Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Monday, June 4, 2018

NAMIJI KENAN cmplt hausa love novel

adsense here
[7:30PM, 3/18/2017] ‪+234 806 041 8895‬: [12/11/2016, 2:34 AM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
   
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



         _*Written by Humairah B Melody👄*_


        *Dedicated to my lovely BAE*😘
 

_*Bismillahir rahmanir rahim, praise be to Allah the most gracious the most beneficient who spares our lifes to witness this bright new year❤ be it hijri or Gregorian calendar..... May Allah give us all the good things in this year as we witnesses it may we witnesses the end of it AMIN👏🏻*_

_*Am Back again wit a touching story of life may Allah guide me true, Amin*_😀


_______________________


0⃣1⃣

    "Gari anfara hunturi, koh ina hazo k'ak'e  gani, k'owa k'a gani sanye yake da rigar sanyi babba k'oh k'  arama, ga k'uma hula, shigardai da gani bata gayu bace, inda wasu suk'a maidashi "fashion". K'amar    K' ullun yadda nasaba yawo In zaga inyi ta bulayi cik' in gari don ganin halayyar (Dan Adam). "W'  anda baya rasa nasaba da abunda j'ar fata, Wato bature yak'e cewa (Tourism yawon bude ido). '

" Tafe nak'e acik'in adaidaita, inda duk naga wajen t'aruwan mutanene, nak'an sauk`a nayi.         cik'  insu, Na shimfid'a abun z'amana," inso samume", wata sa'in harda lemo na da ruwa harda snacks",. nake siya. Nakan kashe D' ari biyar a' k' owace Fita,   'Don jin dadin zama da samun abok'in hira",
         
     .°.°.°.°.
'K'  amar yadda k`owa yasani, sunana Aysha     w'  acce mutane dayawa suk'afi sanina da Humairah" inada kimanin shekara a Ashirin da biyu a duniya," )(An haifeni ashek'aran Alif dubu d' aya da d'ari Tara da chasa'in da biyar 1995", Asibitin k`oyarwa ta Ahmadu Bello teaching hospital dake tudun wada Zaria",
      "Nayi primary na a ci'kin Barack, command children school Z'aria, inda na k'  are 'a' shekarar d'ubu b'iyu da shida"
Daganan na z'  arce,"
Makarantar gaba da primary, Wato "Secondary"                 D'emonstration     secondary school                K'ongo Annex dake cikin ",Ahmadu Bello University.
"Bayan daga bisani yanzu ina k`walejin ilimi ta tarayya," Wato F.C.E dak`e nan cik`in garin Zaria Kaduna state.
 "Mu goma sha bak"wai ne," ciki nice ta biyar inda nakebin yayyina hudu maxa.


*Tushen labarin*
   "Zaune nak`e cikin filing polo, inda mutane suk`a taru" maza da yara manya da matasa, yan mata da samari",
"Bayan wasu yan mata na zauna su uku," daganinsu yaran masu k'umbar, yak'ushi ne," kowacce da irin shigar data amsheta," suba matan aureba kuma suba'ace musu yan mata ba," dukda it's not a taboo ganin mace budurwa k`amar girmansu acik`in birni," Hada dani nan.
     ",Duk' ansu, bazak'a k'irasu munana ba," k'owacce tasa kayanta. Mai k'yau da tsada," RAS naji daya tace wanda hakan ya rudani," nasara wane irin sunane,? Sbd in k'ara kai k'unnena, kusa dasu yasa na mik'  e tsam. Na canza direction," inda idanuwana zasu ganemi, kuma kunnuwana su jiyemun," inta kama inyi kawance dasu....... Don karamin aikin Humairah kenan.







©Love you ol 😘
[12/11/2016, 4:50 AM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
   
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


0⃣2⃣
         
     "Bina sukeda kallo, da'alamu, j'inina ya hadu Dana daya daga cik'i, nik'oh funfurus, "nayi na had'a rai Gamida k'  auda fuska," Ina k'  allon matasa masu wasan tseren mashine....,      "Abunda k'unuwana suk' a jiyemun ne yasani j'uyowa da sauri, " ganin ance RAIHAN kinsan wani Abu? babu Wanda zaice kafar roba gareki," sbd kin maida tafiyarki fashion.
Hmmm Naunauyan ajiyar z 'uciya tayi lokaci d'  aya ta bata rai", wacce ak'acewa raihan, tayi tace, illar NAMIJI KENAN,"!!!!!!

"ATIKA, tabbas Rayuwa batada tabbas, hknan tabbas d'uniya ba gurin binne sirri bane, illah iyaka k'ibarwa cikinki, lahira koh wajen tonon asirice," duk abunda ka boye "will be revealed"
Nidai Humairah kasake nayi don inci ribar zance",
Raihance taci gaba da magana can naga ta tashi tsaye," ta kuma tsugunna, gaban dayar tace SU'AIDA," tabbas namiji y'anunamun h'  alinshi, na D' an Adam, inda na    mai'  dashi uba ya maidani marainiyar karfi da yaji, "
Hawaye naga suk'e zuba acikin idanunta, f'uskarta tayi jajir, "dayake farar fatace," kamar balarabiya",.

"Tabbas tabani tausayi d'  ukda zanso jin, labarinta," Tabbas dagani kawayene sosai,  hada sunansu, sukayi yabada (RAS,) Wato RAIHAN, ATIKA, SU'AIDA.
Atika tace, inajin ke labarin gajerene RAIHAN, amma ni inaganin, labarina yafi na k'owa muni,
Sbd namiji yamun lahanin, da har inkoma ga Allah baxan tab'a k'  allon, wani da namiji, a'matsayin, Dana dauk' a adaba.......?
Toh nidai abun sai bani mamaki yakeyi, wato dukansu, victim din maxa ne ????? Tambayar Dana bige dayiwa kaina KENAN.

"Har SU'AIDA tafara magana i'tama, hmmm inajin duk' nak'u nafilane, ak'an nawa, Wanda, ayanzu banida sauran farincik' i, sannan in'zan shekara dubu abunda nasara baya baxan samuba", sai hawaye nidai damai karatu nasan mun kagu dajin labarin su RAS, badan komaiba said'on sanin wacce labarinta tafi muni.....




©Love you ol
[12/11/2016, 5:41 AM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


0⃣3⃣

  "Sunyi shuru nad'an lok`aci, daga bisani, naga duk sunyi dariya, alamun, sunb`arwa Allah k'omai," "Atika ce, tace, zanso k'owacce tabada labarinta, k' oda hak'an yana nufin ciye shek'arane gaba daya'
   "Inajin hak'a, na mik'e tsam, na nufi inda suk'e, nayi musu sallama suk'a amsa, da fara'arsu. Nace sunana Humairah," Sannu fah, k'ema k'inzo shak'atawa ne? Da dariya na nace' k'warai amma tawa shak'   atawar ta bud'e Idone da sanin halayyan Dan Adam.

"Dafatan zak'  u k'arbeni a mat'sayin k'  awarki, Aminiya? nak'  ara da cewa, nimak'oh zanso jin kad'an daga cik'  in labarink' u, k'ozan iya    Isar da sak' onk'u, izuwaga k'unnuwan, yan uwa na fad'  in duniya, Sbd ni nak'asance marubuciyar littafin, soyayya, ne D' ana halin damuk'e cik'i a duniya, na bak'in cik'i kona farin cik"i.",

" K`allon juna suk`eyi, da mamak`i, ya'akai kikaji, discussion dinmu? Hmmm nace, shiyasa nace muku, ina nazarin, rayuwar Dan Adam da "abunda yak'e faruwa don samun wasu sak'onni don in isarda labari mai taba zuciya, kohna soyayya," k' uma tabbas daganink' u, k'unyi jarumta," wajen d'auk'ar k'addarar data risk'ek'u.


", Raihan tace,    K'warai "Humairah" kinyi gask'iya, dole a halinda muk'e cik'i, adinga Isar da sak'onni, ta hanyar siyasa, nishadi da fadakarwa, SU'AIDA tace, tabbas maganarki, hk tak'e, sbd dayawa wasu na canza banzayen dabi'arsu daga wajen marubuta su k'oma matan kwarai, Atika itama ta k'  ara da cewa, bama mata kad'aiba, k'i'n manta yanzu maxama suna k'aranta, irin wayannan littafan, na tak'adda dana social media?????

Tabbas hk yak'e wayar daya daga cik'insu ce, tayi k'ara, tak'en , wak'an nata "Namiji, k`anin ajali", cikin zumudi tadauk`a, tace, mummy kardai kicemum, harkun dawo??? Banji abunda ak'ace ba naga tayi t'salle, tace OK am coming my regards to them.

",Nanfa wayar su, tad'inga k'   ara suna dauk' a, cemun suk`ayi, Humairah, kiyi hkr zuwa lokacin dazamu sak`e haduwa, saimu cigaba da topic of discussion dinmu,
K'inga munada abunda zamu gabatar a gdan radio nida, Su'aida Atikace ke wannan maganar.


"Ba tareda b'ata lok'aci ba, muk`ayi exchanging contact, daga bisani nayi musu rak'iya inda kowacce ta shige motarta, suk`ayi gaba.

Tsaye suk'a barni, cik'eda tunani, fal acik'in ziciyana, da sauri, na k'  oma na tattara, darduma ta na k" washe k'omai, nak'ama hanyar zuwa gda",
Da isana sallah nafara yi, naci abinci, mummy dak'e zaune tace, sannu da zuwa nace yauwa, yau dame aka dawo? Daman dabi'arta kenan sbd k'  aunar labari data keyi"

  "Tabbas mummy ab'ub'uwa da dama na faruwa a duniya, dole rayuwar nan ta'zama abun t'soro.
Ba duniya k`adaiba fah mummy, harda halittun cik'in'ta, shiyasa acik`in Al'qurani, mai girma, akaf"adi, cewa munemi, tsari da mutum, sai' kuma aka k`ara da, aljani.








©love you ol❤
[12/11/2016, 8:51 PM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


0⃣4⃣

      "Mummy ta'kada bak'i, tace, Daman dole mutum yanemi tsari da mutun Dan uwansa, don tabbas yana i'ya yimai lahani,
     "Ni Humairah na k'  ara da cewa, meyasa k'   owacce, mace, tak'  e k'uk'a da namiji? Mummy duk nak'  eyi wa wannan tambayar sbd su sukaga jiya sukaga yau,"
Mummy tace, maza yanxu sunzama yayan k' unamu, masu harbin bazata," d'  uk macen dabatayi dacen mijiba," yaxama dole, ta dauk'a kaddara," d'  ayawa maza sun d'  auki mata bayi. Don hk ada ana cewa mata sunfi yawa a wuta," toh ina k'yautata,zaton a zamanin nan, daza' a  le'k'a tabbas maza sunfi yawa a wuta, dayawa Humairah ink'ik'aje asibiti zak'iga, a  'k'asari matane masu hawan jini, ciwon zuciya," inda zaki tambaya toh tabbas wasu bak'in cik'in da namiji ne........

"Ana cik'in hkne naji, wani bacci mai nauyi, yafara" dauk'ata, k'  wanciya nayi da wuri," sbd Gobe zan k'  irasu RAIHAN don jin labarinsu.

*Washe Gari da Safe*
      "Tun k'arfe Tara na safe na shirya tsaf, cik' in " Native"
Riga da skirt, na atampha," mai ruwan toka , na dauki gyalena, Ash," da takalmi flat da jaka," tab d' ina na dauk' a nasa cik' in jaka. Dauk'eda earpiece dina a k'unne, k'walliya nayi bamai wahala ba.
    "Wayata na Ciro nak'irasu, suka sanar dani inda, zamu, hadu, a *Queen Elizabeth Street* inda nanne, Gdansu, RAIHAN yak'e cikin GRA," sallama nayiwa" mummy tayimun adu'a.

"Tafiya nak'e harna isa bakin titi,  k'amar yadda nasaba Dan adaidaitana, gudane, bello," yana hangoni ya taho," yace, muje hjy', nace bello, baka raboda tsokana. 'Queen Elizabeth zak'a k'aini, toh yace, tafe muk' e.
Har muk'a isa cik' in Layin abunk'a da Uguwan manya bak'ajin k'omai sai k'uk'an tsuntsaye",.

",Wayana na fito dashi, na latsa," sunan RAIHAN, nace gani a layin' ci'k'in mintoci k'adan ", sai gata nanna sallami Bello. Muk'  a shiga daga cik'i", tabbas inbak'a mutuba, bak'a gama ganin Abu ba.
Gdane tank'   a sheshe Wanda, ya amsa sunansa, gda zagaye da flowers", kala da'ban da'ban,
Daga Rose, queen in the night," dadai sauransu," tafe muk'e ina k'  allon tsarin gdan, ga wani k'ango inda naga wani Abu kamar dawisu," ya baza bindinsa ga k'aloli," banyi k'  asa a gwiwa ba wajen tambayan A'tika, nace meye wancan A'tika? "Nan A'tika tace, dawisu ne babban yana ciki. Hk da'  kwai y'ay'ansu", zare ido nayi nace lallai. Ai dawisu abun adone" Koh banza ya k'awata gda.
[7:30PM, 3/18/2017] ‪+234 806 041 8895‬: [12/11/2016, 9:13 PM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


0⃣5⃣

     A'tika ce tacemun, k' arki damu munk'usa, isa, wani falo muk' a shiga tsayawa bada labarin yadda tsaruwan sa," zai cinye mana d' an lok'acin da muk'e dashi", zauna A'tika tace dani," Neman guri nayi na zauna ina wurga idanu, kamar wacce tayi k'arya ", "Fridge ta bud'e ta dauk'omun, lemo mai Dan K'aren sanyi, da ruwan roba. " a iya tunani na, dak'yar inda k'wai mutane aci'k'in gdan don zuciyana tafara tsinkewa....

"Saida ta z'ubamun, lemon, nasha na natsa, saiga su RAIHAN da SU'AIDA, haba ras kuntafi k"unyi zamank'u. K'insan cewa munada bak'uwa, cewar A'tika. " Oh sorry traffic ne k'insan yau akeyi passing out parade. Na kurata.
Saida muka gaisa sosai Sannan nace yak'amata mufara gabatar da abunda ya hadamu.", Raihan tace k' warai Nixan fara bak'i nawa tarihin, Wanda k'owa zaisan cewa anyimun illah babba", nima anan nace kubiyoni," nima ina biye.

*LABARIN RAIHAN*

"Sunana RAIHAN RAIYAN, sunan mahaifina, Alhaji Raiyanu, sunan mahaifiyata Zanyan," nasan zak'uji sunan banbara k'wai, Asalinmu yan k'asar Lebanon ne, Wato half Case ceni, Aik'i yak"awo mahaifina Nigeria, inda Anan ya hadu da mahaifiyata," itak'uma asalinta, yar yola ce jahar Adamawa ",
Mu biyu mahaifinmu ya Haifa," Yayana shine Wanda ak'  afi sani da SUDAN yaci sunan ne dalilin haihuwarsa da ak'ayi a kasar ta Sudan."

*******""Muntaso cik'in gata dajin dadi ", 'Rayuwa tak'  asance, abun fahari a garemu, bamusan meye rashi ba, talauci saidai muji zancenshi," a bak'in wasu", tun ina yar  k'   arama ta, aka kawo mana mai aiki, mai Suna bintu, fatimane amma a'  ke cemata bintu, lokacin yayana Sudan yana da shekara bakwai a duniya," lokacin itama mai aikinmu tanada yaro sa'an yayana, mai suna HAMZA," Lokaci guda yadau soyayyar duniya ya dauramun, don hatta," School daya muk' e zuwa dashi, mahaifina bai banbantamu ba",))

"Bayason yaji kukana, koh duk'ana ak' ayi saiya zauna yayita kuka,".
Kwanci Tashi babu wuya a wajen, Allah " Lokacin dasuk'a gama primary ina aji biyu. Gashi makarantar kwana za'a kaisu, Hamza yace Sam ba inda zashi, da'aka matsamai sai cewa yayi bazai iya tafiya yabarni ba, sbd yasan, wuya zansha".






©Love you all😘
[12/12/2016, 4:49 AM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


0⃣6⃣

    "Sbd shegen, barna, gareni, itak'uma, umman tamu saurin hannu gareta, '",a hak' a zuwa boarding yasha ruwa", wata mak'  aranta, ak' ca sasu suk'e zuwa *Hudaibiyya* saisun ajeni zuk''e wuce wa. Tasu mak'   arantar k'watsam tafiya ta riski,"' Bintu , tace da hamza zata tafi Amma sbd k'wak' wa irin nawa da rigima na hanata tafiya dashi",. Sbd nima nafara sabawa dashi,".

"Wata rana mun zaune nid' a su suna k'  oyamun...........   k' aratu," sudanne, rik'e' da bulala banyi Daidai ba ya zaulamum", har saida numfashina, yayi K'  aman zai dauk'  e Nanfa damb'e ya k' aure," saida mai gad'  i yarabasu, A'  kan na dak  "i' wannan mummunar mai k'amada jab'  a cewar Sudan dak' e t'saye ransa a bace.

~~~K' wanci, Tashi, ga mai rai", su hamza, sun shiga, *Tertiary institution* inda k`owa           yak'e k'aratunsa," lok' acin ne nafara hank' ali tinda nashiga secondary ", tuni hamza yafara nunamun tsantsar so da k' auna, Wanda du`k              yagani, saiya bashi sha'awa", mahaifiyata hjy, Xanyan batason yadda nak'e mu'amala dashi. Wato Hamza,"  "Koh           k'  adan ita a tunanin ta sone k' awai na k'uruciya," ya za`a maidashi na gask`e,?
Tun Tana nuna rashin Amin'cewarta amma babu yadda ta iya, dolenta ta ha'kura bintu" tadau son duniya ta d' auramun, bana iya k' omai saida hamza,"Hak'   a shima.

"Kowa a dangi  Sha'awarmu, ak'eyi", k'ulli nafsin za'ikatul ma'ut"  "Hak'ik' a" dukkan mairai mamacine," Bintu mahaifiyar hamza Allah yayiwa cik'awa, aranan nayi k'uk'a, k`owa ma', ciki harda Sudan Wanda abinci inba nataba, bayaci.

"Bayan da ak'ayi bak'  waine, mahaifina, ya taramu, yace Hamza, babu inda zak'a kai danane,           k'amar yadda Sudan da RAIHAN suk' e yayana, "
Don hk kayi xamank'a cik'in gidannan, Farincik'in mune ganink'a, a tareda damu,".
Daga bisani yayi mana nasiha mai ratsa jiki,".


Bayan sun k'ammala jami'a lok'acin nagama secondary, "
Mahaifinmu, yace, imfito da miji" gashi gdan duniya bansan soyayyar k''owaba saita hamza, Shima hak'a ya umurcesu, Lok'aci guda, yaya Sudan yace, k'warai nina samu mata, yar gdan Aminink'a Alhaji Dan'kwara Wato Zulfa'u.


"Hamza koh sai duru duru yak`eyi, kai nak`e saurare, cewar mahaifina," Abba, a Gask'iya,      Raihan nak'eso," Tuni naji wani farincik'i, ya ziyarceni, na Tashi xan fita," mahaifina, yace , ina zak'i k'ema sainaji ta bak'inki
Kunya duk'ta lullubeni,"
Narasa abun cewa, Umman Mu tace, k'inji abunda Hamza yace shin hak'ane? Kuma k'in Aminche?
Dariya nayi na k'utsa k'aina tsak'an k`anin cinyoyinta," Hak`an    ya nuna musu alaman nima hak`an tak`e.
Sanin cewa inada K'unya dayak'  e na tsotsi no non Fulani.







©Luv yuh ol😘
[12/12/2016, 5:40 AM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


0⃣7⃣

     "Tuni mahaifina ya yank'e, ranan" wata u'k'u Wanda zaiyi Daidai da sun kare mak'  aranta, yabada umurnin, hamza yaje garinsu, yasanarda",  iyayensa,
"Kan maganar auren,  satinsa d'  aya sai gashi da magabatansa," sun taho anyi musu, hid'ima taban mamak'   i,"  'gda yacik'  a Da yan'uwa da abokan arzik'  i", amma daganin su, k'asan suna cik' in BABU koh ince TALAUCI, Anyi komai an gama,".

"Zaune nak'    e ina chatting, inda Hamza ya zo tabayana, ya R'ungumeni, yace, k'anwata," Bantab' a jin dadii da farincik'i ba. Irin wannan zak'i zama mallak'  ina, abun alfaharina, k'wanciyan hank'  ali na", dariya nayi nace yaya Hamza k' enan, ai babu Wanda yak'aini farincik' i, dalili k'uwa shine nasamu, Dan'uwa Wanda zai k'  ula dani," Duk runtsi, k'amar yadda uwa k'e lelen danta",



"Hmmm k'awayena, Ahk, baxak'uce duk'a k'enan ba,? Toh yanxu nashiga cik' in labarin ka'in da na'in k'udai Ku k'urbi ruwa daganan saimuci gaba.
       "Ni Humairah" nace amma yadda yanuna miki so da kulawa inaganin bazai cutar dake ba",? RAIHAN tace k"edai kiga mutun, k' owa da guntun, ta'addanci shi a gindinsa,' Sai'kiga ana zaton wuta a mak' ere ba abun mamak'i bane kiganta a matsak`a intaso cuta".

 

           "Rayuwa" k'enan, gabda bik'inmu,               na matsowa mahaifin Mu ya taramu, yak'ira yan'uwa da abok' ansa, da lauyoyi," munata mamak' in dalilin wannan taruwan?
      " Ashe rabon gado za'ayi mana tunk' afin ya mutu",
Anyi rabon k'  omai bisa tafark'  in Addini", da yadda ya tsara",...... Daga bisani mahaifinmu, yace naba hamza daya daga ci' kin gdajena, dak'   e, malali acik' in garin Kaduna, Sbd halin Rayuwa shiyasa nayi wannan, k' ar yayi zuwan zomo da gudu ",   File dina gaba d'aya ak'a mik'  ama yayana Sudan," Wanda ak'ai yarjeje niya ina aure xai mik'  amun," duk'i'yata, Hamza yayi murna k'warai don bai taba zaton samun hk daga wajen mahaifina ba",...............


         ",Gini iri daya Abbanmu, yayi musu, wannan na k'allon Wannan, " komai nacik' i babu banbanci," akwati biyar Hamza yayimun, da kit", ansanya k'aya babu laifi,........






©luv yuh ol😘
[12/12/2016, 6:14 PM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
   
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


0⃣8⃣



  "Zulfa'u K'oh ak'wati goma, amma du'k bandamu ba,"
Nidai burina ya cik'a aurena da Hamza.
Cik"in sabuwar shekara aka daura mana aure," anyi bikin daba'a taba tiba", 'yan'uwa tundaga lebonon sun hallara", daga yola ma sunzo.
K' owa yaganmu, saiyayi k'  watancen Mu,' misalin karfe shidane, akad'auk'eni sai gdan, Hamza," hk itama Amaryar yaya Sudan Zulfa'u.


     "Anyi bik'i k'owa ya watse, a ranan, Naji abunda k'owacce mace, k`eji, a Daren farko," Da dadii ba dadii",.


         "Alhamdulillah" Hamza, yace Allah yayi mik'i albark'a," nace amin," muna cik"in cin amarcinmu, yaya Sudan suk'azo shida, Amaryar sa ".... " ya damk' amun file d'ina," nayi farin cik'i k'warai sannan yace nasamu Admission, A ABU zaku fara keda, zulfa, nayi farincik' i k' warai amma sainaga Ran Hamza ya baci......",



     "Sainak'i inyi mishi magana a lok"acin," bayan tafiyarsu,  "ne nace yaya Hamza, yanaga rank'a ya baci Lok'aci guda", ? Gask'iya nidai baxak' i cigaba da mak' aranta ba ki zauna k'i k' ulada tarb' iyan yayanmu",.........



   Niko nayi tsalle," nace. " Gask'iya bazai yuwuba, yazak'ace baxanyi k`aratu ba?
Yadda mata ke Neman ilimi awannan zamanin???" toh shikenan, ink'ek'e auren k'ank'i, k'ije k'iyi..... Fuuu yafice, k'wana na. Tara da aure muka samu matsala da Hamza,"..........



      "Mun k'wana goma, babu mai ceda k'owa k'   omai ", cik' in darene," bayan nayi Adu'a na k'wanta, naji anata Harbin bindiga," hank' ali ya Tashi," na lek' a ta window, " dayak'e gdanmu, bene ne", .
Sainaga cik'in gdan dake mak'otak'a, damu suk'a shiga",
Saina samu natsuwa, shiko hamza bacci yak'eyi. Yasak'i lebe! Can naji k'amar bugun k' ofa", tuni naji cik'ina ya burkice,"
Zufa kawai nak'eyi, banida wata dabara illah na tada Yaya Hamza ",'.

   
   " meye k'ik'e tashina, nace barayi acik'in gidannan, " zare ido yayi ya Tashi a rud'  e," tuni ya fara Neman inda zan boyeshi, *Tsakanin miji da mata* duk na mance gabar da muk'e nidai ta rayuwarsa, nak'eyi ",.......",




©143😘
[12/12/2016, 8:50 PM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
   
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to ANEESA AR😘 Allah ubangiji yak`arek`i da lafya*

_________________
_____


0⃣9⃣

  "Cikin wani wardrope," nasashi, acik'in toilet, na fito na bud'   e k'ofar," don bugu suk'e k'amar zasu balla k'ofar ",  ina bud'ewa wani cik'insu, ya gauramun, mari" Wanda har ya zuwa yanzu, bana gani da wannan, idon na hagu", " ina mijinki? Nace bayanan,  yayi tafiya ", wani yace karyane, k'ushiga Ku dubashi", sun bincik'a K'oh ina basu ganshi ba", cik'in jin haushi, suk'ace oga akwai kaya anan," yak'a mata k'ashiga daga ciki'," inaji ina gani k'usan su biyar suk'ayi raping dina",.
   

 "Daya d'aga cik'in ogansu, yace ami k'omai bindiga, ana bashi, ya harbamun, harsashi," a gwiwar k'afa", Hawaye ne k'e zuba a idanun RAIHAN, Wanda nik'aina saidanayi hawaye,"  "Atika kuwa shabe shabe tayida majina," SU'AIDA tace, nisaidai inyi bak'in ciki, amma hawaye na sun gama k'afewa tun akan Namiji.


",lok"acin sallah na k'aratowa, bugun k'ofa muk'aji, umurni, RAIHAN tabada ashigo," Abinci ne ak'eta shigowa dashi, Wanda, sbd tsaruwa irinna maxubin abinchin, saidana shagala.....

"K'utashi muyi sallah, muci abinci saimu dasa d'aga inda muk'a tsaya",....." Hk ak'ayi muk'ayi sallah, muk'ahaye saman, dinning, muk'aci muk'asha, har tsoron bacin cik'i nak'eyi,".


        *Muna k'ammalawa, RAIHAN tace, k'umuje daga cik'in garden, musha iska, Koh, ni Humairah ai nariga kowa fita, don indai labarine, toh nice kunne ya girmi kaka*
      "K'ujerune, masu Dan K'aren, k'yau Wanda, har fusk'arka kana iya gani, RAIHAN taci gaba da magana Niko ina kurban madarar shanu,......

"Ashe du'k abunda ak"eyi, Sudan, hank'alinshi,,bai kwanta ba, da sanyin Safiya saigasu," cik'in jini fatse fatse, suk'a taddani," Bana koh motsi duniya", basuyi wata wataba, suk'a garzaya dani, asibitin, k'oyarwa na ABU dake Shika.




©love yuh ol😘
[12/13/2016, 1:32 AM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


🔟

     "Anan likita yak`e sanar dasu, saidai ak'aini, asibitin, murtala, dak`e kano, sbd k`afata tayi condemned, saidai a yanke," Ba'a sanarda su Abba ba sbd ansan lalurar daya ke fama dashi, na ciwon zuciya.



""""Nashiga tashin hank'ali, k'warai, Wanda, bana fata wani k'oh wata su yashiga, irinshi,"....
Nayi k'uka daga k'arshe likita yak'ara da cewa nak'amu, da ciwon hawan jini, idan ban rage tunani ba, ina iya k'amuwa da ciwon zuciya........
Umma k'awai aka fadama, itak'e zaryan zuwa asibiti," tun ana boyewa Abba harya gane halin da ak'e cik'i",.



      ",K'usan satina daya a asibiti, babu Hamza babu labarinsa", har abun yafara batawa, yaya Sudan, rai", yace sbd rashin imani, ace matark'a, tana asibiti koh k'axo k`a dubata?
     " Ana "I" gobe zamu wuce kano, don a yank'emun kafa," babu k'owa cik`in Dak'in, k'awai saiga Hamza," sbd tak'aici nakasa k'oda daga ido na k'alleshi.


      "Budar bak'insa, kawai yace," RAIHAN bawai nazo gaidak'i, bane ah ah nazo mik'i  Da Albishir ne na tak'addar saki ne," a halin yanxu baxan iya zamada keba,,sbd bazan iya Rayuwa da Gurguwa, irinki, ba,
" sannan k'ark'i yi tunanin, nemana cik'in duniyannan sbd namiki nisa yana gama magana ya ajiye tak'addar yafice, k'iransa, nak'eyi amma ina K'oh waige harsaida na k'aiga fadowa daga gadon asibiti.



     "Cik'in ikon Allah saiga Aunty zulfa, da sauri tak'ira likita, don a lok'acin na rigada na sume, sbd axabar ciwo",
       Yaya Sudan aka k'ira cikin k'ank'anin Lok'aci saigashi,"  hank'alinsa, atashe" Dubansa yak'aiga takaddar da Hamza ya ajiye.



       "Lok`aci guda ya bud`e takaddar," tuni yaji jiri na dibansa, yace what!???? Guri yasamu ya zauna," yana k'aranta tak'addar yace, tabbas babu yadda tsintacciyar mage zatazama mage ta kwarai,          "koh ba jima k'oba Dad`e saita nuna maka  halinta na Dan akuyaa.









©Luv yuh ol😘
[12/13/2016, 4:30 AM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


1⃣1⃣

      `"kowa saidaya girgiza, tabbas Hamza yace wani, Abu yanzu, ya tattara duk`iyan RAIHAN yatafi dashi, gaba d`aya? Nooo impossible, yanxu muyi mishi rana, amma da abunda zai saka mana k'enan?
         "Yaya Sudan yafita, a guje, ya shiga mota sai cik`in gdana," inda ya tadda gdan. A rufe cik`in ikon Allah, Saiga mai gdan", yace, lafya malam kak'   e        ta "Knocking" mun gda? Yace y'allaboi wannan gdan, gdan k` anwata ce yazak'ace gdank'a ne?



    "Wani mai suna Hamza ne, ya siyarmun da wannan gdan, sati daya dasuk`a wuce, k' uma ga tak`addu," mutumin yashiga mota, yaciro masa "Evidence" tabbas babu k` arya acik'i.
Yaya ya      k` ada k'ansa, yayi, " yadawo asibiti, yasanar damu k`omai, Bantaba shiga mawuyacin hali irin wannan ba," tundaga lok'acin narasa tunanina,,har ak'a yank'emun k'afata," cikin ikon Allah ina samun sauki.


      "Rana daya ak'ayi mana visa,,tabarin k`asar batareda", nasani ba."
"K'asar *Jamus* muk'  a     wuce daga kano ", "inda ak'ayita G'wada k'afata," da k`alar fatata," shine fa aka sanyamum, k`afar roba wacce da ita nak`e    tafiya yanzu.


        "Bayan dawowarmu, daga Jamus," ne Allah ya amshi ran mahaifina," Wanda sanadiyan lbrin Hamza ya gudunmun da gado, ciwon sa ya Tashi shik'enan rai yayi halinsa,", yayana shine yaxama gatanmu, shine yazam mana garkuwa.



",Bayan hank'ali ya k`wanta, ne yaya Sudan yaxomun da wata muhimmiyar magana, wacce, yadawomun da`, ragowar farin cikina," Ashe ba duk'a     gadona ya damk'amun ba.
       "toh shine abunda na tsira dashi," Hamza k'oh bashi ba labarinsa, tun daga ranar nayi zeroying mind dina akan da namiji,"



Tir k'ashi, lallai mutun mugun ice ne,wannan shine *NAMIJIN KENAN*




©love you ol my fans😘
[12/13/2016, 4:39 AM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


1⃣2⃣

     

   ********
",k`unji labarin, wannan, k`afar tawa, sanadiyan Hamza nayi rashin abun k'auna na wato mahaifina,"   "amma k`uma nasamu labarin cewa, hamza yana China inda yak`e k'asuwancinsa, da matarsa da yaya biyu",...........


" Tirkashi, ni humairah Dana tsink`e a zaune, nace, RAIHAN dole a jinjina miki k`inyi namijin k`ok`ari dahar k`ika k`awo wannan lok'acin a Raye, inajin da irinmmu ne, da tuni munzama yan gari a kushewa,"wannan shine labarin *RAIHAN*



     "ATIKA tace tabbas RAIHAN, ba k`owacce    mace ba, zata iya jure wannan abun, amma kuma sai nak`e ganin, haryanzu k`inada sauran dama a rayuwank'i,      zak`i iya ganin k`wanki a duniya,"  G`  yara zama nayi nace ban ganeba? Atika???? Humairah k`enan kiyi hkr zuwa gobe zak'iji farko da karshen labarina",.



",Banso hirarmu ta katse ba, amma sbd gari daya canza, na lokacin hunturu, dare saurin yi yakeyi," shiyasa, nima nayi axaman gabatar da sallar la'asar," munacikin sallah bamu idarba," aka kara shigo mana da wasu abinchi, nau'i daban daban,
Nidai Humairah ranan sai godiyan Allah ",



", Saida muk'aci muk'ayi "kat"daga bisani, muk'ayi wa juna sallama, suk'a rak'oni, har bakin hanya, inda, daman tuni nakira, Bello.


    "Bamu zarce koh inaba, sai a unguwarmu, dake, cik`in gari, Wato, "Nagoyi", Bak`in gate ya sauk`eni, zuciyana, sai sak`e sak`e tak`emun, har na mance ban sallami, Bello ba," daya ke mutun ne.  Wanda bayida damuwa," ya k'ada kansa, ya tafi.



",Sallama nayi cik`in gda. Inayan wak`e wak`ena, tsayawa nayi donjin, muryan mutanen dake cik`  i tabbas, muryan Aunty na MIMA ce wacce tak`e zaune da mijinta, da yaranta, a k`atsina, a tudun wada gawo.


      "Wani ihu nayi Wanda saida k`owa ya tsorata, dayak`e an Dade ba'a ga juna ba " ina zuwa na fada jik'in ta, ina dariya, tuni yaranta suka  hayeni, nima da murna," Suna Yaya Humairah yaya Humairah naji dadin ganinsu, nan na aje batun komawa Gdansu, RAIHAN gobe illar kiransu danayi nabasu hkr," ko kadan basu nuna bacin raiba, illah cewa dasuk'ayi, sunanan zuwa suyi mata Sannu da zuwa.





©love yuh ol mah fans😘
[12/13/2016, 5:21 AM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated this humble page to you AYUSHA ILIYASU❤ Allah yabar zumunchi*

_________________
_____


1⃣3⃣


     "Washe gari, d"a sassaf`e, natashi, Don had`a, k`alaci, Sbd bak`i, dayak'  e tanada yara, k'uma yaro baya jure" yunwa,'
Da sauri, Asma'u ta k` awomun wayata dak`eta ruri, naga lambar Atik`a da sauri na dauk`a don gab tak'e data tsink`e, salamu-Alaikum na ce, ta Amsa mun, da wlkslm", Humairah ina k'wana dafatan kin Tashi lafya????? dariya nayi nace irin wannan, gaisuwa da sauri nan nace lafya lau."



",Yasu raihan, da SU'AIDA? Suna lafya du` k suna gaishek"i, ya kwanan Bak`i?
Alhamdulillah nace, daman inaso ince mik"i anjima, munanan zuwa," waw dagask'  e ? Ni Humairah nafadi cik`eda zumud` i, k'warai toh ubangiji Allah yak'awok`u lafya.


        "Can't wait.
Nan nayi saurin k'ammala k'  omai cik`in k`ank`anin, Lok'aci daga bisani, nafara yan gyare gyare," kasuwa naje nayo cefane",  mai rai da lafya, k'  ayan fried rice ne nasiyo daga su, carrot, cabbage,peas, green beans green pepper, Hanta dadai sauransu.



"""""Tuni nafar' a aiki cik`in awa guda, na kammala komai nashirya,   "juice din danayi musu ma na pineapple ne da ginger ale," natural ne, Wanda Nayi garnishing dinshi, da kankana," Abunk`a da gwanaye, rainon home economics............



",Misalin d` aya na Rana sai gasu," don nad`auk`i, k`walliya wadda babu raini acik`in ta, dukda nasan kafi wanine wani yafi k`a.

         "sequence nasa purple mai ratsin blue ajiki, sai shek' i yak"eyi  dayak'e acikin gda. Nak'e saiban sa mayafi ba," tuni na aik`i yaro yayi musu jagora daga bak'in "Sakateria" zuwa sak'onmu, cik`in wata motace, ta mata k'irar YARIX, suke tafe, Dukk`ansu, k`amar mun had`a bak`i lace suk'asa, Kansu, d`aukeda gyale k`ashka", k`owacce tadau k"yau k`amar tangaran.





©luv yuh ol😘
[7:30PM, 3/18/2017] ‪+234 806 041 8895‬: [12/13/2016, 5:26 AM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


1⃣4⃣


    "Ni Humairah nayi musu, 'iso' suk`a shigo, fusk`arsu, sai walwali, tak`eyi abunk`a ga yan campus rainon, Jambak`i da hoda", indai    k` waliyane, saidai in yarinya bata fada, jami'a ba nan network zai dau kuka,"
      Har falon mummy muk`a shiga"," suk`a gaisa, harda Aunty na, MIMA", tabbas sunji dad`in yadda mummy na ta tarbesu *Don masu iya magana nacewa shimfidar fuska tafita tabarma*, dakina muk`a wuce, d`ayak`e Dak`in nawa bawani koto bane, amma yasha, Ado, abun sai wanda yagani.



'Gaba d'aya carpet, ne shimpid`  e,
K'alansa, *Lemon green da bak'i* hatta curtains, d`in dak`in, k`alansu k`enan, sbd lemon green is my favorite colour"....
*Wall stickers* ne manne a bangon Dak`in dayak`e masoyiyar furece ni, k`usan duk`a stickers d`in na ganyene, k`ama daga, Rose, Sunrise flower.


      "TV ne D'an madaidaici, iyak'arsa 14inch, Wanda ya kara k`awata, shirin Dak`in, "home theatre" ne na tsaye, Wanda d'asu nak'anji, sauti.


K'uzauna nace masu amma k' uyi hkr babu k`uj`eru, atika ce tace, k`  injiki dawani, tsokana aini bak`iga yadda natsaya nak`e kallon Combination din Dakin ba", it looks beautiful and charming, "
Abun sha nakawo musu, abunda yak`a mata k`afara ma bako k`enan, " Daga nan na d`auko abincin su dak`ansu, suk`ayi serving abinchin, sbd bansan iya cik`  insu ba. "Amma dayawa, wasu idan sukayi baki , 'saidai su zubo musu a plate, dole asamu ak'  asin dayan biyu", koh abinchin yayi yawa koyayi kadan," mata saimu k'ula.


", nan suk'  aci suk'asha_daganan muk'a dasa daga inda muk'a tsaya," ni humairah nace, raihan yanzu me kikeyi to earn a living?????
Hmmm ta kurbi ruwan lemo tace, makaranta na k'oma Humairah sbd inyi yaki da jahilci", zuwa yanzu ina shekaran k'  arshe, ina k'aranta, accounting fannin, lisafi k'udi," lallai kice ma'aikaciyar banki ce....


Kwarai raihan tace, daganan nak'ara da cewa, kinda, burin kara sabuwar Rayuwa da wani da Namiji Wato aure? Kasan cewar ki mace, mai aji, kyau diri da kamala?.
   

        V"Eh a yanzu banace ba, duk`da dak`wai manema, amma kuma zuciyata tak`asa amincewa da kowa", saidai naji daga," bakin mata yan uwana dake fadin duniya Wacce sha'awara zasu bani......... Wannan aikin yana garek'   i Humairah"


"""""",Allah k' asa mudace, da abunda yafi Alkhairi ",..... Amin mukace baki daya.
      "Nadawo gareki, SU'AIDA, zanso inji kadan, daga cikin labarin ki", in bazaki damuba?????




©love you all😍
[12/13/2016, 8:26 AM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


1⃣5⃣



       Dafarko, dai Sunana, *SU'AIDA Isa fenta* mahaifina, babban Dan kasuwane a sabon gari,          yana saida atampofi kama daga super, wax harda leshi manya da kanana, yawancin kayansa daga Dubai suk'e zuwa," wata sa'in, har daga England. mahaifiyata wacce kowa yafi saninta da hjy bagobira", asalin iyayena, gobirawa ne yan jihar sokoto, Garin I'SA shine kauyen Mu.


     Auren zumunchi ak'ayi musu, Dan wa Dan yar k'anwa.
muntaso munga gdanmu, cik'eda, yan'uwa Wanda muk'e baba daya, mahaifina matansa uku, mamanmu itace, ta biyu"
A dakinmu Mu biyarne, mata biyu maza uku.
Nice tafari wajen mahaifiyata. Mahaifiyar Mu takasance yar gaban goshi a wajen mahaifina sbd hkrinta, Har wata sa'in nakance kada Allah yabani irin hkrinta, amma yabani k' yawawan halayyanta.


       "Bata hayaniya amma koda yaushe, cikin zaginta akeyi, da zaluntarta, sbd rashin, maganarta,"
Musamman, hjy kilishi wacce taxame ma mahaifinmu k'arfen k'afa, Kullun masifar yau daban na gobe daban, sunce yafi sonta sbd yar' uwarsa ce", amma kuma ba hk bane.


"Dakwai wani malami, da akayimai tambaya ak' ace          "malam wacce matace mutun zaifiso? Acikin matansa? Kada bak`insa yace wacce tafi kyautata maka sannan tafi maka biyayya itace matarso".

 
      Kullun muna zuwa mak'arantar islamiya, bayan mun dawo daga boko,
"Ma'ahad ulumul dinil Islam, itamuke zuwa ta bayan Layinmu.
         Nida sauran yan'uwana,
Tafe muk'e K'ullun saimun hadu, da Dan abokin mahaifina, Wato IMRAN yayita yiwa kannina k'yauta, amma Koh      k'allo bai isheni ba!


       "Asalima a irin jerin samari, baya ciki, nafarko k'axamine, na k'arshe, Wanda inkika kalleshi he is not presentable at all.
Ya mutsa fuska su'aida tayi.

   
     Saidai tarin ilimi, sannan ga fadin rai, saikace, Dan k'aruna.             Baya burgeni kwata kwata, shiyasa nake tsaya wa gefe,
Irin kallon dayake bina dashine yasani, murtuke fuska.


Nacema        kannina toh k'wada yayyu kuzo mutafi, Ku yanzu koh kyamar abun hannunsa bakwayi? Tafiya nakama yi Ashe biye yak'e dani ban ankaraba, naji ya shak'oni ya dabaibaiyeni.



      Jinayi yace ke nine kazami ? Toh kisani kaxami shine mijinki, kije gda kitambaya kiji.....
Tsaki nayi na k'wace kaina, nace Allah yamun tsari da kai Wallahi Koh maza sun kare" da guda na shiga gda Dakin mamanmu nashiga nafara k'uka, ina gaya mata yadda mukayi da imrana.



      "Hkr tabani tace, Su'aida, tabbas imrana mijinki kine, cikin tashin hank'ali na mik'  e, ina kallon mama cik'in rashin fahimta.





©love yuh ol
[12/14/2016, 1:09 AM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to MIEMIEBEE mai Y`ARGATA CE👸🏻*

_________________
_____


1⃣6⃣


      K'  allona kawai mama takeyi tace, zauna Su'aida. "Wannan ba abun damuwa bane dole ki hkr kadauka k'addara ne," tuni na buga tsalle nace Allah shi kyauta, Wannan ai ya wuce akirashi kaddara mama saidai ince *RASHIN DACE* Tuni nasa kuka nad'aura hannu aka ina ihu, kwatsam sai naji muryan mahaifina, dagudu nayi waje, ina kuka Wanda saidayaji ransa ya soma bacii.



 Tambayata yayi, yace, shin waike kukan mikike, nanna zaiyana mishi komai
Dariya yayi, yacemun.       Su'aida meye abun kuka? Imran yaron kirki ne, bayada wata matsala, nida mahaifinshi mukayi Wannan sha'awarar namu hadaku aure don kara dankon zumunchi.........



    Bud'ar bakina nace, Yanzu duk yawanmu arasa Wanda, za'a bawa imran saini, ni gaskiya an cuceni. Me nakasa yaci?  bare iba na sama? Me ake da Namiji kaxami??? baba kadubi k'afarsa dakyau kuwa? Wani gabtareren Faso gareshi.
K'allona kawai yak'eyi, itako kilishi, tana labe tanajin duk abunda muke cewa,        fitowa tayi tana shewa, ahayye, aureda imrana ba fashi dolenki koh kinaso koba kyaso......



          Nannan kara fasa ihu itadai mama tana ciki, Babane yace,      "yake yata kiyimun biyayya Allah yayimiki kyakkyawan masauki, karki bijirewa zabina, kece ya'mai biyayya.
Shiyasa nazaba miki imran," kin manta mace na sauya Namiji yakoma natsastse? Kadakai nayi yace nabaki nanda sati biyu ki gyara imran yaxama abun k'watance".



     Toh nace amma taya, zamfara son abunda nak'i jini, Wanda baida wani matsayi acikin zuciyana?
A hak a nafara k'ula imran, ina nuna mishi muhimmancin tsafta da gyara, cik'in sati imran yaxama wani Gaye, sai a lok'acin nasan cewa Ashe kyakkyawa ne ajin karshe.......      Bayida wani aiki saidai ilimin boko dana muhammadiya," ABU yake zuwa yana ajin karshe.

     

          Wasa wasa soyayya ta K'ullu, cikin ikon Allah aka rangada mana rana", amma tunani na yaza'ayi imran yaci dani?






©luv yuh ol😘my fans
[12/14/2016, 1:13 AM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


1⃣7⃣


       "Mahaifina yabada sadak'i, naira dubu talatin, sbd ya d'aukeshi a matsayin dan amininsa, Don koh       kayan lefe ba'amun ba, nace nayafe.
Sbd ganin halinda imran yake, cik'i ana saura kwana goma bik'i.


     Aka fara shirye shiryen bik'i, gdan kakata nake zuwa na k'wana, sbd nafijin dad`in chan", cik' in darene wani mummunan labari ya risk'emu,
Gdanmu Yakama da wuta babu Wanda ya tsira aciki," ranan na suma yafi sau ashirin, k' owa yaganni yasan ina cikin halin tashin hankali ",..........
Imrana kuwa yarasa mek' eyimai dadii, don yaci kuk'anshi ya godewa Allah.
Niko cewa nak'e nabani na lalace, gdan duniya inazan dosa?



    "Kwatsam bayan Anyi musu, sutura ank' aisu, makwancinsu" Saiga babban yayana Wanda shine nafari aduk cikin gdanmu, Ya rude k'warai amma ya musulmi ya iya sai hkr.
Nanfa ak'a daga biki harsai Anyi bakwai za'a dauramun aurena," akaini gdan mijina.


      "Ni HUMAIRAH nace tashin hankali Wanda ba'a samasa rana" *Muje zuwa mahaukaci yahau kura*

*RANAN BAKWAI*

Aka dauramun aure a masallacin juma'a bawani armashi, bikin,       yayana ne ya siyamun yan kayan Dak`in Wanda mace zata iya amfani dashi........
*Tabbas duk Wanda ya raina tsayuwar wata akace ya hau ya gyra*
Sadakina hjy kaka tabani,     daki daya imran ya kama mana,   Wanda duk wata ake biyan dubu daya..........

 An shirya mun komai adaki daya anan muk'a zauna da dadi ba dadii.







©love yuh ol mah fans🙋🏻
[12/14/2016, 1:13 AM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


1⃣8⃣

   
      "Wata rana dabara taxomun,  Na insaida kayana, imran yasamu Sana'a  koda na trader ne"
hk Koh akayi, saida naje mukayi sha'awara da hjy kaka, Wato wacce ta haifi babana, tabani goyon baya ni mai miji, na saida komai sai katifa na tsira dashi.
Na damkamai kudi chunkus a hannu, koya tambayi Wanda yabani, danaga bashida niyyan tambaya nace mai kayan dakina na saida aikam Budar bakinsa yace toh.


       Tuni yafara saide saide, gashi da yawan kanni,   kwata muke dafawa na shink'afa, Sbd su wataran har Rabin tiya muke dafawa,............. Ana hk Kwatsam saina samu ciki nafara laulayi da zubda miyau, kasala tashin zuciya duk na me ciki



      "Asibiti mukaje nan akayi mun, PT test shine test din ciki.          Aka sanar damu ina dauke da ciki sati uk'u, nayi farinciki, amma sainaga "imran" ransa baiso ba,
Nan take nace saiwani shan kamshi kakeyi Imran? abunda yakamata kayi farinciki? ko bakayi maraba da zuwan cikin bane???? Acikin asibitin na tsareshi  da   wannan tambayar, Sbd ni sha yanzu ce magani yanzu.



Baice dani kala ba, yajani mukaje  gda, zaunar dani yayi akan kujera, yace sbd ke dakikiya ce me akeda ciki a irin Wannan halin da muke ciki?    kinga yanzu magani zan baki azubar da cikin,
Muna Mu biyu ya muka kare bare kuma mun zama Mu uku?   gashi banida wani kwakkwaran Sana'a?



     Kallonsa kawai nakeyi, cikin raxana nace, Allah shi kiyaye badani ba,
Kisan kai?        Yaron dabaisan komai ba zamu kashe? Muje mucewa Allah me?        Toh koh saidai ka farke cikina kaciro shi sai insan, bakada imani.



Tau!!! Naji saukan mari, afuskana, cikin gigita, har nanema hanyan gudu,     amma ina banga hanyaba.
Ficewarsa yayi yabarbi zaune, cikin kunci,     tabbas yau da baba nanan dayaga ranar biyayyar Dana masa...........






© *YAR MUTAN ZAZZAU😘*
[7:30PM, 3/18/2017] ‪+234 806 041 8895‬: [12/14/2016, 2:43 AM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


1⃣9⃣

   
Ahka muke zaune, wata sa'in dadii wata sa'ilin badadi,
Maltina yakawomun
Mai sanyi Ashe magani yasa aciki bansani ba, kwad'ayin mai ciki na k'walkwale duk'a.
Ai baayi minti talatin ba, Naji cikina na juyawa.
       Wani ihu na fasa amma babu Wanda ya jiyoni, gashi ya koma bakin trader dinsa.


     Jini Naji yake bina, nace nashiga uku, dakyar na leko      tsakar gda ina ihun taimako, *Mai gado* ce tafito zata band'aki taji ihuna.
     "Da saurinta ta nufoni tace Su'aida lafya? K'amar bari k'ikayi?
Ai tana cewa bari sai natafi luuuuuuu!!!!
Asume.


  Ruwa ta watsamun, tayi saurin sanarda hjy kaka, taxo tayimun wanka, ta hadamun magunguna Wanda zai wanke mun marata.
Sai cikin dare can imran yashigo kuma an sanar dashi amma koh ajikinshi koh Sannu.


"Haushi duk ya isheni, nace imran hank'alinka, ya kwanta, cikin ya zube saika zuba ruwa a kasa kasha, amma anyina farko baxa'a kuma ba.


 Naja tsaki mwtzzz najuya na gyra kwanciya.
*Bayan wasu watannanni*
Imran yafara samun, kwangila a yadda yake sanar dani,   cikin kankanin Lok'aci, yazama wani hamshaki, ya canza mana gda ya siya mota. Muci mai kyau musha mai kyau, cikin ikon Allah mukaje aikin hajji, amma damuwata daya ganin kwaina a duniya....





©Yar mutan zazzau😘
[12/14/2016, 3:12 AM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


2⃣0⃣


     "Bayan mun dawone, nacema Imran yakamata muje asibiti aduba lafya ta haryanzu babu ciki babu alamansa?
        Dariya yayi yace, nayi magana dawani lik' ita a *Turkish* yanzu hk Anyi mana Visa," can zamu wuce. Murna Kamar zata kasheni.



*Dagani har Atik' a da RAIHAN munyi tsuri tsuru, gabanmu sai fadi yakeyi, ruwa muka kurba",*



*KASAR TURKIYA*
         (Turkey)

"Awani hotel, muka sauka, *i'sebella international hotel*
Aljannan duniya kenan,
wani Daki aka bamu amma saikace gdane guda, yakawatu, ta k'o ina, marbles ne a kasa Wanda inbak'ayi takatsantsan ba zaka iya cire hak'ora,
Kwananmu uk' u, muka wuce asibitin daxaayi mun aiki ia mahaifa...............



Rashin sani akace yafi d'are, duhu Anyi awa uk'u ana jagwalgwalani.
      "Akace insakko gobe mudawo," Zanfita na hadu dawata bahaushiya  yar Nigeria, mai suna fauziya, munshaku Lokaci guda,       tanunamun kauna Ashe shugo shugo ba zurfi akemun.



Imran ashe soyayya sukeda fauxiya ban saniba, ranan da ak'a kammalamun, aiki mukayi da fauziya zataxo amma bata ba lab'arinta.
Bandamu ba nasan kila bata samu Lokaci bane, mungama shiri mun kama hanya sai *Turkish airline*
Anata cewa jirgi zai Tashi naga hankalin imran ya tashi, kallonsa kawai nak'eyi,       kwatsam saiga fauxiya wai itama Nigeria tayi.


     Ina sane da irin kallon da imran yake mata, gashi fuskarsa, a sake' ba k'aman dazu ba.
Kujerar da imran zai zauna shi fauxiya take shirin zama ai tuni na zauna,
kawai bina yakeda kallo nima na bishi da irin nashi.


Jirgi ya tashi sai Kaduna daganan kuma sai Zaria,
Na lura da imrana
Tunda muka rabuda fauxiya ya daina dariya Niko nace bura'uba.......
Imran din Dana sani ada ya canza, fada Kullun fada,
Dakwai wata ranan daya isheni nace wai me k'ake nufi danine? Ka gayamun.      Kawai Budar bakinsa sai cemun yayi aure zan kara nanda sati uku...


🤔tir kashi!!!!!!




©Yar MUTAN ZAZZAU😘
[12/14/2016, 6:11 AM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to Rashida Abdullahi kardam*😘

_________________
_____


2⃣1⃣

   
    Niko nace shiyasa kake  haushi?   koda yaushe? saikace kare?
Dan zakayi aure? shine zaka dinga yimun cin kashin da kakeso?
    Allah sarki imran kamanta wuyar da mukasha, 'shine har kake shaawar kara aure?             toh baxanyi boriba kuma baxan hanaka ba,           daman nan gdan mata hud'u ne bayan ita ka karo biyu muzama Mu hudu.



Allah yasanya Alkhairi, yasa abokiyar arzikin Mu ce, kallona ya tsaya yi ganin ban nuna wata damuwaba, tun daga ranan yake riri tani.
Daman ina Neman Admission aikam kafin bikin nasamu," tuni na dauki jak'a na zagara Neman ilimi. A fannin yar j'arida,".............


"Mahaifinsa ne ya aiko a kirani, ina dawowa daga mak'aranta, na biya zaune na sameshi yana shan fura a zaure,         nagaishe shi daganan yafara da bani hkr akan auren da imran zaiyi,  dariya nayi nace Koh  kadan ban damuba baba, fatana shine Allah Ya hada kanmu yabamu hakurin zama da juna.....



Amin yace Allah yayi miki Albarka,
Nace Amin.
Cikin gdansu na shiga kowa namun dariya, Wai Kwari mai kwara miya.


     "Ana saura sati bik'i ya kawomun akwati seti mai guda goma, na amsa da murna, na ajiye daman ni bawani taro zanyi ba,
    Dubu Dari yabani inyi shidimar biki na amsa nace nagode.
*Ranan biki*
Babu Wanda zaice ana biki, dan harya shirya yafita bansaniba," tashi nayi, nayi wankana mai raida lafya na dauki leshina mai tsada na saka,...... Nashiga kitchen nadafa abunda raina keso.


        Dadin waiwai shuru, imran yayi aure amma bansan matar daya auraba.
Zaune nak'e cik'in falo, Naji an turo kofa, fauxiya nagani tsaye tace uwar gda sarautar mata",









© *Yar MUTAN ZAZZAU*
[12/14/2016, 4:29 PM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


2⃣2⃣

     Nasan zakiyi mamakin ganin Fauxiya a gdanki, koh? Toh gdan miji nane nima, da mamaki afuskata amma saina nuna mata nasan dacewa itace matar daxai auro.
       Sannunki da zuwa barka, *nace mata you are welcome to IMRAN MANSION* live well my sister.


Tashi nayi nabar ta tsaye, ina juyi yadda nakeso,           nafi fauxiya komai ba yabon kaiba, yadda kikasan, *kara da zani haka take*
Ni Humairah na k'ece da dariya nace lamba one k'enan,"
Su'aida tace kwarai.


       *"Inkikaga yadda take tafe, da Doro ke k'yace, Shugabar zabbi*
Niko Humairah mexanyi sai babbaka dariya.



       Mun kwashi wata uku, k'watsam, fauxiya tasamu, ciki Wannan fiili takeyi abun harya fara damuna, nagayawa hjy kaka tace kiyi hkr ai haihu Lokaci ne. Duk intacemun hk sai inji wani dad'ii a raina..........


      Gaba gaba gori ya tashi, Naji baxan iya jurewa ba, wata Safiya na shake fauxiya ki gayamun, Wanda yace miki ni juyace?
Zafin Shaka yasa ta fara fad'amun komai.


       Zuwan damukayi turkey, ciremun, mahaifa imran yasa ayi," ai bansan, lok'acin Dana saki fauziya ba.
Ni Humairah aiji nayi kaman zanyi fitsari arud'e muk' a mik'e............
Su'aida tace kuzauna ai nazo karshe.


       Ai da sauri nadauk'i,,wayata da,jaka, nadauki mota naje, gdan hjy kak'a nasanar da ita,' ai sai asibiti.
Anan ak'e shedamun, maganar fauziya dagaske ne ai tuni na sume hjy kaka ta rud'e cewa take a kira mata likita........


      "Bayan na farfadone,,Naji alert din miliyan biyar daga imran, ai tuni
Na wark'e nace, kaka muje yau zamana da imran yak'are," kuma kotu ce zata rabani dashi.
       "K'omai nawa na k'washe, banbar k'omai ba.


    K'ararsa muk'ayi tuni kotu, tayank'emai,, huk'uncin shek'  ara talatin a gdan yari, k'uma sannnan, k'otu ta mallak''amun, Rabin duk'iyarsa a mat'sayin, diyyan abunda yamun.
Itako fauxiya cik'i ya zub'e sbd tashin hankali.
Su'aida na gama magana tasa kuka mai tada hankali,"
Wanda nikaina saida nayi kuka.
Tace *NAMIJIN KENAN* kunji illar dayamun.







©Love you ol😘
[12/14/2016, 8:28 PM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


2⃣3⃣

       _*Gaskiya dole in jinjina, miki, k`warai, da nice inajin da zuciyana ta Dade da buga, Dana zama past-tence da inacan an turmusheni a kushewa......*_
         _*"Ganin gari yafara duhune, yasa suka mike, zasu tafi, sai godiya sukemun, da irin karamcin Dana nuna musu, Niko gani nake banyi musu komai ba.*_



_*Har falo muka kutsa, suk'ayiwa mummy sallama, turaren, humrah tabasu kyauta," kowacce guda daya. Har bakin kofa na rakasu suka shiga motarsu, harsuka kule ina daga musu hannu.*_

     

_*Cikin gda na koma, dayake munyi hutun makaranta, shiyasa nasamu zarafin, zagaye yadda nakeso, washe gari yakasance ranan lahadi inda nashirya tsaf cikin abayata baka na dauki gyalena, "ja" na yana, na dauki wayata da handbag dita kalan ja, turare na dauka FIRST LADY na fesa bamai yawaba dayake silent scent gareshi*_.



_*misalin k'arfe, goma nabar, gda, saidana shiga nagaida mummy, tashimun albarka  sannan, na kama hanya," Albarkan da mummy take shimun shiyasa Kullun nake kara gaba, mahassada  kuma saisusha bakin ciki.    a Rayuwa tabbas Albarkan iyaye tanada matuk`ar tasiri arayuwa..*_


 
     _*Yau bansamu bello ba saina haye machine cikin ikon Allah yakaini har k`ofar gdansu raihan," nasauka na sallameshi.*_





©Luv yuh ol
[12/14/2016, 10:40 PM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         _*Dedicated to AUNTY SIS💞(Uwar a arziki)*_

_________________
_______


2⃣4⃣


       Takuna nake a natse na kwankwasa kofa, buzune, ya budemun kofar, dayake yaganeni bai tsaya wani tambaya ba         illah dariya dayayi yace hajia sannu,    da zuwa yauwa nace dashi nacigaba da kutsa kai ciki.



Wata kyakkyawar yarinya, na hanga cikin keken wasanta, wani ya rantse yace yar turawa ce.
Kusa da ita na matsa na dauketa abun mamak'i Naji tace, Aunty sabahul k'hair? Narasa ma abunda zance mata.


Saicewa nayi what is your name?
Ji nayi tace, *Ismi.....FUSAM SUDAN," ai tuni Naji son yarinyar har cikin zuciyana,  Wato da larabci da turancin duk tanaji.?



  Saboda soyayyar danakewa, yara yasa na,        Daga hannu sama nace, Allah ka azurtani, da yarinya irin wannan, sannan kabani ikon tarb'iyantar da ita akan tafark'in addinin musulunci.
        Amin Naji ance kaman Daga, sama Wanda hakan saidaya sa na firgita, Nayi saurin waigowa, wani kyakk'yawan mutun nagani tsaye.......... Wanda daganinsa basai an fadaba mahaifin Fusam ne.



       " Da sauri na juya zan wuce, jinayi yace, yake k'yakkyawar sura akanme zaki wuce koh bakomai ai kya tsaya mugaisa koh? K'odan soyayyar dakikewa yata Fusam.
Ai bansan lokacin  Dana tsaya cakba, kaina na kasa nace ina kwana? Lafya yace a takaice banjira kalaman bakin saba, nayi saurin wucewa sasan RAIHAN.





©I luv yuh ol😘
[7:30PM, 3/18/2017] ‪+234 806 041 8895‬: [12/15/2016, 1:01 AM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


2⃣5⃣



     "Shiko Sudan ya mutu, a tsaye don bai taba ganin yarinyar data kwantamai a rai irin HUMAIRAH ba, daman shi a rayuwarsa duk masoyin FUSAM masoyinsa ne koba mace ba hatta Namiji, don yana iyama kyautar ban mamaki indai ka furta son Fusam a bakinka.
      "Tafe nake' Ashe biye yake dani, rik'eda hannun FUSAM, hada idon damukayine yasashi saurin kauda fuska.
Daga bisani yakoma.


Tabe bak'i nayi naci, gaba da kwankwasa kofa cikin k'ankanin Lok'aci Atika ta bud`emun, ina shiga na zauna na mance dawani waishi Sudan.


"Farawa nayi da gaishesu, Lokaci guda suka amsa, *coffee suk'a kawomun, mai dumi da *Sandwich* irin Wanda nak'eso " *Homemade*"
Saidana naci sannan na gyara zama nace manyan mata," irink'u wuya suke kalilan keda matsayi irin nak'u.



     Kai HUMAIRAH wanga washi hk ai saikisa, kawunan Mu suyita tsiyaya.
Dariya nayi nace, meye amfanin zama ba'ayi wasa da d'ariya ba, am bound to that..
*My colleagues in school always call me an Entertainer.*
Toh Atika nadawo gareki, *muje zuwa mahaukaci, yahau k'ura*






©😘
[12/15/2016, 1:54 AM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____



2⃣6⃣

     
       "GYARAN murya Atika tayi, tafara dacewa,
Da fark'o sunana *ATIKA sunan mahaifina KABIR ABBA, mahaifiyata ummul khairi Wato uwar alkhairi.*
       Mu yan asalin  k'aramar huk'uman fanbeguwane, ta hanyan Jo's.



Zamane yakawo mahaifina Zaria, inda yake sana'ar direba Wato dan Tasi, yakan diba fasinja daga Zaria zuwa fanbeguwa,    Wata sa'in har cikin Garin Jo's.
       Mahaifina yak'ansance, mai zuciya, shi ake kira gayawa mai zuciya bamai duk'iyaba......



Mahaifina ya tsare mana komai, daga ci, sutura, harda karatunmu.     Private school muk'e zuwa nida kannina shida, dayak'e Mu bakwai mahaifinmu ya aifa.
Mata shida Namiji daya Wanda shine auta mai suna, HAISAM.



Wata safiyane, ak'a aiko mahaifina, yayi hatsari, har Allah yayi mishi rasuwa,
Ranan mun shiga tashin hank'ali,
Don tabbas gatanmu yafadi,       Warwas watan tonon Asirinmu ya tsaya.
Anan aka kawo gawarshi akayimai sutura aka kaishi makwancinsa.


      Nanfa muka shiga, taskun Rayuwa, makarantar Kudin damuke zuwa aka koremu. Sbd Kudin makaranta, kwatsam umman Mu tace zataje dangin mahaifina ta saida gadon mu tazo tabiya mana Kud'in makaranta.



Haka tatafi, yanuwansa suka cimata mutunci suka wulakantata, sukayi mata koran Kare,
Ahk duk suka  murkushe dukiyarmu.
Hk tadawo ziri, muzinta,       munyi k'uka munyi kuka,   babu mai lallashin mu.          Daganan, umma tasamu, aikin wank'e wanke, da share share,      Agdan masu hannu da shuni.



Kwatsam Wata rana, umma batajin dadii ta, aikani, gdan datake aiki inje inyi matàaikin.
Inba hkba bamuda abunda zamuci.








©love you all😘
[12/15/2016, 2:54 AM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to All members of, OHW, EXCLLNT WRTS, HBM NVL, ANEELUV NVL, NAFEE ANKA NVL, PHARTYBB NVL, AUTARHJY NVL, RASHKARDAM NVL, HON NOVELS GROUPS*😘

_________________
_____


2⃣7⃣

   
       Daxan fita, umma tace, ki kula, k'arki sakewa k'owa fuska, bare arainaki.
Don acikin yaran gdan dakwai wani takadari,
Toh nace, nafita cik'in gdan nashiga nagaida Wata hjy, nace mamata ce tace inzo inyi aiki sbd batajin dad'ii.



    Toh tace shiga ciki, kiyi du'k abunda ya kamata, a wulakance,    naciza yatsa nace banda mutuwa, mai yanke tsakani ai dabaki isa kimun hk ba. Lallai hk umma ke hkrin zama acikin gdannan? Wanna shine gdan gadara.
       aikina nake cikin natsuwa, jinayi an watsamun, ruwan bak'i a fuska,   tuni na mik'e don ganin waye wannan? Wani matashine nagani Wanda kwata kwata baiyi shekara ashirin da takwas ba.


Ai tuni na gane fuskarsa, don bashida wata, dabia saita ya lalatawa yarinya Rayuwa,"       k'uma uwarsa tace ba'a isa ace kala ba sbd shi tak'a dirine kuma Dan gwal.........
Bance dashi komai bq,         naci gaba da aikina, kawai jinayi yafara, Jana tabaya banyi auneba, naji ya tsafko dukiyar fulanina  yana tabawa,  gaba d'aya nashiga wani hali.


         Cikin wani daki ya kutsa dani ina ihu amma babu Wanda, yaxo bare ya ceceni....
Nayi kuka harna god'ewa Allah, karfin mace Dana miji ba dayaba, wata kwalba nagani inajin na barasa ne,   tuni na kwadamai cikeda zafin nama, ai fad'uwa k'asa yayi sumanme.



Tashi nayi nacigaba da aik'ina ban nuna cewa wani abu ya faruba..........nabarshi kwance, cikin jini, ina kammala wa, na dauki namu abincin, nayi gaba don koh sallama banyiwa kowaba.
Ina shiga gda na fashe da kuka tuni, umma ta rud`e tana tambayan lafya meya faru??????



Nanna kwashe komai,,nagaya mata, tayi godiya ga Allah da wannan yaron," Jamil baicinma burinsa ak'aina ba, tace dagayau,       nabar aikin don inkare mutuncin yayana danawa..............
Nan umma taciyo bashin kayan wara mukasa kasko a saman layi,    ciniki mukeyi, Kamar me tun biyu muke farawa amma laasar mun gama.






©I love you all😍
[12/15/2016, 6:46 PM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____



2⃣8⃣

 
       Haka muk'e samun, taro sisi, har Wata sa'in aciki umma take mana anko.          Yaza mana komai da k'udinnan mukeyi, har muka gama biyan bashin da ak'e binmu.
Yarage jarinmune, k'watsam Wata rana ina cikin suya abakin titi,       naga Wata mota bak'a,  ta tsaya nidai Tunda na kalli motan sau daya ban sake k'allon inda motar take ba.



"Naci gaba da suyana, Ashe jamil ne acikin  motan, bansaniba,      jinayi motar tayi gunji, tayo k'aina ai tuni na k'wasa a guje gudu kawai nak'eyi, don nak'i bin hanyan gda, sbd sanin hatsarinsa.
Ganin na bacemai ne,            yasa ya koma da baya ya tambayi inda gd'anmu yak'e????



         Yayi sa'a ak'ayimai k'watance, yana shiga cikin gdanmu, ummata yafara yiwa fyad'e, sannan yadinga bin kannina, yana lalata musu Rayuwa.
Bayan ya gama ya bisu daya bayan daya ya harbe.........
Atika kuka tasaka Wanda nik'aina saida naji zuciyana ta sosu k'warai, bansan lokacin Dana fara sheka kuka ba.


Atika taci gaba dacewa. "Sannan ya kwashesu ya watsasu, cikin wani rami dake cikin gdanmu can yamma nadawo gd'a, naga unguwarmu cike damk'am da mutane an taru..... Lok'aci guda gabana ya yanke ya fadiii"


       ,Fargaba fal acikin zuciyana, tafe nake nak'usa k'arasawa gda naga anata fitowa da gawar waki.....



       Ai bansan lok'acin Dana zabura ba rik'e makarar GAM ina ihu," nashiga tashin hank'ali, tund'aga lok'acin nanemi sauran hank'ali da tunanina narasa, hauk'a nafara tuburan,       Wanda wani shugaban yan sanda, yad'auki nauyin asibitina.


          Sannan yamun alk'awarin bimun hakk'ina, Wanda ayanzu banida K'amar sa,". A fadin duniya shiya xamemun gark'uwa,"
Cina dashana, duk shiya dauk'a nauyi harda mak'arantana.
Yarik'eni, tamk'ar ya dayak'e Allah bai taba bashi haihuwa ba, Tsawon shek'ara ashirin.












©Yar mutan zazzau😘
[12/15/2016, 7:04 PM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


2⃣9⃣


      K owa cik'inmu saidayayi, kuka Atika koh zaki iya gayamun k'arshen, Jamil?
K'warai tace dani , ai bayan anshigar da k'ara kotu iyayensa, suka dinga bada cin hanci, dayake karshensu ne yaxo? Kuma Alkalin na Allah ne,      babu bata Lokaci ya yank'e mai huk'uncin kisa,..........


   Good hk nak'eso inji anyimai, sbd a nunawa matasa, irinsa, sangar tattu, ishara, Susan cewa kotu batabar kowaba. *Sannan shari'a sabanin hankali*
Nisawa nayi nace tirk'ashi aiki gamai yinka.


*Tabbas akwai kalu bale, acikin wannan rayuwan damuke ciki, sbd A halin da muke ciki, mata suna cikin matsala dayawa mata sun tsunci Kansu, a cikin Rayuwa maka mancin hk, don hk dole mutashi tsaye don ganin mata sun samu Rayuwa mai daurewa*.



Tashi muk'ayi muka gabatar da sallah, muk'aci abinchi.
Ni sbd damuwar dak'e raina banwani sak'i jik'iba,     Suk'o zak'an abincinsu suk'e,              sbd damuwar tazame musu jiki.


Bayan mun k'ammalane, nace tabbas a zauna a auna wannan labarin, A *⚖MIZANIN TUNANI*⚖ Wanda hak'an shine zai bamu damar sanin labarin waye yafi muni da taba zuciya, muje zuwa, mahauk'aci yahau k'ura.




*Wannan ce lambata kuna iya tuntubana don fadin ra'ayoyinku, game da wannan labari kafin mushiga labarin ka'in dana'in* 09060041624


Nice dai
©Y'AR MUTAN ZAZZAU😘
[7:30PM, 3/18/2017] ‪+234 806 041 8895‬: [12/15/2016, 8:52 PM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____



3⃣0⃣


      "Bayan labarin, Mu yak'awo k'arshene, raihan tashiga damu inda ummanta tak'e,
Tsohuwace Son k'owa kin Wanda yarasa, dayake bafullatanar yola ce,
ananne na tsinci labarin Fusam Ashe Allah ya k'arbi ran mahaifiyarta, batasan mahaifiyarta ba.


 "Tana haihuwarta k'oh k'alar ta bata ganiba rai yayi halinsa,      Sudan yayi alkawari cewa duk randa Wata ya mace tafurta soyayyar ta ga Fusam a fili itace mahaifiyarta.


      *Soyayya tsakanin, HUMAIRAH da SUDAN*, cikin k'udirar Allah da taimakon Raihan soyayya ta k'ullu.
       Zaune muk'e nidashi dayak'e k'unyarsa nak'eji, gaba d'aya naji kwar jini yak'emun, du'k inzaizo gdanmu, tareda Fusam suk'e zuwa Lok'aci guda ta shak'u   dani inzasu tafi har kuk'a tak'eyi.


       ,HUMAIRAH yaushe zak'i bani izinin turowa gdank'u? Na k'osa insamama Fusam uwa wacce zata zaman mata gark'uwa........ Wacce zata bata kyakkyawan k'ulawa.
K'allonsa kawai nakeyi, nace shin Yaya Sudan mata kake nema koh koh uwa kake nemawa yarka,? A wani matsayi k'a ajiyeni?



     Dariya Yaya Sudan yayi yacemun, HUMAIRAH kenan, duka nake nema, sannan karki manta aike  Ta dabance, you are the Queen of my heart," Dan Allah k'iyimun dariya koh insamiki kuk'a..........Ai bansan lok'acin, dana fara dariya ba sbd ya iya soyayya, sosai ga muryansa, k'amar sarewa.


     Sallama muk'ayi dashi, ya wuce, gda kod'a yaushe, cik'in waya muk'e       dashi,        Shak' uwa mai k'arfi ta shiga tsak'anina da  Yaya Sudan.
k'watsam wani sabon labari ya risk'i Sudan cewa iyayen matarsa sun bashi, kanwar matarsa sbd yarsa tasamu uwa..... Yashiga tashin hank'ali, kirana yayi yak'e gayamun, jinayi nafara jin jiri nak'asa k'oda k'wakkwaran motsi,






©luv yuh ol😘
[12/16/2016, 12:25 AM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


3⃣1⃣

     "Shuru, nayi hawaye, ne kawai ke kwaranya, acik'in gurbin idanuna,
Bansan lok'acin danace, yaya Sudan bazan iya cigaba da Rayuwa ba inba dak'aiba,         yaya Sudan mun Riga munzama *JINI DAYA* k'arka manta *So babbar cutane*
Ina iya rasa numfashina, dayak'e mutunne mai tausayi, Lok'aci gud'a, yashiga cik'in damuwar danak'e cik'i.


Marairaicewa yayi kamar k'aramin, yaro yace, haba "masoyiyata" inkika shiga irin wannan yanayin, ya "kikeso"
          ni in k' arasa rayuwana,? So k'ike zuciyana ta tarwatse sbd sautin kukanki,?



        Dayak'e k'ara hauhawa?
Dan Allah Humairah take heart,  banason Rufaida Wallahi, 'Believe me' durling koh kinaso intaso inzo in sanar dake gaskiya ido da ido?
        " bantabajin" sonta acik'in raina ba,  k'ara sautin kukana nayi tuni na k'atse wayar na k'asheta gaba daya.



  sbd baxan iya jure k'alaman yaya Sudan ba, Amma nasan zai shiga cikin Wani mawuyacin hali!!!???        tunda hkan baitaba faruwa a tsak'aninmu ba, k'uma K'ullun sai Fusam taji muryata tak'e samum bacci.



Yanzu yazanyi k'uma bazan k'unna wayar ba, sbd Yaya Sudan yasan, abunyi, ba k'ishiya nak'e tsoro ba, tunanin watan rabuwana da Rabin raina nak'eyi Wato FUSAM, No I can't let dis happened.
"I have to wake up!! this is not tym to waist."


Cikin d'are na tashi,  kamar K'ullun sallah nak'e ina, kai ma Allah kuk'ana, ina Neman zabin Allah.
Sudan k'uwa yanacan cik'in halin damu wa, yak'asa k'oda runtsawa.




Muje zuwa



©love you ol😘
[12/16/2016, 2:31 AM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to all Members of MELODY NVLZ GRP*

_________________
_______


3⃣2⃣

     
       K'wanciya nayi, nayi bacci, ban Dade da kwanciya ba aka kira sallar, Asuba. Sai a lok'acin na k'unna wayata, messages naci k'aro dasu sunfi k'arfin Ashirin, duk'na yaya Sudan ne, saina raihan,


*Haba HUMAIRAH yazak'i zabi b'acin ran, gwanink'i, ak'an farincik'in sa," k'insan, halinda yashiga k'uwa toh yanzu hk muna asibiti shiba lafya Fusam ma batada lafya*

          _*Bissalam*_


"Ai bansan lok'acin,Nada yarda wayar ba, cik'in Dakin mummy nashiga ina kuka, tambaya ta tak'eyi lafya amma nak'asa bata amsa.

 

Mummy Sudan bayida Lafya shida, Fusam,         mummy banaso narasasu gaba daya, k'edallah yima mutane shuru, waya gaya mik'i cewa daga cuta sai mutu wa? Banda sakarci irin nak'i wani asibiti ne?
Cik'in rudani nace Wallahi mummy bansaniba......



Wayata, na dauk'o, nace, barina k'ira Raihan,          bugu d'aya nasamu, Raihan ta dauk'a, tace, k'in k'yauta, yar'uwa ak'anme zaki axabtar da zuciyar yaya Sudan? Ki k'ashe wayank'i, k'inga irin sonda yake mik'i k'uwa? inajin koh zulfa'u baiyiwa irinsa, ba.



Sister, kiyi hkr ki saurareni, bakisan, abunda yafaruba,? Humairah nasani badai akan Rufaida bane? ...








©love yuh ol
[12/16/2016, 5:46 AM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my Mum Hjy Dije Wada Manxo❤😘*

_________________
_____


3⃣3⃣


      Umm nace, toh ki k'wantar da hank'alinki, kamar k'inyi bak'o ya mutu, Rufaida ba k'alar, yaya Sudan bace, asalima  He hate her sbd halinta ya banbanta da zulfa'a kuma kece kadai zaki,         dawomasa da farincik'insa,  kece macen data dace dashi             Sai kuma kinyi da gaske sbd, yaya Sudan bai rabuda zulfa ba.....   zare ido nayi nace Ban ganeba RAIHAN? K'warai sbd dak'insa,   falonsa koh ina hutunansu, ne kekadai zak'i sashi, ya ciresu, da k'yakkyawan soyayyar ki.



    Mummy dai k'allona tak'eyi, danaga k'allon yayi yawane, nace yanxu k'una wane asibiti ne? Muna Al-madina hospital yanzu hk bacci suk'eyi.
Toh ina k'an hanya ganinan, k'atse wayar nayi, Wani k'axamim harara mummy tayimun, ana maganar marasa lafya kum bige da hirarku ta yan mata.


     Mum wai Suna Al'madina saik'i shirya ga breakfast chan kidauka ki kaimusu, ai ban tsaya bata lok'aciba, nayi wanka, nadauk'o abaya baka, gyale na yafa fusk'ata koh makeup babu iyakata man baki.......


Acik'in dan kwando, na jera komai, machine na hau dayak'e, da sanyi ba kasafai ak'e ganin, napep ba,        k'uma bello bai isa yafito aikiba,      Cik'in kankanin Lok'aci na isa tafe nak'e cik'in ward din datamun kwatance na shiga, Wani farinciki ne ya,  lullubeni, ganin fuskan gwanina.


     Amma k'uma sainaga babu kowa a Dakin,    ina raihan, tatafi?  Da sauri nak'arasa "Bed side" din na ajiye basket, din fusk'ar FUSAM nak'aiwa sunbata, dagowan daxanyi naji yaya Sudan yace, FUSAM ce kadai Mara lafya???? nima am in need of the kiss, rufe fusk'a nayi nace, haba da girmank'a????



After ol she is a kid DAT is y" haba durling am also a kid dat is y i need a warm heart like yours................  Dariya naci gaba dayi nace pls Stop kidding me,  serious am not kidding you have to kiss me oder wise I kiss you.


    Tashi yayi ya sakko, cikin isa da kasaita, zaikaimun, kiss ne naji karar kofa, Wata matashiyace tsaye, wacce ashekaru bata wuceni, ba kyakkyawa ce,  amma ba can ba chocolate colour ce.


       Hanunta rike da basket, kallon kallo mukeyi da ita Lok'aci guda naji Kishi na Neman k'awomun bara.
Dubina nak'aiga yaya Sudan nace, who is she?
A dabarbarce, yace Rufaida ce k'anwar mahaifiyar FUSAM.



      Banyi niyan abunda nayiba amma banida option daya wuce, in hugging dinsa, nace bissimillah baiwar Allah kin Wani choge a bakin kofa?
     Yak'e tayi mugun kuka tace, baxama nazoyiba, cik'i tak'araso ta rabemu ta ajiye  basket din ta juyo tace, *shure shure baya hana mutuwa, hk duk saurin unguwar zoma ta bari a haihu*.






©love you ol😍
[12/16/2016, 6:24 AM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated  to my famous family members MANGUTA👌🏻😍*

_________________
_____


3⃣4⃣

     
   Bance da ita kalaba, nabita, Dana mujiya, juyowa nayi muka hada ido da , yaya Sudan, yadan kyaftamun ido nima na maidamai da martani.
Daukan FUSAM nayi, Daidai da shigowan RAIHAN, likita na biye da ita.


Sannu fah doctor peter, dariya yayi, dayake Likitane, marason hayaniya Oga naga alama kaji sauki Allah yasa ba madam bace ta haifarma da wannan Abun.
Yaya Sudan yace Doctor kamar kasani itace, dariya nayi na rufe fuska,    toh na sallameku. You can go home an rest, Hannu sukayi.


Raihan tace, naga Rufaida, ace yarinyar nan takasa,        koda ta gaisheni? Yaushe ta girma ? Gaskiya baxai yuwuba, ace yarinya kamar Rufaida batada tarbiya sannan ace ka aureta.



    Gaskiya baxan yarda ba, hk kasan hjy, yaya batason, mace Mara dabi'a kasani, kuma nasan Wata rana saita nuna ma hjy kalanta.       Kuma kasan "you will not find things easy with her" don cewa xatayi makanta kake kadebo kiyashi.



"Oh!!!! RAIHAN cewar yaya Sudan, for ones bantaba jin son rufaida, kuma baxan ji ba, yau zanje inyi musu magana jifa inada wacce zata mayemun, gurbin zulfa'a Wato Humairah, lokaci guda najini on top.



Kusa dani ya matso yana mun, Wani irin kallo, Wanda tsigar jikina, saidaya tashi.          Muje koh? Raihan takara cewa, wannan basket din almajiri zanba, Don banyi trusting abincin nan, na hk kawai ayiwa Dan uwana " Agumo".



Har kofar gda, suka saukeni, nayi kissing fusam afuska,    Cikin hanwa, suka wuce, inda Gdansu, zulfa yake, cikin falon Baki suka, zauna Raihan, tayi kicin kicin da fuska,  ta kwakume fusam,
Kowa ya miko hannu fusam saita fasa ihu, mahaifin zulfa ne sa ummansu, zaune.


Suka gaisa,





©love you all😘
[12/17/2016, 2:01 AM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____



3⃣6⃣


      mtwzz tsaki nayi na kashe wayata, gaba daya" aikoh minti ashirin banyiba, naji ana knocking gda, gashi nikadai cikin sanda nace waye akayi banza dani, ina budewa Sudan nagani kanar mahaukaci,      ya makureni a bango yace *love me or not am ready to commit suside HUMAIRAH*.



You will leave the world and I will too
 kinga babu Wata Shari'a matukar Baki aminche ba.
 Kwalkwal nayi da ido sai hawaye, bansan lokacin danace, na aminche ba.


Da gudu, na shige cikin gda, yana komawa ya turo magabatansa, dayake, kanin mahaifina dake sabon gari.    shine madaurin auren, wajenshi suka wuce direct ak'asa mana rana Wata uku.



Mummy dake zaune, tace Nidai gaskiya humairah banasonki, damai mata, amma dole mudauka kaddara.
Sbd basha da dadii ba, zan Baki sha'awara wacce baxaki taba tabewa ba.



*Kikasance, mai raya darenki, da salloli, da aduo'i," Karki taba, gaxawa wajen kyautatawa mijinki, aduk yanayin da kike ciki.*


*Kirike, yar mijinki, kaman, yarda kika Haifa acikin ki, karki kasance, mai ganin gari,, wajen tsaftace gdanki. "Karki yarda dakai korafi sannan karki sake kidaga muryanki, har makota suji koda kuwa fada kukeyi. Sbd shimai kwaratsi koda yanada gaskiya, shine mai laifi.*


*Duk abunda zatayi miki, karki sake ki nuna mata bacin ranki, Lokaci guda, saitayi tayi kannan ki nuna mata kuskuren ki," mai HAKURI yana tareda nasara.*


Komai zakiyi, kiyishi tsakaninki ga Allah saiki samu, gurbi abirnin zuciyan mijinki.
Ki tsaftace abincin ki, da makwancinku, shima yana kara dankon so acikin zuciyan miji.


*Tabbas duk, wacce tasamu uwa irin, tawa tayi hamdala, rungume mummy nayi ina kuka, saboda inhar na tsaya akan hudubarta toh tabbas saina zama Mowa a wajen yaya sudan.*


Banida wasu, kawaye, wayanda suka wuce, Raihan, Atika da Su'aida.
Biki na karatowa dasu ake komai,, akwati goma goma yayi mana nida Rufaida.




©Love yuh ol😘
[12/17/2016, 2:09 AM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to Aneesaty, Abeeda, mm Khalil, Hauwerty, da duk masoyan wannan littafin😘❤*

_________________
_____



3⃣7⃣

       
     Anata hidima, magunguna, kam da hade hade nasha kamar me, har nazo nadaina Sha.
Kawar mummy ce taxo daga *ABUJA* taga magunguna iri daban daban, ta yamutsa fuska tace, har yanzu waiku Baku wayeba? Wayannan duk tsohon yayine, sometimes har illah sukanyiwa mace, kuma Anata fadakarwa.



     "Bari zanyi miki Wani hadi, Wanda akowani Lokaci zaki iya yi batareda ansan yanayin da kike cikiba, musamman ke dake shirin shiga gdan me mata,"
Nanfa ta zauna tadinga koromun bayanai, harda sha'warwari masu matukar fa'ida.



*Madara peak, da dabino, da kwa kwa, da Zuma, da kankana, aka fafe cikin kankanan, aka dake dabinon aka zuba aka hada komai.....*
         Tabbas akwai dadii kwarai sannan basaina baku sauran zancen ba idan an hau....................


Ana gobe biki, raihan takirani, tace, HUMAIRAH karki sake ki yarda akai karfe shida ba'a, kawoki ba saboda naji kishin kishin din cewa su Rufaida sun kudiri aniyan cewa itace zata fara shiga gdan kuma yin hkn zaisa taxama uwar gda sbd ta juyaki yarda takeso.



Zare ido nayi nace toh yanzu, lalle akemun, waisu atika shuru? Kodai bazasu, zobane kuma sunsan cewa sune kawaye tunda ke kina hidimar gda.?
     Kuma kinga, HUMAIRAH kafata ta tashi ciwo take mum sosai, zare ido nayi cikin tsoro nace yanzu yaza'ayi?


hknan zanyi maneji har a gama biki, dayake mutanen yola duks sun hallara, da yan garinsu daddy,    suke duk Wata hidima.
Raihan tace Naga an kawo kaya ummm waikar yamma tayine,".


       Sallama mukayi da yamma, aka shirya, liyafa a red onions," bansa kayan, akwati koh gudaba, dayake al'adar gdanmu ne sai yarinya taje gdan miji zatasa k'ayan akwati.
 


Sudan nakira, nace jira mukeyi  kowa ashirye yake, toh yace, can saiga motoci sunfi ashirin, kusan mutun uku ukune cikin motocin.



Anfara shagali, ne kwatsam, saiga Rufaida, sanye da wasu kaya tayi dakai *kamar uwar turwa* Itama guri ta nema ta zauna yan'uwanta sai Wani muzurai suke.    Kuma Event din mumuka hada, ba angoba, dayake batan baseerah ne suka wanke kafa suka zo.

   
        Sudan koh kallonsu, baiyiba, illar iyaka Wani mayataccen kallo, yakemun sbd Wani,
Kyau da shekin danake,   hajja falmi ta kware wajen iya GYARAN jiki.





©love yuh ol😘
[12/17/2016, 6:26 AM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____



3⃣8⃣


       Anyi shagali, muntaka, munyi rawa mun chashe , sabd tsabar Kunya ai juyawa nayi na nemi Rufaida na rasa, banda Abun Rufaida meye na zuwa inda ba'a gayya ceki ba, koh banza tasha buhun haushi.


Motoci ne nagani, na fade, suka k'washe Mu, sai gda cikin motarne, Raihan take gayamun cewa karfe hudu za'a zo daukana gobe,
Toh nace.

*Ranan daurin aure*

     Naga kawaye, wayanda aka dade, ba'a haduba, ciki harda yar'uwata aminiyata zainab sulaiman, itada kyakkyawar yarta Suhailah.
Anci ansha kowa yaga mummy dole ya kara kallonta sbd tsabar kyau datayi.


Misalin 11:30am
Aka daura aurena da Yaya Sudan, akan sadaki dubu ashirin, dukiyar aure duhu hamsin,          Tunda aka daura aure naji Wani imani ya karu a cikin zuciyana, gaba daya nashiga damuwa Wanda baya rasa nasaba da zafin rabuwa da iyaye.


Misalin karfe 3:30 ne mukayi wayada yaya Sudan, hello Amarya       kunyace dukta kamani, narasa mezance kishirya raihan tace karfe hudu a daukoki,          Muna hanya toh kawai nace amma gaba daya na daburce, tafe suke da abincin bikonsu, Wanda yaxame mana al'ada.


Taruwa akayi kowa yana tofa albarkacin bakinsa, kowa da nasihar dayakemun.
Falon daddy mukaje, ina kuka wiwi, Wanda saidana sashi kuka, kowa saidaya tausaya mana, kije kizauna da mijinki lafya HUMAIRAH, kar inji kar ingani Niko mezanyi banda kuka,             daddy kayafemun Dan Allah daddy ka yacemun HUMAIRAH bakimun komai ba.


Tashi mukayi lokacin motoci sun iso, Zainab, atika , Su'aida sune cikin motar danake. Inajin tunda nake gdan duniya bantaba kuka irin wannan ba.



Anan saidai inyiwa HUMAIRAH fatan alkhairi, yasa gdan zamanta kenan..






*©Yar mutan zazzau*
[12/17/2016, 4:26 PM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


3⃣9⃣


       "Bamu zarce, koh inba, sai gdansu dake GRA, Abun gwanin ban sha'awa an karbemu, hannu biyu, Niko na chukwikwiye, fuska na banda majina ba abunda nake sharewa......
Falon hjy aka kaini, akabata ni amana, Nanfa samun albarka, nan fusam ta dafemun tare mukaje sasana.


Katon bangarene, zaman mutum, biyu falo hudu ne,  kowani bangare falo biyu. Da dakuna uku, Wanda sunsha kaya nikaina saida tsarin Dakin ya burgeni,     dayake ya hadu da gwanaye yan home-economics.


Dayake anyi Jere anyi komai, nan tsoffi duk aka maidasu saisu Zainab atika da su'aida Wanda sune kadai suka rage,    sunbani sha'warwari Wanda tabbas duk macen data tsaya a wannan turbar, toh babu shakka ta dace.


Misalin karfe, " 7:00 ne aka tafi dauko, Rufaida harda Sudan a labarin dayazo mum, tuni nafara Adu'a sbd Wani Kishi daya ke neman yimun illah.
Ina cikin wannan tunanin ne, naji buda.


Raihan ce tashigo, tace, my wife dole kizama yar gaban goshi, gashi can yan'uwan hjy nacewa wannan Amarya ba Kunya koh rufe fuska itace gaba gaba. Sai Wani washe Baki takeyi!!!
Tuni naga Zainab tayi murmushi tace, HUMAIRAH tabbas karki yarda maganar Dana gaya miki.


Maxa kitashi , kije kiyi mata ,sannu dazuwa tasan cewa kece gaba da ita, yan bude bude dasukeyi zakiga duksun daina sun natsu.
      Mayafi na dauka, kafata sanye da Vinci invented, kwaras kwaras kawai,, sukaji ai tuni kallon yakoma kan Dan bori.


Ba karamin, raxana Rufaida tayi, ba Niko HUMAIRAH dariya nake har na isa kusa Rufaida nace, amarya bakya laifi koda kin kashe Dan masu gda,    *welcome to Sudan raiyan Mansion.*
Yanaga baki murnan zuwa gdan, jarumi gwarzon Namiji kaman mijina..  Ohhhh sorry Ashe banawa bane nikadai.








© *YAR MUTAN ZAZZAU*😘
[12/17/
[7:31PM, 3/18/2017] ‪+234 806 041 8895‬: [12/17/2016, 5:54 PM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


4⃣0⃣


       Tashi nayi, ina kwarkwasa, ina taku, daya bisa daya, nace amarya nabarki lafya. Nayi nisa nadawo nace *Dole aceda mijin iya baba*.         Ina komawa na tadda babu kowa acikin Dakin, nanna fara lalube amma basu Raihan,Zainab, Atika da su'aida.


Kiransu, nake, banyi auneba, naci karo da mutum, ihu nasaki yayi saurin toshemun, baki bude idona keda wuya naga Ashe yaya Sudan ne!!!!!!
Kwabe, fuska nayi narufe fuska nayi saurin kwatan kaina nayi daki da gudu.


Dariya ya tsaya yi, yana matsoraciya, kawai, Dakin ya kutso kai, yace, yaka mata ki tashi muje falo, Adnan da su doctor mansir suna waje sunaso sudanyi muku, yan nasihohi, dariya nayi nadauko katon gyale.
Yaya Sudan yace "Kinwani sa katon gyale kamar wata matar liman, kardai ya da kadake don Nidai dariya zanyi miki.


Kai yaya sbd mugunta, tafe muke nanemi guri na zauna, akan kujera wajen zaman mutun guda, yaya wajen Rufaida ya nufa don kiranta amma ta kekeshe kasa tace babu inda zata, bacci takeji kuma bacin yashigo yaji tana ta shewa kafin yan'uwanta su tafi.


Dayake, mutunne, Wanda baya jayayya hknan ya kyaleta, amma yana tunanin mezaicewa abokansa?       Falona ya shigo cikeda mamaki nace ina Rufaida acikin zuciyana.


Jinayi yace kunsan, amarya da gajiya harta kwanta, Niko nace, mee lallai Rufaida tace Wani Abu amma tabbas *Tayi sake*  don saitasha mamaki sosai.


Nan suka yimun nasiha, mai ratsa jiki, daga bisani suka tafi.      Dawowa yaya yayi naga gaba daya ransa a bace yak'e, amma dayake inajin nauyinsa nak'asa tunk'ararsa.


Ganin na zabga uban tagumi ne yasashi, Cewa tashi muyi sallah, dagoni yayi har cikin bandaki. 
Mun kammala komai,       yakama gashina yamun Adu'a, taneman kariya da shariin dake cikin aurenmu, Wanda yazama wajibi kowani ango yayiwa amaryarsa.









©YAR MUTAN ZAZZAU😘
[12/17/2016, 8:22 PM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


4⃣1⃣


      Kayan ciye ciye, yadauko, ledoji, sunkai, goma nanya zauna ya raba ya mikomun, yace kaiwa Rufaida.
Kallonsa kawai nakeyi, kallon da yasanar dashi abunda nake nufi,
nace, kaiya kamata kakai mata Koh bkasan, sharrin da mutun zai iya yiwa Dan Adam bane musamman yadda Rufaida ta nuna kishinta karara a kaina.


"Naji ya isa amma saikin rak'ani sbd bazan iya zuwa ni kaidaiba,
Ohhh in hkane, zan iya rakaka,   mik'ewa nayi, don koh mayafi ban dauk'aba sbd dagamu saimu acikin gdan.
Munfi minti goma a tsaye amma Rufaida takasa bude mana kofa," cikin bacin rai nace yaya Sudan pls kawo zan ajiye mata a fridge inyaso da safe tayi warming a *Microwave*.


Juyawan da zamuyi, naji tace, inkuma bandashi fah? Cikin zafin nama nace, saiki zubar a bola.
Ajiye mata nayi a kasa najuya zan tafi yaya Sudan yace, Humairah come back here!!!!!!!!!
Tsayawa nayi cik, nadawo dabaya.


"Gani?            dauki kayan kimika mata, karki zama mai rama cuta da cuta, in ita batada manner of speech nasan aike kinadashi oya do as I said.
Jiki ba kwari na dauka nace Gashi amma kisani kinci darajar mijina Dakin gane banbancin girman giwa da da bera.



Juyawa nayi , yaya Sudan yabiyo ni, kiyi hkr Humairah nasanki, kemai hkr ce banayi hk don inci miki fuska bane.
Nayine don wata rana Itama da baki girmanki a matsayinki na babba. Rungumeni yayi yana shafa kyakkyawan fuskata, lokaci guda yarabani da komai Daganan muka shiga Wani yanayi Wanda bantaba jin irinshi ba.



    Anan sai dai muce Alhamdulillah, Sudan yasamu, Humairah cikakakkiyar mace, mai kima da daraja.
Tun misalin 5:00am Sudan ya tashi yayi wanka, sannan ya taimakamun" nima na kimtsa jikina.
Murmushi kawai Yaya Sudan yak'eyi, yana mun kallo irinna masoya,
Masallaci ya wuce inda nima na gabatar da sallah.
Baccine mai nauyi ne ya kamamu, bamu farkaba sai misalin goma, ina tashi na kara gyara fuska na, kicin na zarce amma babu abunda zan iya dafawa sbd bamuda vegetables aciki banda drinks.
     


Falo nafito, wayar tafida gdank'a, naji tana kara nayi saurin dauk'a nace, hello! Amarya bakya lefi, abinci yananan a dinning table, duk nakune.
Sannan hjy tace ace muku ta dauke muku, duk Wani girki harna tsawon sati daya........ Lah meyasa hjy zata sangar tamu? Muda yakamata muyi mata? Raihan tace hmmm Humairah kenan kitambayi yaya kiji daya auri Zulfa!   wata uku tayi bata daura sanwa.






©luv yuh ol😘
[12/18/2016, 8:54 PM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


4⃣2⃣


       Kice muna godiya Allah yabata, tsawon rai mai amfani, Amin Raihan tace, nikam bedroom nashiga na taradda Yaya Sudan yana bacci,  kunnensa nasamu na hura na zura halshena, tuni ya bude idonsa na lagabe a jikinsa nace *Good morning dear, my heart is empty without you by my side, Sweetheart I'm the heart, you are the sweet.*


Yaji dadi kwarai, har cikin ranshi, mikewa yayi tace bari na goyaki, haka ya daukeni, sai dining room inda aka jera komai, har nake mishi albishir din da hjy tayi mana.



Ina Rufaida? Kasan dayake daki daya muka kwana dole ka tambayeni, na harareshi, wayarsa ya dauka saida yakira kusan sau uku kannan ta dauka.
Muna dinning room saikin fito " we are waiting".


Jira muke amma bq Rufaida ba labarinta, nikam nayi serving abincin dakaina don bazan iya jiran majirata ba.


Mijintane kai!!!! Inka jirata ba laifi bane, cewa yayi toh kiyi serving dina mana? Kallonsa nayi nace saika jirata tazo ta zubama tunda duty dintane,
Look Humairah banason sharhi yimun abunda nace.



Ina cikin serving, din yaya sudan ne, naga rufaida tsaye. Sanye da rigar bacci, dagani inajin, koh sallar asuba batayiba sai yanzu.
Koh Kunya , abinci na mikawa yaya, tuni naga Rufaida ta tafida imaninsa.



Dayake Allah yayini, mai mugun Kishi, tashi, nayi tsam nabar abinchin nakoma falona na kunna wakar bikinmu. " Na kure sauti, Wanda bazan iya jiyo zancen su ba.
      "Allah sarki Ashe nayi, misunderstooding yayane, kallon dayake mata Ashe na tsanane, jinayi muryarsu Asama tuni na rage volume.



Nasan dayawa zasuce gulma ne, amma ina naji fadanne is beyond by, expectation ne.
Rufaida wane irin iskancine wannan? Inmukadai ne acikin gdanmu, ai dakwai shedanu  dazaki fito hk sbd bakida kunya, meye amfanin hijabi insa rigan bacci kifito falo yazama wajibi?



Am talking to you ? And you're standing ryt before me Rufaida? Oh noo you seems to be disrespectful!!!!!!! Get our of my side sai.         Babu inda zani breakfast zanyi, koh kar inyi?


Humairah pls talk to her, juyowan daxaiyi yaga wayam, yaushe zan tsaya jin abun bakin ciki.? Ni in kun ganni a lahira kaini akayi.
Bana shiga sabgar dabata shafeni ba, falona yashigo yace kin kyauta shine kika taho kika barni.



Yaya mezanma, Bayan naga love one tin tin kukeyi? Haba humairah da waccan sakaryar, shiishhhh!!!? Karka sake kiran matarka da wannan Sunan matarka ce kuma bai kamata ace kwana daya da aure adinga jin muryarku ba.
Idan ita yarinyace aikai kanada hankali so pls come on sweet, karka bata ranka.



Kasan cewa farincikinka shine nawa, pls lokaci guda yasaki fuska.
Munshafi kwana bakwai, daga bisani kwana yakoma wajen Rufaida gashi kowa girkinsa zai fara Nidai cewa nayi Allah ka fisshe Abu daga shan wuya.











© *YAR MUTAN ZAZZAU*😘
[12/18/2016, 11:14 PM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


4⃣3⃣


        Ranan, Raihan da yaya Sudan, sukaje kasuwa, sukayo siyayyar komai da komai daduk abunda yashafi cikin gda, kowa aka bata nata.
Godiya nayi sosai tareda yima yaya Adu'a tasamun cigaba, itakoh Rufaida yamutsa fuska tayi tace nifa gaskiya indai za'a siyo kayan abinchi adinga bamu kudinne sbd mu mukasan abunda muke bukata.


"Mezanyi da tarkace, irin wannan? Saikace wata yar bursuna.      Zare ido nayi nace, tabdijam
Handi inbonni.
       What, Rufaida kina nufin baki godeba, kina nufin kice my blood sister batayi miki ba? OK good kin nunamun cewa hk uw....... Rufemai baki nayi nace haba da girmanka,?



Dakin kyaleshi, ina ruwanki, yar katsalandan, ai Wani kara naji ai dagudu na boye Bayan yaya, jikina na bari.
Karki sake, ciwa dan'uwana da matarsa mutunci?
Idan kinmun na kyaleki toh kikamusu, Sainayi sama dake na nunawa Allah na solaki da kasa, banza shasha sha wacce batasan darajar dan'adam ba.



       Albasa batayi halin ruwaba, wallahi dabatayi yajiba, ladi taho kwashi kayannan shigan ma Humairah.
Kije kidauko fusam kibawa Humairah don itace uwa bakeba, don babu abunda fusam zata dauka awajenki, sai halin banza Dana wofi.



"A fusace yaya Sudan ya wuce, hk Rufaida tadinga kiciniyan kwashe kayanta dakanta.








©love you ol😘
[12/19/2016, 3:08 AM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


4⃣4⃣


       Yaukam, Rufaida taga, takanta Yaya, Sudan gaba daya fushi, yakeyi dakyar na koreshi, Sbd karya jamun magana a wajen matarsa.
      Nidai banace ga yadda suka, kwanaba, dayake ina gefe nida fusam muka kwana.


Ranan naji kewan, daban taba jiba, Ashe hk kowacce mace keji wajen rabon kwana? Tirkashi akwai aiki gaban bawa.
Allah yaba dukkan masu kishiyoyi hkrin zama da juna.


Nidai banace ba rufaida, tana cikin damuwa miji, yaki sakin jiki da ita dukda wasu nacewa Namiji wawa anan zance wasu mazan kenan. "Yaya Sudan yakoma bakin aikinsa Kullun akan korafi yake bata iya girki ba, duk ran girki na xan tsinceshi cikin farinciki.

" Hakan ba karamin sosawa rufaida zuciya yake ba,
Nidai melody Dana je nemo rihoto.
Dakin rufaida na kutsa kai, waya takeyi tana hawaye umma yaka mata muje wajen boka yasan abunyi so nake inzama yar gaban goshi sonake Humairah tazama bora acikin gdannan.

So nake sai yadda nayi dasu dukkansu,,dayake wayar baa hands free take ba shiyasa nak'asa jiyo komai,


Humairah koh tafi karfin gaban wasa, Sbd tarike aduo'i zafafa na Neman tsari Amma asiri yaci annabawa baremu, bayin Allah.?
Adu'a itace takobin mumini.


*3month later*

      Ina zaune, cikin falo komai ya kwance mini, sbd changing da yaya Sudan yake nunamun, babu daman in rabeshi saiya ce intashi. Kuma ganin idona Rufaida zataxo ta wuce, salati kawai nakeyi nace tabbas na hadu da sharrin Rufaida.....
Raihan Itama ta juyamun, baya babu inda nake samum kwanciyan hankali sai wajen Fusam toh Itama am kwaceta daga wajena..


Waya na dauka,, nakira, aunty sis nake sanar da ita halinda na tsinci kaina aciki, kwarai tanuna damuwarta akai daga bisani, tabani wasu aduo'i tace indingayi, sannan tsayuwar dare kar in fasa indinga kaiwa Allah kukana sannan in yawaita sa mijina da yan'uwansa aciki.


Godiya nayi mata mai, yawa daga bisani, nafara, kirikiri ina gani, zaa takemum, Hakkina ranan kwanana abawa Rufaida.

Fusam kuwa, Kullun saina jiyo kukanta, hankalina, tashi yakeyi, saidai inta adu'a, a yadda nake gani yaya Sudan yana jin haushin abunda yakemu amma dayake asiri ne, sai yarasa yadda zaiyi.







LOVEyuhOL❤
[12/19/2016, 3:18 AM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____

Ina kuraga readers, wannan lbrin, kusan kashi 75 true life ne,
Amma ba a kaina ba Don wasu sun rude kila humairah ce ah ah banice ba 😀, sannan ada nadauko labarin kaman Humairah ke bada labarin ta. Amma ayanzu nizan bada labarin yadda zaman su zai kasance sbd mai karatu yaji komai, yadda yakamata, sannan zanbi koh Wani room don dauko ma mai karatu labari .


4⃣5⃣

         Abinci a daki, Humairah takeci, sbd wasu abubuwa da Rufaida ke mata, kuma yaya sudan baya iya cewa komai, mai hkuri tabbas mawadacine wataran zai dafa dutse yasha romonsa ya harya more.
Asiri daman kwana arba'in ne sai a koma gdan jiya, zaune Humairah take a, falo tajiyo muryarsu ta kachame. Aranta tace Allah kaine Abun godiya,


     "Akanme zaki dinga koya mata, zagi irin tarbiyan dazakiyi mata kenan? Humairah naba fusam ak'anme xaki daukota,? Jinayi Yaya Sudan yace ,          Nashiga uku nashiga halaka, yau kusan wata biyu bana ba Humairah hakkinta, ya Allah ka kareni daga sharrin Rufaida.


Afusace zai fita Rufaida tace, ina zuwa dawo ka zauna, what?????? Yace da karfi ,       "You most be stupid nikikewa irin wannan maganar? Tsaran wasanki ne koh Koh ni dankine??      toh kishiga taitayinki,
Kafin in muzan ta miki.


Afusace, ya fita daga Dakin, rikeda hannu fusam, Dakin humairah ya nufa. A falo ya isketa, tana kallon fin dinta mai suna munafikin mata. Tabbas humairah taji shigowa amma batasan ko wayeba.
Kamshin turaren Sudan taji, yasa ta juyo.



Tace ango, ango, ango na Rufaida, abban fusam, taho kinji yata. Hannun Fusam ta rike tace,, fusam ayidai mugani in tusa zata wura wuta.    Koh ba hk ba kada kai tayi ta barshi tsaye a falo yarasa meke yimasa dadii.



Gashi, a tarayyan aure, yafijin dadin, zamada Humairah.
Tsaye yake yana tunani , yanzu meye abunyi dole innemi kafarar Humairah inba hk ba zanshiga tashin hankali.      Daki ya bita abun mamaki, humairah GAM ta kulle kofa.
     Kizo kibude Humairah, bazan budeba, katafi inda ake faranta maka rai, tunda ni ban iya komai ba. Kuka take sosai tasan cewa Allah maji rokon bawansa, ne kuma akowani tsanani dakwai, sasssauci.
Abunda kowani Dan Adam yakamata ya hankalta kenan.


Rayuwa tadawo, Daidai,, iskancin Rufaida karuwa yakeyi, basu boka basu malam.
Kwatsam Rufaida tafara ciwo, asibiti yaya Sudan yadauketa sukaje.
Anan ake sanar dasu ciki gareta, aranan naga salo iri daban daban, wajen Rufaida...


Gida suka dawo, baki bude, yaya Sudan yake cewa humairah insamu karuwa Rufaida ciki gareta.
Humairah taji dadii kwarai sannan tayi wa Rufaida Adu'a Allah yasauketa lafya zasu samu baby.
Ashe cikin Rufaida kasuwanci zatayi dashi, Don samum kudin zuwa wajen boka da malam, Kullun cikin abata take kuma baya iya bata ita kadai.



Dukdon sbd ya kamanta adalci, ayaune Ranan kwanan, Humairah suwaiba ta langabe tace itafa bazata iya kwana ita kadai ba.
Hk hjy takira yaya Sudan tace yaje yadinga kwana da Rufaida har cikinta yayi kwari.











©Humairah
[12/19/2016, 5:20 AM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


4⃣6⃣

       Tab, asiri mugun abune, hjy zanyan ce takira Humairah take sanar da ita, humairah tace babu komai hjy, daman nifatana Allah ya sauke ta lafya.       Humairah tabani tausayi hk ta mike tarike hannun FUSAM, tana tafe tana share hawaye.
Rufaida koh tsaye take ta window tana kyalkyacewa da dariyar mugunta.


"Washe gari,,da sassafe, Yaya Sudan yayi tafiya..... Zuwa kasar new Zealand, kudi yabasu kowacce dubu Dari biyar har zuwa yadawo.



Rufaida ta, tashi da cikinta, ta dauki, makullin mota Sai hanwa inda tadauki, ummansu suka tafi can saka dadi wajen Wani boko.  Cikin daji suke shiga nidai koda kudi amma dayake babu imani koh na second acikin ransu, kutsawa suke.


Suna isa Wani dogon bukka, nagani,  Wanda akalla yakai zaure goma, wata murya naji tace, meke tafe dake!!!!! Boka yata nakawo so nace mijinta yasota sannan tanada kishiya asa mashi tsananta acikin ransa boka inda hali ya koreta.


Angama amma inada sharadi, kozaki shigo kiji.....hk tadinga kutsawa nikam dayake bin diddigine biye nake da ita.
Wasu sharuda ya gindaya Wanda saida hanjin cikina suka motsa, yarki zata kwana biyu acikin gdannan sannan zata, tube haihuwar uwarta, zaa mata wankan magani. Sannan zata tsotsi ruwan maniyyin Dan jinkiri.........


Abun kazanta amma hk umman Rufaida ta amsa, jeki gaya mata jiki na bari ta wuce da sauri tana tafe yana mata Wani  tsawa.     Ta kwashe tas tagayawa Rufaida, nanfa Rufaida tace kwana biyu gaskiya bazan iyaba, umma bafa asan inda zaniba.


Toh bakiso, kizama Mowa acikin gdan Sudan? Inaso mana toh maxa shiga zandawo jibi Sai Mu tafi. Toh atsorace ta shiga Sai kukan wasu halittu takeji,
Amma dayake Neman duniya ne ta dake.


Zauna boka yace mata, jiki na bari ta zauna Nanfa boka yasamu, gara basa, saida yayi nasaran rabata da kayan dake jikinta.            Nanfa boka yafara fasadi da ita abun gwanin ban tsoro, Allah karabamu da biye biyen bokaye da malamam d'ubbu,
    Saidaya gama yayi yafi, a irga. Tuni ta sume batakoh motsi, ga ciki, dariya boka ya kece yace, gaskiya mijinki yana morewa gaskiya bazan iya rabuwa dakeba, aiki zaiyi sosai kodan kidawo inkara rakashewa.


Wa'iyazubillah, Hk yadinga, fasadi da ita har tsawon kwana biyu, Rufaida takoma kamar kazar matsiyata, ta fige ta rame kamar wacce ta kwana Dari ciwo.
Hk boka ya hada mata, kulle kullen magani, da layoyi.


Nan ya yanke musu kudi dubu Dari , chunkus suka mikamai, koh mota Rufaida takasa tukawa, saidai ummansu taja motar....


Humairah koh hankalinta ya tashi, kwana biyu batasa, Rufaida a ido ba, Yaya Sudan ne yakira humairah yace meya samu wayar Rufaida bata shiga ?
Bansaniba gaskiya, tun shekaran jiya ban gantaba amma y not kakira gda ka tambaya.



Hk zaayi,, ana cikin hkane, naji karar mota, cikin sassarfa, Humairah ta fito tace,,lafya Rufaida kwana biyu?
Ummansu cewa tayi gafara kibawa mutane guri magulmaciya.    Meya fito dake? Humairah tsayawa tayi tana kallon muzancin da umman Rufaida ke mata.


Kadakai,,tayu tace Allah ya huci, zuciyanku, kiyi hkr. Raihance tsaye taga duk abunda akayiwa Humairah , dafa humairah tayi tace kiyi hkr nikaina nasan me lefice amma kiyi hkr komai Nada lokaci.



*BAYAN KWANA BIYU*

Yaya Sudan, yaji gaba daya, Rufaida yakeson gani, jirgin safe ya biyo,,tuni takira direban office dinsu yaje airport ya daukoshi.
Kuma Dakin Humairah zai sauka tunda yana Dakin Rufaida ta tafiii, yana gaida hjy ya zarce Dakin Rufaida.













©Love yuh ol😘
[12/19/2016, 6:19 PM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


4⃣7⃣

   
        Humairah ce, zaune tayiwa, fusam wanka, tayi mata k'walliya cikin sabuwar yar k'anti, Raihan dake zaune tace k'aman naji muryan Yaya amma inace nan Dakin yaka mata yashigo kafin zuwa wajen Rufaida?
Humairah tace "Banda abunki, Raihan, meye abun damuwa nikoh Kinga koh a jikina, fatana Allah ya dauwamar da soyayyata acikin zuciyarsa, ya kareshi daga duk Wani sharri.



    "Kinga bari na shiga kitchen nayi mana delicious, don naji su Sajida Sunanan zuwa dasu Amina, waw dagaske? Raihan tace kice kanninkine zasuzo, kwarai manyan baki kenan.
Humairah tace kwarai, cikin kankanin lokaci Humairah ta kammala girki, ta shirya komai akan dinning, saigasu ranan taji dadii don kwana biyar zasuyi shiyasa kwata kwata bata damuda Sudan ba.



Fusam tace, mummy k'wana biyu banga daddy ba, kuma naga alaman yadawo amma meyasa yak'e gudunmu?       Rungumeta Humairah tayi tace, Sweet pie k'arki damu daddy ki ba gudunmu yak'eyiba, yana cikin halak'a ne, du'k ink'inyi sallah" kice Allah yak'are shi daga sharrin mutum
da aljan. Toh mummy k'ince zaki siyanmun teddy amma har yanzu,



Common, kinsan mommy ki bata taba alkawari taki cikawa ba? Anjima zamuje super market, din MAZADU kizaba duk abunda kikeso.
Murna wajen fusam baa magana, sajida tace keda wannan baby taki.



Kullun daga biscuits Sai chocolate, Sai toy, Humairah tace sajida KENAN shi yaro yana bukatar kayan wasa sbd yana taimakawa wajen washe wa yaro kwakwalwa, sannan dakwai lokacin karatu shima ina iya kokarina don ganin na faranta ma fusam rai.


Namijin KENAN,, yaya Sudan yana chan yana cin kazantar boka, "koh nandana taki bari yafito........
Gashi humairah tanaso ta fita, waya ta dauka takira yafi karfin sau biyar amma Ana katsewa.
Rai a bace tace baby fusam kije kicewa daddy zamuje shopping.


Aguje fusam taje, har cikin Dak'in ta kutsa ta rik'e k'wank'waso tace, daddy zamuje shopping da momma?   Yayi shuru baice da ita kalaba, tace am talking to you daddy?
Saik'un dawo, ransa a bace fusam tace Allah ya huci zuciyank"a  "I don't mean to hurt you daddy"


Rufaida ce tafito tace, yarinya Sai shegen surutu, hk akeyi? Hmmm Wani kamshine ya doki Hancinta abunga gamai ciki. Tuni taji soncin abinchin da tajiyo kamshinsa a Dakin humairah.



Hubby na, maxa kaje kacewa humairah inason cin abinci, toh yace Yazama kamar rakumi da akala,"  Humairah na shirin fita taci karo yaya Sudan, kallonta yakeyi, yarasa meyakeji akanta.     Abinci nakeso kizubawa Rufaida inkin gama,          hmmm lallai nema ai sainaga Itama macece saita daura da kanta don hk ka koma kace mata ban daura sanwa dakuba.











©love yuh ol😘
[12/20/2016, 12:08 AM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


4⃣8⃣


       Fuuu, Humairah ta wuce batareda tajira, Wata kalma daga bakinsa ba, mota ta dauka zata fita ta hangi Rufaida tana daga mata hannu alamun ta tsaya.      Burki taja ta sauke glass tace lafya? Rufaida tace bude kifito kafin in sakko dake daga cikin motan.
"Humairah tace ban gane in sakko ba naga motar da sunana aka siyo Dan hk ki matsa kafin inbi ta kanki.


Har, kina da bakin magana, Sudan ne yafito Rufaida tace , inaso ta sakko daga cikin motarnan tabani mukulli ta tafi a kafa kota hau adaidaita, Sudan yace bacewa tayi kifito ba? Oya fito , Humairah tafito jiki ba kwari, fuskarta cike da mamaki.
Maxa mika mata mukullin, hk Humairah ta mikawa Rufaida mukulli.


Ta rike fusam a hannun ta, tace karkuyi zaton Allah baxai bimun hakkina ba? Toh zaibi kuma yin hkn baxai taba batamun raiba koya muzguna mum.     Koba komai ni matarka ce kuma uwar yayanka,  bazan taba fishiba, zanci gaba dayima biyayya har zuwa lokacin daxaka gane cewa nidin nice tagari.


Jan fusam takeyi, tana share kwalla, dayan bangaren tashiga tace, Raihan ta ara mata mota kuma,    mota kuma Humairah cewar Raihan?!!!! meyasamu taki motar? Sbd ta boye yanayin datake ciki Humairah tace, burki yasaki kuma mai gyaran wayarsa akashe kuma inaso muje MAZADU nida fusam.



Hjy tace lafya meya samu, duka motocin inace, motoci shidane acikin gdan naku?
Yaken dole Humairah tayi tace hjy lokaci na kurewa Raihan bani mukullin motar ki, yanzu zamu dawo hjy.
Toh Allah ya tsare, fusam tace hjy mezan siyo miki? Kedai kika sani sha zumamu, dariya fusam tayi.


Saida Humairah ta budewa fusam, kofa tace princess shiga, sannan takoma dayan bangaren ta zauna sun kusa fita Rufaida takara tsaidasu duk akan idon hjy da Raihan.
Kisiyomun, ice-cream da chocolate sannan inkinga pizza kisiyomun.







Yar mutan zazzau😘
[12/20/2016, 3:06 AM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


4⃣9⃣


      Humairah, tace inace wannan motar bata, mijinki bane, kuna hannun tukin ba naki bane, don hk get out of my way. Mtwww Humairah taja tsaki, ta figi mota.
Juyowan da Rufaida zatayi tace, amma bantaba ganin hatsabibiya irinki ba, tabbas yayarki Zulfa itace mace kamila mai hkr da juriya Allah yajikanki.


Kin hanata fita da mota, shine zakice ta siyo miki pizza,? Oh no banji dadii dabani kike bawa sakoba, Dana saba miki kamanni da Duka.              Ke kibi duniya a sannu don wallahi rayuwar yar kadan ce, kuma duniya ba matabbata bace.


Shiiishhhh Rufaida tacewa, Raihan karki sake kikara gayamun kalamai irin wannan , don inbaki sabamun ba toh ni zan saba miki. Don kina kanwar miji? Me akai akayiki?
Koh uwar mijince zanci mata mutunci inga abunda zakiyi mun. Tas!???? Kakeji Raihan ta watsawa Rufaida mari tace, duk abunda zakiyi kitsaya akan yaya da Humairah amma ni nasha karfin yinki.



Saidai inyida uwar data tsaya, miki? Nashiga Rayuwa kala kala dakike ji da ganina, naga irinku dayawa Wanda duniya tayi musu juyin Masa, bareke wacce baki wuce in latsaki ki motse a tafin hannuna ba?   Karki sake kiciwa uwata mutunci don zan jure komai amma baxan dau ki cima uwata mutunci ba.



Mota da humairah ta hau tawace, kije ki tambayi mijinki kiji, ba sisin sa aciki kuma inada daman dauke uwata daga gdannan inbarki dashi ingani idan Allura zata tsefe kitsi batareda mutun ya tsire ba.


Itadai Rufaida, tarike kumatu, abun duniya ya isheta, tace zaki gani. Raihan tayi kukan kura tace zan gani kikace toh yau zaki gani, shaketa tayi tajata har gaban mota tasata aciki ta kulle,     ta shiga ciki ta dauko mukulli da mayafi,
Sai *Kotun shari'a dake GRA nan kusa dasu*


Raihan, tace ina Neman alkali, yamun iyaka da wannan abar.  Alkali yace yana zuwa cewa yayi sushiga office,
Meke tafe dake Raihan ta zayyana masa komai. Alkali yace kinyi kuskure kuma dole kotu tadau mataki a tafin hannunta.


Kinsan me kalman, zaki gani take nufi? Rufaida tace ah ah, takadda ya dauko yace duk abunda yasameta koda ciwon Kaine toh koh zaki shiga hannun hukuma, sbd case ne babba.



Hk akayi, statement sukabar kotu, kuma Raihan tace badai motarta ba. Tashige warta tabar harabar kotun. Tana isa gda ta tadda yaya Sudan, yace ina rufaida? Raihan tayi barin iska dashi,
Tambayar ki nake Raihan tace ai kasan kabani ajiyar Rufaida dole ka tambayeni ita.


Tas....!!?? Raihan taji saukan mari, daga dayan gefen shima yaji tau!!!! Yayi saurin juyowa yaga hjy tsaye tana huci, tace wallahi bantaba zaton cewa bazaka iya share mana maraicin ubanka ba saiyau.








©Yar mutan zazzau😘
[7:31PM, 3/18/2017] ‪+234 806 041 8895‬: [12/21/2016, 6:49 AM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to ANEESA AR Happy birthday dear wish you long life an prosperity 😘*


Kuyi hkr rashin jina, jiki da jini need your prayers👏🏻😰
_________________
_____


5⃣0⃣


      Akan mace, zaka daga hannu ka mari kanwarka? Sudan am highly disappointed in you, toh bari kaji zaka iya rabuwa da matanka, zaka iya canzasu amma bazaka taba canzamu ba koda kuwa Kaine ka rako yayan duniya.
Kallonta kawai yakeyi, shikansa yarasa dalilinsa nayin hkn ma kanwarsa wacce bayida kamarta a fadin duniya.


Rike hannun sa , hjy tayi tace ka mareni, insan cewa kacika mai zuciya wacce idonsa ya makance akan diya mace, Humairah ce tashigo cikin mota, meke faruwa ne? Sakkowa sukayi hannuwansu, daukeda ledoji.


Daga dayan bangaren, muryar Wani Namiji ne Wanda babu makawa kanin mahaifinsu ne don kamarsu daya saidai shi bayida tsayi, yace Sudan karka bari mahaifiyarka tayi maka baki, inba hk ba bazaka taba ganin haske a rayuwarka ba. Maxa ka bata hkr din fishin iyaye musibane,



Ya durkusa zai bata hkr KENAN, Rufaida tace karka sake kabata hkr, donta haifeka? Mekayi mata dazaka bata hkr? Tambaya nake kayi shuru.
Kowa awajen saidaya firgita, Tabbas Sudan ya hadu da kaidin mac, wallahi asirine kawai zaisa Namiji ya bijirewa uwarsa, uwar data haifeshi wan mahaifinsu ne ke wannan zancen shida zuciyarsa.



Rufaida jansa, tayi Hjy kuwa, sai suma ina kallo Rufaida ta waigo ta yatsina fuska Wato koh a jikinta. *Mata muji tsoron Allah* tuni aka dauketa sai asibiti, humairah ajiye kaya tayi tacewa su sajida su kula da fusam zasu kai hjy Asibiti.
Al-madina suka kaita dakyar aka samu ta farfado amma hawaye kawai ke kwaranya a idonta.



Ya Allah ka karemun, Dana. Ya Allah ka kareshi Dana bai taba batamun raiba saiyau ya Allah Kaine gatana, kayimun agaji...... Humairah kuka , Raihan kuka , atika da su'aida da tuni Raihan ta kirasu kuka sukeyi. Sbd sun tausaya mata kwarai ace ki haifi da ya bijire miki dole kiyi kuka.



Baffa, Handhi inbhoni Raihan tace, zamubar mishi gdan don baxai kashe hjy ina kallo ba, humairah tace nima kam binku zanyi. Indai tafiya zakuyi, Raihan tace babu inda zaki Humairah kina nan acikin dakinki, Kituna aljannarki tana karkashin kafarsa , koda namanki suke yanka suke miya dashi kiyi hkr wata rana sai lbr.



Kici gaba da rike sirrin, mijinki, karki sake kigaya a gda ga halinda kike ciki.
Sbd tabbas zamanki da yaya zai kare tunda babu iyayen da zasuji halinda kike ciki subarki kici gaba da wahala.


Itako Rufaida batada kyakkyawan, karshe.   Kwana biyu aka sallami hjy Raihan tasa aka gyra musu gdansu, dake magume chan suka koma, itako humairah tana cikin gdan tana shakan bakinciki.









©Love yuh ol😘
[12/21/2016, 6:58 AM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


5⃣1⃣


         Dan, aikin da humairah ke fita,, Duk ta hana, sbd ita batayi karatun ba.
Hk Humairah ta hkr dacin zarafin da ake mata, lokacinda cikin Rufaida yakai wata Tara, Sudan yayi musu Visa zuwa India, wai acan zata haihu.


Komai baibar ma Humairah ba, sai yan kudin dake cikin account dinta dasu take yan cefane dakai fusam makaranta, Fusam karamar yarinya mai hankali da hangen nesa, shekararta biyar amma takasance yarinya mai tausayi.



Duk dare, in Humairah ta tashi, Itama saita tashi don tadin gayiwa mahaifinta Adu'a yadawo da son *Hasken zuciyarta Wato Mummy ta humairah*. Tabbas Adu'a takobin mimini, sannan inhar bakada hakkin mutun toh Allah saiya bima hakkinka.


Rufaida, sun isa India, soyayya akeyi, wacce baa tabayiba, zaune Rufaida take tanacin sweet irinna India, Wanda yake kaman Hikuma.
Tace nifa a gaskiya Nurul-Qalby nagaji da ganin Humairah acikin gdannan!!!!!
     Hmmm toh yakikeso, ayi?  cewan yaya Sudan, Rufaida tace,   Kawai so nake ka koreta tabar gdan, tunda batada Wani amfani..



Toh karki samu, damuwa muna komawa zan bata takaddar saki, batareda bata lokaciba.   Wani ihu Rufaida tayi tace I love you so much, kaga inkamun hk kagama mum komai a Rayuwa.



Yaya Sudan , yace Allah dagaske kike? Kwarai, amma kasan me so nake ka saketa tun muna nan,    sbd kafin Mu koma gdan yazama empty, cikin dare Duk suke wannan lissafin itako humairah tanata salloli tana kaiwa Allah kukanta....



Cikin darene nakuda ya kama Rufaida, tuni yaya Sudan yakira motar ambulance sai asibiti, inda koh minti talatin ba'ayiba Rufaida ta haifo sanka cecen danta Namiji, murna a wajen Sudan Ba'a magana.



Sai kiran, waya yakeyi, har Raihan yakira, taki daukan waya, yakira Humairah abunka taki dauka. Duk yabi yadamu, sai a lokacin yadawo normal dalili kuwa shine aikin asiri ya wargaje, ta dalilin jijin haihuwa.



Nanfa, yaji ya tsani ganin, Rufaida da dandata Haifa, satinsu, biyu amma gaba daya son ganin mahaifiyarsa yakeyi.
Flight din karfe biyu na rana sukabi sai gda Nigeria.



Rufaida duk tabi ta rude, taji gaba, daya ranta ya baci, koh daukan jaririn Sudan  baiyiba? Koh dai aikin boka ya karye ne? .. Nidai Humairah nace, yazaayi insani tunda banda masaniya?








Love you all😍😘
[12/21/2016, 5:59 PM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


5⃣2⃣

       Jirginsu, ya sauka, nan direba, yazo ya daukesu cikin ikon Allah, suka taradda gda babu kowa babu Humairah babu fusam , sasansu, Raihan kuwa akulle yake da alama babu kaya koh daya acikin gdan.
Tuni hankalinsa, ya tashi, Rufaida dak'e tsaye tace wai me kake nema sai k'ace anyima sata? Satar ak'amun kuma ki kamamun baki inba hk ba inyi kutubal dake.



"Duk bake kika jamun, ba nasarasa kowa nawa, hannu yasa aka yana kuka, tsaki Rufaida taja mtwzzz, ta shige cikin sasanta. Daukeda Dan jinjiri a hannun ta.



"Yana tsaye ne, yaji budewan, gate humairah yagani rik'eda fusam da jakar mak'arantar ta, a hannu da lunch Box dinta.......
Kallon kallo suka tsaya yiwa juna, oyoyo fusam? Ya wage hannu Amma fusam tace batasanshi ba, illah kwabe fuska datayi.



Hannu Humairah Fusam ta rike, tace mummy muje, "pls we don't have to waist our precious time, on a Daddy DAT don't even know our whereabouts, after ol we are contented with the we, we are surviving.



      Tafiya, suke Yaya Sudan yayi saurin, shan gabansu yace kiyafemun laifin Dana aikata miki matata. Dan Allah narasa tunani na , ta yadda na dauke hankalina a kanku, na maidaku ba a bakin komai ba.



Kuyimun, rai kozan ji dadi, kallonsa kawai fusam k'eyi, tanajin wani irin haushin mahaifinta.
Humairah tace, Mu ai abune mai sauki muyafe maka amma hjy fah daka bada mata kasa a ido, kamanta cewa itace wacce ta dauki cikin ka harna tsawon wata Tara ,  ta haifeka ta raineka amma kacimata mutunci harta gaiga sunbar maka gdan itada Raihan.



Inace, yaya Kaine uba, Wanda bazaka so kaga hjy koh Raihan koh yarka fusam cikin bacin raiba? Inace duk wannan bai isa hjy taci darajar haihuwarka ba.?



Katafi kabarmu, da yunwa, bakasan cinmu ba bakasan shanmu, na sannan har kana tunanin muyafe maka? Inajin is too late to cry wen the head ix already cutoff.



Fusam tajata, suna tafiya har suka shiga cikin, daki, zai bisu KENAN , Rufaida tace ina zaka inace haihuwa nayi,? Ina cewa kaizakayima Dana huduba kasamai suna, amma kaki koda kulamu? Vanda lokacinki barena danki harsai nayi ido biyu da mahaifiyata.


*Masu karatu hkn tana faruwa fah this is real*


Dana watsar ta dalilinki, naciwa matata, mutunci harda yardana Haifa, dukta dalilinki, kaicona ya Allah kayafemun..
Babu inda zaka wuce muje Allah sarki Rufaida tasha asiri har yanzu yana ci, Wani wawan mari taji agigice ta kama kuncinta, tace nika Mara? An mareki kiyi abunda zakiyi kinji kiyi abunda zakiyi, tub ya watsa mata miyau yana huci yace kazama kawai.



Niko nace daga baya kenan,








©love you all😘
[12/21/2016, 8:57 PM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


5⃣3⃣


      Nifa daman, am not in love wit you kin sani Rufaida, amma kika take sani, kika sana bijirewa mahaifiyata, kika shishigemun sbd ki halakar dani.
Fuuuu yabi bayan Humairah, pls ki gayamun inda hjy suka koma? Ah ah meyasa kake tambaya na?  Kaida hakkin kula dasu ke kanka baka damu dasuba inaga ni? Look "pls use the door sbd bamuda bukatar ka,".



Humairah ta raba ta gefensa ta wuce.
Ajiye Fusam Humairah tayi akan kujera, tayi wajen  fridge inda ta dauko, mata, ice cream dinta da biscuits dinta short bread ta bata, oya maxa kici kafin ingama girki.



Kitchen ta wuce, tabarshi tsaye a falo, fusam koh tawani dauke kanta, kusa da ita ya matsa wani irin kara ta saki Wanda yasa Humairah fitowa a guje , tace lafya fusam? Meke damunki? Fusam ta tabe baki tace banason ganin fuskansa ne inna ganshi tsoro yake bani.



Look ,shiyasa nace kafita, bamuda bukatar ka tsoro kake bata are you deaf? Pls lokaci guda fusam,
Takara, fasa wani karan!!!!?? Ba shiri ya mik'e, da tak'aici acikin zuciyansa. Duk Rufaida ta jamun gashi yar cikina guduna take yanzu inaxan dosa, gashi Humairah taki gayamun inda su hjy suke...



Fita yayi , lokaci guda gdan, yacika da mutane dangin Rufaida, sai shewa sukeyi, abun takaici inaxai dosa?
Bashida wani option illah ya koma Dakin Humairah tunda, Rufaida ta haihuwa harsai tayi arba'in, zai iya komawa dakinta. Kuma a shari'ance dakin Humairah zai koma tunda tsawon kwanaki suna tareda Rufaida.



Bude kofa, yayi ya kutsa kai,  ciki fusam na ganinshi, ta Tashi ta ruga aguje.       Har kitchen ya bita yace fusam meyasa kike guduna?
Humairah ta chabe tace, toh ai bakada amfani tunda yarkama gudunka take ingani. Matarka ? Inace aure so mukayi amma sainaga Ashe ba hk ba, magana take amma tana cigaba da girkinta.



Fusam, tace daddy I hate you, you are not my daddy, Humairah koh kallonsu batayiba, fusam taci gaba dacewa, sau nawa ana cewa inkira daddy na,       amma kah gudu ka barni, kuma kowa daddy sa yazo nikadaice banda daddy! wasu har gulmata suk'e wai kila niyar shege ce, banda uba.



Inbanda Mummy data, koyamun abunda zance ai da tuni nadaina zuwa SCH, sbd baxan yarda adinga shegantani ba alhalin inada uba.
Amma unfortunately, mai damuda rayuwana ba, tagumi tayi. Don ni a tsaye na sume, sbd kalaman fusam sun magizani. Karamar yarinya yar shekara biyar zuwa shida da shegen wayo?



Tab, toh iyaye mu kula don wani surutun, bashida kyau yaro yanayi, adinga kwabar yaro karyaje yabaki kunya.    Koh baki kikayi ki koreshi sbd da hk yaro ke koyan gulma koh fadi baa tambayeka ba.



Fusam kiyi , hkr gayamun inda aunty da hjy kaka suka yafi,? Pls
Zaune take tanacin biscuits dinta da dadii yakai mata karo tace, tab ai daddy hjy tana kasar Lebanon can suk'a koma inda kaka karami yake, taje ta gayamai cewa ka mari aunty sannan baka bamu kudin kashewa.



Humairah dariya takeyi, a boye tace good, fusam your are such a darling, saimun gwarashi saiya gane ruwa shayine.           Yaya Sudan kuwa tuni cikinsa ya murda yace nashiga uku, meyasa hjy zatayimun hk kashina ya bushe.
Fusam tace daddy yazaayi mutum baiyi kashiba yayi tunanin ya bushe? Pls kadaina maganan kazanta as you can see girki mukeyi.









©love you all😘
[12/22/2016, 12:13 AM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


Ina godiya kwarai ga masoyana, dasuka kirani donjin lafyata, naji sauki kwarai ngd👏🏻


5⃣4⃣

      Humairah, pls ki gayamun, gaskiya!!!! Baka yarda da yarkaba sai ni? Hmmm toh ai abunda yayi fusam shiya yini. Don hk gaskiyar KENAN.
Oh! Gobe zanje inyi booking jirgi zantafi Lebanon, ga check din kudi kiyi duk abunda yakamata na suna kama daga kayanku hardana jariri.



Toh humairah tace, ni inka ganni a lahira kaini akayi, Kaba kowa kudinsa sbd, banason fitina, nidai zanyi abunda yakamata. Na mutanen daxan gayyato. Allah shi raya ya dayyaba, yaya Sudan yace amma kinsan cewa banason musu kiyi abunda nace kawai.


Yaya KENAN, wallahi baxan dauki, kudi inyo siyayyaba, akushe ko'a zageni baxan lamuntaba.
Don wannan karan gdanmu, nayi wallahi inje in tona duk wani secret din Dana Dade inq ajiyewa kasan cewa niyar dangi ce.



Don daga kai har suwaiba, kunyi kadan, don hk karaba check kabamu namu, sannan kabani nasu hjy don suma sunada bukata.
Amma su hjy basanan? Humairah tace sai kuma akacema bazasu dawoba?


Hknan, yabasu, duk don ya farantawa Humairah rai, abunka da mata da miji tuni ta sakko ta maida komai ba komai ba, sbd tasamu kyakkyawan sakamako wajen ubangiji.



Washe gari, yaya Sudan ya dauki hanya sai Lebanon..... Humairah ce tafito zasuje kasuwa Rufaida tace keeeeh kamar wata yarta.!!!
Ina zuwa? Humairah tace inda uwarki ta aikeni. Kinji inda uwarki ta aikeni nan zani, Rufaida kifita daga idona inrufe inba hkba, saina baki mamaki.


Na lura bakisan, ana hkr dake, ba nasara akaina Kin daina samu, Fusam dake cikin mota tace mummy kinsan dare saurin yi yakeyi, muje toh Humairah tace , barina gamada wannan matar tukunna.



Koda yake, banda time dinki, mota suka ta shige ta figeta, tabar Rufaida da cizon yatsa. Tace tabbas insake shiri mai karfi akan wannan shegiyar, inba hk ba banida sauran katabus.


*LEBANON*

Yaya Sudan ne, ya sauka a filin jirgi, Dake, babban birnin Lebanon, tuni yasamu Dan tasi yace akaishi, gdan sarki








©Love you all😘
[12/22/2016, 8:20 AM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to All my FANS, Sokoto,kano, kaduna, zamfara,katsina,jos, Nijar, Gabon, Ghana, saudi, dubai, jigawa, maiduguri,kebbi, bauchi, Gombe,Malawi, niger states.😘*

_________________
_____


5⃣5⃣

     Garin, inda nanne gdan, kakanninsa, nawajen uba....... Ciki gdan ya isa kowa sai murna yakeda zuwansa, abun mamaki shine baiga hjy ba bare kuma Raihan, abunda ya dauremai kai KENAN.
Kanin mahaifinsa, ne yasa aka hadamai babban kiyafa wacce babu ya ita, anyi rawan Al'ada anyi wasanni, sbd anunamai karamci da yimishi lale marhabin dazuwa gdan kakanninsa.



Bayan dare ya tsalane,kanin mahaifinsa yayi masa fada sosai akan yadda yayiwa uwarsa, yayi masa nasiha daga bisani, yaya Sudan yace nasan nayi lefi shiyasa, da'akace Sunanan nazo don inbasu hkr. Gaskiya yaya da Raihan basuzo ba cewar kanin mahaifinsa..


Amma fusam tacemun, Sunanan? Hmmm fusam tayi hk ne donta sa kakawo ziyara, Sbd ka sada zumunchi amma tasan inda suke.      Dariya yaya Sudan yayi yace, fusam kenan yarinya mai hankali, kwarai kuwa Allah yayi Mata baseerah da hazaka.


*SUNA*

An shirya gagarumin, suna lokacinda yaya Sudan yakira, Humairah yace yaro yaci Sunan Abba, Wato *Raiyanu Sudan* murna a wajen Humairah kaman tayi tsalle.
Mutane an taru itako Rufaida tana daki koh shigar arziki batayiba, sbd tana tattalin na komawa wajen boka.



Duk Wanda, yaga Humairah saiyace itace mai jego, daga ita har fusam, sun kece raini.
Dakin Rufaida Humairah ta shiga kowa binta yakeda kallo, ga fusam a hannun ta abun gwanin ban dadii,
Rufy yaro yaci Sunan Abba Wato Raiyan Sudan.


Humairah ta juya, tace duk kunci abinci, koh? Dayawa koh sukace ah ah abunka ga mai bayarwa, tace yanzu za'a kawo muku.
Tsna fita tasa akayo odar abinci, kala daban daban, mutane suka shimata albarka....



Wata, mata tace, tabbas Wanda yayi gadon, arziki baxai yi rowaba, hk mai kwadayi shiyake sanin gdan mai rowa.      Rufaida taji haushi, yanzu Sudan baxai kirani yace ga Sunan daba, saidai ya aikomun, waccan sakaryar.


Yan, uwan, Humairah sai binta sukeda kallo, sbd ramar datayi, tabbas dakwai wani Abu cewa, baba asabe, kanwar mahaifinta.
      Ruwa baya tsami banza, Wato so ake amaida Humairah akuyar daure Mara yanci acikin gdannan? Toh koh baxai yuwuba, don naji labarin uwar Rufaida, indai bokane da malamai daga kusfa, har marina Sun sani.









©YAR MUTAN ZAZZAU😘
[12/22/2016, 5:53 PM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


5⃣6⃣

     Nan, suka tsare Humairah, da tambaya amma duk yadda taso ta boye abunya faskara, toh zamu dage da Adu'a, za'asa ayimi sauka,sannan kidage da azkar Wanda annabi takeyi, don Neman kariya daga miyagu.



Toh baba, anyi biki taro ya watse, su Atika dai sunzo, nan take labarta ma humairah cewa, ankusa samata rana,   itako su'aida da albishir tazoma Humairah cewa, tasamu miji Dan Sokoto dan'uwan tambuwal ne Alhaji yasin, an yarje cewa zasuje kasan Egypt don ayi mata dashen mahaifa, inda rabo zataga kwanta a duniya.



Tab, tirkashi, aiki gamai yinka, tabbas duniya anci gaba, ace har zaa iyayiwa mace dashen, mahaifa, shiyasa akace bokan turai (Jar fata kenan) Raine kawai bazaiyiwa Dan Adam ba.


Gaskiya, natayaku, farin ciki, tabbas mace bata kwantai, in duniya takika toh tabbas dakwai mutun guda Wanda zai iya mutuwa akanka.         
 
 
         ********
Washe gari, yaya Sudan ya iso kasata Nigeria, dakin Humairah ya sauka, yaci yasha, sukayi fira mai tsafta irinta masoyan.    Nidai Melody nace kaman zaman ya daure, amma ina dakamar wuya makaho da auren kuturwa.



Saida yamma,,tayi yashiga sasan, Rufaida ya gaidata,,amma sai wani cin magani take cewa yayi kawo yaron inkaishi wajen fusam innuna mata Dan uwanta.      Budan bakin Rufaida tace ban yardaba, hk kawai aje a kashe mun da? Lala lala, badaniba, wasa a bakin rijiya.



Baki isaba Wallahi, nida Dana, ? Tashi yayi zai fita ta tsare, bani Dana ! Kallonta kawai yakeyi,, yace kibani hanya koh in kawar dake.      Batayi auneba,, ya bangajeta ya wuce tana ihu abata danta. Mai mata zaman jegone tace keko Rufaida don yadaukeshi? Aiba danki bane ke kadai dukanku nakune.




Tsaya baba, infa bazaki goyi bayana, ba ki kwashe koma tsanki kiyi gaba, kina ganin Humairah baxata kashe mum daba, sbd haushin rashi? Andan jima Rufaida dayake mai mitace,
Bata fasa magana ba,



     Shigowan Humairah keda wuya tace taji abunda takecewa, Allah sarki Rufaida bantaba kashe koda kiyashi ba bare kuma, wannan Bawan Allah Wanda baisan me duniya take ciki ba.



Abunda, yaya ya Haifa nawane, hk maye na gorin  haihuwa?   ai karike Dan wani da amana shima, wani ni'ima ne, daga Allah kuma Ban cire raiba.
Kuma lokaci bai kureba, Rufaida kinada daman yin dozen, harda yan biyu . ga Abba nan kuka yakeyi, gashi Rufaida ba kunya ba tsoron sarkin gari ta karbe.



Tana masa wasa, harda waka, wanene bayaso yaji kukankan? Amminka ce bataso taji Ku kanka, sannun dangata Dan iyaye Dan dangi.
Magaji a gdan Sudan da daya tilo yaro yi Dariya ka kashe su da bakin ciki.



Humairah ta juya, tana sharar, kwala,,tace Allah kaga zuciyana, ya Allah ka azurtani da zuri'a masu amfani ka rayamun fusam. Amin ya Allah yaya Sudan yace, kamar daga sama taji nuryarsa, yace zauna Humairah ta zauna. daf da ita ya matso yace baby, kinason bata ranki akan hkn kinada fusam meye na damuwa Bayan kinsan cewa bakida wata matsala!



Gaskiya sai munje asibiti, an tabbatr dacewa lafyata lau,don cin kashin yayi yawa,, kiyi hkr kiss yayi mata, lokaci guda ya fara fita hayyacinsa, tuni ya dauketa cik, shafata yakeyi, tako ina sai wasu surutai yakeyi, kaman Wanda yasha barasa.



Itama Humairah, daya ke an Dade, baa haduba, sai taji gaba daya, ta kosa dashi, ai nidai kulle kofa nayi na dawo falo.












©Yar MUTAN ZAZZAU😘
[12/23/2016, 5:08 AM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to Mixx XoXO, Sadeeyerh, Mjay, tnx alot my Fans😘*

_________________
_____


5⃣7⃣


    Basu farkaba, sai asuba, dayak'e sanyi akeyi, fusam bata tashi da wuri ba, da sanyin safe Humairah ta tashi ta hada breakfast mai yawa don harda Rufaida tayi.          Amma kishiya Ba'a mata gwaninta, farfesun kayan cikin sa tayi, ta soya Irish, da kwai harda sauce,  sai kuma sandwich datayi.



Itako, Rufaida sbd kamshin girkin, Humairah yasata fitowa falo, Sallama Humairah tayi tace, Amaryar shagali breakfast nakawo muku, dafatan zai samu karbuwa?
Yake Rufaida tayi tace mezai hana amma sarki yananan a matsayin sa, na sarki.


Dariya Humairah tayi, tace Rufaida kenan kidinga sama bakinki, kaulasan ba minjaye ba.
Humairah ta kada kai, tayi gaba, cikeda farinciki don bata taba tunanin Rufaida zata amshi abincin ba.
Dayake kwada yayya ce, tana shiga ta tadda fusam ta tashi tace mummy Good morning!!!!!



 morning Fusam dafatan, kinyi sallah kinyi brush kike gaidani,? Hmmm Mummy K'ullun da alarm nak'e kwana kuma ikon Allah akunne na malam jafar yake kiran sallar farko, tun kafin alarm ya buga,
Good gal OK barina taso daddy muyi breakfast koh, yes nima barinaje na dauko Abba shima yanason yin break taredamu.



Haka, suk'ayi break, shiri sukayi tsaf tareda Rufaida dukda batasan Inda suk'a dosa ba, magume suk'a isa sukayi horn mai gadi ya wage bakin gate din. Packing loge yagani ya fak'a, gdan ya tsaru hjy ce a zaune a falo Rufaida koh lok'aci guda ta murtuke fuska.



Tana harare, harare, zama sukayi,,Humairah ta gaida hjy itako fusam da gudu ta haye kafan hjy tace kawo kunnenki, daddy na yazo baki hkr ne Dan Allah kiyafe mai, da karfin Adu'a yafara sonmu nida mummy amma kinga aunty Rufaida umma Abba muguwace bata sona. Kingama harararki take pls kisa daddy na ya koreta, don banason ganinta.








©Yar MUTAN ZAZZAU😘
[12/23/2016, 9:47 PM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to Zainab Y hussein (AKA Autar hjy) wish you longlife and prosperity, may Allah bless you and your life) am not dat too strong yersterday dats y am late to wish you Happy birthday🎂😘*

_________________
_____


5⃣8⃣


     Yaya Sudan ne, yace waike me kike fada matane, kuma saikina kare mana kallo, Raihan ce tsaye tace tabbas babu yadda akuya zataji wuya har tayi magana.          Yaya Sudan yabita da kallo koh gaidashi batayiba.
Shiko har kasa ya durkusa yace hjy kiyafemun, nayi kuskure insha Allah bazan sake maimaita maka mancin hk ba.



Tsakanin da, da mahaifi, hjy tace nayafe maka ya koma ga Raihan tace look yaya da kabani hk dakarka bani hkr duk acikin kaddarata suke. So kawai ta mike,
Indai kana tareda wannan bakar alewar bazaka taba samun farin cikiba.



Nakiki, naki jininki Rufaida, fusam ce kawai zata zama yar gaban goshi acikin birnin zuciyana. Rufaida koh ta kulu don tashi tayi taci damara tace daman sun kawoni ne acimun mutunci toh inkun kasa cewa uffan toh ni inada baki, babu girma tsanina dake yar matsiyata, cewar Rufaida tunda bazan sashi farin cikiba saiki wanke wannan tsohuwar gobe inji ana buda Sudan ya aure zanyan,



Hmmm kuma dakika ki jinina, toh ai jininkine Tunda Dan, Dan'uwanki ne so what,
Tau.........saukan mari taji, yayane ke magana a zafafe. Kinyi kadan, Rufaida uwata,ba abokiyar wasanki bace, karki sake kiran uwata Donna lura bakida tarbiya bare har kiba Dana..



   Infada zakuyi kuyi amma banda uwata, aciki Humairah takasa koda motsi, Ido kawai tasa musu,
Fuuuuu....... Rufaida tafita, tana kunkuni.
Dariya Raihan tayi tace tabbas yaya kadebo ruwan dafa kanka.     Nan hjy ta zaunar dasu tayi musu nisiha.


 Sannan tace karike Adu'a don itace takobin mimini, axumin litinin da alhamis karya wuceka,
Toh yace nan suka yini sukama manta da wata Rufaida, anan ne akayi hjy su koma chan gdan amma hjy tace inanan kaxantar dabaka gani ba tsafta ce, ita da gdan sai ziyara.



Fusam kuwa, bataji dadii ba, da hjy tace nesa nesa itada gdansu, don zatayi kewan tatsunniyan hjy.      Misalin biyar na yamma ne suka wuce kwangila k'owa yayi murnan ganinsu.
Dayake mahaifin Humairah bai fiyeson ya aurar da yarsa ta dinga biyar gdaba.



Yace ba mutuncin, ya mace bace, saidai suna koh rashin lafya, amma dazaran yaga mace a gda sai masifa wata sa'in cikin mota zai saki ki koma, sbd hankalinsa tashi yakeyi sai yayi zaton koh wani abune ya faru.     *Iyayen Arziki kenan*



Rufaida, kuwa hanwa ta wuce gdansu don ta fadiwa ummansu cewa aikin boka ya warware, abunka da uwar Tsiya, tace bamiga tazama ba.
*Tun wuri yaka mata Humairah tasan Inuwar da zatayi kashi* amma ba takiba.








✍🏻Humairah yar mutan zazzau😘
[12/24/2016, 5:22 AM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


5⃣9⃣


        "Ai yanzu aka fara, kedai, kisamu kudi, daga wajenshi don wannan karan. Mai xafi zaayi, toh Rufaida tace.
Tafiya dai bata canza xani ba soyayyar da yaya yake nunawa Humairah Ba'a magana amma dayake Kullun ana kulla kullala, shiyasa ba'a ganin jadawalin abun.



Bayan shekara daya, da rabi, ne raiyan yazama yaro mai, wayo itako, fusam sbd double promotion datake samu harta shiga aji daya a secondary.
Abba koh bashida wajen zuwa Sai wajen Humairah, Hatta kwana yakeyi don har gudun ummansa yakeyi sbd kula dayake samu a wajen ta.



Wata safiyane, Humairah na kitchen tana girki dayake yaya a dakinta yake, Abba yaje yajiwa kansa rauni da budubi, tabbas Humairah taga ta kanta don tayi kuka kwarai sbd Rufaida tace kashe mata da zatayi, sbd ita bata yadda da kaddara ba.



Yaya Sudan, yaxo ya dauketa da mari yaci ma Humairah mutunci sannan yayi mata iyaka dashi, asibiti aka nufa dashi Humairah tace Itama zata Rufaida ta tureta tace babu Inda zaki juya wacce batasan zafin fitan da ba.



Humairah ciki ta koma, basu dadeba suka dawo amma Abba kuka yakeyi, gashi an samai bandeji, itako fusam koh abinci takasa ci sbd bakin ciki, kusada mummy ta matso tace kina tada hankalinki akan aunty Rufaida koh? Toh kisani Wallahi da gangan takeyi donta muzguna miki kuma duk rananda Abba zai shigo dakinnan saina kureshi.



A ranan dayake yaya baa Dakin Humairah, yakeba, nan Rufaida tayi chushe chusheta, Wanda baya kara mata dadii sai rashin sa, don aduk lokacin dasuka kwanta yaya Sudan da kyar yake kwatan kansa, gata gabus gabus gata da muguwar sha'awa.



Bayan wata daya dayin, wannan,,Rufaida' ta tatsi, Sudan kudi Masu yawa nan Nanfa fice koh breakfast batayi ma Sudan ba.   Amma kwata kwata bai damuba dayake yanada tuwon tishe Wato Humairah.



Sasan Humairah ya nufa, yace breakfast yakeso, lokaci guda, fusam tace, Waiyo daddy ka makara sbd abincin na iya bkinmu mukayi, inace Aunty Tananan maxai hana tayima girki koda yake naga ta fita zuwa Inda zaa juyama kwakwalwa ka daina kulamu.



Ai dasaita tsaya inta gama saita tafi kodan bata daukeka a bakin komai ba, daddy saidai ka cinyeni gaskiya saina fadi babu rashin kunya koh izgili a zancena, tas tas ya dauke fusam da mari abunda bai taba yimata ba Tunda taxo duniya.










*Yar mutan zazzau*😘
[12/
[7:31PM, 3/18/2017] ‪+234 806 041 8895‬: [12/24/2016, 6:21 PM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to My beautiful handsome AYMAN SON😘*

_________________
_____


6⃣0⃣

       
        Taga taga, tayi zata fadi, Humairah tayi saurin kamata tabbas yaya ayau zan iya cewa bakada tausayi koh ince imani, nawa fusam take dazaka mareta? Ashe alkawarin kulawar da kayiwa umminta ne wannan? Toh bari kaji ingaya ma yaune rana na farko kuma na karshe dazaka sa katakon hannunka ka daketa dukda Kaine ka haifeta.



Kuma ai daman ance, gaskiya daci gareta, koh da fusam batayi magana ba, bakada rabo cikin abincin da muka dafa.  "Ita matar taka koh ince yar gaban goshi batasan hakkinta a kanka bane data shureka batareda yima abun kariba?


Wato ai ga yar aiki jikar shehu, tayima tiki? Toh badaniba inka ganni da bille toh fada nayi da zaki.    Anjima acimun mutunci kuma nayi alkawari baxan taba faden halinda nake ciki a gdaba, saika daga kafa zan samu aljannan hk inka cuceni Allah baxai barka ba.



Kallon Humairah yakeyi, yadda ta haukace, amma ina anacan ana hada mai kashi. Lokaci guda yaji ina bayason ganin Humairah, kansa juyawa yakeyi kawai nidai nace aiki gamai yinka.   Ganin yana rike Kaine yasata mikewa ta ja fusam datake gunshekim kuka sukabar falon.


Rufaida na shigowa , tashiga daki tafara, Kwance magani tashiga  kitchen ta tsantsara abinci, Wanda ta badeshi da magani, lokacin ta tashi tace yaxo yaci abinchi zuciyarshi wani iri takemai, haka yadinga zakan abinchin.



Bayan, kwana biyu, yaya Sudan koh kallon kofar Humairah bayayi bare yace dasu yasuka kwana sai rai ya hada rai yana huci.   Inya tafi office sai dare yake dawowa, Humairah itadai abun yana daure mata kai.



Ranan, yadawo agajiye, Humairah tayi saurin tarbansa, don ya kwana a dakinta don ta gaji da danne mata hakki da akeyi.  Yaya Sannu da zuwa tace ya juyo ransa a bace yace lafya mezan miki? A gaskiya na gaji da dannemun hakki da akeyi nagaji Kullun nikenan inci in kwanta? Yaya Sudan yace me kike nufi yanzu? Nufina muje a ramawa kura aniyanta.



Rufaida ce tafito tace wannan kuran, Mara yanci ce don hk bata isa a rama mata aniyarta ba, saidai aci mata aniya. Ke har wani yanci kareki? Toh bari kiji mijina nawane ni kadai saidai Gani saidai hange.      Humairah ta dakawa Rufaida tsawa tace ke ki kuka da ranan haduwarki da Allah.



A inda wayonki dabaranki, baxata taba fidda ke ba, saidai kiyi mai amma ni narike Allah, da manzonsa.
Ni banda kudin bin malamai, da bokaye, kuma bantaso naga anayiba.



Ihu sukaji ai kafin su isa Abba ne ya fado daga stirs din bene, jini ta hanci ta baki ai kafin sukai asibiti rai yayi halinshi. Badon mutuwa mutuwa bace na nace inshara ce Allah ya nunawa Rufaida.



Rufaida tayi kuka, harda sabo taso tayi, itako fusam, koh hawaye, nan akayimai sallah aka kaishi bakwancinsa na Gaskiya, nan hjy taxo itada raihan tayi musu ta'aziyya..



Bayan hkn ta farune, wata Safiya yaya Sudan ya shigo afusace yana, kwalawa Humairah kira, jiki ba kwari ta fito ya kalleta shekeke yace ki tafi gda na sakeki saki daya,     Dam taji kirjinta ta buga tace yaya laifin me nayi?








©YAR MUTAN ZAZZAU😍😘
[12/24/2016, 10:16 PM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


6⃣1⃣


        Lafya? Yaya menayi? Tambaya kike koh Neman sani? Magaji da zama dakene Rufaida itace muradin raina itace wacce nakeso, shiyasa na zabi kibar gdan inzauna da ita.
Kinji dalili dafatan kin gansu?
Kwarai na gamsu, amma ina bukatar shedan cewa ka sakeni Wato ina nufin takaddar saki!!!!!



Ashe Rufaida na tsaye, tace gashi takadda da Biro, lokaci guda Humairah ta juyo donjin muryan Rufaida, saki daya yayi mata ya mika mata.
Humairah tace,,yau burinki yacika yaya Sudan ya sakeni zanbar miki gdan don ke shine a gabanki, amma kisani saikinyi ladamar dabaki taba yiba acikin rayuwarki.



Karkiyi zaton, Allah zai barki da tarin zunubanki! Toh saiya nuna miki ishara.         Oho dai agayas kuma maxa ki tattara ki koma gdan tsoho aje aci tuwo da miyar tafasa.



Humairah tace NAMIJIN KENAN kasoshi ya watsama kasa, kuyi dadii kuyi rashin dadii, yacima mutunci ka hkr ya wulakantaka ka zauna amma dayace kabarmai gdansa toh tabbas gajiya takai gajiya, saika gaggauta amma dayawa ladama itace ke biyo baya, mata muna ganin Abu da Kishi dame bin boko kwara Kishi damai zagon kasa me kissa da kisisina.



Don mace mai, asiri masiface, baxata bariba sai taji kasa ta rufe mata ido,
Humairah tayi kuka inda fusam ke share mata kukanta tana bata hkr tace bazan zauna acikin gdannan ba Mummy kina tafiya nima binki zanyi.



Sbd, nima kasheni zatayi, tasa daddy ya koreni, nan Humairah ta hada kayanta dana Fusam basu zarce koh inaba sai gdan hjy da mamaki baki bude raihan tace lafya kuwa? Naganku da akwatina?



Hawaye kawai ke kwaranya a idon, Humairah takasa koda magana, fusam taje kusada hjy tace daddy ne ya kori mummy wai baya sonta tabarmai gdansa, harda wata takadda ya bata amma bansan kota meye ba.
Hjy tayi salati ta sanarda ubangijinta,



Hmmm, sakinki yayi Humairah hjy ke magana, cikeda kunar rai,? Eh hjy kuma bansan laifin danayi ba saidai yasanar dani cewa yagaji da zama Dani.
Allah sarki cewar hjy babu inda zaki kinanan rabu dashi Wato shiga Dan akuya mai tunkuyi, kushiga ciki ga daki wata rana zai nemeki lokacin da zamu juya masa baya, raihan tace NAMIJIN KENAN Humairah kinji illarsa koh?



         ********
Shiko yaya gaba daya yarasa abunda ke mishi dadii, gaba daya yashiga wani hali,  yarasa meye babu acikin rayuwarsa. Rufaida ta maidashi bawa sai abunda tace, dayaje aiki baya iya zama, itako gaba yafara lalacewa said wani turarashi akeyi lokaci guda tasamu ciki, laulayi kazanta dukya tabbata akan Rufaida.



Gaba daya tazama wata bola, saida aka samo yar aiki, shiko Sudan Kullun sabon asiri ne ga barin kudi daya ke bata, kuma babu dama yace mezatayi dashi.












© YAR MUTAN ZAZZAU😘
[12/25/2016, 6:39 AM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


6⃣2⃣


        Banda , aikin asiri, ai yaya Sudan ba abun wasa bane mutumin dabaya daukan wargi, amma yaxama mijin tace, sai yadda akayi dashi, kuma wasu mazan sakaci da Adu'a kesa kowani asiri akayi yake tasiri akan su, saidai suyita bacci sai Abu yafaru ace ai daga Allah ne ansani, amma ai Allah yace katashi intaima keka  Baice kwanta kayi bacci ba.



Cikin Rufaida yanata, girma itako Humairah tafita iddah, tana shirin komawa gda, amma hjy tace Sam bada itaba, hkrin dakikayi da rufaida da Sudan baici an barki kin wulakanta ba sbd namiji? inaso kiyimun wata alfarma karki sake ki nuna cewa wani Abu yafaru koda kinje gda,"............



Toh hjy, insha Allah zanyi miki biyayya akan, maganarki amma inso ki barni insanar dasu mummy cewa an sakeni.. Kul karki kuskura kincika suruka tagari wacce dole sainasa Sudan ya maidake koda kuwa yin hkan zaiyi sanadiyyan rasa rayuwana.



Tabbas, Humairah you are an ideal daughter in-law, insha Allah keda yaya mutu karaba kuma kece uwar yayan sa, karkiji komai , nan suka zauna sunata hira, ANEESA ce takira Humairah suka gaisa tace, Humairah inaso ki kwantar da hankalinki, ga wani sirri ki lazimcesu zaki sha mamaki zanyi miki sending yanzu toh tace.




*Bissimillah, kafa ashirin da daya, (21) idan zakiyi bacci, toh ubangiji zai tsareka\ki daga sharrin shaidanu barayi, da mutuwar fuji'a daduk wani Asiri, koh makircin mutum da aljan hk daduk wani bala'i*


            _*Bissalam*_

HUMAIRAH taji dadii kwarai, hk tarike tanayi,, kullum hatta raihan saida taba wannan sirrin, fusam kuwa Kullun Adu'a takeyiwa mahaifinta.



Rufaida ta haihu tasamu, yarinyarta mace wacce akasawa suna, Kubra yan'uwanta ne kawai sukaje suna suka cika gda.



Kwanci tashi, ba wuya awajen Allah, wata ranar laraba, Rufaida tayi bakuwa kawarta ce ta kut da kut, amma batayi aure ba, dayake karatu takeyi.
Moffy kin watsar dani koh nemana bakyayi.



Kin kyauta, Rufaida ke kadaice banaji ance kinada kishiya ba? Rufaida tace moffy kenan kinsan inada jarumar uwa wacce banida kamarta. Ai tuni nasa akayi waje da ita tanacan gdansu.
Moffy tace Allah Kawata gayamun inda kika shiga kika fita?












*©HummyB😘*
*ZAZZAU EMIRATES*
[12/25/2016, 6:31 PM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


6⃣3⃣

 
      Moffy tace dafatan, jarumin naki baya gda? Eh bayanan yace yayi mana shopping madaran, Kubra ya kare.         Ai wajen boka a can Garin saka dadii mukaje, yayi mana komai, ammafah gaskiya bokan nan da iskane don saiya kwanta dake, gashi da shegen dadii amma kaxami..... Tafadi tana tabe baki  Wallahi inya yafara sai kiji kaman bakya duniya, don dadii.



*Ya Allah ka tsaremu daga aikata fasadi, zina da aurenmu, ya Allah kasa mufi karfin zuciyan Mu Amin*



Ga abun nasa, yadda kikasan, zunguri, gata katuwa ga tsawo duk zurfinki sai tayi ragowa, yana gamawa zai miki aiki sannan ki cinkemai kudinsa ki kara gaba. 



Kwanaki gashin gaban Sudan yace insamo hk naxo nayimai dabara nace zanyimai shaving, nazo na dake mai yaji yaci, aka wuce wajen ai shida Humairah kuma sai a lahira don wannan karan abun mai zafine.



Yaya Sudan, koh yayi mantuwa, yadawo yadauki ATM card dinshi, yaji suna hira da kawar ta ya tsaya don yaji abunda suke cewa.   Rufaida taci gaba da cewa, wani tsoka yabani yace insa a gabana ya kwana washe gari inyiwa Sudan farfesu, aiko hk nayi ya cinye tas harda romon.......



Moffy tace, what Rufaida ke masiface, harki kwanta dashi, Sannan kibawa Sudan naman dakika sa'a private part dinki?    Tabbas rashin imaninki yakai rashin imani, Shiko Sudan yanajin hk ai tuni yafara kakarin amai yafara kakari ai tuni ya fadi yadinga gangarowa daga stirs din bene.



K'aranda sukaji ne, yasasu, dawowa hayyacinsu, cikin rudewa moffy tadau jakanta ta gudu, itako Rufaida ta rude tuni takira kanninta Hadi yaxo suka wuce dashi Asibitin Shika, babu alaman ladama a fuskan Rufaida, Hamza ne yaxo yatsaya akansa amma baisan duniyar dayake cikiba, bayakoh motsi saida taimakon Oxygen yake maida lumfashi.



Tunda Rufaida ta wuce, gda bata kara waiwayansa ba, har dare, gashi likitoci sunata tambayan yan'uwansa. Hamza ne yakira lambar Raihan amma taki zuwa, yakira lambar hjy switch off, yakirana Humairah lokaci guda yasamu, itama Kaman bazata daukaba, saikuma wata zuciyar tace ta dauka.



Hello ina Magana, da HUMAIRAH matar Alhaji Sudan ne? HUMAIRAH tayi karfin hali tace ah ah inajin kayi batan lambane, noo ba batan lamba bane, Hamza ne abokinsa,
Humairah tace gaskiya rung number ne kasake dubawa karaf ta katse wayar.








©YAR MUTAN ZAZZAU love you all my fans🙋🏻😍😘
[12/25/2016, 9:29 PM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated this page to my CO-WRITERS Miemiebee👄, E'eeshmal, fatty Axland, ummi Aisha, Al'eeman, Ayusha ILIYASU, AYUSHA nida prince, Mjay, Nafee Anka, Aneesa A Rimi, asy khaleel, beelybadaru, fatty afreen, Rash kardam, hajja ce, ummi garguwa, Jerdarh, nana, rahma na lele, kausar m hassan, autan hjy, beeboh, Hafsat rano, ummu yahya goyon kaka, Faty malunfashi, leemcy, eshart tsafe, Fatima luv mai farin duba, Mixx XOXO turkashi aiki gamai yinka Allah kara muku baseerah da hazaka👍🏻 😘*

_________________
_____


6⃣4⃣

         ********** 
       Mwtzzz tsaki HUMAIRAH tayi tace, yanzu za'a fara damuna dagajin nagama iddah, basusan cewa har yanzu ina son mijina ba, sharrin macene kawai, a fili take wannan maganan, Ashe tayi shuku a idon makwarwa, Wato fusam.
Tsayawa Fusam tayi ta labe tana saurarenta, lokaci guda taji tausayin mummy ta tace insha Allah Mummy zan share miki hawaye kuma Abba na saiya maidake koya naso koh bayaso.



Fitowa tayi, daga hidden place din (wajen boyo), tace mummy kedawa kike Magana ke kadai, nooo fusam wallahi wasune ke damuna a waya inajin irin Masu hada numbers dinnan ne, HUMAIRAH tafadi tana me mikewa barin wayar tayi tashiga kitchen donta daura musu lunch.



Fusam ta harde kafa tace, ji waini Mummy zata maida hamago, ta layancemun sbd kar in gane batasan naji komai ba, hahaha Dariya ta kece da ita lokacin guda karan waya ta tsaidata, saurin dauka tayi tafice bayan garden ta shiga, tace hello waye? Hamza ne dawa nake Magana fusam tace nice nan fusam..



Lokaci, guda hamza yaji wani, sanyi yace, daddy yusrah ne dakuke zuwa school daya, OK nagane abokin daddy lafya kuwa? Ina Mummy taki, fusam tayi shuru tace batanan, pls intazo kice mata daddy kine yake asibiti bashida lafya serious. Zare ido fusam tayi tace ba daddy na bane, ni banda daddy hk mummy na ba matarsa bace sbd ya koreta.



Inace, yanada wata matar ? Ka kirata ka sanar da ita sai anjima, karaf ta katse wayan, tace Ashe mummy tanada rana, bari ma yaga blocking lbarsa zanyi, karya sake samum Mu ciki fusam takoma.



Ta aje wayar a matsuguninta, tafice warta, Dakin raihan ta nufa tace, aunty I have a gist for you daddy na wai yana asibiti, raihan tace gud yayi kyau.
Babu inda zamu koh kofar takashi tsawon wata hudu bamu sashi a idoba, sai yanzu ace muje.



Babu inda, zamu inace yanada matarso? Wacce takeyimai, komai? Karki fadawa kowa ai aunty tuni nayi blocked din lambar Sbd mummy ma batasan cewa ankirata ba, hjy ce ke bacci tashi tayi da mummunan mafarki cewa Sudan ya rasu, hankalinta atashe yake.



Fitowa, tayi tana kwalawa Raihan kira, naam, ta amsa zama tayi kan kujera mai cin mutum biyu tace wani mugun mafarki nayi akan yayanki Sudan, Allah yasa lafya hankali na duk ya tashi Allah yakare mun shi, Raihan tace hjy kinanan kin damu dashi kilama yaci ya koshine shiyasa kikayi mafar kinsa.



Sannan hjy, mutumin dabai damu dakeba? Shine har zaki sa ma kanki damuwa? Hmmm hjy tanisa tace, *Raihan hannun ka baya rubewa ka yanke kayar!*
*Haka duk lalacewar masa tafi karfin kashin shanu*.










©HummyB
ZAZZAU EMIRATES😘
[12/26/2016, 7:55 AM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


6⃣6⃣


      *******
"Rufaida tana chan hankalinta kwance bata damu dakoyaji zancen dasuke da moffy ba, "ummanta Rufaida ta kira tace kashinmu ya bushe yau umma Sudan yaji duk wani sirri namu"..... Dukda bana ganinta amma Nasan ba karamin razana Rufaida tayiba,
"Rufaida taci gaba da cewa Yanzu hk yana gadon asibiti bashida lafya baima San wake kansa ba nidai Gani a gda canna barshi kuma kinsan zaman da muke dasu raihan zaman doya da manja, koh na kirasu iyakaci su wulakantani
Su gayamun Magana tun bare raihan damuke takun saka, da ita dan Allah umma kizo yanzu"


"Rufaida takara da cewa Allah ya kawoki lafya umma"    koh minti ashirin ba'ayi cikakke ba, saigata zama tayi tace
"karkiji komai yata babu abunda zai faru insha Allah zansa ashefe mai tunani
Koda wasa bazai taba gayawa kowabahk koda wasa bazai tunkareki da, maganar ba, ai baxama za'ayi ba yanzu akwai Wasu yan kudi? A wajen ki Wanda za'ayi abunda yakamata dashi"

Rufaida "tace, eh akwai amma basuda yawa kodai inbaki gwala gwalaina ne umma asiyar? Sbd asamu kudi Masu yawa" ummanta
"tace ah ah barsu sbd gudun gorin kishiya.


Zasuyi amfani wata rana kedai kikara adanasu, rufaida tace "yoh umma waxai dinga kwana dashi kingafa tun rana bansan me ake cikiba"?
Umman rufaida tace "Maza kitashi kidafa abinci mai raida lafya ki badeshi da sinadarai ki kwashi su barko da kayan bukata kije kidinga kwana, ba kande tana nan ba, Kullun ta hada abinchi safe rana dare baza'a rasa me zuwa ya daukaba."



*Allah ya karemu, da irin wannan iyaye, da basuda imani, dabazasu daura yayansu a turbar kwarai, ba dukda ciwo amma ba'a bar bawaba,*..



         ********
Sudan dai jiki babu sauki sai wajen Allah rufaida ce ke zaune wajen sa amma komai zatayimai a wulakance takeyinsa sbd daman babu so a ranta na............










©HummyB
ZAZZAU EMIRATE😘😘
[12/26/2016, 4:01 PM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


6⃣5⃣


      "Koh ba, komai Sudan acikina ya kwanta tsawon wata Tara da kwanaki, na haifeshi na daurashi akan cinyana har yakai matsayin dayake yanzu bata baciba Donna kula da lafiyarshi abunda mutane da dama suka kasa ganewa kenan,
Dazaran dansu yashiga wani hali koya lalace saisu zubar dasu sukasa koda waiwayansu, wasuma har ciresu suke daga jerin yayansu,"

"amma duk uwar dakikaga tayi haka toh batada imani, haka kuma daga sama tasamu Dan ba nakudansa tayiba."


Hjy takara da cewa, "babu uwar daxata haifi danta tace batasonshi, hk Adu'a itace abunda uwa zata dinga yiwa yayanta, sbd Adu'a uwa ga danta babu shamaki,"

Raihan tace, "nasani
 kuma duk naji, don yanzu haka ma dan naki yana gadon asibiti an kwantar dashi bashida lafiya Sai ki Mike kitafi asibitin kiyi jinyarsa sbd nidai babu inda zani, hk Humairah ma babu inda zata Tunda ba aurenta yakeyi ba"

fusam dake zaune tace, "bara kuma ni da bayaso ya hada ido dani Kinga koh hjy ke jinya ya kama."

Tashi sukayi, suka fice hankalinsu, kwance ita koh HUMAIRAH dake tsaye tagama jin duk abunda sukace taji babu dadi aranta sbd har yau tanason mijinta hk shima tasan bai daina sonta ba.


Lokaci guda hjy tabata tausayi, zagayowa tayi tace, "hjy maganan dakika fada gaskiya ne hannunka  baya rubewa kayanke ka yar sbd Kullun burinka dafatan ka bai wuce na hannun ya gyaru ba,"

 hjy rungume Humairah tayi tace, "Allah yayi miki albarka dukda illan da Sudan ya miki Ashe har yanzu da sauran sonsa acikin ranki."



Humairah, tace, "hjy basonsa bane acikin zuciyana, tausayinsa nake,"

"ai Humairah inbabu so babu yadda za'ayi kiji tausayin sa,"
hk ne hjy haryau har gobe inason Yaya amma saidai banajin kara hada ido dashi"..........












© HummyB
ZAZZAU EMIRATES😘
[12/26/2016, 4:01 PM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


6⃣6⃣


      *******
"Rufaida tana chan hankalinta kwance bata damu dakoyaji zancen dasuke da moffy ba, "ummanta Rufaida ta kira tace kashinmu ya bushe yau umma Sudan yaji duk wani sirri namu"..... Dukda bana ganinta amma Nasan ba karamin razana Rufaida tayiba,
"Rufaida taci gaba da cewa Yanzu hk yana gadon asibiti bashida lafya baima San wake kansa ba nidai Gani a gda canna barshi kuma kinsan zaman da muke dasu raihan zaman doya da manja, koh na kirasu iyakaci su wulakantani
Su gayamun Magana tun bare raihan damuke takun saka, da ita dan Allah umma kizo yanzu"


"Rufaida takara da cewa Allah ya kawoki lafya umma"    koh minti ashirin ba'ayi cikakke ba, saigata zama tayi tace
"karkiji komai yata babu abunda zai faru insha Allah zansa ashefe mai tunani
Koda wasa bazai taba gayawa kowabahk koda wasa bazai tunkareki da, maganar ba, ai baxama za'ayi ba yanzu akwai Wasu yan kudi? A wajen ki Wanda za'ayi abunda yakamata dashi"

Rufaida "tace, eh akwai amma basuda yawa kodai inbaki gwala gwalaina ne umma asiyar? Sbd asamu kudi Masu yawa" ummanta
"tace ah ah barsu sbd gudun gorin kishiya.


Zasuyi amfani wata rana kedai kikara adanasu, rufaida tace "yoh umma waxai dinga kwana dashi kingafa tun rana bansan me ake cikiba"?
Umman rufaida tace "Maza kitashi kidafa abinci mai raida lafya ki badeshi da sinadarai ki kwashi su barko da kayan bukata kije kidinga kwana, ba kande tana nan ba, Kullun ta hada abinchi safe rana dare baza'a rasa me zuwa ya daukaba."



*Allah ya karemu, da irin wannan iyaye, da basuda imani, dabazasu daura yayansu a turbar kwarai, ba dukda ciwo amma ba'a bar bawaba,*..



         ********
Sudan dai jiki babu sauki sai wajen Allah rufaida ce ke zaune wajen sa amma komai zatayimai a wulakance takeyinsa sbd daman babu so a ranta na............










©HummyB
ZAZZAU EMIRATE😘😘
[12/26/2016, 4:15 PM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely Sisters, Sister Badiya(mm Afnan), sister Maryam(Ummi), Sister Asma'u, sister, Amina, Sister Hafsat, Sister Ayesha. Much love😘*

_________________
_____


6⃣7⃣

       
   "Hamzane ke zuwa Kullun ya gaidashi dayake shima Likitane amma fannin pediatric (likitan yara), Kullun saiya kira Humairah amma taki dauka sai can ya tunada wayan hjyar Sudan bugu daya yasamu yayi farinciki kwarai amma sai yaga Rufaida ta bata rai,
Doctor Hamza yace "Hjy Sudan yau kwananshi biyu, a Shika? Bashida lafya ya karye a kafa Sannan yasamu rauni amma harya zuwa yanzu baya koh iya daga hannun sa Gashi ance ana bukatan jini bank biyu Inaso kuzo a gwadaku kozaa dace.

Hjy, "tace a wani ward kuke? Yace "muna ward three na sashen maxa, fulow na biyu, Dakin dama gado na goma sha uku, inajin matarsa ma gata kusa dakinzo zaki ganta karaf ya kashe waya.

 Rufaida ta mike "tace karka sake yimun shisshigi acikin al'muran mijina Inya mutu ai a dadii na in juya yadda nakeso, inyi wandaka akanme zaka kirasu? Aini jinin nakeso yakare Kallon ta hamza yakeyi, yace "Aniyarki tabiki hk zansa tsastsauran tsaro akanki don a yadda nake Gani baki damu da ran mijinki ba bare kuma lafiyarsa"

Doctor hamza ya kara da cewa "Sakaryar, mata wacce batada Imani kowacce dakika gani acikin dakinnan batada wani buri illah mazajensu koh Wani nasu ya rayu cikin koshin lafya babu wacce ke son rasa mijinta kodan yaranta dukda ansa mutuwa rigar kowace.

"Kina takama da dukiya wallahi babu wata dukiya dazata daure inhar ba'ayi amfani da ita ta hanyar daya daceba, hk Kituna Gadon mace Dana Namiji badaya bane kisani bakida wani kaso"
Fuuuuu......... ya fice Kaman zai tashi sama sbd bakin ciki dayake dibansa itako Rufaida yar k'unar bak'in wake koh a gefen gyalenta.


       **********
Hjy kam shiri tafara yi gadan gadan direba takira ya goge mota kitchen tashiga tacema su raihan    "nidai natafi tunda Baku damu da halinda nake cikiba, fusam "tace hjy kenan Allah yakiyaye hanya saikin dawo Za'a kira direba yazo ya amsan miku abinchi amma zuwa kuwa lala lala"

Hjy "tace yimun shuru ja'ira suda sarkin surutu bata gajiya ubanki ne dai"

"hmmm hjy kenan uban daya damu da rayuwar yarsa shine kowani d'a yake alfaharin k'ira uba Niko kinganni Allah ne gatana mummy gatana aunty na gatana saikuma ke".








©HummyB
ZAZZAU😘
[12/27/2016, 5:37 PM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to ILILEE & ABDUL SMILE😀*

_________________
_____


6⃣8⃣

     
        Hjy ta ballawa fusam harara tace "kyaji da iyayinki da'ace kinfi hk da an shiga uku.
Allah ya kiyaye hanya saikin dawo atare suka fadi mota hjy ta Shiga dukta kosa taga danta isarsu keda wuya tafe take tana Waigen yadda hamza yayi mata kwatance.

Tana cikin waige taga Rufaida tsaye a waje Rufaida ta murtuke fuska koh kallon inda hjy take batayiba, hjy ta kada baki tace "Rufaida halan dai baki ganeni bane? Kike kallona kamar baki taba ganina ba?
Rufaida tace " Waito ya kikeso inyi miki In tsugunna in goyaki? Koh koh in kwanta kitakani ki wuce? Kajimun tsohuwa da jaraba don kin haifan mun miji shikenan saiki takuramun mtwwww" tsaki rufaida taja ta kauda fuska.

 Hjy takasa cemata uffan koda kalma daya rabawa tayi tashiga daki irgawa takeyi har ta kaiga kan danta da aka k'ak'abawa abun shakan numfashi, ai hjy tuni tasa kuka tana cewa "Waiyo ni Allah ka dubeni da idon rahma kaba Dana lafya Nasan duk sharrin waccan Almuran ce shine gatana ya Allah"

Kuka takeyi ba Sosa zuciya tuni wata mata wacce, bansan sunanta ba naga ta nufa inda hjy Zanyan take ta dafata tace "Haba baiwar Allah kukannan dakikeyi baxai kara miki komaina illah bacin rai Adu'a itace kadai mafita kowa dakika gani nan wallahi bada son ranshi yaxo ba amma dayake lurra ta wuce komai shiyasa kikagan Mu Duka anan"

Hjy ta nisa tace "hmmmm ngd kwarai da kulawarki gareni yar'uwa wannan dakike gani d'anane Nina haifeshi da cikina amma dayake ya hadu da mata Mara mutunci rabon shi da zuwa wajena yafi karfin wata hudu amma dayake hannunka baya rubewa kayar shiyasa kika ganni anan"

Hjy tayi matukar bani tausayi Nanfa, likita yaxo yayi mata cikakken bayani Akan lalurarsa, Likita yace "Hjy danki yana cikin Wani hali Wanda inajin saidai kufita dashi kasar waje sbd inhar a asibitin nan zaku barshi toh zaiji sauki amma bazai taba iya aikata wani Abu da iyalinsa ba"


"Sannan Magana ma baxai iyaba sbd Wasu jijiyoyi, sun daina aiki, gashi girma yaxomai akalla inajin zaikai shekara arba'in koh?
Hjy tace " Kwarai shekaransa 41, December 26 dinnan toh yanzu likita meye abunyi banaso na rasa dana "

Likita yace, "Hjy a gaskiya akwai wani likita a kasar Egypt Wanda ya kware a irin fanninnan kuma Dan kasarmu ne zanyi muku hanya inhar bukatar hkn ta taso burina da fatana ya mike kodan farin cikinki hjy"

Likita yana fadi yana kallon hjy tsohuwa kyakkyawa amma tashiga wannan irin tension hk abunda yaka mata tana can ana kulada ita...

Hjy tace "likita insha Allah bazai gagara ba zaa San yadda za'ayi.

*BAYAN KWANA SHIDA*









©Humairah B Melody👄👆🏻
[7:31PM, 3/18/2017] ‪+234 806 041 8895‬: [12/27/2016, 10:50 PM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


6⃣9⃣

       Duk tsawon kwana kinnan Hjy ke zaune a asibiti tana kulada yaya sudan saidai jigilan abinci da akeyi wata safiyane yaya yafara motsi inajin duk cikin asibitin nan babu baisan tana farinciki ba, tashi tayi ta nufi inda likita tace "likita kazo yafara motsi" cikin gaggawa likita ya isa wajenshi ta taradda harya bude ido amma kuma wasu hawayene ke kwaranya a gulbin idanuwanshi Wanda daganinsu kasan na kunar zuciyane da damu.

Likita yace "mutumina nayi farincikin ganinka a wannan yanayin" shidai yaya zubamai ido kawai yayi yana kallonsa don yana jinsa amma bayida ikon magana hjy tace "likita yanzu meye abunyi? Tunda gashi Allah yasa ya farfado daga dogon baccin daya shafi kwanaki yanayi" likita yace "hjy ki kwantar da hankalinki insha Allah komai zai zama labari amma hjy yaka mata ace dakwai wata takusa dashi Kaman matarsa wacce zata dinga kula dashi don wannan sai matarsa don bakida karfin yimai wani abu".

Hjy zanyan ta nisa tace " likita wadda ke zaune dashi itace matarsa kuma tun zuwana asibitin nan ta kaurace mai Sannan dayar matar tasa ya saketa kaga mezatazo tayimai tunda babu aure a tsakaninsu" nidai Melody abun duniya ya isheni narasa me Wasu mata sukadau duniya? Wajen sharholiya koh wajen gamawa da duniya lafya shine narasa wace amma zan bawa kaina.

Likita yace "Tabbas dai Hjy yaka mata asan abunyi" yaya dake kwance yana hawaye ya kama hannun likitan yanayimai nuni daya k'awomai tak'adda da Biro yanaso yagayamai wani abu, hk akayi dakyar aka samu aka da goshi dayak'e mutum ne majiyi karfi.

Rubutu yayi kaman hk, "Hjy kiyi hkr kiyafemun sharrin shaidan ne Dan Allah kiyimun afuwa kitaimakeni kiyimun rai inaso amaida aurena da HUMAIRAH, itakadai zata iya kula dani a halinda nake ciki"


Hk likita ya amsa ya karantawa hjy taji dadii amma batasan ya abun zai kasance ba batareda Sanin iyayeba tunda harta fita *iddah* dole sai an sake daurin aure.

Bayan kwana biyu hjy ta yanke hukuncin zuwa gdansu Humairah tasan cewa iyayen kwaraine Masu mutunci bazasu watsa mata kasa a idoba, da isarta ta kutsa kai kowa sai marhabin yake mata da lale Dakin Mummy ta shiga suka gama yan gaishe gaishensu.


Hjy tace "hjy Hadiza Nasan zakiyi mamakin ganina kwatsam Toh dakwai wata yar matsala ce babba wacce nakeso kuyi hkr inna fada Sbd kaunar danakewa Humairah yau watanta uku bata gdan mijinta ya saketa saki daya"

Mummy ta zare ido tace "Haba biri yayi kama da mutum shiyasa duk in anje sai ace gda a rufe itakuma in aka kirata tace batanan sunyi tafiya, kwarai Humairah tacika y'a data iya boye sirrinta dana gdanta batareda ta kawo kara gdaba"










©love yuh ol mah fans😘😘😘😘
[12/28/2016, 4:22 AM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


7⃣0⃣


        Hjy Zanyan tace "Shine nazo Dan Allah ayi hkr akara daura musu aure tunda gashi can a asibiti babu lafya gashi wacce ya dauka mace ta arziki ta watsamai kasa a ido"
Mummy tace "Toh ai wannan magana ce mai sauki tashi muje falo Alhaji yana ciki".

Anyi komai an warware, an kuma maida aure Humairah koh batasan wainar da ake toyawa ba, illah iyaka damuwa datakeyi akan mijin nata amma takasa nunawa kowa halinda take ciki, hjy tayi murna kwarai tayi godiya waya ta dauka takira HUMAIRAH bugu daya ta dauka a tunaninta za'a cemata Sudan dinta ya rasune don jiki ba kwari ta dauki wayan.

Humairah tace "hello hjy lafya kuwa? "hjy tace lafyace takawo hkn Humairah so nake inbaki mummy ki tanaso tayi miki magana"

HUMAIRAH "tace toh hjy mika mata wayan" gaisawa suka farayi mummy tace "Humairah inaso kiyi maxa ki shirya kije asibiti kici gaba da kulada mijinki, don shine Aljannanar ki take karkashin kafarsa kuma hakkinki ne ki kuladashi kibashi duk wata kulawa" Humairah tace "Amma mummy.......bata karasa ba mummy ta dakatar da ita Da cewa " HUMAIRAH karkice komai an maida aurenki da Sudan kuma hjy ta gayamun komai Sannan inaso kirike Adu'oi don sune makamin mumini" HUMAIRAH tarasa abunda zatace sai cewa tayi "Toh mummy duk abunda kikace shuzanyi albarkanku kawai nake nema"

Mummy ta bude baki tace "Allah yayi miki Albarka yasa kigama da duniya lafya" Amin Humairah tace,
Bazan iya misaltawa mai karatu farincikin da humairah take cikiba a halin yanzu abun sai Wanda yagani murmushi kawai takeyi fusam ce tashigo tana bitar karatunta na hadda da malam jafar yake koya mata duk dare.

Fusam mummyn ta take kallo "tace mummy farincikin me kikeyi hk? Tunda nashigo kike dariya da alamu waya kikeyi 'wat is so special hk"?
Dole inyi farinciki fusam banida Wanda zan gayawa farincikin danike ciki saike.

Guri fusam ta nema ta zauna ta ajiye Al'qur'anin datake rikeda dashi tace " mum am ol ears"
Humairah tace "Fusam ayaune zamu koma gdanmu Abbanki ya maidani a matsayin matarsa..... Zare ido fusam tayi tace what!!!!!!!!!








©Hummy B
Love you all😘
[12/28/2016, 9:01 PM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


7⃣1⃣

        Humairah tace "mamaki kikeyi koh fusam? Toh kibar mamaki kin tuna abunda na gaya miki cewa daddyn har yanzu yana son Mu ba? Toh hakan take yanzu ma da hjy muka gama waya da Mummy wai inyi maza inje asibiti daddyn ki yana bukatan kulawa sosai "fusam ta kwabe fuska tace "Umm Allah yasa hakan ne, yafara sonmu kar kuma saimun koma *Angulu ta koma gdanta na tsamiya"*.

Shiri suka farayi, kwatsam saiga su Atika raihan, da su'aida kallonta sukeyi da manaki! Raihan data kasa *Hakuri na AYUSHA ILIYASU* tace "Ina zuwa humairah? Kohdai gda zaki koma? Humairah dake tsugune ta tashi tace "raihan kenan wajen mijina dan'uwanki zani sbd bashida wacce xata kula dashi saini Sannan dakina zan koma yau dinnan" raihan takasa koda motsi tace "kina nufin gdan yaya Sudan zaki koma? Humairah ta dafata tace "kwarai yau aka maida igiyar aurenmu kuma umurnine daga wajen hjy".

Raihan ta tsaya tayi sakato tace "tabbas Allah yayi gaskiya dayace tsakanin miji da mata sai Allah! babu mai shiga tsakani koh kashiga karshe kafito da buhun haushi".

Atika tace "tabbas humairah kincika mace wacce ke manta komai ta maida komai ba komai ba, tabbas ke kika dace daki kulada yaya".

Humairah dariya tayi taci gaba da hada kayanta, tsaf basu zarce koh inaba sai a bakin gate din gdanta Wanda ke Queen Elizabeth Street dake cikin GRA bugu daya tayi mai gadi buxu ya bude yana dariya yace " hjy Sannu da zuwa hjy inbaki acikin gdannan sai inji kaman nima in gudu ai Alhaji yana asibiti bashida lafya" yimana shuru cewar fusam tace "waya tambayeka? Inzaka kwashi kayan ka dauka wannan ba time din surutu bane".

Humairah ta kalli fusam tace           "Kul Fusam karki sake yiwa mutum babba kaman baba buzu magana irin hk ke bama shiba duk Wanda ya girmeki you have toh respect him in any circumstance kinji koh? Don wannan ba tar biya bane kinga yanzu kinzama big girl".

Dariya fusam tayi tace " mummy kiyi hkr insha Allah baxan kara maimaita makamancin haka ba tunda kika nuna bakyaso".









©HummyB
Love you all mah fans❤
[12/29/2016, 5:00 AM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


7⃣2⃣


         Tafe suke humairah na rikeda fusam, motsin da Rufaida tajine yasata fitowa gabanta yawani yanke ya fadii tace "Ni Rufaida mezan gani? Hk da rana tsaka gatsal?" Humairah koh kallon inda take batayi ba illah Adu'oi dataketa karantowa wani tsawa Rufaida ta dakawa Humairah tsawa tace "me kike nufine kin wani shigo mana gda ba Sallama ina fatan kin taho da akori kura wacce zata kwashe miki komatsanki?"

HUMAIRAH batayi niyya tankata ba amma ina takasa shanyewa.

Humairah ta juyo a tamanin tace "Allah wadaran naka ya lalace anyi asaran haihuwa ba'a damu dake ba amma kin damu damu ina ruwanki inace da bazar miji kike rawa? Toh kisani yana can kwance rai kwakwai mutu kwakwai saiki zubu ruwa a kasa kisha Sannan gda kuma nadawo gdan miji nane koh kinada magana ne in kara baki amsa"?

Rufaida tayi tsaye tana nazarin abunda zata fadii, daga bisani tace "Inace an sakeki? Ubanme kika dawo yi?"
Humairah tace "Ubanki nadawo yi kinji Rufaida koh ince uwarki' inace zaman miji kikeyi toh kisani nima zamansa nakeyi yadda kike mata haka nake mata mtwzzz"

Tsaki Humairah taja ta bude dakinta tabar Rufaida tsaye rikeda Kubra a hannu abun duniya ya isheta gashi komai na Sudan abokinsa hamza ya tsaidasu na kudi tunda ya gane manufan Rufaida, shiyasa take talauci amma komai na abinchi na more Rayuwa tana ganinsu akai akai.

Aranan Humairah tayi aiki matuka amma tunaninta ina zata kai fusam itada take shirin hijirah zuwa asibiti jinya? Wata sha'awara ce tazo nata na cewa ta maidata gdan hjy don zamanta da rufaida hatsarine.

A ranan takira direba dayazo ya dauki fusam, inda tayiwa fusam nasihan cewa tazauna kalau da hjy ta mutuntasu Sbd mahaifiyar daddyn tane itakoh ta tattara kayan bukata ta wuce asibiti.












©HummyB
😘😘😘😘
[12/29/2016, 7:28 PM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to My Lovely Durling Wish You Quick Recovery Ever😘*

_________________
_____


7⃣3⃣

Cikin asibitin tashiga amma batasan inda zata dosaba tafiyar take tana waige waige wata dabarace tazo mata takira direban hjy har yakai bakin Gate ya dawo, HUMAIRAH tace "Dan Allah bansan inda zan dosa ba pls kozaka iyamun jagora?"
Direba yace "kwarai kuwa" gaba ya shiga tana biye dashi a baya har cikin ward din suka shiga ido tahada da Yaya Sudan lokaci guda taji wani irin sonshi ya doki zuciyanta.

Direban juyawa yayi ya koma don yasamu kira daga wajen hjy cewa yayi maxa yazo ya amsa abinchi yakawo asibiti.

Bakin gado Humairah ta zauna bacci kawai yaya Sudan yakeyi baisan me ake cikiba, bayan isha'i ne misalin karfe 7:30pm yaya Sudan ya motsa bude idon daxaiyi yayi tozali da Humairah, itama kallonsa takeyi murmushi kawai yake Amma babu baki alama yayi mata da cewa ta matso kusa dashi, haka ta matsa kusada shi tace
"Ya jiki"
Yayi mata alamun da sauki Humairah ta kara da cewa
"Yaya meyasa baka magana?

Kallonta yakeyi sai kuma wasu hawaye suka gangaro Mai, lokaci guda Humairah hankalinta ya tashi tace "Yaya kadaina kuka cuta ba mutuwa bace sannan duk abunda yayi zafi maganinshi Allah! mafatana da burina shine Allah yabaka Lafya murayu tareda juna kowa da ka gani acikin asibitin nan ba wish dinshi bane yaganshi anan Allah ya baka lafya yasa kaffara ne".

Kada kai yayi alaman amin.

*BAYAN WATA GUDA*
Yaya Sudan ya warware amma saidai matsala guda daya samu da karfinsa na da namiji, har an sallamesu sun koma gda amma duk acikin kulawan Humairah don Rufaida batasan yana ciwoba don tunda suka dawo bata hada ido dashi ba bare tayimai Adu'an samun sauki.

Sai masifan Kishi dayake diban rufaida duk a tunaninta wata tselen uwa yaya Sudan yakema HUMAIRAH batasan Sudan yaxama hoto Mara magana ba nantasa rigima da fitina sai an raba kwana.

Kanwar mahaifin yaya Sudan taxo tundaga Lebanon, kuma cikin gdan ta sauka Nan ta tsaya kaida fata tace "Rufaida baki isaba kinyi kadan sai an nema masa lafya Kannan za'ayi wani zancen kwana" Sudan yana zaune sai raba ido yakeyi abun gwanin ban tausayi.













*©HummyB*😘
[12/30/2016, 7:40 PM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____
*Ngd kwarai da Adu'arku gareni Alhamdulillah👏🏻am feeling much better now Tnx for the care & Concern👏🏻😘*

7⃣4⃣

       Kallon Rufaida kawai yakeyi, cikeda jin haushin abunda yaji da kunnuwansa....... Humairah koh bin Rufaida itama tayida kallo cikeda tsana a zuciyanta tace "Me akeda wani kwana mutumin da bashida wani kuzari mtw kila tunani take wata harka muke mtwww"

Cikin sati daya aka kammala komai dangane da biza ansa ranar zuwa Asibiti Acan kasar EGYPT, wata yamma ne Humairah ta fita tasiyo ma yaya Sudan Apple a bakin police station' shiko Yaya Sudan sai amai yakeyi Rufaida na kallo tayi kaman batasan yanayi ba.

Mtwww tsaki tayi tace "Mutum yaxama kamar wani gunki dashi dabashi uwarsu daya ubansu daya ji wani amai dayakeyi Allah shi kyauta insa hannuna cikin wanga kazanta tir"

"Ashe fusam na tsaye tana jinta tayi tafi tace " Hmm aunty kenan kodan mahaifiyata dani danike yar yarki yaci ace nahaifina yasamu wannan karamcin amma sai naga akasin haka"

Fusam ta kara matsawa daf da mahaifinta takara da cewa "Ubana ba gunki bane saidai inkece gunki sannan bariki ga da hannuna zan kwashe aman kuma in watsa miki tunda bakisan ina girma makiba naji dadii da mommy batanan daxata hanani"

Aikam tuni Fusam ta watsa mata aman tace "inbakiyi sharan masallaci ba zakiyi na chochi kinga yadda na watsa miki saikije kiyi aikin wankewa kinga wannan yaxaman miki dole"

Rufaida tace "what!!!?? Fusam nikika watsawa Amai"?

Fusam tace "Kwarai na watsa miki kuma dole ki wanke ni kuma yanzu zan wankewa mahaifina tunda niya zamanma dole bakeba".

Rike daddyn ta tayi suka fara tafiya cikin zafin nama Rufaida ta dauko wuka, tayo Kansu Daidai da Humairah tashigo tace
"Fusam wuka!!!!??????

Juyowan da zatayi taga Rufaida na dunfarosu tuni taja mahaifinta, gefe aikam batayi nasara ba ta chaki bango tana wuci kamar wata kumurcin maciji.

"Humairah tace Amma Rufaida ke annoba ce, zaman mu dake hatsarine tunda kika fara dauko wuka bakiyi nasara ba toh tabbas wata rana zakiyi kinsan kai kuma kisani hukuma bazata barki ba"

"Rufaida tace "Aikin banza harara a duhu wake tsoron hukuma? Mtwwz in kanada kudi wallahi koh kiri kiri mutum yaje sai yafito".













*©HummyB*😘
[12/31/2016, 4:13 AM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


7⃣5⃣

      Karya kikeyi yar matsiyata wacce batayi gadon arziki ba toh kisani Wallahi duk Wanda yashiga kiri kiri kikaga ya fito to wa'adin yanke mai hukuncine yayi, Humairah dako motsawa takasa yi itako fusam datake karamar yarinya duk tabi ta rude, juyowa sukayi sukaga kaka karama ce ke magana (Woto kaunar mahaifin Sudan).

Humairah ta cewa "fusam maxa kushiga ciki ki gyramai komai kiciremai rigar ki sake masa wata kuma ki zauna ki kula dashi ga kakanan bari inje in dawo".

Ilai haka akayi Humairah bata zarce koh inaba sai wajen hukuma takai karan Rufaida cewa zatayi kisan kai, ba'ayi wata wata ba saiga yan sanda maxa da mata, chak suka dauketa sai cikin motarsa basu zarce koh inaba sai station inda acan ake interrogating (Tuhumarta).

Bayan kanta aka sata inda wasu mata suke daganinsu ba Alkhairi ya kawosu ba, sai sharri da ta'adanci da suke aikatawa, Kubra koh tana hannun Humairah tun tana kuka harta hakura saboda abinchi da take samu akai akai, acan Rufaida taci gaba da zama don sai nanda wata biyu za'a kai case dinta *KOTUN SHARI'A TA DAYA 1 DAKE SABON GARI* 

Sannan da kudin beli naira dubu Dari, amma anrasa Wanda zai biya kudin belinta shiyasa aka barta acikin cell din duk Wanda yaganta yasan cewa shu'umace babu alaman ladama.

*Nikam nace zanga rananda Rufaida zata yi ladaman abunda ta aikata*

Kwanan Rufaida hudu a cell (Bayan kanta) visa ta tashi dasu hjy, raihan, Fusam, harda kubra sai kasar Egypt inda suka saura a wani katafaren hotel Wanda tsayawa fadin tsaruwansa batawa ne, babban gurine Wanda Wanda akafi sani da VIP (Babban gurine Wanda family guda zasu zauna).

Wata guda a hotel din a kudin Nigeria yakai kimanin miliyan biyu da rabi, daga abinci zuwa abunsha zuwa abubuwan more life, basuyi wata wata wataba suka zarce asibitin kasa dake Egypt inda sukaga likita yayi musu albishir da cewa insha Allah za'a dace.

Murna wajen hjy, da duk masoyin Sudan baa magana harta ni melody saidanaji dadii araina sbd inaso HUMAIRAH taga kwanta a duniya kamar yadda kowacce mace take buri a rayuwanta.

Anfara aiki gadan gadan, anyi nasaran gasa wasu jijiyoyi Wanda suka hanashi yin magana, cikin ikon Allah magana ta dawo amma saidai takoma kamarta Dan koyo, daga bisani aka cigaba da aiki akan Maxakutansa yadda zata tashi tangaran tafara aiki kamar sauran maxa.

Fusam kuwa da su raihan da kaka, kwana suke suna Adu'a don samun dacewa akan aikin da akewa Sudan, Humairah kuwa itake zaune dashi a asibiti kubra koh ta mance da wata uwa wai Rufaida.






*©HummyB😘*
[12/31/2
[7:31PM, 3/18/2017] ‪+234 806 041 8895‬: [12/31/2016, 7:53 AM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


7⃣6⃣

Anata samun nasara akan aiki, anyi har an kammala amma anbasu sharuda da dama Wanda zasu kula dasu insun koma gda Nigeria, yaya Sudan dake kwance yacewa likitan "Dan Allah kunada likitan mata? Don inso a bincikamun madam dita,      K'      usan shekara biyar zuwa shida da auren Mu amma koh batan wata bata tabayiba"
Likitan ya kalleshi yace           "akwai su sosai koda dashen d`a kakeso ayimata munan duk aikinmu ne."

Yaya Sudan yace  "Toh pls gatanan ashiga da ita ayi mata bincike sosai don musan inda matsalan take?

Anshiga da Humairah anyi mata gwaje gwaje Wanda ya nuna cewa zata iya haihuwa lokacine kawai baiyi ba  kuma nanbada dadewa ba zata samu  ciki, da taimakon Allah da taimakon wasu magunguna da aka bata, Sannan bayan sati uku zasu dawo akara yimata check up shiyasa, shiyasa Humairah take tunanin saidai su Hjy su tafi saboda Fusam zasu koma school.

             Sannan likita ya kara da cewa "dakwai wasu shawarwari daxan baki indai kikayi hakan toh za'a dace,
*Duk lokacin da kukayu kwanciyan aure da mai gdanki, lokacinda yakawo toh karki sake kiyi saurin tashi kiyi kaman minti ashirin zuwa talatin lokacin da Sperm dinsa zai gangara ciki ya nemi gurin daya dace ya zaune, kinsan babu abunda yakai Sperm sauri"*

*"Likitan yakara da cewa Saboda inhar kina saurin tashi toh sperm din zai fita zakiga yana gangarowa toh babu yadda za'ayi kiyi Conceiving (Daukan ciki)"........*

Humairah tayi farinciki kwarai, lokaci guda taji wani sanyi acikin ranta, Ashe wata rana zan rike Dana na kaina? Waw Allah Kaine abun godiya.

 Sun shafi sati uku aka sallami yaya Sudan yaji sauki sosai sbd dazaran Humairah ta matsa kusa dashi sha'awarsa take tashi ya mike yayi Fam, wani irin son Humairah yakeji acikin ransa lokaci guda yaji kamar sushiga daga ciki.

Amma kwata kwata bazai iya kusantarta  ba har saiya tantace lafiyarsa da nata, Allah yasa ban shafawa yar mutane cuta mai karya garkuwan jiki ba, duk acikin zuciyansa yake wannan zancen yashiga tunani mai zurfi, don abubuwan danajiwa kunnena tabbas dayan biyu koh Rufaida ta kwaso kanjamau ta shafamun koh kuma ya tsayar akanta sbd banida hakkinta.

Falo suke zaune kowa yana fadin Albarka cin bakinsa, sannan kaka karama ta kara dacewa "tabbas idan muka koma kayi gaggawan sakin Rufaida don wannan ba mace bace don wata rana saitayi ajalinmu gaba daya"

Ya Sudan ya gyra zama yace "Hmmm dazan gaya muku dalilin faruwan ciwona na tabbata sai kunji tausayi na amma ne nabarwa zuciyana banida burin kara sakin matana, amma Kullun ina mata Adu'a Allah yasa ta gane".











*©HummyB*
Ina kaunarku har Kullun masoya wannan littafin cikin ikon Allah Aski ya kusa zuwa gaban goshi.😀😀😀
[12/31/2016, 5:32 PM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


7⃣7⃣

       Amin suka fadi atare, Anyi shirin Komawa Nigeria amma banda Humairah da Sudan, har tashar jirgi dake Cairo suka rakasu sukayi musu fatan alkhairi kubra kuwa tana hannun hjy don da ita zasu koma yarinya kyakkyawa sonkowa kin Wanda yarasa babu inda Tabar Auntyn ta Raihan wajen kyau dukda tana karama bai hana kyawun kubra  fitowa ba.

Bayan tafiyar sune suka nufa hotel dinda suka sauka, Anan aka fara love yini Yaya yakeyi yana kan jikin HUMAIRAH itako kalaman soyyaya takeyimai, kaman zasu cinye juna harta wanka tare sukeyi abinchi kuwa spoon daya suke amfani dashi.

Yaya sudanne yake shafa jikin Humairah tun daga sama har kasa wani numfashi yakeyi, Kaman Wanda iska bata isheshi ba, lokaci guda ya raba Humairah da yaloluwar rigar dake jikinta Wanda da ita gwara babu.

Humairah tace  "yaya kasan cewa bakada lafya pls, kayi hkr".

"Yaya marairai cewa yayi yace           "Haba my destiny kibari in gwada miki soyyayan danake, miki Kissing dinta yakeyi kamar Wanda yasamu sweet, lokaci guda ya tashi kamar Wanda aka tsoratar!!! Humairah tashi tayi da sauri tace "Yaya lafya kuwa naga duk ka damu kanka Meyake faruwa"

Mikewa yayi yace "maxa kitashi mukoma asibiti kinsan wannan lokacin sukace Mu koma kuma inaso ayimana kwajin Jini nidake".

Humairah ta dafe kirji tace
"gwajin jini?"
Yaya yace
"kwarai inaso intabbatar da zargin dake cikin zuciyana".

Yaya zargi kuma? Akaina ?  Yaya yayi saurin cewa
"ah ah
Humairah zan gaya miki komai bayan sakamakon yafito "positive koh negative"!!!!

Amma fatana Allah yakare mun matata koda wani Abu zai faru nafiso ya faru akaina! Hawayene ke zuba a idanun yaya Sudan.

Sun isa cikin asibiti an tabbatar da cewa duk suna cikin koshin lafya..... Saidai test guda daya da akace su jira nanda minti ashirin.

Zuciyar Yaya Sudan bugawa takeyi, yana maganar zuci har saida ta fito
"Allah yasa Ni koh Humairah bamu kamu da ciwon kanjamau ba"
Ai tuni Humairah ta Waigo tace what!!!!
Lokacin Yaya yadawo daga maganar zucin dayake Wanda baisan tafito ba wannan shine *Subul da baka na Zainab dahiru wauwo*.






*©HummyB*😘
[12/31/2016, 7:08 PM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


7⃣8⃣

Humairah ido yayi kwalkwal, tuni taji cikinta ya murd'a ai lokaci guda cikinta ya birkice da sauri ta nemi toilet fitowanta keda wuya ta zauna tana maida numfashi, kamar wacce aka biyo da gudu Humairah tace "yaya ka cuceni Yanzu shine ka kasa ka gayamun" Daura hannu tayi aka tace nashiga uku menayi maka da zafi Haka? Dakayi Niyya halaka mum Rayuwa.....

Kuka kawai Humairah take lokaci, guda yaya yaji baxai jurewa kukan da takeba janyota yayi jikinsa amma ina tuni ta fiszge kanta tace macuci maci amana, bakada abunda zaka cemun nayi ladaman aurenka danasan hukuncin dazaka dauka a kaina kenan wallahi da banyi gaggawan shiga rayuwanka ba.

Likitane yafito yace su shigo daga ciki ai Humairah yariga Sudan shiga tace, "Doctor tell me the result pls positive or negative?".

Likita ya kalleta yace madam ki kwantar da hankalinki wannan ba wani abun damuwa bane, yaya dake zaune yace likita ka gaya mana faith dinmu koh Alkhairi koh akasin hakan don samun kwanciyan hankali.

Likitan dariya yayi yace congratulations Ya mikawa Sudan hannu yace, anyi gwaje gwaje amma dayanku bashida wata cuta mai karya garkuwan jiki fatana shine Ku kiyaye yadda kuka mu'amala da mutane.

Cutar Nada matukar hadari, Wanda a yanzu condom koh wani Abu bashida wani kariya ga daukan cutan, duk Wanda yaga Humairah saita bashi dariya sbd nidai narasa shin dariya takene koh kuka?

Yaya ya russuna ya dafata ya dago kumatunta yace    "Matata karkiyi zargina akan abunda ban aikata ba ni mijinki bantaba koda taba hannun wata ya mace ba bare mutsaya muyi musayar baki bare harta kaiga na kwanta da itaba amma annoban acikin gdanmu take".

"Likita nagode Allah yasaka da Alkhairi kwarai kacika Dan kasa mai kishin yan kasarsu Allah ya albarkace rayuwanka yasa in k'asa ta kiraka toh ka amsa kira don kazo ka taimaki yan kasarka..

Tashi sukayi sai hotel Nanfa yaya Sudan ya fedewa HUMAIRAH bindi har wutsiya, ba karamin  razana tayiba tace tabbas mace musiba ce shiyasa Allah madaukakin tsarki yace *Mafi yawan yan wuta mata ne*
Allah kadai yasan dalilinsa na fadin haka.

Humairah koh ai  mutuwar tsaye tayi Ashe abunna Rufaida yayi nisa haka Allah kakare duk matan duniya ya tsaresu daga halaka Amin.

Hmmm a Daren suka raya sunnah wacce basu tababa saboda, irin kewan juna da sukeyi, kwanansu uku suka daga sai gda Nigeria.









*©HummyB*
[12/31/2016, 9:38 PM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


7⃣9⃣

Anyi murnan dawowarsu, inda hjy taketa kallon Humairah anya bata tahoda tsaraba ba?
Anan inama mai karatu Albishir da cewa Humairah dai ciki gareta ta dawo da Dan Egypt saimu tayata da Adu'oi dafatan Allah yaraba lafya, ya tsare ta daga sharrin Rufaida.

Fusam kam murna bakinta yaki rufuwa tace mummy naga kinyi kibane kuma kinyi fari, tuni ta haye mata jiki.

Watansu daya da dawowa Humairah tafara rashin lafya ai tuni yaya yakira family doctor inda yayi musu albishir da cewa tana dauke sa ciki na Kusan wata daya da sati daya, yaya yayi murnan dabai taba yiba saikace shine dansa na fari Nan Aka dauko mata kanwarta Safiya  taxo take zama da ita,              murna wajen yan'uwa da abokan arziki ba'a magana.

Hjy kuwa da raihan Kullun saisunzo gaida Humairah, wata rana Fusam tace
"hjy inaso mummy ta haifi yan uku"
Hjy tace meye dalilinki? Fusam tace
"Inaso ta haifi yan uku maxa sbd inzama uwa saboda kinsan ance babbar ya uwace".

Dariya aka kwashe dashi.

Ayaune 31 ga watan December 2016 za'a shiga kotu dake sabon gari inda zaa gabatar da sharian Rufaida,  kowa ya hallara ciki harda yaya Sudan duk Wanda yafa Rufaida tazama abun tausayi ta rame takara baki gashi daman ya lafiyar giwa bare tayi zawo.

Anfara gabatar da kara mai girma mai sharia yace ana karan Rufaida kota nada lauyan daxai kareta? Amma ina batada kowa
Wayanda suke karafa? Tuni lauyan HUMAIRAH yafito.

Lawyer yace  "Nabaka dama"
Ya mai girma mai sharia batareda bata lokaci ba inaso kotu mai adalci tayi gaggawan  yankewa wannan matan hukunci akan kisan dataso ta aikata Allah bai bata damaba.

Mai sharia yace kozanji cikkakken bayani daga mai kara? Kwarai mai girma mai sharia.
Inaso Humairah tafito tayiwa kotu mai adalci bayani,

Tashi tayi Rufaida ganin cikin dake jikin Humairah yasata bakinciki sai wuci takeyi,
Humairah tafara da cewa "nidai nashigo cikin gdane naganta rikeda wuka tana dumfaran mijina da yata fusam shine nayi saurin sanarda su suka kauce ta chaki bango, shine nayi saurin sanarda jami'an tsaro inda basuyi wata wata ba  sukazo suka tafi da ita"

Mai sharia yace Rufaida anyi haka?
Tace
"kwarai anyi haka"
Tunda Rufaida bata wahalar da kotuba an yanke mata hukuncin zaman gdan kaso na shekara ashirin a gdan yari ko kuma beli akan naira dubu Dari biyar sannan yaragewa mijinta yayi sha'awara koya saketa koya cigaba da zama da ita a matsayin matarsa.

Kowa kallon Sudan yakeyi, Rufaida tabashi tausayi gashi sun hada zuri'a bazai iya rabata da yarta ba, yace "Nabiya belinta sannan zanci gaba da zamada ita a matsayin mata ya zuwa yanzu nasan tayi ladama".

Koooooootuuuuuuu ............ 
Tuni aka buga guduma kowa ya mike saida lauya ya fita kowa yafara fita kowa sai tofa alvarkacin bakinsa yakeyi, amma kaka karama ba karamin haushin Sudan tajiba suna fita tace wallahi kayi asara meye abun sha'awa a zamada wannan karfar toh koh kadan kagani don wannan da kake gani halin Dan maciji gareta.

Hjy tace kaikasani ana rabaka da kiwon kyalla kana kyalla ta haihu, raihan tace banda asara me akeda mace irin wannan? Mai halin Dan kunzama
Wallahi duk wasu siffofi da ake cewa macen kwarai ta Tara toh koh Rufaida koh daya bata taraba.




*Nidai nace kash bansoba amma labarin da saura kubiyo ni yar mutan ZAZZAU donjin yazaman su zai kasance a karo na biyu???????????*🤔


*©HummyB*😍
[1/1, 4:27 PM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely Durling ~Bashir Khalid~ wish you longlife and prosperity😘*

_________________
_____
*My uncle is sick need your humble prayers😰*👏🏻

8⃣0⃣

Humairah dai batace komai ba illah iyaka, tunanin irin zaman doya da manjan da zasuyi da Rufaida, sbd tanada yakinin cewa Rufaida bata saduda ba sannan bata tuba daga miyagun halayyanta ba.
       Gida suka zarce kowa ya nufi sasansa, fusam kuwa bataji dadin abunda ya faruba maiyasa daddy zai dawo da wannan matar mai kamada mayya, Humairah ta bigewa fusam baki tace   "kul karki sake! duk lalacewar masa tafi karfin kashin shanu, haka dole aceda mijin iya baba".

Nasan baki gane wayannan Karin maganan ba fusam toh kisani kanwar mahaifiyarki ce bakida kamarta a fadin duniya koda zata dinga yankan naman jikinki Kullun tanaci,
Fusam tayi raurau da ido tace "Mummy Dan Allah kiyi hakuri kidaina hadani da ita I don't care about her abunda nasani shine uwata ta rasu Allah yakai haske kabarinta, sai kuma ke wacce nake fatan karashe rayuwana tareda ke".

Mummy duk Wanda baya sonki, toh nima yaxama makiyina, kisani mum zan iya fito na fito da duk Wanda zai miki illah Mummy kiyarda da kalamaina.

*BAYAN WATA DAYA*

Rufaida na zaune a falo abun duniya ya isheta gashi, bata samun kudin kashewa komai saidai ta gani hatta kayan sawa da kayan shafa, Humairah ke zuwa *YUSAD store* tasiyo musu komai yaya Sudan ita yasakar ma saboda yarda da ita dayayi,
Yakoma bakin aikinsa kamar Kullun yadawo saiya shiga wajen rufaida don ganin Kubrah amma badan ganin Rufaida ba, kamar Kullun da misalin shidan yamma yadawo Dakin Rufaida yashiga kamar tana jiransa cikin sauri ta taso da dariyarta.

Tace "Sannu da zuwa koh kallonta baiyiba shidai ta kubra yake ya ajiye musu wata Leda mikewa yayi zai fita, Rufaida ta rikemai hannu tace "Haba Dan Allah meyasa kake kauracemun? Kake guduna kamar wata mujiya? Dan Allah ka tausayamun kadawo gareni Kaine farin cikina".

Tsawa ya daka mata, yace "Dakata Rufaida ba abunda yakawoni ba kenan gurin yata nazo ba wajenki ba koh me kika kira kanki babu abunda yasha mun kai,
     Har yakai kofa tace "Amma dai kasancewa tsawon wata guda kenan baka biyamun bukatata?"
Juyowa yayi yace wace buk'atace wacce ban biya miki ba? Abubuwan more Rayuwa babu Wanda ban wadataki dashi ba saime kuma?"

Kallonsa takeyi yace "inkina tunanin kwaciyar aurene toh banda lafya inzaki iya hakura kizauna dani a haka fyn and good inko baxaki iyaba kofar abude take" fit ya fice, Rufaida takasa motsawa illah wani bakin ciki dake dibanta ta ciza yatsa tace *NAMIJIN KENAN* donya cima mutunci ba wani Abu bane gurinsa dayawa maxa sun maidashi ado.




*Melody, Aunty sis mukace  zancen buringi inji tusa yaushe hadisin Rufaida yakai nan*







*©Hummy B😘*
[1/1, 4:45 PM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to AUNTIE SIS And my Sweet SULTY wish him many more years once again 💞, nagode kwarai kina bani karfin gwiwa kwarai innaji kin karanta novel dina, duk sai inyi tunanin kaman ba dadii shirme nake🙈 sai kuna inga ya k'ayatar*😀.

_________________
_____


8⃣1⃣

Kuka Rufaida ta zauna takeyi, itakoh Humairah rigiman mai ciki take tace yakamata yaya Sudan yakoma kwana a Dakin Rufaida har saita haihu sbd ita fah intana ganinshi duk takura mata yake kuma yace dole saiyayi harka, ita kuma bataso kuma likita yabada sha'awaran ayi hakan, shiko yace babu inda zashi inta Gaji dashi ne yaje ya karo aure humairah tace "danaji dadii ni y'ar ayi budace tunda anriga anyimun",
Yaya yace au haka zakice? Kwarai kuwa sannan inyi muku fatan alkhairi......

Kwance humairah take a kan three sitter tana karatun littafin Zainab dahiru wauwo ji tayi an banko mata kofa har saida Fusam ta farka daga baccin da take a firgice,
     Rufaida ce tsaye tace "Sannu munafuka maciya amana kinanan kinajin dadii safe wankan tsarki, rana wankan tsarki, dare wankan tsarki,
Ni bakisan halinda nake cikiba amma yana gayamun bashida lafya waya miki ciki bandashi? Banda an rainamun wayo an maidani *Biri boko* saidai inci insha inyi bacci inta kama inyi kashi.

Fusam da tuni ta murtsuke fuska, tace "woooh wooh karya!!!!!          pls kifita saboda mummy batason hayaniya saboda yaran dasuke cikinta kinzo sai wani haushi kikeyi,
Rufaida tayi turus tace abunda fusam take gayamun gaskiyane koh koh dai surutu irinna fusam? Niko Melody nace zubane kawai irinna fusam amma dai ta kada miki ciki.

Humairah ta sakkoh da kyar tace "hmmm mai hali dai bazai chanzaba, toh ciki mijinki yamun maiya hana kema kice yamiki cikin? inkinso ki hadiyi rai ki mutu Rufaida ba problem dina bane saboda bakin ciki. yanzu dake da baki acikin gdannan duk dayane Rufaida Dama kin rungumi Allah da manzonsa dayafi miki da wannan halo kokon da kikeyi Wanda baxai fishekiba"

Lallai nema Humairah wuyanki ya isa yanka harkin samu bakin magana? Humairah tace "Nasamu kuma gaba saiyafi haka tunda nida Allah ba dogara bada malam koh bukaba gashinan dukkin bi kin zama wata akori kura saboda babu gudin zuwa wajen boka"  hannu Rufaida ta dauka zata wankewa Humairah fuska da mari tuni yaya Sudan ya rike hannun gamida hada mata mari tako ta ina.

Yace "Ashe ke butulu ce dabba kawai Toh kisani Dakin sake wannan katakon hannun naki ya taba kuncin Humairah yafadi yana nuni toh Wallahi dasaina dakaki acikin gdannan kuma koh nanda kofa baxaki fitaba abunda kikeyine kike ganin sakamako matukar bakiyi ladama ba nonsense banda kaddara data tiga fata mexanyi dake"

Maxa kifita kafin inyi Ball dake banza kawai Mara mutunci Wallahi kinyi asara Rufaida kina tunanin zaki shiga aljannan ta karkashin kafana? Toh kidaina wannan mafarkin matsawar kina kan bakanki na muzgunawa rayuwata da batamun rai".

Rufaida tace "saboda wannan karan kada miyar ka mareni? Har kake cewa mexakayi dani? Aiko nayima komai sunbatun danake sakafah sannan wannan Dana Haifa maka fah ta nuna kubra shine zakace mexakayi dani?
Yaya yace
"getout"

Da gudu Rufaida ta fita tana kuka, daki tashiga ta kulle ta jingina da kofar tace "Dole insan abunyi inba hakaba Humairah tana Neman yimun fintin kau" wayarta ta dauko ta bugawa hjy waya, hello hjy.....










*©HummyB*😍
[1/1, 5:15 PM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to HAFSAT KABIR RANO i wish you happy married life on behave of All the writers, may Allah bless you and your Groom, may Allah guide and protect you from all evil be a respectful wife and so he respect you.💞❤💝*

_________________
_______

8⃣2⃣

"Gaskiya nifa umma abunda akemun acikin gdannan na gaji an maidani tuwon tishe? Komai humairah keyi kuma kinji wai yan biyu zata Haifa umma duk yadda za'ayi intaxo haihuwa so nake ta mutu ko kuma asace cikin tanemai ta rasa,
Umman Rufaida "tace zanzo kibani gwala gwalanki mu siyar musamu kudi ai kashinta ya bushe itadin bazanta kwantar da hankalinki ai Aikin gama ya gama.
Yauwa umma "amma kinsan dole Mu kira iya ta bauchi muji ya zancen bokannan, kinga ai saimuje ayi komai koh Mu tura kudi ayi komai batareda wani zargi ba, A haka Rufaida da Ummanta suka kashe suka birne.

Hjy da raihan Kullun Adu'a sukewa humairah don Allah ya sauketa lafya, haka mummy da ido daya take bacci rubutu kuwa kala kala humairah kesha,
Asibiti sukaje pal dake Pz river road wajen sun kware wajen scanning, yan uku akayi musu albishir cewa zasu haifa a Ranan saida yaya Sudan ya sunkuci humairah cak ga mutane amma murna baisa yaji kunyaba kissing dinta yakeyi yana godiya ga Allah kuma duk yaya maxa.

    Aranan yadinga bugawa abokanai da yan'uwa yana musu Albishir cewa yan uku humairah zata haifa bayan sun koma gda.
Dakin Rufaida yaya Sudan yashiga yace, ina miki albishir da cewa humairah yan uku zata Haifa kuma Duka maxa, kuma kishirya inaso mufita zuwa anguwa anjima da dare.

Rufaida bataji dadin albishir din ba amma takasa boye murnan ta saboda yaya yace zasu fita, jinta take kamar wata sarauniya, Sai wani shan kamshi ake, da lokacin fitan yayi tashirya cikin wata doguwar rika da mayafi ta rungume kubra, tashiga sasan humairah tace
"toh mudai mun fita zuwa shakatawa!
Humairah tace "Shakatawa kodai asibiti? Daidai da fitowan Yaya Sudan yace muje shakatawa kinji matas duk yaudaranta yakeyi saboda intaji zancen asibiti ne babu inda zata.

Fita sukayi har kofa Humairah ta rakosu tace Allah ya kiyaye hanya Amarya bakya lefi Rufaida sai Wani juyi ake,
Basu zarce koh inaba sai asibitin Usasa dake Dan magaji Rufaida tace "Wai ina kake tunanin zamuje ne? Yaya yace "duba Saima kigani me aka rubuta" tace dashi               "asibiti mana" yace "nan mukaxo.

Sakkowa tayi bayan yayi packing wani lab suka shiga Daman yayiwa likita bayani ajiyeta yayi Yakama gabansa, yace mata zaije ya dawo, ai yana fita itama ta fice ta tare Dan machine tace GRA zai kaita har kofar gda ta sallameshi tashiga ciki, sai masifa takeyi tana tonawa kanta asiri.

"Haba harni za'a mayar yar iska Wato bai yadda daniba sai anyimun kwaji koh ina daukeda cutar kanjamau? Toh baxai yuwuba kuma zai dawo ya dameni munafuki kawai asibiti zamu bazai gayamun ba saiyamun karya?" sai wani huci takeyi daki tashiga, humairah dake zaune tace "Banda sakarya kishigowa mutane gida ba Sallama sannan kiyita haushi kamar karya? Kai Allah wadaran naka ya lalace.

Rufaida ce tafito tayo wajen humairah tace "munafuka kawai, Daman dake ake hada baki koh Wato inada ciwo mai karya garguwa jiki koh? Toh karya kike Wallahi"
Humairah tace "dakata Rufaida kinsan da cewa banike aurenki ba koh? Toh kisani baki isa inyi munafincinki ba wallahi kedin banza kedin wofi me gareki? Banda bin boka da malam kinkasa koda ajiyewa bare miji yaji dadi"






*©HummyB*😘😍
[1/1, 5:48 PM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


8⃣3⃣

Humairah ya kara da cewa, bakida zanin arziki bare kiyi kwalliya har kizama mutum, yaushe Daman zakiyi abun arziki kina kwashe wa kikaiwa boka kindaiyi asara" Rufaida takasa cewa komai sai ido.
Yaya Sudan ne yashigo a fusace ya dauke Rufaida da mari yace "kina tunanin kinada Wayo? Inkaiki guri kidawo? Ashe baki gaji da hakkinki da'ake tauyewa ba kenan, matsawar bazakije asibiti ayimiki kwaji ba nidake sai Gani sai hange"

Sannu da zuwa Humairah tace "kaganta tun dazu muke fira da ita, kai Rufaida akwai iya bada labari" Humairah tafadi tana kallon Rufaida, Rufaida zatayi magana Humairah takara dacewa shishhh karkice komai Dan Allah basai kinyimun godiya ba, ai munriga munzama hanta da jini, Rufaida mutuwar tsaye tayi tace "lallai ne humairah Wato ita wai kissa koh zanyi maganinki.

Jan yaya Humairah tayi suka bar Rufaida tsaye,  daki suka shiga inda take bashi hakuri take lalla minsa,
 Cikin humairah yakai wata takwas Yusad store sukazo domin yin siyayya an kwaso kaya kaman hauka komai kala uku ake siya kudi sunyi kuka.

Daganan suka wuce shagon muntari sada inda, suka zabi kaya kala kala daga leshi zuwa atampha zuwa shadda material,
Sannan itama fusam aka siya mata yan kanti da super da Swizz da takalma haka itama Safiya kanwar humairah anyi mata hidima, gda suka zarce aka raba kaya yaya ya dauka yakaiwa Rufaida dayake tafita lokacin da suka dawo da kudin dinki dubu Dari da kudin hidiman suna na bangaren yan'uwanta daxasuzo naira dubu Dari biyu.

Dadi Kaman zai kasheta, tace na gode sai wani matsowa take shiko tuni ya fice, yatada motarsa sai office.
Rufaida tace
"kuby zo aiko dayake babu inda Kubra bata zuwa ta mika mata kayan da kudi tace kaiwa mummyn fusam.

Aiko ba'ayi minti biyarba, Humairah ta riko hannun kubby tayi Sallama tashiga tace "kina ina kika barta tafito da kayannan?"
Rufaida tace ai bansan tafita ba salon daddy ki yagani yace na wulakanta?. Jin haka humairah tace    "dayake duk iri daya ya siyan mana kota lalata ai sai in baki nawa meye aciki."

Rufaida fah an fara, sabon asiri dayake ansamu kudi,
Wata asabarne da dare Humairah na bacci kusada yaya Sudan, tayi wani irin kara ta tashi lokaci guda ta nemi ciki tarasa babu shi babu alamansa, a rude ta tashi yaya tace nashiga uku yaya ina cikina? Banganshi ba shima a firgice ya tashi yana wasu Adu'oi na Neman kariya......







*©HummyB*
Yar MUTAN ZAZZAU😘
[1/2, 7:08 PM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


8⃣4⃣

Amma babu ciki babu labarinsa wannan shine abun Al'ajabi Adu'oi kawai sukeyi amma shuru kakeji malam yaci shirwa, yaya yace
"Wane irin mafarki kikayi ne wai? Humairah tayi tsuru tsuru tana waige waige a firgice take rungumeta yaya Sudan yayi yace gayamun don wannan abun yawuce wasa.

"Yaya wani bakin Abu na gani kaman kare, kamar mutum sai kokawa mukeyi cin karfina yayi har yayi nasara akaina kuma nayi Adu'oi na na kwanciya bacci"
Kuka Humairah ta fashe dashi Wanda hakan yake sosawa Sudan rai, Dan Allah kidaina kuka cikinki babu abunda zai sameshi,
dakwai wani malami da muka taba having contract dashi, so inada lambarsa barina kirashi.

Bugu daya yayi yasamu, Sallama ya yimai daga bisani ya gaya mishi matsalan da ake ciki,
Cikin kankanin lokaci sai gashi yazo, Adu'oi yayi masu karfi Wanda wani Abu kaman Aljani ya baiyana yafara magana kaman Humairah ke magana.

Malam yace "Bawon Allah daga ina? abun mamaki sai cewa yayi
"daga garin bauchi" waya turoka?
"Ni Dan aikene kuma an aikoni ne in sace abunda ke cikin wannan baiwar Allah"
Ai duk Wanda yaga yaya Sudan saiyayi dariya kaman zaiyi fitsari.

Malam yace "yanzu kayi mata adalci kenan inka dauke mata yaya? Meyasa kuke zalunci ne bakwa tunawa da Allah? Wanda yayika yayimu? Baka tunanin azabar ubangiji? Toh kayi gaggawan tuba izuwa ga Allah don samun rayuwa mai daurewa don dacewa da rahmar ubangiji,
Ina umurtanka daka maidama baiwar Allah nan cikinta inba hakaba yanzu zan konaka".

Aljani yace
"Na tuba don Allah karka konani zan maida mata dashi yanzu, cikin ikon Allah saiga ciki ya dawo yadda yake titsi billi, Malam yace Alhamdulillah anyi nasara amma kuna sakaci da azkar shiyasa musiba irin wayannan ke bibiyarku, kudage kwarai saboda *mugu baida kama inji kausar m hassan*.

Yaya Sudan bakaramin dadii yajiba amma Humairah bata koh motsi, yace "malam bata motsi"?
Bacci take saboda ta wahala zuwa anjima zata tashi, har kofa yaraka shi daga bisani yadawo.

Washe gari Rufaida tanata jiran taga Humairah ba ciki, amma kawai saitaci karo da ita a bayan gida tana motsa jiki, da katon ciki,
Fusam saida taga Rufaida tace Mummy kinsan meyake bani dariya?
Humairah tace "yaushe fah saikin fada" Mummy
 "wai mugu baida kama inji kausar m hassan wannan shararriyar marubuciyar ta yanar gizo, amma mummy kinsan cewa wasu mugayen Nada kama?.

Rufaida tace
"kamar yadda in kanada kyau ka kara da wanka na *ANEESA A Rimi* oooops rufe baki fusam tayi ta fashe da dariya tace  "Wannan hirar uwa da ya ne bana wasu bareba don haka you are free to go".
Saurin juyowa Humairah tayi tace "Auzubillahi minash shaidanir rajim"
Rufaida tace
"dole ki kori shaidan tunda kinga daya a gabanki koh? Toh kisani kece babbar shaidaniya".

Safiya dake zaune a gefe tana firan Irish tace
"Dan Allah malama kiyi mana shuru ki rufe mana rubabben bakinki Anan dafarko zan miki tambaya ba'anyi miki iyaka da zuwa sashennan ba? Toh kisani wata rana zakiyi ladama don saina lallasaki acikin gdannan don naga Aunty Humairah sakwa sakwa take miki".

Rufaida tace badake zanyiba da ita zanyi ? Humairah batace dasu komaiba ta wuce don bataso fada ta kaure tayi mata asaran yayan dake cikinta don tasan akwai wata akasa, Safiya tace "macen data isa bata sa'insa da tinkiya irinki"?




*©HummyB*😘
[1/3, 7:26 PM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


8⃣6⃣

*BAYAN SATI UKU* cikin Humairah yashiga watan haihuwansa, Abu abunda bata siya ba na tarban haihuwa, koh tafiya bata iyayi bare kuma magana, kowa yaganta baxai ganeta ba irin kibar datayi, kafafuwan nan sunyi suntun saboda tsabar kumburi, Yawan cin masu cikin yan biyu koh Masu hawan jini suke kumburi, Aikin gama ya gama Wani kurjine yafitoma HUMAIRAH a gaba kamar wasa Abu sai girma yakeyi, sai toshe mata gaba yake Humairah batayi kasa a gwiwa ba tuni ta gayawa yaya Sudan, aibabu Wani tsaye tsaye sai asibitin koyarwa na Ahmadu bello dake Shika, acikin garin Zaria shine babban asibitin tarayya Wanda, suka Tara likitoci daban daban hatta koyarwa sunayi na fannin likitoci sun kware wajen gano kowacce irin cuta inkaga mutum ya mutu toh kwana ne yakare.

Mutane daga wasu garuruwa kamar sokoto, kebbi, kano, katsina, jigawa, jos, harda Kaduna akanyi referring v
 mutum zuwa Shika.
Dayawa ana zuwa don magance matsala ta lalura. Asibitine bai girman gaske Wanda akalla yana daukan majinyata kamar dubu biyu zuwa dubu uku harma fiye, Wanda yakeda ma'aikata Kusan dubu biyar daga likitoci, nurses zuwa leburori.

Cikin asibitin suka shiga cikin gaggawa aka amsheta, a iya saninsu basusan wane irin kurji bane, sannan sun sanar dasu cewa "bakowani kurji bane ake sawa wuka don a yanka amma ga wasu magunguna tafara amfani dashi kafin lokacin haihuwan ta karaso, gda suka koma Rufaida sai murna take tanajin dadii aiki yafara ci.

Yayane, yanufi inda Rufaida , tana ganinshi tayi Wani tsale ta haye jikinsa Wani doyi take kamar Wata mushe, ai tuni ya hanka data yace 
"Duk abunda kikeyi don kiga karshen Humairah baxaki taba nasaraba, kuma kiyi gaggawan janyewa daga kudirinki, sannan matsawar kinason zamanki cikin gdannan cikin aminchi da kwanciyan hankali kizo mutafi asibiti a gwadaki sannan wannan warin dakikeyi kisamu mafita akanshi, inaso duk Wani aiki acikin gdannan kidinga yinshi amma banda girki saboda Humairah batada lafya Wani kurji take fama dashi.

Fit yafice, murna wajenta ba'a misaltawa saiwani wake wake,,takeyi ai batawani bata lokaci ba, takira ummanta ta labarta mata komai itama taki dadii kwarai, mummy Humairah ce takasa zaune takasa tsaye akan halinda yarta take ciki na tsaka mai wuya kafa daya a duniya kafa daya a lahira,
Kullun cikin tunani take Adu'oi kuwa ba'a kakkautawa.

Da sanyi Wata litinin ne, Humairah tafara hakilon nakuda salati kawai takeyi da Adu'oi dukda axabar datakeji yayane, yashigo yaganta kwance yace
"Innallahi wa'inna ilaihir rajiun Allah ya saukeki lafya Humairah fusam koh mezatayi banda kuka, safiya ma kanwarta kuka takeyi cikin mota yasata yace ma fusam kidaina kuka mummyn ki Adu'a take bukata safiya kisanarda mutan gida halinda ake ciki Mu muntafi.

*ABUTH*
Emergency aka dauki Humairah ashiga da ita za'ayi mata tiyata nikam hannu na daura akai nace shikenan Humairah Allah ya tada kafadu, Wata nurse ce tafito tace
"likita nason ganinka kasa hannu za'ayi wa matarka tiyata.

Yaya yace
"CS (Tiyata)?"
Tace dashi
"Kwarai saboda kurjinnan ya tushe mata gaba sai an yanke zata iya haihuwa".
Waya dauka yakira wannan malamin yagayamai komi yace "Kul kar' akuskura a yankata ganinan zuwa yanzu, dayake a samaru yake cikin kankanin lokaci sai gashi.



*©HummyB*😘
[1/4, 2:36 AM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


8⃣7⃣

Cikin hanzari, yace
"Kaga wannan ruwan kaje ka shafa mata a wajen cikin ikon Allah zai motse kuma zata haihu cikin yardan Allah batareda Wani aiki ba, waiyo haihuwa yakin mata humairah ta galabaita amma bata daina Adu'a ba, yana shiga likita yafara masifa akan yaki sa hannu ayimata tiyata, yaya Sudan yace "am sorry this thing you are seeing is extraordinary may be after cutting it she will not survived may the children".

Zuba mata wannan ruwan yayi, aiko cikin ikon Allah Abu yafara kwanta wa kamar bugun zuciya, yana komawa saiga haihuwa gadan gadan fita yaya yayi ya taradda malam yanata Adu'oi shima yafara cikin ikon Allah wata nurse tafito tace waye Sudan Anan?
Da sauri yace
"Gani" daidaida shigowan mummy nurse tace "congratulations oga matarka ta haifi yan hudu maza uku mace daya" Mummy batasan lokacin datace Alhamdulillah ba, shiko yaya cewa yayi    "nurse saboda wannan albishir daki kamum nabaki muk'ullin mota kirar peogeout 307 halak malak ga katina kizo gida ki amsa....

Ya juyo ga Malam yace,
"nagode da taimako"
Malam yace
"Allah shine abun godiya fatanmu shine Allah yabata lafya itada yaran" Duka suka amsa da amin.
Rufaida yakira tana ganin kiran tace kila shegiyar ta fasa barzahu ne za'a Wani sanar dani, kin daukan wayan tayi da sai daga baya ta dauka tace lafya kake damuna? Haka inacikin bacci na?.

Yaya yace
"Amma kinyi asara kirasa abunda zakiyi sai bacci yar'uwarki tana asibiti rai a hannun Allah?"
Rufaida tace
"Sai me sokake inyita sallah ina mata Adu'a toh banga zan iyaba fadi abunda zaka fada zan kashe wayana ne".
Inaso inyi miki Albishir da cewa......
Baikai ga karasawa ba tace
"Humairah ta mutu"?.

Yaya yace
"bata mutuba tunda baki mata fatan arziki saina tsiya, ta haifi yaya hudu maxa uku mace daya inafatan zaki zuba zuwa akasa kisha don murna, sannan inaso kikawo musu ruwan zafi Wanda za'a wanke yaran dashi" ai Rufaida Wani irin kara ta saki lokaci guda ta kashe wayan gaba daya abun yabawa Yaya Sudan mamaki yace         "Tabbas Rufaida tanada hannu akan duk wayannan abubuwan amma bakomai Allah yafita kuma Allah ba azzalumin kowa bane sai wanda yaso ya zalunci kansa.

Cikin ikon Allah daga gidansu, Humairah aka kawo ruwan zafi aka wanke su akasa musu kaya amma macen bata samuba saidai itama aka samata na maxa kafin sukoma aje ayo mata nata shopping din.
Zuwa yamma aka sallamesu, gda tuni yacika yayi makil da yan'uwa da abokan Arziki ciki harda hjyn Sudan da raihan dasu Atika.

Sune yan tarban baki abinchi kuwa su sauke wannan su daura wancan, kowa sai yiwa Humairah sannu yakeyi itako ko magana bata iyawa sai ido.
Lafiyayyen, sakwara da miyan ganye aka mulka mata, ga fargesun kan shanu ga ginger drink a gefe Wanda yayu yaji,
(shine abincin daya dace mace tadinga ci inta haihu kobata samu sakwara ba tasamu tuwon masara) saida taci tayi dam sannan Wani mahaukacin bacci ya debeta.

Murna wajen fusam ai ba'a misaltawa saida takira kawayenta gaba daya, ta gaya musu kuma tace tana gayyatan su sunan kanninta, Rufaida kuwa kamarta zare sai surutai takeyi ita kadai tace wannan tace wannan, kubrah kuwa tuni ta bude kofa sai Dakin Humairah inda taci abinci sai bacci.

Warinda takeyi ita kanta damunta yakeyi gata babu tsafta, kona azo agani, kulle kanta tayi kowa yashigo saiya tambayi Rufaida amma ina tanacan zata zautu saboda yan hudun Humairah.



*Niko nace kadan kika gani awoki Wanda yace tukunyar Wani bazata tafasa ba nashi koh dumi nazatayiba ina kiraga mata masu irin halin Rufaida Tasu tuba sukoma ga Allah don samun Rayuwa mai daurewa*



*©HummyB*😘
YAR MUTAN ZAZZAU tana kaunanku 😘❤👍🏻
[1/4, 5:21 AM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


8⃣8⃣

Ana saura kwana daya biki, ne aka kawo raguna guda takwas, kowanne cikin yan biyun yanada guda daya, sannan da katuwar bakwalo taci ta koshi. A Ranan aka kadata aka fara aikin radin suna Caterers aka sauko akan kudi naira dubi Dari uku da hamsin, souvenirs kuwa tundaga kan, atamfofi, towel na wanka, hijabai, sannan ga drinks.

Kallo yakoma sama gda yacika kamar zaiyi kara, Rufaida kuwa nidai zan iya cewa ta kulle kanta acikin daki tunda akayi haihuwa ban kara sata a idanuna ba, Washe gari da misalin karfe bakwai aka radawa yara suna kaman haka.
Nawwal, Nasim, fa'iz da fa'iza, an raba jakkuna da hotunansu ajiki....... Kowa saisama yaran albarka akeyi, fusam kuwa dadii ai kamar zata haukace, takasa zaune ta kasa tsaye shigan kaya take tana fita, Wani abunma saidana kutsa kaina waje na hangi *ANGON KARNI* ai bakinsa inda Wani matsakaicin jirgin gwari yazo zai iya shigewa, saboda tsabar murna sai kashe hoto ake yara kuwa sunyi Goshi kaya har an rasa wajen sawa.

Mutanen Adamawa kuwa Dana Lebanon sun hallara,
Mai makeup aka kira *HummyB*
*makeupArtist* aka dauko tayiwa Humairah makeup abun saiwanda yagani nidai harna wuce HUMAIRAH ba ganetaba, tashiga wannan ta fita wannan, Hjy Zanyan kuwa akwati biyar tayima yara hudu na humairah.

Abinci kuwa serve your self ne sai abunda kakeso, yan'uwan Rufaida sun hallara amma koh wanka batayiba ai tuni suka kwabe kunya suka ajiyeta a gefe suka fara serving Kansu, mawaka aka kira daga Kaduna abun daxai kara burge mai karatu shine yadda aka Kawata filin gdan da decoration Wanda fadin wacce ta tsara wajen batawa ne Nura m inuwa aka gayya ta hmmm yaro mai tashe kenan, ya baje baseerar sa ya wasa Humairah ya wasa Yaya Sudan daduk yan'uwa da abokan arzuka...

Sannan daga baya yadinga, yada magana yana cewa Wanda baiji bariba yaji hoho Humairah kinciri tuta acikin mata kinzarce su Oohoooh, wajen fagen soyayya ai bazaki hada kanki da su wa'e ba, kinyi hakuri wajen jure wulakancin dangin uba daba suson cigabanki, mutuwa lokacine amma ina fatan ki rayu da fusam da yan hudu cikin aminci.

An watsa kudi wooohoho abun baa magana anyi biki anyi shagali daga baya taro ya watse.

Yaya Sudan kuwa da hajiya ai basuso koh kukan yaran suji, bare kuma ace basuda lafya, bayan suna da kwana ukune aka aikowa Rufaida cewa ummansu tayi hatsari a hanyanta na zuwa bauchi. Nidai nace hanyan zuwa wajen malamin dubbu dai koh boka, Rufaida tayi kuka tayi tumami gashi yaya yakafa doka karta sake konanda kofa ta fita inba hakaba abakin Dan igiyar aurenta.

Wajen, Hjy ta nufa dayake tana taya Humairah zama, tace
"Hjy an aiko cewa ummata tarasu kozan iya tafiya?" Hjy ta kalleta a walakance tace "Ashe inada rana? Toh kikoma harsai mijinki yadawo kannan kitafi"
Rufaida ta kama kafan Hjy tace kiyi hkr Hjy kiyafemun"
Hjy tace "hmmm ai m dake har abada kijira mijinki ai bazamana kikeba kuma banike aurenki ba, wannan ce ta nuna humairah zata nemi izinina inbarta taje ko'ina amma banda ke.

Rufaida ta tashi tana kuka maicin rai tace tace
Rayuwa kenan yanzu umma kin rasu tana bar baza gashinta nace abun yazo kenan.



*Nasan me karatu zaice me nake nufi ai anzo wajen*.



*©HummyB*©
[1/4, 5:13 PM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____


8⃣9⃣

Ihu Rufaida ta dinga yi gashi gabanta duk wari yakeyi, daganin yadda ya jagwalgwale Daman nasan baya wuce kansa, sai kuma tonon silili ya tashi, ai ba shiri Hjy ta kira Yaya sudan, bai bata lokaciba sai gashi a yadda yaga rufaida yasan cewa kaikayine koma kan mashekiya, saida ta jinga tonawa kanta asiri itada uwarta sai gizgan gashin gabanta takeyi tana ci Wani daki aka ware aka jefata ciki aka kulle...

Yaya ya kalli hajiya yace "Alhamdulillah kinga makomar Rufaida kinji irin abubuwan data dinga yimun, gaskiya ban yafema mahaifinta daya aura mun itaba saboda yadda tadinga cutar dani daku baki daya" Hjy da Humairah dasu fusam dake tsaye sunkasa cewa komai.

Yaya yace, fadin Allah ne "(*Duk macen datake zina da aurenta takebin bokaye suna zina da ita toh karshenta zata dinga tsigar gashin gabanta tanaci yana jini tanaci saboda girman laifinda ta aikata sannan bata ba rahman ubangiji zata hadu da fushin ubangiji, mala'ikun rahma zasu tumur musata acikin wutan jahannama)".

*Mata muji tsoron Allah Wallahi wallahi bin bokaye da malaman tsubbu bazai kaimu ga cin ribaba illah yakaimu ga halaka, amma wasu matan basu saniba sun dauka barinsu da ake don suyuta shuka tsiyane badon su tuba zuwa ga Allah ba, Allah kasa mufi karfin zuciyanmu sannan mukasance masu hakuri da halayyan maxajenmu, baiwar Allah gwara mijinki ya cuceki daki cuceshi duk abunda zaiyi miki Aljannanki tana karkashin kafarsa ne*.

*Yake yar'uwa daki dau kudinki kikaiwa boka gwara kin dauka kinyi sadaka koh kinba gdan marayu sai kiga Allah yakara buda miki amma mata Ku lura duk macen da takebin boka koh malamin tsubbu karshe har suturarta take kwashewa ta siyar, wata ta kwabe gadon kwanciyanta ta siyar takoma daga ita sai tabarma, baiwar Allah wane irin musibace wannan? Mata muji tsoron Allah Mu koma ga Allah yar'uwa Allah nan shizai miki komai, Allah ya ganar damu* Amin.

Haka rayuwar Rufaida ta koma abun tausayi hatta uban daya haifeta tir yake da halinta, yaya Sudan yace tir da halinta ina zata ta samu rahman ubangiji? Abunda akeso mutum yagama da iyaye lafya, yagama da miji lafya sannan yagama da duniya lafya. Amma ita Rufaida bako daya tayi zuwa zomo kasuwa da gudu.

Bayan kwana arba'in ne da haihuwar Humairah, Allah yayiwa Rufaida rasuwa da sanyi safiyar litinin, abunka ga mutuwa saida Humairah tayi kuka sosai ba mutuwar Rufaida ke damunta ba kubra ke bata tausayi yanzu itama zata tashi babu uwa? Kamar yadda fusam takasance hannu ta daga sama ta roki Allah "dayabata ikon yi musu tarbiya gaba dayansu akan tafarkin gaskiya".

Anyi mata sallah an kaita makwancinta, An barta daga ita sai halinda ta girba Anan gidan duniya, wannan shine *Ruwa cikin chokali ya ishi mai hankali wanka Na Rashida Abdullahi kardam*.

*©HummyB*😘
[1/5, 1:54 AM] Ashadiyya: .°.°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
    °.°.°.°.°
     2⃣0⃣1⃣7⃣
    .°.°.°.°.
.°°.°.°.°.°.
.°.°.°.°.°.°.
🏀🏀 *NAMIJIN KENAN*!!!



        _*Written by Humairah B Melody👄*_


         *Dedicated to my lovely BAE😘*

_________________
_____
     

      *THE END*

9⃣0⃣

        *TEN YEARS LATER*

Atika, da su'aida da raihan sunyi, aure abun sai Wanda yagani sunyiwa junansu fatan alkhairi dafatan dasa sabuwar Rayuwa.
Su'aida dai tana chan kasar China, inda za'ayi mata dashen mahaifa itada angonta
Dan garin Tambuwal Nidai anan sainace Allah yasa a dace.
        Idan muka waiwayo gdan yaya Sudan kam abun sai Wanda yagani tarbiyar cikin gdan har kwatancenya akeyi, Humairah kuwa bayan yan uku tazo tayi yan biyu mata *Safah da marwa.*
Fusam kuwa tazama budurwa tagama secondary a inda tasamu admission a crescent university dake Abeokuta, aure ba yanzu ba saboda karancin shekaru datake dashi.

Yaya sudan ne ke zaune lokacin Hutu ya Tara yaransa da Hjy da raihan dayake mijinta matafiyi ne takanzo tayi kwanaki har saiya dawo,
 yace
"A gaskiya banida abunda zance sai godiyan Allah don shine abun godiya yayimun komai tunda yabani wannan zuri'ar danake gani, ya axurta dukiyata sannan yabani mace tagari uwar yayana wacce bata nuna banbanci koh watiyar launin fata acikin yayana, ina alfahari dake Humairah indai ance sai miji ya daga kafarsa mace zata shiga aljannan toh ni tun a duniya nadaga miki Humairah kishiga kanki tsaye".

Dariya aka kwashe dashi, Humairah tace
"A gaskiya nima banida abun cewa anan saidai in godewa Allah, daya bani uwa tagari Wato Hajiya, sannan yabani kanwar miji mai son kwanciyan hankalina, sannan ya mallakamun yaya amatsayin mijina sannan ya azurtani da yaya nagari wayanda basuson kukana, Allah yajikan wayanda suka rigamu zuwa gdan gaskiya"
 "Amin"
kowa yace.

Duka yaran suka tashi suka rungume iyayensu, sukace ya Allah ka kare iyayenmu kayi musu kyakkyawan masauki kaji kansu tun a duniya, suka koma wajen hajiya sukace Allah yayi miki Nisan kwana Hjy tabbas kin chanchanci zama uwa a wajen mahaifinmu tabbas Hjy ke jarumace Allah yasa kicika da kyau da imani hajiya.

Ai tuni hajiya zanyan tafara kuka, fusam da kubra sukace
"haba hajiya kuka kikeyi tabbas wannan kukan naki baya rasa nasaba Dana farin ciki toh muyiwa annabi salati.
Yaya Sudan "yace Insha Allah hajjin bana damu za'aje"
Kubra ta kada baki tace "Yauwa daddy idan munje zanyi wa ummata Adu'a samun dacewa da rahamar ubangiji don naji ance masu irin halin Mummy na basu ba rahman ubangiji."
Yaya yace, Kwarai zamuyi masu Adu'a gaba daya saboda Adu'a akasa mai tsarki karbabba ce.

*Bayan shekara biyu*
Anan saidai muce Alhamdulillah don kuwa su'aida an dace harta haifi danta kyakkyawa, Atika kuwa mace ta Haifa,
Sai kuma raihan wacce ciki gareta tsoho saidai muyi mata fatan alkhairi da sauka lafya.
Wani labarine yaxoma Raihan cewa hamza yayi sata a wani banki dake kasar Switzerland don haka tuni kotu ta yankemai hukuncin shekara hamsin acikin gidan kaso, raihan tace
"Alhamdulillah Allah na gode maka gwara yaje chan ya rube Daman Wanda ya cuci wani makomarsa baxatayi kyauba.




Tammat billahi

*Dukkkan yabo sun tabbata ga Allah mai kowa mai komai Wanda yabani ikon kammala wannan jajirtaccen littafin nawa.*


*Dole in yaba miki aunty sis💞 banida bakin yimiki godiya kina daya daga cikin masoyan wannan littafin tabbas anan zance Allah yasa kigama da duniya lafya yasa Aljannan firdausi tazama makomarki.*

*Duk groups din danike, ko ake tura wannan novel din ina mika gaisuwana dafatan Alkhairi ina kaunarku gaba daya👏🏻😘*


*My Co-writers*
Hafsat rano
ANEESA A Rimi
Miemiebee 👄
Ayusha ILIYASU
Miss XoXo
Hajja ce
Ummi Aysha
Rashkardam
Aunty jiddah
Amina kabir
Jidderh
Nice dadai
E'eeshmal
Autar Hjy
Queen miemie
Billy giro
Firdausi sodangi
Bieboh
Fiddo
Seemaluv
Qurratul Ayn
Fiddo yar ficika
Mrs umar
Stylish bch
Maman Shakur
Maman shaheed
Maman Khalil
Fatty Afreen
Ummi adnan
Shamsiya
Zee zee
Phary B B
🅿harty
Mjay
Princess
Dama sauran daban samum kiran sunanku ba Allah yakara hada kanmu ya kada fitina a tsakaninmu.

*Nice dai Humairah Bashir Melody Yar MUTAN ZAZZAU sai kunjini a littafina na gaba*😘❤😘❤😘❤😘❤

adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *