
Dakinshi ya shiga yay wanka yafito ya goge kanshi da  towel ya zira jallabiyan shi yay salla, zama yayi bakin gado shikadai ke murmushi, filo ya dauka ya rungume saikuma yama filon kiss yace “I luv yhu my Hiraj, am ur 1st and will In sha Allah be ur last, Allah  yakara min sonki da komima”, tunanin jiya kawai yake shekara da shekaru yayi yan mata dayawa bai tabajin wacce ta kamo kafan Eraj akomiba, saikuma ya daure fuska ya kalli filon yace” ina fushi da ita taban wahala sosai, sai anjima zamu shirya nabata magani”, kwanciya yayi akan gadon yanata juyi so yake yaje ya ganta amma kuma yanason yanuna mata fushin shi, saboda karta kara irin kuskuren, gashi kuma wani irin mugun sonta nakara shiganshi. da kyar bacci ya kwasai.

Eraj na kwance inda ya barta tanajin lema lema akasanta amma ko motsi takasa saboda azaba, wani haushi da tsoron shi takeji duka alokaci daya, tana wurin kwance bakinta yabushe saboda kishin ruwa,  taji ya shigo, zama yayi abakin gadon yana share mata hawaye,ganin lebenta a bushe yasa ya dauko mata ruwa ya daura kanta akirjinshi yabata tasha sosai sanan ta cire kai, maidata yayi yatashi ya shiga bayi yahada mata ruwan zafi da salt, zuwa yayi ya dauketa zanin gadon data rufe jikinta dashi ya cire ya yar, ya kaita bayin, kuka take sosai dayana gasta ta kankameshi sosai, yana hura mata fuska, saida yagama ya samata kaya ya daurata a dadduma tai salla, ya kawo abinshi abaki yabata taci kadan, yabata magani da kyar tasha, zai mata allura tahana, daure fuska yayi yace” ki tsaya malama”, sai alokacin yamata magana tsayawa tayi yamata tanata kuka,tsoranshi takeji sosai bana wasaba,  kwantar da ita yay a dadduman ya gyara gadon, yacire zanin gadon yasa wani, koda yagama yaga tamayi bacci tausayinta yaji yakamashi kwantar da ita yay akan gadon ya zauna gefenta yana shafa gashin goshinta.

Maman Abd Shakur😘


🌺🌸🌺KABILAR MU🌺🌸🌺
                          52
Sai wuraren asr ta tashi, baya dakin.  da kyar ta mike tsaye,ganin bazata iya tafiya ba yasa ta shiga bayin da rarrafe, hada ruwan zafi sosai tayi ta shiga kaman yanda taga yamata dazu, kuka ta dingayi ta dade sosai sanan tai normal wanka ta daura alwala tafito, wata armless top tasa iya guiwa pink,  takama gashinta ta mulka turaren da Atine tabata ta zira hijab tai salla, tashi tayi takoma gado ta kwanta saboda zazzabin datakeji da sanyi ta lullube da bargo.

Shigowa dakin yay da sallaman shi yana sanye da 3quater blue, da bakar t shirt an rubuta finally got her ajiki, zama yayi abakin gadon ya shafa kanta  yaji jikinta zafi, ahankali ya dagota ya rungumeta yace” my baby sorry kinji ko, naje duba dad ne baida lpy baifitaba, yace na gaidake Allah kara sauki”, ajiyan zuciya ta sauke, saikuma kukan shagwaba, hawayen ya share mata, yama bakinta kiss, idanunshi araunane ya kalleta yace “am sorry baby, banda intention din forcing dinki,but u push me, kiyakuri kinji kiyafemin”, kuka takara fashewa dashi ta fada kirjinshi, ya lumshe ido yana shafa bayanta yace “ya isa, kinga jikinki da zafi ko”, da kyar yasamu tai shiru, ya mugun tausaya mata dan yasan taji jiki sosai, ko matan bariki yana wahalar dasu balle Eraj dinshi karaman yarinya. Falo ya kaita ya zaunar da ita yace “kinajin yunwa?” ta girgixa maikai yace “ok”. zama yayi akasa Ya daura kanta akan cinyan shi tai lamo kamar yar baby, rike hanunta yayi yay mai kiss ya kalleta yace “my baby fadamin mai kikeso dazai saki farin ciki nasan,dan nabata miki rai jiya”, shiru tayi ta turo baki, shafa bakin yayi, yay yar dariya yace “zaki farako? ai yanzu nasan maganin rashin kunyar ki”, kuka tafaramai ya dagota yace “hoo baby case, yau nabani najama kaina”, ya langabar dakai yace “plz gimbiya just tell me maizai Saki murna?”.
Ahankali tace “ni inason fiddausi tazo,anyi hutun school”, yay shiru yana kallon dan bakinta, yace “kawu zai yarda?” Itama tai rau rau da ido tana yarfe hannu,” to ka rokeshi ni Wlh konama kuka”,dariya yayi sosai yace “my sweet Eraj kenan,ki dingamin magana ahaka kaman baby yana burgeni my sweet Baby doll ” tusa kanta tayi acinya saboda yanda yabata kunya, ahankali yace “uhmm jiyadai naga… dukan wasa ta kaimai tana kukan shagawaba ‘wlh karka fada’, hannun ya kama yana kallonta yace “kika daken to saina karayi yau da daddare”, jikinta ne yahau rawa ta rirrikeshi tana kuka tace “plz no Wlh bazan karaba” dariya yayi sosai yanda yaga tarude haka ya dinga tonanta tanamai kuka har lokacine magrib yayi yakaita tai alwala shima yay nashi yatafi masallaci.
Bayan sallan issha ya shigo da hadaddun kaji,da yogurt saida yadinga bata abaki sanan taci yabata magani tasha da kyar, dakinshi ya dauketa yakaita ya kwantar  da ita kan bed dinshi yana mata wani irin kallo, kuka tafara rairai mai, kashe wutan yayi yazo ya kwanta,  kwato da ita yayi yaji jikinta na rawa, kanta ya shafa ahankali yace “my baby babu abunda zan miki,just relax”, wasa da ita sosai yayi sai wajen dayan dare sanan yajishi daidai ya daura kanshi akan kirjinta ya hada hanunshi da nata sanan sukai bacci ahaka.

Maman Abd Shakur😘
[2/18, 12:25 PM] Aishat Muhammad: 🌺🌸🌺KABILAR MU🌺🌸🌺
                           53
Karfe 7 ta tashi tai wanka, jikinta yay sauki sosai dan batajin zafi kuma, kasancewar tai salla tun asuba yasa ta zauna gaban mirror kwaliyya tayi sosai,  ta tashi ta bude wardrobe dinta dake cike da kaya, tunani take wani kaya zatasa, gani tayi kananun kaya duk sunfi yawa a wardrobe din,ahankali tai murmushi tace “my luv yafison English wears kenan” zaro wani black Jean 3quater ne da kadan Ya wuce guiwa tasa, taga wani hadadden top pink lumshe ido tayi dan pink is her best colour, daukoshi tayi tasa kayan sun kamata, figure 8 dinta yafito ras, ahankali takoma gaban mirror ta zauna tana kallon kanta yanda taga kusan rabin kirjinta awaje yasa taji bazata iya sa rigan  ba, tashi tayi dan ta chanza daidai lokacin Dr Muhammad ya shigo dakin yana sanye cikin suit da alama fita zaiyi ya rike briefcase,  baisan lokacin da briefcase din yafadi daga hanunshi ba, Eraj wanda ganinshi yasa tajuya baya da sauri, dan batason yaga yanda rigan ya bude kirjinta ta juyo da sauri jin karan faduwan abu, fadawa tayi a kirjinshi dan batasan yana bayantaba, yanda ya kankameta yana shinshina wuyanta yana shakan kamshin turaren yasa tadan tsorata, ahankali yafara kissing wuyanta, daukanta yayi ya kwantar kan gado,hakuri tafara bashi ganin irin abun shekaran jiya zai kara mata, Dr Muhammad bai sarara mata ba saida yasamu natsuwa irin wanda bai taba samuba tunda yake, daukanta yayi yamata wanka yaje yay nashi koda yaduba agogo yaga daya tayi na rana agurguje yay salla, ya dawo inda take kan gado yamata kiss a kumatu yace” baby ina zuwa yanzunan, ki tashi kisa kaya zan dawo anjima” da sauri da sauri sauri yafita yaja mota sai airport.

Da kyar ta lallaba tasa kayan, ta tabusar da gashinta tai salla, bacci takarayi saboda wani kasala da ciwon jikin datakeji Wlh inhar hakane aure nada wuya sosai,
Shigowa yayi dakin yana janye da trolley yace “zauna” ta zauna tana murmushi daki ya shiga ya ganta kan daduma tana bacci murmushi yayi yace lazy kawai, ahankali yake lasan bakinta bude ido tayi tana ganin shine ta mike da sauri  dagata yayi yacire hijab din yaja hanunta suka fito falo ganin fiddausi yasa tasaki kara tafada jikinta tana murna suka kankame juna, murmushi yayi yakada kai yace “yarinta bazai taba barin Eraj ba” dakinshi yashiga.

Kwanan fiddausi biyu takoma, akwana biyun nan Eraj tare da fiddausi take kwana taki zuwa dakin Muhammad, yay fushi ya zuba mata ido, tadinga shan abubuwan da fiddausi takawo mata inji atine,  aiko ranan da fiddausi ta tafi ta raina kanta dan Muhammad baya wasa da wanan, saida yafanshi kwana biyunshi cip da baiyiba. tun bata sababa harta zo tasaba da yanayin shi,tunda ta lura haka mijin nata yake kullum addu’an ta shine kar Allah yakawo ranan da 1st lady zata gane.

Maman Abd Shakur😘
[2/18, 1:18 PM] Aishat Muhammad: 🌺🌸🌺KABILAR MU🌺🌸🌺
                            54
Yau kimanin watansu uku da aure kenan, Eraj takara kyau da haske ta cika sosai tayi kiba, shida Dr yasan meke faruwa amma ya shareta bai fada mataba. Bangaren Dr Muhammad (Oliver ) yadage da karatun addini,yana zuwa wurin imam din villa yana mai karatu. Haryau mum daidai da digi bata tabajin son Eraj aranta ba,haushin ta takeji ta mayar mata da only son dinta musulmi, dudda ta lura Eraj nada kirki, batada rashin kunya, amma haushinan yahanata tasota, dudda matar danta datafi komi so a duniya ne, aiki ko sai wanda yakaru dazaran Mr president yafita xata kirata, Eraj tafara aiki kaman jaka bata taba nuna mata tagaji ba,haka kuma bata taba fadama Dr ba,dan tasan bakara min aikinshi ba yaje yay fada da mum dinshi kan ita.

Yau takama monday, misalin karfe 12 Eraj na falon mum tana moping sai zufa take, ta mugun gajiya danyau zazzabi takeji sosai dawani mugun ciwon mara, amai taji yazo mata da gudu ta shiga visitors toilet dake falon tayi tafito, tacigaba da moping din ahankali tana share zufa dan jiri jiri take gani, tass taji saukan mari a fuskanta ahankali ta dago kanta hawaye yacika idonta taga mum ne tana huci tace “are u blind kalli bayanki duk baki moping ba”, ahankali tadau bucket din tana ganin jiri tafara tafiya kafanta ne ya turgude tip kakeji ta xamiye tafadi, mum ta daura kafa daya kan daya tana “good 4 u, ki tashi ki cigaba da aiki kafin na kirga uku, dan kara miki zanyi”, Eraj dake mukurkusu akasa tanajin azaba tafara kokarin tashi daidai lokacin Dr da Mr president suka shigo dakin,  arude Dr ya dagata yace “menene my baby?” Mr president yabi 1st lady dawani mugun kallo bata damuba cigaba da karanta magazine dinta, Eraj kuka tafashe dashi tarike rigan Muhammad sosai tana nishi da karfi, arude yasa hannu ya daga sket dinta yaga jini nabin kafanta da karfi yace “dad bl…..blo..lood… da sauri Mr president ya karasa wajen ya tsugunna, mum ajiye magazine din tayi jin ance blood tataso,  Dr Muhammad daukanta yay kaman baby harya juya zaifita ya kalli mum yace “wlh mum if i lost my baby baxan taba yafemiki ba”, ya goge kwallanshi yafita, Mr president ya kalleta a wulakance yace “if I lost my grandson, just get ready to sign divorce papers, u are nothing but a wicked woman,shame on u Kristina” yay tsaki yabi Bayan Dr.
Bayan fitansu 1st lady tafara kuka kaman mahaukaciya, ahankali tafara” baby, little baby,am going to be a grandma”, saikuma ta share hawaye tana murmushi tace “my Oliver is going to be  dad”, da sauri ta mike tabi bayansu.
Taimakon gaggawa Dr da wata likita mace suka bata Allah ya taimakesu cikin bai fitaba, fitowa daga dakin yayi Mr president yace “son cikin yafita” ahankali ya rungume Mr president yana murna yace “no dad bai fitaba, saura 7 month a haifamin baby… ganin mum tsaye tana murmushi yasa yasaki dad zaibar wajen da sauri tarike mai hannu tana girgizamai kai.
shafa kanshi tayi tace “son forgive me plz,nasan nama kaida matarka laifi”, ta share hawayen ta da sauri tace “amma yanzu komi yawuce tunda zan zama grandma zakuban baby ina muku rainon shi ko son”, hanunshi ya fizge yace “u are a joker mother, bazan taba bari kitabamin baby ba, ko kinmanta abunda kikace ne? Inda nai yanda kikace da haryanzu bamu samu cikiba,shine yanzu zakizo kina murna, don’t even think dat dan bazaki taba tabamin yaroba he isn’t ur grandson, kaman yanda kikace am not ur son”, yajuya yafita daga ward din yana huci, zataima Mr president magana yajuya yabi bayan danshi, ahankali ta sulale akasa  tafashe da kuka,tace” son karkaban punishment dinan,wlh I luv my grandson plzzz”, da kyar ta mike  dakin da Eraj take tabude ta shiga.

Maman Abd Shakur😘
[2/19, 12:16 PM] Aishat Muhammad: 🌺🌸🌺KABILAR MU🌺🌸🌺
                          55
Ahankali Eraj take bude ido,gani tayi 1st lady na kuka sosai, da kyar ta tashi zaune dukda tsoro nacinta da kyar tace “mummy menene kike kuka?” Mum ta tashi ta matso kusada ita, kan Eraj ta shafa tace “my daughter kiyafemin abubuwan danamiki, nasan am a bad person, banyi deserving forgiveness nakiba”, tana magana tana kuka, Eraj tarike hanunta tace “no mum,plz  stop begging me, ni bakimin komiba”, mum ta rungumeta suka fashe da kuka, Dr Muhammad ne ya shigo yace “Eraj maihaka? Mekikeyi ajikinta?”, ahankali ta mikamai hannu yazo tahada hanunshi dana mum, tace “da baya fushi da mahaifiyarshi, muma munmata laifi munemi gafaranta,fushi Allah yana daga cikin fushin iyaye,munemi gafaranta  tasamana albarka a aurenmu”, jikin Muhammad yay sanyi ahankali mum ta rungumeshi kuka, yakisa hannu ya rungumota, ya tsaya kallon Eraj,gyada mishi kai tayi, ahankali yasa hannu ya rungumeta shima, duka aka hadu aka shirya a wurin,aka yayyafema juna.
Kwananta uku aka sallamota.
Eraj nasamun kulawa sosai wurin mijinta, dad da mum, har rasa wanda yafi sonta cikinsu take kullum burinta shine suma su musulunta kosa samu rahamar ubangiji ranar gobe kiyama. Yayinda tunda tasamu ciki Dr Muhammad ke hanata sukuni, tana iyakan kokarinta tana bashi hakkinshi shima yana kula da ita sosai kaman kwai.

Ayaune 1 ga watan January 2016,Eraj cikinta yay girma sosai,banawasa ba, gashi taki bari amata scanning acewanta wai shishigi akema Allah,me dole sai anduba abunda ya hallita, abari ta haifoshi saisuga ko menene, hakanan Dr Muhammad yazubama gimbiyar ido. Tun safe Eraj kejin ciwon Mara, lokacin Dr na asibiti, mum ne tashigo dakin tace “my baby where are u? nakawo miki vegetable soup din dakikace grandson dina nason ci…kukan dataji yasa ta ajiye soup din a dining tayi bedroom din, tabude uwar daka taga Eraj ta kuka tarike cikinta, da sauri tabata kaya tasa tariketa tasa amota sai clinic, Eraj taci bakar wuya complete 24 hours tayi bata haihuba,gashidai tuntuni takai 9cm amma baby yaki fitowa kuma ba’a mata operation ba dan anga takai 9cm, Dr Muhammad yafi kowa rudewa,dan yama kasa komai wata likita ta karbai. da asussuba yana tare dasu mum da dad Amir daya fadamawa Tun jiya, ya iso da matarshi fiddausi, Amir yace “abashi ruwa a cup”, Muhammad yakawomai, addu’oi yayi aruwan duksu Mr president na kallonshi, yaba Muhammad yace “jekai bismillah kabata Tasha”, Muhammad na zuwa yabata ko minti daya Eraj data gama galabaita bata karaba tai wani nishi saiga kakkyawan namiji mai kama da ubanshi yafito, Muhammad yarike yana kuka, chan takara numfashi saiga wata mace tafito, Muhammad yakara rikewa yana hawaye, chan takara nishi na uku yafito namiji, Muhammad yamika ma nurse biyun dake hannushi, mikama Dr Muhammad hanunta tayi, ahankali yariketa, duka takai mishi tace “Wlh bazan kara yarda muyiba,dama haka haihuwan yake” ihu tayi ta cukuikuyeshi tace “Allaaaaaaah!,  fus kakeji wani kakkyawan namiji yafito tare da placenta, ahankali Dr muhammad ya sulale akasa yasume warwas.
Nurse tai maza ta lullube yaran tasasu agadajen su,ta gyara mamansu da wurin tsaf, ruwa ta yayyafamai ya farfado ahankali yace “nurse da gaske QUADRUPLETS matana ta haifa ko mafarki ne?” Nurse ta girgixamai kai tace “yess sir, yara hudu matarka ta haifa”,wani ihu yayi yadau nurse din yadaga ta sama,tace” sir” da sauri ya ajiyeta yafita dakin da gudu dad yafara rungumewa saikuma yasakeshi yafara rawan Micheal Jackson, Amir yay shiru yana kallon yanda Muhammad ke rawa, dan yaga yana abu kaman OLIVER da, dad yace” menene Oliver?”, ihu yasakeyi ya fara jujjuya mum yana waka,sweet mother I no go ever forget d suffer wy u suffer 4 me”, sakin mum yayi ya rungume Amir yace “Amir  Eraj give birth to QUADRUPLETS, yanzunan”, Amir yace “yi sujudu shukur,ba rawaba” da sauri yay sujjada awurin yana godema Allah, nurses suka taru awurin Dr Muhammad raba kudi kawai yake,  ahankali mum ta matso kusada Amir tace “Amir I accept ur religion, tun jiya likitoci sunkasa sa ahaifi jikokina, na karanta Bible,namata addu’a amma bata haihuwa, daga zuwanka kai addu’anku ta haihu, is a miracle, it clearly shows dat ur religion is d best, plz kasani a addininku”, da sauri Mr president yace “me to Amir, I accept ur religion”,  Dr Muhammad ihu yakarayi yay sujjada yace “Allah I luv yhu, I luv yhu Allah, thank yhu Allah, Allah thank yhu……yafashe da kuka sosai yace” nai alkawarin yin azumi 7 saboda wanan farin cikin dakabani yau Allah, wanan rahaman dakamin ya Allah, iyayena sun musulunta,matana ta haifamin 4 babies, ALHAMDULILLAH, ALLAHU AKBAR.

Maman Abd Shakur😘
[2/19, 12:16 PM] Aishat Muhammad: 🌺🌸🌺KABILAR MU🌺🌸🌺
                          56
Ahankali Eraj ke bude idonta, taga 1st lady tadau kakkyawan jaririya mace, Mr president yadau namiji, Amir da fiddausi sundau wani namiji, sai taga Dr Muhammad dake gefenta ya rungume wani baby idanunshi a lumshe tabashi tayi tace “mijin ina baby dana Haifa?”,da sauri ya kalleta da murmushi yace “my baby doll kin tashi, just look at our fyn babies”, yamika ma Eraj daya, yatashi yakarbo sauran yana kawo mata binshi take da kallo tasaki baki tace “dukni na haifesu?”,Dr Muhammad yace “yes baby,ke kika haifesu”, ta zaro ido tadafe kirji tace “Ni” 1st lady tace “yess my daughter ” kuka tafashe dashi sosai, tace “na shiga uku ya zanyi dasu,” yaranne suka fara kuka mazan su uku, mace na hannun mum tana tsotsan hannu, Dr Muhammad da murmushi a fuskanshi yace “baby basu abincin su”, kwanciya tayi ta juyamai baya tana kuka, “wlh bazan iyaba”,kuka sosai, zaiyi magana mum tace da yarensu  “kyaleta is normal, yarinyace gobe zata sakko”, daukan yaran tayi, Dr Muhammad yatafi yasiyo musu madara Friso gold, mum tahada musu suka farasha da yamma aka sallamesu.
Saida yaran sukai 2days sanan Eraj tabasu nono,shima dan Amma takira awaya tamata tatas,aiko tasha azaba, dan maza biyu mum ta daura mata kan kafa suka farasha, ihu tayi saboda zafi Dr Muhammad ya tsugunna yana hura mata nonon, harara ta ballamai dan fushi takedashi sosai, suna gamasha sukai bacci aka daura mata macen da dayan namijin, macen kadan tasha ta zare baki tana kallon Eraj, Dr Muhammad yatabata yace “look mai kama dani tana kallonki” ahankali ta daura idanunta kan yarinyar kakkyawace fara,kaman baturiya, duka yaran da Muhammad suke kama,take taji sonsu ya shiga ranta sosai. Professional nanis 4 mr president ya dauko masu kula da babies din,jikokin shugaban kasa, aranan Mr president da yanzu sunanshi ABBAKAR yay ma duniya declaring cewa yadawo musulmi,babu wanda yakai yan arewa murna, cewa shigaban kasa ya musulunta yayinda 1st lady ta dawo AISHAT.

Ranan suna anyi shagali ankashe kudi,har abokanan Muhammad nada Daniel, David,Dan,da Dave saida sukazo sunan, yaran sunci sunan TAUFEEQ,THARIQ,TALIB, TAUFEEQA,inda Fiddausi tabata nickname inteesar.

Eraj ne zaune adaki taci gayu ga yan hudunta, suna sanye cikin  kaya na alfarma sunyi kyau,sun kara girma da haske. Dr ya shigo, kiss yamata yace” baby “, tace naam tana fari da ido, yace “abokina natun childhood, dan nijar ne, yazo min congrats, suna falo taso muje” rike hanunta yayi suka fito falon idanunta suka sauka kan HYDAR HUNTER  da matarshi KHALEESAT, da yaronsu dan shekara four kakkyawa mai kama da baban HIDAYATULLAH, yanacin chocolate,  khaleesat rungume Eraj tayi tace “nyc to meet u amaryan Dr Muhammad”, Eraj tace “likewise amaryan  Hydar Hunter” Dr Muhammad da Hydar suka tabe baki sukace “waya cemuku bazamu karo aureba”, dariya dukansu sukayi sukace CHEERS TO DIS MOMENT OF HAPPINESS.

ALHAMDULILLAH.
SUBHANAKALLAHUMMA, WABIHAMDIK,NASHADU ANLAILAHA ILLA ANT,NASTAGFIRUK,WANATUBU ILAK.

Naso ace littafin KABILAR MU yafi haka yawa,amma narageshi ne saboda wasu dalilai nawa wanda some of u sunsan hakan.

Gaisuwa ta musamman gareku;
KHALEESAT; mata agidan hydar, ya ga hydar, kanwa ga hydar.
KAUSAR LOVE;my sweety potatoe, u belong to me, and I belong to u ooo.

YA BINT NA;Highly respected,honourable, sweety ND  sweetest yaya ever.
Ina gaidaku.
Ummi aysha
Fiddausi sodangi.
Mrs Adams.
Zainab hamza.
Aisha zagi.
Da sauran group members Dina.

EPILOGUE
Turns to ALLAH,He never far away,put ur trust in him,raise ur hands and pray, Oh ya ALLAH, guide my steps don’t let me go astray, u are d only ONE,who show me d way nd guide me to d right path.

Aishat Muhammad AKA Maman Abdush-shakur.😘
Luv u my fans.

adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *