Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Saturday, October 20, 2018

AMANA TABARMIN Complete hausa novels blog

adsense here
AMANA TABARMIN  Complete hausa novels

AMANA TABARMIN  Complete hausa novels blog


Copied By
YAYA HAYAT 
        (admin 
   Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
Cool novel, makeup and kitchen1⃣
Cool novel, makeup and kitchen2⃣
                   AND 
Cool novel, makeup and kitchen3⃣) 


      WHATSAPP NO:
   +2349030159301
[07:39, 07/09/2017] ‪+234 806 958 0725‬: ⛩⛩⛩⛩⛩⛩⛩⛩
 *AMANA TA BARMIN*
⛩⛩⛩⛩⛩⛩⛩⛩


Zahra Muhammad Mahmud

DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION

BISSMILLAHIRRAHMANIRRAHIM.

*BAN YARDA WANI KO WATA YAJUYA MIN LABARINBA,IN AKAYI NABAR MUTUM DA ALLAH*


*1-2*


Sauri yake zashi gurin,ayki,sabida yayi latti,dan haka hankalinshi nakan hanya.

Yazo danja,besaniba,saura kaɗan ya bigeta,dan har motar tafara,taɓa jikinta,da sauri yataka burki,ya fito yana kare mata kallo.

Ɗago da kanta tayi itama,ta haskeshi da fararen idanunta,tsintar kanshi yayi da sakin murmushi.

"yanmata kiyi hakuri don Allah wlh ban kula dake bane shiyasa"ya faɗi yana murmushi.

Itama murmushin tayi,sannan tace tana juya ido.

"lah karka damu,ay abun ma yazo da sauki tunda baka bugeni ba"

"ina kika nufa,inji ko hanyar mu daya na rage miki hanya?"

"kaida kace kana sauri,kaine kuma dason ragemin hanya,baka tsoron asaka a gurd room?"

Dariya yayi me bayyana kyanshi,sannan yagyara tsyuwar hularshi ta sojoji,yace.

"muda guardroom sede mukai wani,amman bamuba,kina cinye lokaci,ina kika nufane"

Murmushi,tayi,sannan tace.

"zani,yusuf dantsoho memorial hosital,ne"

"good hanyarmu daya,sede ni 44 zani,danhaka muje nasaukeki"

Ba musu tashiga motar,yaja suka tafi,ahanya yana janta da hira kamar haka.

"me zakije yi a asibitin?"

"ni nurse ce acan,shiyasa zanje"

"daga wacce anguwa kenanfa?"

"unguwar sarki"

"sunanki fa?"

"maryam"

daga haka sekuma sukayi shuru,zuwacan de yace mata.

"duk dade cewa shishshigi zanyi,amman hakan baze hanani faɗamiki sunanaba,am,captain farouk Ahmad,nigerian army,from unguwan dosa,kozan iya samun numberki?"

Dariya maryam tayi sannan tabashi numberta,yayi saving.

seda yakaita har cikin asibitin sannan,yajuya yakoma gurin nashi aykin,wato Asibitin 44.

yana,isa gurin ayki,ma'aikata,sojojin se sara masa sukeyi.
har ya isa office dinshi.

Jakar laptop dinshi ya ajiye yafice duba marasa lafiya.

Be baro asibitinba,se,karfe shida na yamma.

Tafe yake yana tunanin maryam wacce suka haɗu da safe,yarinyar ta burgeshi,game da saukin kanta,ba wulakanci ba komai,(abinda yanmatan zamani suke kira jan aji,hmmm yarinya ja aji ki tsufa gidanku).

Har ya isa gida yana tunaninta.

Yana shiga falon gidan yafara,cilli da kayan jikinshi,kamar ƙaramin yaro,ya wurga hula can,riga can,wando can,takalmi can,safa can,sannan ya zauna dagashi se singlet da gajeren wando.

Hajiya mahaifiyarshi ce tashigo falon,kamar kullum,da takalminshi tafara cin karo,tsayawa tayi riƙe da baki tace.

"Farouku wai se yaushene zaka girma,kayarda kuma ka girman?"

Tasowa yayi yana murmushi yace.

"Hajiyata Allah yajamin nisan kwananki da lafiya,matuƙar kina raye hajiyata,kullum ni yarone,ɗa duk girmansa baya girma agaban iyayensa"yaƙarasa maganar yana rungumeta.

Tureshi tayi sannan tafara tsince kayan nashi tace.

"ka kiyayeni,farouku,da daɗin bakinnan naka,wlh aure zanmaka,kajecan matarka taci gaba da kulawa dakai"

Dariya ya kwashe da ita,daga baya kuma ya haɗe fuska,irin shagwabarnan.yace.

"hajiya wacce,macece zata ɗauki ɗawainiyata,bayan ke dakike uwata kullum,cikin ƙorafi kike dani?".

"oho maka,kaika sani,duk inda ma zaka nemota kanemo,nide nagaji wlh,ace ƙato kamarka,baze iya adana,kayanshi ba,kullum nice zan adana maka,ruwan wanka bazaka haɗawa kanka ba kuma bazaka yarda me ayki ta haɗa maka ba dole seni,tsurfa kalakala ka iyata,gurin zaɓar abincin dazakaci,shine zanci gaba da zama dakai haka,mutumin dako takalmin ka na ayki baka iya sawaba,baka,iya sa belt ɗinka ba dukafa ninake maka farouku katausayamin kayi aure don Allah,kaji me sunan manya"

Dariya ya kwashe daita sannan,yafice da gudu yabarta tsaye tana bin bayanshi da kallo.

Ɗakinshi yanufa,kamar kullum,mahaifiyarshi,ta gyara mishi shi,sosai yayi kyau se kamshi ke tashi.

Wanka yashiga,yajima kamin yafito,ɗaure da alwala,ya zura doguwar riga,yafice zuwa masallaci,domin gabatar da sallar magrib.


Muje zuwa.


surbajo for life.
[07:39, 07/09/2017] ‪+234 806 958 0725‬: ⛩⛩⛩⛩⛩⛩⛩⛩
 *AMANA TA BARMIN*
⛩⛩⛩⛩⛩⛩⛩⛩
   


Zahra Muhammad  Mahmud


DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION



*3-4*


Be dawo ba se bayan sallar isha,kai tsaye ɗakin mahaifiyarshi,yanufa.

Akan abun sallah yasameta zaune tana lazimi.

Guri yasamu yazauna,harta kammala,sannan ya matso ya kwantar da kanshi akan cinyarta,yace a shagwaɓe.

"Hajiya me kika dafamin yunwa nakeji"

"tuwon dawa akayi da miyar kuɓewa ɗanya da busasshen kifi"tabashi amsa.

Miƙewa yayi yanufi dinning,yacika tumbinsa,ya leƙa ɗakin hajiya yamata seda safe sannan ya haura sama ɗakinshi.

Koda yaje bacci tunanin maryam yahanashi sukuni,hakanne yasa ya ɗauko wayarshi yakirata,bugu biyu ana ukun ta ɗaga cikin zazzaƙar muryarta tace.

"salamu alaikum"

Shuru yayi muryar tagama ratsashi tukuna sannan yace.

"waalaikumussalam yanmata ykk"

Tund yafara magana tagano muryarshi,dan itama wuni tayi tunaninshi,cike da faraa tace.

"au captain ne ashe,lafiya lau nake,kaifa?"


Dogon fasali yaja sannan yace.

"kinji daɗinki niko gani kwance banida lafiya"

aruɗe maryam ta furta.

"hasbunallahu waniimal wakeel me ya sameka,captain?"

Murmushi yayi sannan yace.

"ciwon sonki maryam,tunda naganki,kin hanani sukuni,pls karkice bakya sona,kisa na hana hajiya bacci yau"yaƙarasa maganar cikin shagwaɓa,nida nake gefe nace su farouk anyiwa hajiyama mara dalili,bare wannan me dalili ce.

Jikin maryam gaba ɗaya yamutu da salon na farouk,rasa abunyi tayi,murna zatayi kome.

shi yakatseta da cewa.

"pls kibani amsa don Allah,karkice zakimin wulaƙancin da yanmatan zamaninnan sukewa samari da sunan jan,aji,inkinasona kawai ki faɗamin base kin wahal daniba"

murmushi maryam tayi danta lura farouk rigimammene na ajin farko,intace zata ja lokaci bata bashi amsa ba,ze iya samata kuka.dan haka cikin salon siye zuciya,ta furta.

"nima ina sonka farouk,Allah yasanya akhairi atarayyarmu dakai"

wata ajiyar zuciya yasaki sannan yace.

"Ameen my wish"

daga haka hira yaɗan jata daita,se da dare yafarayi sukayi sallama kowa yakwanta cike da farincikin sabuwar soyayya.

Washegari dawuri yatashi yatafi masallaci yana dawowa yatarar hajiya ta haɗa mishi ruwan wanka,dan haka wanka yashiga,yana fitowa ya zura kakin shi,ya ɗauki takalmin da belt a hannu yasauka kasa gurin hajiya yakaimata tasa mishi.

Ayko tana sawa tana mushi mitar yayi aure ita tagaji,shiko se dariya yake mata,har tagama shiryashi,yaje yaci abinci,yafice yanufi gurin ayki.

*********

Farouk Ahmad sunan shi,haifaffen garin kaduna ne,saurayine ɗan kimanin shekaru talatin da haihuwa.

Mahaifin farouk,Alhaji Ahmd babban soja ne,inda yake da tarin dukiya me yawa,tunda suka haifi farouk basu sake haihuwa ba abunka da ƴan boko daga uwa har uba se basu damuba suka ci gaba da kulawa da ɗansu.

Farouk nada shekaru goma shabiyar mahaifinshi yarasu,kamin rasuwar mahaifinshi,yadamƙawa mahaifitarshi amanar farouk,tare da roƙonta tariƙe masa amana,karta bar farouk yayi kukan maraicinshi.

Wannan shine maƙasudin da hajiya saude mahaifiyar farouk ta ɗauki so da ƙaunar duniya ta ɗora masa,duk da kulawar datake bashi batayi wasa da ɓangaren tarbiyyarshiba,tana bashi tarbiyya dede gwargwado.

Tun tasowar farouk yake da shaawar zama likita,dan haka yana gama secondry school yatafi ƙasar egypt ɗomin karantar likitanci.

shekarunshi bakwai acan yadawo da shaidar kammala karatunshi,bayan daeowarshine kuma yaji yana shaawar,yazama soja kamar mahaifinshi,hajiya bata hanashiba fatan alkhairi taimasa.

Ayko yashiga gidan soja da ƙafar dama,yana shiga yayta samun ƙarin girma har zuwa yanzu dayake riƙe da muƙamin captain,yana kuma ayki a Asibitin 44 a matsayin babban likita.


farouk mutumne me tarbiyya,ko kaɗan baya aykata abun Allah wadai,ƴanmata da yawa nasonshi,amman shi ba abinda yadameshi dasu.

Farouk kyakkyawane ajin farko,namijine shi me cikar zati,shiyasa yake da kwarjini da haiba,a idon duk wani me kallonshi.

wannan kenan.

yana isa asibitin be jimaba,yafice zuwa nasu maryam.

Akunyace,tazo suka fan taba hira sannan yakoma bakin aykinshi.

koda maryam ta tashi agurin nata aykin,shi yazo ya ɗauketa yakaita har gida sannan yadawo bakin nashi aykin.

*******

Kimanin watanni biyar kenan farouk da maryam suna soyayya,hatta iyayenta sunsan dashi,hakanne yasa mahaifita faɗawa farouk yaturo magabatanshi,inda yamusu alƙawarin zuwansu cikin satin.

duk abinda akeyi ko kaɗan be bari hajiya tasaniba dan so yake yabata mamaki.

Gurin ƙannen mahaifinshi yaje yashaida musu,kuma ya roƙesu karsu bari hajiya taji,ba musu suka amince dan suma sun ƙosa farouk ɗin yayi aure.

cikin satin sukaje nemawa farouk auren maryam,inda basu baro gidanba seda aka tsaida ranar aure,watanni biyu masu zuwa.

murna gurin farouk da maryam kamarme,duk sun ƙosa ranar tayi.

Yau saura wata guda bikin,su farouk tuni har ankai lefe gidan su maryam batare da hajiya tasaniba,itade kullum cikin yimasa gorin yayi aure,take,sede yayi dariya yace,

"hajiyata kenan insha Allahu,sena baki mamaki,wato zanyi aure batare dakin saniba se ranar da aka kawo miki amarya kisa mata albarka"

Wata guɗa hajiya tasaki tace.

"da ko inkamin haka har in mutu bazan dena samaka albarka ba zanyi farinciki fiye da tunaninka,rawar dazan taka kuwa,seka riƙeni"

Kullum haka yake shaida mata,ita kuma tabashi amsa da haka.

Duk wata hanya da hajiya zata samu labari farouk yatosheta,dan gaba ɗaya hidimar bikin gidan kawunshi dake hayin banki aka koma yi,kuma kowa ya gargaɗi iyalinshi akan kar abari hajiya taji.


Da yake farouk yana da gida acikin malali GRA,gyarashi yayi yamasa sabon fenti,acan akaje akayi jeren kayan amarya,nandanan gida yafito yayi kyau,se fatan Allah yakawo amarya da angon cikinsa lafiya.


***********

Rana bata ƙarya,yau aka ɗaura auran farouk da maryam,bisa jagorancin kawunnanshi.

Murna da farincikin da farouk da maryam suke ciki baya misaltuwa.


ƙarfe biyar na yamma,motocin ɗaukar amarya,sukaje suka ɗauko amarya,haka aka ɗaukota cikin rakiyar danginta se kuka takeyi.

baa zame ko ina da ita ba se gidan hajiya domin tasa mata albarka. 

muje zuwa

surbajo for life.
[07:39, 07/09/2017] ‪+234 806 958 0725‬: ⛩⛩⛩⛩⛩⛩⛩⛩
 *AMANA TA BARMIN*
⛩⛩⛩⛩⛩⛩⛩⛩


Zahra Muhammad Mahmud


DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION


*5-6*


Hajiya na zaune a falo tanashan fruitsalad taji ƙarar buɗe get,a zatonta farouk ne amman guɗa da hayaniyar data dunga jiyowane yasa tamiƙe ta leƙa ta window.

Jamaa birjik a tsakar gidan sun nufo falonta,da sauri ta koma ta zauna tana zaman jiran tsammani har mutane suka shigo falon da sallamarsu.

Ganin matan kawunnan farouk riƙe da wata wacce ta rufe fuskarta da mayafi ne yafiba hajiya mamaki.

Bayan kowa ya natsu hajiya tace.

"da dana ganku naɗauka ɓatan kai kukayi,amman ganin idon sani acikinku yasa na fahimci ba ɓatan kai kukayiba,to don Allah kusanar dani abinda ke tafe daku,wlh duk na ruɗe"

Guɗa gaba ɗaya matan sukasa,sannan wata me suna sadiya acikin matan kawunnan farouk ta kama hannun maryam takaita gaban hajiya,ta kamo hannun hajiya tasaka na maryam aciki sannan tace.

"Ɗanmu kaifi ɗaya ne inde ya furta zeyi to seyayi,farouk yabaki mamakin daya jima yana shaida miki ze baki,to gatanan yace akawo miki kisa mata albarka,amaryarshi kenan,da kawunnanshi suka amso masa auranta yau a unguwar sarki"

Ido kawai hajiya take warewa jitake kamar a mafarki,wai yau itace riƙe da hannun matar farouk,zuwacan ta fashe da kuka ta jawo maryam ta rungume,tana samata albarka,gaba ɗaya falon ya kaure da murna.

Zuwacan hajiya tace.

"Tabbas farouk yasani fsrincikin dabansan iyakarsa ba mamaki ko tabbas yabani shi,dan haka nima zancika alkawarin dana masa"tana kaiwa nan tamiƙe tafara cashewa tana yin waƙoƙin da mutanan da sukeyi tana rausayawa,kowa se dariya yake,anyi anyi ta dakata amman fafur taki,tace se farouk ne ze riƙeta ta daina kamar yadda itama tasha alwashi.

Ayko ba shiri sadiya takira farouk awaya ta faɗamasa,da sauri yanufo gidan,haka yayta ratsa mutane ya iso filin da hajiya ke dansewa .

Ruƙota yayi yana dariya yace.

"hajiyata kema kincika alƙawarinki dan haka na riƙeki seki daina"

Rungumeshi tayi tasa kuka,tana fadin.

"farouku baka taɓa sani farinciki irin wannan ba Allah yamaka albarka kaida iyalinka gava ɗaya,wlh ina alfahari da samun ɗa guda ɗaya tamkar da dubu kamarka,dama da taron yuyuyu gwara guda ɗaya ƙwaƙƙwara"

Farouk yaso tafiya dan abokansho na jiranshi amman fafur hajiya riƙeshi tayi,sannan ta sallami yan kai amarya da kuɗi dubu ɗari biyar.

koda suka bukaci tabasu amaryar sukaita gidanta fafur hajiya tayi tsalle ta dire akan bazata bayarba,wai ay albarka aka kawota tasa mata to bata gama sawar ba,harda juyawa gurin maryam dake takure akusa da ita tace.

"ƴata kina jina dasu ko ke har albarkar tawa ta isheki haka nabasu ke ku tafi?"

A kunyace maryam ta girgiza kai.

gaba ɗaya matan sukasa shewa,hakade hajiya ta korasu dukansu batare data bada maryam ɗinba.

Shiko farouk ganin hukuncin na hajiya ne ya ɓata masa rai,dan yaga sotake ta ɓata mishi bojet,shida yasha alwashin barje guminsa a daren yau,dan haka turo baki gaba yayi.

Me aykice ta shigo ɗauke da tsintsiya zata tattara falon.

Hajiya ko se nan nan take da maryam,farouk rai aɓace yace.

"ammande hajiya ay ba wannan a alƙawarin da kikayi,dan haka nibanga amfanin hanasu tafiya da ita ba"

zabori hajiya ta cira agurin me aykin,ta bi farouk da gudu,dan dama yana ganin tafara ƙoƙarin cirowa yasan shi zata doka .

Haka sukaita zagaya kujeru tana faɗin.

"ɗan kusun uwa me kan buta,daka tsaya yau dako kaci gidanku a gurina"

Maryam duk yadda taso hana dariyarta fitowa seda ta fito,sabida lura da tayi daga uwar har ɗan tamkar tom and jerry suka koma,to inba tom and jerry ba,taya ƙato kamar farouk zaace zaa dokeshi da zabori kuma shi dan shegantaka harda guduw.

Hajiya ganin baze kamu bane yasa tasamu guri ta zauna tana haki.

Maryam se dariya take,daga inda farouk yake ya miƙa hannu ya dungure kan maryam din yace.

"ay dole kiyi dariya mana yanzu tunda kinga ƙeta,sekace ba ita bace aka ɗauko ɗazu tana kuka"

murmushi maryam tayi,tasake matsawa jikin hajiya dan kar yakuma dungureta.

dariya hajiya tayi sannan tace " ƙyaleshi,haushin na riƙeki yakeji"

Haka de sukaita hirar su gwanin ban dariya.

farouk ficewa yayi yaje ya sanar da abokansa abinda hajiya taimasa.

Ayko nan sukai ta masa dariya,suna tsokanarsa,ji yayi kamar yaje ya sato maryam ɗin.

Se goman dare ya koma gidan,lokacin hajiya da maryam nakan gadon hajiyan suna bacci,koda ya shiga ɗakin yagansu a haka,shima ta gefen da maryam take yaje yayi kwanciyarshi abunshi.

Hadarine agarin hakan yasa garin yayi sanyi maryam sanyi takeji hakanne yasa ta sake shigewa jikin farouk azatonta hajiya ce,shiko dama baccin yakasa ɗaukarshi musamman jin maryam dayakeyi ajikinshi,hakan ya ɗaga mishi hankali,shima rungumeta yayi sosai ajikinshi,sannan yaja bargo ya rufesu har hajiya dakecan gefen gado tana shirgar baccinta.


Koda Asuba tayi,hajiyace tafara tashi dan haka bargon ta yaye da niyyar tashin maryam,abunda ta gani ba ƙaramin mamaki ya bata ba,maryam kwance a kirjin farouk,shikuma ya rungumeta suna shan baccinsu.

Saɗaf saɗaf hajiya tamiƙe ta fice daga ɗakin,cike da jin kunyar abunda farouk yayi,"dana sani nabashi matarshi sun tafi gidansu su ƙarata"hajiya ta furta sanda ta ke ƙoƙarin,shiga ɗayan ɗakinta.


muje zuwa [08:56, 12/09/2017] ‪+234 903 538 6765‬: ����������������
 *AMANA TA BARMIN*
����������������


Zahra Surbajo.



DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION


*Sanya d'an'uwanka musulmi farinciki da nishad'i sadaka ne,sadaka kuma tana maganin masifa da bala'i,hakan tasa nasha alwashin ci gaba dayin sadaka,koda kuwa idan na d'ago idona acikin na Abubakar shek'au zan sauke*


*9-10*


Koda suka isa gidansu maryam bata dena yimasa kuka ba,
   
     Shi kuma bedena yimata dariya ba,dan kukan nata dariya yake bashi.

A falo ya sauketa shikuma ya nufi dakinshi yayi wanka,ya shirya,sannan yafito falon,
   
      Still tana zaune  a inda ya barta,zama serious yayi sannan yanufeta,

Tsugunnawa yayi agabanta ya ɗora hannunsa akan cinyarta yasoma magana.

"haba baby na,yanzu shikenan kin dawwama kuka kenan akan abunda bana kuka ba,?hajiyata fa ba irin surukar da kika sani bace,dan ita bataki kuyi wasan guje guje kamar yadda kike ganin tanayi dani,bata da damuwa ko ta kwabo,don Allah karkisa nafara zargin kaina da sanya babyna damuwa pls"ya fadi yana me kwantar da kanshi akan cinyarta.

Tausayinshine yakamata,dena kukan tayi ta kwantar da nata kan akan nashi,ahaka take fadin.

"baby karka damu kanka kunyace tasani kuka ba komai ba,amman tunda hajiya me fahimtace nadena damuwa,don Allah ka kwantar da hankalinka"ta ƙarasa zancan tana shafa gashin kanshi.

Suna haka suka tsinkayi sallamar megadi abakin falon.

Farouk ne yaje dan ganin abinda yakawoshi,yana buɗe kofar yaganshi ɗauke da basket din abinci.

"ya akayi baba?"cewar farouk.

"direban hajiyane ya kawo wannan yanzu wai inji hajiya tace akawo muku"cewar megadi.

Murmushi farouk yayi ya amshi basket din ya koma ciki.

Maryam na ganin shi da basket din tamike taje ta amsa,suka kai dinning,sannan ta ce tana kallon shi.

"Baby ina kasamo mana gara har haka?"

Jawota yayi jikinshi yana dan shinshinata ya raɗa mata akunne.

"Hajiyar da kika dauka fushi tayi damuce ta ayko mana dashi"

sunne kai maryam tayi,dan zamewa tayi zata haura sama,da sauri,farouk ya janyota ta dawo jikinshi,

Haduwar jikinsu awannan lokacin ya haifarmusu da bakon yanayi,hannunshi ya dora akan mazaunanta,yayin da ita kuma,hannunta daya na kan kirjinshi,ɗayan kuma yana ta bayanshi,ta kwantar da kanta akan kirjin,

rankwafowa yayi dede setin kunnenta yace.

"ina zaki tafi kibarni?"

Cike da shagwaɓa tace.

"wankafa nima zani nayi"

"inzo in tayaki?"

noƙe kafaɗa tayi sannan tace.

"A a nide banaso"

"to in ni kuma ina so fa?"

"kai baby don Allah kadena wannan maganar ni wlh kunya kake bani"

Dariya yayi gami da daukanta cak suka nufi ɗakin ta.

Akan gado ya ajiyeta yazauna shima yana haki.kallonshi tayi adan kaikaice tace.

"lafiya kake wannan hakin sekace kaɗauko katon dutse?"

murmushi yayi yana shafo mazaunanta yace yana daga mata gira.

"ba gwanda katon dutseba,wannan taragon dana ɗauko ayshi kaɗaima ya isheni inyi haki"ya karasa zancan yana dariya.

batun kunya yaba maryam,da gudu tamiƙe ta shige toilet,ta kullo ƙofar,ta fara wankanta tana dariya.

Shima kwanciya yayi akan gadon yana dariya.

ta jima kamin ta fito ɗaure da tawul,yayinda ta rufo wani akanta,tana ɗan ɓoye fuskarta aciki,alamun kunya.

Ganin hakane yasa farouk miƙewa yafice daga ɗakin yana dariya yanufi falo.

Se alokacin tasake ta shirya,cikin sabuwar atamfarta riga da siket dinkin zamani.

Tayi kyau sosai,sannan ta feshe jikinta da turare,ta nufi falon cikin tafiyar kasaita.

farouk yana hangota yataso yazo ya tarbeta,suka nufi dinning,se yaba kwalliyarta yakeyi.

Akan cinyarshi ya ɗorata,ahaka suka ci abincin suka gama.

Fita yayi yakaiwa megadi nashi sannan ya ce mishi,koda wani yazo kar abarshi yashigo.

Dawow yayi yasamu maryam harta gyara gurin,tana kitchen tana so tayi wanke wanke,shiga kitchen din yayi,se jitayi ya sureta sunyi dakin sa.

Sun shiga be ajiyeta ako inaba se toilet,yasa ta dauro alwala shima yayi,suka fito yajasu,sallah raka biyu.

Bayan sun idar,tambayoyi yamata game da addinin ta tabashi amsa daidai gwargwado.

Daganan labarin yafara canjawa.

Daukarta yayi ya aza bisa kan gado,rokonshi maryam tashigayi akan ya kyaleta se dare,shiko ko ajikinshi yashiga rabata da kayan jikinta.

Maryam ganin ba kyaleta zeyi bane yasa ta hakura ta mika wuya,yaci gaba da sarrafata son ranshi.

Seda ya dirji sadakin shi da kyau sannan ya hakura ya kyaleta,shima badan ya gajiba sedan tusaya mata dayayi.

ita ko hawayene kawai kebin fuskarta,sabida iya azaba tashata,sede dauriya kawai datayi.

Duk tausayinta yagama kamashi,rungumota yayi jikinshi yana samata albarka,gamida bata hakuri,

murmushi tayi,ta ɗora hannunta akan lips dinshi tace.

"dan ka rarrasheni bakayi laifiba sabida na cancanci ka rarrashenin,amman batun bani hakuri wannan laifine,sabida ba laifi kayiminba,kayankane kuma ka karba ba zancan ban hakuri"

Wani daɗine ya ziyarci zuciyar farouk gamida zazzafar kaunar maryam,dake bin duk wata gaba ta jikinshi.

Dakanshi yamata wanka,sannan yabarta tayi na tsarki da kanta,ya naɗota a tawul kamar jaririya yazo ya kwantar da ita,sannan shima yashiga yayi,yafito kan gadon ya hayw yajawota jikinshi,suka shiga baccin safe.


muje zuwa.

surbajo for life.
[08:57, 12/09/2017] ‪+234 903 538 6765‬: ����������������
  *AMANA TA BARMIN*
����������������


Zahra Surbajo


DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION

*Sadaukarwa ga duka members na groups ɗina,sonku ajinina yake,kuna sani nishaɗi,Allah ya karemin ku acikin kariyar sa,seda ku surbajo ke haskawa dan haka,kune kashin bayan zahra,Allah yasadamu a Aljannarsa Ameen*

*7-8*

Maryam ce tafara farkawa,jinta ajikin mutum ne yasa tayi saurin buɗe idonta,

Ganin farouk rungume da ita ba ƙaramin tada hankalinta yayiba,da sauri takai dubanta inda hajiya ke kwance wayam batanan.

Motsintane ya farkar dashi,sake jawota yayi,duka takaimishi sannan tafara da cewa.

"haba don girman Allah me ka jawo min kenan,?wannan sam bedace ba ay se kasa hajiya tayi zaton damacan mu ƴan iskane"

Dariya yayi yamiƙe zaune sannan yace.

"Hajiyata ba irin hajiyoyin da kika saba gani bane,ita tadabance,dan haka ki adana kalamanki,ayni mijinkine dan haka babu komai aciki danna kwana jikinki,bari ma kigani"hannu yasa ze kamota da sauri ta miƙe ta sauka agadon,

Dariya farouk yayi sannan yace.

"wlh ba wanda yakai amare gulma,jita don Allah sekace ba ita bace tagama shan baccinta ajikina ba,wai amman yanzu zatamin borin kunya"ya ƙarasa maganar yana dariya.

maryam durƙushewa tayi agurin tana kukan kunyar haɗuwa da hajiya,shiko ko ajikinshi se tsokanarta yakeyi.

Toilet yashige ya ɗauro alwala yazo yayi sallah,yana idarwa yafice yabar maryam dake tashan kukanta.

da kyar tamiƙe tashiga toilet tayo alwala tazo tayi sallah.

Shiko yana fita, ɗakin hajiya yashiga,wacce ke zaune abun duniya ya isheta,da sallamarshi yashiga yana sosa ƙeya.

jikinta yaje ya kwanta yana dariya yace.

"Hajiyata shine kika tashi mu baki tashemu munyi sallah ba ko"

Duka takaimishi sannan tace.

"farouku kafita daga idona,rashin kunyarka ta isheni wlh,yanzu shine kabiyomu ɗaki ka kwana tare damu to wlh katashi yanzu ka kwasheta ku tafi gidanku dan wlh ko abincina bazan bakuba"

Dariya farouk yakeyi harda tuntsirawa,sannan yace.

"hajiyata kenan,da banje na kwanta ba nasan se kinjamin rai kamin kibani matata,yanzu kuwa base anjima ba zamu tafi"

Da gudu yabar dakin yanufi wanda maryam ke ciki,yana zuwa yace.

"to kinji daɗi ay gashinan kin janyo hajiya tace mubar mata gidanta,ni wlh bakimin adalciba,ina zaman zamana kika kwanta ajikina,gashi kinja tace ko abinci bazata bamu ba"

maryam kara tsananta kukanta tayi,dan ɗauka tayi hajiya tayi fushi dasune,shiko se tsokanarta yakeyi.

Fafur taƙi miƙewa su tafi dan haka sungumarta yayi yafice da ita,se dukanshi take akan ya sauketa amnan fafur yaƙi,har yakai bakin falo ya tuno beyiwa hajiya sallamah ba dan haka juyawa yayi yanufi ɗakin nata ɗauke da maryam a hannunshi,kuka take masa akan yataimaka ya ajiyeta amman ko ajikinshi,

haka yatura ƙofar ɗakin hajiya hashiga ɗauke da ita,hajiya na ganinsu,filo ta ɗauka ta biyo shi da gudu,ayko juyawa yayi da gudu yana faɗin.

"dama sallamah mukazo yimiki"

"wlh farouku kabari na kamaka jikinka se ya fada maka,mara kunya kawai"cewar hajiya dake biye dasu da filo a hannu zata daki farouk.

shiko ɗauke da maryam se gudu yake tirƙa,yana dariya,hajiya bata kyalesuba seda suka fice daga falon,ta maida ƙofar ta kulle.

jingina tayi da ƙofar tana dariya,tana godewa Allah daya bata suruka me kunya,gamida yima Allah godiya daya bata farouk amatsayin ɗanta.

Adduar samun zaman lafiya,da zuria ta gari tayi musu sannan ta wuce kitchen tana dariyar dramer tasu da faroukun nata

shiko seda ya dangana maryam da mota sannan ya sauketa aciki,zagawa yayi yatada motar suka fice daga gidan,maryam se rusa kuka takeyi,yayinda gefe ɗaya kuma dariyar biyosu da fulon da hajiya tayi takeyi.

shiko farouk se tsokanarta yakeyi ahaka har suka is gidansu.

muje zuwa����������������
 *AMANA TA BARMIN*
����������������


Zahra Surbajo


DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION


*wanda kuka nemi dana yafe muku,duk naga sakonku,to wlh yawanku baze bani damar binku da amsoshiba,dukanku na yafe muku da wainda kuka fadi agroups duk anturomin nagani,Allah ya yafe mana gaba daya,amman fa sekun kawomun kayan shan ruwa na azumin da kuka sa zanyi��lol#ana tare*


*11-12*


Basu farkaba seda rana,wani wankan sukayo sannan suka nufi falo,inda suka tarar hajiya tasake kawo musu abinci me gadi ya shigo dashi cikin falon.

Abinci sukaci farouk se tsokanar maryam yake itade sede ta rusunar da kai tana murmushi.

Zama suke naso da kaunar juna,farouk irin fitinannun mazan nanne,ko kadan beda hakuri haka maryam take jurewa koda ita bataso.

Watansu biyar da aure maryam tafara laulayin ciki,murna gurin farouk da hajiya se wanda yagani,dan daga gidansu gidanta suka nufa,anan farouk yay mata albishir.

Ayko zagaye maryam suka shigayi  hajiya na bada baiti farouk na amshi,maryam wacce yanzu itama ta saba da abun dariyar farouk da hajiya dan haka tana daga zaune tana musu tafi sukuma suna wakarsu.

Kowa a dangin maryam yana tayata murna da samun soyayyar miji data suruka ahade wanda bakasafai aka fiye samuba.

Cikin maryam me laulayine,hakanne yasa ta koma gidan hajiya da zama,farouk shima komawa yayi,acewarshi shima baze zaunaba.

Yau maryam ce zaune tana cin goribarta datake jinta kamar nama dan dadi,farouk yashigo inda take.

kallon gabanta yayi yaga taci kwallon goribar sunkai biyar ga na shida a hannunta ,

da sauri ya karasa inda take,ya kwace goribar sannan yace.

"wlh ya isheki haka baby taya zaki zauna kita durawa cikinki tukar katako me siga,wlh baze yiwuba,kibari in kin haifemin dana sekici gaba da ci "

maryam wacce ke shirin yin kuka da kyar tace.

"baby kayiwa girman Allah kabani,nima bayin kaina bane kataimaka"

"wlh bazan baki ba sede kici wani abun ba wannan ba"

Yunkurawa tayi dakyar,tamike tafara binshi tana rokonshi ayko ficewa yayi da gudu da ledar goribar,zeje yakaiwa hajiya.

Binshi tayi itama tana kuka,yabata amman yaki.

A kitchen suka samu hajiya tana soyawa maryam manjan da zataci danwake.

"yauwa hajiya,don Allah kalli haukar da maryam takeyi,tasaka goruba agaba se ci takeyi,sekace bata da hankali"

"hajiya don Allah kice yabani"cewar maryam tana kuka

"zaka bata ko sena bata maka,lokacin cikinka mahaifinka buhu guda ya ajiyemin na gorubar,tundaga wata uku har na haifeka ban dena ciba"cewar hajiya.

"dankari kice goruba na nada shiyasa lokuta da dama se inji ina warinta ashe itace ta ginani,ni Allah ma yataimakeni bata yimin tsuroba,to ni bazaa ci a ba dana ba Allah hajiya"yafadi sanda yaruga waje abinsa riƙe da ledar.

Kuka maryam zatayi hajiya ta jawota ta zaunar daita ta miƙo mata ɗan wakenta.

tuni ta mance,da zancan goruba,tashiga zabgawa danwakenta yaji tana ci.

********

Ranar da maryam zata haihu ba hajiyaba ba farouk ba dukansu kuka suke,yan uwan maryam ne ke karfafa musu guiwa.

Ayko cikin kankanin lokaci,ta haifo yaranta duka mata masu tsananin kyau.

fadin murnar da sukayi yazama kauyanci.


hajiya rasa inda zatasa jikokin nata tayi,wayyo rayuwa,taimusu dadi.

Ranar suna anyi bidiri,inda yara suka ci sunan kakanninsu  mata,amman suna kiransu,da,khairat,da kausar.
Uku the readers_p.m.l and 

A duniya in kanason ganin bacin ran farouk kataɓa wainnan yaya,son da yake musu har tsoro yakeba maryam,dan har ita data haifesu inta tabasu rufe ido yake yaci mutuncinta.

Bayan shekaru huɗu da haihuwar su twins,Maryam tasake samun wani cikin inda har ya isa haihuwama.

*********

Yau maryam ta tashi da nakuda,da sauri suka nufi asibiti,

Ta jima tana nakudar,duk abinda yadace amata anyi amman ta gaza haihuwa da kanta,hakanne yasa,aka yanke shawarar yimata cs.

farouk yagaza shiga cs din se wani likitanne yashiga,inda akayi cs ɗin a saa aka ciro mata yarinyar ta kyakkyawa me kama da ita.

Bayan ankaita dakin hutune,dayake ana mata karinjinibayan ta farka ta nemi ganin farouk.

Yana zuwa tasamishi kuka shima kukan yakeyi,dan likitan ya shaida mishi,tasamu matsala sede atayata da addua.

Cikin kuka maryam tace akawo mata su khairat,ba musu aka shigo dasu.

kama hannun farouk tayi dayake ta kuka,tace cikin kuka.

"Farouk gasunan,nasan kana sonsu,nafi kowa sanin hakan,amman duk da haka zan barmaka amanarsu,don Allah farouk ko bayan raina karka baesu sui kukan rashina don Allah,ga kuma wannan jaririya farouk kazamo musu uwa da uba don Allah,duk randa kabarsu sukayi kukan mutuwata,farouk kaida Allah
*AMANA NA BARMAKA*"

Tarine yafara sarketa,da sauri farouk ya tallafota yana kuka yake fadin

"ciwo ba mutuwa bace maryam zaki tashi,bazaki mutu kibar ni ba don Allah kidawo cikin hayyacinki,amanarki kuma na amsa ko da ranki,pls kidena fatan mutuwa"

Jin da yayi tayi nauyi a hannunsane yasa yayi gaggawar dago fuskarsa yana kallonta.

Cikarshi likitane yasa duba daya yamata ya fahimci ta amsa kiran Allah.

wata kara yasaki,shima ya yanke jiki ya fadi agurin.

maaikatan gurinne suka rufu akansa suna ceto rayuwarshi.

Hajiya ma jin mutuwar maryam seda ta suma.


Haka aka tafi da gawar maryam gida akamata wanka aka sallaceta,aka kaita gidanta na gaskiya,inda mahaifinta da kanshi yasakata akabarinta.

Farouk ko yana Asibiti rai a hannun Allah dan ko numfashi ta oxygen yakeyinsa.

����������������
  *AMANA TA BARMIN*
����������������


Zahra Surbajo


DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION.

❄❄❄❄❄❄❄❄
*idan kaji gangami da labari,rigiji gabji babbar gayya,inkaji ki gudu s gudu ne be zoba,me akwai shiyake rabo.*
*Natayaki murnar kammala littafin KYAUTAR ALLAH,HALIMATU KANGIWA(AUNTY HALILOSS)Allah ya kara basira da daukaka,gskiya kinyi namijin kokari,wajen nishadantarwa da kum fadakarwa,kin bata hankalin dare gurin tsara labarin,Allah yasa kifi haka  Surbajonki ce iya wuya ana tare*


*13-14*


Ba wanda mutuwar maryam bata girgizashi ba.


Seda farouk ya kwashe watanni biyu a Asibiti besan inda  kanshi yakeba,seda hajiya ta haɗa da rokon Allah sannan Ya dawo cikin natsuwarshi.

kuka farouk ba irin wanda bayayi na rashin maryam,tuni kamanninshi suka canja,ya rame yayi baki beda aykin yi sena kuka,jaririyar sunan maryam aka maidar mata suna kiranta little.

kowa ya kalli farouk da yayanshi se ya tausaya musu,suma yaran ullum cikin kiran mamansu suke.


Hajiya kullum itace ke ɗawainiya da yaran,dan ko little bata ba dangin maryam ba.


**********

*Bayan shekara biyu.*


yanzu ba laifi farouk ya warware yana cigaba da harkokinsa,yaransa ko ko ransa beso kamarsu.

Hajiya na tayashi rike amanar maryam,koda wasa basa son bacin ran yaran.

little ko tuni take tafiyarta tayi wayonta.

Dan har ansata play class,yayinda su khairat suke primary one.

Hajiya tasha tuntubar farouk akan yayi aure,amman sede yasamata kuka yabar gurin,yana fita yayanshi ze kwasa da darduma,su tafi gurin maryam a makabarta,ranar can zasu wuni,sel laasar zasu dawo.

Daga haka se yamaida abun ibada,duk ranar jumaa,dasu zeje masallacin jummaa,da an sakko,se suwuce makabarta ziyarar maryam.


Duk sanda zakaga faraa a fuskar farouk yana gaban kabarin maryam ne,zamansa agurinne kawai yake kwantar da hankalinshi.


Hajiya abun takaisu ga tasa farouk agaba tana kuka tana rokonshi yayi aure,sabida tana tsoron ta mutu farouk beda me rike masa yaransa.


Ganin kullum hajiya,cikin yin kukane aykinta,yasa farouk fara tunanin wacce ze aura.

inda ya kwantarwa hajiya hankali da cewa zeyi auran.

***********


Yau yana zaune a office,segashi anshigo da wata mara lafiya emmergency.

Bayan ya dubatane yasamu,ashe ciwon zuciyane yakamata one time.

Koda ya tambayi wainda suka kawota abunda ya janyo mata ciwon cewa sukayi cikin kuka.

"yau auranta saura sati biyu shine dangin mijin dayake masu kudine sukace basu amince ya auri yar talakaba,to shine da taji labarin ta yanke jiki ta faɗi".

Sosai yatausayawa yarinyar.

mahaifinta yaja gefe yace masa.

"Baba in na nemi auran yarka zaka bani,nanda sati biyun inyaso se a aura dani kenan.?"

Kuka uban yasa yana faɗin.

"Yaro na gode maka,wlh bansan da bakin da zanyima godiyaba,kataimakeni kuma kafitar dani kunya"


Ayko hakan akayi,dan sanda farouk yakaiwa hajiya zancan,sosai tayi murna,bincike sukayi suka tabbatar da nagartar yarinyar,dan haka cikin sati biyu aka daura auran,farouk da amaryarsa,Aisha.


Dayake har lokacin tana Asibiti,bata warkeba,koda aka fada mata farouk ya aureta sosai taji daɗin baiwar da Allah yamata,narasa wani kuma tasamu wani.

Sati uku da daura aure aka kawo amarya gidanta.


Ranar hajiya tafi kowa jin daɗi,da hakan,shiko yana ɗaka ya kulle kanshi se kuka yake,dan gani yake yaci amanar maryam.

Be fitoba seda yaji gidan yayi shuru alamar kowa ya watse.

Dakin Aisha yashiga inda yasameta zaune tana kuka.

kan gadon yahau ya zauna yafara rarrashinta,da kyar tayi shuru.

Sallah sukayi,sannan suka kwanta.


Jin mace kusa dashi ne kuma mallakinsa yasa shaawarsa motsawa,duk yadda yaso ya daure ya kasa,seda ya kusanci Aisha A ranar.

sosai yaji daɗin samunta budurwa,haka yayta riritata har garin Allah ya waye.

Suko su khairat ranar basubar hajiya tayi bacciba dan dukansu kuka suke mata dan tunda maryam ta rasu tare suke kwana dashi a gado ɗaya,shiyasa suka kasa bacci.

Ayko da sassafe,ko wanka sunki yarda tayi musu sude daddyn su,hakan yasa da zaa kaiwa su farouk abincin safe ta tarkata dasu aka tafi.

Sanda suka shigo falon yayi daidai da fitowar farouk da Aisha daga ɗakin cikin kwalliya,Aisha ce agaba yana binta abaya,ita kuma se tafiyar daukar hankali take.


Su khairat suna hango daddynsu,suka hada baki gurin fadin

"daddy daddy daddy"suka kwasa da gudu zuwa gurinshi,suna kuka.

Ay farouk yana hangosu,jikinshi har rawa yake dan ya kosa yaji ɗuminsu ajikinshi,yaji kuma abinda yasasu kukan,ga kuma Aisha a gabanshi suna sakkowa daga kan stairs se wani yauki takeyi,dayake hankalin farouk yagama tashi besan sanda ya angaje Aisha ba ya isa gurin, yayanshi,itako Aisha gangarowa tafarayi tundaga gurin har zuwa kasa,jikake.
tuuum��ta daku da tiles.

farouk bedamu da waigowa yaga meya fado ba,gurin yayansi yaje yarungumesu yana shafa kansu,tunkan yaji me aka musu shima yafara hawayen.

cikin kuka kausar tace.

"daddy shine jiya bakazo munyi bacciba,ina katafi kabarmu?"

wasu hawayene suka sake zubo masa,yace.

"kuyi hakuri,bacci ne ya ɗaukeni anan banxoba,amman bazan sakeba insha Allahu"

Rungumeshi sukayi suna fadin.

"we love you so much dad"

tausayinsune yakamashi na ganin tun baa je ko ina ba auran dayayi yanaso ya shiga tsakaninshi da yayanshi,dan haka dole ze san abinda yakeyi dan baze yarda da abinda zesa masa yaya kuka ba.

itako Aisha,targade tayi kafa,asakamako. faɗuwar,ita ta dauka wani abune yasamu yaran dayasa ya gigice haka kawai se taji ashema zancan banzane,bakin cikine yasa tamike tana ɗingisa kafa ta koma saman tana kukan takaici.


Shiko farouk yama manta da ita,bare yasan ya yar da ita,har tayo rauni.

hankalinshi nakan [10:40, 14/09/2017] ‪+234 803 698 6494‬: ����������������
 *AMANA TA BARMIN*
����������������


Zahra Surbajo


DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION


*15-16*


Farouk hankalinshi be kwantaba,seda yaga yayiwa yaranshi wanka ya shirya su sunci abinci sannan ya kunna musu cartoon,ya haura sama dan ya shirya shima.

Se alokacin ya tuno da Aisha,dan haka ɗakinta ya nufa,da sallamarsa yashiga dakin,kwance ya hangota,tana kuka ta riƙe ƙafarta.

Da sauri yanufeta,ya ɗagota yana tambayarta abunda ya sameta,cikin kuka ta nuna mishi kafarta wacce har ta fara kumbura.

"garin yaya kikaji ciwo Aisha?"

"kaine katureni na faɗi"ta bashi amsa tana kuka.

Se alokacin yatuno da yaji karar faɗuwar abu dazu ashe itace.

Cike dajin kunya yafara rarrashinta.


Dayake ya iya gyaran targaɗan gyara mata yayi tana ta zuba ihu.

Duk tayi gumi hakanne yasa,ya dauketa zuwa toilet yafara yimata wanka,suna cikin wankan ya saba mata sabulu a fuska,ya jiyo karar,little a falo,a 360 yafice yabar Aisha da sabulu a fuska.

Koda yaje se yasamu,khairat ce wai ta canja musu channel shiyasa take kukan.

Ze saka Mata wanda takeso,suma su khairat sukasa kuka hakanne yasa ya ɗauketa yakaita ɗakinshi yasaka mata wanda takeson.

itako Aisha bakin cikin daya rufeta baze misaltuba,wai kwananta daya gidan miji tafara fuskantar matsala,sabida waincan shegun yaran,to wlh baze yiwuba dole in ɗauki mataki.

karasa wankan tayi tafito da kanta ta shirya,ba abinda yake bata haushi,se lura da tayi farouk ɗan soyayya ne amman wainnan yayan nashi zasu hanata cin gajiyar soyayyar.

Falo ta fito inda tasamu su kausar suna kallo koda tafito cikinsu ba wacce ta kalleta bare tasa ran zasu gaisheta.

cike da mamakinsu ta wuce dinning taci abinci,sannan ta dawo falon,tana zama suka mike da gudu suka nufi dakin babansu.

lokacin wanka,yafito ya shirya,sannan ya dauko little,a kafada ya rike hannun khausar,khairat nabinsu a baya suka dawo falon.

Nanfa suka shiga wasa da yaran nashi hankalinshi kwance beda damuwar komai tunda yayanshi nacikin farinciki.


*********

Bayan wata uku,Aisha sam bata da kwanciyar hankali,halin ko in kulan farouk yafara isarta,dan yanzu takai,sede ya sato jiki yazo gurinta cikin dare,kuma ko yana tsaka da saduwa da ita yajiyo kukan daya cikinsu ze zare jikinshi ya maida kayanshi,ya bar dakin.

Irin su kafi shayinnnan da akeyi da safe duk Aisha bata sansuba,ga shi su kausar tamkar yaran turawa gurin barna da rashin jin magana,dan in tadaga murya sukayi kuka yanzu farouk zezo yafara balai wuyan shi yana tsawo kamar zakara.


Duk irin barnar da sukayi agurinshi,ba barna bace,kuma bata isa ta kai kararsu gurinshiba,hakanne yasa Aisha fara hukuntasu in baya gidan inda bayan tamusu shegen duka sannan ta zayyano musu rules kamar haka.

"In bada rana ba inna kuma ganinku kunzo gurin daddynku,ko kun kirashi sekunci ubanku,kuma duk wacce ta faɗamishi abunda nai muku sena yankata"ta karasa batun tana jan kunnuwansu.

Suko se gyaɗa kai sukeyi,suna bata hakuri.


Tundaga lokacin Aisha tasamu yencin zama da mijinta,dan maganin bacci ta siyo,tana ganin yakusa dawowa,dukansu zata bisu ta basu susha,suita bacci,dan haka koya leka yaga suna bacci baya damuwa,se suje susha soyayyarsu da Aishan shi.

Katan guda ta siya na maganin baccin ta boye.

Yau farouk a hanyarshi ta zuwa office motarshi ta tsaya,ganin beyi nisa bane,yasa yahau napep ya dawo dashi gida dan yaɗauki wata motar.

Bayan fitarshi,Aisha ta taso su kausar,dagasu se pant pant,tasasu nilldown,harda little,tana tambayarsu wanda yayi fitsarin kwance acikinsu.

Kuka sukeyi sun kasa bata amsa hakanne ya tunzura,Aisha tafara zabga musu bulalar hannunta,nanfa suka shiga ihu,

Ana haka,farouk yashigo falon da gudunshi sabida juyo kukan yaran nashi da yayi.

Wani uban tsalle ya yi ya dira gaban Aisha,tana ganinshi ta yar da bulalar tafara bashi hakuri,barin makauniya yashiga yi da ita,yana kuka yake faɗin.

"kin cuceni Aisha,maryam fa Amana ta barmin na wainnan yaran amman dan zalinci irin naki kika sasu agaba kina duka wlh banyafe miki ba yanzu base anjimaba ki je gidanku nasakeki saki daya,na sakeki saki biyu na sakeki saki uku,kificemin daga gida"

Koda yay sakin bedana dukan taba seda ya farfasa mata jiki itama.

Aisha tayi danasanin taɓa masa yara,ba kadanba,wannan wanne irin abun kunyane aure wata hudu har an saketa saki irin wanda babu kome acikinsa.

Gurinsu kausar yanufa dasuke zaune sunata kuka,dubansa yakai jikinsu,duk ta fashe musu shi da bulala,hawayene zafafa suke biyo kumatunsa,gurin little yakai dubansa,agigice yayi kanta,kwance take numfashinta na fita da kyar.

Agigice ya haura ɗakinshi ya dauko kayan ayki yashiga ceto rayuwarta.

Da kyar yasamu numfashinta  ya daidaita.

Haka Aisha ta haɗa yanata yanata tafice agidan tana kukn danasani,ta nufi gidan iyayenta.


Muje zuwa


surbajo for life.
[17:54, 14/09/2017] ‪+234 803 698 6494‬: ����������������
  *AMANA TA BARMIN*
����������������


Zahra Surbajo


DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION


*17-18*


Koda farouk yaje yafadawa hajiya abunda yafaru,sosai ta rufeshi da faɗa,shiko ko ajikinshi,dan yana ganin hakan da yayi shine daidai.

Rayuwa taci gaba da tafiya,su kausar har sunkai shekara tara a duniya,litte kuma shida.

Har yanzu in ba tare da babansu ba bazasuyi bacciba,komai shi yake musu,basuda damuwar komai.

Agefe daya kuma hajiya ce ke hura masa wuta akan yayi aure,duk yadda yaso ya kaucewa batun amman yakasa shawo kan hajiya,dole tasa yafara,tunanin inda ze nemo matar aure.

Kwatsa Allah ya hadashi,da khadeeja,yarinyar makotansu.

Soyayya suke da khadeeja bata wasa ba,shiyasa baa dauki lokaci ba,gurin daura auransu.

Ranar da amarya ta tare,da ango ze shiga daki,sosai yaci ado,.

Sun raya daren sosai cike daso da kaunar juna,.


Seda khadeeja tayi sati biyu sannan aka kawo su kausar.

Da farkon zuwansu ta nunamusu soyayya,to sede su kausar irin yaran nanne masu wuyar shaani,kwata kwata basu da yadda bare har takai ga ansaba dasu.

Wannan hali nasu yasa khadeeja fara ja baya dasu,kwata kwata tadena jansu ajiki.

Yanzu da sauki suna yarda su kwana su kadai,ammafa da sassafe zasu koma gurin babansu.

wannan sammako da suke musu shima yana bata ran khadeeja.

gashi ko hutu akayi shegun yaran basa zuwa gidan hajiya suna makale da ubansu.

Sannu a hankali khadeeja tafara fito da makaman yakinta na yakar su khairat.

Da farkode horo da yunwa tafara,daga bisani ta kara da sasu shara da mopping,in basuyi da kyauba su wuni kamun kunne.

Yaran gaba daya sun fita hayyacinsu,sabida wahala ga babansu bayanan yayi tafiya.

seda farouk yayi wata guda a inda yaje sannan ya dawo batare daya shaidawa khadeeja yana hanyaba.

yana shiga get,ya hangesu gurin shanya,khairat tayi wa kausar maka wuya,suna shanya kayan da khadeeja tasasu su wanke mata,bece komaiba.

se ya lallaba yashige,falon,tana kwance tana bacci,dakinshi yashige yazauna.

Ayko be jima da shigaba yajiyo kukan yaran .
.fitowa yayi yatsaya yana jin abinda take faɗi 

"shegu yan iska,ba ance kune kuka kori matar babanku ba toni dan kar uwarku sede ni na koreku,matsiyata masu bakin hali,wannan munafuncin naku da gani gurin uwarku kuka koyo shi,tonice maganinku,har zan saku wanki kuyi be fitaba,sannan kwana biyu sharar ku bata fita bare mopping yayi kyau,dan haka tunda ubanku bayanan watan cin uwarku ya tsaya"

Ganin farouk agabanta yana hucine yasa tayi shuru jikinta yafara bari.

kyawawan mari yadunga fesa mata seda yamata kwarara guda shida,sannan yace.

"Kije na sakeki saki biyu,kuma cutarmin da yara da kikayi na barki da Allah"

Ihu khadeeja takeyi tana bashi hakuri ko takanta beyiba yanufi yayanshi,dake tsaye sunyi zuruzuru alamun yunwa.

Kitchen yanufa dasu yasamu tayi girki dan haka ajiye musu yayi yaga suna cin abincin kamar sun shekara basu ci ba.

Tausayinsu ne yakamashi besan sanda shima ya fashe da kuka ba.


*********


Hajiya kamar ta aro baki a makwabta sabida fada 

Seda ya fada mata abinda yafarune ta sassauta masa.

iyayen khadeeja sunji haushin sakin yarsu ba kadanba,

Shiko farouk ci gaba yayi da rayuwarshi cikin kwanciyar,hankali.

hajiya bata takura masa akan yasake aureba.ta dukufa gurin yimasa adduar samun mata ta gari.

Inta ce masa.

"Farouku aure har yanzu shuru,ba zaka yi bane?"

amsarshi kullum dayace.

"hajiya nifa matanne sam basuda imani,kuma ko dan wasa da yaranafa basayi,basa jansu ajiki,bare watarana asaba dasu,kuma hajiya kinde san halin yaran nan sunada wuyar shaani"

"to Allah yabaka me maida kanta daidai da yaran sabida tsabar yin wasa dasu din,amman wlh kasan abinda kakeyi inba hakaba wlh auran dole zan maka kabar ganin banason damuwarka"

Duk sanda hajiya taimasa irin wannan adduar har sanyi yakeji aranshi,sabida shi aganinshi inde ze samu macen da zata dunga yiwa yaransa wasa ba abinda baze mataba.

Wasa wasa bayan khadeeja seda farouk yasake auran wata farida itama yargidan jiya,yasaketa sabida zalintar yaranshi da takeyi.


Tundaga wannan lokacin ko farouk ya nemi aure baa bashi,sede ace auri sakine shi,har cewa akeyi inde akaga ya auri mace ta zauna lfy ta sede in yaranshinw suka mutu.


Tun abun be damunsa har yazo yana damunsa,sabida shi mutum ne mabukaci kuma be iya neman mata ba.

Hajiyama abun yafara damunta,musamman in taga farouku acikin damuwa,

Wannan  dalilinne yasa hajiya tunanin zuwa garinsu ta nemo masa aure,dan ita ba yarinya bace tasan damuwar danta dan haka zata nemamasa maganinta.


*******


*KANO STATE,KURA L,G,A*


Garin kura garine na manoma musamman fannin shinkafa,alumar kura sun iya nomanta.


Alhaji Hussaini kura,kanine ne ga hajiya mahaifiyar farouk,shine kadai dan uwanta daya rage mata kuma take ji dashi,tayi tati yadawo birni gurinta yaki,shima mazaunin garinne,yanada rufin asiri dedai gwargwado.

matarshi,yar wani garine acan gaban kuran me suna karfi,.

Yarsu guda daya,me suna Bilkisu,amman suna kiranta da megado.

Megado yarinyace yar kimanin shekara goma sha hudu a duniya,kyakkyawace ajin farko,sede matsalar megado shine.

Gabuwace ta ajin farko,wawta da sakarci,masifa,da tsiya,ba wanda ta kyale, kaf garin ansanta shiyasa yan garin suke mata kirari ,da 

"me gadon tsiya da masifa"

kowaye ya kirata da hakan take zata waiga ta na dariya tabashi amsa da cewa.

"hakane ba karya,akwai tsiya da masifa,amman bana wasa da sallah"

duk girman mutum megado zata iya zageshi tas batare da yamata komaiba,inko yasake yadoketa,duk inda taganshi seta jefeshi,

tun ana kawo kararta gurin mahaifinta  har andena kawowa.

Yadoketa ba irin horon da beyiwa megado amman kamar ba ita yakewa ba,sema kara gaba abun yake,har a mari ansaka megado gudun kar ta fita ta ɗauko magana.

har cikin gidan mutane take shiga ta daki da agaban iyayenshi inyayi mata rashin kunya.


bashi ko cikin megado ana cewa hanjine ita shine jinin jikinta.

in taga me tallah seta tsayar taci kuma bazata biyaba,in akayi magana tasa duka.

hakanne yasa akadena bata,to in baa bataba setaja anyi asara dan kifarwa zatayi.

sharia a fadar me gari kullum se an saurari ta megado,tun megari yana sauraron karar ta har yazamana in ankai sede yace mutum yaje yayi Allah ya isa kawai.

kullum addu'ar mahaifinta Allah yakawo sanadin shiryiwarta.mahaifiyarta ma haka.

muje zuwa.


surbajo for life.
[10:30, 15/09/2017] ‪+234 803 698 6494‬: ����������������
  *AMANA TA BARMIN*
����������������


Zahra Surbajo


DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION.


*WORLD OF HAUSA NOVELS������*��

*A gaskiya naji daɗin kasancewa tare daku jiya sosai kun saka ni nishadi,soyayyar da kuka nunamin jiya ta tabbatarmin kullum da surbajo kuke kwana kuke tashi,amman naji dadi sosai wlh,musamman adduar da Meenarh luv kikamin��,gaskiya iliminki ya nunamin duk yadda akayi a gida aka koyar dake wannan addua,gado sedan gado,dagani ba tambaya daga gidan malamai kika fito,nagode sosai Allah yabar zumunci,fans atayani godiya gurin masoyiyata wato meenarh luv��ana mugun tare��*


*19-20*



Hajiya ce zaune ita da farouk suna tattauna yadda zasu shawo matsalar rashin auran farouk.

"Hajiya wlh ina cikin damuwa,kece mahaifiyata aminiyata abokiyar shawarata,banida wanda zan fadawa damuwata sama dake don Allah hajiya kisamomin mafita"farouk ya fada fuskarshi dauke da damuwa.

Gwauron numfashi hajiya taja sannan tace.

"idan ka amince zanje kura nasamomaka matar da zaka aura amman bisa sharadi"

Da sauri farouk yace.

"wlh hajiya kowanne sharadine na amince dashi,inde matukar zaki samomin matar auran"


"sharadina shine,duk wuya duk runtsi kasaki matar,ban yafemaka nonona dakasha ba,ka amince?"


shuru yayi yana tunani seda hajiya ta sake maimaita tambayar sannan yace a sanyaye.

"Na amince hajiya"

"da kyau,seka tashi kaje ka fara shiri,dannasan agarin bazan rasa yar da zaa aura maka ba koda ranar dana isane"


Godiya farouk yayiwa hajiya sosai,yatashi yafice,yanufi makarantar su kausar domin daukosu an tashi.

***********

yau hajiya ta dira garin kura.

Alhaji hussaini farincikin dayayi na ganinta baya misaltuwa.

nan aka dunga shigowa ana gaisheta,kowa yayi murna da zuwanta.

megado ko,gamsam gamsam ta shigo ta tsaya akanta kere re tace.

"Hajiyar birni ce yau agidannamu to hannu da zuwa"ta fadi tana sosa kwarkwatar data cije ta akai.

Dariya hajiya tayi sannan tace.

"megado ikon Allah,ana nan de da wannan tsiyar"

Dariya megado tayi sannan tace.

"fadi ki kara,akwai tsiya da masifa,sallah ce de kawai bana wasa da ita"

Dariya hajiya tayi sosai dan abun dariya yabata,megado ce tace.

"hajiya banga tsarabata bane,ko nufinki haka kija wanko kafa kika taho garin namu?"

jawota hajiya tayi tana dariya tace.

"ni na isa megado inzo banyo miki tsarababa,kinganta nan nayo miki"ta faɗi tana janyo akwatin data yimata tsarabar.

rawa da murna ba irin wacce me gado bata yiba agaban hajiya.

mahaifanta ko tagumi sukayi suna kallon sarautar Allah.

idon megado ne yasauka kan iyayan nata taga ita kawai suke kallo,ayko take ta hada rai tace.

"haba baba da inna,yazaayi kuzuba min na jiyamu,in nakuma faɗi ba gaskiya kurage sa ido,ba doe mutanan gari su samin idoba tunda wainda suka kyenkyaheni ma na jiyamun suke samun"

korata hajiya tayi bayan tabar gurinne,hajiya ta dubi ɗan uwannata taga damuwa karara a fuskarshi,cikin tausayawa tace.

"Hussaini meyasa baka sanar dani halin megado karuwa yayi ba?"

"yaya bashi da amfani indunga ɗaga miki hankali,tunda iya kokari kinayimin shiyas kawai bansanar dakeba"cewar mahaifin megado.

shuru hajiya tayi tana nazari sannan tace.

"to tunda megado taki makaranta meyas bazaka aurar da ita ba,sabida yawancin irin su megado aurene kawai yake kimtsasu"

"yaya garin nanfa mutum daidaine wanda megado bata yimasa rashin kunyaba,wanne ubane ze amince dansa ya aureta,gatanan ko kare be taba zuwa kofar gidannan yayi haushi domin ta ba bare kuma saurayi"

"Tunda abun hakane,su sinkita mu da muka haifeta bazamu kita ba,zamu ci gaba da yimata addua insha Allahu nan gaba zata bada mamaki,dan haka na yanke shawarar haɗata aure da farouku dan gurina,dan mutaru mu rufawa juna asiri"cewar hajiya.

a tsorace mahaifin megado yace.

"yaya farouku fa kikace,in banda abunki me farouku zeyi da megado,don Allah kibar batunnan karki shigar da farouku cikin damuwa da kanki"

"kade san halina bana magana biyu dan haka katashi kafara sanar da jamaarka,gobe daurin auran yarka,shine kawai"

Sanin da yayi inyayi magana ranta ze bacine yasa yayi shuru yamike yafice a gidan yaje yafara sanarwa,cikin kan kanin lokaci gari ya ɗauka,gobe auren megadon tsiya da masifa.


Hajiya kawun farouk takira tasanar dashi,dan haka ya shaida mata,za suyo sammako gobe su taho ɗaurin auran.


Farouk ma sanda ta faɗa masa yayi murna sosai inda shima  yace zezo goben.

megado ko batasan wainar da ake toyawa ba,shaaninta kawai takeyi

**********

washe gari a babban masallacin garin dubvan jamaa suka shaida auran megado da farouk.

kowa seson yaga wanda ya aureta yakeyi,sanda farouk ya bayyana a matsayin angon megado bawanda be firgita ba.

kyau,kudi,ilimi,haiba,kwarjini,da cikar zati,ba abinda farouk bedashi,amman ya buge da auren megadon tsiya da masifa,wannan shine cecekucen da jamaa sukeyi,gameda auran.


gimbiya megado,nacan tana rambaɗa kwalliya,sabida yau jummaa,zata fita yawon daukar maganarta.


mata ne suka shigo inda take suna mata guɗa aka,ana fadin.

"su megado lokaci yayi bana muwaba,to ade sauya hali dan can birnine,wlh kika musu,dibar albarka magarkama zasu jefa ki"

ko ajikinta,tabisu da kallo da cewa.

"meye hadina da birni kuma,?"


"Ay yau an daura miki aure,wlh megado kinyi saar miji,kyakkyawa kamae balarabe,wlh wanke hannu ki taɓa,"


ido ta ware sannan tace

"ku don Allah da gaske kukemin anyimin aure yau kuma da balarabe?"


"da gaske mana inbaki yarda ba kije ki tambayi hajiyar birni"

da gudu ta fice a ɗakin tanufi gurin hajiyan birni ko sallama batayiba tace.

"Hajiyan birni wai an yi.in aure da balarabe,kuma wai birni zaa kaini?"

dariya tambayar taba hajiya dan haka kai kawai ta daga mata,gami da cewa.

"kina de son auran ko,?"

wata shewa megado tayi sannan tace.

"jar uba!!akwai tsiya abirni kenan,wlh insonshi sosai,billahillazi,najima ina kaunar inganni a birni,ahe lokacine beyiba,to hajiya yauhe zaa kaini gidan mijin? kinga kar dare yayi kuma baa kaini ba"

dariya hajiya kawai takesha kamar cikinta zeyi ciwo tace mata.

"kije ki shirya gobe da safe zamu tafi"


ayko da murnarta tafice adakin tana ta tsalle tsalle.

shiko farouk be bukaci ganin amaeyaba tunda yasan gobe zaa kawota,dan haka,daga gurin ɗaurin aure suka wuce kaduna shida su kawun shi.

megaso ranar bata yi bacciba tun cikin dare ta hada duk abinda take bukata.

iyayanta sosai suka mata fada ayko ta natsu kamar ta amshi.fadan.


Washegari da safe direban hajiya yazo daukarsu.

me gado tariga hajiya shiga motar,fadi take.

"do Allah hajiya Kibarsu haka kitaho mutafi ni wlh nagaji"

A gurguje hajiya tayi sallama da mutane ta shigo motar,har direba yafara tafiya,megado ta hanfo shuaibu me rake ya kasa rakenshi,dan haka,da sauri ta dakatar da direban tafita da gudu taje gurinshi.

bata yi wata wata ba ta sunkuce sanda biyu ta raken ta arce da gudu zuwa mota tana fadin.

"ka hada lissafi,hya'aibu,in nadawo zan baka duka kudinka"

dariya shuaibu yayi ya daya mata hannu yace.

"Bakome me gado nabar miki Allah bada zaman lfy"


ahaka direba yaja motar suka tafi.
s
una tafe megado ta waigo ta kalli hajiya tana dariya tace.

"kinsan wani abu,billahillazi hyaaibu badan Allah yabarmin rakennanba,kawai dan yaganni acikin wannan azababbiyar motar ne"ta karas zancen sanda ta basgo ragenta da hakori,ruwan raken yazubo kirjinta ko ajikinta.


hajiya ko ganin direbane ya hanata darawa .


se azahar suka isa kaduna,megado gaba ɗaya ta bata motar da bawon rake.


Muje zuwa,


surbajo for life.
[22:15, 15/09/2017] ‪+234 803 698 6494‬: ����������������
  *AMANA TA BARMIN*
����������������


Zahra Surbajo.


DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION

*Hauwau Abubakar Imam,maikaciya a nbs station keffi,nagode da ziyara,ina fatan kun koma gida lafiya,jameela Allah ya huta gajiya,surbajo na godiya*


*21-22*


Cikin gidan hajiya taja megado,inda suka samu farouk da yaranshi kwance akan carfet yana yi musu labarin abun dariya.

Da sallama hajiya ta shiga amman banda megado,rakenta kawai takesha hankali a kwance.

Farouk cike da mamaki yake binsu da kallo cande yakasa daurewa yace.

."Hajiya ina kuma kika samo mahaukaciya?bakya tsoron tazo ta dunga dukarmin yara?"

Wata uwar harara megado ta wurga masa,sannan tasamu kusa dashi ta zauna tana basgar rake tace.

"kwantar da hankalinka dan samari,haukan nawa bana duka bane,inde baa higa gona ta ba bana duka"

Cike da kyama yake binta da kallo.

Hajiyace tai murmushi tace.

"haka ake tarbar bakuwa kaikuma farouku,bafa mahaukaciya bace,itace matar da aka daura muku aure ay jiya"

A zabure farouk yamike yace

"what!!!?haba hajiya don Allah in wasa kikemin kidena wlh temperature na har yafara sauya,masu hankalima ya muka kare bare wannan sha ukun"

hajiya in banda dariya ba abunda takeyi tama kasa magana.

megado ce ta amshi zancen da cewa,cikin tsiwa.

"kai billahillazi,semu zura kafar wando daya dakai,taya dan kai dan rainin wayone,da hankalina da komai kawani cemin ha uku,to wlh ni ba ha uku bace sede in kaine ha ukun"ta fadi tana murguda dan karamin bakinta(kamar na asiya toronto��).

A fusace farouk yanufeta da shirin gwabjeta,da sauri hajiya ta taka masa burki da cewa.

"kul farouku wlh kar ka kuskura hannunka ya sauka akanta,dan itace matar dana aura maka,ke kuma shine mijin naki dan birnin,dan haka yanzu base anjima ba katashi ka tattara iyalinka kubarmin gida,fitinarku ta isheni kuje can ku karata"

Ay farouk besan sanda maganar take fitowa ba fadi yake.

"kin kasheni hajiya"

Carab megado tace tana fari.

"kisa har lahira ma kuwa,amman kai kadai ta kahe,danni rayani tayi".

Kara jan kunnan megado hajiya tayi dakyau,gamida fada mata intana so su shirya to ta ja yayanshi ajikinta.

Da laasar farouk ya kwashesu zuwa gidanshi,jiyake kamar ya yankata,itako batama san yanayi ba.

Har suka isa gidan tsaki kawai yakeyi,danshi gani yake an cuce shi.

Suna zuwa a falo ya barsu ya shige dakinshi ya kwanta sabida kanshi dake masa matsanancin tsiwo.

Suko su kausar,kallo suka kunna suka zauna sunayi,yayinda little taje ta dauko musu snacks suka zauna suna ci.

Ay idon megado na dira kai tasa hannu ta kwace na hannun little tafara ci.

little kuka tasaka,yayinda khairat tace cikin tsiwa.

"Allah de ya hana cin wuta balbal"


wata uwar shewa megado tayi sannan tace.

"Ayya yarinya, ay inde wuta balbal ce ni tuni ta jima da cikamin ciki tab!!!"ta karasa zancan sanda ta kwace na hannun khairat dinma tafara ci.

Da gudu suka haura sama gurin ubansu suna kuka,ay itama megado da gudun ta kwasa tabi bayansu,dan ita bata dauka abunsu data kwace bane yasasu kukan.

Suna shiga itama ta shiga tana zare ido.

A rude farouk yake tambayarsu abinda yafaru.

kausar ce tamasa bayani rai abace ya kalli megado yace.

"ammande ke dabbace wlh"

murguda baki tayi sannan tace.

"har akwai dabbobin da suka wuce kai da yayanka,ay duk mutumin dabesan darajar bakonshi ba,to wlh,dabba ne"

Hannu ya daga ze kifa mata mari,da sauri ta cakumo little itama ta daga hannu tace.

"billahillazi kana marina sena kafe yarinyar nan da tafi,kuma inkace karyane mareni kagani"

Jiki asanyaye farouk ya ajiye hannun yana huci.

Wuceshi tayi bangazam bangazam ta haye kan gado tana baza hamma.

"waike jakar inace,da zaki hayewa mutane gado lhalin ba naki bane,"

"megado sunana kuma baa banbancemin gadon dole se nawa ba,dan haka duk wani gado inada ikon hawanhi aduk lokacin danaso ba wanda ya isa ya hana ehe"


Ficewa yayi yabar mata dakin shida yayanshi suka koma falo.

Itako bata damuba,baccinta ta kwanta me daɗi,hankalinta kwance.

 A rana daya kacal megado ta hana farouk da yaranshi walawa.


kiran sallar magrib ne yatasheta,dan haka falo ta fito neman gurin yin,alwala,

su kausar ta tambaya,rai abace suka nuna mata,seda tasa suka kunna mata fanfo sannan.

Bayan tayi sallah zama tayi akayi ishai sannan tayi ta tashi gaba ɗaya.

Takwas na darw farouk yashigo gidan,a falo duka yasamesu,megado ta bararraje,sukuma su kausar suna rabe agefe.

Ranshi sosai ya baci zuwa yayi ya kwasosu suma ya zaunar dasu akan kujera.

ko kallo megado be isheta ba haka taba banza ajiyarshi zuwacan de tace.

."kai ni fa yunwa nakeji,tun ina hiru na fahimci bakasan kara ba dan haka yunwa nkeji"

tana rufe baki sega abinci daga gidn hajiya,dan haka akanshi ta huce gajiya,

Koda ta ƙoshi se barka gyatsa take me karfi agabanshi.

jiyake zuciyarshi na tashi hakan tasa ya hakura da abincin.

su kausar suna gam cin abincin suka fara hamma dan haka ɗaki yakaisu kowa yamata wanka sannan yasaka musu kayan bacci ya kwantar dasu agado shima yashiga wankan,yana fitowa yabi sawunsu suka kwanta.

megado nacan falo jin shurun tayi yawane yasa tamike tabi bayansu.

Dukansu sunyi bacci,kuma duk sunyi baje baje akan gadon dan haka batayi kasa a guiwaba tafara saukesu daya bayan daya tana kwantar dasu akan carpect,bayan ta sauke yaranne ta gwada sauke uban amman ta kasa hakan yasa ta hakura ta haye kan gadon abunta tafara baccin itama.


Farouk cikin bacci ya rarumota ya rungume,dan shi azatonshi daya acikin yaranne,haka suka ci gaba da baccinsu hankali kwance.


Asuba ta gari.angon megado


muje zuwa

surbajo for life.
[11:53, 16/09/2017] ‪+234 806 295 7929‬: ����������������
  *AMANA TA BARMIN*
����������������

 Zahra Surbajo

DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION

*TABITAL FULAKU��*

*ina alfaharin kasancewata acikinku sosai ba kadanba,gidane na zumunci da sanin darajar juna,gaskiya kuncika jinin fulanin usuli,Allah yabarmu tare,ko kadan banson barin gidan,Aisha garkuwa ko na karya doka karki cireni kinji,inasonku dukanku,��*

*23-24*

Da asuba farouk ne yafarka,tsamin dayaji yana bugar hancinshine yasa yamike da sauri,dan azatonshi  little ce tayi kashi.

Megado yagani kwance ta bararraje tana zuba munshari,kai ba dan kwali,gashin ya dankare babu alamun kitso,.

Da sauri ya dubi kasa unda ya hangi su little kwance akasa sun du kunkune sabida sanyi,abun gwanin tausayi.

Wani uban duka ya zubawa megado a gadon baya,azabure tamike zaune tana faɗin.

"jar uba~~~~"

A fusace farouk yayi kanta da duka,itako se ihu take,seda yamata likis sannan ya kyaleta ya kwashi yayanshi,.

duk inda kuke zaton bacin ran megado abun ya wuce haka,dan tasha lwashin seta koyawa farouk kiran sunanta da girmamawa.

Sallah tayi sannan ta zauna tana addua ta jima a haka sannan ta mike.

fita tayi falo inda suke suna karyawa.

fuskar,kausar ta seta ta ɗauketa da wani azababben mari,agigice farouk yayo kanta,kan ya karaso ta kafe khairat ma da marin,yana zuwa ya shara mata mari itama ta waiga ta dauke litle da marin.

Gaba daya yaran  kuka suke,zuciyar farouk tafasa take,ɗagowa yayi ya dubi megado,dake tsaye ko alamar tsoro babu afuskarta yace.

"ubanme yayana suka miki zaki dakesu?"

"uban me ni na maka zaka dakeni,ko ce maka akayi daga sama na diro,nima yace agurin iyayena ba baiwa ba"ta balla masa harara.

"ki saukemin yara akasa su kwana cikin sanyi,shine kike tunanin bakiyi laifiba?"

shewa tayi sannan ta rike kugu tace.

"ko agarinmu mata da miji daki daya suke kwana,dan ko inna da baba dakinsu daya nawa daban,hi kenan dannice bani da gata seka kwaso wasu kartin yaranka ka bajemin su akan gadon mijina sekuma kace bazan saukesu ba?na sauke din,kayi duk abinda zakayi,billahillazi,yau saukesu nayi gobe na sake ganinsu akan gadon wurgosu zanyi"

"nida gidana kizo kice zaki shimfidamin iko?wlh baki isaba"

"isa ta nawa kuma kai da ban isanba ay bazan yi abinda kake furta ban isa inyin ba,"

Hannu ya daga ze kifa mata mari,da sauri ta goce tace.

"billahillazi,ka kuskura ka mareni,wainnan yaran naka masu kama da mayu,in ka fita na fara kafe su da mari wlh har se kadawo ban denaba"

Sauke hannu yayi yajasu suka fice daga gidan,itako kan abinci ta nufa ta cika cikinta ta haye kan kujera tana bacci.

Farouk na fita gidan hajiya yanufa ya kwashe komai ya fada mata.

"megado tafika gaskiya farouku,taya zaka dunga kwana guri guda da yara irin haka,dole ta saukesu dan ba gurin kwanansu bane"cewar hajiya.

"haba hajiya,taya zaki goyi bayanta,yarinyarnan bata da kunya nifa na mareta amman tabimin yara duka kwanne cikinsu seda ta haska mishi tafi,memakon ni dana mata ta huce a kaina"farouk ya faɗi kamar zeyi kuka.

"bazata iya ramawa akanka bane sabida tasan darajar auranta,kai da bakasan mutuncin aure  bane yasa ka iya marinta"

shuru farouk yayi yana zare idanu.
Hajiya taci gaba da cewa.

"farouk se yanzu na gane abinda yake korar maka mata ashe hakkinsu kake tauyewa akan yaranka,to bari kaji in faɗa maka,in zaka natsu ka natsu,wlh auranka da megado mutuwace zata rabashi,kuma megado duk inda kake jo da masifa tafika,wlh matukar baka sauke girman kai ka ja matarka ajiki ba to kai da tashin hankali kun kulla abota,dan wlh bazan kuma tsawatar mata ba ya rage naka"

jikin farouk ne yayi sanyi,cikin  sanyin murya yace.

"Hajiya ko nayi niyyar jawota ajiki muddinfa tace zata ci gaba da dukanmin yara wlh bazamu taba shiryawa ba dan nima karfi zan sa namata dukan mutuwa wlh"

"muddin ka janyo megado ajiki na tabbata ta dena dukar maka yara,kuma zakace na fada maka"

"to hajiya mezan mata?"

"ka fini sani"ta bashi amsa.

Ranar wuni sukayi gidan hajiya,se dare suka tafi,a hanya farouk ya tsaya ya siyawa megado snacks da icecream ,ze fara gwadawa ya gani ko ze dace ta daina bugar masa yara.

A falo ya sameta tayi kuka har ta godewa Allah,sabida shine karo na farko da megado tayi rayuwa ita kadai a tsawon wuni guda tunda take.

gefenta yaje ya zaina duk da tsamin da takeyi haka ya daure yace.

"megado kiyi hakuri kinga abunda na tsaya siyo miki shiyasa muka jima bamu dawo ba"ya fadi yana ciro kayan cikin ledar.

Baki bude take kallonshi,a wulakance ta amshi kayan tafara ci ko godiya batayiba.

Tana gamawa ta wuce dakinshi,kallo yabita dashi na takaici.

wanka yayiwa yaranshi,yashiryasu yakaisu dakinsu,yamusu addua,yazauna adakin harseda sukayi bacci ya wuce ɗakinshi.

yana shiga kwance take amman ba bacci takeyiba,se wari dakin yake sabida me gado rabonta da wanka tun ranar jummaa.

tabbas inyace zasu kwana ahaka cikinshi ze kumbure kan gari ya waye,dan haka cikin siyasa yace.

"me gado ke bazakiyi wanka bane?"

tsaki tayi ta sake juyawa,haka farouk yay ta lallabata akan tayi wanka amman tayi kemadagas.

Surarta yayi yana faɗin.

"muddin tare zamu dunga kwana dole kidunga wanka,dan wlh bazaki kasheni da wari ba"

"ihu !!!!,i....huhu jamaa kwarto,nashiga uku ni megado,zeci mutuncina,ataimakeni"abinda megado ke faɗi kenan tana tsillewa.

Yana shiga toilet din ya kulle kofar,dambe sosai suka sha kan yasamu yagama cire mata kayan.

Ashar kala kala bawacce megado bata yiwa farouk ba,shiko ko ajikinshi,daukarta yayi ya zunduma cikin ruwan wankan,sabida datti yana sakata ruwan ya sauya kala,��

Seda yamata sabi uku,gashin kanta se alokacin ya lura ashe akwai kitso akan tsabar tsufane da dattu yasa ya bace,tsefeshi yayi se ihu takw sabida zafi amman bedenaba seda yagama.

seda ya gamsu ya rabata da duk wata dauda sannan ya kyaleta,brush ya dauko,da maclean ya dirje hakoran suma,
itade megado se kare boobs dinta takeyi,da ..... Sabida bataso yakallar mata.

Shi farouk ma mamaki yaji na ganin ta yarinya amman tana da ababen more rayuwa,ga hips sekace an dora mata,aranshi se santi yakeyi.

towel yabata ta daura,yafice ya kyaleta,itako kunya da takaicine ya hanata fitowa tayi zamanta a toilet din se kuka takeyi.

Jinta shuru shuru bata fito bane yasa yamike yaje ya kashe wutar toilet din.

ganin duhu ne yasa ta mike a gigice tafara neman kofar fita,ayko da gudu tafito zuw cikin ɗakin tana ware idanu,tunkan ta gama tunanin abinda yasa hasken daukewa taji anjata zuwa kan gado,

dubanta takai gurin,farouk ne,da sauri ta runtse idanunta,shiko haske ya kashe ya janyota jikinshi ya kwantar da ita.

Su megado ba baka se kunne.

Sannu a hankali bacci yayi gaba da ita,farouk wayarshi yakunna yana haska fuskar megado, kare mata kallo yakeyi,anan ya fahimci ashe kyakkyawace ta sosai,

ahaka bacci ya daukeshi shima.

asuba ta gari angon megado

muje zuwa.����������������
  *AMANA TA BARMIN*
����������������


Zahra surbajo


DA BAZARMU WRITERS ASSOCITION.

*Aisha S Bayero,Sawwama,Hassana Danlarabawa,Rahama Ibrahim,wannan shafin nakune,garas nake jina in ina tare daku,Allah yabar kauna��*


*25-26*


Da gari ya waye da gudu megado tafice adakin gurun su kausar tanufa,tafara tashinsu,faɗi take.


"kai kutahi kutahi,in tambayeku"


Miƙewa sukayi kowa na murje ido.

"dama ahe iskancin da ubanku yake muku kenan in yaje muku wanka?,lalle ubanku kasurgumin dan iskane billahillazi"

"mu babanmu ba dan iska bane"cewar kausar.

"inji uban waye ba dn iskba mutumin daya dunga......"maganar ta katse sanda farouk yashigo ɗakin,jin abinda take cewa ne yasa yadaka mata tsawa.

"baki da hankaline,zaki zo kisa yara agaba kina tona sirrinki?"

"kaji munafukin Allah,sirrina kode sirrinka?,me na fada musu? iskncin dakaimin jiya nakeson basu labari,sabida ciwon ya mace na ya mace ne,zan fada musu ne sabida su dunga taka tsantsan dakai ehe"


Gurinta ya karasa ya finciketa suka baro dakin,se masifa take zuba masa.

Dakinshi yakaita,ya zaunar da ita sannan yace.

"Haba megado wannan ba nutuncin kibane,in kikayi laakari,wankafa kawai naimiki,ba wani abu ba,don Allah kiyi hakuri kar kibasu labari kinji"

Wata harara ta watsa mishi sannan tace.

"Wanka ko iskanci,agidan ubanwa kataɓa ganin gardi kamarka yayiwa mace wanka kamata,wlh kai dan iskane,na gidi"

"To naji amman don Allah kiyi hakuri bazan sakeba,nide karki fada musu"

"billahillazi inkaga ban basu labariba biyana kayi.dan iskancin dakamin be dace arufa maka asiri don Allah ba sede idan biya kayi"

Hannu yasa a aljihu ya kirgo dubu biyar ya mika mata,ta kirga ay seta saki shewa tace.

"tunda ka biyani zancen ya mutu dn haka ka kiyaye,danni ba yar iska bace"


Ficewa tayi ta nufi falo,shi kuma yafara hada hadar shirya yaranshi dan yau akwai makaranta.


Seda ya shiryasu tsaf,suka fito,shi kuma yana sanye cikin kakin shi na soja yayi kyau sosai.

Suna fitowa falo megado tamike tana ƙaremishi kallo,zuwacan taja tsaki,tace.

"nifa ince ahe wannan bakar zuciyar taka anan kasamota,to billahillazi ba abinda ya hyfeni da kasancewarka soja,wlh ko igwa ce hularka,in kamin sena rama,danni bana ɗaukar raini danma kani ehe"


abun nata dariya yafara bashi,daurewa yayi yace.

"toni megado mekikaji nace miki,da kike wannan balai da masifar?"

"balai da masifa takenane sede bana wasa da sallah"


dinning suka nufa kowa yaci abinda hajiya ta ayko musu suka fice suka barta ita kadai.


Shabiyu da rabi na rana ya dawo dasu gida,dama shi yake ɗaukosu.

A falo suka zauna yacire musu takalmi da safa,zuwacan sega megado tafito taci ɗamara ta caɓo fiska da kwalli,tazo gurinsu tana dariya tacewa su kusar.

"kuzo muyi gaɗa wlh marmarin yi nake dayake kwana biyu banyiba"

Duk da basusn meye gaɗanba miƙewa sukayi,dakanta ta jerasu,tasa suka fara tafi ta faɗa musu amshin da zasu dungayi.

Seda ta koya musu komai farouk na kallonsu bece komaiba,sannan suka fara da cewa.


"ke shigo rawa me gado shigo rawa,kwalliyeye,"

"shigo rawa bada gudu da wulakanciba kwalliyeye,"

"in da da gudune damun shigesu mun lalace kwalluyeye,"

"zabi saarki  wacce kuke tafe rankai rankai.kwalliyeye"

Se megado tafito tsakiya ta zabo little,se sukuma su kausar suka ci gaba da wakar da megadon ta koya musu.

"ta zabi saarta wacce suke tafe ba fasawa kwalliyeye"

"samata kwalli yar malam jikar liman kwalliyeye"

Se megado tayi kamar tasa matan


"samata,gazar yar malm jikar liman,kwalliyeye"

Se megado tayi kamar tasa matan.

"dama furar nan jeki durkusa ki kaiwa mijinki yai godiya yana madalla kwalliyeye"

shima seda ta kwatanta.

"tuka tuwon nan jeki durkusa ki baiwa mijinki yay godiya yana madallah,kwalliyeye"

shima seda ta kwatanta,daganan suka haɗa baki dukansu harda ita suka ci gaba da cewa.

"wanda be amshi ba nai kulikuli da kan babarsa,nai alakoro da kan babarsa,sunan ubansa jakin lele me tafiyar nan sokai sokai wannan da lafiyar buzaye"

Farouk dake gefe jin balain da aka ambatawa wanda be amshi ba besan sanda yabisu gurin fadin.

"Kwalliyeye"da karfi ba.

Ay daga megadon har su kausar dariya suke masa,shiko kunyace takamashi,amman wani gefen kuma farin ciki yaji na ganin yadda su kausar suke jin dadin wasan.

Se yaji megado tasamu kima agurinshi,tunda tasa mishi yara nishaɗi.
[10:09, 17/09/2017] ‪+234 803 591 5355‬: ����������������
 *AMANA TA BARMIN*
����������������


Zahra Surbajo


DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION.


*Happy birthday,yasmeen tafeesu Allah ya karo shekaru masu albarka,Ameen*


*27-28*


Haka rayuwa taci gaba da tafiya,megado tana ci gaba da tsula tsiyarta.


Su kausar yanzu sun saba da ita sosai wasa iri iri koya musu takeyi,dan wani lokacin da kuka suke tafiya makaranta,sabida basa son rabuwa da ita.

Farouk yanzu beda matsalar komai seta megado,dan duk sanda yasake yamata wanka setayi yunnurin sanarwa su kausar,dole se ya biyata sannan zata yi shuru.


Yau su kausar ba makaranta dan haka gidan iyayen maryam yakaisu zasu musu wuni.

Yana dawowa daga kaisu ne yazo yasami megado se kuka takeyi tana kallon tv.

Da sauri ya karasa gurinta yana tambayarta abinda yasa ta kukan.

fyace majina tayi da gefen zaninta sannan tace cikin kuka tana nuna  kayan dake jikin rahama sadau a film din hallaci,

"billahillazi nima irin wainnan kayan nakeso,kasiyomin nima nadena daura atamfa,"takarasa batun cikin kuka.

Murmushi yayi sannan yace.

"yanzu su kikeso asiyo miki shine kike kuka?"

kai ta daga masa,tana cigaba da kukan.

"To zo muje na siyo miki,amman se inkin dena yin irin wannan kwalliyar taki"

"nadena"

"to dauko hijab mutafi,amman ki wanke fuskar daganan"


Da gudu tanufi dakin tawanke fuskar sannan ta dauko hijab din,tazo suka fita.

A karon farko kenan tun zuwanta birnin data fara fita,ay ko cikin farouk kamar zeyi ciwo sabida dariyar kauyancin megado.

MANGAL PLAZA.

ya kaita,nan fa ta dunga zabar duk wanda yamata,yayinda shi kuma agefe guda yake zabar mata na bacci da kuma na turaka masu kyau.

Haka suka gama siyayyar suka tsaya mrs bigs suka ci abinci sannan suka nufi gida.

Tun afalo megado tafara cire kayanta tanason ta fara gwadawa.

"muje ɗaki mana seki gwada acan"cewar farouk.

����me gado tayi sannan tace.

"muje ɗaki kode naje ɗaki?,ko yauma iskancin zaka gwadamin?"

Dariya farouk yayi sannan yanemi guri ya zauna ita kuma ta shige ɗakin tafara gwadawa,duk wanda tasa taga yamata kyau sede farouk yajiyo uhun murnarta daga falo.

Shide dariya kawai yakeyi,dan yafahimci tsabar wawta da rashin ilimi ke,damun megado.

Megado wini tayi adaki takasa fitowa sabida kunyar farouk yaganta da kayan.

Gajiya yayi yabita dakin tsaye take gaban mirror sanye da wani mini siket baki,ko guiwa bezoba,fararen cinyoyinta duk awaje,yayinda hips ɗinta yabi gefe da gefe na siket din.

yayinda rigar jikinta ba abinda baa gani dan net ce.

Kafafuwan farouk ne suka kama rawa,sabida tunda yake aure Betaba auran mace me cikar halitta irin megado ba.

itako batasan ya shigoba se juye juye take agaban mirror,tana kallon kanta.

Farouk karasawa yayi ya rungumota ta baya,yana shinshina wuyanta,megado se kokarin kwacewa take amman yaki sakinta.

Shafota yake tundaga marar ta zuwa Saman boobs Dinta cikin salon da takasa motsawa.

juyo da ita yayi ya haɗe bakinsu guri guda yashiga sarrafawa,��su megado ba bak se kunne,dan ji take tana shawagi asararin samaniya.

kan gado yajata yaci gaba da wasa da ita su megado se juyi take ajikinshi shi kuma yana cigaba da wasa da ita.

Farouk seda yagaji dan kanshi ya saketa,sunjima akwance suna maida numfashi zuwacan megado tamike tace.

"Ay a ƴan iska kai ƙarhene billahillazi"

Dariya farouk yayi sannan yace.

"naji ni dan iskane,amman don Allah inna tambayeki zaki bani amsa?"

kai ta daga tana hararsa.

"wannan iskancin da na miki tsakaninki da Allah kinji daɗi ko bakiji ba?"

"jar uba kai daɗinma ay baze faɗuba,billahillazi naji daɗi sosai dan ko naman kaza bekai dadin danaji ba"

Dariya sosai farouk yayi sannan yace.

"to ki san me?"

"aa se ka fada"

"na kuɗine fa,biyana akeyi nayi,kema kawai namiki alakorone dan musaba,amman tunda kince iskancine bazan kuma yimiki ba zanci gaba dayiwa sauran customers ɗina"

Ido megado ta ware snnan tace.

"a saɓon Allahn ne har ake biyanka?"

"waya ce miki sabo ne sanaa ce ta hannu kayi abiyaka kuɗinka,kuma kiji in fada miki har lada Allah ke bayarwa ga wanda ya iya kuma yakeyi"

Shuru megado tayi sannan tace.

"to kode da irin kuɗaɗen ka siti motoci da gidannan?"

"eh mana ay duk dasu nayi"

"gaskiya nima to inaso in koya sabida nima nadunga yiwa wasu suna biyana"

"baki da matsala inde kinaso ni zan koya miki"

megado harda godiya zaa koya mata sanaa.


Tundaga wannan Ranar farouk zeyi wasa son ranshi da jikin megado duk azuwan sanaa yake koya mata,kuma yace inde ta faɗawa su kausar baze kawo mata masu sa hannun jari ba,ayko megado idon naira shuru tayi da bakinta.


Sannu ahankali megado tafara sabawa da wasannin har takai yanzu in be mata ba batajin daɗi.

Kamar kullum,zaune yake yana ayki a laptop ɗinshi megado tashigo ɗakin da kayan baccinta.

kan cinyarshi taje ta haye,ta fara shafashi,tana cire mishi botir din rigar jikinshi,da sauri ya dakatar da ita da cewa.

"gaskiya megado ni nafara gajiya da koya miki abu a kyauta,gaskiya nagaji bazan iyaba"

marairaicewa tayi tana kara shigewa jikinshi  tace.

"Haba meyi don Allah,dan Allah kaci gaba da koyar dani,"

"sede in zaki dunga biya ehe,dan nima in na miki wanka ag biya nake"

"nide gaskiya banida kuɗi,sede in ka amince inkamin wankan seka cire kuɗinka aciki ka bani sauran canjin"

dariya farouk yakeson yi amman se ya danne yace.

"to ayni farashina yafi karfin kuɗin wankanki,sede inkin amince duk sanda naso nima zakimin wankan?"

ido ta ware tana kallonshi,zuwacan tace.

"nufinka har tsarkin da kakemin kaima sena maka?"

"kwarai da gaske ma kuwa,to ay shi tsarkin shine farillan wankan,kinga in ba zaki iyaba shikenan mubar maganar"

da sauri tace.

"zan iya"

Daga haka yabiye mata suka ci gaba da wasanni da junansu,cike da nishaɗi.


muje zuwa

surbajo for life.
[22:21, 17/09/2017] ‪+234 903 721 6445‬: ����������������
  *AMANA TA BARMIN*
����������������


Zahra Surbajo


DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION

*Minash,Aisha me littafi,maman gimbiya,mum sadeeq,ku daɗe ku jima kui karko,ina sonku ina jin daɗin kasancewa daku,Allah ya kara mana fahimtar juna*

*29-30*


Sun jiyar da junansu daɗi sosai,sannan farouk ya bukaci mgado data yimasa wanka.

����take warewa,bakinta gaba ɗaya ya mutu,haka yajata zuwa toilet din.

Tunda suka shiga me gado ta runtse idonta,da karfi,har farouk yagama mata wanka bata budeba.

Sabida shine karo na farko da farouk yafara bayyana mata tsiraicinshi.

Wanketa tas yayi sannan shima yashiga cikin berb ɗin yayi wani sokaikai,yana jira megado tamasa wanka.

Tawul ta laluba ta ɗaura,sannan tafara laluben inda soso da sabulu yake.

Ido arufe take masa wankan,tafi minti talatin tana dirje daga kanshi zuwa cikinshi,farouk gajiya yayi yace.

"ke haka kikaga ni namiki,?wlh in baki wankeno tas ba najanye kasuwancin"

megado jikinta rawa yake kamar mazari,seta tara  soson guri daya,yazamana hannunta be taba jikinshi,ahaka ta wankeshin batare data taba jikinshi ba,haka tagama se ajiyar zuciya take sede me tana jiye soson farouk,ya tsuguna yace saura tsarki������

har kwarewa megado tayi,haka ta debi ruwa ido arufe tafara laluben inda zata yiwa tsarkin��ay hannunta na tabawa,ta saki wata gigitacciyar kara,ta yarda abun da ta debo ruwan ta juya ta fice a 360 faɗi take.

"Wayyo na shiga uku na lalace,wayyo Allah na na bani ni megado,me na taba?"

haka taita burari tana zagaye kujerun falon tarasa inda zata bi.

farouk cikinshi kamar ze ciwo dan dariya haka yakarasa wankanshi ya fito,ya shirya,yana jiyo ihun megado afalo,se maimaita,"na bani ni megado me na tabo" takeyi fita yayi zuwa falon.

Me gado na ganinshi ta ranta ana kare,tayi kitchen,se safa da marwa takeyi.

Binta yayi yana dariya,yana shiga ta tsuguna agabanshi tana yarfe hannun data fara yin tsarkin dashi,tana faɗin.

"nide na hakura da wannan sanaar ba rabona acikinta,danni wlh bazan iya wanke wannan abun me kamar,auduga ba,nide don Allah ka fita kabarni wlh nadena sanaar"

Dariya yayi sannan yace.

"kaji banza to waya cemiki kai tsaye ake taɓa abun,ay sekin hura min iska akunne kin ɗan shashshafemin jiki,na ƴan mintuna sannan,seki fara tsarkin,amman ba kamar yadda kikayi yauba,kuma kasuwanci yarjejeniya mukayi tun farko da kinsan bazaki iyaba dakin faɗa kan afara,tunda ko kika bari aka fara wlh bazamu bariba,gwanda ma ki natsu,dan na kusa kara miki farashi"

"wlh bazanyiba,inde sena maka tsarki ne wlh sede kayi duk abinda kaga dama aman wlh bazan iyaba"ta karasa maganar tana kuka.

Tausayin su kausar ne yakamata,dan ta ɗauka suma tsarkin yake sasu.

Duk yadda farouk yaso megado tadawo suci gaba da harkallarsu amman megado fafur taki amincewa.


Tsoronshi yanzu takeji sosai,dan su khairat na fita,zata gudu ɗaki ta kull kofa,abun na damunshi,gashi yanzu wata muguwar shaawace ke damunshi,duk yadda zega megado abu yaci tura.

yau da daddare yana kwance misalin shabiyu na dare aka fara ruwa,ba jimawa aka ɗauke wuta,dayake yasan megadi ze tada gen da suri yaciro wayarshi yakira megadi yace inya kunn to su kar ya canja musu zuwa gen ɗin.

Megado na kwance dayake cikin haske take kwana,se ganin duhu tayi,ayko a gigice ta mike tayo waje,ta faɗi ta tashi da haka ta iso ɗakin farouk.

Tan shiga abakin ƙofa sukayi karo,kankamshi tayi sosai,shiko daukarta yayi zuwa kan gado.

Megado se shigewa jikinshi takeyi,shiko se kara rungumeta yakeyi.

"don Allah kace akunna haske kaji"cewar megado.

"karki damu ay yanzu zan kunna hasken"cewar farouk yana shafata.

nanfa yafara wasa da boobs ɗinta yana tsotsa,service ɗin megado ne yafara harbawa alamun ze ɗauke.

ita da kanta take sake tura mishi su,shiko banza ta faɗi gasassa,nan yashiga dirje guminshi.

wasa yakema negado wanda gaba ɗaya ya sauketa a online,se kukan daɗi take masa,yayinda shima yake tayata.

Su megado an ɗauka zaaci banzan se jitayi,kamar an dasa mata bomb akasanta,wata kara tasaki,tafara neman agaji,amman ina,no campaign During election .

Farouk bemasan tana yiba,adduar saduwa da iyali yayi ya buɗe ƙofae da kyar.

idon megado kamar gwanda,sabida girma,dukanshi take tana yakushi da cizo sam farouk beji ko ɗaya daga cikinsu ba,bare su ankarar dashi horo akemasa.

Seda bukatarsa ta biya ya kyaleta,su megado ba baka se kunne,dan ko idon takasa buɗewa bare ayi zancan kuka.

Farouk wata natsuwa yaji tana shigarshi,wacce besan dalilintaba so da kaunar megadone suke ratsa zuciyarshi,tabbas ya yarda mata suna suka tara,dande shi abinda yaji ga me gado be taɓa jinshi jikin wataba.

albarka yake samata,miƙewa yayi ya haɗa ruwan zafi ya ɗauketa yakaita toilet yashiga bikinta.

Se da yamata ruwa uku sannan bakin megado yadawo tafara da cewa.


"wayyo,wayyo,wayyyyyoooo,bakin mugun ya kasheni,har lahira,wayyo,cinyoyina,wayyo kwankwasona, ya karyani,nashigaaaaaaaaa ukuuuuuu jamaa,ya dagargajeni",iya karfinta take ihunta,ga kuma azabar ruwan zafin da take ciki

Har yagama mata wankan shima yayi,in banda tsinuwa ba abinda megado takeyi,faɗi take.

"Allah ya isa mugu azzalumi,wlh ko kabarinka naci da wuta bazan yafemaka ba,kaci wuta balbal"

shi farouk tausayinta kawai yake ji dan yasan ya wahal da ita sabida ganin yadda gurin yayi yasam ita kaɗai tasan me takeji.
 fito da ita yayi yakwantar da ita kan gado,ay kamar jira yana kwantar da ita bacci ya ɗauketa,shima kwanciyar yayi,amman yakasa bacci yana tunanin yadda zasi karkare da megado idan gari ya waye.



muje zuwa.

Surbajo for life.

muje zuwa.



Ayi hakuri da wannan yau weekend ne shiyasa.

Na raina comments dinku gaskiya��



surbajo for life.

surbajo for life.
*AMANAR DATA BARMISHI*


muje zuwa.


surbajo for life.
muje zuwa.

surbajo for life.

Surbajo for life.

surbajo for life.

Copied By
YAYA HAYAT 
        (admin 
   Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
Cool novel, makeup and kitchen1⃣
Cool novel, makeup and kitchen2⃣
                   AND 
Cool novel, makeup and kitchen3⃣) 


      WHATSAPP NO:
   +2349030159301

🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
  *AMANA TA BARMIN*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀


Zahra Surbajo


DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION.


*Aisha Ayuba,surayya,maman manal,hafsat bello(mijin mum dinmu)ina alfahari daku akoina nake,Allah yakareminku acinkin kariyarsa ameen*


*31-32*

Washe gari,da wuri farouk ya mike yashige toilet dan yayi alwala,yaje masallaci...

Ay kamar jira yana shiga toilet megado tana farkawa,ba abinda yafara fitowa bakinta se.

"wayyo jamaa ya dagargajeni,yamin dallah dallah"ta faɗi cikin kuka.

Gaban farouk ne ya faɗi,jin muryar megado,lekowa yayi,a hankali,anan yaganta tana ƙoƙarin sakkowa agadon,ga mamakinsa koda ta sauka rarrafe tafara yi tana maimaita.

"yamin dallah dallah jamaa kutaimakeni"

Dariya da tausayintane suka kamashi,yayinda tsoro kuma ya hanashi fitowa.

Itako megado zigidir take,dan towel ne dama ajikinta to ya kwance gurin bacci bata kuma tsaya ɗaukaba burinta taje gasu kausar ta nuna musu shaida dan karsuce karya tayiwa babansu.

Ganin da farouk yayi so take ta fita tsiraranne yasa yafito da sauri ya kinkimeta yakaita kan gado,ayko nanɗa ta shaƙoshi,tafara duka,iya ƙarfinta,tana haɗawa da Allah ya isa.

Dakyar farouk ya kwaci kanshi a hannunta duk tagama yakushe mishi fuska.

fara jifa tayi da duk abinda yazo hannunta,lallabawa yayi yaje ya rungumeta yana rarrashinta,ayko seta rushe mishi da kuka gwanin ban tausayi,ta kwantar da kanta akan kirjinshi.

farouk ji yayi hawayen shima yana biyo fuskarshi sabida dudu shekarun megado goma sha biyar,dole tasha wuya,ahannunshi.


cikin sigar rarrashi yace.

"don Allah kiyi hakuri kinji bilkisu ta,duk abinda kikeso zan siyo miki,amman don Allah karki bari kowa yaji wannan abun"

Cikin kuka tace.

"billahillazi inkaga fan faɗiba mota ka siyamin,dan da gani na gurgunce kenan nadena tafiya"ta karasa cikin matsanancin kukan dake nuna damuwarta.


"mota kikeso?"

"eh kuma sabuwa"

"to ay baki iyaba"

"nide ba ruwanka ksiyamin kokuma wlh har hajiya sena faɗawa"

"to zan siya miki,amman ba yanzu ba"

"se yaushe?"

"sekin girma"

"jar uba,ban girman bane ka dagargajeni?wlh ko kasiyamin kona tona maka asiri duniya taimaka tofin ala tsine"


Hakade sukai ta tsadancewa da megado seda ya amince ze siya mata motar sannan ya ɗauketa zuwa toilet dan tayi alwala.

Koda zatayi fitsari seda tayi ƙara sabida zafin dataji.

Sam taki yin tafiya,se ɗaukota yayi sukayi sallah megado a zaune kai kace metsohon ciki.

Wanka yamata yagasata da kyau sannan yabata magani tasha,take ta koma bacci.

Bata tashiba,se azahar,yasake mata wanka ya gasata,ya shiryata tsaf,sannan yabarta tana ɗaure gashinta yace in ta gama tafito suci abinci.

Yana zaune dasu kausar suna jiranta yajiyo motsinta.

🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣

Wato kam tafiyar megado in kagani zaka ɗauka yar kaciya ce yin yanzu.

Gaba ɗaya atale take tafiya tana riƙe bango.

Farouk besan sanda ya ruga gurintaba ya dakatar da ita yana faɗin

"haba bilkisu,ki haɗa ƙafar ki mana ay se kisa mutane suita kallonki"

Hawaye ta share,sannan tace.

"wlh daurewa nakeyi ma nake wannan din,seda namike zanyi tafiyane,senaji,ahe,karfen da kasamin jiya aciki kabarhi baka ciroba,hine yanzu ya tottokareni"ta karasa maganar cikin kuka.

Tausayintane yakamashi,ɗaukarta yayi yakarasa da ita gurin abincin.

Suka ci amman ita dayake tayi loosing dandanon kan harshenta, bataci da yawaba. 

Farouk ɗaukarta yayi ya koma da ita ɗaki dan yanaso yabincika yaga meye matsalar dan yaga koda asuba da zatayi fitsari seda jini ya zubo.

kwantar da ita yayi yafara kokarin cire mata wandon jikinta,da sauri ta riƙeshi,tana kuka tacd.

"Don Allah kabarni haka,wlh ko yanzu jinake kamar zan mutu,kayi hakuri"

"ba kuma yimiki zanyiba,karfen zan ciro miki"

Jin hakane yasa tasaki wandon yacire,sede ga mamakinshi,wandon da jini.

Dan haka kayan aykinshi ya ɗebo yazo yasa ta ɗaga kafafunta sama yasa auduga yashare jinin,dan ganin meke faruwa.

Gabanshine yayi mummunar faɗuwa ganin yadda ya dagargazata kamar yadda take faɗa,ashe ba karamin ciwo yajimata ba,

wanda Allah ne ma yatsare da se tayi yoyon fitsari.

Hawaye kebin fuskarshi,gami da danasanin afka mata dayayi.

sauya mata kaya yayi sannan,ya ɗauketa yakaita mota zuwa lokacin zazzabine ajikinta,sannan yadawo yakwashi su khairat,suka fice.

A ƙofar get din gidan hajiya ya saukesu,yace su shiga shi zekai auntynsu asibitine.

Ba musu suka shige gidan,shikuma yawuce asibiti da megado,sabida abun babbane,dole yaje asibiti da ita baze yiwu ya kula da ita agidaba.


Muje zuwa.

Surbajo for life.
[7:20PM, 9/19/2017] ‪+234 813 272 6929‬: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
  *AMANA TA BARMIN*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀


Zahra Surbajo


DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION

*🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏*

*33-34*


Suna isa Asibitin,shida kanshi ya shiga bata taimakon daya dace.

Su maigado ansha kuka har murya na dashewa,sanda ake ɗinki,

Tausayinta ya hana farouk sukuni,haka de yadaure yamata da kanshi,dan baze iya barin wani yaga sirrinshi ba.

*********

Su kausar suna shiga suka faɗawa hajiya,ankai auntynsu asibiti.

Hankalin hajiya atashe,dan batasan meyasami megadon ba.

Waya taciro ta kira farouk tana tambayarshi,abinda,yafaru.

A tsarin rayuwar farouk da hajiya,babu boye boye,dan haka farouk sanar da hajiya abinda yasamu megadon yayi.

Sosai hajiya ta tausaya mata,inda tace masa in yaga dubata,yakawota gidanta.

Amsawa farouk ɗin yayi yanata godiya.

Seda megado ta kwana a asibitin,farouk ne tare da ita,washe gari da safe yakaita gurin hajiya,har lokacin megado kuka take yi,dan ita kadai tasan abinda takeji.

Sosai hajiya ta tausaya mata,ɗakin farouk nada nan hajiya ta gyara akasa megado.

Tunda megado ta dawo gidan hajiya take samun kulawa sosai,dan kullum,seda zauna a ruwan zafi,so huɗu zuwa biyar arana.

Farouk tarewa yayi agidan shida yaranshi,dan gidan kamar kango yakoma musu rashin megado.


Sannu a hankali megado take samun sauki har ta warke gaba ɗaya.

Sede tundaga lokacin,wata natsuwa take shigar megado,uwa uba yanzu tsoron farouk take bana wasa ba.

Kome takeyi da taji sallamar sa,zata kwasa da gudu ta shige ɗaki ta kulle.

*********

Kimanin watanni biyu kenan,da farouk ya dagargaje megado.

hajiyace zaune ita da farouk suna tattaunawa.

"Farouku barin megado haka ba ilimi cutarwane gareka gari ƴaƴanka,dan haka nide a shawarce akai megado makarantar kwana,hakan zesa tasan kanta tasan meye auran shi kanshi,tunda tayi primary,akaita,ta kwana ta ƙarasa karatun acan"

Shuru farouk yayi yana nazari,a zahirin gaskiya yanaso suyi zama naso da ƙaunar juna shida megado,amman hakan baze samuba matukar megado bata da ilimi,shi kuma beso tayi nisa dashi gaskiya.to amman baze iya musu da hajiyaba.

"to hajiya inde kin amince ay se akaita,ba komai aciki"cewar farouk,wanda kallo ɗaya zaka masa kasan ba daga zuciyarshi maganar ta fito ba.

Hajiya ta fahimci sarai ba ason ranshi ya amince ba,to amman bazata biye masa ba,dole ta inganta rayuwar megado.


***********

Tunda lokacin aka fara fafutukar nemarwa megado makaranta,inda Allah yasa aka samu,batare da an wahala ba

*HASSAN GWARZO*

Itace makarantar da aka samawa megado,ajihar kano.

Duk bidirin da akeyi megado bata saniba,se ana i jibi zata tafi hajiya ta sanar mata.

ayko tsalle tayi ta dire tace batasan zancenba,ita ba wata makaranta da zataje.

Nanfa hajiya tashiga rarrashinta,yayinda farouk ke zaune kamar anmasa mutuwa yana kallonsu,se addua yake Allah yasa megadon ta tubure tace bataso.


Hajiya ganin megado da gaske takeyine yasa tafara buɗe mata kayan shopping ɗin da aka yo mata,idonki idon kwaɗayi megado ay tunda taga jerin su madara,da kifin gwangwani,tuni ta share hawayenta,tafara tambayar yaushe zaa kaita makarantar.


Ran farouk ne ya ɓaci ganin hajiya ta shawo kan megadon ta amince.

ay tundaga Ranar megado,tafara shirin tafiya makaranta,tafi kowa ɗoki,badan komaiba sedan kayan da aka siya mata.


*RANAR TAFIYA*

Tunda asuba megado ta zura uniform,jira take kawai gari ya waye atafi.

faɗa sosai hajiya taimata,sannan aka zuba kayanta a cikin motar farouk,yaja suka tafi,su kausar se kuka sukeyi itako se gwalo take musu.

Ahaka suka ɗauki hanyar kano,bini bini,megado ta waiga sit ɗin baya taɗan buɗe zif ta hango su madarar ta setayi dariya ta rufe,farouk na kallonta.

Se alokacin ya fahimci abinda yasa megado ta amince zata makarantar ba komai bane illah kwaɗayi.


Haka sukai ta tafiya,har suka iso makarantar.

Duk abinda yakamata ayi anyimata,anbata class da hostel,sede a js3 aka sata,shima da kyar,

mota suka dawo dan ta ɗauki kayanta,gaban motar farouk yasa ta shiga,dayake glass baƙine kamo hannunta yayi,yana wasa dashi,ya sassauta murya yace.

"kina murnar rabuwa danine ko?"

ɗago ido tayi tana kallonshi,a hankali ta girgiza kanta.

murmushi yayi,yasake jawota jikinshi,yace.

"yazakice aa,bayan daga duk alamu su madara sunfini muhimmanci agurinki?"

A hankali tafara magana.

"Ba haka bane,wlh,don Allah kayi haƙuri"ta faɗo kamar me shirin yin kuka.

Farouk haɗe bakinsu yayi guri ɗaya yashiga tsotsa,seda ya gamsu dan kanshi yasaketa,idonshi duk yayi js,yayinda ita kuma,network ke rawa.

kuɗi ya ƙirgo masu yawa yabata,sannan ya sauke mata kayanta,dan ita duk jikinta amace yake.

inda sababbin zuwa suke nan ya ajiye mata kayanta,sabida anan aka tarasu ana jiran house captains suzo su tafi dasu.

hawaye kebin fuskar megado sanda farouk yafara ribas,hannu take ɗaga masa shima haka,har yafice daga makarantar.


motsin da megado taji akusa da ita yasa ta waiga,wata kyakkyawar yarinya tagani,wacce zasuyi saannin juna,se ƙoƙarin,buɗe akwatinta takeyi na kayan provision,

Ajikin akwatin an rubuta sunan yarinyar da farin fenti kamar haka.

*MARDIYYA KA'OJE*

megado binta take da ido,ayko se gani tayi yarinyar ta janyo kwalin madarar ta ta fasa agurin tafara zazzagowa tana sha🤣🤣🤣🤣


ido megado tashiga warewa,take ta fahimci duk inda takai da kwaɗayinta,to,Mardiyya ta taketa.

Suna nan zaune hause captains ɗin suka zo suka tafi dasu hostels.

Mardiyya se zazzagar madara takeyi,tana sha.🤣🤣🤣🤣🤣.


muje zuwa

Surbajo for life.
[10:33PM, 9/19/2017] ‪+234 813 272 6929‬: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
  *AMANA TA BARMIN*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀


Zahra Surbajo


DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION.


*Inna Ibrahim kime,jiddah Abbas,fiddah,Esha mustapha,hafsat ɗahir,wannan shafin naku ne,masu dan baba Allah yaraba lafiya Ameen*


*35-36*



Suna isa hostels akayi saa hostel dinsu ɗaya kuma ɗaki ɗaya.

Suna shiga ɗakinsu,sauran ƴan ɗakin suka zo suka tarbesu,se murna suke da ganinsu kamar sunsan juna.

Gado aka ba megado da mardiyya,inda megado itace akasa,mardiyya asama.

Megado sebin yan ɗakin take da kallo,kana ganinsu,kasan wayayyune,gasu kyawawa,megado har cewa tayi aranta.

"hala nan ɗakin masu kyaune kawai ke zama cikinsa"

Itade mardiyya zuwa lokacin tasha madara takai rabi,ko bi takan yan ɗakin batayi.

Wasu ƴanmatane kyawa su biyar suka nufo gurin su megado,cikin ɗaraa suka fara gabatar da kansu.

Wata fara meɗan jiki kyakkyawa tace.

*NI SUNANA AISHA ALIYU GARKUWA* nazo daga jihar Adamawa.

Se ɗayar,medan jiki itama bata da haske kamar na Aisha tace.

*NI SUNANA,ZUWAIRAT NUHU* daga ogomosho.


Ɗayar itama tace.

*SUNANA,HAMEEDA IBRAHEEM* daga kano.

Ɗayar tace,

*ZAHRA BUKAR* daga yan leman.

Bakar cikinsu,me ɗan gajeren hanci,da gani tana da barkwanci itama tace.

*ZAHRA MUHAMMAD MAHMUD,* Daga kaduna state.

Megado jin wacce tace tazo daga kadunane yasa ta washe baki tace.

"ni sunana megado hussaini kura,nima daga kaduna aka kawoni,naji daɗin haɗuwa daku dukanku"ta faɗi tana dariya.

Suna dariyar sukeyi,suna kara,nuna jin daɗinsu,

zahra bukar ce tayi ɗan murmushi sannan tace.

"kidena cewa sunanki megado hussaini raina miki wayo zaa dunga yi,kawai kice sunanki,Bilkisu hussain kura,simple,koya kukace sisters?"ta waiga tana kallon sauran.

Haɗa baki sukayi gurin cewa.

"You're right"

Hameeda ce ta hango ta annitin da mardiyya takeyi da madara,tayi saurin ƙarasawa gurinta tace.

"ke ko baiwar Allah kibar madarar nan haka,infa ta ƙare babu me kawo miki wata se ranar visiting"

Mardiyya ɗago,kyawawan idanuwanta tayi,tana kallon hamida,murmushi tayi sannan,ta maida madarar cikin jaka,tace.

"ngd"

murmushi itama hamida tayi.

Daganan,suka taya su megado gyara kayansu,sannan suka kaisu sukayi wanka,suka shirya,suka nufi dinnig hall,suka ci abinci,suka wuce masallaci sukayi sallah sannan suka koma hostel

Rayuwar megado cikin su Aisha garkuwa rayuwace me cike da wayar dakai,gashi dukansu ajinsu ɗaya,kullum in megado tayi shirme sesun kwaɓeta sun nuna mata abinda yadace tayi.

Cikin kankanin lokaci suka koya mata,yadda ake magana anitse,batare da hayaniyaba.


Su megado anfara kilewa,dan ta koyi abubuwa sosai azamta tare dasu,kullum cikin yimusu godiya take,

Yayinda gefe ɗaya kullum se tayi kuka in ta tuno farouk ɗinta,kewar shi na damunta sosai,burinta tasashi a idonta.

Shiyasa take Allah Allah ranar visiting tayitasashi a idonta.

********

Shima farouk duk dare baya iya bacci sabida tunanin megado,lokuta da dama ji yake kamar yaje ya ɗauko kayarsa,sede ya daure.

Shima ya kosa yasata a idonshi,dan hajiyace ma ta hanashi,zuwa,da tuni yaje ganinta yafi a ƙirga.


Megado tana maida hankali gurin karatunta,su zahra bukar ke koya mata inda bata ganeba.


Duk bakin rashin kunya irin na megado yanzu duk babushi,takoma miskila,dan magana ma wuya take mata.

jan,aji ko mace yar uwarta jamata takeyi,kuma ko gudun me akeyi,sabida yanga megado bazatayi gudunba.

kyanta se ƙara fitowa yakeyi,kamar ba bording takeyiba.

kowa ya kalli megado se yaƙara,sabida ajin dake tattatare da ita.

Su zahra bukar sunsha ritsata tana kukan kewar farouk sede in suka tambayeta tace ba komai.

yaude,megado takasa ɓoye musu,suna tambayarta,ta faɗa jikin Aisha garkuwa tana kuka tace


"kuyi haƙuri na ɓoye muku ne,ni matar aurece,ba komai yasa kukaga ina kuka ba,se kewar mijina"


gaba ɗayansu dariya suka samata harda tin tsirawa,suka haɗa baki gurin faɗin

"Ashe duk jirgi ɗaya ya kwasomi,muma duk matan aurene nan,auran wurin muma duka aka mana"

Megado cike da mamaki take kallonsu,tace.

"meyasa baku taɓa faɗamin ba?"

"komai kamawa yake,yanzu data kama ay gashi mun faɗa miki"suka fadi suna dariya.

itama dariyar tayi,najin daɗin kasancewarsu irinta.

Ayfa tundaga wannan ranar suka fara bata darasi,gameda zaman aure,daya auran yake.

kunnen megado kamar zomo,sabida buɗeshi datayi tana ɗibar karatu.


muje zuwa.

surbajo for life.
[12:13PM, 9/20/2017] ‪+234 813 272 6929‬: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
  *AMANA TA BARMIN*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀


Zahra Surbajo


DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION.


*Ewasasa jala wadenshiyun zakangi kuwana indu mebi wasa namana,soko etsawe boka,soko lawuyuyayi umbe rayi loba,eko soko dakun*


*37-38*


*Visiting day*


Ko ina ka duba ɗalibaine sanye cikin uniform ɗinsu se daukar ido sukeyi,kowa yana tsaye ya kosa yaga wanda ya zo masa.

Su megado manyan mata,suna zaune kasan wata bishiya sun shimfiɗa darduma suma suna jira.

************

Hajiya tun safe ta shirya ta shirya su kausar,farouk kawai take jira yazo su tafi.

Be jimaba yazo cikin shiga ta alfarma,yayi matukar kyau sosai,se ƙamshi yakeyi,kamar ango.

Motar da suka shiga ma sabuwace,mekyan gaske.

Farouk jinshi yake kamar ango haka yaja motar suka tafi.


*********

Megado ita dasu zahra suna zaune,kaida ganinsu kasan matane masu aji,ba duk mutumba.


mijin garkuwane yafara zuwa,garkuwa murna har baka.

 Suna zaune,sega motar su farouk,ta kunno kai,megado dayake batasan shi da motar ba,bata tashiba,

har sukayi parking,suka fito,se alokacin,taganshi wani ihu tasaki,ta yarda jakar hannunta,ta kwasa da gudu.

Farouk tunda yafito yanmata da yawa seda suka koka,waige waige kawai yake yanason ganin me gadon sa.

tana zuwa batabi takan su hajiyaba,gurinshi ta nufa da gudu ta rungumeshi,da sauri ya,ɗago fuskarta dan ganin wacece,seda ya ruɗe ganin yadda megado ta sauya,ko kwalliyar dake fuskarta,ya tabbatar mishi da hakan,rungumeta yayi shima,megado,se kuma tasakeshi tasa kukan shagwaɓa jawota yayi jikinshi,yana rarrashi.

Mutanen dake gurin duk hankalin yawancinsu nakansu sosai suka burge su,

Hajiya baki tasaki tana kallon ikon Allah,wato megado ta mijinta takeyi bata suba.

Farouk daidai kunnen megado ya ce mata.

"No baby karki batamin kwalliyar da kikamin mana,alhalin ko yabawa banyiba,ko ba danni kikayi ba?"

cike da shagwaba tace.

"sena ɓata din,bakai bane tunda ka kawoni baka kuma zuwaba se yau"

"Ayya sorry,now tell me, kinyi kewatane,da kika damu da rashin zuwana?"

dago dakai tayi ta haskeshi da fararan idanuwanta azuwan ta harareshine, shiko saura kaɗan ya faɗi sabida kallon data watso mishin.

Su kausar da sukazo suka rungumetane yasa suka saki juna,tafara rungumesu ɗaya bayan ɗaya,tana murnar ganinsu.

Ɗagowa tayi idonta ya sauka ana hajiya tana mata dariya,

da gudu megado ta saki su kausar,ta koma bayan farouk ta ɓoye,wai kunya takeji.

dariya hajiya tayi najin daɗi,tace 

"zakici gidanku ne,megado,wato se yanzu kika hangeni?"

Dariya megado takeyi tana leƙowa daga bayan farouk ɗin.

Gurin zama megado takaisu,nanfa aka shiga hira,kawayen megado duk sunzo sun gaisa dasu farouk itama taje ta gaishesu.

Farouk kowanne motsi namegado akan idonshi,jiyake kamar ya ɗauketa su tafi,tamishi kyau sosai,ba abinda yafi burgeshi,kamar natsuwarta.

Farouk kasa haƙuri yayi,yaja hannun megado suka mike faɗi yake.

"my pricess yana da kyau muba su hajiya guri dan su sake da kyau"ya faɗi yana dariya.

Harara hajiya ta wurga masa tace.

"kwa gama kinibibinku,mu sake kode ku sake?"

Dariya dukansu sukayi yaja hannunta zuwa gurin motarshi.

Dayake hukumar makaranta tasan megado matar aurece,ba wanda yadamu,da yadda suke manne da juna ita da farouk ɗin.

Gidan baya suka shiga,suka zauna,glass baki ba wanda ke ganinsu,suna shiga,me godo ta langabe ajikinshi,tana faɗin.

"nide na gaji da makarantar,mutafi gida,"

Rungumeta yayi yana shafa bayanta,a hankali ya zame hijabin dake jikinta,yana ƙare mata kallo,se haɗiye miyau yakeyi,megado ganin kallonta kawai yake ya kasa maganane yasa ta matsa ta haye kan cinyarshi ta zauna,ta saƙalo hannunta ɗaya ta wuyanshi,yayinda ɗayan kuma take wasa da yatsunta akan lips ɗinshi.

Gashi ko zaman datayi akan cinyarshi,ba zamane normal ba,tana ɗan juye juye akan cinyar a hankali(take note,baa zama turus kawai akan cinyar oga,without tura sako,)


Farouk gaba ɗaya,yashiga wani yanayi,megado ta gama firta mishi tunani.

Matso da bakinta tayi gurin nashi ta haɗe tafara kissing.😳😳😳😳shine kawai aykin farouk.

Sosai suka debewa junansu kewa,amman farouk beso hakanba,so yayi yajishi a babbar alkarya,afilin visiting😄.


Megado ce taki amincewa,shaddar jikin farouk gaba ɗaya tagama sequsing,dan haka kin komawa gurin hajiya yayi,ga jambakin megado duk ajiki,shiyasa yayi zamansa a mazaunin direba yace taje tace suzo su tafi.


Megado gurin su hajiya taje tasanar dasu sakonshi,dariya kawai hajiya tayi,tamike suka nufi gurin motar,bayan megado ta bada ajiyar,kayanta.

Sungama shiga mota,farouk yafara ƙoƙarin tada motar,da sauri megado taje ta bangarenshi,tariƙo rigarshi tace.

"wlh ban fara rabawa sadaka ba tukuna,danaga zaka tafi baka bani ko sisi ba🙄"ta balla masa harara.

ba farouk ba har hajiya dariya takeyi,shiko farouk megadonce ta birkita masa lissafi shiyasa yamance be sallameta ba.

Hannu yasa a aljihu ya ɗebo kudin ya bata,bata sakeshiba seda ta ƙirga,taga dubu goma cif sannan ta sakesji tace.

"wannan na visiting ne na sanaa kuma sena dawo gida zaka bani kenan,?"

Farouk dariya yake harda hawaye,itama dariyar takeyi,tasake cewa.

"ay sekasan ka rainamin wayo wlh"

Dariya sukeyi shida ita sosai kowa yatuno,hajita batasan inda zancen yanufa ba dan haka bata bi ta kansuba.

Haka suka fice daga makarantar suna ɗagawa juna hannu.


megado nanan tsaye takasa barin gurin hawayene kebin fuskarta na kewarshi.


"to romiyo da juliyat,ayseki dau na annabawa kamar kowa,tunda yatafi,kizo mu wuce hostel" cewar zahra bukar wacce ƙarasowarta gurin kenan.

Haka suka nufi hostel dauke da kayayyakin da aka kawo musu.


muje zuwa.

Surbajo for life.
[10:41PM, 9/20/2017] ‪+234 813 272 6929‬: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
   *AMANA TA BARMIN*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀

Zahra Surbajo

DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION

*39-40*

Haka rayuwa ta dunga tafiya,megado sam batajin daɗin makarantar sabida rashin farouk,su zahra bukar se dariya suke mata.

A haka har aka basu hutu.

Ranar hutu,farouk,daga masallacin asuba sanye da doguwar riga,ko wanka beyiba,yakama hanyar kano.

Karfe takwas da rabi abakin get din makarantar tayimishi.

Ƙarfe tara aka saki ɗalibai,kowa se murna yakeyi,megado ji take tafi kowa murna da hutun.

Tana fitowa,taga farouk rike da carbi yana kallon ta ina zata fito.

Da gudu ta nufeshi,suka rungume juna,farouk har ɗagata yayi,ya rasa irin farincikin dayake ciki.

basu ɓata lokaciba tashiga mota,yasa mata kayanta a boot,suka kama hanya.

Megado se bashi labarin su zahra bukar da zuwaira nuhu takeyi,tana faɗin irin kirkinsu gareta.

shiko farouk ɗan bakin megado shi yafi komai ɗaukar hankalinshi,musamman yanzu da take magana tana motsashi,cikin salon daukar hankali.

Hannun megado farouk ya kamo yana kallon jan lallen da tayi,yayi matukar yimata kyau.

megado turo bakin tayi gaba tace cike da shagwaɓa.

"nide gaskiya ban shirya mutuwa yanzu ba,in kallon hannun zakayi,kayi parking kagama kallon tukuna semu cigaba da tafiya"

Ayko farouk signal yasa yakoma gefen titin,ido megado ta ware tana kallonshi,dan bata ɗauka ze tsaya ɗinba.

jawota jikinshi yayi,yana shafata,yace.

"Baby wlh ina missing dinki fiye da tunaninki amman naga ke ko damuwa bakya yi"

Murmushi tayi sannan tace cikin kashe murya.

"Taya amarya kamarni ace bata kewar mijinta,wlh ina kewarka sosai,hubby na"

Da sauri farouk yaɗago fuskarta yana kallonta jin sunan data kirashi dashi ne yasa shi yin hakan.

"Baby wanne suna kika kirani dashi yanzu? Say it again pls"

Cusa kanta tayi kirjinshi tana dariya tace.

"hubby na"

Rasa inda zesata yayi don daɗi,da kyar yaja motar suka ci gaba da tafiya.

Basu wani ɗau lokaciba suka iso kaduna,ga mamakin megado ta ɗauka,gidan hajiya zasu,se gani tayi ya ɗauki hanyar gidansu,dasauri tace.

"hubbyna yakuma haka na ɗauka gidan hajiya zaka maidani?"

Shafo gefen fuskarta yayi yana murmushi yace,

"Baby keda gidan hajiya kuma ay se inmunje zaki mata sallama zaki koma makaranta,sabida,so nake,kamin ki koma makaranta,na dagargajeki da kyau,namiki dalla dalla,"yakarasa zancen yana dariya.

Tsorone yakama megado amman hakan be hanata darawa ba,haka suka isa gidansu bata da wani kuzari.

Abunka da yar bording,ba kasafai suke jin kunyar tsiraiciba,dan haka tana shiga falo tafara cire kayan makaranta,ta tsaya daga ita se fant da bra,wai iska takesha🤣

Farouk kulle ƙofar yayi sannan ya karaso gurinta,ya ɗora hannu akan fararen cinyoyinta,magana yakeson yi amman ta gagara fitowa,se in ina yake yi.

Wani killer smile megado ta saki,sannan tamike tana kaɗa uku,tanufi hanyar ɗaki,

👀farouk yabita dashi,yayinda,can kuma hajiya babba tafara kaɗ kararrawa.

Da sauri yabita ɗakin,tsaye take gaban mirror tana ɗaure gashin kanta,ta cire br ɗin wanka zata shiga.

Farouk jikinshi rawa yake kamar mazari,dakyar ya iya jan kafa ya isa gareta.

itako tana waigowa,taganshi,kawai se ta kama tsalle tsalle tana faɗin.

"nide kafice don Allah nagama shiryawa,"

Yadda take tsallen haka boobs ɗinta ma yakeyi,farouk,ji yake,wandonshi yamishi kaɗan dan kamar ze yage.

fisgota yayi da karfi ta fado kanshi.

kissing ɗinta yashiga yi takoina,tamkar myunwacin zakin daya jima a keji.

Megado salon na farouk firgitata yayi,dan tsoronta ɗaya wnnan karon kar yamata filla filla.

biye mishi kawai take amman  a tsorace.

Sannu a hankali farouk yabi da ita har yasamu yabiya bukatar shi,megado iyayen raki,bafa taji zafi kamar wancanba amman,inkukaga yadda take share hawaye ka rantse da Allah,shine na farkon.

Shiko farouk jinta yayi kamar  ankara mata magi da gishiri,se rarrashinta yakeyi,itako se kara matse ido takeyi ita ala dole ta wahala.

ayi hakuri da wannan pls.

muje zuwa.

surbajo for life.
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
  *AMANA TA BARMIN*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀



Zahra Surbajo


DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION

🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀

*MRS HYDAR NATAYAKI MURNAR KAMMALA LITTAFINKI NA KAINE SANADI,ALLAH YA KARO DAUKAKA DA BASIRA AMEEN*



*41-42*



Wuni megado tayi tana masa shagwaba shi kuma se biye mata yakeyi.

Dan ji yake ko me megado tasashi yayi mata,dole zeyi dan ta cancanta.


Bayan sallahr magrib,zaune yake a falo,yayinda megado,take kwance akan  cinyarshi,suna waya da,kawarta zuwaira nuhu.

"zuwaira bazaki gane bane abunfa is not easy"

Dariya zuwaira tayi sannan tace.

"Hakane fa,musamman idan aka hadu da raguwa irinki ba,ni kinga wata kawata,tawa,da mijinta saleem,wlh jarumace,ba kamar ke ba,sabida tsabar iskanci wai an dagargazaki"ta karasa maganar tana dariya.

Dariya megado takeyi itama,farouk mika hannu yayi,ya kwace wayar yayi yakashe,yana fadin.

"Baby banasonfa gulma me kuke cewa irin haka kike wannan dariyar?"

Turo baki megado tayi tana zame hannun shi daga kan cikinta,ta murguda baki sannan tace.

"ay bakaso ji ta daɗin rai ba,tunda ka kwace wayarka"

Rungumota yayi,ya cusa fuskarshi cikin boobs dinta yana dariya yace.

"Sorry my baby,nafiso ni kiyi hirar danine shiyasa nakashe"

"Hakurin kake bani amman tsawonka ya kere nawa?"

dariya yayi sannan yace.

"to taya kikeso na baki hakurin?"


"ka durkusa nake nufi"

Sosai farouk yake dariyar batun na megado wai ya tsuguna mata.

Ayko megado ganin baze yibane yasa tasa masa kuka,ganin zata dama mishi lissafi ne yasa yayi yanda takeso.

Mikewa tsaye tayi,taje ta ɗauko wayar charger ta dawo tace.

"tunda sede ka gama batamin lokaci sannan kayi to bazan barka ba,dan haka yanzu zanyi abu kaima kayi yadda nayi"

kai farouk ya gyada mata yana dariya.

Tsugunawa megado tayi,tayi goho ta turo uku baya,sannan takai dubanta gurin farouk dake ta faman dariya tace.

"kayi haka"

Ba musu ya kwatanta mikewa me gado tayi tana dariya,ayko ta zumbuɗa masa igiyar charger a ukun shi,da sauri yamike yana sosa gurin.

megado hade rai tayi tace.

"ta zube,sabon kirga,ay bance ka mike ba"


Farouk mamaki kawai yakeyi gameda shiriritar megado,ayko seji yayi ta sake zumbuda masa,

Da gudu yamike yabita ayko nan suka shiga kewaye falon fadi take.

"wlh ka kiyayeni,ay banma yimaka da zafiba,nida kayimin filla filla me nace maka"

"ayko yanzu kika bari na kamaki Allah ba filla filla zanmiki ba,sala sala zanmiki kuma,tunda bakyajin magana"

Haka sukai ta zagaye har farouk ya kamota,suka faɗa kan carpet suna dariya.

*********

Rayuwar hutun da megado tazo tayi mata daɗi ba kaɗan ba,soyayya kullum farouk cikin nuna mata yake,itama tana iyakar kokarinta.

Haka megado ta koma makaranta taci gaba da karatun ta,

Duk sanda megado taso zuwa garinsu,mahaifinta se yace kar asake abarta tazo,abari se ta daɗa hankali,shi anashi bangaren wato abarta se ta haihu.

megado tasha kuka akan tanason zuwa ganin iyayenta amman fafur babanta yaki yarda,sede taji muryoyinsu ta waya.


Haka ta hakura tamaida hankalinta kan karatunta,kawayenta sundage da koyamata abubuwa kala kala na siyan zuciyar oga,Hameeda,kullum seta koyamata naui naui na girke girke.


in ta dawo hutu,kullum tana kitchen,tana kokarin girkawa,kamin wani lokaci girki gurin megado sede ta koyar bade akoya mata ba.


Farouk har beso ta koma hutu sabida beson yadena cin abincinta.

Su kausar duk sunyi wayo sosai da sosai,so tari yanzu sunfima son zama gidan hajiya,akan gurin baban nasu,sabida ba koyaushe Auntyn su take nanba.


*************


Kwanci tashi asarar me rai,yau su megado suke kammala,jarabawarsu ta karshe a makarantar.



Haka suka rabu kowa na kukan rabuwa da dan uwansa.

Farouk ji yake kamar ansashi a aljannah,sabida dawowar megado,tayi daidai,da yimasa transfer da akayi,daga kaduna zuwa meduguri.


Sanda farouk ya shaidawa megado,zasu koma meduguri,tsalle tayi ta dire akan ita bazata inda zaa kashe taba,

Juyin duniya,megado taki amincewa,seda farouk yadangana da hajiya,dakyar Hajiya,ta rarrashi megado ta amince zata bishi.


Satin megado biyu da dawowa,suka ɗaga zuwa meduguri,yayinda su kausar aka barsu hannun Hajiya,sabida suna kan jarabawa a makaranta,da zaran sun gama zaa kai musu su.da kyar suka rabu se kuka sukeyi.

megado ajirgi,ido kawai take warewa,har suka isa.

Masaukin da aka basu me kyau sosai.

Suna shiga wanka suka fara yi sannan sukayi sallah aka kawo musu abinci.

Suna ci farouk na tsokanar megado game da idon data dunga zarewa acikin jirgi.


Itako se shagwaba take masa,da kukan karya

Har suka gama bedena tsokanar ta ba.

Suna gamawa,farouk yahau rarrashinta dakyar tayi shuru.


Barinta yayi a gida,sannan yafice,zuwa gurin da aka turoshi domin yayi clearing komai.

Megado kamin ya dawo ta tsantsara kwalliya da wasu shegun kaya fan dubunki tsirara,ta yi kyau iya kyau,tana jiran farouk yadawo.


shima anashi bangaren ya kosa yadawodin dan beson yin nisa da megadon shi.

Yadan jima kamin yadawo,yana sallama abakin kofar falon megado taje ta rungumeshi da gudu tana murnar dawowarshi.

Shiko kayan jikintane suka birkitashi,ba karamin kyau taimasa ba.

Dakanta ta taimaka mishi yayi wanka ya kimtsa,sannan suka zauna,darab megado ta haye cinyarshi,yafara bata labarin yadda akayi daya fita.




muje zuwa




Surbajo for life.
[9:30PM, 9/22/2017] ‪+234 813 272 6929‬: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
  *AMANA TA BARMIN*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀


Zahra Surbajo


DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION


*Masoya,ga sabon littafina nan mesuna nanah Aseeyah,true life story ne kubishi ze kayatar daku da yardar Allah,yazo da sabon salo na dabam,ba kamar sauran littattafaina ba,shina musamman ne,,nagode*


*43-44*


A ɗan wannan tsakankaninne megado tafara rashin lafiya.

Yau amai gobe ciwon kai,jibi zazzaɓi gata,ciwon mara,abubuwa de kala kala.

Haka tasa farouk yimata general checking,take yahango gudan jininsa dake makale a marar ta,

Murna da farincikin da farouk yayi baya misaltuwa,ita ko megado kuka tasa mishi wai ita kunyar cikin takeji.

Shiko ko ajikinsa murnarshi kawai yakeyi,dan har hajiya seda ya faɗawa,itama murna ta dungi yi tanajin daɗi.


Yau zaune suke farouk na matsa mata ƙafa,yayinda gefenta plate gudane na soyayyiyar fara,taji mai da yaji,se ci takeyi.

Farouk sam beson farar datakeci to amman ya ya iya da balain megado dan kwanaki daya hanata ci kwana tayi tana masa ihu,shiyasa dakanshi yake siyo mata inde yanaso azauna lafiya.

"Hubby na wai don Allah ita haihuwar yatakene intazo?"cewar megado tana afa farar

murmushi yayi sannan yace.

"Baby ay nima kece zaki bani labarin yadda haihuwar take"

gyara zama tayi tana watso mishi kallon tuhuma tace.
 
"bangane ni zan baka labariba,naga kai likitane koko so kake kacemin bakasaniba?"

"To kibari in ranar tazo zan faɗa miki yadda take,kinsan se tazo tukuna ake faɗi, Allah de ya saukeki lafiya"

Murmushi tayi sannan tace.

"To Ameen,amman fa don Allah dazaran kaji haihuwar tazo kasanar dani"

"karki samu damuwa da zaran na jita zan faɗa miki"cewar farouk yana dariya.

Haka yaci gaba da kulawa da megado,ba abinda baya mata,har cikinta ya tsufa,kullum dakyar take bacci sabida ciwon baya.

Farouk duk tausayinta yakeji,kullum seta sashi agaba tana masa kuka tana fadin

"wai kai har yanzu bakaji zuwan haihuwar bane?,wlh nifa na gaji da wannan wahalar"

Bayanta yake shafawa,se yace mata.

"Bata zo bane Baby da zaran tazo zan sanar dake"


haka suke kullum farouk duk beda kwanciyar hankali,burinshi yaga megado ta haihu lafiya.

*********

Tunda  yamma megado takejin mararta na ciwo amman tana cigaba da daurewa,

Cikin dare suna kwance abun yafara tsamari,miƙewa tayi zaune tana kuka,se gumi takeyi.

Farouk bemasan tanayiba,wani naushi takai masa ya farka agigice.

"wai har yanzu haihur bata zobane?"cewar megado tana kuka.

Kallo ɗaya farouk yamata yafahimci labor takeyi,dan haka mikewa yayi yafita yadawo dauke da akwatin kayan aykinshi,sannan yace mata.

"ki kara hakuri de har yanzu bata zoba"

Shuru tayi tana cije baki.

Zuwacan zaman ya gagara ta sakko kasa,ay kamar jira se ciwon ya yawaita ayko ihu take tana kuka tana faɗin.

"wayyo Allah na wlh gatanan tazo gatanan tazo,kataimakeni zan mutu"

Farouk tausayintane yakamashi,nan yashiga bata taimakon duk da ze iya,Allah ya sauketa lafiya,

Inda ta haifi ɗanta me kama da babanshi sak,murnar da farouk yayi da samun wannan ɗa bata misaltuwa.

Megado ko iyayen raki,dama ya lafiyar giwa bare tayi hauka,koda ta haihun bata dena kuka ba,haka sukai tayi ita da jaririn.



Farouk da kanshi ya tsabtacesu ya gyara gurin,batare dayayi kamar komaiba.


Shima wanka yayi sannan,yazo yakawowa megado tea,wacce ke kwance tana kallon sakamakon dagargazar da aka mata.

Fuskarta ɗauke da matsanancin farinciki,gaskiya tanason yaron sosai.

"mejego sannu da sauka fa"cewar farouk yana dariya,itama dariyar tayi tace tana mikewa zaune.

"wlh baka da kirki,ashe haka haihuwar take kabarni cikin duhu,ayni zatona kai zaka jita seka fadamin nikuma sena shirya,ashe nice zan fada maka"takarasa maganar tana dariya.

Shima dariyar yayi,sannan yace yana rungumota jikinshi.

"to ba gashi da kikaji tazo ɗinba kin sanar dani da kanki"

Hakade yayta tsokanarta.

Ɗaukar yaron yayi yamasa huɗuba da sunan mahaifinshi,sosai yakeson yaron kamar ranshi.

Washe gari dasu kausar suka ga yaron daru akaitayi akan wanda zefara ɗauka,suma suna sonshi sosai.

Sanda farouk yasanar da hajiya tayi miji har kuka tayi dan farinciki.

Kwana uku da haihuwar megado suka ɗaga daga meduguri zuwa kaduna inda acanne zaayi hidimar bikin suna.


Kowa murna yake da haihuwar yaron.

Ranar suna sosai akai bidiri,kudi kamar baa buhariyya,haka akaita kashesu.

mejego tayi kyau har ta gaji,ɗarouk baya nisa da ita,dan wani kyau data kara,be iya ɗauke idonshi akanta.

Bayan an gama hidimar suna yakoma,shida su kausar,sabida makarantarsu,kuma yanzu har girki duk sun iya,dan shekarun su kausar,goma shabiyar,little kuma sha ɗaya,

aka bar megado ita da yaronta Arfat, gurin hajiya tana kulawa da ita kamin tayi Arbain.


muje  zuwa.


Surbajo for life.
[9:31PM, 9/22/2017] ‪+234 813 272 6929‬: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
 *AMANA TA BARMIN*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀


Zahra Surbajo


DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION


*MAMAN EMAN HAUSA NOVELS GROUP NAJI SAKONKI😂😂😂SURBAJO TA BAKI WANNAN SHAFIN GABA ƊAYANSHI,NAKINE,ALLAH YA TAIMAKEKI ADUK INDA KIKE,#KIDENA JIN TSORO🤣🤣🤣🤣😜*

*Last page*

*45-46*



Farouk sosai yake kewar megado,dan ko bacci baya yi me daɗi.

Megado kuwa,gyara takesha gurin Hajiya bana wasaba,tayi kyau haka shima Arfat yayi wayo abunshi gwanin shaawa.


Ana i gobe megado zatayi arbain farouk dasu kausar suka zo tafiya da ita.

Amman hajiya cewa tayi yakaita kauyensu tukuna taga gida daganan in suka dawo sa tafi.

Ayko haka akayi,farouk da megado kasuwa suka shiga tayo tsaraba meyawan gaske,sannan washe gari suka kama hanyar kura.


Sanda suka isa gidan su megado,sosai iyayenta ke mamakinta,dan akaro na farko kenan arayuwar megado data fara dukawa har kasa tagaida su.


kuka tasa musu tana rokonsu su yafe mata,laifukan data musu.

Rungumeta sukayi suna samata albarka,sosai sukaji daɗin ganinta ahaka.

danta ma se nan nan sukeyi dashi,shima suna kaunarshi.

kan kace me gaba ɗaya gari ya ɗauka megado tazo daga birni.


ayko tam gidan yacika,da mutane,mahaifiyar megado se rabon tsarabar da megado takawo takeyi.

Ba wanda beyi mamakinta ba kowa inyazo aka bashi tsaraba se yace,yayafewa megado duk abinda taimasa.

Megado har gurin megari taje nanma tamishi abin arziki.


Satinsu biyu agarin,suka dawo kaduna tare da mahaifiyar megado,akaro na farko kenan da zataje ganin matsugunin megado.

Kwanansu  biyu akaduna suka ɗaga zuwa meduguri,harda mahaifiyar megado,murna gurin megado baa magana.


Da Rana suka isa medugurin

hidimar gyaran gida sukayi,sannan megado tayi musu abinci lafiyayye me rai da motsi.


Kowa se santin girkin akeyi.

Tun bayan ishai su kausar sukayi bacci,yayinda Arfat ke tare da babanshi shima yayi baccin.

megado kuma na tare da innarta suna hira har karfe goma na dare,ayko korata innar tayi haka megado tafice badan ranta yasoba.

Tana shiga ɗakin farouk tasameshi yana shirin shiga wanka.

Binta yayi da ido harta karaso jikinshi,ya haɗe hannayensa ya rungumeta yana shinshina,wuyanta yace.

"Baby baki da tausayi,shine kikayi zamanki gurin innah ko?"

Murmushi tayi ta ƙara shigewa jikinshi tace.

"am sorry"

Be cemata komaiba yafara cire mata kayan jikinta,yana yamutsata,megado wani daɗi takeji wanda bata taɓa jin irinshi ba.


Wanka suka shiga dakyar sukayo wankan suka fito dama tundaga toilet ɗin bakinsu amanne yake da juna suna tsotsar junansu,

Dan haka suna fitowa kan gado suka yada zango,nanfa farouk ya shiga murza boobs din megado,yayinda yasa harshe yana wasa da boobs din.

Hannu yamika ƙasanta ya shiga fingering nata,tuni megado tagama jiƙewa,se juye juye takeyi.


Shima amatse yake da ita sosai,ko wasan dayake mata yana yine dan manzonmu ya hana miji yafaɗawa mace kamar akuya batare daya tura mata ɗan sako ba,

Seɗa yaga daga shi har ita sunkai linta,sannan,yafara yimata signing.

megado kuka farouk kuka,sabida daɗin da suke ji,sosai suka raya daren cike da so da kaunar juna.


Washegari da Asuba,dakanshi yamusu wanka,sukazo sukayi sallah.

Farouk ƙara jawo megado yayi,batayi auneba segani tayi yayi kan gado da ita,ta ɗauka bacci zasuyi,tunda jiya sun kwana tsayuwar dare,kawai segani tayi ba hakaba.

to itama dama tana so dan haka sakw komawa ruwa sukayi.

se bakwai na safe suka hakura da juna suka shiga wanka.

Haka rayuwarsu taci gaba da tafiya cikin so da kaunar juna.

farouk yasamu karin girma gurin ayki,yanzu andawo dashi Abuja da Ayki as major.

Sunje aykin hajji shida iyalinshi yafi akirga.

kullum soyayyar megado sabuwace azuciyarshi.

megado taci gaba da karatunta cikin kwanciyae hankali.ga motoci har guda biyu da farouk yasiya mata sabida zirga zirga.

Iyayenta ma yanzu sun dawo kaduna da zama karkashin kulawar farouk,abun seson barka.


Rayuwarsu abar fata da shaawace agurin kowa.


*ALHAMDULILLAHI*

ANAN LITTAFIN AMANA TA BARMIN YAKAWO KARSHE.

LADAN DAKE CIKI ALLAH YABANI,KUSKUREN DANAYI ALLAH YA GAFARTAMIN.

ALLAH KUMA YASA SAƘON DAKE CIKI YA ISA INDA YADACE YAJE.

*TSOKACI👇*

littafin yana nuni ne da cewa,dan anbaka amana,hakan ba yana nufin zaka tauye hakkin wani bane domin kulawa da amanar.

Sake saken matan da farouk yadunga yi akan yaranshi sam bedace ba,dan ba haka yadace wanda aka ba amana yakasanceba.

matanshi sunada lefi,amman laifinsa yafi nasu,sabida,bedace ace bashi da lokacin matanshi ba.dan kawai anbashi amana.

Megado,ta shigo rayuwar farouk ne a maysayin sakayya gameda sakin daya dunga yiwa matansa duk da cewa suma suna da laifi.

Duk wanda beyi sharar masallaci ba zeyi ta kasuwa kamar yadda mukaga farouk yayi hakurin jure zama da megado.

A karshe biyayyar iyaye da farouk yayi ya zauna da megado tamasa rana,tunda daga karshe yaga amfanun hakan.

Maza halinkune wannan,matukar mace ba ita tahaifar muku yara ba to koya ta hukuntasu ɗauka kukeyi zalintarsu tayi,koda kuwa tayi hakanne dan gyaran tarbiyarsu.

mata halinmune wannan,cutar da ɗan da bamu muka haifa ba,to kusani,da na kowane,dan baasan maci tuwoba se miya ta kare.

inkin cutar da ɗan wani baki da tabbacin zaki rayu da naki ɗan,kinga abinda kika yiwa na wata kema shi zaamiki.


Dukanmu muji tsoron Allah don girman Allah


zama comedian agurin mijinki abune dake saka soyayya azuciyar mijinki me tsayawa arai,koya yatuno wani abun dariyar dakika masa ze dara kinga riba biyu,ga soyayyar miji gata Allah dan duk macen dake sanya mijinta nishaɗi,Allah nasonta.


bari na barku haka.


Semun hadu cikin sabon littafina me,suna 

*NANAH ASEEYAH*


Nabarku cikin yarda da amincin ubangiji.


surbajo for life.

adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *